✍️✨***Auren Katin Kasa ***✨✍️ (Unexpectedly falling❤️🇦🇪) Story and written by: QueenMarh👸🏼 Paid book 📚 Chapter46-47 Washe gari Sunday salima na zaune itada salim suna ninke kayan su da suka wanke saiga ya Ibrahim kamar an wulloshi, yana sanye da riga da gajeran wanda da dan iskan askin nan nashi, kallonshi sukayi gaba dayan su kafin su gaishesa ‘’ina wuni yaya?’’ …baiko amsa masu ba ya kalli salim yace ‘’kai fita anan’’.. sum sum salim ya fuce shikuma Ibrahim ya juyo yana kallon salima sannan yace ‘’ke wato karamar mara kunya ce ko, nasan abinda kikayi jiya’’, dam kirjin salima yayi, anatse ta tattaro jarumtar ta tace ‘’me nayi yaya?” dariya Ibrahim yayi sannan yace ‘’dan ubanki kinsan me kikayi, basai na fada maki ba, yanxu dai akwai abinda zan sakaki idan har kika bujire min to zan tona maki asiri kuma wallahi daddy cin ubanki zaiyi bama shi kadai ba harda mummy dani ma’’… salima kam ido ya raina fata hankali atashe tace ‘’mey zan makan?’’.. dariya yayi irin ta yan manyan yan iska sannan ya fara lashe bakinsa daman tun bayan ya dawo ya fara kwadaituwa da ita dukda yaga babu wani abun arziki ajikin ta amma zatayi zaqi sosai, gyara tsayuwa yayi sannan yace ‘’kizo dakina da karfe goma akwai abinda zan fada min akan abinda zakiyi min, and Idon har kikaqi zuwa tofa kisan cewa watan cin ubanki ya kama’’ yana kaiwa nan ya fuce kamar iska, …da kyar ta iya zama gefen gadonsu hankalinta atashe, wannan wace irin masifa ce, itafa duk wani abu da zai sanya ta Magana da ya Ibrahim ma bata so, haka dai ta cigaba da ninke kayansu duk babu nutsuwa a tattare da ita, bayan sallar magrib kuwa abinci ma gagarar zama abakinta yayi, tunani kawai take idon taje tasan babu arziki idan ta zauna ma cin ubanta zasuyi, haka yasa ta yanke zuwa kawai taji mai zaice mata. Karfe goma daidai ta zumbula shirgegen hijabin ta sannan ta kalli salim wanda bacci har ya daukeshi, bargo ta jawo mashi sannan ta gyara mashi kwanciyarsa ta fuce,  lokacin data hau stairs har an kashe fitilun wajen, anatse ta lallaba ta tsaya daidai part dinshi, tana zuwa gaban kofar ta saita natsuwarta sannan ta kwankwasa kofar, bata karasa kwan kwasawa ba ya bude kofar, kallonshi tayi , yana sanye da towel fari ah qugunshi, matsawa yayi donta ta wuce ciki sannan ya rufo kofar, tunda ta shiga gabanta yake faduwa, warin taba duk ya cika dakin, kallonta yayi sannan yace ‘’wuce muje mana’’, anatse tadanyi taku biyu sannan ta tsaya, shiko zama yayi har gaban gadonshi sannan ya kalleta ‘’ke ki saki jikinki fa, zaki bani ne ni kuma na rufa maki asiri’’ afurgice ta dago ta kalleshi sannan tace ‘’yaya ka fada min abinda kace zaka fada min dare nayi inason naje na kwanta sbd gobe Monday akwai school’’…mikewa yayi yana cewa ‘’okay ashe har kin qagu sosai,’’ yana kaiwa nan ya tsaya gabanta ya janyota gaba dayanta zuwa jikinshi, arazane ta Gwalo ido, ganin abinda yake shirin yi yasa ta saurin bude baki zatayi ihu , charap ya tsoma bakinshi cikin nata, lokaci guda ta rikice, yaqushi bugu babu wanda batayi mashi ba, shiko tsabar mugunta da karfi ya dunga fusgarta, farke hijab din jikinta yayi sannan ya tsagaita, tana dagowa kuwa ta wankeshi ta hannunta, dagowa yayi azafafe yace ‘’ke lallai yarinyar nan kina wasa da rayuwar ki, aiko yanxu zan nuna maki karfi’’ haka ya dunga janta tana tirgewa, karshe dai harda duka, kuka ihu babu wanda salima batayi ba, ido rufe Ibrahim ya soma neman kece mata mutuncinta, saida ya rabata da komai ya danneta, anan kasa ganin babu sarki sai Allah kuma idan ta tsaya haka nan zai cuceta abanza yasa ta tattaro dan kuzarinta ta hankada shi gefe, ta fara Jan jiki tana neman hanyan fuce wa, tangal tangal yayi zai fadi ya dago ya kalle ta idonshi cike da masifa, da gudu ya biyota da kyar ta fara rarrafawa gaban kofar dakin ko kayan data shugo dashi bata bi ta kansu ba, ganin tana neman guduwa yasashi jawota da karfi ya dunga bugunta akan tiles, saida yayi mata jina jina sannan ya tsagaita ya fara kicinyar kwace towwl din jikinshi, gadan gadan yayo kanta, ahankali ta fara bude idanunta da suka kumbura tsabar bugu sannan ta yunkura, idonta ne ya fada kan wata kwalbar shisha agefe, da kyar ta rarumo kwalbar ta daddage yana karasowa ta kwada mashi akai, nan take ya fadi wanwas akasa, tana ganin haka ta zari hijab dinta daya farka mata shi ta sanya sannan ta fara kiciniyar bude kofa lokacin wajen karfe 12 saura,tana fitowa sukayi kicibus da hilma wanda ta tunkaro dakin nasa, ganin salima afurgice yasa ta kallonta zatayi Magana Kenan salima ta gifta ta gefenta ta wuce kasa da gudu, ganin haka yasa hilma wucewa cikin dakin tana bude kofar kuwa taci karo da ya Ibrahim akwance, kamar matacce hankali atashe ta karasa gabansaa tana kiran sa, amma ina ko motsi haka ya furgitar da ita, da sauri ta jawo towel dinshi ta daura mashi sannan ta fuce, direct dakin daddy ta wuce, lokacin yana zaune gaban wasu papers yana karantawa, jin knockin ya sashi cewa waye, jin muryar hilma ya sashi mikewa, ya kalli haj labiba wadda bacci ya dauketa sannan ya wuce bakin kofar yana bude wa ganinta afurgice ya soma Magana ‘’ke menene meya faru’’, kyarma jikinta ya fara tana nuna dakin Ibrahim tace ‘’yaya…yaya yam utu ta kashe shi’’ jin haka yasashi jawota sosai yace ‘’ke waye yamutu, waye wani yayan?’’ hannunshi ta jawo har gaban daki Ibrahim, nan ya kutsa kai, ganin Ibrahim kwance ya sashi saurin karasawa sannan ya fara tattabashi, jin pulse dinshi kadan yasa shi saurin cewa ‘’dauko ruwa’’ hankali atashe ta fita domin dauko ruwa nan tayi kicibus ta haj lalbiba mamanta, ‘’ke ina babanku, meya faru?” batako tsaya kallon mummyn nata ba ta wuce kitchen, ganin haka yasa labiba bin inda ta fito, tana shiga taga daddy zaune, ya daura Ibrahim akan cinyarshi, hannunshi har kyarma yake, yana ganinta ya soma ihu ‘’ina hilmar take ina ruwan ne’’? da sauri hilma ta karaso ciki tace gashi na kawo, yayyafa mashi ruwan yayi kusan sau biyu jin shuru yasa hankalinshi tashi, qara zuba mashi yayi nan yayi wata doguwar ajiyar zuciya sannan ya fara bude idanunshi akan daddy, afurgice ya zauna yana kallonsu daya bayan daya… kallonshi dady yayi sannan yace ‘’ibrahim what’s going on here, menene ya faru haka’’?... shuru Ibrahim yayi yana tunanin mai zaice, don yasan yanzu idan ya fada masu to fa tashi ta kare don dady ya fada mashi karya sake ya kuma mu’amala da mata acikin gidan shi, ganin haka yasa hilma saurin cewa ‘’daddy salima ce, wallahi itace, akwai ranar da muna zaune ta samemu tace wallahi saita ga bayan kowa na gidan nan bama ni kadai ta fada ma haka ba ka tambayi khady itama ta taba fada mata shine tazo yaya yana bacci ta buga mashi abinnan’’ jin irin karyar da hilma ta fado yasashi sauke ijiyar zuciya yace ‘’yes daddy haka ne, jiya na sakata gyara min daki tayi min rashin kunya shine na mareta, nan take tace wallahi saitaga bayana, dazu ina fitowa daga toilet ina cikin shirin bacci naji an bude daki na, na dauka mummy ce kawai saiji nayi an kwada min kwalba akaina’’ yana kaiwa nan ya dafe kan nashi..jinjina kai daddy yayi sannan yace ‘’kuje ku kwanta zamuyi maganan gobe’’ anatse kowa ya miqe ya wuce daki, labiba wadda tayi suman tsaye don duk abubuwan da hilma ta fada tasan karya ne don tana kallon fuskarta tasan cewa karya take, daddy na wucewa daki itama hajiya labiba tabi bayan hilma, tana shiga dakin harta kwanta cikin bargon ta don tasan tabbas mummy saita biyota don jin ya akayi ta san duk haka kuma mai yakaita dakin Ibrahim din alokacin har tasan cewa an bugeshi. ✍️✨***Auren Katin Kasa ***✨✍️ (Unexpectedly falling❤️🇦🇪) Story and written by: QueenMarh👸🏼 Paid book 📚 Chapter 48-49 Haj labiba na shugowa ta tsaya gaban gadon ta fara Magana ‘’kiyi gaggawar fitowa daga cikin bargon nan kafin ranki ya baci’’ da sauri ta yaye bargon tana sunnar dakai,,,kallonta mummyn nata tayi sannan tace ‘’fadamin, ubanme ya kaiki dakinshi at this time?”…shuru ne ya biyo baya kafin hilma tace ‘’haba mummy kidaina irin wannan abubuwan dan ALLAH, yanxu mai kike tunani zanje yi dakin nashi, ehe??...ina kwance ya kirani awaya yace don allah na hada mashi coffee yanajin ciwon kai shine ta tafi nakai mashi” tana kaiwa nan ta fara kwallar munafunci, ganin haka yasa haj labiba jin rashin dadin tuhumar yarta da take, bata kuma cewa komai ba ta fuce zuwa dakin dady tana fucewa kuwa hilma ta share kwallar sannan tace ‘’kai mummy kin fiye binciken kwakwaf wallahi’’ sannan tayi kwanciyar ta.   Ibrahim kuwa yasha alwashin saiya lalata rayuwar salima wannan alqawari ne ya dauka duk runtsi duk wuya, sannan ya kwanta. Baiwar allah salima kuwa kwana tayi tana kuka, kukan bakin ciki, babu abinda take fadi sai ‘’ka cuceni ka cucueni matsiyaci, insha allah, ALLAH saiya sakamin,’’… jikinta duk ya kumbura yayi tsami,dakyar ta samu tayi wanka sannan ta kwanta.   Washe gari da safe kuwa da kyar ta tashi tayi wanka, gadan gadan wannan ciwon cikin nata ya dawo don jiya bugun da yayi mata harda cikin nata, tasha kuka sosai a bandaki kafin ta futo nan ta tarar da salim yana breakfast, saida ta shirya sannan itama taci kadan sannan tadan kwanta, karfe sha biyu dai dai taji buqowar dakinsu, hankali atashe ta miqe da kyar, ganin daddy yasa ta sunkuyar da kanta ‘’ azafafe yace ‘’fito parlor’’ Ahankali ta soma takowa tazo har main parlor inda suke zazzaune, daddy ne da mum kareema azaune kujera daya sai Ibrahim da hilma kujera daya sai kuma haj labiba agefen kujera daya sai khady wadda batama son maganar me akeyi ba atsaye. Kallon hilma daddy yayi sannan yace ‘’fadi abinda kikace jiya’’ nan ta maimata abinda ta fada tass tana gamawa ya kalli khady wadda gaba daya ta kasa gane zancen kuma an fado sunan ta aciki, kallonta dady yayi sannan yace ‘’da gaske ne abinda hilma ta fada cewa kema salima ta fada maki hakan”…jin haka yasa tayi wannan murmushin mugunta sannan tace ‘’kwarai daddy, sau biyu tana fada min haka, ban dauki zancen nata serious ba shiyasa ban fada ba’’……..daddy najin haka ya kalli salima yace ‘’wato yau na tabbatar jinin badaru na yawo ajininku na munafurci da cin amana, yanxu duk abubuwan da nake maku, cin ku shan ku suturarku, makarantarku da abinda zaku saka min Kenan”.. salima wadda tama kasa cewa komai, adake ka a hanaka kuka, nan take ta fashe da wani matsanancin kuka,..daka mata tsawa haj kareema tayi tace ‘’dan uwarki kashe min da kikaso kiyi sai Allah ya tona maki asiri, to wallah kotu ce zata rabani daku’’… jin hakan yasa daddy saurin cewa ‘’kareema kiyi min shuru anan kece zaki yanke hukunci koni’’ shuru duk sukayi kafin dady ya soma Magana ‘’duk wani abu dana dauka nauyin yi akanku na gama daga yau, daga kan school da komai, abinci ne kawai na umarci kuci, sannan banason na kara ganin ku, ku zauna agidan nan amma kuyi zaman da kamar ba’a gidan kuke ba, sannan salwantar da ran dana da kikaso kiyi zaki biya ne don baza kici banza ba’’..jin haka yasa kareema washe baki tace ‘’kayi min daidai alhaji wannan hukunci yayi daidai… daddy na gama maganar yace kowa ya watse, nan kowa ya tashi, salima kuwa baqin ciki yayi mata yawa, ga duka ga mari, daki ta koma wunin ranar ko ruwa bata saka abakinta ba, ganin shuru shuru yasa mama rabi lekowa don ganin ko lafiya, ganinta duk a wahalce yasa ta taimaka mata tai wanka ta bata abinci taci sannan ta kwanta. Wannan ne dalilin da yasa sukayi shekara babu zuwa school, wanda tun suna damuwa har suka daina, sannan basu fitowa koda kitchen ne, kullum suna daki kamar prisoners kuma babu mai leqo su mama rabi ce kawai ke zuwa kawo masu abinci, daman ishaq ne maidan damuwa dasu to shima yagama secondary school kuma ya tafi eygypt karatu wannan dalilin yasa amra bata samun shi awaya kwata kwata.   Amra kam damuwan qannenta ya fara damunta da yawa, kullum cikin kuka take babu damar samunsu, akwai ranar da ta kira mrs abida, itama wayan bayayi kwata kwata wanda ita kuma daga bangarenta wayanta ne ya bace, koda ta saya sabo Sai ta rasa numbers din mutane da yawa ciki kuwa harda amra wanda ta damu sosai akan suyi waya don ta fada mata cewa su salima basa zuwa school, akwai wata rana data shirya zuwa gidan, koda taje mai gadin ya fada mata cewa basa nan sunyi tafiya wanda haj kareema ce ta bada umarnin fadin haka idon har an tambaya yaran. Yau ta kasance weekend babu abinda amra keyi, tana nan zaune ta tapka tagumi, tunanin qannenta ya dabaibaye ta, jin karar knocking yasa ya miqewa, saida tazo dab da kofar sannan tace waye, jin muryar haifa yasa tayi saurin budewa, kallonta haifa tayi fuskarta dauke da murmushi tace ‘’babe nida hammam ne, munje yawo ne sai nace yadan tsaya mu gaisa, babe badai damuwa har yanxu kike ba akan siblings dinky, amra na fada maki ki kwantar da hankalinki, duk inda suke suna cikin qoshin lafiya kinji’’..samun waje haifa tayi ta zauna, kitchen amra ta wuce ta kawo mata ruwa da croissant da tayi order da safe ta aje mata kan center table don tasan haifa da son cin croissant, zama tayi kusa da haifa sannan tace ‘’babe bazaki ganeba, ni abunnan damuna yake, sai yanxu nayi regretting aje number wani daga cikin gidan mu a waya na, hatta daddy ma saidai naga alert dinshi, haifa hankalina ya soma tashi sosai, over a year now fah babu wanda ya nemi yaji lafiyar jikina, gashi ni bama wannan ba qanne na ne matsalata, bansan a wani hali suke ciki ba, bana samun ishaq awaya, bana samun mrs abida, bana samun su salima, kullum sainayi kuka sbd nasan cewa akwai matsala wallahi inaji ajikina something is wrong haifa’’..tana kaiwa nan ta fashe da kuka, rungumeta haifa tayi sannan ta kwantar mata da hankali, ba karamin dadin zuwan da haifa tayi mataba taji, don taji damuwarta ta ragu, basufi 30mins ba hammam ya kira haifa akan ta futo ya sauketa gida, nan ta sanyo hijab dinta har qasa don vest ce daman ajikinta sai wani flau skirt wanda yayi mata kyau sosai kamar baby doll, tambayar haifa tayi akan tayi mashi maganar last time da yayi ignoring dinsu, nan haifa ta shaida mata abinda tayi hasashe dai akan cewa office dinsu basu son any string relationship indai ba aure ba, hakan yasa yayi ignoring dinta amma yanxu ya fahimtar da ita komai. Suna sauka qasa suka tarar dashi cikin motorn shi Lambo red color, gaisawa sukayi shida amra daganan tayi masu sallama suka wuce itama ta wuce cikin apartment dinta.   Washe gari ma dai babu abinda tayi banda wankin kayan sawanta, bayan ta gama kuma ta fara workout, daman tun lokacin da basit yayi mata wannan iskancin bata kuma sha’awar zuwa gym ba saidai tayi acikin gidan hankalinta kwance. Koda yamma tayi futa tayi zuwa mall don anyi masu payment din housemanship din da suke wanda hakan yasa ta yi planning ta sayama kanta abubuwan amfani don halaliyarta ne, mall ta wuce ta saya set of abayas da English wears masu kyau, riga da wando riga da skirt dasu English gown, sai flat shoes sbd tana qaunar flat shoes sbd tana da dan tsayi ba laifi, sannan ta saya hills suma masu kyan gaske, saida tayi ma kanta shopping sosai sannan ta wuce wani hadadden restaurant mai tsada, zama tayi sannan tayi order platter na special dishes dinsu, tana nan zaune tana jiran order taga giftawar mutun zai shiga restroom, da sauri ta qara dubawa don tabbatar da wanda idonta ya gane mata, kafin ta dago kuwa ya wuce ciki, sharewa tayi sannan ta maida hankalinta wajen kallon wajen don tasan cewa mutun kamar wannan ba lallai yazo waje irin wannan ba don kamar middle class restaurant ne dukda yana da tsada. Anatse amar ya bude tap din ruwan restroom din ya fara wanke hannun rigarshi wanda wata waitress tayi mashi splitting juice ajikin hannun rigar nashi, saida yagama tukunna ya danyi drying hannun, babu abinda yake tunani sai dada wato mahaifinshi, lokacin da yana raye wannan ne favourite restaurant dinshi shiyasa dukda ba standard dinshi restaurant din yake ba yanason zuwa don yana tuna mashi happy moment dinshi da mahaifinshi da mahaifiyarshi, murmushi kawai yayi ya fuce, ya koma seat dinshi mai dauke da kujeru biyu kachal, anatse aka fara aje mashi different dishes din da yayi order wanda duk favourite dinshi ne shida dada, anatse ya soma tsakuran kadan yanaci cikin jindadi, chan wayanshi yayi ringing yana dubawa yaga m-5 ne yana ganin haka ya daga hannunshi waiter yazo, card dinshi ya basu sannan yayi payment ya miqe, amra kuwa tana nan daga gefen wajen inda ya zauna hankalinta nakan abincinta wanda ta saya, saida taci tayi nak sannan ta bada payment dinta da cash anatse ta mike da paper bags dinta da tayi shopping niki niki sannan ta juya zata wuce, idonta ne karaf ya sauka kan na amar wanda yake shirin fita, tana ganinshi kuwa ta bude baki zatayi Magana shiko yayi kamar bai taba ganinta baya wucewar shi, mamaki ne ya cikata na irin wulaqancin general dinan, don saura kiris ta gaishesa don da tayi hakan da saidai ya jizgata awajen, haka yasa sumi sumi ta wuce abinta aranta tana ayyana irin isa ta mutumin. Shiko amar sarai ya ganta saidai baiyi tunanin zatayi Magana ba don ba wani kusanci ne yake dashi ba da staff din headquarters shiyasa baimabi ta kanta ba kuma shima yayi mamakin ganeta da yayi domin its hard for him ya gane mutane don shi bai fiye shiga sha’anin mace ba.   Washe gari Monday shirinta tayi sosai cikin wata Lebanese gown red wanda tayi mata kyau sosai, rigar tana da adon flowers ajiki, ta zauna dam ajikinta, fuskar nan tata fayau babu komai saidan kwalli data sanya wanda ya kara mata wani irin kyau sosai, anatse ta dakko dan vine flat shoes dinta shima red ta saka sai yar channels hand bag dinta maqale ah kafadarta, anatse take tafiya harta shiga motorn datayi requesting, tafiyar minti ashirin sukayi suka iso headquarters tana sauka cikin asibiti ta wuce, tana zuwa ta tarar da haifa zaune ah office dinta, gaisawa sukayi kafin suka shirya cikin lap coat dinsu suka fara ward rounds, saida suka duba patients din da sukaje last operation tukunna suka dawo office nan suka tarar da hafiza tana ta sassarfa hankali atashe, kallonta amra tayi sannan tace ‘’sis hafiza is there anything wrong’’…ko kallon inda take batayi ba ta fuce..nan take ran haifa yabaci tace ‘’babe wallahi idan da nice nake zaune da wannan wallahi wataran sai an raba dambe, she’s so rude bata da mutunci ko kadan’’..dariya kawai amra tayi sannan tace ‘’haifa wallahi she’s nice, idan kin ganta acikin wannan mood din to fah lallai an tabo mata inda yake mata zafi ne’’…dariyar mugunta haifa tayi sannan tace “wai har yanxu ita nan son general din take? Haha gaskia tana cikin matsala indai wannan zata so’’…jin haka yasa amra kallonta fuskarta dauke da tambaya tace ‘’why did you say that’’…..gyara zama haifa tayi tana fuskantar ta tace ‘’kinga wannan general din idan bazaki manta ba kin tuna lokacin da mukaje flower garden park dake har muka hadu da hammam’’? girgida mata kai amra tayi alamun gamsuwa.. sanan haifa ta cigaba ‘’idan kin tuna ay tare yake da wani guy wanda kikeji nace besfriend din mu, toh ay shine general din’’…tabe baki amra tayi tace ‘’oh no wonder inata tunanin inda na san shi ashe shine, kai haifa mutuminnan badai wulaqanci ba, jiya fa naje shopping ah mall saina tsaya yin launch ah t&t restaurant na ganshi, I was so surprise banyi tunanin ganinshi ba’’, murmusawa haifa tayi sannan ta cigaba ‘’toh nima dai haka nace amma hammam yace min he’s easy going fah, kawai dai baya shiga sha’anin mata kwata kwata kuma yana da zafin zuciya sosai shiyasa it’s hard to live with him’’’………..saida suka gama tsegumin amar tukunna sukayi sallama kowa ta wuce office dinta. ✍️✨***Auren Katin Kasa ***✨✍️ (Unexpectedly falling❤️🇦🇪) Story and written by: QueenMarh👸🏼 Paid book 📚 50-51 Hankali atashe hafiza ta karasa office din amar,ahankali ta kutsa ta shiga ciki, yana nan zaune da army uniform dinshi kamar kullum amma yau ya cire rigar sama sai yar ciki wadda white top ce mai kyau wadda ta amshe shi sosai faffadan qirjinshi wanda ya cika rigar ya futo tsam, arms dinshi kamar zasu farka hannun rigar tsabar murdewa fuskarnan kuwa kamar kullum ahade babu ko alamun murmushi saidai kyawun fuskar ya rinjayi hade rai da yayi, ahankali ta tako gaban table dinshi tace ‘’good day sir, I’m mss hafiza from hospital’’..baiko kalli inda take ba yana latsa waya yace ‘’why have’nt I received my last medical report,? Management team dinku basu fada maku qa’ida na ba?duk wani medical report dina office zaku kawo min?..yana kaiwa nan ya buqi table din gabanshi da karfi. Girgiza kai ya fara, duk shekarun daya yayi a headquarters wannan ne karo na farko da yake samun matsala da health care team, da zarar yagama abinda ke gabanshi zaisa asake recruiting sabbin medical staffs cause wadannan suna saka mashi ciwon kai sosai’’…hafiza wadda cikinta ya duri ruwa da sauri ta soma koro mashi bayana ‘’sir I’m so sorry, last time kace karna sake zuwa yi maka blood test so I send my assistant to..” baima bari ta karasa ba ya kalli m5 yace ‘’get her now’’ da sauri m5 ya fuce don shima ta shafesa. kallon hafiza amar yayi ataqaice yace ‘’you’re excused’’..da sauri ta fuce, shiko tabe baki yayi kamar yaga kashi sannan ya miqe yana shafa few suman kanshi da tafin hannusa ya tsaya gaban view din office din don curtains din abude suke, hannunshi ya sanya cikin aljihun kakin jikinshi kamar maiyin nazari, mamaki gaba daya ya cikashi da takaici don wannan ne first time da akayi delay wajen kawo mashi medical report dinshi wanda tunda ya samu daukaka sosai baya ajewa a files room sbd yana da enemies da yawa har acikin office wanda zasu iya using health issue dinshi as his weakness don su ci galaba akanshi dukda yawanci a report din baya bari sunayin test din abinda ya shafi mazantakar shi kwata kwata. Cikin hanzari m5 ya shiga cikin asibitin, nan yasa aka kira office din su amra. Amra wadda tunda suka dawo daga salla itada haifa ciwon kai ya dameta ya sa ta dan kwantar da kanta kan table dinta, jin knocking yasa ta dago da kanta, idonta harsun fara jaa sbd ciwon kai da damuwa data sakama kanta gashi ta fara jin zazzabi kadan kadan, anatse ta dago ta kalli staff din tayi mata murmushi tace ‘’yes’’, kallonta matar tayi sannan tace ‘’ana nemanki a reception’’.. fita matar tayi nan amra ta bi bayanta, ganin soja a tsaye yasa gaban ta faduwa da kyar ta dan nutsar da kanta sannan ta karasa gaban m-5, tana isowa yace ‘’are you mss hafiza’s assistant?..jin haka yasa ta girgida mashi kanta tace ‘’yes I am’’.. juyawa yayi ya fara tafiya sannan yace ‘’follow me now’’,.. hankali atashe ta fara binshi, gaba daya sai taji wani irin zazzabi ya taso mata gadan gadan, tana nan biye dashi har suka karaso gaban office din general ganin haka yasa ta fara qoqarin saita natsuwarta, bude qatuwar kofar m5 yayi sannan suka shiga, gaban wajen guest chair ta tsaya while m-5 ya tsaya abayanta don jiran order daga oganshi, jin tsayuwar mutun abayanshi yasa ya juyo ataqaice sannan ya kalleta wanda zan iya cewa kallo na biyu Kenan da yayi mata na qurulla, anatse ya fara takowa dan gab da ita sannan yace ‘’where’s my last medical report,?’’ Ganin yanda ya tsaya dab da ita yasa ta daburce lokaci guda turancin nata ya kubce tama rasa me zata ce mashi, chan dai ganin kamar zata bata mashi lokaci ya sashi calming voice dinshi don yaga kamar tana da masifaffan tsoro, haka yasa ya kuma maimaita mata tambayar cikin harshen bahaushe..anatse ta dago ta mashi kallo daya ta sauke kanta qasa tace ‘’Na kaishi file room’’…..runtse idonshi yayi da sauri, wani irin balbalin masifa yana taso mashi, furzar da huci yayi sannan yace ‘’what the hell…jin haka yasa m-5 saurin ficewa direct 4th floor wajen file room, ahankali ya fara dubawa har yazo kan wani green box wanda ake aje health report files na manya manyan sojoji, anatse ya zaqulo na amar sannan ya fuce,…bangaren amra da amar kuwa kamar yaqi don fitar m-5 da wuya ta zube qasan gwiwoyinta, ta fara kuka, tama rasa me zatace don kwata kwata ta kasa gane menene ainahin laifinta, shiko oga kallonta yake cike da mamaki, yama rasa mai zai mata, ganin kukan nata ya fara cika mashi kunne yasa yace ‘’get the hell out of my office now, kuma na baki 5 minutes kije ki kawo min file dinnan yanxu, and karkiyi tunanin haka zan barki, purnishment dinki yana nan yana jiranki’’ yana kaiwa nan ya wuce wajen table dinshi ya zauna, amra kuwa baiwar Allah da sauri ta miqe ta fara neman hanyan fita hartana harde qafafunta, batama tsaya bin lift ba ta wuce stairs ta fara hawa matattakalar har takai 4th floor, tana shiga ta wuce wajen inda ta aje report din nashi, ahankali hawaye ke zubowa daga idanunta, zuciyanta sai faman harbawa takeyi da zafi, kamar mahauciya haka ta dunga fidda files din daya bayan dama hankali atashe. Bayan fitar amra kuwa kifa kanshi yayi akan table din, kanshi yana mashi wani irin zafi, kukanta har lokacin yana jinshi cikin kwakwalwar shi, babu abinda yake fado mashi aranshi face Amma shi, idan yaga mace na kuka itace kawai take fado masa, sbd irin kukan da takeyi akan aman wanda shi kuma baya so kwata kwata ko kadan. Yana nan zaune karar emergency ta fara cika mashi kunne nan take aka fara announcing, ‘’everybody evacuate now!! Fire fire.’’…ahankali ya dago kanshi wanda ke sara mashi sosai saida ya dauka wajen minti goma kafin ya miqe babu wani fargaba ko tsoro a tattare dashi, bude kofar office dinshi akayi wanda m-5 ne yazo domin yayi escorting dinshi, futowa sukayi atare shida m-5 har suka sauko qasa, wanda kowa ya fuce babu kowa tundaga office dinshi, anatse ya futo daga headquater ya tsaya ah harabar inda sauran sojoji kowa ya tsaya don jiran fire fighters wanda qa’ida ne su fito don ba aikinsu bane kashe wutan saidai fire fighters, saida kowa ya tattaru gaban tapkeken compound din lokacin wutan ta fara ci sosai ah floor din da ta fara ci, yan medical team wanda suma karasowarsu Kenan suma suka tsaya gefen sojojin, amar wanda ke gefe kamar baisan da mutane a wajen ba sai faman latsa wayar shi yake, chan ya dago ya kalli ko’ina da kowa na wajen, ahankali idonshi ya sauka kan yan medical, kawar da kanshi yayi kamar wanda ya tuna wani abu, ahankali ya fara nazari kamar mai tunanin wani abu sannan ya kalli m5 yace ‘’call the medical team here’’ da sauri m5 ya isar da saqon shi sannan ya dawo tare dasu, daya bayan daya suka gaidashi cikin girmamawa sanin koshi waye, babu wanda ya amsa cikinsu saima kallon hafiza da yayi yace ‘’where’s your assistant?’..kallonshi tayi cikin mamaki sannan tace ‘’sir tunda ka aiko a kirata bata dawo cikin hospital ba’’.. jin hakan yasa amar kallon m-5 wanda shima ya kalleshi lokaci guda kuma yaji hankalinshi yadan soma tashi, da sauri ya fara tafiya zai shiga bulding din, nan fa sojoji suka taho gaba dayan su suka mara mashi ba, shiko baimabi takansu baya wuce gaban lift, ganin sun biyoshi gadan gadan yasa ya daga masu hannu hakan yasa duk suka sha jinin jikinsu suka tsaya curko curko don babu halin hanashi don su saidai ya basu order badai su bashi ba ciki kuwa harda m5, hammam ne kawai daman zai iya tsaidashi shima badon rank dinshi ba sai don shi abokinshi ne wanda kowa ya sani. Da sauri ya fara taka matattakalar benen azafafe har ya iso 4th floor wanda wuta ta fara cin abubuwa sosai, ahankali ya fara kutsa kai wajen roll din floor din, daya bayan daya ya dunga bin kofofin da kallo, har yazo daidai wata jar kofa da aka maqalama tag din health record room, da sauri yasa hannu don ya bude handle din, tunawa da handle din karfe ne yasa yayi sauri cire hannun nashi, yayi baya, da sauri ya taho gadan gadan ya buga kofar da kafa daya tashin farko ta balle, wai maza fa akwai karfi, da sauri ya kutsa kanshi ciki wanda duk hayaki ya dabaibaye ko ina, ko haske ba’a iya ganin, ahankali ya zaro mask din aljihunshi ya saka sannan ya fara dube dube, ganin babu alamun mutun ya sashi fara Magana ‘’hey hey anyone here’’ chan ma dai shuru yaji, hankali atashe yama rasa me zaice don baima san sunanta ba, ‘’keee keee’’!! ahankali amra wadda sumanta na biyu kenan ta soma jin Magana sama sama, ahankali idonta ya soma budewa, bakinta wanda ta shaqi hayakin harya cika mata baki yasa ta kasa Magana ko neman agaji, ahankali ta fara motsa hannunta har tadan bugi wani abu kamar dusbin, da sauri ta dunga jan hannunta harta tabo dusbin din sannan ta hankadashi da duk karfinta, jin motsi ta wajen wani sako yasashi sauri zuwa wajen, aikuwa yana karasawa yaji yadan bugi hannun mutun da kafarshi, da sauri ya tsugunna ya tabo ta don tabbatar da mutun ne, ahankali ya soma cewa ‘’ke tashi let’s go’’.. ganin kamar bata motsi ya sashi saurin jawo hanunta, da sauri ya taro ta don ta koma zata fadi, ganin idan ya kara mintuna a wajen rayuwar ta zai salwanta ya sashi runtse idonshi ya rankwafo ya sabota gaba daya in a bridal way, amra kuwa wadda ta fita hayyacinta jin wani kamshi da dumi yasa ta fara tura kanta a haukace cikin faffadan kirjinshi, gaba daya saida ta cukwikwiye mashi rigar jikin nashi har buttons din sun fara fita, jin nunfashinta na dawowa yasa ta kara bada himma ta zagayo da hannunta wajen qugunshi ta nade su tsam sannan ta cusa kanta cikin kirjinshi wanda farar shirt din ciki ta hanata samun access to bare skin dinshi, da sauri ya futo daga sakon ya fara shirin ficewa, yana karasowa daidai kofar kuwa inda ya dauketa gefen bangon wajen ya fara ruguzowa, da sauri ya kauda kai ya fuce, haka ya dinga kaucewa wutar nan ya fara taka stairs,har suka sakko last floor, hankalinshi bai kwanta ba saida ya fito nan m-5 ya taho da gudunshi gabansa sannan yace ‘’sir are you alrigt’’… baiko bashi amsa ba yace ‘’take her to ER she’has lost her conscious,’’.. da sauri m-5 ya mika hannu zai cicibeta..kallonsa amar yayi kawai sannan ya kauda kai yace ‘’just lead the way’’.. fita sukayi tare wanda m-5 har ya isa gaban health team da suka tsaya cirko cirko yace su kawo gadon patients, da sauri aka kawo nan amar ya sauketa, dakyar ya banbare jikinshi daga hannunta don duk ta fita hayyacinta, duk wannan abin akan idon hafiza wadda idon ta tap da kwalla ita bama ta rashin lafiyar amra take ba, a a kawai dana’sani take, yanxu da tuni ita zai dauko a precious hannun nan nashi… Toh fah hafiza abin nata ya fara yawa fah………   Saida aka karama amra ruwa kafin ta dawo daidai, karshe dai harda allura akayi mata don ta samu bacci ta huta, allah ma ya taimaka an yi rescueing din ta da gaggawa da saidai a dauka gawarta don babu wanda yayi tunanin da mutun acikin floor din. Duk wannan drama da akayi haifa bata sani ba don sun fita wani restaurant ita da babyn ta hammam ba tare da an sani ba, sai wajen karfe uku suka dawo wanda ganin lokacin tashi yayi yasa suka dawo. Abakin gate ya sauketa don kar aga sun dawo tare, itakuma ta tako har ciki, ganin mutane cirko cirko da kuma motar fire fighters manya manya yasa ta saurin karasawa ta fara tamnbayan meya faru, nan kuwa wani yayi mata bayanin wuta ce ta kama a 4th floor har an kusa rasa wata black African girl, jin haka yasa hankali haifa tashi don tasan amra ce kawai black African acikin headquarters da asibiti gaba daya hakan yasa da sauri ta wuce ER nan taga amra kwance tana baccin wahala, tausayinta ne ya dabaibayeta, nan take kwalla ta zubo mata ta fara Magana ‘’I’m so sorry babe, bai kamata na barki ba har kika shiga cikin halin nan,’’ tana kaiwa nan ta kamo hannun amra ta fashe da kuka sosai, jin taushin hannu yasa amra dan bude idanunta da bacci bai ishesu ba ta sauke akan haifa wadda ke zubda kwalla, da kyar ta dago ta zauna ganin hakan yasa haifa taimaka mata ahankalin bakinta ya soma furta ‘’water please’’…ruwa haifa ta debo mata ah dispenser ta kawo mata gabanta saidata shanye wajen cup uku sannan ta tsagaita ta kalli haifa tace ‘’babe waye ya fito dani daga cikin hayaqin nan and maysa kike kuka ‘’..jin hakan yasa haifa saurin rungumeta tace ‘’I’m so sorry babe ki yafe min na barki cikin wannan halin ban sani ba I’m so sorry’’..lallabata amra tayi sannan suka tattara domin shirin tafiya gida, saida haifa ta cire mata Karin ruwan sannan ta deba mata magunguna a pharmacy sannan suka wuce wajen moton haifa, anatse take takawa sbd jirin da take ji kamar zata fadi, saida sukazo daidai wajen parking din staff suka ganshi shida m-5 suna takowa zasu wuce wajen motorn su, kallonshi amra tayi shima kallo daya yayi mata ya dauke kanshi sannan ya shige cikin moton shi, suka ja, sunkuyar dakai amra tayi tunani iri iri sunyi mata yawa, gida suka wuce inda haifa takira abuh ta Sanar dashi cewa zata kwana wajen amra, baiko hanata ba ya barta don ta fada mashi abinda ya faru ah asibiti kuma ya gani ah news. Kula da ita sosai haifa tayi kamar yar uwarta ta jini, duk wani motsi sai haifa ta tambayi ko tana buqatan abu, har suka kwana uku tana kula da ita hartaji sauqi sosai, saidai yanxu ta rage Magana sosai sbd damuwa tayi mata yawa sosai akan batun su salima. Haka suka karaci wannan kwana ukun sannan washe gari suka shirya suka koma aiki, babu wani aiki sosai sbd ana shirin yi hutun karshen wata, haka yasa basu wani dade ba suka dawo gida, washe gari ma haka suka karaci zamansu sannan suka fito, ganin shuru shurun amra ya fara yawa yasa haifa ta jata zuwa yawo, saida suka zagaye wurare da dama wanda yasa tadanji dadi sosai don damuwarta tadan ragu sosai. ✍️✨***Auren Katin Kasa ***✨✍️ (Unexpectedly falling❤️🇦🇪) Story and written by: QueenMarh👸🏼 Paid book 📚 52 Salima kuwa azaman da sukayi ita da salim rashin lafiya sosai suka dunga yi, don sunyi wata irin rama sosai, salim kuwa kamar wanda ya samu qanjamau, don yanxu mama rabi ta daina aiki dalilin danta daya samu aiki a wani company babba ya saya mata gida da duk wani abunda zata buqata, haka yasa yace tabar aiki tunda girma yazo mata sosai.   Hakanan badan taso ba tabar aikin, don zataso ta zauna kodan su salima da salim wanda ta kasa fahimtar meysa ake wulaqanta su aka maidasu kamar prisoners agidan. Dalilin tafiyar mama rabi yasa aka kawo wata rita, wadda ta sha rayuwar bariki ganin rayuwa ta juya mata yasa ta nema aiki kuma ta samu acikin gidan. Rita irin mugayen yan iskan gari ce, ita ba musulma ba ita ba Christian ba, kuma baqar muguwace ita hakan yasa tasu tazo daya da khady don ta iya tafiya da yanda mutane sukeso, haka yasa khady ta bata umarnin daina bawa su salima abnci sau uku saidai sau daya arana, ganin hakan khady keso yasa taga banza ta samu, duk wani abu da ake basu na buqatu saita hana su irinsu sabulun wanka, da maclean wanda ake ajewa don yan aiki. Yau kusan watanni Kenan rabon da suyi wanka da sabulu, duk sunyi baki sun dawo kamar aljanu, babu wani kuzari ajikinsu, wannan wahalar tasa cutar salim tashi gadan gadan, gashi babu magani ita kanta salima ciwon cikin nan dai qara gaba kawai yake, duk dare saidai tayi kuka ta godema Allah, yanxu basuda wani gata sai Allah, an raba su da yar uwarsu da karfi da yaji.   Abuja Nigeria….. Hankali atashe Amma ta mike ta fara zaryar tsakanin dakinta da parlor, jiran fitowar aman kawai take, kusan rabin awa kafin ya fito hannunshi rike da kwalba da alamu abuge yake, gabansa ta karasa tana kokarin kama hannunsa ya buge shi yace ‘’uban waye wannan zai taba ni’’ hawaye ne suka cika idon Amma hankali atashe ta fara Magana ‘’aman meysa kake son salwantar da rayuwarka, aman wannan ba rayuwa bace mai kyau..tana kaiwa nan hawaye na zuba akan kyakyawar fuskarta wadda take sak da amar, matsowa yayi dab da ita zaiyi Magana Kenan sai amai sharr ajikinta, runtse ido tayi ta tallabeshi tana bubuga bayanshi harya gama sannan ta kwala ma yar aiki kira tazo, ahankali lantana tazo sannan ta umarceta data share wajen, ahankali ta dagoshi daga jikinta sannan ta jashi har dakinsa ta kwantar shi, toilet ta shige ta debo ruwa a bowl ta fara share mashi jikinshi da towel saida ta gama tsaf sannan ta tashi, cikin layi ya jawo hannunta ya rungume kamar za a kwace mashi hannun ya fara sambatu ‘’mummy karki tafi, mummy ki yafe min, wallahi banida karfin ikon abinda ya faru dake, daddy daddy….’’’da sauri kuma ya lumshe idonshi bacci ya daukeshi.. zare hannunta tayi ahankali sannan ta mike ta rage mashi sanyin air con ta fito aranta tana mamakin me aman ke nufi da abinda yake shirin fada don da alamu abu na damunshi sosai don harda kwalla yake zubdawa, ganin bata da mai bata amsa yasa ta  kawar da zancen kawai ta wuce kitchen. Amar’s….. Kwance yake, da laptop agefenshi, tunda ya tashi da asuba ya kasa komawa bacci anatse ya fara kallon laptop din wanda tun bayan asuba yake kallon screen din ya kasa gano clue kwata kwata, sake maimaita word din yayi MKS da sauri ya rufe system din kawai ya kasa gane me abin ke nufi amma yayi alqawarin duk abinda zaiyi saiya nemo ko wacce hanya ce don exposing wannan kungiyar ta mutun uku…..mutun uku yana fadin haka aranshi da sauri ya dawo gaban laptop din ya bude sannan yace ‘’m..k..s I got it now, da sauri yayi murmushi sannan ya wuce toilet, kamar kullum yauma saida yayi bubble bath sannan ya futo ya wuce closet dinshi ya fiddo da kayan da zaisa don yau baya tunanin saka kakin shi. Anatse ya shirya cikin kayanshi farare tass riga da wando, kayan sunyi matuqar amsarshi, sai yayi wani irin kyau, anatse ya shiga lift ya sakko sitting room, kiran Pablo yayi a kawo mashi breakfast, bai wani ci da yawa ba ya fito ya wuce cikin white color ferarri shi wadda itama sai kyalli take don tsafta, anatse m5 ya fito ya sara mashi sannan ya bude mashi ya shiga suka kama hanya, haka kawai ya tsinci kanshi cikin farin ciki, har suka isa cikin headquarters, koda ya fito ya shiga ciki kowa mamaki yake yanda idan aka gaisheshi baya amsawa amma yau gashi yana masu murmushin da yake melting zuciyar matan wajen da yawa ciki kuwa harda hafiza wadda ta shigo domin diban sample din blood din senior officers, ganin yanda yake cikin farin ciki yasa ta yi alqawarin komai zai faru yau kam saita bayyana mashi sakon zuciyar ta, fucewa tayi zuwa asibiti fuskarta dauke da murmushi, tana shiga office dinta kuwa lokacin amra bata nan taje second patient check up, anatse ta samu waje ta zauna sannan ta cire dan kunnenta ta chanza zuwa na diamond sannan ta shafa red lipstick , daman abayane ajikinta mai budewa wanda tayi buttoning din ta sanna ta daura lapcoat, batako saka mayafin abayan ba saita riqeshi ahannunta , wayan ta kawai ta jawo sannan ta fito bayan ta dan feshe jikinta da turare mai kamshi, ahankali ta fara fita harta shiga cikin headquater sannan ta shiga lift zuwa office din general. ✍️✨***Auren Katin Kasa ***✨✍️ (Unexpectedly falling❤️🇦🇪) Story and written by: QueenMarh👸🏼 Paid book 📚 53 Knocking ya fara yi saida aka dauka kusan 5mins kafin taji yace come in, ahankali ta bude kofan ta kutsa kanta ciki, azaune ta tarar dashi hakimce, waya maqale a kunnenshi, baiko kalli wanda ya shigo ba but yajiyo kamshin turarenta, ahankali yake motsa bakinshi kamar mai shagwaba yace ‘’Amma I promise insha Aallah zanyi kokari ko kwana biyu ne zanzo nayi but for now aikin yayi min yawa’’ shuru ya danyi ya lumshe idonshi saida ya gama lallaba Amman shi kafin suyi sallama sannan ya kashe wayan. Baiko kalli inda hafiza ke tsaye baya soma gyaran murya yace ‘’how may I help you?” jin bai yi mata fada ba akan zuwa mashi office daya hanata ba yasa tayi saurin gyara tsayuwar ta sannan ta soma Magana cikin kwarkwasa ‘’sir daman akwai wani Magana da nakeso nayi maka mai mahimmacin’’..jin hakan ya sa shi tsagaita abinda yake ya dago ya mata kallon ke har kin isa kizo gabana kice kinason Magana mai muhimmanci dani, shi mamaki ne ma ya cikashi sbd babu abinda ya taba hadashi da ita in banda lokacin da tayi mashi kallon da bayaso hakan yasa ya soma magana cikin harshen turanci da muryanshi mai dadin sauraro ‘’okay go ahead’’..babu wani bata lokaci ta soma bayani ‘’harga Allah nifa sonka nake sir, babu wani kwana kwana, kuma duk abinda kake buqata zan iya yi maka koda kuwa bada rai na ne’’ dariya ce taso kufce mashi anatse ya guntse ta sannan ya tamke fuska kamar baitaba dariya ba ‘’so you even have the guts to come in my office without my consent and you think akwai abun da zanso a wajenki sannan kin tsaya agabana kina fadamin maganganun banza huh!........ya buga table din, ganin haka yasa hafiza saurin karasowa gaabanshi da sauri ta sanya hannu jikin lap coat dinta ta sabule ta sannan ta fara kokari cire rigar jikinta, baiko ankare ba ta yasar da rigar ta tako har gabanshi daga bra sai pant ajikinta, amai ne ya fara kokarin kakaro mashi, yama rasa mey zaiyi, wani irin azabben masifa ce ta tunkaro shi, runtse ido yayi don karta gane, itako duk atunaninta haqarta ce ta cimma ruwan don haka ta fara takowa daidai gabanshi ta duqo daidai saitin fuskarshi ta soma hura mashi iskan bakinta tace ‘’harda wannan ma’’, ta girgiza mashi yan nonuwanta kananu kamar ta roka aka sammata , bude idonshi yayi wanda masifa ta ciyoshi sannan yayi sauri hankadata wanda hakan yasa tayi tangal tangal ta fadi, da sauri ya miqe yace ‘’get out before na illataki’’ hafiza da taurine kai kuwa tana miqewa kamar zata wuce sai ta dawo da gudu ta rungumeshi, azabure ya tsaya yana kallon ikon Allah, kankameshi tayi sosai tana shafa mashi kirjinta sannan ahankalin hannunta ya fara yawo a kasanshi ganin abun ya fara wuce gona da irin yasa ya jawo gashin kanta sannan yayi baya da ita ya kwasa mata maruka zafafa guda uku ajere tass tass…lokaci guda hafiza ta tayi hutun wucin gadi, saidata dawo sannan ya karan hankadata da table din shi, nan take goshinta ya fashe, ganin zai mata illa wanda shi sam cikin tsarin rayuwarshi babu dukan mace yasa yayi sauri jawo landline dinshi yace ‘’get the car ready now!!’’ yana kaiwa nan ya kalli hafiza wadda fuskarta harta kumburo hawaye shabe shabe yayi saurin cewa ‘’ki tattara qazantar jikinki da kayanki ki fice daga office dinnan, zan kyaleki ne kawai sbd ke macece badan haka ba da saina illataki don girman laifinki ba wanda zan iya yafewa bane, sannan kisama ranki cewa aiki anan kin gamashi har abada, I don’t ever want to see your face,” yana kaiwa nan ya fuce daga cikin office din nan ya wuce gida. Hafiza kuwa takaici bakin ciki duk yagama cikata ga disgin da yayi mata hakan yasa ta tattara tarkacen ta, sannan ta shirya ta fuce fuu kamar iska, batama tsaya shiga office ba ta wuce motarta ta fusgeta tabar premises din gaba daya, tunda ta shiga mota take huci, bata taba tsammanin zai mata haka ba, ga dizgi ga wulaqanci babu abinda take cewa sai ‘’you’ll regret this, I will surely make u regret what you did amar yunus tauraaaa… Amra kuwa tana cikin aikinta wayanta ya dunga ringing, saida ta gama duba patients kafin ta fito ta wuce office, zama tayi sannan ta fara kallon missed call din, ganin number Nigeria yasa tayi saurin kira don tunaninta kawai ya kawomata su salima ne, saida ta kira kusan sau biyu kafin adauka, anatse ta soma Magana cikin harshe turenci ‘’hello please dawa nake magana’’…rita kuwa ganin number kasar waje yasa tayi saurin cewa wrong number, kune masu kiran mutane mu dauka daga kasar waje ne ashe yan scamming ne’’ tana kaiwa nan ta kashe wayarta, amra kuwa cikin rashin jin dadi ta aje wayan gefenta sannan ta doka tagumi, babu wanda take tunani saisu salima, ko a wani hali suke, yanxu idan tace zatayi kokarin komawa gida karatun ta zai salwanta barema bazai yuwu. ✍️✨***Auren Katin Kasa ***✨✍️ (Unexpectedly falling❤️🇦🇪) Story and written by: QueenMarh👸🏼 Paid book 📚 Chapter 54 Bangaren rita kuwa tana aje wayan ta cigaba da wanke wankenta, Allah Allah take ta gama ta tafi wajen khady domin kai mata sakon molly data bata ta sayo mata, wato itama yar hannu ce shiyasa take kokarin siyeta da abubuwan mayen, ita kuwa khady sauqi ne yazo mata har gida don yanxu rita ce aminiyarta don itake kawo mata komai kuma ita ke mata introducing abubuwa sabbi wanda hakan ba karamin dadi takeji ba. Saida ta gama gyare gyare sannan ta aje wayan nata a daki tayi wanka sannan ta shirya cikin casual dressing dinta na kafirai, riga da mini skirt sannan ta fito ta wuce sama wajen dakin khady, saida kwankwasa mata kafin ta shige ciki, akwance ta tarar da ita, ganin rita yasa khady mikewa tana fadi ‘’my girllll, hope todays molly is powerful’’ murmushi rita tayi sannan ta zauna gefenta tace ‘’ma, todays molly is so powerful but the money high o,’’ jin haka yasa khady miqewa ta wuce wajen da take aje hand bag dinta, anatse ta zaro yan dubu dubu guda biyar sannan ta dawo gaban rita, hannu rita ta miqa ta karba, saida ta kirga kafin ta zaqulo yar takardar daga kwankwasonta ta bata, hannu na rawa khady ta fuzge sannan ta fara kokarin budewa, tana ganin molly tayi maza ta bude ta shaqa, wani irin bari jikinta ya fara sannan ta afka abakinta, ko minti biyar batayi ba ta lula, ruf ta fadi don wannan mai shegen karfi ce, ganin khady ta jeme yasa rita dariyar mugunta tace ‘’shegun yara kunfi kowa iya kananun iskanci, iyayenku na daki kuma kuna daki kuna naku iskanci,’’ ahankali rita ta fara bude jakar khady, saida ta yasheta tass sbd tasan cewa idan har ta farka bazata tuna duk wani abu data aje ba, saida ta kwashe yan zobinan gold dinta sannan ta wuce drower dinta ta kwashi English wears dinta wanda suka mata sannan ta tattara komai waje daya ta dawo gaban khady ta kuma kecewa da dariya sannan tace ‘’tunda har kin lula nima saina kwashi rabona,’’ Saida rita ta kwakuleta tass kafin ta fice daga dakin, khady wadda azaba ta fara dawo da ita daga cikin hayyacinta yasa ta fara aman wahala.   Bayan fitar rita kuwa salima tana ankare da ita hakan yasa tayi saurin wucewa cikin dakinta ta dauki wayanta sannan ta dawo dakin su, ahankali ta soma laluben number amra wadda ta rubuta acikin paper kafin akwace masu wayan data bar masu, hakan yasa tayi saurin lalubar number tayi dialing, kusan sau biyar wayan ba’a dagawa hakan yasa salima ta fashe da kuka, tana cikin kukan taji karar kofar rita, hankali atashe ta mike tana labewa jikin kofar har saida rita ta rufe kofar dakinta, hankali atashe ta jawo wayan ta kashe wayan sannan ta wullata cikin drower, rita kuwa agajiye ta dawo daki bata bi takan wayanta bama ta kwanta abinta. Washe gari duban duniya rita tayi ma wayan ta, amma bata samu ba hakan yasa hankalinta tashi sosai, ta koma dakin khady koda ta shiga bata sameta ba, haka yasa ta juya zata fuce jin kakarin amai yasa ta tsaya sannan ta wuce toilet din khady, zaune ta tarar da ita tana kwara aman wahala, saida rita ta taimaka mata tayi wanka sannan ta futo, ta kwanta. Rita kuwa tsabar dariyar mugunta dake ciyo ta yasa tama manta da batun waya. Kwana hudu Kenan rita na neman waya harta gaji ta shirgama khady karyay cewa saida wayar ne zata samu ta dunga karba mata molly, haka yasa khady ta shiga dakin mummyn su haj kareema, ta kwaso kudi masu yawa acikin drower ta lokacin haj kareem ta shiga toilet, saida ta diba mai isarta sannan ta futo ta wuce daki, nan ta tarar da rita tana jiranta. Duka kudin kuwa khady ta bata, batama tsaya kirgasu ba. Rita kuwa dadi kamar zai kashe ta, tana komawa daki ta kwashi dubu biyar sannan ta boye sauran daman ranar zataje sayan groceries don haka tayi shirin tafiya da dubu biyar dinta don ta sayo sabuwar waya.   Salima kuwa saida ta jera kwana biyar tana kiran amra bata samunta don duk sai dare take samun yin wayan don tsoro takeji sosai kar akama ta tana wayan. Bangaren amra kuwa duk cikin dare sai an kirata da wannan number da matar tace wrong number, ganin hakan yasa tayi tunanin qila mistake suke suna kiranta, wanda yawancin kiran sai dare ake mata kuma lokacin tayi bacci.   Bayan kwana biyar salima kullum saitayi kiran number amra, yanxu tashin hankalinta charging wayan da yake neman mutuwa gashi tana tsoron zuwa dakin rita dauko charger don karta gane cewa itace da dauka wayan ta gashi jikin salim yayi wani mugun tsanani don yanxu abin nashi harda seizure idan ya fara saiya dauki wajen minti ashirin kafin ya dawo daidai. ✍️✨***Auren Katin Kasa ***✨✍️ (Unexpectedly falling❤️🇦🇪) Paid book 📚 Chapter 55 Tunda salima ta tashi yau take tsoron daukan wayan don charging bazaikai mata dare ba zai mutu haka yasa tayi dialing number amra, lokacin da kiran ya shugo amra na tare da haifa suna duba patients, jin kiran yayi yawa yasa ta zaro wayan sannan tadan koma gefe ta daga ta fara Magana ‘’hello who’s this?”.. jin an daga wayan yasa salima fashewa da wani matsanancin kuka tace ‘’addaa adda nice ki kirani’’ jin muryar salima yasa amra saurin cewa ‘’salima salima kece salimaaa’’’da sauri ta kashe wayan sannan ta sake kiran layi, da sauri salima ta dauka ta fashe mata da wani matsanancin kuka tace ‘’adda nice, adda muna cikin mawuyacin hali, adda ki taimake mu, ciwon salim ya dawo, adda kizo ki daukemu ki dawo damu wajenki dan Allah’’ jin hakan yasa amra tsugunnawa anan mutane kuwa me zasuyi banda kallonta don duk ta furgice, cikin shesheka amra tace ‘’salima meya faru daku, meya sameku innalillahi,’’ kittt wayan yamutu sakamakon chargi daya kare, hankali atashe amra ta soma cewa ‘’salima say something salima!!!!! Jin shuru yasa ta duba wayan taga call din yayi ending hakan yasa tayi sauri sake kira amma me switch off, hankali atashe ta daura hannu aka ta fashe da kuka, haifa wanda sai yanxu hankalinta ya dawo kan amra yasa tayi sauri zuwa gaban ta tace ‘’amra what’s wrong’’ innalillahi kawai amra ke furtawa dakyar haifa ta jawo ta suka wuce office suka zauna, saida ta bata ruwa sannan ta fara dawowa dai dai, anatse ta soma Magana ‘’haifa siblings dina, suna cikin mawuyacin hali, ashe sune suketa kirana da wani line over a month now, I’m so stupid for not recognising them, bazan taba yafema kaina ba idan qannena suka shiga cikin matsala, innalillahi wa inna ilaihi rajiun, na shiga uku haifa”…saida haifa ta kwantar mata da hankali tukunna ta dawo dan daidai, babu abinda kwakwalwarta ke tariyo mata sai maganan salima da take cewa ‘’adda kixo ki taimake mu ki tafi damu, muna cikin matsala, ciwon salim ya dawo gadan gadan, runtse idonta kawai tayi don bazata iya jurewa ba kwata kwata. Aikin da basuyiba a ranar Kenan ba, koda ta koma gida number ta dunga kira amma switch off, aranar dai amra batayi bacci ba kwata kwata. Bangaren salima hakan ta kasance, tayi kuka harta godema Aallah, karshe dai alwala kawai tayi domin kai kukanta wajen Allah, salim kuwa da yanxu rabin rayuwar shi kamar mattace kullum sai barci yake ta kalla, tausayinsa duk yagama lullubeta.   Washe gari, kwata kwata amra ta susuce, bata cikin nutuswarta, koda taje aiki babu abinda ta iya yi kwata kwata, gashi ayyukan sunyi mata yawa don hafiza tunda ta tafi bata kara dawowa ba, haifa ce kwai ke taimakonta sosai wajen wasu abubuwan, yanxu kam ta yanke hukuncin duk yanda za ayi saita san yanda tayi ta kawo qannenta kusa da ita kuma zatabi ko wace irin hanya ce.  Zama sukayi ah café, wanda kwata kwata amra ta kasa cin komi sai haifa ce take dan turawa itama bata cikin kwanciyar hankali ganin yar uwarta cikin damuwa, hakan yasa ta zuba mata ido kawai sannan tace ‘’ámra I have a solution but I don’t know if its going to work,(inada shawara saidai bansan ko zata yiwu ba), kinga dai visa ki saura shekara biyu kuma kince baki gama tara bashin uncle ba ko?..girgiza mata kai amra tayi tana fuskantarta da nutsuwa .. anatse haifa ta cigaba ‘’babe why not ki nemi katin kasar nan sbd ki kawo kannenki kusa dake’’ jin wannan batu yasa amra yin shuru chan tace ‘’wannan ce kadai hanyar da zan iya kawo su kusa dani haifa??’’’girgiza mata kai haifa tayi sannan ta cigaba ‘’but babe samun katin kasa ah uae shine abu mafi hatsari musamman ma ke mace yar Africa domin hanyoyin da akebi asamu are not legal, kuma akwai risk babba’’..kallonta amra tayi don a yanxu kam bata jin akwai abinda bazatayi ba akan qannenta, gyara zama tayi sannan tace ‘’haifa all the risk are not important to me now, ni yanxu damuwa na qannena ne, so I can go to any extent don na taimaka masu, kuma wannan katin kasar shine kawai solution ayanda nayi tunani yanxu. Nunfasawa haifa tayi sannan tace ‘’okay idan har kinga zaki iya ni kuma zan taimaka maki, akwai wata secretary data tabaa aiki karkashin abu na, itama kusan issues dinku daya saidai ita iyayenta ne wanda suke cikin mawuyacin hali wanda hakan yasa tayi AUREN KATIN KASA…’’jin haka yasa gaban amra faduwa ana wata ga wata, dakewa kawai tayi ta cigaba da sauraron haifa, ‘’yanxu zan kira abu don ya bani number nasan yana dashi har yanxu, idan na sameta zan roki ganinta sai muyi fixing date between yau da gobe don mu ganta yanxu dai ki kwantar da hankalin ki komai zaizo da sauqi kinji’’ Saida haifa ta gama tukunna tadanji sauqin zafin da ranta keyi mata sannan sukaci abinci suka koma office. ✍️✨***Auren Katin Kasa ***✨✍️ (Unexpectedly falling❤️🇦🇪) Story and written by: QueenMarh👸🏼 Paid book 📚 Chapter 56-57 Amar kuwa satinshi guda a asibiti, tun bayan abinda ya faru tsakaninshi da hafiza likitanshi ya sashi on a bedrest. Wato bayan fitarshin nan dakyar ya shiga motor sbd wani irin masifar dripping da ya dinga yi, gashi yana da low sperm count, hankali atashe ya shiga yace ma m5 ya wuce dashi asibiti, bayan sun isa likita yayi mashi scanning ba karamin asara ya samu ba don kwayayen haihuwanshi duk kusan masu amfanin sun zube, aranshi kamar yayi kuka, dama already doctor yace ya dinga lura sosai, yanxu gashi dan sakacin da yayi ya jawo mashi asarar mai yawan dai zai iya jawowa bazai taba haihuwa ba harya mutu, wanda haka ba karamin tashin hankali bane agareshi domin yana qaunar yara sosai ba kadan ba. Ganin yanda result dinshi ya fito with bad news yasa likita ya bashi bed rest, wanda yau kwanan shi biyar cur kuma ayau za a bashi sallama. Zaune yake gaban likitan nashi wanda ya soma bayani kamar haka ‘’mr amar I’m so sorry to say this, but this time around your condition is worse and I’m afraid you may not be able to …but we did a second test after your bed rest so we’’ll see how it turns out,..kwankwasa kofar akayi wata nurse ta shigo hannunta dauke ta file ta mikama doctor sannan ta fice, amar kuwa wanda tunda doctor ya fara bayani yayi resting kanshi wani irin azaban sara mashi yake ga wani sabon bad news ya sashi kasa cewa komai, saida yaji muryan doctor tukunna ya bude idanunshi ya kallesa..’’íncredible, mr amar,nayi mamaki sosai, wannan bedrest ya taimaka yayi stabilizing jikinka sosai, and ina maka albishirin din cewa kana da 10% chance na samun da ko ya, so ina baka shawara yanxu ya kamata kasan yanda zakayi,because daga wannan bana tunanin zaka samu chance kamar haka, sanan akwai medication da zan baka ka dunga amfani dasu,’’ godiya kawai amar yayi mashi sanan ya wuce motor …tashin hankali, koda ya shiga motor kanshi ya kulle ya rasa tunanin da zaiyi, ya rasa mafita, dole yasan yanda zaiyi don bazai taba yarda yayi loosing wannan 10 percent dinba,ahankali ya zaro wayanshi yayi dialing hammam, yana picking ya soma Magana ‘’hamman I need you now, please come to my pent, its urgent.’’ Yana kaiwa nan ya kashe yaja motor har penthouse dinshi. Yana parking motor hammam itama tana parking, saida suka yi musabaha sannan suka wuce cikin penthouse din atare. Zama sukayi a kan daya daga cikin set of chairs din sitting room din suna facing juna, Pablo ne ya shigo cikin parlorn ya gaishesu atare sannan ya aje masu abubuwan sha masu sanyi, godiya hamman yayi mashi, shiko amar ko kallon wajen shi baiyi ba, saida Pablo ya fuce kafin hammam ya kalleshi yace ‘’dude what’s the problem, duk hankalina ya tashi, menene matsalar?’’ runtse idanu amar yayi yana jin zafin abin sosai aranshi sosai saida ya dauka almost 2mins kafin ya fara Magana cikin natuswa’’ I just came back from the hospital,akwai abinda ya faru last week, I don’t even know where to start, but that’s not important now,’’ kallonshi hammam yayi sbd ya qagu yaji mey ya faru sannan yace ‘’dude just say it anyhow’’…komawa amar yayi ya jingina da kujera sannan ya jawo file din daya aje gefenshi ya miqa ma hammam, da sauri hammama ya karba ya fara budewa, saida ya bude file din ya karanta tsaf sannan ya soma Magana ‘’amar I don’t understand, 10 percent kuma, explain it to me so that I can understand you better’’…bude idanunshi yayi wanda sukayi jaa sosai, jijiyoyin kanshi duk sun fito sosai yace ‘’yess hamman I have just 10 percent in me, and I can’t have children if I loose those percentage,’’…magana hammam ya soma da fada fada yace ‘’what!! Oligospermia!!!!!kaga matsalarka Kenan, tun last year nace maka, we should find solution tun kafin abin ya zama worst, shin kasan male infertility yayi destroying mutane da yawa, naka da sauki ma tunda ance zaka iya haihuwan, amma yanxu with 10 percent chance idan kayi loosing komai fah, gashi kana da saurin feelings, waima tsaya how did dis happen? I thout last time da mukaje kaga doctor ya baka magani kuma naga dai kai ba neman mata kake’’……..runtse ido yayi baya ma son tunanin abunda yayi causing duk wannan matsalar tashi, kallonshi hammamn ya kumayi yace ‘’amar talk!!...dagowa amar ya sakeyi ya kalleshi yace, ‘’dude I just don’t want to talk about it, yanxu solution kawai nake nema, I don’t even want Amma to know about this because she will be so disappointed, cos tun ba yanxu ba take so nayi aure ta samu jikoki but na hana hakan faruwa,’hammam please tell me what to do, kaina duk ya kulle’’….shuru hammam yayi yana nazari sannan yace ‘’solution daya ne kamar dai yanda na fada maka last time, you just have to get married tunda dai bazaka haihu ta hanyar zina ba,’’ shuru amar yayi yana nazari sannan ya kalleshi dakyau yace ‘’but..but..’’ katseshi hammam yayi da cewa’’but you don’t want to get married outside your culture ko?, I knew that’s what you want to say, well wannan kuma ya rage naka, solution dai daya ne, get married fine.’’ Gyara zama amar yayi yana fuskantar hammam ‘’kai maysa kake haka ne, kasan cewa niba kula mata nake ba’’ yatsine fuska yayi sannan ya cigaba ‘’kuma kasan cewa bazan iya auran wadda ba culture na daya da nata ba, I mean ni bana son auren larabawa irin ku, kai kasan yanda auren culture ku yake, complications din akwai yawa, on top of that ma, kai kasan bakwa auren bare and bayan wannan ma,kuma karkayi tunanin Nigeria, don I don’t know how on earth you expect me to find someone in just couple of days to bear child for me, bama wannan ba kasan yanda nake da kyankyanmi I cant just share bed with anyone’’…kallonsa kawai hammam yake baki galala yana mamakin amar da yanda yake magan yana tabe baki kamar bayason maganar ma, girgiza kai kawai hammam yayi ya miqe yace ‘’you are not serious dude, ni zan tafi duk sanda ka shirya then call me, ina nuna maka gabas kana yamma, inaga baka fuskanci me 10percent din nan ke nufi ba, inda ka gane tashin hankalin cikin haka da ko begger ka samu zaka aura ka dura mata sauran abinda ya rage maka’’..yana kaiwa nan ya sa kai ya fice, takaici ne ya turnike amar, tabbas abinda ya fada hakan ne ba karya yayi baa, saidai baya tunani zai iya yin haka, dakinsa kawai ya wuce ya watsa ruwa mai dumi sannan ya saka shorts da farar tight vest ya kwanta. Tunda amra sukayi maganar katin kasa da haifa hankalinta yaqi kwanci, duk tunani ya dabaibayeta, abu daya ne ya tsaya mata rai, auren da taji haifa tace secretary din abu tayi, wanda batajin zata iya wannan. Wunin ranar adaki tayi shi, babu abinda take sai zullumin jiran call din haifa. Haifa kuwa tana komawa gida ta kwanta baccinta dukda damuwar amra ta saka ta a gaba , saida tayi baccin kafin ta yi wanka ta shirya cikin kayan shan iska sannan ta wuce wajen abu, nan ta sameshi yana zaune yana riqe da newspaper, gaishesa tayi sannan suka dan taba hira, daga bisani ta tambaye shi secretary dinshi, kallonta yayi da mamaki yace wace secretary din, bata boye mashi komi ba ta kwashe duk labarin amra ta fada mashi, jinjina kai yayi da tausayin amra sannan yace ‘’gaskia na tausaya mata don qawar Kirkice a wajen ki haifa, but ina son ku sani nemen katin qasa is a long process and it takes years kafin mutun ya samu, but zan baki contact info na secretary jemima tunda itama tana daya daga cikin wanda sukayi applying kuma suka samu sai tayi maku bayi’’..godiya sosai haifa tayima abu kafin ya bata number. Bayan ta koma dakinta ganin dare yayi yasa ta fasa kiran jemima a lokacin saita bari sai gobe da safe. Washe gari kuwa Sunday, da matsanan cin ciwon kai haifa ta tashi, bayan tasha magani ta kwanta sai wajen asr ta tashi, koda ta tashi kan nata ya lafa, abinci kawai ta nema sannan ta lalubi wayanta domin kiran jemima,tana bude wayan taga missed calls birjik a wayan, daga wajen amra da hammam, saida ta fara kiran hamman tukunna suka sha hiransu ta masoya sannan sukayi sallama. Amraa na ganin call din haifa wadda daman tunda ta tashi take zullumin kiranta yasa tayi sauri daga wa tace ”haif, ina kika aje wayanki, inata kiranki baki dauka.’’ Da sauri haifa ta soma mata Magana ‘’I’m so sorry habibty, yau da ciwon kai na wuni,’’ shuru amra tayi tana sauraron bayani, jin hakan yasa haifa cewa ‘’yauwa ban fada maki ba,na samu contact din secretary din abu jemima, yanxu haka ma muna gama waya dake zan kirata,’’murna fal ciki amra tace ‘’bari na kashe saiki kirata, please duk yanda kukayi ki kirani immediately’’ kit ta kashe.. murmushi haifa tayi don ta ji yanda amra taji dadin wannan batun samun contact din jemima. Zama tayi gefen gadonta sannan tayi dialing contact din jemima, saida tayi mata kira biyu ana uku tayi picking ‘’hello, this is jemima how may I help you’’, jin haka yasa haifa saurin cewa ‘’hii jemi this is haifa abdul-samad shuraim,’’ jin sunan haifa yasa jemi saurin cewa ‘’ohh hy haifa, how are you?, how’s sir abdulsamad, and family?’’……gaisawa sosai sukayi ta mutunci kafin haifa ta soma mata bayanin kiranta da tayi, jimm kadan jemi tayi sannan tace ‘’I really don’t want to ever talk about my own experience but I can’t say no to abdulsamad family, so fix a lunch day and forward the details to my sms, lets meet up tomorrow by 4pm,’’ jin haka yasa haifa saurin cewa thank you so so much jemi, I will surely booked and send you the details, nagode sosai’’.. sallama sukayi sannan ta kashe wayan, tana kashewa kiran amra na shigowa don duk ta kosa,dagawa haifa tayi cikin murna da farin ciki ta shaida mata komai sannan sukayi sallama.   Washe gari da safe da wani irin dadi da farin ciki amra ta shirya cikin shigarta ta kamala abaya ce kalar burnt orange har kasa, tayi rolling veil din fuskarta fa’yau babu komi sannan ta fito domin zuwa wajen aiki. Tana sauka daga motor direct cikin asibiti ta wuce lokacin haifa ma bata karaso ba, saida tayi round checkup kafin ta koma office din haifa don jiranta, batafi minti goma da zama ba haifa ta dira, tana shugowa suka rungume juna sannan suka fara aiki atare, lokacin sallah nayi suka wuce masallaci, suna idawa suka dawo asibiti don rounding up komai don yau da wuri zasu tafi sbd appointment dinsu da jemi. Amar kam, abubuwa sunyi mashi yawa, don yanxu akwai sabon policy ta yake shirin budewa a cikin headquarters akan staff da dama, duk aiki yasha mashi kai, anatse yake komai cikin office dinshi, hankalinshi nakan system, jin knocking din kofa yasa shi dago kanshi, ganin hammam yasa ya tamke fuska, sai yanxu ya tuna da matsalar da yake ciki, don kwata kwata yama manta gaba daya, takowa hammam yayi ya samu waje ya zauna wajen da aka tanada don baqi sannan ya fuskanceci yace ‘’dude whats up, daga fada maka gaskia sai shariya kuma, anyways hope yanxu ka samu naka solution din tunda wanda na baka which is the fact that I stated baiyi maka ba huh??’’’amar baiko kalleshi ba yace ‘’muje muyi salla lokaci yayi’’, atare suka sauka domin zuwa masjid,saida suka idar sannan aka kira hamman wani office don zaiyi wani aiki, nan sukayi parting ways shi kuma amar ya wuce office dinshi don ya kammala aikin nashi da wuri.   Karfe uku daidai suka fito, ko wannen su dauke da handbag dinshi maqale a hannun, direct moton haifa suka wuce, bayan sun shiga suka fuce daga premises din wajen. Adaidai lushrose restaurant suka tsaya bayan haifa tayi parkin suka fito ajere, direct table din da haifa tayi reserving suka zauna, restaurant din is so peaceful, babu wani hayaniya sannan ko ina is private, zama sukayi a sit din mai dauke da kujeru uku, anatse haifa tayi masu ordern cool smoothie bayan an kawo masu suka fara sha kafin jemi ta karaso. zaman minti talatin sukayi saiga wata ta karaso table din, tana zuwa tace ‘’heyy girls, I’m so sorry for being late’’, murmushi haifa tayi don ta santa sosai tace ‘’hey jemi, welcome’’ zama jemi tayi ah empty kujeran gefensu wadda itace ke facing dinsu sosai, jemi black African ce, kana ganinta, batada wani qiba sosai doguwace kuma akalla zatayi shekaru talatin aduniya, saida itama aka kawo mata dan abin sha kafun ta kallesu su duka sannan ta soma Magana ‘’so how may I help you ladiess’…. Kallonta haifa tayi sannan ta koro mata bayanin amra, da dalilin neman taimakon ta don tayi masu bayanin yanda ta samu katin kasa. Nunfasawa jemi tayi sannan ta fara magana “naji duk bayanin ku kuma na tausayama wannan qawa taki don nima na shiga irin halin data shiga saidai nida ita akwai banbanci, don ni alokacin na fiku shekaru sosai,’’ nunfasa tayi sannan ta cigaba ‘’ábout katin kasa, nidai ta nawa bangaren, aure na zaba don shine mafi qanqancin shekarun da zanyi na samu katin kasar nan har na cimma burina, but akwai wani secret agent da aka hadani dasu ban sani ba ko an kamasu ko sun daina aikin nan, sune wanda suka yimin hanya da taimakonsu sosai na samu nawa katin, yanxu zan baku contact din matar data taimakenin daga nan zata maku bayanin yanda application din yake da kuma yanda abubuwan suke gudana, don samun katin kasar hanyoyi ne daban daban sai kun zaba wanda yayi maku. ✍️✨***Auren Katin Kasa ***✨✍️ (Unexpectedly falling❤️🇦🇪) Story and written by: QueenMarh👸🏼 Paid book 📚 Chapter 58-59 Saida ta basu contact din matar sannan sukayi mata godiya sosai sukayi sallama ta tafi abinta. Zama sukayi anan sannan suka fara kiran layin, kusan sau biyar suna kira ba a dagawa, ganin haka yasa haifa cewa su bari sai gobe saisu sake kira ko za a dace, amra kuwa wadda tun lokacin da jemi ta karanto masu number ta haddace akanta. Gida haifa ta sauketa sannan itama ta wuce gida, donta huta, saida tayi bacci sannan taje dakin ummi, hira sukayi Tsakani ya da uwa cikin raha, suna nan zaune wayan haifa yayi ringing, ganin wanda ke kiranta yasa tayima ummi sallama sannan ta fuce ta koma dakinta, tana shiga gadonta ta haye sannan ta fara kokarin kiranshi back kafinma ta danna lock saiga wani video call din ta facetime yana shugowa, saida ta gyara zaman rigar ta sannan ta amsa call din, yana nan kichingide akan kujera hannunshi rike da grapes yana tauna anatse yana kallonta yana admiring beauty irin nata, duk yan matan da yake haifa ce kawai yake jinta ajininsa sosai, dukda yana tsoron lokacin da zata san manufarsa akanta. Kallonshi tayi cikin sanyin murya tace ‘’habibi hammam, how are you today?’’..kallonta yayi sannan yayi mata murmushi yace, ‘’habibty haifa I’m fine how are you today, naje office dinki dazu don naga kyakyawar fuskanki ko zanji dadi, saikuma na tararda bakwanan keda best friend din naki’’…murmushin jin dadi ne ya bayyana afuskarta sannan ta soma mashi magana cikin larabci ‘’habibi, kwana biyu bana cikin nutsuwa sbd best friend amra, sbd…..nan ta kwashe duk labarin amra ta fada mashi, jinjina kai yayi da tausayin amra sosai sannan yace ‘’I’m so sorry for what shes going through, may Allah ease her pain’’…yana kaiwa nan sannan yace so yanxu menene solution din da kuka samu’’…shuru tayi na yan mintuna tana lumshe ido alamun bacci sannan tace, ‘’yanxu bamu samu solution ba, kawai dai na bata shawara ta nemi katin kasar nan idan ta samu saita kawo kannen nata nan abu dhabi saisu zauna tare don hankalinta bazai taba kwanciya ba suna chan gashi she has additional 4years now da dole saitayi ma government aiki sbd ilimin data samu anan, kaga ko bazata iya zama har 4years babu su kuma suna shan suna wahala’’ girgiza kai kawai yayi cikin gamsuwa da kalamanta sannan yace ‘’well that’s a good idea, but kinsan samun katin kasa it takes years sosai, saidai idan tana da arab wanda suke soyayya kozai aureta donta samu shima dai nasan it takes years kafin asamu saidai idan trick zakuyi which nasann kunsan is not legal, kuma Duk wanda aka kama prison yake tafiya and career dinshi is at stake yana kaiwa nan a jefa grapes abakinshi, kallonshi haifa tayi sannan tace’’Allah dai ya taimake mu ya kawo mana solution mai amfani’’….hira suka danyi sannan sukayi sallama tayi kwanciyanta…. Hankali atashe amar yake kallon shorts dinshi, wannan ne third time daya cire shorts ya chanza zuwa wani, sbd bacin da yakeyi, hankali atashe ya kira doctor, koda ya kirashi same bayani dai yayi mashi kan cewa percentage dinshi ke raguwa, sbd haka ya rage stressing kanshi, ya dinga zama hydrated sannan ya samu bacci sosai da kuma shan maguguna nan shi akai kai, yana jin haka ya kashe wayan sukayi sallama sannan ya fada bathroom ya sake sabon wanka. Yana fitowa Hankali atashe ya kira hammam, almost 3 calls baiyi picking ba, hammam kuwa yana gama waya da haifa ya wuce toilet lokacin call din amar ya shugo kusan sau uku, dayake wayan yana silent hakan yasa bai samu yaji shigowar call din ba kwata kwata harya fito ya kwanta, saida ya jawo wayan yaga call amar 30mins ago, yana ganin haka yasan da wani abun, da sauri ya fara dialing number amar. Amar kuwa wanda ya dafe kanshi damuwa tayi mashi yawa, jin karar wayanshi yasa yyi saurin dagawa ya aza wayan a kunnenshi, gyara kwanciya hammam yyi sannan ya soma Magana ‘’sorry dude, ka kira lokacin na shiga toilet, so what’s up? Ka samu naka solution din tunda nawa baiyi mka ba?’’…tsaki amar yyi sannan ya soma cewa ‘’hammam ka daina min haka fa, nakiraka don nayi sharing matsala na yanxu kana kara min wata matsalar akan tawa’’…..tausayi ya bama hammam hakan yasa yyi saurin cewa ‘’okay dude, I’m sorry, so what the issue now?,menene matsalan yanxu’’..nan amar ya mashi bayanin yanda sukayi da doctor..tausayin shi ne ya lullube hammam, wato kowa da irin jarabawar da allah yake mashi a duniya, shikuma tashi jarabawar Kenan, tunda suka hadu yake fama da wannan ospermia din tun baisan itace matsalar dake damunsa ba har ya soma ganin likitoci daban daban, gashi har yau babu sauqi, abin fargabar ma kar yazo yakai to the extent din da bazai taba haihuwa ba,don wannan masifa ce babba, gadai shi nan babu abinda ya rasa, arziki, lafiya, wadata, ilimi,ga kuma uwa uba kyau don babu abinda amar bashi da shi. Jin hammam yayi shuru yasashi saurin cewa ‘’dude, kana jina kuwa’’..gyaran murya hammam yayi sannan yace ‘’sorry ina tunanin mafita ne’’..anatse ya fara tausasa amar don yasan idan yabishi da zafi zafi to fa bazai tsaya ya saurare shi ba, hakan yasa ya soma Magana cikin nutsuwa ‘’Amar inason ka tsayar da hankalinka waje daya ka saurareni, yanxu kaga shekarunka talatin a duniya,babu abinda baka mallaka ba ciki kuwa shine iyali da zaka kira naka,wannan shawara da zan baka itace kadai zata taimake ka, shawara shine kayi AURE, nasan cewa baka da wadda kake so ko kake tunani aure but I want you to sit and think, nasan kana da babes dake yawan bibiyar ka saboda suna sonka, ka zauna kayi tunani sosai cikinsu idan akwai wadda zata iya bearing maka child, I will also help you out, nidai bazan baka shawarar surrogacy ba, don a addinance ma babu kyau kaika sani, kuma nasan idan Ammah tasan da haka it will break her heart, so yanxu wannan ce shawara ta karshe da zan baka, kayi kokari kayi tunani akai saika min bayani’’…sallama sukayi sannan ya kashe wayan nashi. Kwanciya yayi rub da cikin sa, saida ya kwashi wajen minti ashirin yana jin dripping din da yake kafin bacci ya daukeshi. AMRA’s apartment…. Tunda haifa ta sauketa a gida, tayi wankanta sannan ta shirya cikin riga da wando na baccinta, ruwa ta debo a glass cup ta zauna a bakin gadonta wayanta a hannu tana jujuyawa, tunani takeyi akan abunda zatayi, saida ta shanye ruwan sannan ta aje cup din a bedside. Hayewa tayi gaba daya kan gadon sannan ta gyara zamanta ta soma danna wayan, ..rubuta number tayi sannan tayi saving da agent, tana gamawa ta bude message sannan ta fara typing kamar haka ‘’good day to you, i and my best friend called you earlier today around 4;30pm,mun kira ne sbd muna neman taimakon ku, mun karba contact dinne wajen jemima wadda kuka taimaka wa ta samu katin qasa, dan Allah idan har kunyi receiving message dinnan kuyi responding, ina buqatar taimakon ku cikin gaggawa, nagode’’ tana gama typing tayi sending message din sannan ta aje wayen agefenta ta kwanta, sai wajen karfe uku na dare taji karar vibration, bacci ne mai nauyi ya dauke ta hakan yasa batako san ma an turo message dinba. Lokacin sallar subh nayi wayanta yayi vibrating, hakan yasa ta mike don yin sallah, tana idarwa ta fara karatun qur’ani, sai wajen 6 ta tashi sannan ta wuce toilet don yin wanka, tana fitowa ta zauna kan dresser tana shafa mayukanta cikin nutsuwa, kallon kana tayi cikin mirror, girma yazo mata fah, don sai yanxxu ma budurcinta ke futowa sosai, ko ina na jikinta ya bude tayi kyau sosai sai sheqi takeyi skin dinta na glowing. Anatse ta gama komai sannan ta shirya cikin wani English gown mai kyau red color, rigar mai kamar flow sai ta zauna dam tayi mata kyau, dukda bata dameta ba, shirin ta tayi a tsanake sannan ta sha tea da pancakes. Saida ta gama tsaft ta tattara duk wani abu da zata buqata sannan ta wuce parlor ta zauna don tayi requesting ride din da zai kaita, wayan ta bude daman bata wani damu da saka password ba, tana dannawa taga message yayi popping akan screen din da sauri ta bude ganin number da tayi saving da agent, hannunta har karkarwa yake wajen danna message din, da sauri ta miqe ganin reply din da suka mata, wani irin farin ciki ne ya lullube ta, da sauri ta shiga typing ‘’thank you, thank you so much, let’s meet later by 5 as you requested ’…. Tana sending ta fara kokarin kiran haifa, haifa wadda harta kama hanyan zuwa office jin karar rining tone dinta yasa tayi saurin picking tace ‘’babes how far?” cikin murna tace Haifa tayi responding “ wowww hamdullah let’s meet at the office ni ina kan hanya na kusa’’….. Ride din amra na karasowa ta wuce don allah allah take kawai ta ganta a cikin hospital don ta hadu da haifa. Tana isowa direct office din haifa ta shige wadda itama wayanta a hannu, murmushi dauke fuskanta tace ‘’babe agent dinnan sunyi reply, gashi sunce mu hadu a rosalle private loung eatery by 5, jin haka yasa amra cewa ‘’babe nima sunmin message, kinsan jiya na kasa hakura shine nayi masu message, ashe sunmin reply tun wajen 3 na dare, sai dazu nake ganin reply din, yanxu bari muga zuwa anjiman sai muje ko’’…cikin farin ciki da murna suka dunga aikinsu har wajen karfe 2 tayi, tsabar zumundi amra tace ‘’haifa kodai mu tafi tun yanxu mu jira su ne, nifa I can’t wait wallahi’’ dariya haifa tayi mata sannan ta kalleta ‘’babe calm down, ki bari 4 yanayi saimu wuce gaba daya,. ✍️✨***Auren Katin Kasa ***✨✍️ (Unexpectedly falling❤️🇦🇪) Story and written by: QueenMarh👸🏼 Paid book 📚 Chapter 58-59 Saida ta basu contact din matar sannan sukayi mata godiya sosai sukayi sallama ta tafi abinta. Zama sukayi anan sannan suka fara kiran layin, kusan sau biyar suna kira ba a dagawa, ganin haka yasa haifa cewa su bari sai gobe saisu sake kira ko za a dace, amra kuwa wadda tun lokacin da jemi ta karanto masu number ta haddace akanta. Gida haifa ta sauketa sannan itama ta wuce gida, donta huta, saida tayi bacci sannan taje dakin ummi, hira sukayi Tsakani ya da uwa cikin raha, suna nan zaune wayan haifa yayi ringing, ganin wanda ke kiranta yasa tayima ummi sallama sannan ta fuce ta koma dakinta, tana shiga gadonta ta haye sannan ta fara kokarin kiranshi back kafinma ta danna lock saiga wani video call din ta facetime yana shugowa, saida ta gyara zaman rigar ta sannan ta amsa call din, yana nan kichingide akan kujera hannunshi rike da grapes yana tauna anatse yana kallonta yana admiring beauty irin nata, duk yan matan da yake haifa ce kawai yake jinta ajininsa sosai, dukda yana tsoron lokacin da zata san manufarsa akanta. Kallonshi tayi cikin sanyin murya tace ‘’habibi hammam, how are you today?’’..kallonta yayi sannan yayi mata murmushi yace, ‘’habibty haifa I’m fine how are you today, naje office dinki dazu don naga kyakyawar fuskanki ko zanji dadi, saikuma na tararda bakwanan keda best friend din naki’’…murmushin jin dadi ne ya bayyana afuskarta sannan ta soma mashi magana cikin larabci ‘’habibi, kwana biyu bana cikin nutsuwa sbd best friend amra, sbd…..nan ta kwashe duk labarin amra ta fada mashi, jinjina kai yayi da tausayin amra sosai sannan yace ‘’I’m so sorry for what shes going through, may Allah ease her pain’’…yana kaiwa nan sannan yace so yanxu menene solution din da kuka samu’’…shuru tayi na yan mintuna tana lumshe ido alamun bacci sannan tace, ‘’yanxu bamu samu solution ba, kawai dai na bata shawara ta nemi katin kasar nan idan ta samu saita kawo kannen nata nan abu dhabi saisu zauna tare don hankalinta bazai taba kwanciya ba suna chan gashi she has additional 4years now da dole saitayi ma government aiki sbd ilimin data samu anan, kaga ko bazata iya zama har 4years babu su kuma suna shan suna wahala’’ girgiza kai kawai yayi cikin gamsuwa da kalamanta sannan yace ‘’well that’s a good idea, but kinsan samun katin kasa it takes years sosai, saidai idan tana da arab wanda suke soyayya kozai aureta donta samu shima dai nasan it takes years kafin asamu saidai idan trick zakuyi which nasann kunsan is not legal, kuma Duk wanda aka kama prison yake tafiya and career dinshi is at stake yana kaiwa nan a jefa grapes abakinshi, kallonshi haifa tayi sannan tace’’Allah dai ya taimake mu ya kawo mana solution mai amfani’’….hira suka danyi sannan sukayi sallama tayi kwanciyanta…. Hankali atashe amar yake kallon shorts dinshi, wannan ne third time daya cire shorts ya chanza zuwa wani, sbd bacin da yakeyi, hankali atashe ya kira doctor, koda ya kirashi same bayani dai yayi mashi kan cewa percentage dinshi ke raguwa, sbd haka ya rage stressing kanshi, ya dinga zama hydrated sannan ya samu bacci sosai da kuma shan maguguna nan shi akai kai, yana jin haka ya kashe wayan sukayi sallama sannan ya fada bathroom ya sake sabon wanka. Yana fitowa Hankali atashe ya kira hammam, almost 3 calls baiyi picking ba, hammam kuwa yana gama waya da haifa ya wuce toilet lokacin call din amar ya shugo kusan sau uku, dayake wayan yana silent hakan yasa bai samu yaji shigowar call din ba kwata kwata harya fito ya kwanta, saida ya jawo wayan yaga call amar 30mins ago, yana ganin haka yasan da wani abun, da sauri ya fara dialing number amar. Amar kuwa wanda ya dafe kanshi damuwa tayi mashi yawa, jin karar wayanshi yasa yyi saurin dagawa ya aza wayan a kunnenshi, gyara kwanciya hammam yyi sannan ya soma Magana ‘’sorry dude, ka kira lokacin na shiga toilet, so what’s up? Ka samu naka solution din tunda nawa baiyi mka ba?’’…tsaki amar yyi sannan ya soma cewa ‘’hammam ka daina min haka fa, nakiraka don nayi sharing matsala na yanxu kana kara min wata matsalar akan tawa’’…..tausayi ya bama hammam hakan yasa yyi saurin cewa ‘’okay dude, I’m sorry, so what the issue now?,menene matsalan yanxu’’..nan amar ya mashi bayanin yanda sukayi da doctor..tausayin shi ne ya lullube hammam, wato kowa da irin jarabawar da allah yake mashi a duniya, shikuma tashi jarabawar Kenan, tunda suka hadu yake fama da wannan ospermia din tun baisan itace matsalar dake damunsa ba har ya soma ganin likitoci daban daban, gashi har yau babu sauqi, abin fargabar ma kar yazo yakai to the extent din da bazai taba haihuwa ba,don wannan masifa ce babba, gadai shi nan babu abinda ya rasa, arziki, lafiya, wadata, ilimi,ga kuma uwa uba kyau don babu abinda amar bashi da shi. Jin hammam yayi shuru yasashi saurin cewa ‘’dude, kana jina kuwa’’..gyaran murya hammam yayi sannan yace ‘’sorry ina tunanin mafita ne’’..anatse ya fara tausasa amar don yasan idan yabishi da zafi zafi to fa bazai tsaya ya saurare shi ba, hakan yasa ya soma Magana cikin nutsuwa ‘’Amar inason ka tsayar da hankalinka waje daya ka saurareni, yanxu kaga shekarunka talatin a duniya,babu abinda baka mallaka ba ciki kuwa shine iyali da zaka kira naka,wannan shawara da zan baka itace kadai zata taimake ka, shawara shine kayi AURE, nasan cewa baka da wadda kake so ko kake tunani aure but I want you to sit and think, nasan kana da babes dake yawan bibiyar ka saboda suna sonka, ka zauna kayi tunani sosai cikinsu idan akwai wadda zata iya bearing maka child, I will also help you out, nidai bazan baka shawarar surrogacy ba, don a addinance ma babu kyau kaika sani, kuma nasan idan Ammah tasan da haka it will break her heart, so yanxu wannan ce shawara ta karshe da zan baka, kayi kokari kayi tunani akai saika min bayani’’…sallama sukayi sannan ya kashe wayan nashi. Kwanciya yayi rub da cikin sa, saida ya kwashi wajen minti ashirin yana jin dripping din da yake kafin bacci ya daukeshi. AMRA’s apartment…. Tunda haifa ta sauketa a gida, tayi wankanta sannan ta shirya cikin riga da wando na baccinta, ruwa ta debo a glass cup ta zauna a bakin gadonta wayanta a hannu tana jujuyawa, tunani takeyi akan abunda zatayi, saida ta shanye ruwan sannan ta aje cup din a bedside. Hayewa tayi gaba daya kan gadon sannan ta gyara zamanta ta soma danna wayan, ..rubuta number tayi sannan tayi saving da agent, tana gamawa ta bude message sannan ta fara typing kamar haka ‘’good day to you, i and my best friend called you earlier today around 4;30pm,mun kira ne sbd muna neman taimakon ku, mun karba contact dinne wajen jemima wadda kuka taimaka wa ta samu katin qasa, dan Allah idan har kunyi receiving message dinnan kuyi responding, ina buqatar taimakon ku cikin gaggawa, nagode’’ tana gama typing tayi sending message din sannan ta aje wayen agefenta ta kwanta, sai wajen karfe uku na dare taji karar vibration, bacci ne mai nauyi ya dauke ta hakan yasa batako san ma an turo message dinba. Lokacin sallar subh nayi wayanta yayi vibrating, hakan yasa ta mike don yin sallah, tana idarwa ta fara karatun qur’ani, sai wajen 6 ta tashi sannan ta wuce toilet don yin wanka, tana fitowa ta zauna kan dresser tana shafa mayukanta cikin nutsuwa, kallon kana tayi cikin mirror, girma yazo mata fah, don sai yanxxu ma budurcinta ke futowa sosai, ko ina na jikinta ya bude tayi kyau sosai sai sheqi takeyi skin dinta na glowing. Anatse ta gama komai sannan ta shirya cikin wani English gown mai kyau red color, rigar mai kamar flow sai ta zauna dam tayi mata kyau, dukda bata dameta ba, shirin ta tayi a tsanake sannan ta sha tea da pancakes. Saida ta gama tsaft ta tattara duk wani abu da zata buqata sannan ta wuce parlor ta zauna don tayi requesting ride din da zai kaita, wayan ta bude daman bata wani damu da saka password ba, tana dannawa taga message yayi popping akan screen din da sauri ta bude ganin number da tayi saving da agent, hannunta har karkarwa yake wajen danna message din, da sauri ta miqe ganin reply din da suka mata, wani irin farin ciki ne ya lullube ta, da sauri ta shiga typing ‘’thank you, thank you so much, let’s meet later by 5 as you requested ’…. Tana sending ta fara kokarin kiran haifa, haifa wadda harta kama hanyan zuwa office jin karar rining tone dinta yasa tayi saurin picking tace ‘’babes how far?” cikin murna tace Haifa tayi responding “ wowww hamdullah let’s meet at the office ni ina kan hanya na kusa’’….. Ride din amra na karasowa ta wuce don allah allah take kawai ta ganta a cikin hospital don ta hadu da haifa. Tana isowa direct office din haifa ta shige wadda itama wayanta a hannu, murmushi dauke fuskanta tace ‘’babe agent dinnan sunyi reply, gashi sunce mu hadu a rosalle private loung eatery by 5, jin haka yasa amra cewa ‘’babe nima sunmin message, kinsan jiya na kasa hakura shine nayi masu message, ashe sunmin reply tun wajen 3 na dare, sai dazu nake ganin reply din, yanxu bari muga zuwa anjiman sai muje ko’’…cikin farin ciki da murna suka dunga aikinsu har wajen karfe 2 tayi, tsabar zumundi amra tace ‘’haifa kodai mu tafi tun yanxu mu jira su ne, nifa I can’t wait wallahi’’ dariya haifa tayi mata sannan ta kalleta ‘’babe calm down, ki bari 4 yanayi saimu wuce gaba daya,. ✍️✨***Auren Katin Kasa ***✨✍️ (Unexpectedly falling❤️🇦🇪) Paid book 📚 Chapter 60 KANO NIGERIA Salima tun sanda wayan rita ya mutu hankalinta ya tashi , ga samu ga rashi, kullum idonta akan motsin rita yake sbd tanason duk yanda za ayi ta lalubo charger kafin ta kamata, ganin yau kwata kwata bataji motsinta ba yasa tayi saurin fitowa, tun kafin takai bakin kofar dakin saiga rita ta yo corner din dakin su, hannunta riqe da kayan da ta sato daga dakin khady, ganin salima wanda dukta jeme a tsaye gaban dakinta yasa ta saurin cewa ‘’keeee what are you doing here, wayace ki fito daga dakin ku?’’ juyowa salima tayi afurgice tace ‘’dan Allah kiyi hkuri daman yunwa mukeji shine nazo na fada maki’’..tunawa da abubuwan da ta kwaso a hannunta kuma batason salima ta gane yasa tace ‘’jeki zan kawo maku’’..da sauri kuwa salima ta koma daki don kada ta rafko ta. Haka suka dunga kame kame ita da rita dukda har yanxu bata kamata rudu rudu ba, tun salima na saka rai akan charger harta hakura kawai ta aje wayan cikin kayansu na sawa ta boye.   Daddy kuwa duniya sabuwa ya bude, don wannan gidan nasu salima da amra na gadon su, shi ya bada haya wanda tashin farko ya samu kusan 100 million for rent duk shekara, wannan abu yayi mashi dadi sosai, daga gefe kuwa yana sane da su salima da halin da suke ciki, ya kyalesu ne don dasu zaiyi threatening amra domin ta biyashi kudin da yake tura mata, ya bari ne sai sun gama wahala yanda idan ta gansu hankalinta zai tashi kuma daya tambayi abu wajenta bazata qi bashi bashi ba, sannan yana jiran time ne kafin ya fara aiwatar da qudurun shi akansu. Wannan Kenan…………..     Abuja Nigeria   The taura estate Babban gidan dake ciki taura estate motar da ta dauko ALIF-SUDAIS daga airport ta kutsa kai ciki, gidane mai dauke da part biyu daya babba daya karemi, tundaga bakin gate zaka gane gidane bana qananun mutane ba, ahankali driver ya soma bude bayan haddaddiyar lexus, farar kafar wanda ke cikin motor ne ya bayyana, ahankali ya karasa fitowa, kyakyawan babban mutumi ne sanye da kundura irin ta masarautr kasashe waje na larabawa kana ganinshi zaka san badan Nigeria ba ne, malam labaran wanda ke zaune gefen bencin mai gadi ne ya dago yayi ma mutumin kallo daya, ahankali ya soma dafe kanshi don idon har ya fara tuna wani abu saiya dafe kanshi dake sarawa, da sauri mai gadin ya karasa ya fara kwasar gaisuwa wajen babban aminin mai gidan, Alhaji kabiru wanda ke saukowa daga benen gaban gidan ne ya karaso gaban abokin nashi, fuskarsa dauke da murmushi sukayi musabaha ta manya,anatse suka fara gaisawa, ahankali alh kabiru yayi mashi iso har cikin tamkeken parlor wanda ke dauke da hoton AMAR DA AMAN DA KUMA AMMA, zama alif yayi akan kujera 3 seater sai kabiru ya zauna gefen tashi wadda itama 3 seater dince suna fuskantar juna, kara gaggaisawa sukayi sannan ya umarci da afara kawo ma baqonshi abin sha. Amma wadda ke tsaye gaban gas cooker tana juye chicken peper soup ta kalli mai aikinta tace ‘’da alamu baqin Alh sun iso, ki aje sharan da kike ki wanke hannunki ki fara kai masu drinks da ruwa kafin na fito’’, amsa mata tayi da to sannan ta wuce tayi abinda aka umurceta, anatse aka shirya komai shaqe gaban su, kafin ammin ta fara fitowa daga kitchen din, sanye ta ke da doguwar riga ta tsadadden lace, wadda ta amshi jikinta sosai kuma tayi mata kyau ba kadan ba, tayi daurin ture kaga arziki wanda ya fito da fuskarta sak irin ta amar , karasowa tayi suka gaisa da alif baqon alh kabiru wanda itadai tunda take da kabiru bata taba sanin ina suka hadu ba, shidai alif din duk farkon shekara sai ya zo kasar kuma zuwan nashi lokaci guda babu sanayya, tun tana mamaki hartazo kuma ta cire kanta daga cikin mamakin hakan don ba huruminta bane. Suna gama gaisawa ta wuce sama wanda kusan bene uku ne,sallah kawai tayi sannan ta fara laluben aman, don yanxu kwana biyu ya dan natsu yana dan zaman gida,baya fita kwata kwata,kiranshi tayi kusan sau biyar bai dauka ba ganin haka yasa ta kyaleshi kawai tayi kwanciyar ta don tunda alh kabiru ya sanar da ita zaiyi Baki bata zauna ba. Bata wani dade da kwanciya ba saiga alh kabiru ya shugo, tana ganinshi tayi mamaki don bai fiye shigowa dakin nata ba don ita kanta bata son haka, hannunshi riqe ta milk mai sanyi, karasowa yayi da fara’arshi sannan yace, ‘’wifey kinsha gajiya nasan baki saka komi ah cikinki ba, ga wannan na kawo maki’’..abinda yake burgeta ta wani bangare da kabiru, akwai shi da soyayya da nuna kulawa, dukda wani sa’in tana jin nauyin karbar ko wace irin soyayya daga gareshi don hakan yana tuna mata da baban amar. Godiya tayi mashi sannan ta karba, saida ta shanye sannan ya umurceta data kwanta sannan ya lulluba mata bargo don ta samu ta huta, cikin yan mintuna kadan bacci ya dauketa kuwa mai nauyi sosai. Kabiru na fita ya sauka qasa sannan ya umurci yar aikinsu lantana data je dayan part din domin gyarama baqonshi, tana gamawa kuwa yayima abokin shi iso zuwa dayan bangaren wanda nanne bangaren sa lokacin da matarshi ta farko wato amina maman aman ta zauna kafin ta rasu. Ba laifi part din akwai dan girma don yana dauke da dakuna biyar da katon parlor, kofofi biyar ne duk kusan iri daya saidai kofa dayace akayi mata wani smart opener handle, suna shiga ciki basu wani tsaya ko ina ba suka wuce dakin, saida alif ya saka thump print dinshi sannan shima kabiru ya saka nashi suka kutsa kai ciki. Karfe hudu da rabi daidai na yamma yayi ma amra da haifa a rosalle private lounge, dan karamin waje ne kamar sauna, da kuma spa sai wajen shaqatawa, zama sukayi ta wuraren kujerun wajen, kowannensu zullumi ne tap a zuciyoyinsu hade ta kuma dan fargaba, sun dauka wajen minti talatin wajen karfe biyar da rabi saura, ‘’are you amra?’’ jin an kira sunan amra yasa suka dago da kansu atare, wata matace wadda akalla zata kai shekaru 35 harda yan kai, miqewa sukayi atare gaba dayansu suna kallonta, sanye take da kayan ma’aikatan wajen, kamarma itace ke handling wajen spa din, murmushi tayi masu sannan tace ‘’lets go’’..atsorace suka fara binta har cikin sauna, inda ta basu kayan spa suka saka bathrob mai laushi, kofar dakin sauna shige suka bita har ciki, wuri suka zauna itakuma ta fara hada incense saida ta gama tukunna ta zaune gefensu tace ‘’na barku a zaune tun daxu ko, daman inason na tabbatar da gaske kuke kafin na bayyana agabanku,’’..murmushi sukayi atare sai a lokacin suka danji dama dama, kallonta haifa tayi sannan tace,’’mune muka kiraki jiya ni sunana haifa wannan kuma amra’’..ta nuna amra, saida suka gabatar da kansu kafin ta tambaye su dalilin nemanta da suke, nan suka fada mata komai game da buqatarsu basu boye mata. Shuru tayi nayan mintuna kafin ta dago tace ‘’na tausayama halin da amra take ciki, amma ni ayanxu na daina harkar taimakon samun katin qasa, don kamar yanda kuka gani ni worker ce anan, wannan ne abinda nake yi don na taimaki kaina’’..shuru amra tayi hawaye na zubo mata ta tsugunna har qasa gaban matar tace ‘’aunty ki taimake ni, wallahi qanne na suna cikin mawuyacin hali, inason taimakon su’’.. tana kaiwa ta fashe da matsanancin kuka sosai, kallonta matar tayi, zuciyarta ta gama karaya tace ‘’get up please kinji, zan taimaka maki, amman duk abinda ya buyo baya babu sunana aciki,kuma baku sanni ba baku taba ganina ba sbd I can’t risk my own life and my children,’’..miqewa amra tayi tana share hawayenta sannan suka fuskanceta dakyau suna sauraron abinda zatace ‘’first of all, shi katin kasa na nan dubai yana da wahalan samu sosai, na farko akwai hanyar aiki wanda akeyima government for 30 years kafin asamu, na biyu kuma auren dan kasar wanda shi kuma shekara biyar akeyi kafin asamu shikuma dole ki biya wanda zai aureki kuma kudi ne mai yawa sosai, na uku shine idan kinada wanda kike soyayya dashi kuma sai marriage consent group management sunyi bincike akan soyayyar taku don ke ba yar qasar bane, hadarin wannan shine yawanci kasarnan basa yarda da auren wanda ba cikin al’adarsu yake ba,so if acikin danginshi an samu wanda basu amince da auren ba koda kuwa yaro ne dan shekara hudu to fa auren bazai yuwu ba,ahaka ma acikin uae marriage consent group idan aka samu wanda bai gamsu da soyayyarku ba to shima hakan zaisa aqi approving din katin kasar. Jin wannan tashin hankali yasa suka kasa cewa komai, haifa ce tayi kokarin tsaida natsuwanta tace ‘’yanxu sister babu wata hanyar?” kallonta matar tayi sannan tace “gaskia babu ayanxu saidai ku zabi daya aciki, zanyi kokari ni kuma daga nan na taimaka maku yanda zaku tafiyar da komai cikin sauqi dan komai yana da wahala dole sai tayi preparing kanta’’, …kallon amra matar tayi sannan tace ‘’why are you silent, I thought da bakinki kince kinason taimakon yan uwanki, har kin karaya ne tun daga yanxu, in kinsan zaki karaya dakin fada min tun wuri da bazan tsaya ba ina bata lokaci na ba’’ mikewa tayi zata tafi da sauri amra ta riqo hannunta tace ‘’dan allah aunty ki tsaya, na amince ki zabamin duk wanda yafi sauqi don na taimaki yan uwa na’’…..jin haka yasa matar ta dawo ta zauna kusa dasu tace ‘’okay, yanxu dai aikin government bazai yuwu ba, so kinada wanda kikeso anan kuma dan qasar??’’..girgiza mata kai amra tayi alamun ah ah,..nunfasa matar tayi sannan tace ‘’okay yanxu kinga guda biyu cikin abinda nayi listing bazai yuwu ba, yanxu last option, kinada 50,000 dollars da zaki iya badawa, shima zanyi kokari ne na roka maki…’’ jin wannan uban kudin yasa amra da haifa zaro ido atare sukace ‘’50,000 dollars’’!!!!!...kallon kallo sukayi fuskar amra kamar tayi kuka tace ‘’ni arayuwata ban taba riqe less than 10,000 dollars ba’’..haifa ma hankali atashe tace ‘’ni yanxu konaje na nema wajen abu bazan taba samu ba’’…kallonsu matar tayi sannan tace then I can’t help you guys saidai idan tsoho zaki aura, ana samunsu beggers dinnan, idan muka samu wani mai sauqi zai karba 30,000 dollars,’’…jin haka yasa haifa saurin cewa no bazai yuwu ba, banda homeless mutane, girgiza kai matar tayi sannan tace ‘’well babu abinda zan iya maku yanxu’’ ta tashi ta nufi hanya zata wuce, shesheqar kukan amra ne ya tsaidata ahankali ta tako har gabansu sannan tace,’’there’s only one solution and it’s the very risky of all, amma shi a cikin shekara daya zaki samu katin qasa and naji ance bashida wani tsauri da long process’’..jin haka yasa suka miqe suna kallonta itama kallonsu tayi sannan ta cigaba’’the only last option is getting an army officer, be it senior or junior, that’s the only solution’’ tana kaiwa nan ta fice abinta tana cewa ‘’duk yanda kukayi deciding you can contact me’’…..hankali atashe suka fito daga sauna suka chanza kayansu wanda suka aje ah spa lockers din wajen,…gida suka wuce kowannen su zullumi cike aciki zuciyansu.   Aranar amra bata samu issanshen bacci ba, tabbas solution daya gareta wanda shine neman army officer, amma yanxu wata sani da zata nema taimakon wajen shi, har wajen karfe uku na dare bata runtsa ba, salla ta mike tayi sannan ta roka allah ya kawo mata mafita cikin gaggawa. ✍️✨***Auren Katin Kasa ***✨✍️ (Unexpectedly falling❤️🇦🇪) Story and written by: QueenMarh👸🏼 Paid book 📚 Chapter 61 Washe gari ta shirya lokacin casual dressing dinta abaya baqa, tayi mata kyau sosai batako tsaya shafe shafen data saba ba ta wuce asibiti, koda ta isa haifa bata zoba, anatse ta soma rounds check up dinta sannan ta dawo office ta zauna tana tunani, sai wajen karfe tara haifa tazo, itama kwata kwata babu nutsuwa a tattare da ita, sai wajen karfe 11 ta miqe don zuwa karban blood samples, don yanxu komai ya dawo hannunta tunda hafiza ta tafi hutu,anatse take tafiya da box din hannunta kamar babu jini ajikinta don har wani jiri jiri take ji tsabar damuwa tayi mata yawa, ahankali take tafiya harta shiga cikin headquater, saida ta fara da 2nd floor wanda duk senior officers ne, tunanin abinda matar nan ta fada mata ne ya fado kanta, da sauri ta daidaita natsuwarta don ta samu ko wani zai kulata, fuskarta a sake take shiga office dinsu tana gaishesu, ko kallo bata ishesu ba kuwa, haka ta ta gama da senior officers kafin ta wuce sama domin diban sample din general, rabonta da office dinshi tun abinda ya faru tsakanin su kwanakin baya, anatse ta fara knocking har sau biyar kafin yace’’come in’’, shiga tayi atsanake sannan ta gaishesa, baiko kalleta ba don yama manta da mai kama da ita a duniyar, anatse ta soma mashi Magana ‘’sir I’m here for your blood sample’’ jin haka yasa ya dago ya mata kallo daya, sai kuma ya kawar da kanshi sannan yabar abinda yake ya tako har gabanta ya tsaya sannan ya warware hannun rigarshi, tunawa da abinda ya faru kwanaki yasa ya tsaya a tsaye yaqi zama don gudun samun matsala, distance din tsakanin su kuwa da tazara sosai, ahankali ta fidda duk abinda zata buqata sannan ta matso dab dashi, runtse ido yayi don kawar da duk wani sensation, anatse ta fara mashi alluran, don ita kanta bason hada iska daya dashi take ba, don daya matso dinnan qirjinta bugu ya fara dab dab, anatse ta kammala sannan tace’’its done sir’’ baibi ta kanta ba ya wuce seat din shi ya zauna, itama da sauri ta tatara komai don takai lap ta karbo result din sannan ta kawo mashi gudun abinda ya faru last time. Anatse ta sakko nan ta hadu da hamman zai hau sama, as usual gaishe sa tayi yanda sukema ko wane staff sannan ta wuce, kallonta sosai hammam yayi yana wani tunani aranshi, wucewa yayi yana kawar da tunanin ya wuce office din amar, yana shiga kuwa ya ganshi ya kwantar da kanshi akan table da alamu damuwa sunyi mashi yawa sosai, kallonsa hamman yayi sannan ya soma Magana ‘’dude kadaina sama kanka damuwa sosai, ka dunga addua kawai, solution zaizo mana cikin kwanakin nan’’..saida ya shafe almost 30 min kafin ya dago ya soma Magana cikin sanyi ‘’hamman bansan ya zanyi ba, abubuwa sai gaba sukeyi, yanxu I can’t even slee…jin knocking yasa yayi saurin dago kanshi ya dubi kofan, hamman ne yayi saurin cewa ‘’come in’’..anatse ta bude batako dago ta kallesu ba tace ‘’sir I want to inform you that, report bazai samu ba yau domin electricity din lap has gone down, so shine na dawo da samples din don naji me kake so ayi dashi’’…baiko kalleta ba yace ‘’just drop it and get out’’ in a harsh tone ya karashe zancen, jin haka yasa tayi saurin ajewa kan table sannan ta fuce abinta, har wani zufan wahala ne ya tsatsafo mata, tana fita hamman ya kalleshi sannan yace ‘’why are you shouting on her’??...banza yayi dashi sannan ya kira m5 a waya don su tafi gida don aikin ma ya kasa yinshi. Yau kam amra bama ta jira sun fito tare da haifa ba ta wuce gida, don wani jir jiri takeji sosai,wuraren 4 anatse haifa ta fito ta wuce wajen motor ta, ahankali ta soma kunna motor amma me, mota tace ay saiki tafi mu gani, ganin har kusan awa daya yasa ta hakura ta fito domin kiran ride, hammam wanda tun fitowarta duk a idonshi yasa yayi sauri kiranta a waya, tana ganin call din tayi maza tayi picking, ahankali ta fara kalle kallen wajen, chan ta hangoshi wajen parking space din senior officers, amsa wayan tayi sannan ya soma Magana ‘’babe whats up with the car, naga baki tafi ba’’..nan ta shaida mashi moton ne yaqi tashi, ganin haka yasa shi cewa su hadu a waje saiya dauketa ya sauketa gida, fita ya farayi kafin ta biyo bayanshi har bakin first gate, duk ta jigata sbd nisan wajen ba kadan bane, anatse ta bude gaban motorn ta zauna sannan yaja suka wuce, saida suka tsaya a wani café suka sha hiransu ta masoya ya saya masu icecream kafin su fito su shiga moton shi, anatse ta soma mashi Magana cikin dabara ‘’hamma, yanxu cikin army officers akwai wanda zai iya aure with illegal action?”..jin haka yasa yayi saurin kallonta lokacin yazo daidai kofar gidansu, saida yayi parkin gefe kafin ya juyo ya kalleta yace ‘’tell me why you askin me that? Are you planning on getting married illegally without your parent consent or what’’??..jin haka yasa hankalinta ya dan tashi tace ‘’never mind kawai daman wani abu ne ya fado min arai’’..jin haka yasan tana cikin damuwa sosai..ahankali ya kamo hannunta yace ‘’habibty what’s the matter??, nasan wani abu yana damunki, cos I can see it in your face’’…shuru tayi tana tunanin fada mashi, ganin shine dai close person da zata iya fada mashi wannan magana kuma babu damuwa yasa ta soma Magana ‘’babe, amra tana cikin damuwa, and I want to help her so bad’’,,tana kaiwa nan ta fashe da kuka, ahankali ya soma dabbing bayanta har ta daina kukan sannan yace ‘’now tell me what’s the problem so I can see if I can help’’…anatse ta kwaro mashi duka bayanin yanda sukayi da matar da kuma last option data basu sannan ta karashe da ‘’habibi please what should we do now huh??”…nunfasawa yayi ya fada tunani mai zurfi, kafin ya fara tafa hannayenshi biyu fuskarshi dauke da murmushi yace ‘’habibty, matsalarki ta kare indan har wannan ne, inada solution to your problem, but for now just calm down karki fada mata, inason saina tabbatar da hasashe na kafin na taimaka maku’’…jin haka yasa haifa sauke nauyayyiyar nunfashi sannan sukayi sallama ta wuce cikin gida. Shiko hammam har ya koma gida, zuciyarshi fess babu wani damuwa a tattare dashi kwata kwata..yana shiga gida ya tadda babanshi zaune kamar kullum a sitting room ana mashi tausa kamar basarake, nan take annurin fuskar hammam ta dauke ya karasa gabanshi ya gaishesa tare da tambayan ya tafiyanshi zuwa Israel da yace yayi, baima amsa mashi ba ya fara tambaynshi abubuwan dake gudana a office da kuma kunamar da yasashi sa ido akanta kafin ya cin mata, suna gama tattaunawa ya wuce sama direct dakinshi, saida yayi wanka ya chanza zuwa pjs kafin yayi sallah sannan yabi lafiyar gado. Amra dai ta cire rai kawai, kwanan ranar bata samu ko bacci barawo yayi gaba da ita ba, ta durqufa gaban Allah, tana kai mashi kukanta da kuma kawo mata mafita daga gareshi, sai bayan subh ta samu bacci ya dauketa. Haifa kuwa tunda sukayi maganar nan da hammam atsorace take kuma da zullumin mai zaije ya biyo baya, dukda ta yarda dashi dari bisa dari, da tunanin wannan bacci barawo ya kwashe ta. ✍️✨***Auren Katin Kasa ***✨✍️ (Unexpectedly falling❤️🇦🇪) Story and written by: QueenMarh👸🏼 Paid book 📚 62… Washe gari kusan a tare duk suka iso cikin headquarters, amra kuwa kamar wadda aka yima mutuwa, rama ta fara fitowa a fuskarta saboda damuwa,yau ma basu da wani aiki sosai don duk an salami officer din da aka yi admitting wanda basu da lafiya. Jawota haifa tayi suka wuce masjid domin yin sallah, bayan sun idar gefen sakon hadadden masjid din suka zauna, ganin babu mutane da yawa acikin masjid din yasa haifa ta kalleta tace ‘’amra, I think matsalarmu ya kusa zuwa karshe,’’…kallonta amra tayi da mamaki karara a fuskarta tace ‘’haifa, ta ina kike tunanin matsalar tazo karshe,kin dai ji mai matar nan ta fada ko’’…hannunta haifa ta kamo gam sannan tace ‘’ki tsaya ki saurareni amra, jiya mun hadu da hammam shi ya maidani gida sbd motor na ya mutu’’..nan ta kwashe duk yanda sukayi da hamman ta fada mata, hankali tashe amra tace ‘’hammam kika fada ma abinda suke yaqen yinshi akai?, kinason mu shiga matsala ne,?” da kyar haifa ta lallaba ta akan su jira suji mai zai ce masu.   Bude office dinshi da akayi kai tsaye ya sa bai dago kanshi ba ya cigaba da typing a system din gaban shi don yasan babu mai yin hakan sai hammam, zama hammam yayi a kujeran guest ya fuskanceshi da kyau sannan yace ‘’dude duk ka fara ramewa wallahi, hope dai ba damuwan nan ne kasa aranka ba’’,..bai dago ya kalleshi ba yace ‘’uhm’’..sanin halinshi sarai idan miskilancin ya tashi ya sa hammam cewa ‘’na samo mana solution but bansan yanda zaka dauki abinba, but ina tabbatar maka da idan baka amshi wannan ba to fa bansan kuma ta wani hanyan zan iya taimaka maka ba don wannan ce kadai mafita’’….duk wannan bayanin da hammam yake bai dago ya kalleshi ba yace ‘’okay so whats the solution you’re talking about?...jin haka yasa hammam gyara zama yace ‘’na samu yarinya da ta dace, sannan kuma tana da duk wani abubuwa da kake buqata, I mean all you listed last time kan maganar culture,’’…sai alokacin ya dago ya kalli hammam sannan yace ‘’okay so?’’…jin haka yasa hammam saurin cewa ‘’but itama tana da nata sharadin, zata amince da duk wata buqatarka da sharadin ka, but itama nata yana da tsauri sosai don tana buqatar katin kasa ta karkashin ka’’….jin haka yasa amar ture system din gabanshi ya fuskance shi da kyau yace ‘’hammam are you insane?, shin kasan mai kake fada kuwa, ni amatsayi na, na wanda idan yaga za ayi haka zaiyi purnishing, ni kake cewa nayi hakan, shin ka manta muqamin da nake dashi yanxu da yanda nake da enemies gaba da baya eh?, kana son na auri yarinya donta samu katin kasa wanda kasan illegal ne idan har babu soyayya mai qarfi eh?......girgiza kai hammam yayi sannan yace ‘’nasan duk da wannan basai ka fada min ba, kuma da sanin haka nazo wajen ka domin na shaida maka, yanxu kai amar har kana tunanin mai zai biyo baya?, bazaka tsaya ka fara tunanin mafita ba akan matsalarka wadda idan harka rasa komai shikenannnnn’’….yana kaiwa nan cikin fushi ya furzar da nunfashi ya cigaba ‘’amar are you sure you’re okay?, ospermia ake fada maa fa, wannan ba abinda za kayi jayayya da solution din abin bane, lokacin guda ya kamata ka amince kawai, idan kuma ba zaka yardaba ni zan cire hannuna cikin lamarin nan’’, yana kaiwa nan ya miqe zai fuce, da sauri amar ya tsaidashi ‘’hold on dude, haba idan kace zakayi fushi ka cire hannunka bansan ya zanyi’’..yana kaiwa nan ya dafe kanshi ya furzar da iska mai zafi sannan ya ce..’’okay naji na amince da zabinka, but ni kasan bana kasada, zanyi dogon bincike akan koma wacece ita, from her parents to the people she’s mingling with, daga nan if I’m satisfied na amince’’..jin haka yasa hammam cewa ‘’kama amince kawai, duk wani bincike da zakayi ya biyo baya, kai ko tunanin baka da time din wannan bakayi ba,yanxu zan sanar da ita maganar, then saimu san me zamuyi next’’..yana kaiwa nan ya fuce fuu don a shake yake da amaar yana nema mashi sauki shi kuma yana faman cijewa kawai don wani banzan ego da yanxu ya kamata ya saukeshi don yayi abinda ya dace don ya taimaki kanshi amma ya kafe akan abu daya’’..direct asibiti ya wuce sannan yayi booking appointment yasa a turo mashi haifa office dinshi. Amar kuwa tun fitar hammam ya tsaya yana nazari sosai, yanxu idan ya amince da wannan shawarar hammam din is so risky, a matsayinshi na general zai iya shafan career dinshi, and on another hand kuma idan har ya bari wannan damar ta wuceshi, to fa zaiyi dana sani ne na har abada, don komai dagule mashi yakeyi sosai, karshe dai ya yanke shawarar zai amince amma abinda yafi zama so important shine dole ne fah saiyayi bincike akan koma wacece don bazaiyi tarayya da macen da baisan usulinta ba da tushen ta.   Bayan yan mintuna qalilina aka aika ma haifa kira, domin zuwa ganin hammam, jin haka yasa amra cewa zata bita, atare suka wuce har cikin headquarters zuwa office dinshi, suna zuwa daidai kofar office dinshi sukayi knocking, office ne mai kyau daidai senior officer amma kwata kwata bai kamo office din amar a haduwa da komai ba, jin an basu izinin shiga yasa suka saka kai, yana zaune ah seat din baki, ganin haifa da amra yasa shi saurin cewa ‘’come have a seat’’..atare suka karaso suka zauna suka gaishesa professionally don office nee, ganin haka yace ‘’drop the formalities girls’’..gyara zama haifa tayi kamar wadda take jiran haka tace ‘’habibi, yanxu ya ake ciki, ka barni cikin zullumi nida amra don tun dazu na fada mata komai,’’..murmushi yayi wanda ya bayyanar da fararen hakwaranshi yace ‘’Alhamdulillah, kamar yanda na fada maki haifa, na samu solution wanda kuma zakuyi benefiting harta samu katin qasa, saidai kuma shima wanda zai aureta din yana da nashi sharadin, wanda ba yanxu zamu sanar daku ba saidaga baya, its just simply yarjejeniya ce, kowa zai amfanu da juna, ke zaki samu katin kasa shi kuma zai samu shima abinda yake buqata wanda nasan bazaku qi amincewa ba’’….jin haka yasa haifa saurin cewa ‘’habibi mun amince, I mean ta amince, saidai kuma yanxu abin ji shine yanda abin zamu tafiyar dashi,akwai matar da ta fada mana duk yanda abubuwan suke tafiya, dukda yanxu ta daina wannan harkar amma ganin halin da amra ke ciki yasa tace zatayi kokarin nuna mana process din komai dan bin yazo da sauqi’’…jin haka hammam yasan wa take nufi, don an taba kamasu har aka kullesu daga baya aka sakesu suka fara ayyukan da zai taimake su da iyalan su. Anatse yace ‘’okay yanxu abinda za ayi kuyi mana fixing date don muje mu sameta, saita mana bayanin duk wani abunda ya kamata ayi da process din kafin akai ga auren nasu, sannan ke amra inason ki rubuta min duk wani abu da ya kamata mu sani game dake, just forward it to haifa then ke kuma haifa saiki tura min.’’..jin haka yasa haifa cewa ‘’right away habibi’’ cikin murna suka fito daga office dinshi wanda amra tunda taji ance itama ana buqatar abu daga wajenta hankali tashe ta shiga zulumi, ganin wannan yanxu ba shine matsalarta ba yasa tayi saurin cewa ‘’haifa baki tambayeshi wanene ba?’’..juyawa sukayi suka koma, abakin kofa suka tsaya haifa tace ‘’habibi baka fada min wanene ba,kasan sha’anin rayuwa..katseta yayi da cewa ‘’habibty karki damu, indai kinyi trusting dina, and karku damu zanyi fixing date don ku samu ku gana da shi, anan zaku san koma wanene’’..jin haka yasa suka fito, kowannen zuciyarshi qunshe da zullumin ko wanene wannan ya amince.   Suna komawa office suka kira matar, bayan sun gaisa suka shaida mata sun samu wanda zai yarda ayi auren, murna tayi masu sannan tace suyi fixing time cikin weekend don bata aiki da weekend saisu hadu ayi Magana, don tunda ta hadu dasu taji sun kwanta mata arai musamman amra kuma tayi alkawarin saita taimaketa don ta samu abin da take buqata don ta taimaki yan uwanta.   Rayuwa Kenan, babu abinda bazakayi ba idan har ya shafi jinin ka, ga dai amra bata tunanin ko wannan abun zaisa rayuwarta ta lalace, babu abinda take hange sai qannenta kawai, Allah ka bamu masu yi mana irin wannan so.Ameen ✍️✨***Auren Katin Kasa ***✨✍️ (Unexpectedly falling❤️🇦🇪) Story and written by: QueenMarh👸🏼 Paid book 📚 63-64 Bayan amra ta tura ma haifa duk wani bayani akanta, da gidan su dake Nigeria da duk wani na jikinta sannan itakuma haifa tayi ma hammam forwarding, shiko bai ma tsaya ya karanta ba ya turama amar, lokacin da message din ya shugo wayanshi, baima tsaya ya karanta ba ya kira m-5 akan ya samu special private investigator yayi mashi dogon research akan ta da iyayenta da duk wani danginta duk ya dubo mashi komai akanta.   Ranar Friday haifa na waya da hammam ta shaida mashi sun yanke haduwa da matar washe gari Saturday a wani private loung by 2pm, sun dade suna waya kafin sukayi sallama.   Hankali atashe amra ta tashi washe gari, zuluumi ya cikata na son ganin shin waye ya amince zai aure daga cikin army officers din, don itadai batajin akwai wanda doguwar Magana ta hadashi da ita, haka dai wunin ranar tayi sukuku babu kuzari, ganin tunanin babu abinda zai tsinana mata yasa tayi saurin wucewa toilet don yin wanka, ta dauka wajen minti ashirin kafin ta fito daure da towel wanda ya sakko har santala santalan gwiwanta dake sheki, wani sanyin qamshi jikinta ke fitarwa sbd shower gels din da tayi amfani dasu wajen yin wakan masu sanyin kamshi, jikin ta sulup kamar wadda tayi dilke babu digon gashi ko kadan akowane lungu da sako na jikin ta, anatse ta kara sa gaban dreeser ta feshe ko ina najikinta da turare da oils masu dadi, kallon kanta tayi tundaga gashinta dake nan har ya sauka kafadarta ya yi curly ya nannade, zuwa ga kirjinta dake nan tsam a mike kamar ta saka bra cup zuwa ga tudun hips dinta wanda towel din bai hanashi bayyana ba, kallon fuskarta tayi da kyau, babu abinda ya ragu ajikinta sai fuskarta da rama tadan fito mata, anatse ta shafa fuskarta sannan tace ‘’you can do this amra, Allah yana tare dake’’..karar wayanta ne ya fargar da ita sannan tayi maza ta zura abayar da ta fito da ita, batama taba sawaba, gudun karsuyi mata kadan bata sawa yasa ta zaro ta, farar abyace kal, wanda tasha duwatsu masu kyalli kamar diamond suma farare tarr, ahankali ta jawo farar bra dinta da pant dinta ta saka anatse, saida ta saka rigar ta gane cewa ba karamin taimakon kanta tai ba ta dauko rigan don ya matseta sosai, ya manne da fatar jikinta, ganin kayan is too exposing yasa ta wuce wardrobe domin sauyawa, ringing da wayanta keyi ne yasa tayi saurin aje kayan da take zarowa ta wuce gaban wayan data aje kan gado, da sauri tayi picking don ya kusa katsewa, da sauri ta kara kunnenta, jin muryar haifa wadda ke cewa ‘’babe ki sakko mana na karaso, munyi latti fa sosai, bacci ne ya daukeni wallahi har naso na Makara, ki sakko kawai yanxu yanxun nan,’’..jin haka yasa ta jawo jakanta ta maqala a hannunta sannan ta zaro flat shoes din ta suma farare kal sannan ta sa kai ta fuce bayan ta kulle kofar, tama manta da chanza rigar da taso tayi, …anatse ta karaso har gaban moton haifa, budewa tayi sannan ta shiga haifa ta jasu zuwa private loung din, tafiyan minti ashirin sukayi suka iso, tunda shuka shigo compound din gaban amra ya dunga faduwa, ahankali ta dunga karanto adduoi don she’s so nervous, hannunta haifa ta jawo suka wuce ciki tana ce mata ‘’calm down babe, don’t be nervous kinji, just put your trust in Allah komai zaizo mana da sauki,’’ jin haka yasa amra dan daidaita natsuwarta sannan suka shiga ciki, wurin is so peaceful babu hayaniya kwata kwata, don wajen kamar bangare bangare ne, dukda da mutane amma ba ajin maganganun mutane saidai yan sautika kadan kadan,wajen da sukayi reserving suka shige suka zauna, nan aka kawo masu starter na chai tea mai kamshin dadi, suna nan zaune wajen minti biyar kafin suji sallamar matar, atsanake ta zauna suka gaisa cikin mutunci kafin itama a kawo nata chai din, tataunawa suka dan fara yi kafin su hammam su karaso.   Hammam ko yama manta bai sanar da amar ba da wuri, hakan yasa yayi saurin wucewa gidanshi, direct sama ya wuce cikin dakin amar, lokacin yana kwance yana bacci hankali kwance, har gaban gadon hammam ya karaso sannan yace’’ kai gayen nan dan iska ne, baccinshi ma yake hankali kwance da karfe daya na rana, jin an yaye duvet dinshi ya sashi saurin bude idonshi da bacci bai gama bari ba yace ‘’what the hell is this hammam,’’…hammam baiko tanka mashi ba yace ‘’get ready we’re going out, yau zaka ga bride dinka’’..jin haka yasa amar doka tsaki yace ‘’get out please zan kimtsa’’..jin haka yasa hammam mikewa ya wuce wajen kofa yace ‘’nasan halinka yanxu saika kai wajen awa kana wanka kamar kifi, dan allah karka bata mana lokaci’’..yana kaiwa nan ya fucewarshi zuwa qasa don ya jirashi ya kimtsa..ganin ya fuce yasa ya yaye sauran duvet din dake jikinshi, ya sakko da kafanshi ya sanya bathroom sleepers ya miqe tsaye, babu komi jikinshi sai wani dan mininin shorts wanda ya zaune mashi dam kamar pant na maza, kirar jikin shi ta futo sosai kamar giant, miqa yayi wadda ta fidda duk wani karfafan gabbanshi da jijiyoyin su, anatse ya wuce bathroom, wanka yayi na kusan 30mins kafin ya futo ya wuce closet room, ahankali ya zaro riga da wandonshi marasa nauyi kollon black, da shorts farare da inner vest, ahankali yake abubuwan shi kamar mace, kamar kullum yauma saida ya yi ruwan turare kafin ya sanya kayan, kayan sunyi mashi masifar kyau, ko ina zamzam, saida ya gyara sajen fuskarshi wanda ta cika sosai don bai saisaye ba a kwanakin, sai sheki suke yi baki sidikkk, ahankali ya futo bayan ya saka wani tsadadden loafters dinshi shima baki sannan ya bude glasses drawers dinshi, ahankali ya zaro wani hadadden bakin glass ya aje shi gefe sannan ya shimfida sallaya ya gabatar da sallar dhuhur saida ya idar sannan ya miqe ya dauko glasses din ya sanya a idanunshi, wayoyinshi ya jawo ya sanya a aljihunshi ya fara fitowa Har ya saukko kasa, duk wannan shirin da yayi ya dauka wajen awa daya yana yi, hammam na ganinshi ya soma cewa ‘’shege, wannan wankan duk saboda zakaga bride din naka ne’’..amar ko baima kalleshi baya wuce hanyar fita da sauri hammam ya buyoshi sannan suka wuce a motor hamman. Wuraren karfe uku suka isa cikin private loung din, anatse suka fito atare, gyara zaman glasses dinshi yayi sannan ya zura hannunshi daya cikin aljihun wandonshi, dayan kuma ya rike wayansa, yana dannawa,..tafiya suka soma yi har suka shiga cikin loung din, sanin inda akayi reserving yasa hamman tunkarar wurin direct shi kuma amar biye dashi abaya, anatse hammam yayi sallama, wanda haifa ne kawai ta iya amsa wa tana dagowa domin ganin waye na bayan hamman din, anatse suka kutsa kai suka zauna akan carpet din loung din, amar wanda tunda suka shigo bai ko bi ta kan kowa ba hankalinshi nakan waya. Itako haifa suman zaune tayi ba ita kadai bama harda matar dake tare dasu, amra kuwa bata san me ake ciki ba don gyagyadi ta soma, inda ta dan dafe da jinkin bangon wajen, ahankali wani sanyayan kamshi ya fara shiga cikin hancin, da kyar ta fara bude idanun ta suka sauka kan wanda ko a mafarki bata tsammanin zata taba hada wurin zama daya dashi ba, bude baki tayi galala kamar wadda ke shirin Magana, shiko oga baimasan tana yi ba, yadai san inda ya zauna yana fuskantar mutun,..haifa ce ta tattaro nata natsuwan sannan tace ‘’greetings to general sir’’.. baiko dago ba bare ta saka rai ya amsa, ita ko amra ta kasa cewa komi ma, kallon da tayi mashi da farko ta kawar dakai bata kuma gigin yin wani ba. Cikin tsoro matar ta gaishesu don sarai ta son su kuma tasan muqamin su,amma batayi tsammanin sune wanda suka amince da wannan abin ba, haka yasa ta kame kanta don kartayi laifi. Hammam ne yayi gyaran murya sannan ya soma Magana ‘’wannan abokina ne kuma ogana amar, wanda duk nasan kun sanshi, general amar,shine wanda zakuyi yarjejeni’’..ya nuna amra wadda a tsure take hankali tashe, sannan ya cigaba, “kamar yanda na fada maku last time shima yana da nashi buqatun, kamar yanda ke amra kike buqatan katin kasa wanda zai taimaka maki ki samu kema kuma zaki taimaka masa.”…….. Jin abinda hammam ya fadi yasa yayi saurin dagowa don kallon hammam din, wai zata taimaka mashi, shi sam word din da yayi using bai mashi ba, akasin hakan yasa idonshi bai kaiga zuwa kan na hammam ba ya sauka akan ta, zaro ido yayi sannan yace ‘’who’s she?’’ da sauri ta dago kai ta kalleshi, ganin yanda idonshi ya cikata da kwarjini yasa tayi saurin saukewa, shiko kallonta ya tsaya yi na wajen minti goma kafin ya kalli hammam yace ‘’I’m asking who’s she’’..don harga Allah yana jin kamar ya taba ganin fuskar tata, amma ganin gwara ya samu tabbacin ita dince yasa ya sake tambayan..’’she’s amra, she works in headquarters with haifa, she’s the lady that took your sample the other day’’..jin hakan yasa ya tabbatar da ita dince din dai, wannan mai rawar kan ayanda ya maqala mata Kenan,..ganin yanda amar ya sauya lokaci guda ya sanya hammam cewa ‘’mrs lily can you start your job now’’… anatse matar ta soma cewa ‘’okay sir..sannna ta zaro wata doguwar paper daga cikin jakanta sannan ta soma bayani ..‘’na farko dai duk yanda nayi tunanin abin zaizo da sauqi sakamakon yanda kuke da mukami babba abin zaiyi wuya, na farko dai dole kunsan marriage consent group saisun yi research akanku domin dukkan ku bayan kasarnan bane, but tunda oganku soja ne babba anan kasar wadda government ta bashi katin kasa dalilin haka, amma ita sanin itama yar kasar da yake ce dole saisunyi bincike sosai wanda ina tunanin hakan zaizo da sauqi idan har sukayi pretending suna son junan su sosai, na biyu kuma auren ne, dole yanda addini ya tanadar haka za ayi shi don auren sunna ne tunda ku musulmai ne kuma dole saida waliyy dinta wanda ku zaku nema wanda kuka yarda dashi don yayi hakan kuma ya rufa maku asiri, don for sure marriage consent group saisun buqaci wasu bayanai daga wajenshi harma binciken sirri saisunyi, na uku kamar yanda kuka sani bayan aure saikun dauka wata biyar atare kuma gida daya don marriage consent group suna yin zuwan bazata don ganin yanda zaman takewanku yake, na hudu dole saikunbi duk wani rules dana rubuta acikin paper dinnan kafin akaiga filing form din application na katin kasa, don ana daura aure za ah baku papers na application for her sbd shi… ta nuna amar, ..sbd shi aikinsa ya bashi katin kasa. Tana kaiwa nan ta miqa masu papers din, kowa ya karba banda amar wanda zuciyar shi ke tururi, haka kawai, don shi wannan abin kamar kaskantar da kanshi yake. Idan kun shirya komai na maganar auren sai kuyi fixing date, most preferably Friday, don kamar yanda na rubuta cikin list din dole saiya zamana kansu a hade yake, don za ayi masu tambayoyi sosai idan marriage consent group sunzo game da kansu, kamar ita za a tambaye ta akanshi, idan har tayi kuskuren rashin amsa koda kuwa abincin da yafi so ne to fa zai jawo matsala babba. Matar na kaiwa nan tayi masu sallama akan idan sun yanke shawara saisu kirata don ta fara planning yanda zata hardada masu eveidence na cewa sun dade suna soyayya. Kallon haifa hammam yayi sannan shima ya zaro wata paper daga aljihunshi sanna ya mika mata da pen yace ‘’let her sign the contract’’…miqa mata haifa tayi, ta dauka wajen minti biyar tana juya paper hankalinta baya kan rubutun ma, da kyar tayi signing hannunta na kakkarwa, tana gamawa ta miqa masu tayi excusing kanta zuwa restroom. ✍️✨***Auren Katin Kasa ***✨✍️ (Unexpectedly falling❤️🇦🇪) Story and written by: QueenMarh👸🏼 Paid book 📚 65-66 Kallon haifa hammam yayi sannan yace, I can be his walyy because I’m his only best friend, so about her I don’t knw what to do, and its risky to hire someone,’’…kallonshi haifa tayi sannan tace “habibi I have a solution to that, I’ve told abuuh about everything so I’m sure he will help us out insha ALLAH..jinjina kai yayi, suna nan zaune amar ya miqe abinshi ya wuce motor don yanxu kam sai yanda hammam yayi kawai, donshi bayajin zai iya yin wannan abu haka, baya son stress kwata kwata, bayan wannan ma yama za ayi ya hada kwanciyar aure da wannan qanqanuwar yarinyar salon ta raina shi, don kallon yar shekara 15 yake mata gaba dayanta. Motor haifa suka shiga itada amra wadda zata fara sauke amra kafin ta wuce gida, tunda suka shiga cikin motor babu wanda yace qala tsakaninsu, ganin shurun yayi yawa yasa haifa cewa ‘’babe, naga tunda su hammam suka zo shida general baki ce komi ba, nasan hankalinki ya tashi game da duk wannan yarjejeniya, but babe ya zamuyi, wannan ce kawai solution, idan kinga bazaki iya ba kuma sai mu hakura a nema wata mafitar’’…dago kanta tayi ta kalli haifa sannan tace ‘’haifa ni tsoronshi nake ji, kinajin dai yanda kowa ke fadin bashida kirki a office, ni tsoro nake ji.’’…juyowa haifa tayi ta dan kalleta kafin ta maida idonta kan driving da take tace ‘’indai akan wannan ne amra, inason ki kwantar da hankalinki, all abinda ya kamata kiyi focusing akai yanxu shine yanda zaki samu ki karba katin kasa don ki taimaki qannenki, duk wani abu da zai biyo baya ki manta shi for now, just focus kinji babe’’…jinjina kai amra tayi sannan tadan kwantar da kanta jikin window motar.   Hammam na sauke amar baima tsaya yabi ta kanshi ba don yasan idan har ya mashi Magana yanxu bazasu kare da sauki ba hakan yasa ya kira house boy din amar ya bashi papers din yarjejeniyar don ya kai mashi yayi wucewan shi gida ranshi fess, shiko goga yana wucewa cikin penthouse dinshi baima bi takan dinner ba ya wuce sama don ya samu ya watsa ruwa, koda ya fito jellabiya yasa sannan ya tada sallah, ya dade sosai akan sallaya yana rokon Allah akan abubuwa da dama kafin ya miqe ya wuce closet ya chanza kayansa zuwa na bacci, white pjs riga da wando wanda ya haska fatanshi sosai ya saka wannan yabi lafiyar gadonshi yah hau ya kwanta ya jawo duvet dinshi.   Amra kuwa kwanan zaune tayi, hankalinta duk baya jikinta, yanxu wannan mai wuyan sha’anin ne zata aura?, tashin hankalinta ma saida ta karanta wannan papers din da matar nan tace shi zasuyi don proving cewa auren soyayya sukayi don idan har auren wanda yake da katin kasa zakayi dole sai anyi dogon bincike sosai, hankali atashe take kallon papers din, abinda yafi tsaya mata shine, dole zasu zauna gida daya daki daya for months sannan dole yasan komai akan abubuwan da take so da wanda bata so, sannan dole saisunyi pretending suna son junansu sosai shida ita.   Washe gari yayi shirin shi cikin kaki ya fito, breakfast yayi wanda Pablo ya shirya mashi akan dining table, sai da yaci ya qoshi ya miqe don wucewa office, nan yasa Pablo ya fito mashi da briefcase da laptop dinshi, anatse yake tafiya har ya zo gaban g-wag dinshi da  m-5 yayi parking a compound din, zama yayi abaya sannan Pablo ya miko mashi papers hade da laptop da brief case din ya aje agefen shi,baima bi takan paper dinba sannan suka wuce headquater. Suna isa cikin headquater ya wuce office dinshi m5 kuma ya biyoshi da briefcase dinshi da sauran abubuwan. Lokacin da m5 ya shugo office din azaune ya ganshi ya dafe kanshi kamar wanda baida lafiya ganin haka yasa m5 cewa ‘’sir are you okay?’’..jin haka yasa ya dago kamar bazaiyi magana ba chan kuma yace ‘’I’m okay, any update from the private investigator?’’.. kallonshi m5 yayi sannan yace ‘’yes, he’s still on in’’..yana kaiwa nan yayi excusing kanshi ya fuce daga office din, anatse amar ya soma bude files dinshi, sanna ya jawo laptop dinshi, ganin papers tare da brief case dinshi ya sashi jawota ya fara karantawa, tunda ya fara karantawa ya jingina da kanshi yana wani tunani daga bisani kuma yayi tsaki ya aje paper din agefen, tunda ya ajeta bai bi ta kanta ba ya soma aikinshi atsanake, tuna abinda ya karanta ya sashi jawo landline din gefen shi yana tsaki, yayi dialing wasu code sannan yasa a speaker yace ‘’come to my office’’ yana kaiwa nan ya kashe, ya jingine kanshi da chairs din da yake zaune ya lumshe idonshi kamar wanda kejin bacci,..yana nan zaune hammam ya bude kofan ya shugo, zama yayi yaa fuskance shi yace ‘’whats the urgent call dude?’’..anatse ya soma bude idanunshi ya sauke shi akan hammam sannan yace ‘’what’s this?’’ ya nuna paper din, sannan ya cigaba ‘’do you expect me to do all that is listed?, kana tunanin zanyi hakan ne just because ta samu katin kasa which kasan yin hakan is illegal’’..kallonshi hammam yake irin kallon kama raina min hankali, azafafe ya soma Magana ‘’kai kaji matsalarka Kenan, kai kana tunanin idon tasan naka qudurin zata amince ne, let me tell you something da baka sani ba, abinda zakayi is the most selfish abu, na farko ciki zaka mata a shekarunta, sannan ta haife shi kai kuma ka amshe abinka, karaba uwa da danta, bayan wannan ma, rabuwa zakuyi after kowa ya samu abin da yakeso, baka tunanin wannan abun zai aje mata wani tabo da bazata taba gogewa ko mantawa ba eh?, to bari kaji amar, nayi niyar fada masu naka buqatar amma yanxu kuwa na cire hannuna, kaika fada masu da kanka, sannan idan kaga bazaka yi ba, let’s not even waste our time, zamu iya cancelling yarjejeniyar fine,..yana kaiwa nan ya miqe azafafe ya fuce daga office din, amar kuwa harya fuce ya kasa rufe bakinshi don mamakin hamman, tsaki yayi kawai ya cigaba da aikinshi, sai wajen 5 ya bar office ya koma gida da tunani iri iri, at this point bashida wata mafuta, kuma gaskiyar hammam ne, yarjejeniya ce, tabashi abinda yake so shima ya taimaka mata ta samu abinda take so kowa yakama hanyarshi, da wannan tunanin ya kwanta.   AMRA kuwa ta cire komai daga ranta kamar yanda haifa tace, yanxu focus dinta shine kawai ta samu ayi auren ta karba katin kasa sannan a kunce auren. Haifas res… Haifa ce zaune kusa da abu, tana bare orange tana miqa mashi yana sha suna hirar uba da ya, saida ta tabbatar da ya bata attention din shi kafin ta soma Magana ‘’Abu ka tuna kwanaki munyi Magana akan amra, to dama akwai wani da ke sonta kuma ya amince zai aureta, army officer ne, so yanxu kawun ta wanda ke ruqonta da siblings dinta yace bazai samu zuwa ba, so shine muke neman alfarma wajenka’’..kallonta abuh yayi sannan yayi murmushi yace ‘’wani irin taimako Kenan haifa’’..kallonshi tayi fuskarta gwanin ban tausayi tace ‘’abuh dan allah ka zama walyy na amra, bata da kowa wanda zai tsaya mata, daman shi uncle din nata ne to shima yace bazai iya zuwa ba’’…kallonta sosai yayi sannan yayi shuru na yan mintuna yana nazari kafin ya soma Magana ‘’if that’s what you want I will gladly do that in sha Allah’’..murmushi tayi wanda ya fidda kyawawan hkoranta sannan tace “thank you abuuhhh”.. Dakinta ta koma sanna ta fara dialing number hamma, yana dagawa suka gaisa as usual ,sannan ta soma mashi bayanin yanda sukayi da abuh, shima yaji dadi sosai don komai yanxu yana zuwa masu da sauqi, sai next plan kuma suji amincewar both amar da amra. Sunayin sallama tayi dialing number amra, lokacin tana kitchen tana dama oat, don wani irin yunwa ce ta tasota daga baccin data samu tayi bayan sallar asr, jin karar wayanta yasa ta wuce parlor ta dauka wayan daga kan center table, ganin haifa yasa ta danyi murmushi tayi picking ta kara a kunneta tace ‘’babe, ya kike, yasu ummi’’…gaisawa sukayi sosai kafin haifa ta soma cewa ‘’babe nayi Magana da abuh, kuma ya amince zai zama walyy dinki, yanxu abu na gaba shine inason na sani, kin yarda kin amince? Nasan kinyi dogon tunani akan komai, so tell me kin amince?’’..murmushin yaqe amra tayi sannan tace ‘’eh na amince, Allah yasa komai yazo mana da sauqi’’, jin haka yasa haifa saurin cewa ‘’hamdulillah babe, yanxu saimu san plans na gaba ko, zan kira matar nan saimu san me zamuyi next ko?...hira sukayi kadan kafin suyi sallama. Suna gama waya tayi ma hammam message kamar haka ‘’babe ta amince, yanzu muna jiran jin daga gareku.’’ Hammam na ganin message dinta ya lalubo number amar sannan yayi dialing, lokacin da call din ya shugo wayanshi yana wajen gym dinshi dake cikin penthouse dinshi a 2nd floor, anatse yake daga jibga jibgan karafunan wajen, duk zufa ta tsattafo mashi akan structure din jikin shi, jikinshi ya gama murmurdewa sosai sbd workout din da yakeyi, black vest ce ta under armour wadda a kamashi sosai tare da black short shima na same company, jijiyoyin kafafun shi suma duk sun bayyana dalilin leg work dayayi, yanajin karar wayan dake cikin aljihun wandonshi ya aje karfen sannan ya zura hannunshi cikin short din ya zaro wayan, ganin hammam yasa ya maidata kawai ya cigaba da abinda yake, saida ya dauka wajen awa guda cur yana workout kafin ya futo ya wuce floor din dakinshi,yana shiga ya wuce toilet anatse ya tube duka kayan nashi ya jefa cikin washing machine dinshi sannan ya wuce direct gaban shower ya kunna pressure shower din, anatse yake miqe hannunshi ya dafe bangon wajen, ruwan na sauka akan kafadar shi, wankan yayi fess sannan ya futo yana wannan kamshin nashi mai sanyi, shirin sa yayi cikin kaya marasa nauyi sannan ya jawo wayanshi, kiran hammam ya soma yi, saida ya kusa tsinkewa kafin ya daga, tun kafin hammam yayi Magana yace ‘’sorry I missed your call so whats up?’’..jin haka yasa hammam cewa ‘’well I called to inform you that, ita yarinyar ta amince, now tell me ka amince zaka basu hadin kai ko kuma nayi cancelling komi yanxun nan’’…shuru amar yayi na wajen minti biyar baice komai, jin yayi mashi shuru yasa hamman saurin cewa ‘’I get it now, bari na kirasu’’..da sauri amar ya katseshi ‘’I’ve agreed, but there are certain thing that i can’t do,” yana kaiwa nan yayi saurin kashe wayan ya jefar yana tsaki, kwanciya yayi rub da ciki, wani irin bacci mai dadi ya fisgeshi.   Hammam kuwa amar na katse wayan yayi wani lallausan murmushi yace ‘’keep forming hard hard guy, wataran saikayi regretting yin hakan, message ya turama haifa cewa suma sun amince, sannan suyi duk wani preparation da ya kamata suyi ita da amra, by Friday sai a daura auren nasu.   Haifa na ganin message din ta sauke wani lallausan murmushi daya bayyanar da fararen teeth dinta, itafa wannan duo din ba karamin burgeta yayi ba,amra kyau gashi shima general din akwai kyau dukda tasan auren yarjejeniya ne but haka kawai she’s excited sosai. Chapter 67-68 Washe gari Hammam da haifa da amra suka hadu da matar banda amar wanda yace shi bashi da time din wannan, nan matar ta shaida masu dole sai sun kafa shedar soyayya mai girma sosai tsakanin su, hakan yasa hammam ya shirya masu dinner date don su samu suyi masu pictures don shedar cewa sunyi dating for a year, saida suka dan tattauna kafin kowa ya wuce gida.   Da daddare da hammam ya kirashi a waya ya shaida mashi da date din da sukayi masu preparing, baiyi musu ba yace mashi ya tura mashi address kawai, washe gari kuwa haifa tun 8 tazo gidan amra wadda amra tayi mamakin zuwan nata sosai, lokacin ma ko breakfast amra batayi ba, saida ta dafa masu noodles sukaci kafin haifa ta sata tayi wanka, simple abaya ta fito mata dashi tasaka sannan suka fuce, babu yanda amra batayi ba akan ta fada mata ina zasuje taqi fada mata, ganin sun tsaya a wani dresses shop da kuma makeup and spa studio akusa da wajen yasa ta wangale baki tana kallon haifa, anatse haifa ta kashe moton sannan tace ‘’lets go babe’’..amra batace mata komi ba suka wuce har cikin shop din, saida suka zagaye duk rolls din wajen dake shaqe da kaya kafin haifa ta zaro wata red English gown satin mai santsi sosai,ahankali ta furta ‘’woww perfect’’..kallonta kawai amra keyi harta jawo hannunta suka shiga changing room, nan haifa ta sata dole ta gwada, “wowwww masha allah”kawai haifa ke cewa, tana hyping dinta don rigar kamar don ita akayi ta, ta zauna dam sosai ajikinta, ta bayan rigar akwai tattara wanda ta fidda mahaukacin shape dinta, dakyar amra ta bude baki tace ‘’haifa this isn’t decent I can’t go out with this and beside 5k dollar for just a gown, gaskia yayi tsada’’…haifa batabi ta kanta ba ta wuce wajen payment, ganin dai da gaske haifa take yasa kawai tayi shuru tana kallon ikon allah, acikin wani beautiful papper bag aka saka masu rigan bayan anyi wrappin dinta tunawa da basu saya takalmi ba ya sanya suka matsa roll din takalma, nan haifa ta zabo mata wani hadden hilss masu shegen kyau, silver color saman design din kamar an saka diamond sai walwali yake, saida suka gama payment din komai,…futowa sukayi suka wuce next shop din, anan ta umarcesu dasuyi mata spa bayan an gama saisu mata simple makeup look, amra kam ido kawai ta zuba masu tana ganin ikon allah, kallonta Haifa tayi sannan tace ‘’inazuwa ki jira ni zandan shiga wani shop anan gaba kadan zan dawo’’..ficewa haifa tayi ita kuma amra aka fara yi mata pedicure’.   Gaban wani Damiáni jewelry shop ta tsaya, tana parking ta wuce ciking shop din, daman already tayi order pickup zata yi, tana shiga ta nuna masu details din order datayi, saida suka fito dashi ta gani da kyau kafin sukayi mata wrapping sannan ta futo, awani cafe shop ta tsaya ta saya masu croissant da bubble tea kafin ta wuce zuwa makeup studio din, lokacin data dawo har an gama yima amra spa, makeup ya rage ayi mata, sai da sukaci croissant din da haifa ta sayo masu kafin aka shirya mata wani bath, tana fitowa sanye da bathrob kamshi ya bade ko’ina, haifa dai tunda ta hangota ta kasa cewa komi don Har wani glittering takeyi, anatse aka fara yi mata makeup , kusan 30mins suka dauka kafin aka gama yi mata, anan cikin wani changing room dinsu ta chanza zuwa kayan da suka sayo da haifa, dakyar ta samu tayi zipping bayan sannan aka daure mata igigoyin rigar ta baya, tunda ta fito haifa ta kafa mata idanu, wato amra tana da wani sihirtaccen kyau wanda saita matso closely zaka san da hakan, muryar amra ce ta dawo da ita daga tunanin da take ‘’I look indecent right haifa?, muje a chanza wani, I feel so uncomfortable cikin wannan please’’..haifa bamata saurari abinda take fada ba tace ‘’masha ALLAH babe, allahumma bareek, you look so beautiful, let me snap you’’…saida haifa ta kyasta mata hotuna haddadu kafin su wuce cikin motor, basu tsaya ko’ina ba sai wani city skyline view restaurant, kallon wajen amra ta soma yi, wato wajen ya mugun haduwa, wani dogon bulding ne mai shegen tsayi, futowa sukayi anatse suka shiga cikin wajen, saida aka gama shirya inda akayi masu reserving kafin suka shiga ciki, 15th floor suka hau lokacin wajen karfe bakwai na dare, basu kaiga shiga wajenba wayan haifa ya soma ringing, tana dagawa hammam yace ‘’habibty kuna ina ne?’’ da sauri haifa tace munzo upstair zamu tsaya a restroom kafin ku hawo” Okay kawai yace mata kafin ya katse wayan,…cikin restroom suka shige saida suka kimtsa sosai don she is so nervous kafin hammam ya sake kira, “ki barta ta fito ita kadai zata sameshi bakin entrance door na wajen, ni kuma zan jiraki akasa saiki sauko’’..yana kaiwa nan ya kashe,kallonta haifa tayi sannan tace ‘’remember what lily told us, hotuna zakuyi kamar na romantic couples, dan Allah karki tsaya wani kunya kunya, kinsan halin general dinnan, idan bakiyi bama kinsan babu yanda za ayi ki samu abinda kike so, so try as much as possible to get something meaningful dan allah’’..tana kaiwa nan ta fuce ta bar amra da zullumi, hankali atashe, takasa motsawa a wajen kwata kwata. Ganin haifa ta futo daga restroom tana dunfaro su yasa hamam cewa ‘’dude remember what I told you, idan ka taimaka mata kaima zata taimaka maka, please just this once ka aje wannan girman kan naka, its just a picture, kuna gama dinner saika dawo da ita gida, pleasee’’..amar wanda yasha kundura yayi masifar kyau, kanshi nade da kundura, white jallabiyan tayi mashi kyau sosai, kafarshi yana sanye da wani hérmés open black shoes wadda suka fidda kyawun faratunan shi masha Allah, tunda hammam ya soma Magana baiko kalleshi ba hankalinshi nakan wayan shi yana latsawa har haifa ta karaso, gaishesa tayi asual bata jira amsan shi ba suka wuce ita da hammam, tsayuwan minti biyar yayi yana latsa wayan, haushi ne ya turniqeshi ganin bata fito ba, azafafe ya juya ya tunkari wajen ganin an saka female restroom yasa shi dakatawa, yama rasa mai zaiyi, ahankali kamshi turaren da haifa ta fesa mata a mota ya fara mashi sallama, hanyar futowa ta tunkaro batama san da mutun a wajen ba, kanta a qasa tana tattare kasan rigan nata da yayi mata kadan, jin mutun a bakin kofar yasa tayi saurin dagowa, kallon kallo suka fara yi tsakaninsu, wani irin sparkling idanunta suke wanda yasa shi kasa dauke idanunshi akanta, ita kuwa mamaki ne ya lullubeta ganinshi a wajen, sanin cewa bayason jira yasa jikinta ya fara dan kyarma kamar zata fadi ga uban hilss, kawar da idanunshi yay akanta da sauri yana dan yatsine fuska sannan ya juya, anatse tabi bayan shi har cikin sky view restaurant din, babu hayaniya wajen, kana gani kasan wajen masu ji da nera ne, da sauri wata attendant ta karaso gabansu tace ‘’welcom to skyview res sir what’s your reservation code’’..anatse ya karanto mata sannan tayi masu leading wajen, anatse take tafiya abayan shi, dukta daburce, don wajen is dim and romantic, saidan hasken inner lights wanda ke kara arousing wajen, gefen wani small private loung matar ta nuna masu, wajen babu mutane kwata kwata, ga view din sky daga gefe wajen transparent glass din daya zagaye, anatse suka zauna kujerunsu na facing juna, tsayawa matar tayi sannan ta tambaye su me za a kawo masu, nan amar yayi masu order wani Italian seafood brunch, da moctail, tunda amra ta zauna ta kasa tsaida natsuwarta harya soma lura da hakan, kallo daya ya mata sannan ya maida idonshi kan wayansa yace ‘’its better you rest your mind in one place, wannan abun da kike yana nuna bakida gaskia karara’’…lokaci guda ta tsaida natsuwarta tayi shuru kamar ruwa ya cita, ahankali wani slow music ya fara tashi a wajen,tunawa da abinda haifa ta fada mata yasa ta janyo wayan ta ta fara video din wajen, ahankali ta fara dauka hartazo kanshi, ganin zai dago yasa tayi saurin kawar da wayan daga barinsa, sarai ya ganta amma ya nuna kamar bai ganta ba, haka ta dunga dauke dauken ta mara amfani har aka kawo masu abincin, ganin abunda aka kawo yasa ta kawar da kanta ta soma sipping drink din gefenta, shiko anatse ya deba kadan agayance ya soma cin abincinsa,ganin ya gama diba yasa ta dauka hoton abinci sannan ta dauka hannunta da ta sanya wani ring kamar diamond ta dauka, tana cikin dauka ya dora hannunshi akan nata bai kalleta ba dayan hannun nashi nakan spoon din da yake cin abinci dashi yace ‘’this will help’’..dan murmushi tayi ta dauka hoton hannunshi da nata atare, saida ta gama sannan ta juyo da tafin hannunta still nashi nakan nata, wani irin laushi yaji kamar hannun jariri ya shiga cikin nashi, sai alokacin yadan dago ya kalleta ya kalli hannun ya kawar dakai, itama dai jin hannunshi tayi kamar bai taba amfani dasu ba, dakyar ta dake tarufe ido ta dan damke hannun shi kamar za a qwace mata shi sannan ta soma yin pictures din hannunsu atare saida tayi mai isarta harda video sannan ya zame hannunshi, kunya ce tadan lullubeta ta sauke kanta kasa, ganin bata ko taba abincin ba yasashi cewa ‘’eat’’..inda inda ta somayi chan kuma tace ‘’uhm na qoshi ne’’ tana gama fadin haka cikinta ya bada wani qugin yinwa quuu ‘’dagowa yayi ya kalleta yace ‘’I see’’..baikobi ta kanta ba ya miqe, ganin ya miqe yasa tayi saurin miqewa itama, da sauri waitress din datayi attending dinsu tazo gabansu tace ‘’you look amazing together sir, can I take a picture of you guys please?’’.. kasa cewa komi yayi don yasan wannan aikin hammam ne, anatse ya dago yace ‘’sure’’..kallon amra tayi sannan tace ‘’ma’am can you come closer pleas’’..matsowa amra tayi gefenshi kadan, nan matar ta dauka hoton, ganin sunyi tazara da yawa yasa ta cewa ‘’ma can you..’’sanin abinda take nufi yasa ta runtse ido tana karanta adduao sannan ta matso ta gabanshi kamar ya rungumeta ta baya …smiling matar tayi sannan tayi masu hoton, kallon pictures din matar tayi sannan tace ‘’thank you for this ma’am’’ sannan tayi wucewan ta, shiko amar suman tsaye yayi, saida yadan dauka yan mintuna kafin suka fito suka wuce wajen motorshi, daman da motar shi sukazo shida hammam, gidan gaba ya bude, ganin ta tsaya qiqam yasashi fitowa yace ‘’sai ance ki shiga zaki shiga ne huh’’…jin haka yasa tayi sauri bude gidan gaba ta zauna, ta rufe kofan, anatse ya rufe nashi ya tada motor sannan yace “your address..” da sauri ta bashi address din sannan ya saka ah map ya figi motar suka bar wajen, suna isa gaban apartment dinsu bai kasha motor ba baice mata komi ba kuma, dan juyowa tayi ta kalleshi kanta akasa tace ‘’thank you’’..sannan tasa kai ta fuce batama jira amsan shi ba tho tasan cewa ba amsatan zaiyi ba, tana fucewa ya zugi motar shi har penthouse dinshi, yana shiga ya wuce bedroom dinshi ya soma rage kayan jikinshi ya wuce shower.   Amra na shigewa dakinta ta wuce bedroom don rage kayan jikin nata don duk sun dameta sosai, wanka ta farayi sannan tayi sallah ta shirya cikin riga da gajeran wando na bacci, cup noodle da take yawan siya ta dakko ta hada ta zauna tana ci, ahankali tayi dialing layin da salima ta kirata, kamar kullum dai yauma akashe, kusan wata yau Kenan tana kira akashe, ahankali ta aje wayan agefe,saida ta gama cin noodle din tsaf sannan ta shiga whatapp, nan taga hotunan da matarnan tayi masu ita da general haifa ta turo mata, budewa tayi ta gani, sunyi kyau masha Allah sosai, kamar wasu couples masoya sosai, message din haifa ne a shugo ‘’send me the ones you did’’…gallery ta shiga ta tura mata su duka sannan ta kashe wayan don haifa ta fara tsokanan ta wai sunyi matching kamar couples din gaske.   Yau Wednesday, da wuri hammam yazo daukanshi don suje suyi registering sunna marriage da akeyi ah babban masjid din kasar,saida ya bata mashi lokaci sosai kafin ya futo suka wuce, don already sun fara hutu basa zuwa aiki, amar ne kawai mai zuwa shima ba kullum ba sai jefi jefi, direct cikin masjid suka wuce sannan sukayi registering komai, nan suka rubuta abuhh as waly din amra while kuma hammam shine walyy na amar, saida suka gama kafin suka dawo gida. Next day thurday sukayi planning haduwa da lily don sun gama first stage na prove din da tace su kawo, wato pictures na date da sukaje, saida suka zazzauna kafin ta soma magana’’yanxu next stage shine aure wanda this Friday za ayi, on Monday kuma saisu je don tayi registration na application din katin kasa (uae citizenship), daga nan komai zai soma don alokacin idon marriage concent group zai dawo kansu, zasu bi diddigin rayuwar da kukeyi acikin aure, shiyasa nace after nikkah kuma dole su zauna gida daya, kuma dole rayuwar aure zasuyi kamar yanda kowa keyi dukda su pretending zasuyi sannan zasu dinga yi masu zuwan bazata sosai don su lura da yanda kuke rayuwar auren naku, bayan wannan stage din kuma sai approval stage, zasuzo suyi maku last interview, zasu tambayeku akan kawunanku, for example zasu tambayeta akan abincin da yakeso, da yanda yake kwanciya da abinci da bayaso, shima haka, if sun zama convinced da rayuwar ku zasu kai duk wani investigation da sukayi akanku zuwa ga uae citizenship counsel, after that baya wuce 5 months zaku samu approval. So that’s it, yanxu taimako na ya kare,I pray and wish zaki samu wannan katin kasar don ki taimaka ma yan uwan ki, cos family are those that make us move forward and sune strength dinmu’’..kowa jugum yayi musammam amra da haifa sai hammam wanda yasan komai, amar ne kawai baisan kan zancen nasu ba, hankalinshi ma nakan wayanshi, amma duk abinda suke cewa yana kan kunnenshi. Godiya sukayi mata sannan tayi masu sallama ta tafi, kallonsu hammam yayi sannan yace ‘’toh muma munyi namu part din, saikuyi kokari kuma kuyi naku ko’’…girgiza kai haifa tayi ..saida suka dan tattauna kafin sukayi sallama kowa ya wuce gida.   Washe gari thurday haifa ta dauke ta tun wajen karfe sha biyu suka wuce saloon, saida aka gyara mata coily gashinta, wanda su kansu yan saloon din mamakin yanda kan nata yake don ko coiler basu saka mata ba, customers dinsu idan sukazo kudi suke zabga masu don amaida gashinsu coily wanda washe gari ma Idan anyi masu yake warware wa, sai gashi ita wannan naturally gashin nata is just healthy and coily ga kuma tsayi, gashi baki wuluk, saida suka gyara mata shi tsaf sannan sukayi mata parking dinshi, futowa sukayi sannan suka wuce spa, shi ma spa din yaci uwar na wanda sukaje last time,full body wash akayi mata da scrup, masha allah fatar jikinta har wani luwai luwai takeyi, duk wannan abin haifa ce tayi planning sbd tanason aminiyarta ta futo chass babu raini, don amra kam son kowa qin wanda ya rasa, tana futowa suka yi mata pedicure and manicure treatment, suna gama wa haifa ta saki baki, wani irin glowing amra keyi kamar wadda ta tsaya arana, tayi masifar kyau sosai, tunda ta fito haifa ke hyping dinta, ita dai bata ce komi ba don gaba daya bata jin dadin yanayin,saida haifa ta gama payment din komai sannan suka wuce gidan su haifa, daman anan zata kwana don abuh yace tunda shine walyy dole ta dawo gidanshi don duk wanda zai aurar to ta zama diyarshi, suna isa gida suka tadda ummi zaune ana mata henna irin nasu na larabawa, red kamar rani, wanda haifa ce Duk tayi planning wannan,karasowa haifa tayi gabanta tace ‘’masha allah, ummi saikace kece amarya kinga na manta amra ma tana buqatan henna cos she’s the bridey’’ haranta amra tayi sannan ta karasa gaban ummi ta tsugunna har kasa ta gaishe da larabci, don yanzu shekarun da tayi a nan uae ta koya sosai, kallonta ummi tayi sannan tashe ‘’habibty, haifa ta fada min komi, Allah yasa albarka be good kinji, if you need anything don’t hesitate to come to us’’..godiya amra tayi mata harda hawaye sannan suka wuce sama dakin haifa, suna shiga taga wani uban paper bag mai kyau na ‘’lous clothing,  da sauri haifa ta karasa gaban gadon ta dauke jakan sannan tace ‘’ki shiga kiyi wanka, kafin agama yima ummi henna sai azo a maki nima zanyi’’..amra batabi ta kanta ba ta wuce bathroom din tayo wanka ta fito damre da brown towel din haifa, tana fitowa ta tadda haifa ta aje mata doguwan rigan shan iska mai kyau da santsi, rigar ta saka sannan ta kwanta gefen gadon, wajen 30min tana kwance saiga haifa dauke da plate na mandi rice da kofta agefe,kallonta haifa tayi sannan tace ‘’babe tashi ki ci abinci’’ tashi tayi da zauna sannan ta karba plate din tace thanks babe kafin ta fara cin abinci, saida ta kusa cin half sannan ta aje, suna nan zaune mai yin henna ta shigo, amra bataso yin wani henna ba, amma ganin zai taimaka wajen proving aurensu yasa ta yarda, nan matar ta zauna ta zaneta da henna mai kyau, hannu da kafa harda bayanta, sai zanen ya zama so sexy ajikinta musamman na bayanta, yayi mata kyau sosai. Sai wajen 8 suka gama, tana wankewa tayi sabon wanka sannan ta fito, haifa na kallonta sai tayi murmushi tace ‘’now this is what I call a beautiful bride’’ tunda ta soma surutun amra tayi banza da ita, gadon haifa ta hau tayi kwanciyanta don duk ta gaji sosai, daman batayin sallah. Washe gari da sassafe ummi ta shugo ta tashesu, wanka sukayi atare, wani simple riga haifa ta bata ta saka, itama ta saka wani Ethiopian riga shigen irin nata, breakfast sukayi anan dakin haifa kafin ummi ta shugo tare da makeup artist wadda haifa tayi booking don yima amra kwalliya don su samu pictures, gaban haifa ummi ta karaso sannan tace “habibty get me glass of warm water,” “okay ya ummi haifa fada tare da fucewa don taga kamar korarta ummi keson yi,zama ummi tayi gefen amra kafin ta kalleta fuskanta dauke da murmushi ta miqa mata wani abu kamar chocolate, hannu bibibyu amra ta karba kafin ta kalli ummi dake mata murmushi ‘’habibty eat this, yanada kyau sosai,’’..ko ba a fada ma amra ba tasan aphrodise abu ne in form of chocolate da rubutun larabci ajiki, karba tayi tare da yi mata godiya sannan ta cinye tass, lokacin haifa ta shugo cikin daki da warm water ah cup, karba ummi tayi sannan ta bama amra tace ‘’warm water should be your hydrated water from now on’’..godiya amra tayi mata sannan ummi ta fuce, wato wani abu da amra ta lura dashi shine, ummi batasan cewa wannan auren anyi shi ne saboda yarjejeniya ba, kuma suna samun abunda suke so zasu raba aure.   Masjid al abu dhabi… Babu mutane sosai aciki don duk an tattafi sbd an idar da sallah sai few mutane qalilan da bazasu wuce 30 ba, abuh ne zaune da jellabiya kundura irin nasu na larabawa sai hammam wanda shima yasha jellabiya kundura sai oga kwata kwata wanda shima kunduran ne ajikin shi saidai shi ya daura wata bakar riga kamar wadda yawanci haka duk wanda zaiyi aure yake sawa, rigar tana da hula ajiki, sai kayan ya fito da zallan kyawu da haiba irin tashi, fuskarnan babu yabo ba fallasa, Karfe 2 daidai hammam ya karbama abokinshi kuma amininshi auren amra daga wajen abuh akan sadakin 100,000 dirhams, saida aka gama komi abu yayi signing as waly dinta shima hammam yayi sannan aka fara musabaha suka firfito, suna fitowa hammam ya soma hotuna don hotunan ayanxu na da matukar amfani a wajen su, saida suka dauka su uku, shi da abuh da amar, sannan yayi ma amar da abuh sannan shima yayi ma kanshi da abuh. Chapter 69-70 Tun akan hanya hammam ya tura ma haifa hotuna, wadda tana gani wani dadi ya lullubeta saitaji dama nasu aka daura ita da hammam dinta. Kallon amra tayi wadda aka gama yima makeup wanda ya amsheta sosai, hancin nan ya futo dau sannan tace “let me get the dress”, anatse taje wajen wardrobe inda ta aje paper bag din jiya,fuskanta dauke da murmushi ta tako har gaban amra sannan tace “get up mana madam, an daura fa, you’re now the wife of our rudy general, the arrogant general’’…tana kaiwa nan ta kalkale da dariya, amra ko banza tayi da ita kuma taqi tashi daga kwancen, saida ummi tazo ta shaida masu cewa abuh ya dawo dashi da groom din kafin ta miqe, zaro rigar haifa tayii, nan amra ta saki baki galala tana kallon ikon allah, wato wata irin haddaddiyar English gown fara tass tasha uban stones a jiki, tayi masifar haduwa, sai wani white lon veil agefen rigar, rigar duk duwatsu ne tundaga sama har kasa, sannan tayi wani flee kamar ta princesses, takowa haifa tayi har gabanta ta taimaka mata wajen saka rigar, aikuwa rigar tayi mata dam tayi wani irin masifaffan kyau kamar ka sace ta ka gudu, sai masha allah kawai haifa ke cewa,jawo hannunta tai ta zaunar da ita gaban dresser sannanta ta dauko wani siririn diamond necklace tace ‘’I know this wedding is not like every other wedding, but still its your wedding dear best friend, so this is my gift congratulation, allahumma bareek, and I’ve snap pictures of it as evidence also’’…tana kaiwa nan amra ta rungumeta idonta na kawo ruwa tace ‘’haifa, ke mutuniyar kirkice, mai zuciyar alkairi, ina rokon allah a baki abinda kike nema duniya da lahira, I love you my best girl’’…sarkan haifa ta sanya mata sannan ta sa mata dan kunnen Sarkar, anatse ta jawo veil din jikin rigar sannan ta fara nada ma amra akan coily hair dinta dayasha gyara sosai sai yayi kamar tayi mata mini hijab,yayi mata kyau sosai dukda bai rufe adon gaban rigan ba da boobies dinta sukayi flashing ta cikin rigan, wani haddaden hills haifa ta saka mata sannan tayi mata ruwan tsadaddun turare masu kamshi sosai, tana gama wa itama ta shirya cikin purple dress itama ta nadda veil din kamar hijab, ummi ce ta Kara shugowa ta umarce ta data yi sallah raka’a biyu don nuna godiya ga Allah wanda ya zama masu kamar tradition Duk bride saitayi, tana idarwa haifa ta rike hannunta suka fara sauko wa kasa anatse, tunda suka fara saukowa hammam ke kallon amra chan kuma ya kau da kanshi, shiko oga wayace ma akunnenshi yana Magana ahankali baibi ta kansu ba,suna karasawa haifa ta soma guda irin nasu na larabawa da yan wake tace ‘’marhaban mijin kawata, congratulations to you boths’’..hammam ne kawai ya amsa ta sannan ta zaunar da amra gefenshi wadda itama ko kallo daya batayi mashi ba, suna nan zaune abuh da ummi sukazo, hotuna akayi masu kyau sannan sukayi congratulating dinsu suka wuce sama, suna tafiya haifa ta soma daukan ango da amarya, ganin sun zauna saroro yasa haifa saurin cewa ‘’haba kun wani babbata rai, ku dan matso mana sosai sbd evidence, idan muka gama saiku koma yanda kukeso’’…amar baiko kalleta ba balle tasa rai ko zaiyi hakan, saima aje wayanshi ya yayi ya soma lumshe ido alamun gajiya, ganin haka yasa wani kuzari ya zoma amra ta miqe ta tako har gabanshi ta zauna dab dashi sosai, hannunta na rawa ta kamo hannunshi ahankali ta rike gam sannan ta sunkuyar da kanta kasa, jin alamun mutun gefenshi da wani irin dumin da yaji cikin tafin hannunshi ya sashi saurin bude idanunsa tarr akanta sai alokacin ma ya kalleta, dagowa tayi suka hado ido, ganin irin kallon da yake mata yasa ta sauke kanta qasa, shima dauke nasa kan yayi dukda bai cire hannun nashi daga nata ba, gashi wani irin kamshi takeyi sosai, wanda har cikin kirjinshi yake jin sa. Hotuna sosai haifa ta dunga zabga masu, dukda basuyi murmushi ba amma kyauwun da allah yayi masu saiya wanke hoton sosai. Ganin zaman yaqi karewa ya sashi mikewa tsaye zai kama hanya ya fuce, tunawa da abinda hammam ya fada mashi ya sashi tsayawa chak ‘’amar plesase be more serious dan Allah nasan halinka, kasan wannan kamar al’ada ne anan dole haduwarka ta farko da matar ka saika rungumeta so you have to do it’’… dogon tsaqi yayi sannan ya juyo ahankali ya tako har gabanta, matsowa yayi sosai dab da ita sannan ya sanya hannunshi biyu ya tallabo kafadarta, ganin haka yasa haifa sauri saita camera ta fara video din moment din, anatse ya dagota har yanxu hannuwanshi na kafadarta, amra wadda tajita an dago ta sama yasa tayi sauri daga kanta, ganin fuskarshi dab da tata yasa kirjin ta ya fara dum dum, don shi dake kusa da ita yana jiyo yanda kirjinta ke bugawa, anatse ya matso daa ita gaban shi har tana cewa ‘’ahhh’’ tayi gasping breath dinta, nokewa tayi don ko kafadarshi tsayinta baikai b, ahankali ya ranqwafo daidai goshinta sannan ya zame hannunshi daga kafadarta ya sanya a cute fuskanta, ahankali ya dora labbanshi masu taushi akan goshinta yayi kissing, take ta runtse idanunta wani irin sanyi taji tundaga tsakiyar kanta da kuma natsuwa ahankali ya cire bakinshi ya saqalo hannunshi ah kwankwason ta ya kara matso da ita gabanshi sosai, wani irin calm runguma yayi mata dukda ya qagu yayi yayi ya bar wajen, wani irin guda haifa tayi sannan tace ‘’masha allah, masha allah allahumma bareek’’ saida ta dauka duk wannan moment din sannan ta kashe,shiko yana gamawa ya sa kai ya fice don ya gaji da kayan dake jikinshi, gashi komai kamar tilastashi akeyi don harga allah gani yake wannan ma raini ne kawai, amma tunawa da matsalarshi yasa kawai ya kawar da zancen.   Yana fita ya wuce motorn shi da m5 ya shigo da ita, shigewa ciki yayi sannan suka ja motor,kallonshi m5 yayi sannan yace ‘’congratulations sir’’..dakyar yace ‘’thank you’’ sannan ya kwantar da kanshi, don wani irin ciwon kai yake ji, duk wannan stress din shi bai saba dashi ba, aiki kawai ya sani, kallonshi m5 ya kumayi yace ‘’sir are we going to your penthouse or your apartment’’…jin haka yasa amar cewa ‘’apartment’’ direct apartment dinshi m5 ya kaishi, saida ya dauka wajen 20mins kafin ya futa daga cikin motar, duk wanda ya ganshi yasan ango ne sbd kayan jikinshi, anatse ya dannan pins din kofar yasa kai ya shige, wanka kawai yayi sannan ya fito daure da white towel a waist dinshi, bai tsaya saka kaya ba ya lafe kan gado sai bacci…   Amra kuwa ita ma wucewa sama tayi dakin haifa don cire wedding dress din jikinta, don ta dameta sosai, saidai tayi mata kyau, gaban dresser ta tsaya tana kallon kanta, ‘’masha allah’’ ta furta.. ahankali moment din dazu ke tariyo mata, da sauri ta kawar da zancen ‘’no no, this is just like a contract marriage, kina samun abinda kike buqata amra shikenan its over, don’t over think it amra’’..duk wannan abun da take yi acikin zuciyarta take zancen zucin.. dakyar ta samu ta sabule rigar ta wuce toilet, wanka ta sakeyi sanna ta fito ta kwanta don duk ta gaji sosai.   Ganin duk sun tafi yasa hammam shima yayi ma haifa sallama ya wuce. Daki direct haifa ta wuce, tana shiga taga amarya na bacci daga ita sai purple towel na haifa don ta rasa kayan da zata sa don duk wardrobe din haifa bataga wanda zai shigeta ba, da sauri ta karasa kan gadon sannan ta dan bugi bayanta dan rub da ciki tayi, zannan henna din bayanta ya futo gwanin sha’awa, ‘’babeee tashi mana, kina matsayin amarya kina bacci, ay ko baki isa ba tashi we have a lot to do’’…hararar ta amra tayi sannan ta wuce toilet don kuskure bakinta, baccin yayi mata dadi sosai ba kadan ba, tana fitowa haifa ta bata wani abaya, yellow color tasha stones itama, tayi matuqar amsar jikinta, anatse ta karaso ta shirya, tana gamawa ta wuce wajen da suke sallah, tana idarwa itama haifa tazo ta tada kabbara,tana idarwa amra tace ‘’yanxu kuma ina zamuje, ni bacci nakeji wallahi’’..miqewa haifa tayi sannan tace ‘’idan mukaje zaki gani da idonki basai na fada maki ba’’…tana kaiwa nan ta fuce daga dakin amra kuma ta biyota abaya, part din abuh suka wuce, saida suka kara gaggaisawa sannan haifa tace ‘’abuuh we need that your black card please zamuje shopping’’, murmushi abuh yayi sannan yace ‘’okay kuje amma karku dade’’, miqa masu card din yayi sannan sukayi ma ummi sallama suka fuce.   A daidai emirate mall motar haifa ta tsaya, amra dai kallon ikon allah kawai take, futowa sukayi suka shiga ciki, direct Joanna shop suka wuce, nan haifa ta judo mata kayan sawa English wears masu shegen kyau da tsada, saida suka dauka kusan awa biyu anan kafin su wuce wajen jesminé abaya’s nan ma jidarsu haifa ta dungayi kamar ba da kudi za a biya ba don ita batajin zafin fitar su kwatakwata, saida suka gama da abayas sannan suka wuce modern sally wajen jakunkuna da takalma, at this point amra dai ta hakura kawai ta zubama sarautar allah ido tana kallon haifa, saida tayi mai isarta kafin suka fito suka wuce wajen lingerins, ganin inda haifa ke shirin shiga yasa amra tsayawa chak tace ‘’wallahi babu inda zani kuma, me zamuyi a wannan wajen’’..dariya haifa tayi sannan tace idan na sayo karki saka’’…ta wuce ciki abinta, wasu yan iskan lingering da bra da panies ta kwaso mata wajen kala ashirin, wasu abubuwan ma tana diba tana dariya ita kanta, saida ta gaji kafin ta futa, inda tabar amra nan ta sameta, janta haifa tayi suka samu waje suka zauna suka huta kafin su miqe don lokacin wajen karfe takwas yayi, haka suka samu helpers suka kwashe masu kayan har wajen da sukayi parking moton da sukazo dashi. Haka suka dawo gida da kaya nikki nikki, saida sukaci abinci sukayi sallah kafin haifa ta fara jawo kayan da suka sayo, don sun kusa cika tsakiyan dakin nata donma dakin yana da girma sosai. Miqewa haifa tayi ta jawo wani katon akwatin ta na delsy, ta bude sannan ta jawo na ciki wanda baikai na wajen ba, daukoshi tayi gaba daya ta kawo shi tsakiyan dakin sannan ta fara jera kayan da suka sayo, amra dai na zaune daga kan gado tana kallon iko ALLAH saida ta gama tsaf sannan ta mike da akwatunan ta ja su gefe sannan tace, “dare yayi ya kamata mu kwanta amarya sbd mu samu mu tashi da wuri gobe’’.. shirin bacci sukayi kafin su kwanta. Wajen karfe uku na dare amra ta tashi, lokaci guda baccin nata ya qaurace mata, hakan yasa tayi saurin miqewa ta sakko daga kan gadon, direct toilet ta wuce ta dauro alwala, bayan ta futo ta gabatar da sallah atsanake, ta dade a tsaye tana rokon allah ya shiga lamarinta…anan zaune har akayi sallan subh daman haifa bata sallah so bata ma yi qoqarin tashinta ba, saida ta idar sannan ta zauna tayi azkhar, anan zaune bacci ya kwasheta mai dadin gaske. Sai wajen 10 suka farka kusan atare, wanka haifa ta fara shiga bayan ta futo itama amra ta shiga yin wankan, tana futowa ta wuce gaban dresser ta shafe jikinta ta mayukan haifa masu saka laushin fata, saida ta gama sannan ta feshe jikinta da turare, tana gama wa haifa ta shigo hannunta dauke da breakfast, ajewa tayi sannan tace ‘’babe baki shirya ba har yanxu, ga kayan dana fito maki dasu, ya kamata muyi sauri mu gama sbd hammam ya kusa zuwa, jin haka yasa amra cewa ‘’yau kuma ina zamuje?, nifa na gaji gaskia’’..kallonta haifa tayi bayan ta miqa mata wata brown English gown tace ‘’lallai ma, keda ya kamata ace baki manta ba kece zaki manta haka, to yau zamuje for application,mudai yan rakiya ne’’…jin abinda haifa tace yasata saurin cewa ‘’uhm ni harna manta ma’’..kayan ta saka ajikinta, ay kuwa kamar daman don ita akayi kayan sai yayi mata kyau sosai, zama sukayi sukaci breakfast sannan suka zauna jiran hammam.   Har akayi sallan asr bai zo ba, hakan yasa amra cire rai kawai na fita, haka yasa tayi kwanciyan ta bayan tayi sallah, sai wajen magrib haifa ta tasheta sannan tayi sallah taci abinci ta koshi, abin zaqi haifa ta kawo mata mai suna kunafa ta kara ci ta koshi bam bam, mintuna kadan saiga ummi ta shigo dakin hannunta dauke da wasu packaging mai kyau, lokacin haifa ta shiga toilet don tayi wanka, kallonta ummi tayi sannan tace ‘’taso kizo nan’’.. miqewa amra tayi sannan suka zauna gefen gadon haifa sannan ummi ta soma Magana ‘’abnati ‘awadu ‘an ‘ansahak (my daughter I will like to advice you)’’ nunfasa ummi tayi sannan ta cigaba ‘’shi aure da kike gani ba abin wasa bane, idan anyi yishi anyi Kenan ba a fatan rabuwa, ki zauna ki natsu sosai, ki kula da mijinki, karki sake ki nuna mashi bacin ranki akan komai, sannan komai zai faru kiyi kokari kiga auren ku yayi working out, karki bari misunderstanding yasa kiyi abinda zaisa kizo kina dana sani, at the end ina maki fatan alkairi da zuria dayyab’’ kissing din goshinta ummi tayi sannan tayi mata kyakyawan runguma fuskanta dauke da smilying, anatse ta jawo wani park acikin kwali wanda ta shigo tare dashi da package din paper bags din, ta bude kwalin tayi ta zaro wani abu kamar chocolate sannan ta bata tace ‘’ungo kici wannan, ga sauran nan zan hada da kayanki, make sure you eat one pack everyday,’’ sannan ta zaro wani pack din wani abun daban daga cikin packaging din tace ‘’make-sure every single night you take a shower,with this’’ ta bude package din ta zaro wani abu da akayi rubutun larabci a roba mai kyau, sannan ta miqa mata wani turare tace ‘’this should be one of your scent collection habibty’’…nan ummi ta bata komi wanda amra na ganin haka tasan aikin da uwa ya kamata tayi ma diyarta da zarar zata aurar ummi tayi mata, wani irin dadi ne ya lullubeta sosai, anatse ta dago ta kalli ummi tace ‘’shukran jazilan laki ya ummi’’.. saida haifa ta futo daga toilet tukun kafin ummi tace ‘’haifa ga delivery ya karaso, naga sunanki ne ajiki, bari na sauka qasa nasan abuh ya dawo yanxu daga masjid’’..fucewa ummi tayi sannan haifa ta kalli amra tace ‘’ki shiga kiyi wanka mana, zamuje mu gaida abuh zai maki nasiha ne’’..tashi tayi kamar wanda aka zarema laka ta wuce toilet, wanka tayi sannan ta dauro alwala ta fito da brown towel din haifa mai laushi, anatse ta gyara curly gashinta wanda ya nannade sosai, cikanshi yasa dakyar take parking don tunda akayi mata wannan special treatment a spa da haifa ta kaita yasa gashin ya kara habaka sosai. Anatse ta wuce dresser tadan feshe jikinta da turaren haifa masu kamshi sannan ta juyo ta kalli haifa wadda tasa wata doguwar riga orange ta haskata sosai, rigar tayi`matuqar amsar ta, ‘’haifa kinga saida nace maki muje apartment dina na dauka kayan sawa kika qi, kika ce sabbin zan sa’’..kallonta haifa tayi sannan ta jawo package din ta bude ta zaro wata milky doguwan riga, wadda tasha stones red, rigar har taso ta fi wadda tasaka jiya tsabar kyau, gashi sai wani kamshi bakhoor take, karasowa haifa tayi gabanta sannan tace, ‘’yanxu dai mubar maganar kayan nan ungo wannan kisa, kina matsayin amarya zaki saka tsoffin kaya, no noo… bazai yuwu ba ‘’…kallon rigar amra tayi sannan tace ‘’toh yanxu wannan rigar kikeso na saka muna shirin bacci’’…kallonta haifa tayi sannan tace  ‘’gurin abu zamuje kin manta na fada maki zai maki nasiha’’..jin haka yasa amra ta amshe rigar, da taimakon haifa ta saka rigar….wooo masha allah, dakyar haifa ta dauke idonta akan amra tace ‘’masha Allah habibty, you look so stunning’’..murmushi kawai amra tayi don tasan haifa akwai zuzuta abu, amma itama kanta data kalli kanta ajikin mirror tasan tayi wani irin kyau sosai, da taimako haifa ta saka sarkan kayan shima mai ratsin red, da dankunne sannan haifa ta nadaa mata mayafin sai ta fito kamar black Arabian, batayi kwaliyya ba amma fuskanta wani annuri yake sosai.wani dan flat shoe haifa ta bata ta sanya a kafafunta da suka sha dan red wine henna kadan. Kamo hannunta haifa tayi suka sauka qasa har main parlor na abuh, suna isa gabanshi suka zauna, basu ma lura da hammam dake zaune gefen shi ba don zuwanshi Kenan ko kiran haifa baiyi ba suka hadu da abuh ya dawo daga masjid,nan suka gaisheda da abu sannan ta dago suka gaisa da hamman, ita amra gashe sa tayi kafin abu ya soma Magana ‘’Alhamdullah, I’m so happy for you amra, may this beautiful knot last longer that we expect,’’..godiya amra t tayi mashi sosai akan karamci da yayi mata sannan yace “kudin sadakin ki yana wajen mijinki don mu anamu aladar miji ne zai bama matarshi da hannunshi ranar farko data kwana a gidanshi” godiya sosai amra tayi mashi Harda yar kwallarta kafin suyi mashi sallama. Futowa sukayi atare hammam ma yayi sallama da abuh sannan suka wuce, ganin ba hanyar stair zasuyi ba yasa amra kallon haifa tace ‘’ina kuma zamuje yanxu’’..kallonta haifa tayi fuskarta dauke da murmushi tace ‘’hammam zai kaimu shan ice cream na fadi ma abu karki damu’’..jin haka yasa amra bata bi ta kanta ba suka sa kai suka fuce, saida suka jira maids suka sauko da boxes din da haifa ta shirya kayan da suka sayo aka saka a boot din hammam kafin suka wuce, wanda duk wannan hayaniyan amra bata sani ba don ddanna wayanta take don trying number da salima ta kirata dashi wanda har lokacin a kashe yake, addua kawai ta soma yi don wani irin fargaba ta dunga ji sosai har suka kama hanya maidan nisa, tuni bacci ya kwasheta don ita ma’abociyar son bacci ce sosai. 71-72 Suna isowa haifa ta zagaya bayan seat ta bude don ta tasheta, anatse ta soma bude cute idanunta ashagwabe tace ‘’haif..gaskia wurin ice cream dinnan da nisa, mu koma gida inajin bacci sosai’’…kallonta haifa tayi tace ‘’stop doing this cute face of yours and come down’’..babu musu ta fito da kafafunta, wani irin sanyi ne ya buge ta, kallon building din ta soma yi, wajene babba sosai ga tsayi, ko ina na compound din flowers ne, ga wajen babu ko digon datti, sai tsirarrun mutane dake tafiya suna komowa harda masu yin jogging da running, wurin is so peaceful babu hayaniya. hammam ne ya futo daga cikin motar ya yi masu jagora, anatse ta fara takawa har suka shiga cikin building din apartment din, ko ina tsaftsaf, shuru amra tayi tana kallon wurin don ya burgeta don kwata kwata bai kai apartment din da take ba ko kadan, wannan daga gani upgraded apartment ne wanda yaci uwar nata, anatse suka hau lift su uku sannan hammam ya danna 7th floor,, suna isowa suka suka fito gaba dayan su, tafiya suka danyi mai nisa kafin tsaya gaban kofan da aka rubuta house number 55, anatse hammam ya soma dannan wasu pins jikin kofar sannan ya bude, tsayawa amra tayi tana muzurai, saida haifa ta jawo hannunta suka shiga, ko’ina haske wal wal, acikin apartment din, saida suka wuce walk way sannan suka karasa cikin sitting room din da kal kal yake, zama sukayi akan L shape chair din sannan hammam ya juya ya wuce ciki,cikin master bedroom din ya shige kai tsaye ko’ina dim babu haske hakan ya tabbatar mashi da yayi bacci already, baiyi kokarin tashinsa ba ya rufo mashi kofan sannan ya fito, yana fitowa yaji karar bell, anatse ya wuce ya bude kofan, nan helper din apartment din ya shugo da boxes din, nuna mashi wajen gaban sitting room yayi ya aje sannan ya rufe kofan bayan ya fuce, anatse ya kalli haifa sannan yace ‘’we’ve done our job so let’s get going ko’’…jin haka yasa ta miqe amra ta miqe itama, kallonta haifa tayi sannan tace ‘’habibty ya naga kin miqe, koma ki zauna, ay gidan mijinki muka kawo ki, kin manta dole ku zauna gida daya, so mu munyi namu, yanxu kune zakuyi abinda ya kamata, please amra karmuyi wani jayayya kinfa san komai so please just get back to your seat mu zamu wuce ‘’..bude baki amra tayi galala tana kallonta, abinma ya daure mata kai, ta kasa gane me taqa mai mai haifa ke nufi, har suka saka kai suka fice ta kasa koda motsawa, anatse tabi kofar da suka rufe da ido sannan ta fara bin apartment din da kallo, yanxu Kenan dole ta zauna da wannan mutumin da bata san waye shi ba, bata san halinshi ba,anatse ta koma ta zauna kan couch din ta doka uban tagumi, tunanin kanneta ta fara, chan siraren hawaye suka fara zarya a fuskarta, tausayi kanta take da kannenta, tunanin shin yaushe wannan matsalar tasu zata kare take, kodai basu da rabo ne agidan duniya, da wannan tunani bacci barawo ya kwasheta anan kan couch din.   Wajen karfe hudu na dare ta farka afurgice, wani irin ciwon mara ne ya taho mata gadan gadan, afurgice ta sakko kasan kujeran, runtse ido tayi hawayen wahala suna zubo mata, ahankali bayanta ya fara riqewa kamar zata zauce tunawa da maganinta yana chan apartment dinta yasa ta fashewa da wani matsanancin kuka mai ban tausayi, da sauri ta daddage ta miqe da kyar ta fara laluben hanyan kitchen dake hade da sitting room daga gefen corner row, kitchen ne tsaf harda kitchen island daya raba tsakanin parlor da kitchen din, anatse ta matsa gaban smart dispenser kusa da fridge freezer,neman cup ta fara yi, juyawa tayi ta hango glass cup da glass jug akan island, anatse ta jawo cup din ta fara deban ruwan zafi daga dispenser din, ahankali ta soma sha dukda yana kona mata baki, haka tasha wajen cup uku na ruwan zafi tana hawaye, ahankali ta soma jin relief din ciwon, saida ta dan ji maranta ya gasu da ruwan zafi ta samu ta lallabo ta karaso har can L shape chair din parlor, ganin zufa ya tsatsafo mata dukda ac dake aiki acikin parlor yasa ta saurin zame veil din data yafa, ahankali tayi rub da cikin kan kujeran tana furzar da nunfashi mai wahala, saida ta dauka kusan awa guda tana juyi kafin ta samu bacci ya dauketa. Lokacin sallan asuba nayi ya bude idanunshi, ahankali ya lumshe idanun nashi wanda sukayi lum lum kamar wanda bayason budesu, anatse ya fara karanto adduoi kafin ya yaye lallausan blanket din daya rufe jikin shi dashi, black and white pajama’s ne ajikinshi masu santsi, anatse ya sauko da fararen kafafunshi masu kyan gani sannan yayi yar miqa, ya wuce toilet, wanka yayi don shi ma’abocin wanka ne sosai, sannan ya futo daure da farin towel dinshi, a gaggauce ya sanya jellabiya fara sannan ya shimfida karamin Turkish carpet din sallah, ya fara raka’a tainul fajr, kafin ya tada sallah fajr,anatse yake ibada ya dauka wajen awa yana azkar kafin ya miqe ya cire jallabiyan ya kwanta da shorts dinshi fari kal.   Karfe 9 daidai ya tashi bakinshi dauke da salati sannan ya wuce toilet, saida yayi wanka yayi brush sannan ya futo daure da wani towel din white, wanda ya dan wuce mazaunan shi, hannunshi kuma rike da dan karami, wanda ya kaishi fuskanshi yana goge sajen shi wanda yasha mayuwan gyara. Karasawa yayi gaban katon mirror dresser din ya bude gaban dresser din ya fara futo da mayukan shafawan shi, anatse ya soma shafawa har yazo kan body sprays dinshi masu sanyin kamshi, budo kafar dakin da akayi ne ya sashi tsayawa daga shafa wani oil mai kamshi da walki a sajenshi, dan juyowa yayi yana kallonta, amra wadda ciwon maran ne ya kara farkar da ita daga wahallen baccin data samu ya dauke ta ne, ta rasa yanda zatayi gashi tana son zuwa toilet don wani irin futsari ne ya matsota sosai, gashi tana jin yanda ta fara staining dukda bai fito a riganta ba, afurgice ta fara duban parlor ko zata samu toilet ganin babu guest toilet yasa ta saurin bude dakin data gani daga gefe kawai ta fada ba tare da tunanin wani abun ba. Ganin mutun atsaye ya bata baya sanye da towel, iya gwiwa wadda iyakacin towel din kasan kwankwaso, ga faffadan bayanshi a bayyane da gashi lub lub a kwance kamar na jariri ya sata sauri komawa da baya tana gwalo ido harta rufe kofar bata ankare ba juyowa yayi yana fuskantarta, da sauri ta kawar da kanta, jikinta sai faman kyarma yake yi kamar wadda aka kama tayi laifi, da sauri ta soma tattaro kalaman bakinta tace ‘’I’m sooooo….so..rry wallahi bansan da mutun acikin dakin ba’’..tana kaiwa nan ta juya har fuskanta na buguwa da kofan sannan ta saka hannu da sauri ta bude kofan ta fuce kamar iska, don tsayuwan nan datayi da yanda yake kallonta qiris ya rage batayi futsari a tsayen nan ba. Shiko amar mamaki ne yagama cikashi, yaushe tazo,me takeyi a cikin gidan shi, don shi bashida masaniya akan zuwanta, sanin babu wanda zai bude mata kofa koya bata pin sai hammam yasashi saurin wuce wa gaban bedside ya lalubo wayan shi ya soma budewa, ganin message din hammam ya sa yayi saurin budewa ya fara karantawa ‘’dude we came to your house last night naga kayi bacci, mun kawo maka bride dinka ne so enjoy your honey moon and remember yarjejeniyar nan, dole ta zauna tare dakai.’’ Yana gama karantawa ya wullar da wayan yana furzar da huci mai zafi, shifa wannan takura ne awajen shi, ya za ayi ya zauna gida daya da mace, macen ma wannan yar abar salon ta gama rainashi, gashi shifa baya son sharing komai, dole ma kawai ya bar mata gidan ya koma penthouse dinshi, saida yagama tunane tunanen shi kafin ya wuce wajen glasswardrob dinshi na dakin ya bude ya fiddo kayansa riga da wando ash, rigar mai buttons ce, wandon kuma daga kasa wajen kafanshi mai kamawa, kayan kana gani kasan designer ne basai an fadaba, anatse ya shirya tsaf ya feshe jikinshi da turaren shi mai kamshi sannan ya zari wayanshi ya futo daga bedroom din, koda ya futo kallo daya ya mata don bedroom din yana facing sitting room, tana nan araqube kamar wadda tayi sata aka kamata, motsin kirki ta kasa tunda ya futo, kamshinsa ne ma ya fara kai mata ziyara, da sauri ta rumtse idanunta ta tamke throw pillows dake gefen kujeran, bai ma bi ta kanta ba ya wuce wajen kitchen island, anatse ya jawo glass jug din wajen da glass cup din ya deba ruwa daidai ya kai bakinshi anatse yaji muryan ta a dodon kunneshi “Good morning” saida yagama shan ruwan sannan ya juyo ya mata kallo daya suka hada ido tayi saurin sauke nata, tabe baki yayi sannan ya aje cup din ya wuce hanyar fita baiko bi takanta ba balle tasa ran zai amsa mata gaisuwan nata. Saida ya futa ta samu ta sauke wata nauyayyiyan ajiyar zuciya da numfashi, har tana shafa kirjinta dake bugawa pat pat, tashin hankali, wannan wani irin tsoro take ma mutumin nan, lokacin daya futo har cikin zuciyarta take jin takunshi har ya wuce wajen kitchen island, anatse ta sauke kanta wasu siraran hawaye na zubo mata, sai yanxu ma take tunawa dalilin shigarta dakin, wani irin zabura tayi, nan take futsarin ya taho gadan gadan, da gudu ta mike ta kama hanyar dakin, saida tazo daidai kofar kirjinta ya fara bugawa, har yanxu wajen kamshin sa yake kamar yana wajen, runtse ido kawai tayi ta fada cikin bedroom, bata ma tsaya kallon dakin ba idonta ya sauka akan wata kofa daga gefe, da sauri take takowa kafanta har hardewa yake, ga murdawa da cikinta keyi, da sauri ta bude kofan ta shiga ciki, bata ma tsaya duban dakin ba saboda yanda futsarin ya matsota sosai,tana shiga ciki ta soma tube kayan jikinta, saida tayi futsarin tukunna ta samu sauqi, ahankli idonta ya sauka kan wc din, duk jini ya bata hankali atashe ta karasa sabule kayanta, saida ta fara wanka a shower din, ahankali ta dunga bin gaban shower nashi da kallo, wasu hadaddun shower gels ne ajere kusan guda goma, kowanne brand daban daban janyo wani lavender gel tayi ta fara murzawa ajikinta, ahankli ta lallaba ta gama wankan sannan ta wanke mashi wajen data bata tass,neman abun da zata daura ta farayi kafin idanunta suka sauka kan towels dinshi wanda suke ajere jikin hanger kusan guda biyar, kawar da idanunta tayi daga wajen ta maida rigar ta sannan ta futo, fucewa tayi daga dakin gudun karma tayi wani abun da zai jawo mata Magana. Ahankali ta koma parlor ta bude kayan da haifa ta hado mata wanda suka sayo,budde box din tayi ta samu wata decent English gown mai kyau ta saka sannan ta samu waje ta zauna ta rabka uban tagumi, wayarta dake gefe ta jawo charging ma ya kusa sauka, duba location din da take tayi sannan ta shiga 24 hour online shop tayi ordern pads da sabbin toothbrush harda maganin pain killer, zaman kusan awa guda tayi kafin ordern ya iso,kafin ta tashi ta bude kofan don ganin house number na gidan kafin ta fada ma delivery man din, bayan yan mintuna kadan sakonta ya iso, koda ta bude kofan anan gaban kofanta taga delivery din, anatse ta jawo box din ta bude, ta fiddo komai ta koma dakin nashi, toilet din ta koma sannan ta sauya pants dinta wanda yagama baci sosai, tana gama kimtsawa ta gyara mashi toilet din ta fito, zama tayi a parlor ta sha maganin, nan take bacci yayi awon gaba da ita. Amar kuwa yana fita ya wuce penthouse dinshi, yana sauka ya wuce cikin main entrance din, kamar kullum gidan yana nan fess fes sanin shi ma’abocin tsafta ne yasa Pablo ke qoqari sosai wajen gyara ko’ina,wajen dining ya wuce don wata yunwa ce ta ciyo shi sosai,kujera ya ja ta luxury dining set chairs din ya zauna, fitowa Pablo yayi hannunshi dauke da wasu tsadaddun warmers masu kyan gaske, ganin oganshi yasa ya sara mashi sannan ya fara serving dinshi abinci, saida ya gama tsaf ya zuba mashi coconut drink mai sanyi sannan ya koma wajen aikin sa, anatse ya soma cin abinci, kusan rabi yaci don bai samu yayi dinner ba ya kwanta kwanan jiya, anatse yake cin abinci kamar wanda baison ci, saida ya gama ya jawo savage ya goge bakinshi kafin ya miqe ya wuce lift, yana shiga yayi resting kanshi ya danna floor din part dinshi, sama ya wuce bedroom dinshi, yana shiga nanma fessfess sai kamshin freshners mai dadi,gaban light switch ya karasa ya maida light din dakin zuwa dim, kwata kwata kwanakin ya rasa mey zaiyi tunda suka samu hutu karshen shekaran nan, anatse ya wuce closet ya chanza kayanshi zuwa masu sauqi, dan short ne da farar armless top,yana gamawa ya dawo ya zauna gefen gadonshi ya dafe kanshi, duk wannan abin auren yana tariyowa akanshi, yanxu shi aure yayi bada sanin Ammah ba dukda auren ba wai auren dindin din bane, amma dai still aure baa bin wasa bane don yana da ilimi, amma bayajin zai iya fada ma ammah dalilin yin haka, sbd bazata taba jin dadin yin aurenshi ta wannan hanyar ba. Dafe kanshi yayi wanda ya soma mashi zafi, sai yau tunanin dada yake dawo mashi kanshi ‘’amar ka kula min da Amman ka, komai ka gani arayuwar nan yana da dalili, ciki kuwa harda mu gaba daya, duk wandaka ganshi haka, ba haka allah ya barshi ba, kayi kokari ka zama mutun na gari, mai tausayin alumma, ka zama gatan marayu karka bari ayi rashin adalci agaban idonka.’’… dago kanshi yayi yana kallon sama, idanunshi sunyi jaa sosai, ahankali ya kwanta bacci yayi awon gaba dashi. Amra kuwa bacci ne sosai ya dauke ta sai wajen asr ta farka, shima wata masifaffiyar yunwa ce ta farkar da ita, ahankali ta tashi ta koma dakin ta sake wani wankan ta futo, sai alokacin tayi ma toilet din kallo mai kyau, komai fes fess kamar ba’a taba amfani da wajen ba,kana ganin designer towels dinshi zaka san yana da bala’in tsafta da gayu, futowa tayi sannan ta tsaya tsakiyan dakin, dagakan gadon zuwa couch din dakin zuwa ga bedings din tabi da kallo, ahankali ta furta ‘’masha Allah’’..murmushi ne ya kubuce mata, arayuwar ta tana kaunar taga komai organise kuma mai kyau, haka yasa ta shagala sosai wajen kallon ko’in ganin kamar gadonshi yana buqatar gyara yasa ta karaso gaban gadon, ta gyara shimfidar, wani irin kamshi ne ke tashi mai sanyaya zuciya, saida ta gama tukunna ta futo ta koma parlor, kayanta ta kuma sauyawa zuwa masu sauqi, zama tayi ta lalubo wayanta ta soma yin ordern abinci, pasta tayi order aka kawo mata taci sannan ta kwanta tana tunanin rayuwa da su salima.   Dare nayi wani irin tsoro ya dirara mata, kwanan gidan da bata tabayi ba babu mutane, afurgice ta miqe ta fara zarya, jawo wayarta tayi ganin charging ya sauka sosai yasa wasu siraran hawaye suka fara yi mata zarya, tama rasa yanda zatayi, tunanin kodai ta koma gida ne ya fado mata, ganin har wajen karfe goma yasa ta yanke shawarar tafiya kawai, ahankali ta jawo wayanta ta soma requesting mota, bata kaiga gamawa ba wayan yamutu dipp, kuka ne kawai ya kubce mata, yanxu dai bata jin yinwa amma ya zatayi idan wani abu ya faru da ita, ahankali ta koma ta zauna, har wajen karfe sha biyu idonta kwal babu mai gidan babu motsi ko kadan, tsoro ne ya dirar mata, tabbas lokacin da take apartment dinta ita kadaice amma yanxu ta rasa dalilin da yasa take jin tsoron nan, ko motsin mutane ba a ji, ganin babu sarki sai allah yasa kawai ta samu waje ta kwanta nan kan couch din har bacci ya kwasheta. Amar kuwa bai tashi ba shima sai gab da sallar magrib, yana tashi ya wuce toulet ya dauro alwala sannan yayi sallah yana idarwa ya jawo laptop dinshi ya fara aiki, bashine ya aje laptop dinshi ba sai wajen karfe daya, anatse ya tashi ya aje laptop din ya jawo landline din dakisnhi yayi dialing wasu numbers, Pablo yana daga wa yace”yes sir,” lumshe kyawawan idonshi yayi wanda lashes din sukayi zara zara sannan yace ‘’bring me coffee’’..aje landline din yayi, bayan yan mintuna pablo yayi knocking, kamar bazaiyi magana ba yace ‘’come in’’ …anatse Pablo ya shugo ya aje mashi gaban side stools dake kusa da couch din bedroom din parlorsannan ya fuce.   Ahankali ya sauko ya ya zauna kan couch din, tunani iri iri aranshi, yanxu damuwan shi daya yanda zaiyi ya kawo karshen wannan empire din, sannan abinciken da yake akwai mutane da dama dake son ganin bayanshi dukda shi wannan ba matsalar shi bace he has ways of saving him self amma mutane fa da yayi swearing saiyayi protecting dinsu, sipping coffee din yayi, gaba daya ranshi adagule yake, ajewa kawai yayi ya wuce toilet don ya watsa ruwa, bayan ya futa pjs dinshi ya sauya sannan ya kwanta. 73-74 The next morning… Amra kuwa bata tashi ba sai wajen karfe goma, anatse ta tashi tana bude kyawawan idanunta kafin tayi adduar Tashi daga barci ta mike gaba daya ta wuce cikin bedroom din,sadaf sadaf ta bude kofan don duk a tunaninta ya dawo tana bacci, batayi gangancin kunna light din dakin ba ta wuce bathroom, agaggauceta fara yin brush, kafin ta zame kayan jikinta ta fara wanka, anatse ta fito daga shower sannan ta jawo rigarta ta maida tsayawa tayi ta soma bin bathroom din da kallo, very clean fess fess kamar ka zuba abinci akasan kaci, ga wajen wc din ma abin kallo ne, da wash hand basin din, yanda ya jera kayan wankanshi gwanin burgewa, yauma bata taba komai nashi ba in banda shower gels dinshi, anatse ta futo sannan ta sulale ta bude kofan dakin ta fuce, tana karasowa sitting room ta janyo boxes dinta tare da budewa, wajen bras da pants ta bude ta zaro wata hadadden cup bra da pant masu shegen kyau ga laushi, kana gani kasan masu quality ne da kudi sosai, ajewa tayi agefe sannan ta bude wajen mayuka ta dauko wanda zata fara amfani dashi dasu perfumes da body sprays, anatse ta fara shafawa tana karema sauran kayan kallo, saida ta gama sannan ta bude na kaya, wata abaya ta jawo mai kyau sosai hade da veil dinta purple color,cikin natsuwa ta shirya ta rufe boxes din ta janye su gefe, zama tayi don tunanin yanda zatayi gashi yunwa ya fara damunta, ga wayanta ya mutu bare tayi order, anatse ta tashi ta taka Har wajen kitchen, ko ina tsaf tsaf kamar ba’a taba amfani dashi ba, karema wajen kallo tayi sosai , dan kitchen ne daidai mutun daya, babu wani girma sosai, babban gas plate ne awajen sai dishes washer sai microwave da oven a hade cikin yar cupboard sai fridge freezer a hade shima babba sosai wanda har yaso ya wuce tsayinta, daga gefe kuwa wani sako ne da manya manyan shelves na pantries, anatse ta shiga, babu wani kayan girki na kirki,rasa abunyi tayi ta fara duba ko’ina ganin madara da hot chocolate da cereal yasa tayi saurin jawosu, harda zuma, kitchen ta koma ta fara duban cups, bude upper drawer ta fara yi ta dakko katon bowl da spoon, saida ta wanke kafin ta aje akan island sannan ta zuba madara yanda zai isheta da zuma da dan ruwa, gaba daya pack din cereal din ta kinkimo ta dawo kujera ta zauna ta fara hadawa, hannu baka hannu kwarya ta dunga turawa dake yunwa ta ciyota dayawa sai ya mata dadi sosai, dakyar ta shanye donta hada da yawa sosai, anatse ta miqe ta wanke bowl da spoon din sannan ta maida sauran ceareal din da madaran kafin ta dawo parlor ta rabka uban tagumi, gashi babu cash ajikinta da saita tafi gida kawai, ganin kuma hakan bai daceba idan tabar mashi gida abude yasa kawai ta zauna tana tunani kala kala har wani baccin wahala ya dauketa anan zaune.   Dai dai karfe uku na rana karar bell ya tada ta daga bacci, afurgice ta miqe don duk tunaninta mai gidan ne ya dawo, ahankali ta karasa gaban door din ta fara kokarin budewa, dake kofar is smart ajikin screen din gaban holder din taga wanda yake knocking, da sauri ta bude taja da baya kadan, da sauri haifa ta gifta gaban hammam ta shugo tana rungume amra tace ‘’babeeee nayi missing dinky, amarya how are you my dear?’’ rungumeta tsaf amra tayi tana murnar ganinta, hammam kuwa kallo daya ya musu ya wuce ciki zuwa bedroom, bude kofar dakin yayi ganin wayam yasa ya tsaya ko zaiji saukan ruwa jin shuru yasa yayi saurin futowa yace ‘’baya gidan ne?’’ sai alokacin amra ta kalleshi tace ‘’good afternoon ’’..jin haka ya sashi yi mata murmushi ya sake tambayan dazu , shuru ta danyi tana nazari kafin tace, ‘’yau 2days baya gidan’’..jin haka yasa hammam saurin cewa ‘’whatt ke kadai kike kwana anan?, abinci fah?’’ duk atare ya jero mata tambayoyin, batako kalleshi ba tace ‘’inashan cereal ay, and besides badan wayana yamutu ba da dashi nake order,’’…shuru kawai yayi sannan ya kalli haifa yace ‘’babezz bari na danje wani wuri zan dawo bada jimawa ba na dauke ki, yana kaiwa nan ya barsu zaune kan couch ya fuce. Juyowa haifa tayi sannan tace ‘’kai wallahi wannan mutumin anyi baudadden mutun, wai maima yake nufi kamar ba taimake ni in taimakeka bane wannan yarjejeniyar, I just hate mutun mai yawan ego,’’..tana kaiwa nan ta miqe tace ‘’bari naga gidan naku best girl’’..zagayawa sukayi ko’ina kafin su dan gyagyara ko’ina, daman gidan ba wani datti yayi ba. Kallon haifa amra tayi sannan tace,’’babe muje gidana mana kafin hammam din naki ya dawo, inason daukan abubuwan buqatu na’’..jin haka yasa haifa cewa to muje saidai kinsan bansan password din gidan ba but I will text hammam yanxu sai muje mu dawo kafin ya dawo. Atare suka futo daga gidan, sai yanxu amra ke ganin kyan wajen, wato apartment ne duk yawanku zai iya occupying dinku, don akwai apartment din room biyar, da mai room uku, daidai yanda kake so, anatse suka sauka ride din da haifa tayi requesting ya karaso, saida sukaje gidan amra suka kwaso kayan amfaninta sosai, wanda daga charger sai yan mayukanta da wasu kayan sawa sannan suka fito saida suka tsaya suka saya pizza da burger da Oreo smothies sannan suka kama hanyan dawowa wajen karfe 7 na dare.   Hammam kuwa Yana futowa ya wuce penthouse din Amar yana zuwa gidan ya wuce dakinsa direct, nan ya tadda amar kwance ,tashinsa ya soma yi yace ‘’dude wake up tashi akwai wani aiki da zamuyi a headquarters yanxu” Tsaki kawai Amar yayi don Hammam ne kawai ke iya yi mashi hakan don baya son Ana interrupting barcin sa, baice mashi komai ba ya mike zuwa bathroom saida amar yayi wanka ya shirya hammam na zauna na jiranshi kafin suka fito atare, nan yasa m-5 ya buyoshi da motorn shi don zasuyi partings ways da hammam idan sun gama da headquarters, ajere motocin suka tsaya acikin parking space na headquater, anatse suka futo gwanin burgewa, amar na sanye da jellabiya white kundura shima dai hammam casual dressing dinne jikinshi, ciki suka shiga wanda yawancin mutanen wajen yan apartment din dake cikin hedquaters ne wanda suke zaune da iyalansu ko su kadai, ciki suka shige inda ake private meeting na manya manyan seniors officers, zama amar yayi suka fara introduction akan private meeting din wanda is professionally private kusan awa uku suna cikin meeting sai wajen karfe biyar suka fito suna fitowa hammam yace ‘’inason magana dakai amar, ko zamuje office dinka’’ anatse amar yayi leading hanya har suka isa office din amar, zama suka yi a kujerun guest kafin hammam yayi gyaran murya yace ‘’amar I thought you’re matured enough but as for now I don’t see that anymore, what’s wrong with you ne dude?, munyi maganar nan ba sau daya ba, duk a tunanin na you understand what’s going on here, Amma da alamu baka gane ba’’…shuru yayi yana kallon amar dake kallonshi kamar yaga tv, yama rasa ina zancen hammam ya dosa, lumshe idanunsa yayi ya bude alamun bashida energy yin jayyay da hammam hakan yasa yayi saurin cewa ‘’you have to talk fah, bazakayi shuru ba, inason nasan dalilinka na acting this way,idan har bazaka taimaki yarinyar nan ba, ay da baka bari munkai har iyanxu ba,.’’’……..nunfasawa hammam yayi sannan ya cigaba, ‘’waima tsaya, ka manta mai nace maka ranar ko, kai baka san kai zata taimaka ba, because taimakon da zatayi maka dukda nasan bata sani ba don wayon da muka masu na qin fada masu, yarinyar nan yarinya ce, marainiya ce, bata uwa bata da uba sai wan mahaifinta wanda he’s wicked, bari kaji na fada maka, wannan abun da yarinyar nan take na neman citizenship wato katin kasa bawai don son zuciyarta zatayi hakan ba kodan ta zauna anan, no its because tana son taimakon kannenta wanda suke zaune wajen wan mahaifin nasu, rayuwar wulankanci ta fuskanta achan gidan har allah ya kawo nan, basu da kowa, itama kanta scholarship ta samu tazo nan din, ko kasan cewa upkeep dinta da uncle din nata ke bata saita biyashi don yace saitayi hakan inba haka ba cikin will dinsu zai dauka wanda shi kadai mahaifinta ya bar masu ita da kannaneta, …’’ýa karashe da dan fada, lumshe ido amar yayi ya kwantar da kanshi jikin seat din zuciyan shin a mashi wani iri, anatse hammam ya cigaba, ‘’this girl needs katin kasar nan don ta kawo kannenta nan kusa da ita, which gaba dayan su ma basu cikin issashiyar lafiya, haba amar be matured mana’’…jin haka yasa amar saurin bude idanunshi kan hammam yace ‘’do I look like I care about problems dinta, please I don’t have time for this’’..yana kaiwa nan ya miqe, da sauri hammam ya tsaidashi wajen cewa ‘’shin baka jini da kyau ba Kenan, YARINYAR NAN MARAINIYA CE, na dauka kafi kowa sanin rayuwar marayu yanda take kasan cewa dan you’re one of them’’..tsayawa chak amar yayi tunanin maganganun dada ya fara dawo mashi cikin brain dinshi ‘’my dear son duk inda kaga marayu ka taimaka masu please, guide them and protect them’’….runtse idanunshi yayi wanda sukayi jaaa, jijyoyin kanshi duk sun fifito alamun ranshi abace yake, da sauri ya mike yasa kai ya fuce gaba daya daga building din, gaban motor shi ya tsaya sannan ya umarci m5 daya bashi key din motor shi, yana karba ya fuce bai tsaya ko na ba sai bar din da ya saba zuwa, kamar kullum tsaftaccen private loung aka bashi ya zauna yana jin kanshi na sauka, zaman kusan minti talatin yayi kafin ya jawo wayanshi ya fara dialing Ammah, anatse tayi picking da sallama abakinta ‘’hey son, ya kake ya aiki?’’ anatse ya sauke wata nauyayyiyar ajiyar zuciyaa yace ‘’Ammah na I missed you so so much’’,…jin hakan yasa ta tabbatar yana cikin damuwa, anatse ta soma yi mashi nasiha, kan ya rage sama kanshi damuwa sannan ta tambaye shi matsalan shi ‘’Amma babu wani matsala kawai na tuna da dada ne’’ ya bata amsa…jin haka yasa tace ‘’idan ka tuna da mahaifinka addua zakayi mashi bawai kasa damuwa aranka ba, kasan he’s up there and he’s proud of you I’m sure of that, yaronshi is successful, yaronshi yana daya daga cikin masu taimakon alumma, you’ve helped the uae government and the record is there, bama su kadai ba, you’ve contributed a lot to your nation also, allah yayi maka albarka, kullum ina maka adduar samun nasara aduk inda kake da abubuwan da kake yi, I will always be proud of you son, allah ya baka mata ta gari ko bayan raina zata kula dakai sosai son’’…..ba karamin kwantar da hankali kalaman ammin shi suke sashi ba, anatse yayi mata godiya sannan sukayi sallama, kallon wayan yayi kamar bazai danna ba sannan yayi dialing wata number ya kafa akunnenshi, ringing biyu aka dauka anatse ya soma Magana ‘’Hello james, whats up with the research?’’ Magana akayi daga chan bangaren, saida ya nutsu kafin yace ‘’doesn’t matter just send me what you’ve got, dukda haka ka cigaba sosai, da digging wasu imformation din akanta, yanxu ka tura min through email dina’’..yana kaiwa nan ya kashe wayan yayi resting kanshi, kallon non alcoholic drink din da aka kawo mashi yayi sannan ya dan yi sipping yana latsa wayan shi, da sauri ya dannan email dinshi ganin message ya shugo sannan ya bude, shiga cikin document din yayi hoton amra ne ya futo da uniform din school din lokacin graduation kayan sunyi mata kyau sosai, tayi smiling har dimple dinta guda daya ya futo cute kananun hakoranta sun bayyana gwanin burgewa, samun kanshi yayi da kallonta tsaf daga sama har kasa, don atsaye akayi hoton, kallon dogon wandon jikinta yayi yanda hips dinta ya cika wandon har kana iya hango yanda shape dinta ya yi curvy da tiny waist dinta, da sauri yayi sliding jin abu na tunkaroshi ya watsar da tunanin sannan ya bude next page, sunanta ya gani complete Aisha Badaru (amra) 21 years, born and raised in Abuja and kano, anatse ya fara karanta tarinhinta da na kannenta da rayuwar da sukayi da mutuwar iyayensu lokacin da suka mutu, da rashin lafiyar da kanninta salim yayi da yanda ake banbanta su cikin yayan uncle din, da yanda shi uncle sun ke treating dinsu babu abunda ba a rubuta ba kaf saida ya gama karanta komai, ammam abu daya ne ya bashi mamaki, wajen mutuwar iyayen su, a binciken da james yayi iyayensu are not declared dead kawai an rubuta accident that causes them burning to death, anatse yagama karantawa sannan ya sake kiran james yace‘’I need everything I mean everything about her family don’t let go of anything even if its an index finger of her’s okay’’ yana kaiwa nan ya kashe ya fuce daga wajen, lokacin it’s around 9 na dare, har ya kama hanyan zuwa penthouse dinshi wani tunani ya zo mashi ya yi corner ya wuce mini apartment dinshi,anatse yake drinking cikin kwarewa harya iso cikin compound din apartment din, wajen yayi shuru alamun kowa ya wuce cikin gidansa, parking yayi wajen parking space dinshi sannan ya futo ya wuce ciki,don agajiya yake, yana zuwa daidai kofan apartment dinshi ya saka pin ya bude, shigo da kafanshi cikin walk way din sitting room, yayi ya fara takowa majestically ko ina tsaftsaf sai karan ac dake tashi, bai tsaya kallon gefen sitting room dinba ya wuce gaban kofan bedroom dinshi, wucewa cikin bedroom dinshi yayi direct ya tako har gaban shoe rack dinshi ya aje takalmin shi sannan ya wuce gaban gafonshi ya aje wayan sa kan bedside drawer sannan ya soma cire kayan jikinsa domin yin wanka, saida ya tube komi ya rage daga shi saidan shorts dinshi sannan ya sa kai ya wuce bathroom din,anatse ya saka hannu kan handle din kofar bude, karaf idonshi ya sauka kan gadon bayanta da take kokarin saka towel dinta data taho dashi daga gida dasukaje tare da haifa, juyowanta Kenan idanunta ya sauka kan nashi, ta sauri ta ja da baya ta rafka uban qara, kawar da kanshi yayi daga kanta ganinta na neman faduwa gashi ta runtse idanunta ta juya mashi baya da sauri ya sashi takowa har gabanta yace ‘’keee’’…jin kamshinsa ya sata jikinta karkarwa, burinta akwai ta fuce mashi daga toilet din,sbd wani irin kunya data dirar mata, batasan shiko tunda yayi mata kallo daya ba ya dauke kanshi,ahankali ya soma magana babu wasa ‘’get out of m…’’ bata bari ya karsa bama tayi saurin juyowa don fucewa, da sauri ta runtse idanunta don dab suke da buge juna sannan ta gifta ta gefen shi ta wuce aguje, har kafafunta na hardewa, saida ta iso sitting room tukunna hankalinta ya soma dawowa daidai, bata taba tsammanin ganinshi yanxu ba don duk atunaninta ba yanxu zai dawo ba don harta dan saba da zaman ita kadai dukda yanxu ta matsu a dawo hutun shekara da akayi masu ah a asibitin da duka staffs. Zaman kusan rabin awa tayi anan zaune, tunanin kar su kara yin clashin yasa ta tuna babu kaya a jikinta sai towel, da sauri ta jawo boxes dinta ta nemo silk pjs riga da wando sannan ta saka, tsam suka zauna mata kuma sukayi mata kyau sosai, jawo hijab dinta tayi ta rage light din parlor to dim lights sannan ta kwanta ta lullba da hijab dinta,har barci ya fara fusgarta ta tuna da pizza da burger da suka sayo ita da haifa wanda bata ci ba,mikewa ta yi ta tashi ta wuce kitchen ta bude fridge ta saka a ciki, ta jera su yanda bazasuyi kankara ba sannan ta rufe fridge din, glass cup ta dakko idanunta na neman rufewa alamun bacci ya na fusgarta sosai, ta taro ruwan daga dispenser din a cup tasha kusan sau biyu, jin bai isheta ba yasa ta aje cup din tana taran wani idanunta a lumshe kamar mai layi, jin tsayuwar mutun abayanta da kamshi mai dadi ya sata saurin juyowa, dim taji kirjinta ya bata don bata yi tunanin ganin shi ba, ga kamshin sa duk ya bade kitchen din, kallo daya ya mata ya dauke kanshi yace ‘’get out of the way’’.. da sauri ta koma baya zata aje cup din kafanta ya harde, saura kiris ta fadi, da sauri ta bashi waje ta bada gab sosai tsakanin su sannan ta tsaya gaban tap ta juya mashi baya ta wanke cup din, shiko baima bi ta kanta ba ya tsaya gaban fridge ya zaro bottle watter dake jere kusan guda goma, daya ya dauka ya wucewan shi cikin bedrrom dinshi, saida ta taji giftawarsa kafin ta juyo ta lallaba ta wuce ta kwanta ta rufe jikinta dakyau.   Washe gari, ana sallan subh ya tashi yayi sallah, yana idarwa yayi azkar kafin ya koma ya kwanta, bai tashi ba har wajen kar 12, yana tashi yayi wanka ya shirya tsaf abinshi cikin riga da wando yana son zuwa gida yayi break sannan yana son yin workout don kwana biyu jikinshi yayi tsami sosai, yana gama shirinshi ya dauka wayan shi ya futo yana gyara wrist watch din hannunsa, anatse ya futo har wajen sitting room saida ya tsaya ya gama saka wrist watch din,yana nan tsaye daddaden muyar ta ta doki kunnen sa ‘’INA KWANA?’’….baiko tsaya ya kalli inda take ba yace ‘’fine’’ yana kaiwa nan yasa kai ya fuce abinshi. Saida taji karar rufe kofan da yayi ta sauke wani nauyayyan numfashi, daman ta qagu ya tafi donta samu ta gyara jikinta don period dinta ya tsaya, mikewa tayi ta wuce bedroom din, sanyin kamshinsa da na ac duk ya bade wajen, saida tadan lumshe ido kafin ta wuce bathroom tayi wanka tare da tsaftace jikinta sannan ta zumbulo hijab dinta ta fito ta wuce parlor, agurguje ta saka kayanta riga da wando masu kyau, wandon yana da fadi sosai kamar fela, akan kayan ta zumbula hijab dinta ta koma bedroom din, Gyaran da ba a sata ba ta soma yi, dauke laptop din kan gadon shi tayi ta aje kan center table din bedrrom din, kafin ta gyara mashi gadon tana gamawa toilet ta wuce nan ma dai ba gyara yake buqata ba amma haka ta gyara shi tsaf sannan ta futo ta wuce parlor lokacin har ayi sallar dhur saida ta idar kafin ta fara neman abinda zata ci, tunawa da pizza da suka sayo ita d haifa yasa ta dauko daga cikin fridge sannan ta saka a plate tayi microwaving tana gamawa ta debo ruwa a cup sannan ta samu waje ta zauna don babu ruwanta da daukan mashi ruwan bottles don tana ganin ya dauka jiya ta kauda kanta daga daukan Abubuwan shi don gudun kartayi laifi. Tana nan zaune taji knocking, maida hijab dinta tayi ta mike zuwa kofar don ganin wanda ke knocking din, sanin cewa tabbas bashi bane don shi kai tsaye zai saka pin ya bude kofan, yasa tayi saurin budewa, ganin m-5 tsaye yasata saurin sauke kanta, da sauri yace ‘’good afternoon ma, dagowa tayi don ita kunya ma taji yanda yake gaisheta, anatse taje ‘’good afternoon sir,’’ da sauri yace ‘’my name is m5, ga wannan oga yace a kawo maki’’, kallon wani haddaen food packaging dayake miqa mata tayi sannn tasa hannu ta karbe, godiya tayi masa kafin ya wuce itama ta rufe kofar ta dawo sitting room ta kalli ledan, hadaddun packs ne guda hudu masu kyau, budewa ta soma yi don ganin abunda ke ciki,abunci ne sai buga kamshi yake,shuru tayi tana tunanin wanda yace ya kawo, ahankli ta furta ‘’noo it can’t be him, wata zuciyar ce tace mata saidai hammam don shine ya tambaye ta maganar abinci jiya,’’ ahankali ta lumshe idanunta sannan ta aje pizza din ta fara cin abinci atsanake.   Amar na kan thredmill dinshi jikinshi sanye da workout outfit na brand din under armour, fuskanshi duk yayi zufa don yayi workout sosai, wayan shi yayi ringing, da sauri ya sauka ganin m5 ne ke kiran, daga wayan yayi, daga chan bangare m5 yace ‘’sir nakai sakon, yanxu zan wuce, I will be back on Monday, and I’ve received the alert thank you so much’’…’’uhm’’ kawai amar yace sannan ya aje wayan ya cigaba da workout. 75-76 Bangaren amra Ana kiran sallan asr ta mike, alwala ta dauro kafin ta fito ta wuce parlor tayi sallah, anan kan sallayan bacci ya kwashe ta. Sai wajen karfe goma ya shugo gidan yauma, saida ya dan kalli gefen sitting room, kwance ya tadda ta lullube da hijab, ba a ganin komai nata sai hijab dinta,kauda kanshi yayi ya karasa cikin bedroom dinshi, ganin ko’ina tsaf tsaf ya sashi karasawa gaban gadon, kayanshi ya cire ya wuce cikin bathroom ya watso hot bath, saida ya gama yayi feshe feshen sa sannan yahau kan gado, ahankali ya fara laluben laptop dinshi, don yawanci yana gama aiki yake barinta kan gadon ganin bai gani kan gadon ba yasa ya miqe zumbur, da sauri ya sauko daga kan gadon don baima duba gefen couch ba, duba gadon yayi tsaf bai gani ba, azafafe ya wuce parlor, tana nan kwance rub da ciki kamar yanda ya shugo ya ganta, gadan gadan ya tsaya gabanta, hannunshi na cikin aljihun wandon sa, kamar karya tada ta, chan kuma yace ‘’keeee tashi’’…ay kamar a dodon kunnenta ya ambaci kee din nan, afurgice ta tashi har tana fadowa kasa, ass dinta na bugun wooden tiles din kasan, ahankali ta fara goga wajen tace ‘’washhh bumm’’…..bata karasa ba ta toshe bakinta ganinshi tsaye gabanta kamar zaki, wurwura idanunta ta fara, kamar wadda za a kama, jikinta harya fara kyarma, kaff kaff.. a dan zafafe yace ‘’did you touch my bed’’…jin haka yasa ta dago da sauri ta sauke kanta kasa tace ‘’eh’’…nunfasawa yayi kamar bazaiyi magana ba yace ‘’where did you keep my laptop’’..hankalinta ne ya tashi don ita bata ma son wani laptop yake Magana ba, shuru tayi na kusan minti biyu, jin shurun yayi yawa yasashi saurin cewa ‘’I hate repeating my self’’..da sauri ta dago kamar wadda ta tuna abu tace ‘’uhm dana gyara gadon ne saina aje maka akan center table’’…tana kaiwa nan a dafe kirjinta kamar zai fado…kawar da kanshi yayi daga kanta yace ‘’don’t ever touch my belongings again, ki tsaya a matsayinki, bana son rawar kai’’..yana kaiwa nan ya juya ya wuce bedroom, anatse amra ta sauke ajiyar zuciya, wani tukikin baqin ciki ya tsaya mata a rai, maima ya dameta da harkarshi da har take gyara mashi gado, gashi yanzu ya gaya mata Magana akan tayi abin arziki, share hawayen ta tayi sannan tayi kwanciyanta. Washe gari tun karfe biyar ta tashi, tanason shiga toilet tayi futsari da alwala ta kasa shiga bedroom din sbd tana tsoron mai zai kuma ce mata, ganin wajen karfe bakwai yasa ta miqe sadaf sadaf ta bude dakin, ganin dakin is dim gashi ko’ina arufe babu haske yasa tayi tunanin ya koma bacci, ahankali ta tako tana laluben kofar toilet, har takai gaban kofar ta bude ta shiga ciki saida ta fara futsari sannan ta dauro alwala anatse ta futo tana tafiya sadaf sadaf don kartayi motsin da zai tashi, saida tazo tsakiyan dakin nashi ta tsaya chak jin kakkausar muryarshi ‘’kee me kikeyi acikin dakina?, and why are you walking like that kamar wadda zatayi sata’’..gabanta ne yabada dam, ashe ba bacci yake ba, amar kuwa bacci ne yadan fara dibanshi, amma sakamakon bude kofar da tayi tun shigowarta yasashi saurin bude idanunshi, don yana sensing kara ko yaya ne, yana nan kwance kan gadon, ya lullube jikinshi da bargo fuskanshi ne kawai a bayyane, idanunshi tar yana facing din inda ta futo, runtse idanunta tayi ta dake tace ‘’uhm daman alwala nake son yi kuma naga babu wani toilet din Shiyasa na shiga wannan’’..anatse ya soma Magana ‘’jeki yi sallan ki zo nan’’…gabanta ne ya fadi jin abinda yace, ahankali ta bude kofan dakin ta fuce, saida tayi sallah tana idarwa tayi addu’oi sannan ta miqe da zumbulelen hijab dinta ta koma dakin nasa, this time around ya kunna light don ko ina haske ne dau, kanta akasa tayi sallama sannan ta tsaya daga gefe gefe tace ‘’ina kwana, gani’’…baiko kalli inda take ba yana nan zaune gefen gadon shi ya dafe kanshi, sanye yake da riga da wando white pajamas, dagowa yayi ya mata kallo daya sannan yayi tsaki yace ‘’bana using toilet din da mutane sukayi using, so duk sanda kikayi min amfani da toilet ki tabbatar kin wankeshi sau biyu’’..amra wadda ta sunkuyar da kanta qasa, ranta adagule da wannan wulaqanci nashi, kallon qasa kawai take tana wasa da yatsunta tace ‘’I’m sorry’’..hawaye ne suka sauko masu dumi daga fuskanta bai kalleta ba ya sake cewa “what are you standing for? Go and wash the toilet now” Kamar wanda aka cire Ma kaya a jiki haka ta wuce toilet din nashi, duk wannan motsin nata akan wutsiyar idonshi, fuskewa yayi kamar baimasan tana yi ba kafin yayi tsaki. Saida ta wanke mashi toilet har sau biyu sannan tayi mopping ko’ina kamar ba’a taba amfani dashi ba kafin ta dauka hijab dinta tana kokarin maidawa jikin ta ta juyo, ganinshi a tsaye yasa ta saurin jaa da baya tayi saurin karasa saka hijab din jikinta, takowa yayi har wajen wash hand basin sannan ya soma wanke bakinshi, anatse, ganin haka yasa ta raba ta gefenshi ta fuce da sauri, don kwata kwata batason tsayuwa agabanshi, ga fargabar abindazai fada mata ga kwarjini da yake mata.   Shiko saida yayi wanka sannan ya futo ya shirya cikin kayan shan iska, ya feshe turare ajikin shi sannan ya jawo laptop dinshi saida ya danyi danne dannen yagama lokacin wayanshi yayi ringing, jawo wayan yayi ya kara akunnenshi, baima ce komi ba ya sauke wayan sannan ya sauko da kafanshi kasa ya sanya bathroom sleepers dinshi masu laushi sannan ya fuce, kai tsaye ya wuce sitting room ya bude entrance door, ya futa ya rufo kofar sannan ya fuskanci m5 wanda ke gaishesa, baima amsa ba ya karba packs din guda biyu sannan yace ‘’Thanks’’, rufe kofar yayi sannan ya dawo ciki, ganin bata sitting room yasa ya juya, wajen kitchen ganinta a gaban fridge yasa ya kawar da kanshi ya aje mata pack daya a kan kitchen island ya wuce ciki abinshi.   Juyawa tayi don daukan cup din data aje wanda zata hada cereal dashi kafin ordern abincin da tayi ya iso, ganin leda yasa ta kawar da kanta don tasan ba ita kadai take zaune agidan ba, kamar yasan bazata kalla abin daya aje ba ya yujo ya mata kallo daya yace ‘’it’s yours’’ yana kaiwa nan ya sa kai ya shige dakin shi. Dawowa tayi kamar mara gaskia ta dauka, don duk atunaninta yauma hammam dinne ya aiko mata, anatse ta zauna kan chairs din dake gaban kichen island din sannan ta fara budewa, lafiyayyan Senegalese food ne wanda yaji grilled lamb sai kamshi, wanke hannayenta tayi kafin ta wanko spoon sannan ta debo ruwa a cup daga dispenser ta dawo ta zauna, murmushi ne ya kubce mata bayan ta zaro spoon din daga bakinta anatse ta furta ‘’abincin akwai dadi hmm’’,..saida taci ta koshi kafin ta tattare wurin tsaftsaf sannan ta koma kan couch ta zauna tana latsa wayanta, tana nan zaune ya futo cikin shirinshi, sanin bayason ana shiga harkarshi yasa tayi kamar bata ganshi ba ta cigaba da latsa wayan ta harya fuce abinshi.   Zaman ta tayi ita kadai, karshe ta kira haifa suka sha hira koda ta tambaye ta any update akan amar, kamar kullum ta shaida mata yana nan babu sauyi ita tsoronta ma kar yazo ya jawo ta rasa abinda take nema ta dalilinshi wanda duk sun kasa ganewa, haka ta karaci weekend din nata kunshe ita kadai, daga wanka sai sallah sai cin abinci da latsa waya.   Yauma tunda ya fucewanshi bai dawo ba sai wajen karfe goma, har yazo ya wuceta tana zaune kan sallaya tana lazimi, batako kalli inda yake ba, shima baibi ta kanta ba ya wuce ciki, saida yayi wanka ya chanza zuwa kaya masu laushi marasa nauyi kafin ya futo sitting room din, direct kitchen ya wuce saida ya dauka ruwa ah fridge sannan ya zauna kan kujeran dake table din kitchen island din yana fuskantar parlor, amra kuwa batama san yana wajen ba don hankalinta yayi nisa wajen latsa waya tun bayan ta nade sallayan nata tayi shirin bacci, yanxu tunda ta fuskanci lokacin futanshi da dawowanshi ta daina bari suna hada hanya dashi don bata son yanda yake treating dinta. Anatse ta miqe tana dariya ta aje wayan nata sannan ta tashi ta tube hijab din jikinta, duk wannan abin da take akan idonshi, ganin tana shirin daga riganta yasashi sauri kau da kanshi yayi gyaran murya, afurgice ta juyo ta kalleshi, harta daga doguwan rigan nata, santala santalan cinyoyinta sun bayyana, da sauri ta sauke rigar adaburce, don batayi tsammanin ganinshi a wajen ba gashi ya bata tsoro sosai, ahankali ta sauke kanta kasa tana shirin zama kan couch tajiyo muryarnshi ‘’ke come here’’…kunkune ta fara tana turo baki wanda duk hakan akan idonshi tayi batama san tana yiba, ahankali ta furta ‘’shi wai sai ya dunga cemin ke kamar mara suna’’ duk wannan abin da take akan idonshi kuma ya gani sarai azaffafe yace ‘kina Magana ne?’’…da sauri tataho ta tsaya dan nesa dashi sanan tace ‘’ina wuni’’…kallo daya ya mata sannan yace ‘’sake abinda kikayi yanxun nan’’..dagowa tayi idonta zuru zuru akanshi tace ‘’wallahi banyi komai ba fah’’..tsaki yayi sannan yace ‘’shekarunki nawa’’, ahankli bakinta ya furta ‘’21’’.. tsaki ya danyi aranshi yace ‘’how can I even…mteww wannan idanma nace zan abun nan ay raini zai janyo min, no it’s like a child abuse ma’’…hade rai yayi kamar bazaiyi Magana ba yace ‘’be sure you get ready by 10am tomorrow morning,I hate delays idan kika bata lokacin zanyi fucewata kuma babu ubanda ya isa ya sani na koma wajen karban application na abinda kike buqata, so be warned  I don’t repeat my self, and when ever I call you make-sure you distance your self from me understood’’..anatse kamar marainiya ta girgiza mashi kai, juyawa tayi zata tafi yace ‘’ke na baki izinin tafiya ne’’ juyowa tayi anatse idonta na kawo kwalla a shagwabe tace ‘’kayi hakuri’’…tashi yayi fuu ya wuce ta gefenta. Yana shiga daki ta lallaba ta wuce ta tube kayan jikinta ta sauya zuwa doguwan riga mai dogon hannu, saida ta saka alarm na karfe biyar sannan ta kwanta abinta.   Karfe biyar daidai wayanta yayi alarm dinta yayi kara, tana jin karar alarm din ta miqe zumbur, da sauri ta fara laluben hanya dukda bacci bai saketa ba, ahankali ta karasa gaban kofar saidata leka taganshi kwanshe kamar bai tashi ba, ahankali ta shiga tayi wankanta sannan ta dauro alwala, saida ta tabbatar ta wanke mashi toilet kafin ta futo, tana fitowa ta ganshi a zaune dukda dakin is dim, tana iya hango yanda ya dafe kanshi yana runtse ido, ahanakli kamar wanda batason Magana tace ‘’good morning’’…bai amsa ta ba yanda tayi tsammanin hakan ya miqe ya wuce toilet din, anatse yabi toilet din, ganin ribbom dinta agefen sink, ya jawo ribbom din kamar tsumma, tunawa da wani abun yasa kawai ya aje, ya wuce gaban basin ya janyo brush dinshi yayi brush ya dauro alwala ya futo,cikin wajen closet dinshi ya shiga ya jawo jallabiyanshi fara wadda kamshi ke tashi daga jikinta, ya shirya, sai yayi wani irin kyau, gashin bakinsa da suka cuko sosai ya shafa kafin ya fito ya shimfida sallaya a tsakiyan dakin ya tada kabbara, anatse yake sallah saida ya idar ya zauna yana azkar, ya dade hannunshi a sama yana rokon allah da ya shiga alamuranshi, ya dade sosai sai wajen 7 ya tashi, cire jallabiyan nashi yayi ya bar shorts sannan ya kwanta, wani irin bacci ne mai dadi ya fusgeshi, bangaren amra kuwa batayi baccin safiya ba, tun wajen 8 ta gama shirin ta don tana tsoron bata mashi lokaci hakan yasa ta shirya tun wajen 8 dukda tasan sai 10 yace zasu fitan, shiryawa tayi cikin abaya baqa mai shegen kyau, kana ganin rigar kasan mai shegen tsada ce, don duk tasha stones, anatse ta dan goga kwalli a idonta, da dan lip glosss, shafa kanta tayi wanda ya nannade sosai sbd rashin gyara dabai samu ba, jin babu ribbom din kanta yasa ta tsaya nazarin inda ta aje shi, tunawa da lokacin da take wanke mashi toilet yasa tayi saurin miqewa kamar zata je daki chan kuma wata zuciyar ta gargadeta, ahankali ta koma ta zauna jiran futowanshi kafin ta sulale taje ta dauko, don gashin nata yayi buzu buzu sosai daman ga yawa ga tsayi ga cika gashi coily, wayan ta ta jawo tana duba Instagram, time to time take duba lokaci, har wajen 10:20 shuru bai fito ba yasa ta miqe tsaye ta fara zaryar tsakanin kitchen da parlor, jin ana kokarin bude kofar dakin yasata saurin zama waje daya ta natsu kamar mai karbar karatu, kallo daya yayi mata yana gyara agogon shi na diamond rolex a hannunshi yace ‘’go and get that you thrash out of my bathroom, I thought I warn you, the next time na kara gani belongings dinky a toilet dina zaki daina shiga’’..yana kaiwa nan ya wuce kitchen ya deba ruwa yasha yace, ‘’na baki 10mins ki sakko, I repeat 10mins idan kika wuce’’…kwafa yayi yasa kai ya fucewan shi. Da sauri ta wuce dakinshi, tana shiga ta fada toilet ta dauko ribbon dinta, yanda ta barshi haka ta dauko shi, da sauri ta futo gudun karta wuce lokacin daya bata, saida ta tsaya ta tamke gashin nata da kyar kafin ta daureshi tam ta yafa gyalan, tana gamawa ta jawo wayanta ta saka takalmin ta ta futo, ahankali ta dannan lift din apartment din, ganin yana 10th floor yasa taga bazata iya jira ba don kusan minti biyu ya rage mata, da sauri ta wuce stairs, haka ta sakko daga 7th floor zuwa last floor, ga haki ga gumi daya fara tsatsafo mata wanda ya kwantar da edges din gaban gashinta, tana futowa gaban compound din wajen ta daburce don motocine da yawa pake a wajen, karar horn da taji yasa tayi saurin kallon wajen da take jin sound din, da sauri ta karasa wajen hadaddiyar motar shi lambor, saida ta tsaya dab da motar ta fara nazarin yanda zatayi, shin ta shiga baya kota zauna agaba, jin ya kara danna horn yasa tayi saurin bude gaban motor kanta a kasa, ta shige ciki muryarta kasa kasa tace ‘’salam alaykum’’ kamar yanda tayi tsammanin bazai kulata bahakan ce ta kasance, da sauri ta sunkuyar da kanta ta rufe kofar, ‘’alayk salam’’ ya fada chan kasan makoshinsa, shima don sallamar musulunci ce shiyasa ya amsa sbd shi Magana ma bata cika damushi ba, fusgar motar yayi suka fuce daga compound din suka kama hanya, karatun alqurani da yake sauraro ya kunna muryar sudais ce kawai ke tashi sai sanyin ac, hankalinshi kuwa yana kan tuqin da yake, yayi wani irin kyau sosai kamar ka sace shi ka gudu, kallon shi tayi ta wutsiyar ido, tana son tambayar shi inda zasuje amma kuma tana jin tsoron sa sosai karya fada mata Magana ko kuma yayi banza da ita. Da sauri ta kame kanta ta kalli window tana appreciating view din kasar, don inda yake tafiar ma bata taba bin hanyar ba. Adaidai wani babban building inda aka rubuta UAE NATIONALITY CITIZENSHIP suka tsaya saida yayi parking ya kashe moton kafin ya lumshe kyawawan idanunshi kamar bazaiyi Magana ba saida ya dauka wajen minti goma kafin ya soma Magana anatse ‘’you know what to do, and mind you bana son kaudi, muna zuwa duk abinda na fada kice yes kawai, and behave banason shirirtar yara’’..yana kaiwa karshe ya mata kallo daya ya kauda kanshi….amra kuwa wadda kamar ya watsa mata garwashi haka ta tsaya kyam, daurewa kawai tayi don har ta fara jin saukar hawaye masu dumi daga fuskarta, ganin ya bude kofa yasa tayi saurin budewa ta fara takowa anatse tazo dan nesa dashi, saida ya danyi gaba kafin ta buyo bayanshi anatse, yanda yake tafiya da yanda take binshi kamar bazasu taka kasa ba, jin alamun kamar ana binsu abaya kuma ana kallonsu yasa tayi saurin juyowa, ahankali idanunta ya sauka akan wata mota wadda ana ganin ta juyo aka zuge glass din motor,..jin sautin gyaran muryanshi yasa ta saurin juyowa, wani irin kallo ya mata tayi saurin kauda kanta ta biyo bayanshi, saida sukazo dab da shiga wajen ya dan tsaya wanda bata ma san ya tsaya ba tadan bugi bayanshi da kanta, juyowa yayi kadan kamar bazai motsaba chan kuma kawai ya sanya hannunshi anatse ya kamo nata, da sauri ta daga kai tana kallonshi daidai shikuma yasa kai ya shige cikin babban building din, sauke kanta tayi kasa don yanda takejin hannunshi cikin nata dumin hannunshi na ratsa ta, shima dai saida yaji wani abu don zai iya cewa wannan ne first time daya taba rike hannun mace da sanin shi bawai an sashi ba, anatse suka shiga wajen duk wanda ya gansu sai sun bashi sha’awa gwanin burgewa, da an kallesu sai an sake don sun dace sosai. Cikin wani office suka shiga, suna shiga kamar bashine mai daure fuska ba cikin faran faran ya gaisa da mutumin dake zauna kan kujera, wani farin balarabe ne sanye da jellabiya, waje ya nuna masu suka zauna, anatse amra ta gaishe da mutumin cikin harshe larabci, sannan ta sunkuyar da kanta. Magana sukayi mai tsayi tsakanin amar da mutumin kafin mutumin ya futa. Juyowa yayi ya mata kallo daya sannan ya kauda kai ya fara latsa wayanshi ganin yanda ta rakube waje daya kamar bazaiyi Magana ba chan kuma yace ‘’zai kawo application form yanxu zakiyi signing application’’..anatse ta dago kanta wanda yake sara mata sosai don duk wani motsinshi har cikin ranta takejin hakan gudun kar tayi wani laifin yasa tayi saurin cewa ‘’tohm’’..mintuna kadan saiga balarabe ya dawo, kallon amar yayi sannan yace ‘’kunyi shuru kaida matar taka kamar bakwason Magana, jin haka yasa amar tunawa da wani abun, murmushi kawai yayi baima bama mutumin ansa baya juyo ya kalleta yace ‘’Haa..bib..ty.. are you still not feelin okay’’..da dabara yayi mata tambayan Yana kamo hannunta cikin sigar lallashi, yayi hakan ne don tunawa da inda suke, jin sautin muryarshi da lausassan hannunshi cikin nata yasata saurin dago kanta ta kalleshi fuskanta dauke da mamaki hannunta har yana karkarwa, shima kallonta yake, anatse ya sauke wani dan guntun murmushi yana mata alamu da ido akan tayi abinda yace tayi dazu a mota, tunawa da abinda ya fada akan duk abinda yace tace yes yasata saurin cewa ‘’yess ha..bi..bi’’ in a slow and shagwaba tone din da batama san tayi ba. Kallonsu mutumin yayi sannan yayi gyaran murya yace ‘’lets begin with the application’’..har suka gama rubuce rubuce hannunshi na cikin nata, yana jin yanda hannunta ke fidda wani ni’imantaccen zufa da dumi, suna gama application din mutumin ya mike shima ya miqe tsaye sukayi musabaha. Ganin ya miqe da hannunta yasa ta miqe itama kanta a kasa, ahankali yake takawa tana biye dashi har suka futo daga wajen, saida ya tsaya gaban motar shi kafin yayi saurin cire hannun shi daga daga, itama batayi gigin dagowa don kallonshi ba ta sauke kanta kasa tana wasa da yatsun ta, tsaki yayi sannan ya bude motar ya shiga, ganin haka yasa itama ta zagaya ta shiga ta zauna, anatse ya tada motar suka fice daga wajen, koda suka fito motar dazu ta kuma gani, da yanda aka zuge glass din motar, bata kawo komai a rantaba ta kawar da zancen.   Da sauri hafiza ta sauke glass din gaban motar sannan ta cire bakin glasses din data saka hade da facemask, dagowa tayi tabi motar su data wuceta da kallo tace ‘’ni hafiza nayi ma kaina wannan alqawarin saina tarwatsa farin cikin ka, duk yanda za ayi saina kuntata maka, ta hanyar zama ni kadai acikin rayuwarka wannan alqawari ne na dauka ma kaina idan har ina nunfashi.” Wayen ta ta jawo wadda ta aje gefen kujerar gaba tayi dialing wasu numbers sannan ta sanya wayan a kunnenta tace ‘’black, I need you to do some research on someone for me, I need something very big to use against him, he’s a powerful man I cant compate with him so I need hands please ’’, saida tayi doguwar waya da mutumin bayan ta bashi information data sani game da amar kafin ta kashe wayan ta fuce daga harabar wajen gaba daya. 77-78 A daidai penthouse dinshi ya tsaya, ahankali gate din ya fara budewa, kwalalo idanu amra tayi ganin ikon allah, don ita duk a tunaninta gida zasu wuce, har gaban compound din dake facing parking space ya tsaya inda motocinsa ke parke wajen kala bakwai, dukkansu sai sheki suke yi da alamu an dauko su daga car wash ne, yana kashe moton ya futo ya bude motan ya sa kai ya fuce, bai ko kalleta ba itama batayi yunkurin yi mashi Magana ba, anatse ta juyo ta kalli bayanshi har ya bace mata, ahankali ta sauke wata nauyayyi ajiyar zuciya, sai a lokacin ta dan samu sarara ta kunce rolling din datayi don ya dameta’,yafa gyalen tayi akanta kawai yanda bazai dameta ba. Tunda ya shiga ciki ya jawo laptop dinshi don yana jiran message daga wani anonymous mutumin da ya saka yayi mashi thorough private investigation, inda shi mutumin ya shiga cikin mutanen da wata kungiya sukayi abducting dinshi bada sanin su kan cewa shi dan leken asiri ne ba, kusan shekara guda yana hannunsu, yau kusan kwana biyu tun bayan lokacin da aka kamashi sai yanxu Kenan suke communicating dukda cikin sirri ya samu ya sato wayan daya daga cikin masu aikin kula da abducted mutanen wajen kafin a sayar dasu, yasha wahala sosai kafin ya samu amar, shiko amar duk yanda zaiyi yayi tracing mutumin ya kasa, gashi mutumin ya nuna mashi he’s in danger and ya rasa yanda zaiyi and yace mashi karya fadama kowa don acikin sojoji akwai head tip din mutanen da sukayi abducting dinsu, yanxu yana son sanin yanda zaiyi ya gano su waye sukayi abducting mutumin don ya samu ya taimake sa kuma tunda yaji cewa cikin manya manyan sojoji akwai wanda yake aiki dasu yasa ya kasa samun sukuni, duk wannan abun da yake babu wanda yasan yayi wannan research din don this time around kozai dauka shekara yana aiki saiya cin masu. Tsayawa yayi ya zubama message din mutumin da yayo mashiin reverse way kamar haka ‘  pleh em sti skm eripme..ganin ya kasa gane me rubutun ke nufi kuma this is the first time ya mashi rubutu haka yasa shi tsayawa yana nazari, na farko dai abubuwan daya rubuta basuyi making sense ba. Aiki tukuru ya fara saida ya dauke kusan awa uku idanunshi nakan system, ganin komai ya hau kanshi ya sashi saurin cillar da laptop din allah yaso akan gado yake da a zaune yake kan couch da tabbas saidai ya saya sabuwar laptop, bugun kanshi ya soma yi azafafe yace ‘’noooo noo I need to know, I have to get something out of this, ganin jinin ji na boiling ya sashi saurin fara karanto addu’oi har ya samu komai ya fara lafawa zuciyar shi ta fara sassautawa anatse ya sake bude message din, ahankali yake bin daya bayan dayan words din kamar idanunshi zasu fado yake kallon message yana nazari, futa yayi gaba daya daga message din ya shiga cikin wani private portal da encrypted security, wani uban dogon step yabi da wasu code kafin ya shiga, anatse yake bin duk wani information dayake gathering, da duk wani hindering dirty work na manya manya na kasar,da saurin yayi inputing information din yaron nan da duk wani communication da yayi dashi, idanunshi ne ya sauka kan word din mks empire, cikin hanzari ya futa ya koma message din yana dubawa daya bayan daya, wani uban ihu ya doka yace ‘’yesssssssss got it, its mks empire’’,..anatse yayi arranging words din harya gama rubutawa yace  ‘’wallahi I promise my self who ever is behind this wallah I will make sure they suffer’’..tunawa da dada shi yayi inda yake ce mashi ‘’amar son, kasan irin zaman da zakayi da mutane don’t use anyone for your benefit but gain power, open your eyes, I feel betrayed, I feel so sad, but I can’t tell you about it’’…da sauri ya runtse idanunshi yana komawa cikin private portal din, a hankali ya shiga wani file da aka rubuta dada da manyan harufa anyi locking file din, anatse ya soma karantawa idanunshi na kawo ruwa  ‘’MKS EMPIRE, the ruthless empire,… wasu dogon information ne rubuce a wajen’’.. dafe kanshi yayi har yau ya kasa gane dalilin daya sa dada yake da wannan informations din, abu daya ne ya sani shine dada yasan su kuma dole yana da dalilin dayasa yake research akansu shima kafin ya rasu don yana gab da rounding up duk information din ya rasu, kuma allah ya taimaka ana gobe zai mutu yayi saurin turama amar sannan yyi encrypting file din ya fada ma Ammah password din yace mata ta fada ma amar ko bayan ranshi wasu words wato (son111) tunawa da wannan kadai yake sashi shiga cikin wani halin kunci da damuwa sosai hatta jijyoyin kanshi sunyi bala’in tashii sosai. Anatse ya kwanta a nan ya runtse idanunshi yana karanto addu’o, yana da dakakkiyar zuciya bazai taba iya kuka ba don shi mutun ne mai wata irin zuciya wadda yake da wuyar fassara da sha’ani sosai,ahankali yake soma sauke ajiyar zuciya wani irin bacci mai dadi ne ya daukeshi, har wajen karfe takwas yana baccinsa hankali kwance sai wajen karfe tara ya farka daman idan ya fada wannan halin idan har baiyi bacci ba tofa akwai matsala sosai, don zuciyar shi zai iya bugawa lokaci daya wanda likitanshi ya shaida mashi hakan ke jawo mashi yawan zubar da sperm din da yake sbd stress ma kadai da anxiety yana triggering abin har ya kai ga dripping sosai wanda hakan ba karamin asara yake jawo mashi ba sosai, koda ya tashi toilet kawai ya fada don yaji dadin jikinshi sosai, saida ya dauka wajen minti talatin yana wanka kafin ya futo daure da towel a kwankwason shi, closet room ya shiga ya dauka jallabiyan shi ya sanya sannan ya tada kabbarar sallah, saida a jero salloloin dayayi missing kafin ya miqe ya dauka wayan shi ya sauka kasa,zama yayi kan dining kafin Pablo ya fara serving nashi, a hankali ya tsoma fork cikin alfredo pasta kamar mai nazari sannan ya soma ci anatse cikin kamewa kamar bazai ci ba, saida ya danci rabi sannan ya ture yasha energy drink, hanyar lift ya wuce zai hau sama, da sauri Pablo yazo gaban shi yace ‘’sir can I have the cars so that I can park it by the parking space?’’ ahankali ya juyo ya kalli Pablo yace which of the car’’..da sauri Pablo yace ‘’the lambo you parked earlier’’ jin haka yasa amar saurin dagowa,ya kalli Pablo kamar yanda shima yake kallon shi ahankali bakinsa ya furta ‘’shit damn it’’ Juyawa yayi cikin natsuwa ya bar gaban lift din ya fuce daga main entrance, tsayawa yayi yana ma motar kallo, takowa ya soma yi har ya tsaya gaban motar ta bangaren mazaunin direba, kallonta ya tsaya yi tayi wani irin fayau, kana ganinta kasan tasha wahala, bakinta duk ya bushe alamun ta jigata sosai, sai yan siraran hawayenta da suka bushe agefen fuskarta, cute redish lips dinta yabi da kallo, sunyi ja jawur kamar tayi bitting dinsu, ahankli ya zagayo ta bangarenta ya tsaya, tausayinta ne ya dabai baye shi, how did he even forget about her, why is he being rude to her, she’s too young for it, kallon cute fuskanta yayi wadda ta dan juya bakinta alamun baccin bai mata dadi ba kwata kwata, ahankli kanta ya soma layi ta jirkito zata fadi dalilin bude kofar da yayi, da sauri ya dan rankwafo ya taro ta jikinshi ya gyara jikinta a jikinshi, kadan kadan ta soma jin wani irin kamshi mai bala’in dadi yana shiga cikin hancinta, kallonta ya tsaya yi baima san yana yi ba, ahankali ta soma bude kananun idanunta, eye balls dinta har wani haske suka yi, lumshe idanun tayi ta furta ‘’ya Allah ka kawo mun dauki, innalil…’’ da sauri ya taushe bakinta, ganin haka yasa tayi lamo a jikinshi don duk tunaninta mafarki take, gyaran murya yayi yace ‘’keee kee’’ da sauri ta bude idanunta karo na biyu ta daura su tarr akanshi, da sauri ta sauke kanta ta, duban yanda take lume cikin jikinshi da sauri ta zabura ta cire jikinta daga nashi ta shige cikin motar kamar mara gaskia, kallonta yayi sannan yace ‘’wait for me here I’m coming’’…ciki ya wuce yahau sama ya chanza zuwa simple riga da wando na nike farare masu shegen kyau sannan ya zaro wayan shi ya fuce daga dakin, direct ya wuce wajen motar ya shiga yanda ya barta haka ya taddata, ta kunshe kanta akan cinyanta tana rera kuka kasa kasa, don wani irin futsari take ji sosai, ga yunwa gashi bata samu ko salla dhuhur tayi ba abubuwa sunyi mata yawa akai ga wani irin masifaffan ciwon ciki daya taso mata gadan gadan, irin wanda takeyi a gida, runtse idanunta take tana karanto addu’oi, duk wannan abun da take akan idanunshi, ganin kukan kara gaba yake yasashi saurin cewa ‘’now what’s the problem banason raki fah, don’t upset me’’ yana fadin hakan adan zafafe kamar zaikai bugu, tuni ta guntse kukan daya ciyota ta runtse idanunta tana jin wani irin azaba, ganin tayi shuru ya sashi feeling bad sosai, ya kawo ta ya ajeta for over 6 hours babu salla babu abunci dole tayi kuka..ahankali ya karya corner cikin wani mini 24/7 eatery, yana yin parking ya futa bai kalli gefenta ba, saida ya sayo different types of snacks da abinci kafin ya futo ya bude bayan motar ya aje sannan ya shiga gaba ya ja motar,tafiyar minti goma sukayi suka iso mini apartment dinshi, saida yagama parking sannan yace ‘’sauka’’..ahankali ta dago jajayen idanuwanta gwanin ban tausayi ta bude kofar zata futa da sauri yace ‘’waye zai fita da waenchan din’’..juyowa tayi ta zuba mashi idanun nata masu daukar hankali, da sauri ya janye nashi daga ganinta sannan ya fuce ya tsaya bayan motar, sunkuyar da kanta tayi sannan ta kwaso komai daya aje a bayan kafin ta rufe motar ta fara takowa kadan don tanajin idan tayi toguwan tafiya futsarin data maqale ne zai zubo mata, ganin yanda take tafiya yasashi wucewa kawai ya barta a wajen, saida ya tsaya a bakin lift din bayan ya shiga ya dan jira ganin ta doso wajen but still tana tafiya kamar bata son yi ya sashi cewa ‘’get your ass here now before I open my eyes’’..jin haka yasata saurin runtse ido ta tako da dan hanzari ta shiga cikin lift din, dayan hannunta da babu komi tayi using ta dafe cikinta dashi, duk wannan abubuwan da take yana ankare da ita ta wutsiyar ido, suna isa ya fuce sannan tabi bayanshi lokacin wajen karfe sha daya saura, ahankali ya saka pins din kofa kafin ya bude ya shige ciki, bin bayanshi tayi kafin ta rufo kofar, hafiza wadda take labe daga gefen corner na floor din tayi saurin futowa ta tsaya gaban kofar gidanshi,jakarta ta bude ta zaro wani glass mai lence blue ta saka a fuskanta sannan ta kurama wajen pin din ido sosai,murmushi tayi wanda yafi kama dana mugunta tace ‘’dumbass why would you use these simple numbers, anatse ta rubuce numbers din a wayanta 2322 sannan ta wuce abinta tana leke leken wajen.   Suna shiga cikin gidan tun akan hanyan walk way ta zub da komai a qasa already ya shiga cikin bedroom, ganin bazata iya jurewa ba yasa tayi saurin kwasa a guje ta shige cikin daki, lokacin yana shirin cire wandon jikinshi don yin wanka, ganinta kamar an wullota yasashi saurin cewa ‘’what the…’’batama bari ya karasa ba tayi saurin taro nunfashinsa tace ‘’dan Allah kayi hkuri inason using bathroom ne idan banyi b azan…zan.. zan iya mutuwa’’..tana kaiwa nan ta kwasa a guje har tana tuntube ta shige cikin toilet din, shiko binta yayi da kallo da mamaki, ahankali ya karsa cire wandonshi ya rage dagashi sai wani matsiyacin shorts fari tarr wanda suka futo da surarshi sosai da manhood dinshi, zama yayi yana dafe kanshi dake dan sara mashi kadan kadan, haka ya zauna zaman jiranta for over 30 mins harya gaji ya tashi ya tsaya gaban kofar, yana kokarin knocking ta fito, jikinta da dan lema lema, yanda ta taho a zafafe kuma da ganin shi tsaye da shorts ya sata jaa da baya kadan kafarta daya tayi gaba ta taliyo tashi kafar dayar kafar tata tayi baya,ko gizau baiyi ba ammam ganin inta karasa zataji ciwo sosai ya sashi biyota ya tallabe kanta ta sauka a jikinshi, dumin ruwan wankan da tayi ne ya sauka a bare kirjinshi, runtse idanunshi yayi sosai ya hankadata gefe, itama dai nata idon a runtse yake don tayi tsammanin a kasa zata tsinci kanta saita samu akasin hakan dalilin faduwa jikinshi datayi. Jinta wanwas kuma a kasa ya sata saurin sauke kanta kasa tayi saurin cewa ‘’dan allah kayi hakuri bansan kana gaban kofar ba” tsaki yayi sannan ya miqe Ya raba ta gefen ta ya wuce cikin bathroom din, dagowa tayi tabi bayanshi da kallo da sauri ta janye idanunta tace ‘’auxubilahi, maisa na kalleshi’’..wucewa tayi parlor ta cire kayan nata ta sanya masu santsi sannan ta fara gabatar da sallah.saida ta idar kafin ta miqe ta tattare abubuwan data zubda, ganin abubuwan ci ne ya sata samun guri ta deba kadan tacii ta kora da ruwa ta kwanta abinta.   Washe gari da kyar ta tashi don ta Makara sosai, ahankali ta bude dakin kadan ta leka, ganin wutan dakin a kunne yasa ta duban gadon nashi, ganin baya nan yasa ta koma sitting room ta zauna ta doka uban tagumi kusan zaman awa guda kafin taji alamun bude kofa, mikewa tayi da sauri suna hada ido ta sauke kanta murya chan kasan makoshi tace ‘’good morning’’… ‘’morning’’, da sauri ta dago kanta don batayi tsammanin zai amsa ba, karasowa yayi gaban parlorn ya karema ko’ina kall tsaftsaf, don baiyi tunani zaman da take a wajen kullum zai kasance da tsafter ba, har wani irin sanyanyan kamshi parlorn yakeyi, ahankali ya rufe idanunshi wanda gashin idanun sukayi luff luff ya soma Magana ‘’zan fita I will be late’’..shuru ya danyi yana tunanin menene ma amfani fada mata hakan, nunfasa yayi ya cigaba adan zafafe yace ‘’make sure kafin na dawo kin gyara toilet dinnan and the bedroom also, sbd ni bana son kazanta, dalilinki dakina baya samun gyara yanda ya kamata sbd haka make-sure kafin na dawo kin gyara ko’ina, and mind you karki kuskuren last time na taba any of my things, daki kawai nace ki gyara da bathroom’’..yana kaiwa nan ya miqe ya fuce bai kuma kallon inda take ba.Bin bayanshi tayi da kallo kafin ta mike ta shiga dakin tabi ko’ina da kallo, komai tsaftsaf saidai gadon shi daya dan yamutse sabd kwanciya, tabe baki tayi tace ‘’mutum sai wulaqanci, kamar ba nan kwanaki nayi mashi abun arziki na gyara mashi ba amma ya gaya min magana yanxu kuma yana son na gyara mashi to bazan….’’ Bata karasaba tayi saurin juyowa sakamakon jin muryarshi bakin kofar yace ‘’maimaita abinda kikace’’ takowa yayi har gabanta hannunshi acikin wandan shi ya kureta da kallo, da sauri ta fara ja da baya jikinta harya fara karkarwa tsabar tsoro da fargaban abinda zai buyo baya, ahankli yake binta tana ja da baya, sauke idanunta tayi kasa Bakinta ya soma furta wasu kalaman da ta kasa gane ita kanta me take fada, ‘’I said repeat what you just said’’… ya fada da dan karfi hawaye ne suka fara zarya a fuskarta yana kallonta tana shesheka har suka kai gaban kofar bathroom, dan nesa da ita ya tsaya yace ‘’Bakida kunya? Ni sa’an ki ne, kince bazakiyi ba ko kunne na ne yaji ba daidai ba?’’..da sauri  ta dago tace ‘’wallahil azeem ba haka nake nufi ba, wallahi zance nake da kaina, ni bada kai nake ba’’..ashagwabe ta karashe Maganan tana tabe dan cute bakinta, kallon bakin nata yayi yana jin wani sabon yanayi yana tunkaroshi, da sauri yace ‘’get out of the way futaaa min adaki kafin na bugeki a nan’’..da sauri amra ta dago ta kalleshi idanunta sunyi jaa kuka na neman kupce mata, yanxu me tayi mashi kuma,cikin bathroom ya shige da sauri ya soma yakice kayan jikin nashi, daman ya dawo ne zai dauka car keys dinshi daya manta kan bedside drawer nan ya tsaya yana sauraron abinda take fada kuma duk yaji abinda ta fada. Da sauri ya kalli babbar harkar gabanshi yanda ta wani miqe tana haniniya, wani malalacin kara ya saki, wani irin mahaukacin dripping yakeyi tsakanin daren jiya da safiyar yau, wannan dalilin ne yasa shi saurin booking appointment don zuwa asibiti. Ahankali ya shafa j*ystick dinshi, runtse ido yayi a wuce gaban shower, saukarma kanshi ruwan sanyi yayi sosai sannan yayi tsarki ya saka towel dinshi ya futa, ganin bata dakin yasashi karasawa gaban gadon ya zauna, ganin gadon tsaftsaf ya gane cewa ta gyara mashi dakin kafin ta fuce Kenan, ahankali ta sanyo kanta cikin dakin, batama lura dashi dake zaune kan gado ba, hijab din jikinta ta gyara, hannunta rike da wani mini electric burner data dauko daga apartment dinta lokacin da sukaje packing kayan amfaninta ita da haifa, ajewa tayi agefe ta dago, karaf idanunta ya sauka kan nashi, kallo daya ta mashi ta dauke kai don yanda ya zauna kan gadon, wani dan mini towel din dake kugunshi ne gashi ya dan wale kafafun ya dafe kanshi, dagowa yayi ya mata kallo daya yace ‘’duk sanda nake cikin gidan nan bana son kina bayyana agabana, bana son yara mara sa kunya kwata kwata, and pack that thrash ya nuna burner din hannunta yace get out of my room now …yan hawayen da take maqalewa ta goge da sauri ta juya batama bi takan burner din ba ta fuce tana matsar kwalla harda tuntube don aduniya bata kaunar wulaqanci don tunda ta taso take ganin wulaqanci iri iri, wannan wani irin abu ne, yanxu me tayi mashi, daga Magana kawai, maganar ma da tayi ay gaskia ta fada wulaqanci ne dashi,samun wuri tayi ta doka tagumi ta share hawayenta ta fara tunanin yanda ta ganshi a cikin dakin, tayi mamakin yanda allah yayi mashi hallita da qira irin ta gaint don wannan idan tayi kuskuren bari ya damke ta zai illata ta a banza, don duk sanda ta kalleshi fargaba da tsoro ke dirar mata duk da ta taba ganin ya wahab a haka harma tsiraicinsa lokacin da yake kokarin yin raping dinta.   Mikewa tayi ta wuce Kitchen ta janyo cup cikin drawers din kitchen ta zuba ruwa kadan tasha,harta shanye ruwan kirjinta bugu yake ta rasa dalilin wannan tsoron nashi da take, ta kasance mai dakewa sbd babu irin wulaqanci da basu gani ba agidan daddy saidai wannan idan yayi mata saitaji zafin nashi sosai.   Saida komai ya lafa mashi ya miqe ya jawo jellabiya mai kyau, kundura ya sanya sannan ya feshe jikinshi da turare ya fuce daga dakin gaba daya, tunda ya fito ta mashi kallo daya ta sauke kanta kasa. Shima baibi takanta ba ya fita daga gidan gaba daya.   Yana fucewa ya shiga lift, wasu tsofaffi biyu ya tarar a cikin lift din aqalla zasu kai shekaru 70 and 80, mijin yana rike da matar tashi hannunshi damke da nata, gaishe su amar yayi sannan ya sunkuyar da kanshi ya shige cikin lift din ya tsaya gefen su, ahankali tsohon ya kalli matar tashi yace ‘’happy anniversary wife, I know you’ll forget I said it, but I will keep saying it till end of the day’’ girgiza mai kai tayi tace ‘’who are you’’ murmushi tsohon yayi yace ‘’your first love’’ kissing din hannunta yayi sannan ya tallabe ta don a durkushe take sbd tsufa har lift din ta tsaya suka fuce apartment dinsu, kallonsu yake har suka bace mashi aranshi yace ‘’wow what a couple, so love do exist’’ murmushi ya danyi kafin ya tabe bakin shi ya fita daga lift din ya tunkarin wajen parking space dinshi ya bude farar lambor dinshi ya Shiga ya fuce daga compound din gaba daya with high speed. Amra na Ganin ya fuce yasa ta tube kayan jikinta don sun dameta sosai,dan towel dinta ta jawo ta nada shi ajikinta sannan ta dauko shower cap ta sanya ta jawo brush da scrub, miqewa tayi ta shiga dakin nashi, qamshin bakhoor din data kunna ya bade ko’ina saiya bada wani irin sanyayyan kamshi, anatse ta wuce gaban burner din ta kashe sannan ta wuce toilet, karo taci fa kayanshi daya zubar agaban toilet din, kamar bazata taba ba chan kuma ta dawo ta daddaga kayan daya bayan daya, idanunta ne ya sauka kan short dinshi wanda yake ayashe a wajen, kamar bazata dauka ba, runtse idanunta tayi ta sunkuya ta dauka, jin hannunta cikin lema lema yasa ta jawo wandon da kyau, zaro manyan idanunta tayi tabi hannunta da kallo, wani irin ruwa ruwa mai yauqi ne yabi tafin hannunta bata kawo komai aranta ba don duk tunaninta yashe kayan da yayi a kasa ruwa ya zuba akai, da sauri ta jefa kayan cikin smart washing mashing din toilet din, batama danna baya fara aiki, wucewa tayi ta fara brush sannan tayi wanka ta dauro alwala, a anatse ta gama ta futo ta wuce parlor, jin karar door bell ya sata saurin miqewa don duk tunaninta shine ya dawo amma kuma idan har shine kai tsaye yake shugowa,hijab ta saka ya nufi hanyar kofar bata ma kaiga karasa sawaba aka bude kofan, da sauri ta hanzarta karasawa, ganin hammam yasa ta sunkuyar da kanta kasa, da murmushi a fuskarshi ya shugo, zama yayi suka gaisa, bayan sun gaisa ya tambayeta ko yana ciki, nan ta shaida mashi bai dade da fitaba, zaman yan mintuna yayi yana bin dakin da kallo, ganin kayanta a parlor din yace ‘’meysa kayanki suke nan?’’ shuru ta danyi kafin tace ‘’I’m comfortable here’’..kallon kyakyawar fuskarta yake da yanda dan cute bakinta ke motsawa, lumshe idanunshi yayi ya kawar da kanshi sannn yace ‘’okay ni zan wuce,’’…sallama yayi mata ya fuce, saida taga ya rufe kofan kafin ta sauke ajiyar zuciya ta fara kiciniyar cire hijab din nata, janyo box dinta Tayi cikin kayan shan iska na zaman gida ta bude, wani malalaaciyar riga ta daga, wadda da ita da babu duk daya, tabe baki tayi tace ‘’haiffaaaaaa lallai ma yanxu kina tunanin zan taba saka rigar nan saikace wata stripper mteww’’..tsaki tayi ta aje rigan ta dauko wani dan decent doguwan riga ta zaman gida mai hannun singlet ta sanya ajikinta, saida ta shafe jikinta da turaruka da mai sannan tayi parking curly gashinta daya nannade a tsakiyan kanta sai tayi wani irin sihirtaccen kyau, kamar baby doll daman ga dirin nan ya karu sosai, jikinta yaji hutu ga wannan mayukan da ummi ta bata da sabulan ba karamin karbar fatan jikinta yayi ba ahankli ta fara takawa harta kai kitchen, ta fara jawo cereal din da yanxu ya zama shine breakfast dinta, yau kusan watanta guda atakure a gidan, tana gama hadawa ta koma sitting room ta kunna tv dake parlor don kusan wannan ne kunnawanta na biyu, don duk wani abunshi da zatayi amfani dashi tsoron tabawa take sbd karya fada mata bakar Magana.   Zama yayi kan kujerun patients yana fuskantar doctor din, kallonshi shima doctor din yayi sannan yace ‘’mr amar I thought we’ve talked about this, why are you careless about this situation?’’..dafe kanshi yayi ya kalli doctor din yace ‘’I got married recently doc, but I don’t think I can do it she’s too young for me’’.kallonshi sosai doc ya tsaya yanayi yace ‘’how old is she’’..she’s just 19-20 I guess, just do something for now doc, I need more time pls’’…shuru doctor yayi saida ya danyi wani dogon tunani yace ‘’well mr amar I don’t want to meddle in your affairs but 20 year old lady is not young she’s an adult dat can bare children not just a child, I won’t force you to do what you don’t want to but there’s only one option, which is very risky, you’ll loose some of the percentage I mentioned earlier , and I know by now you’re already 30yrs which is the perfect age for it cos we don’t do it for patients that are less than 30 yrs so all we have to do now to save time for you is to freeze the sperm, and don’t worry Ay anytime you can come for unfreezing, that could be the only way’’..amar najin haka yace ‘’just do it’’… wayan landline doc ya jawo ya dannan wasu numbers sannan yace ‘’get the operation room ready for sperm freez’’..aje wayan yayi ya kalli amar yace ‘’it will just take 20 mins for the freezing so don’t worry, just relax and take lots of water, suna nan zaune wata nurse ta shigo tace ‘’its ready doc’’..tare suka tashi suka wuce operation room, saida suka dauka about 30mins kafin suka fito, lokacin harya sauya kayanshi daga na operation zuwa wanda ya zo dasu, doctor yaso ya kara bashi wani bed rest yaqi yarda.   Ahankali ya fita daga asibiti kamar bashi aka yima frezzing abu ba, normal normal, har yaji dan daidai, don babu dripping din kwata kwata, kamar yanda yakeyi koda ‘yaushe, bai tsaya ko’ina ba sai headquarters, zama yayi a office dinshi ya danyi wasu ayyuka don ana saka ran komawa aiki in 2 weeks, so bayanason aiki ya zaman mashi choke ta kowani bangare, don responsibilities dinshi kullum karuwa suke. Karar notification ne ya shugo cikin wayanshi, da sauri ya bude ya shiga cikin email din da yasa private investigator dinshi yayi mashi bincike akanta, saida yaga message dinma ta fado mashi arai da abinda ya faru dazu, kawar da tunanin ta ya soma yace ‘’why was I over reacting dazu, is it because……hell noo, just looking at her can’t make me drip like that noo that’s impossible, wannan yar yarinyar mteww’’ ..tsaki yayi ya bugi table din gabanshi, anatse ya maida idanunshi kan wayan hannunshi ya fara karanta abubuwan da akayi mashi bincike akanta, shuru ya danyi yana nazari, ‘’so that’s the reason take son samun katin kasa, oh no why did I hesitate to help her out, it’s just katin kasa ta buqata, was I too harsh on her all this while?’’ tambayan kanshi yayi kafin wata zuciyr tace mashi ‘’yes of course you are, you make her stay in the living room for over a month now, and you talk harshly and rudely kamar ba musulma ba yar uwarka kuma marainiya kamar kai har gwara kai kanada uwa ita kuwa itace uwa a wajen nata kannen’’…dafe kasnhi yayi yace ‘’why I’m I like this?’’ duk inda amar yaga marayu shi mai gaggawar taimakonsu ne, itama baisan hakan matsalarta take ba ta son samun katin kasa don taimakon yan uwanta, da wannan tunanin ya jingine komai sannan ya cigaba da aikinshi salla ne kawai ke tashinsa, daman shi ba ma’abocin cin abinci bane sosai, dama dai abinci gargajiya ne yafi son cin wannan sosai.   Sai wajen 9 ya futo daga cikin headqauaters agajiye, cikin motarshi ya shige sannan ya fuce daga compound din, bai tsaya a ko’ina ba sai wajen wani haddenden restaurant, zama yayi ya karba order da yayi tun a office sannan ya koma motar shi ya wuce gida. Lokacin daya isa gidan as usual karfe goma daidai, direct pin ya saka ya shige ciki, lokacin daya shiga kan sallaya ya ganta ta kwanta da kanta jikin couch bacci ya kwashe ta, gabanta kuwa wani pack ne na abinci data fara ci ta aje don yau tunda ta yayi mata wannan wulaqancin da safe take tunanin su salima, bayin allah ko a wani hali suke ciki, Allah kadai ya sani,tasha kuka harta godema allah. Karasawa yayi gaban ta sannan yayi shuru ya dan kalleta kamar bazaiyi Magana ba cikin sanyi murya yace ‘’hey!! Hey!! Get up’’…jin sautin muryar shi a dodon kunnenta ya sata saurin miqewa kallo daya tayi mashi ta sauke kanta kasa ‘’baki iya gaisuwa bane’’..dagowa tayi ahankali cikin sanyayyiyar muryarta irin ta wanda ya tashi daga bacci tace ‘’ina wuni’’..bai amsa ba yace ‘’take this’’..dagowa tayi ta sanya hannu biyu ta karba tace ‘’thank you’’..bai amsa ta ba ya wuce cikin bedroom dinshi. Ahankali ta miqe ta janye hijab din jikinta ta aje waje guda, miqewa tayi ta wuce kitchen ta aje pack din akan kitchen island, parlor ta dawo ta zauna sannan ta doka uban tagumi, wayanta ta jawo ta fara dialing layin salima, kusan sau ashirin tana Kiran line din data kirata dashi kwanakin baya shiga,yau kusan wata uku Kenan basa samun juna, miqewa tayi kamar zata haukace ta fara zaryar parlorn, kukane ya kufce mata, wato amra tana cikin mata masu raunin zuciya da tausayi sosai, abu kadan ke sata hawaye, hawaye sosai ya dunga ambaliya akan fuskarta, ganin babu sarki sai allah yasa ta zaman cin doya akansan ta dafe kanta kasan carpet din parlorn, kamar wadda aka tsungula da sauri ta miqe ta bude wani jakanta wanda suka harhado abubuwan amfaninta ita da haifa, ahankali ta zaro wata yar bakar leda da kuma wani hoto wanda sukayi su uku ita da salima da salim suna murmushi, ledar ta fara budewa, farar kasa ce cike a ledar,wanda baba rabi ta sayo mata kafun ya taho kasar, ahankali ta dauko guda daya ta jefa a bakinta, nan ta sha wajen guda biyar tana matse kwalla, jawo hoton tayi ta fara kallon hoton nasu ita da kannenta, sake fashewa tayi da matsanancin kuka tayi kewar su sosai ba kadan ba, harga Allah ta fara kosawa da karatun ma, burinta yanxu kawai ta gansu kusa da ita, ahankali take rero kuka takai kusan awa biyu tana yi a zaune har bacci barawo ya dauketa anan kasan carpet din, duk wannan abun da amra ke yi a kunnenshi, duk koken da ta dunga yi, zuciyar ne ta karaya  baya qaunar jin kukan mace, hakan yana tuna mashi da damuwar AMMAN shi dukda ya rasa dalilin da yasa ita take yin kukan dukda ya danganta hakan da har yanxu tana mourning mutuwar DADAN shi ne, sam baya jin dadin jin koke koken amra da takeyi don duk tunaninshi abinda ya mata ne dazu, don lokacin daya tsaya gabanta yaga yanda idanunta sukayi jaa alamun tasha kuka sosai, runtse idanunshi yayi har bacci ya kwashe sa.   Sai wajen karfe ukun dare yunwa ta nanuko shi, sai a lokcin ya tuna baici komi ba kuma duka ledar abincin ya bata, da sauri ya sauke kafafunshi ya sanya bedroom sleepers dinshi sannan ya wuce parlor, jikinshi yana sanye da pjs farare na cotton masu laushi da kamshinsa, buttons din rigar duk ya ciresu, bare chest dinshi ya futo sosai gashin wajen 6 packs dinshi sun kwanta lublub, cikinshi kamar baitaba cin abinci ba a shafe, ahankali ya fara takawa harya bude kofa ya wuce sitting room din da yake very dim, don lights din standing lamb ne kawai a wajen yake akunne, ganinta kwance kan carpet gefenta bakar leda a baje da wani tsohon hoto a gefe,sanye take da wata cute cotton rigar bacci wanda ta tsaya mata iya gwiwa, duk ta yaye rigar santala santalan cinyoyinta a bayyana, don rubda ciki tayi, rigar ta tattare da dawo daidai wajen pucky ass dinta, ganin inda idanunshi ya tsaya a wajen ya sashi saurin kauda kai ya kama hanyar kitchen, ahankali dirty tunani ya fara shiga cikin xuciyar shi ‘’guy idan ka kalleta ay matarka ne don’t be guilty’’..wata zuciyar ce kuma tace mashi ‘’meysa zaka kalli wannan yar abar, har ita abin kallo ce’’..ganin zuciyar shi tana mashi wasi wasi ya sashi ya jawo stool din kitchen table ya zauna, ledan pack din data aje kam island table din ya bude, ganin bata taba komi ba ya sashi ya dauka pack daya ya bude, miqewa yayi ya bude fridge ya jawo ruwa mai dan sanyi kadan ya koma ya zauna,ahankali ya soma cin abinci saida yaci kusan rabi ya dauka bottle water ya bude ya kafa abakinshi ya shanye tass, ahankali kamar daga sama ya fara jin sautin kukanta,, tun tanayi kadan kadan harta soma da karfinta, ihu ta buga tana sambatu ‘’wayyo karku kashe min su, dan allah ku kyale min kanne na uncle, ya Ibrahim ya wahab, wallahi basu da kowa saini, bazan taba bari ku cutar dasu ba wallahi basuda kowa sai ni innaalillahi wayyo,” ta karashe kamar wadda ta zauce. Tun tana juyi Harta fara buge buge tana hambare hambare da kafanta, da gudu ya aje bottle water din har yana zubewa a kasa, ya karasa gabanta, ganin duk ta furgice bata cikin hayyacinta ya sashi dukowa ya rankwafa kafanshi ya fara kokarin taba ta don ya tasheta, da sauri ta daga hannunta taji mutun a kusa da ita, da sauri cikin bacci ta zaburo shi tana ‘’wayyo ku taimakeni, zasu kasheni da kanne na, wayyooo’’..idanu ya zuba bata Sai yaji tausayinta na dirar mashi da sauri ya janyota zaune ya fara dabbing fuskarta yace ‘’keee ke tashi mafarki ne’’..ay kuwa kamar jira take ta janyo hannun nashi ta kankameshi sosai kamar zata shide, tare fa shigewa jikinshi ta cukwikuwiye shi kamar zata yaye mashi rigar jikinshi daman bai buttoning rigar ba, ganin yarinyar nan tana neman kunna mashi charge ya sashi saurin daga hannu zai tasheta, wani irin ajiyar zuciya ta faara saukewa ajere harda sheshekar kuka kamar yar baby da aka ma bulala duk cikin bacci, kamar wanda aka cire ma laka ya fara shafa bayanta cikin sigar lallashi mamakin yanda dukda Akwai kaya ajikin ta but yana jin yanda fatar gadon bayanta yake da wani irin mahaukacin laushi, this is the first time yake ma mace haka, abin sai ya zame mashi wani irin banbarakwai, saida yaji ta sauke mashi nauyinta kafin ya soma kokarin banbarota daga jikinshi, ahankali ya sanya hannunshi data danne ya tallabo ta, jin saukar hannunshi cikin wani lumtsatsen abu ya sa shi tsayawa yana nazari kodai ba kafadarta ya tallabo ba don jikinta ya danne wajen don rub tayi agefen jikinsa, da sauri ya latsa wajen, jin wani irin laushi da taushi ga wani dan bullutun abu a wajen ya sashi saurin turata kadan ta kwanta gefe, kallo daya ya mata ya saukar da idanunshi kan hannunshi dake kan abunda ya taba dazu, runtse idanunshi yayi gam ya bude, ganin hannusnhi kan picky boobs din ta tsam gaba daya tafin hannunshi ya rufe boobs din nata, ga wani pricky pointed ni99le dinta yana gogar tafin hannunshi, lumshe idanunshi yayi yana jin kanshi cikin wani yanayi mara musaltuwa, runtse idonshi yayi gam yana son cire hannunshi kan bobby din nata amma ya kasa, wani irin laushi wajen yake da, notikan kanshi ne suka fara kwancewa, ahankali ya soma furta ‘’noo noo don’t do this amar’’….ahankali ya karashe yana biting lower lips dinshi wanda sukayi pink yarr, idanunshi sunyi lumlum sbd yanda ya shiga yanayi kamar wanda ya fita hayyacinshi ya fara matsa boobs dinta in a slow motion kamar kamar bazaiyi ba, gyara zamanshi yayi ya kara matsawa ya lumshe idanunshi ahankali ya furta ‘’arhhhhhhh’’ amra kuwa wanda cikin baccii take jin wani irin waiwayi ya sata gyara kwanciyan ta don kwanciyan gefe guda tayi saiya zamana tana kallon ceiling din parlor, ahankali ta sauke wata ajiyar zuciya lokacin daya dan latsa booby din nata, ganin yanda ta gyara kwanciyan yasashi saukar da idanunshi kan dayan boob din nata, hana kanshi abun kunya yake amma ina ya kasa yaqar zuciyar shi ahankali ya jawoo dayan hannun shi kamar wanda hannun ya daina aiki ya dora kan dayan boob din, kallon hannayenshi yayi yadan matsa atare, lokaci guda yace ‘’shittt oh god, why is touching this so good’’,.. idanunshi da sukayi dan jaa ya zuba su akan fuskarta, wani irin kyau tayi cikin rigar sosai, matsawa ya danyi ahankali yana murzasu cikin tattali kamar baison taba su, yanda yake jinsu wani luwai luwai, ga laushi ga dadin tabawa gashi sun cika duk girman tafin hannunshi murzasu ya cigaba Dayi yana jin yanda nippy dinta ke gogar tafin hannunsa wanda hakan ke haifar nasa da kasala, ba karamin dadin hakan yake ji ba, amra kuwa cikin baccinta taji waiwayin yaqi karewa ga yanda ake murzawa cikin slow motion ya sata  wani irin bankaro kirjin nata da kyau, zaro ido yayi, gaba daya ya soma susuce, da sauri ya cire hannunshi daga wajen boobs dinta ita kuwa jin waiwayin ya tsaya yasa ta juyawa tayi rub da ciki ta kwanta, tashi yayi da sauri ya wuce dakinshi ya kwanta agigice, shima yayi rub da ciki ya kwanta, kusan awa guda yana juye juye, wata irin jarababbiyar sha’awa da baitaba tsintar kanshi aciki ba ta tunkaro shi, shi baima san menene abunda yake jiba Allah ya taimaka yayi frezzing sperm dinshi da tuni duk sauran abinda ya rage mashi sun kare kaff, da kyar bacci ya kwashe sa ahakan.     Washe gari tun kafin ta tashi ya fuce daga gidan, don ko kallonta baison yi, don yana tunanin zata gane abunda ya faru jiya, ganin kusan 12 ya sata miqewa ta wuce cikin daki sadaf sadaf kamar munafuka, lekawa tayi ganin baya kan gadonshi ya sata komawa parlor don duk tunanita yana wanka, saida ta kara kusan awa guda kafin ta koma daki tana shiga yanda yake haka ta ganshi, anatse ta taka wajen toilet, jin babu kara ko saukan ruwa yasa tayi saurin knocking, jin shuru yasa ta danbude kadan ganin baya ciki yasa tayi hamdala ta shiga ciki, saida ta rufe kofar ta fara tube kayan jikinta, wanka tayi sannan ta yi brush ta fara wanke mashi toilet din, saida ta gyara mashi tsaft sannan ta futo, dakinma saida ta gyara shi tsaf kafin ta jawo mini burner din data saka mashi jiya ta fuce, zama tayi ta fara jawo box dinta, anatse ta jawo wasu arnayen bra da pants ta saka sannan ta bude wajen kaya, wata English gown ta jawo mai kyan gaske, rigar kamar jeans take, gaban rigar anyi design din bra ya dan tattare kamar ma ajiyar nonuwa, hannun rigar bashida wani tsayi sosai, rigar har kasa ta kai mata donta sauka kasa sosai, gyara ribbom dinta tayi tayi parking a tsakiyan gashin, edges din kanta sun kwanta lub lub, daukan burner din tayi ta saka hadadden Arabian sandal oudy, wani irin ni’imantaccen kamshii ne ya bade parlor, ahankali ta ttara kayan data cire ta wuce kitchen wajen watching machine din da yake kitchen, ahankali ta bude ta zuba kayan, saidata gyara saman islnd din tsakiyan kitchen din, don tana gani ta gane cewa ya bude yaci abinci a wajen,bude packs din abincin tayi ta ganin baiyi komi ba yasa ta bude cikin fridge ta saka aciki, tattare wanda ya rage tayi ta zubda a dusbin sannan ta gyaara kitchen din tsaftsaf, parlor ta koma ta kunna tv sannan ta fara odern, minti kadan ta bude ofa ta dauka delivery din ordern datayi, groceries ne kadan babu yawa, su carrot, tomatoes cabbage, mayors, different types of bell peppers, garlic, pasta, alfredo sauce, cikin breast sai dan unsweetened almond milk da spices,da sauransu abubuwa ne kadan tayi order daidai cikinta harda yar mini bag of rice, aje box din ordern tayi sannan ta fara kiciniyar futo da komai, wasu ta ijjiye a pantry wasu kuma cikin fridge, tana gamawa ta dauko abincin nan data aje a frideg tayi microwaving sannan ta samu waje ta zauna, saida ta gama ta sha ruwa sannan ta dawo parlor ta fara latsa wayanta, lokacin salla nayi ta miqe ta sanya hijabinta tayi sallah saida ta idar tayi addua kafin ta nannade sallayan sannan ta koma ta kwanta, nan bcci ya kwasheta, ba ita ta tashi ba sai ana gab da sallar magrib, tana idar da sallah ta wuce toilet dinshi, wanka ta sake ta wanke mashi toilet din again sannan ta futo, shigen irin rigar baccin jiya ta jawo daga box dinta don kamar dozen haifa ta kwaso mata sanin tana son kaya marasa nauyi, bata sanya bra ba kawai ta shingide ta rage hasken parlor tabar inner lights kawai, wayanta ta jawo ta sanya headphones dinda ta saya kwanaki babu yanda haifa batayi da ita akan ta saya abunda ake yayi ba wato airpod tace ita dai gwara headphone sbd saving kudi, headphone din ta jona da wayanta ta kara a kunnenta sannan ta fara tana latsa wayanta karatun kur’ani ta fara sanya wa saida ya kare wani slow song ya shugo babu wani hayaniya acikin wakan ahankali ta fara girgiza kanta ahankali tana lumshe idanunta, jin yunwa na turniketa yasa ta mikewa ta wuce shige wuce kitchen, anatse ta fito da pasta da pasta sauce da sauran vegetable, anatse ta bude inda aka jera haddaun kayan amfani na girki, wani small cute pot ta zaro, anatse take komai cikin farin ciki da jin dadi abunda take, while sound din waqan na dukan kunnenta tana dan juya jikinta kadan kadan wanda ass dinta ne kawai da waist dinta ke juyawan, ahankali ta sauke alfredo pasta da tayi, sai kamshi dake bade parlorn da kitchen din mai dadi,kashe gas din tayi ta jawo plate ta tsaya gaban gas din tana juye pasta din daidai cikinta, daidai wajen karfe goma ya aka bude kofan, dariya sosai hammam keyi yace ‘’saikayi sauri kazoo ka bani files din zan wuce gida na samu na huta ni..ma…’’ baikai ga karsawa bay a hangota don harya shugo cikin sitting room, tun daga kan ribbom dinta data tamke gashinta zuwa wuyanta da take juya kan nata gashishin yana yawo tsakanin kafadunta zuwa ga gadon bayanta daya tafi straigt har waist dinta zuwa ga tiny waist line dinta har zuwa inda rigar ta tsaya mata wajen tudun gwiwarta, tsayawa yayi ya karema ass dinta wani irin mahaukacin kallo, suna nan a baje ass dinta ya futo sosai ga yanda take juyi sbd hips din ta dake juyawa in a slow motion, sakin baki hammam yayi ya kasa daina kallonta kamar wanda aka qafe a wajen, ita kuwa batama san da mutun a wajen ba don kwata kwata kunnenta a toshe yake da sound din slow waqan ceiling, amar wanda isowanshi Kenan don hammam ya rigashi karasowa harya sanya pin ya bude kofar, tundaga bakin kofa ya hango hammam yakafe yana kallon waje guda ya kasa kod kifta ido ne, da sauri ya karaso wajen sannan yace ‘’dude what..are..’’ baikaiga karasawa ba amra ta juyo daidai shima ya kai ga inda hammam ke kallon, shima zuba mata mayun idanunshi yayi, wani irin tukukun abu na tunkaro shi, itama kanta kamewa tayi ganinsu a tsaitsaye sun zuba mata mayun idanuwansu, da sauri hammam ya kauda kanshi yayi gefe, shi kuma oga tsaya wa yayi yaga mey zatayi, da sauri ganin irin kallon da yake mata ta daburce, babu halin komawa parlor ta dauko hijab don hammam yana wajen gashi shi kuma ya kasa ya tsareta da idanu, kamar zai daketa a wajen, ganin abu mafi sauqi shine shigewa dakinshi yasa tayi sauri aje plate din a daburce ta ruga cikin daki, har ta shige ciki yana bin ass dinta da kallo. Runtse idanunshi yayi yana jin wani irin zafi sosai akan abinda baima san me yake mashi zafi akai ba, kamar bazai juya ba ya kalli hammam wanda ya fara latsa wayanshi yace ‘’uhm dude kaje kawai gobe zan kiraka saimu hadu nab aka files din..jin haka yasa hammam yin murmushi kawai yace ‘’okay’’ yana kaiwa nan yasa kai ya fuce,tsayuwar kusan minti goma amar yayi a wajen kafin ya daga kafanshi ya soma tafiya, wani irin zafi yake ji acikin rashin baisan daliliba, shidai yasan ba son yarinyar nan yake ba don yaushe ma ya santa da har zai fara sonta bayan wannan kuma kallon qanqanuwar yarinya yakema don ya rainata sosai,bayan wannan ma he cant love yarinyar da kamar karkashinsa take aiki don wannan kamar kaskantar da kai ne but the fact that matarshi ce kuma auren sunna dukda na yarjejeniya ne sukayi ya sashi jin zafin irin kallon da hammam yayi mata,dukda haka bai kamata ya ganta haka ba don ba muharraman sab ace ita duk wannan abu acikin ranshi yake, furzar da zazzafan huci yayi ya sanya hannunshi kan handle din kofan ya bude, a tsaye ya ganta bakin kofar dukta takure, harga allah batasan hammam na tsaye a bayanta ba don ita kanta tana da kunyan jikinta sosai ko shima bataso ya ganta a hakan ba, ko kaya zata saka a gida saita kori salim ya futa kafin ta saka, tunawa da irin kallon da amar yayi mata mai wuyan fassara yasa ta runtse idanunta sosai. Harya shigo cikin bedroom din ya tsaya dan nesa da ita bata sani ba donta fada wani tunani kuma ta juya mashi baya, tundaga kan yatsun kafafun ta har zuwa wuyanta da gashinta ke kwance cikin ribom yana lilo tsakanin shoulders dinta yabi da kallo, wani irin haushi ne yazo mashi mara dalili, azafafe yace ‘’daman kina yawo haka ne don ki dunga nuna surar da Allah ya maki, ‘’..jin abinda yace yasata saurin juyowa, tana jan rigar jikin nata kasa dukta daburce, allah allah take ta sanyo hijab cos shes not confortable kwata kwata, sunkuyar da kanta tayi tana wasa da yatsunta ‘’who d hell do u think u are ina maki Magana kinyi min shuru’’..adaburce ta dago idanunta wanda suka cika tab da kwalla tace ‘’wallahi ba haka nake ba, yau…yau.. din’’ dukta rikice sosai, tsoro ya cikata ‘’idan na kara ganinki haka kina yawo a cikin gidana saina koreki bana daukan banzayen dabi’unku na yaran zamani, daman ku haka kuke yaran zamani, har so kuke ana ganin jikinku da tsiraicinku’’..azafafe ta dago idanunta sunyi jaa tayi mashi wani kallo mai wuyar fassara da kyar ta dake ta soma Magana don wannan kalami da yayi sunyi matuqar bata haushi sosai ‘’karka hadani da matan banza don ni nasan irin tarbiyar da iyayena sukayi min kafin rasuwar su,so don’t judge me, ko kai kanka bazan taba son barin ka kalli surar jiki na balle kuma…’’kasa karasawa tayi ta fashe da wani kuka tace ‘’I’m done, na gaji tunda na fara girma nake ganin wulaqanci iri iri tun bayan mutuwar iyayena, daga yau insha Allah bazan kara bari a wulaqantani ba, nasan cewa wannan yarjejeniyar ba sonta kake ba, and kuma nason don taimakona zakayi ne shiyasa kake min haka, ban taba Magana ba akan komai da kake min sbd ni nayi maka kyakyawan zato ina maka kallon qima da daraja dukda yanda ake maka fassara daban amma gobe insha Allah zan bar maka gidanka tunda baka da niyar taimako na saimu warware duk wata yarjejeniya,’’..tana kaiwa nan ta fuce ta gefenshi ta barshi da baki asake, mamaki ne ya cikashi sosai, har wannan yar miniyar ta iya ta kalli cikin idanunshi ta fada mashi maganganu haka, who d hell is she’,dafe kanshi yayi wanda ke sara mashi sosai, hes just speechless, noo noo bazai iya cigaba da wannan abun ba, ayanda yake har wata zata iya tsayawa ta gaya mashi Magana haka don shidai he consider wannan rashin kunya babba agareshi and kuma zaiyi maganinta gobe goben nan. 81-82 Toilet ya wuce ya watsa ma kanshi ruwa, har ya futo mamakin dalilin da yasa ya mata maganar da har take maida mashi da martini yake, who bloody care idan ta futo haka ko ta tsaya haka ay rayuwanta ne she’s an adult, tsaki yayi ya sanya pjs din shi yabi lafiyar gado, yana son yakice abnda ya faru dazu ya kasa,haushi takaici bakin ciki duk sun taru sun mashi yawa, ahankali ya jawo duvet ya rufe kanshi ya soma tunani da shawara da zuciyarshi, ‘’yanxu idon ta tafi wallahi baka da wata mafita don shiknan sauran abinda ya rage maka idan wa’adin frezzing din ya cika shiknan zakayi asarar komi, na biyu kuma kayi alkawari zaka taimake ta sbd ita marainiya ce yanxu meysa kuma kake bujire ma alqawarin daka dauka,’’..nunfasa yayi ya cikaba da sake sake zuci ‘’waima meysa na gaya mata Magana, bayan nasan ni kaina shaida ne, bata taba yawo haka babu hijab ba idan har ina cikin gida’’,, juyawa yayi ya gyara kwanciyarsa ya cigaba ‘’kuma duk wannan abun ba laifinta bane don bata son kun shigo ba, shima hammam din bai kamata ya kutsa kaiba yasan da matar….kaa..’’’..shuru ya danyi yana sake sake daban daban, karshe allah ya taimakeshi bacci mai nauyi ya daukeshi.   Bangaren amra kuwa kuka tasha sosai, taji zafin baqaqen maganganun daya fada mata, yanxu kallon yar iska ma yke mata Kenan, nan zaune tayi alqawarin zata bar mashi gidan shi washe gari don bazata kuma daukan wulaqanci ba, bayan wannan ma ay shima a yarjejeniyar zata taimake shi akan wata buqatar shi dukda bata san menene ba but dukda haka taimakeni in taimake ka zasuyi, amma yake mata wannan wulaqanci kamar wata walaqantacciya, da kyar ta lalaba kanta ta samu bacci yayi aon gaba da ita, pasta din da bataci ba Kenan.   Daidai karfe 4 na dare  ta miqe daga kwance a furgice, wani irin juyawa cikinta ya fara, ciwon da bata tabayi ba a rayuwar ta, da sauri ta fado daga kan couch din ta doka uban kara ‘’wayyo allah na innalillahi zan mutu’’..da wani irin sauri amar ya miqe, saukowa yayi daga kan gadon nashi, rigarshi dake yashe kan gadon ma baibi ta kanta ba, da sauri ya fuce daga dakin daidai ta kwalla wata uwar kara ajigace ‘’wayyo zan mutuuuuuu…’’ da masifar gudu ya karasa gabanta yace ‘’keee kee whats wrong menene’’..ganin idanunta na neman rufewa ya sashi dan bugun fuskarta yace ‘’heyyy heyy wake up fadamin whats wrong’’…ganin this time around ba mafarki take ba shes really in pain wanda ya kasa ganewa mainene taqa maimai matsalar nata, da gudu ya tashi ya janyota jikinshi ya zauna kan couch yace ‘’heyy open you eyes, tell me whats wrong with you, ganin ta sandare ya sa gabanshi faduwa, idanunta duk sun kakkafe, da sauri ya janyota gefen kujerar ya miqe daki ya wuce ya bude clost ya jawo jallabiyanshi fara kal ya saka, ya jawo keys harya kusa futa ya dawo ya janyo wayanshi ya futo, a daburce ya fara dube duben inda ya kwantar da ita, har yazo gabanta shes still d same, hankali atashe ya cicibota ya gyara zaman rigar nata ya janyo hijab din da take luluba dashi ya rike a hannu don bashida time din sanya mata a jiki, da sauri ya fuce daka ciki gidan, tsaywa yayi gaban lift allah yaso dare ne babu kowa aciki haka yasa lift din na zuwa yasa kanshi ya shige, hannunshi har karkarwa yake, yana sauka yafito daga lift din ya wuce wajen da yake parking motoci, ahankali ya danna key din ya bude ya sanya ta a baya, da sauri ya gyara mata kwanciyar ya rufe kofar ya dawo mazaunin driver ya kunna motar yaja ta da gudun balain, tafiyar 30mins saigashi in 10mins ya iso babban asibitin abu dhabi, yana iso way a bude bayan motar ya cicibota, ciki ya wuce da ita kafin ya fara Magana cikin larabci, da sauri wasu nurses sukazo da gado ya daurata suka fara turawa, kallonta ya dungayi yanda take kamar matacciya, kallonsa doc yayi wanda ya karaso yace ‘’ are you her guardian ?I need you to register her first before we that the check up’’..da sauri amar ya tafi wajen registration don anan yake ganin doctor shi, saida y agama komi ya rubuta sunanta under nashi as ‘’mrs amar taura’’….. saida y agama rubuce rubucenshi kafin wata nurse ta karaso gabanshi tace ‘’come with me’’..binta yayi a baya har suka tsaya gaban office din doctor, baima tsaya yaji batunda ta soma yi mashi bay a kutsa kai kawai, zama yayi yana facing doctor din, anatse doctor ya soma mshi bayani ‘’we’re glad you bring her as quickly as possible because she might have lost her mind, she’s unconscious now but we help her to reactivate her body’’..nunfasawa yayi ya gyara zaman glass dinshi ya cigaba da Magana ‘’she has highest level of appendix in her, which was cause by the clay sand or stones she has been taking into her system, so we have to operate her to get rid of everything that’s causing her so much stomach pain, you don’t have to worry shes going to be fine, but she has to be operated as soon as possible okay’’…kallonshi amar yayi shifa baya gane duk wani abu da yake fada mashi, da sauri yace ‘’just do anything to save her please, money is not a problem’’…yana kaiwa nan yasa kai ya fuce, a gaban theater ya zauna gaba daya kana ganinshi kasan hes not on his right mind hankali atashe yake, babu abinda yake sai tapping kafafunshi a kasa, karshe dai miqewa yayi tsaye yana zarya, kusan zaman awa guda yayi kafin a fito da ita, fuskarta tayi fayau, kana ganinta kasan bata da lafiya, an chanza kayan jikinta zuwa na asibiti, yar gown ce blue, kanta a daure da theatre cap, zama yayi har aka wuce da ita vip daki, ganin doc ya futa ya sashi dagowa ya dan miqe, kallonshi doctor yayi yace ‘’it’s a successful operation but shes still unconscious for now, but she will be awake  by 8pm’’.. murmushi hammam yayi sannan ya wuce cikin dakin, wata nurse ce a tsaye akanta tana saka mata drip da wasu allurai, tana gamawa ta fuce, ahanakli ya tako yazo gabanta, hannunshi maqale ciki aljihun wandon jikinshi, ahankali ya daga idanunshi ya sauka akan agogon dake manne, ganin wajen karfe tara na safe ya sashi tunawa da baiyi salln subh ba, da sauri ya juya ya fuce saida ya tsaya yayi instructing nurse din da take duty akan ta kula da ita sosai kafin ya dawo. Gida ya wuce direct yayi wanka ya chanza kaya, nan ya zauna jiran m5 don ya saka shi ya karbo mashi abinci wajen Pablo a apartment dinshi, futowa yayi ya zauna a parlor, koina neat neat gwanin burgewa, idonshi ne ya sauka akan akwatinan ta guda uku data jera daga gefe, kawar da kanshi yayi gefe,jin karar knockin ya sashi tashi ya yi hanyar kofa ya bude, ganin m5 yasa ya bashi hanya don ya wuce, ahankali m5 ya shige ciki wajen kitchen island ya aje luxurious woody basket din daya shigo dashi wanda cike yake da hadaddun food flask masu kyau , saida suka dan gaggaisa kafin m5 yayi mashi sallama ya tafi, kallon abincin yake tunaninta ya fado mashi, yanxu idan yace zai tafi da abinci ba lallai ta samu taci ba don anyi operating nata, haka yasa ya hakura kawai ya bari daga baya idan ta buqata ko ta fara cin abinci saiya kai mata, yanxu wani irin tausayinta yake ji, yanajinta kamar kanwarshi wadda suka fito jini daya, kwata kwata baiji dadin abunda yayi mata ba, musammam yanxu daya samu information sosai akan abinda uncle dinsu yayi masu ita da kannenta, don har raping dinta da wahab yayi saida aka kawo mashi rahoton haka, da yanda Ibrahim yayi maltreating din salima da rashin lafiyar da kannenta keyi duk wani abu na gidan su a tafin hannunshi yake gasu marayu, runtse ido yayi yana jin wani irin zafi, marainiya ce, kannenta marayu ne don basu da gata akayi masu duk wannan abun, wani irin zafi yakeji aranshi sosai, don shi mutun ne da baya qaunar rashin adalci arayuwa. Abincin ya dan yi serving kanshi,anatse ya dan deba yaci, duk yanda yaso yaci abincin ya kasa, karshe ma turewa kawai yayi ya miqe ya koma daki ya kwanta, ahankali yake sauke nunfashi da huci mai zafi har bacci ya daukeshi, bashi ya farka ba sai wuraren karfe shida, wanka ya sakeyi sannan ya gabatar da salla ya shirya cikin farar jellabiya fes wanda ta amshi karkaffan surar shi sannan ya sanya jeans baki daga ciki dan jallabiyan tadan dingile mashi, rawanin larabawa ya nada sannan ya janyo keys dinshi da laptop dinshi ya futo. Hafiza…………………… Hafiza ce zaune cikin dakinta, dukta hargize duk wani information data nema akan amar ta samu, abu daya ne ya tsaya mata arai, ta kasa samun wanda aka hadata dasu don su hada hannu, babu yanda batayi ba akan ta gano su amma ta kasa, karshe data gaji tayi masu message kamar haka ‘’ina son ku bani hadin kai, inada shaida akan amar na wasu laifi daya shafi kasar nan da yayi kuma ina fatan hakan zai kawo karshensa,I can be very useful to you, all you have to do is trust me kawai’’… zama tayi kusan awa guda babu reply, ganin kamar tana batama kanta lokaci ne yasa ta wullar da wayar ta miqe, hafiza irin matan nan ne da ake kira green snake under green grass, zaata iya komi akan abinda take so, kuma zata iya tarwatsa duk wanda ya bata mata koda kuwa tana son mutun, wani irin mahaukaci so take ma amar wanda dalilin haka zata iya tarwatsa farin cikinsa akan ya bujire ma tayin datayi mashi akan soyayyar ta gareshi, tana da hatsari sosai.   Toilet ta shiga tana futowa taji karan notification da sauri ta karasa wajen wayan har towel din jikinta yana neman zamewa sbd sauri ,cikin hanzari da sauri ta bude message din ‘’call me now!!’’.. da sauri ta fara dialing number, ganin anyi picking yasa ta sauke ajiyan xuciya ta soma Magana ‘’thank goodness, im so happy you pick my ….’’ Ba’a bari ta karasa ba akace ‘’what do you have against him?’’..shuru ta danyi tace I have something very big and it’s a secret, that can also make him fall forever’’.. ‘’just say it’’ Da dauri ta soma Magana ahankali ‘’he got married with illegal actions, I mean he married some girl from his country that is not emirati, and he married her because she needs uae citizenship which he agreed knwing that its illegal and it can detroy his career’’.. ‘’do you have written document or proof of what you said’’. Da sauri tace ‘’no I don’t that’s the reason I need your hands in these, I have a plan, I need to be by his side I don’t care about the fake wife but I have too cos that’s the only way to I can get close to him, ta wannan hanyar ne zan samu duk wani proof da zamu buqata bayan wannan ma harda wasu abubuwan da bamuyi tsammani ba’’…shuru akayi daga bisani mutumin yace ‘’I will contact you 2morrow morning, now send me about the plans’’..yana kaiwa nan ya katse wayan, aje wayan tsohon yayi, wannan batun yayi mashi dadi, lokacin da yake ganin calls dinta baiyi tsammanin abun da zai mashi dadi bane, dariya yayi irin ta riqaqqun mugaye sannan ya dauka wayan shi yayi dialing wata number da akayi saving da ‘’my son’’..ganin kusan yyi 2 mised call ba a dagaba ya doka wani ubantsaki yace ‘’useless boy, dole nasan yanda zanyi na juyaka yanda nakeso, anyways I don’t knw how you will feel or react idan ka gane uwar ka na raye kuma tana wajena dukda tsahon shekarun nan ka daukeni a matsayin life savior dinka, hahahahaha’’..wata shegiyar dariya ya babbake yace ‘’you will always be my uselful stick’’ Yana nan zaune wani call din ya shigo wayanshi,saida ya dauka kusan awa guda yana yi wanda duk plans ne akan yanda zasu wargazar da duk wani shirin amar akansu wanda ya zame masu kamar threat acikin harkokinsu, ‘’alhaji calm down,every thing is under control, hes also under my control, just focus on the transportation over there, and we need more people for tracfikking, everything is low now, I need more badges from your country, that will help out, banason ina yawan zuwa sosai don ganin yanda abubuwan suke gudana acahn’’…saida ya gama wayan kafin ya kashe.     Abu dhabi specialist hospital… Yana parking ya bude moton shi ya futa, direct ya wuce ciki, daidai dakinta ya tsaya kallon kofar yayi wanda na waje kan iya hango duk wani patient dake ciki tadan glass din gaban kofar da aka rubuta vip ward 2, ahankali ya bude ya kutsa ciki ya tsaya bakin kofar, kamar kullum fuskar nan tashi babu yabo ba fallasa,dagowa yayi yana fuskantar gadonta,kallonta yyi tsaf ganinta zaune jingine da gadon idonta a lumshe ya sashi karasawa gaban gadon dan nesa da ita, kallonta yake sosai, ahankali kamshinsa wanda bata taba jin qamshin dake shiga kwanyar mutun ba  kamar shi ya soma shiga hancin ta yayi mata sallama, ahankali ta soma bude jajayen idanunta tar akanshi wanda suka dan kumbura eyelid dinta duk sun dan tashi tsabar kuka, wasu siraran hawaye ne suka zubo mata, lumshe idanunshi yayi sannan ya karasa ahankali gaban gadonta, ganinshi dab yasa ta rasa dalilin sakin kukan nata da karfi nan take, ahankali ya zaune gefen gadon, abun mamaki sai ganin hannunshi tayi yana tunkarota, ahankali yasa hannunshi ya janyota kamar yar babyn roba ya sanya ta cikin jikinshi, shi kanshi ya rasa dalilin hakan da yayi, kawai ya tsinci kanshi da yin hakan ne, fashewa tayi da kuka don kamar tunda yayi hugging dinta jikinta ya kasa resisting hug din don she needs it badly sosai, ahankali ya soma dabbing bayanta yana shafawa ahankali, saida ta soma rage kuka kafin ahankli kamar bazaiyi Magana ba yace ‘’how are you feeling now?’’ ahankali ta zaro jikinta daga nashi, ta koma gefe, wani irin sanyi jikinta yayi ga wani irin dadi dataji ya ziyarce ta, kallonta yayi sannan yace ‘’kinci wani abun?’’..ahanakli tace ‘’nurse tace I cant eat sai gobe’’..runtse idanunta tayi don wani irin zafi taji sbd matsawa da ta danyin nan, da sauri yace ‘’sorry da zafi ko’’…kawar dakai tayi tace ‘’uhm’’…zama sukayi babu wanda yayi Magana, anatse tace ‘’ sir please zanyi wii wii ’’..yanda tayi maganan saiya burgeshi, ‘’should I help’’ Bata kalleshi tsoron abinda zatace ya dirar mata tace ‘’no ka kira nurse’’.. baima tsaya jinta ba ya dan rankwafo ya dauke ta gaba daya, gabanta ne ya bada dam, wani irin yanayi suka tsinci kansu, tsayawa yayi yana kallon cikin idanunta, itama kallonshi take kamar zasu cinye juna, kawar dakanta tayi, anatse ya matso da fuskarshi kusa da tata yace ‘’daga yau sunana yaya not sir, ‘’..girgida mashi kai tayi sannan ya kaita toilet, akan wc ya sauketa, ganin haka ya sashi saurin cewa ‘’zaki iya ko…’’ da sauri tace ‘’please sir… sorry please ya…yaa, ka kira min nurse’’ jin yanda ta furta yaya yasashi lumshe idanunshi yace ‘’okay’’ ya fuce ya barta anan zaune, yana futa ya danna emergency button din jikin gadonta, da sauri akayi knocking, bude kofar akayi, nurse din ta shugo, kai tsaye yace ‘’help her out’’ ya nuna bata bathroom din toilet din, wucewa nurse din tayi ciki, ganin haka yasa ya fuce, saida ya shiga cikin motar shi kafin ya soma dialing number hamman, ‘’dude whats’up?’’, jin ya amsa kiran yasa amar saurin cewa ‘’ call your girl friend, uhm this girl is in hospital’’ Baima jira amsa hammam ba ya kashe wayan ya kunna motar shi ya fuce, ahankali moment din dazu ya fado mashi, dan tsaki yayi aranshi yace ‘’why would you do that yanxu sai raini ya shugo tsakani’’, kawar da zancen yayi daga cikin zuciyar shi, wakar maher zain for the rest of my life yake bi anatse, dan cute bakinshi yake motsawa yana dan girgiza kanshi da alamu waqan na mashi dadi, jingina yayi da kujean nashi sosai, hannun shi daya na kan steary daya kuma na kan gear.   Hammam na gama waya da amar ya soma nazarin Magana amar,idan har ba mistake din jin abinda yace bane yana nufin amra bata da lafiya tana asibiti Kenan, da sauri ya soma dialing number haifa, tana dagawa ya soma Magana ‘’habibty I think amra is sick, I just received call from amar that shes in hospital I just hope..anyway where are you’’..haifa wanda fitowanta Kenan daga kitchen dinsu hannunta riqe da bowl din fruit call din hammam ya shigo wayanta, da sauri tayi hanzarin picking bayan ta saurari abinda yace hankali atashe tace ‘’wait what, meya sameta, innalillahi, ina gida ynxu amma bari ya dauko key nan a futa yanxu na wuce asibiti’’..tana kaiwa nan ta kashe wayan, fruit din da bata sha ba Kenan, da sauri ta haura sama ta jawo black veil din abayar jikinta ta sakko qasa, ganin ummi zaune a sitting room ya sata cewa ‘’ummi zanje asibiti yanxu, amra bata da lapiyar’’..fatan samun lafiyar amra ummi tayi sannan sukayi sallama ta fuce, cikin sauri take driving har taqaraso abu dhabi specialist hospital, da sauri sauri ta fara kokari shiga cikin reception din, ganin hammam daga gefe wanda kusan lokaci guda suka iso yayi parking yasa ta dan tsaya ya karaso, atare suka qarasa cikin reception din, shida kansa ya bincika masu dakinta, mamaki ne qarara a fuskarshi lokacin da receptionalist din ta nuna mashi file din amra da shi kadai ne mai sunan ta a asibiti, ganin an rubuta mrs amar, kawar da wani tunaninshi yayi kafin suka wuce dakin amra wanda ke cikin vip na manya manayan mutanen kasar, da sauri haifa ta bude kofar batama tsaya knocking kofar ba, tsaya wa tayi turus ganin amra wadda ke kwance, da sauri ta karaso idanunta na kawo ruwan tausayi don haifa ciwo kadan tage gani ya sata kuka, da sauri ta karasa gabanta ta kamo hannunta tace ‘’babe, subhanallah meya sameki, karaso wa shima hammam yayi ya mata kallo daya ya danyi wani nazari kafin ya kawar da kasha don shima yanson sanin dalilin kwanciyarta a asibitin, amra wadda bacci yadan soma fuzgarta don allurer da akayi mata don tanata complain din zafi tun bayan futsari ta nurse ta taimaka mata tayi ya sa ta saurin bude ido jin muryar haifa, da sauri da budesu akan haifa wadda itama ita take kallo fuskarta qunshe da tausayin aminiyarta, dan murmushin wahala amra ta qaqalo ya riqe hannun haifa don ta taimaka mata ta zauna da kyau, gayara mata zama haifa tayi kafin tace ’’babe calm down daga zuwanki harkin fara damuwa, I got operated and alhamdlh komai yayi sauqi’’..jin haka yasa haifa bude idanunta sosai tace ‘’operated for what babe, meysa baki kirani ba, why’’’…jin haka yasa amra saurin kwantar mata da hankali kafin ta kalli hammam, gaisawa sukayi wanda shima duk alamun damuwa sun fito qarara a fuskarshi, nan yabar haifa bayan yayi ba amra sallama sannan ya fuce abinsa. Kallonta haifa tayi tace ‘’waya kawoki asibitin’’..kwanciyar amra ta gyara don baccin ya soma fuzgarta sosai tace ‘’haifa lets not talk about its now inajin bacci sosai’’…ganin haka yasa haifa ta gyara mata blanket din jikinta cikin kulawa sannan ta zauna gefenta har bacci ya dauketa.   Hammam na futowa ya wuce apartment din amar don yasan nan zai samesa, yana karasawa bai tsaya komai bay a danna pins din kofar ya bude hankali kwance, ganin light din sitting room din are dim ya sashi karasawa cikin bedroom din kai tsaye, bude kofar yayi anatse ganin babu kowa aciki dakin yasa shi karasawa gaban couch din bedroom din ya zauna, jin karar saukan ruwa ya tabbatar mashi da amar na cikin bathroom din, ahanakli ya zaro wayan shi yana dannawa don jiranshi ya futo, dagowa yayi ianunshi suka sauka kan laptop din amar wanda ya daura shi kan table din gaban couch din wanda da alamu aiki ma yakeyi kafin ya miqe ya shige bathroom din, sauke idanunshi yayi ya cigaba da danna wayanshi, after some seconds ya dago idanunshi akaro ba biyu, idanunshi ne suka sauka kan portal din headquarters da tambarin uae armed force wanda gaba dayashi id encrypted, jinjina kai amar yayi don tunda yake bait aba ganin amar yayi using irin wannan portal dinba dukda usually idan manyansu na using wannan portal din saidai idan suna aje wasu manyan bayanai wand aba kowa yasan da irin encrypted portal dinba shima ganin tambarin uae armed forced ne ya sashi gane cewa tabbas wannan secret encrypted portal ne, jin karar kofa ya sashi kawar da kanshi ya kalli amar wanda ya fito qugunshi daure da farin towel wanda yakai mashi har gwiwa, dayan hannunshi riqe da wani towel din yana goge sajen gaban fuskarshi, kallonsa amar yayi baa bin mamaki bane don ya saba ganin hammam kai tsaya cikin bedroom dinsa, karasawa yayi gaban closet dinshi ya jawo wasu kananun kaya masu shegen kyau na nike black color, baiko kalli hammam ba kuma baice mashi komai ba shima hmmam bai tanka mashi bay a cigaba da dannan wayan shi don yasan halinsa, saida ya koma bathroom ya kimtsa sosai ya futo ya tsaya gaban katon dresser shi ya soma wankan turare, saida dakin ya dauke kanshin sa kafin ya saurara ya juyo ya karaso couch din, ‘’tun yaushe kazo’’..jawo tlaptop din shi yay ya rufe sannan ya wuce gaban gadonshi ya aje kan bedside, dagowa hammam yayi sannan ya kalleshi yace ‘’banfi 5mins da zuwa ba,’’ ‘’muje parlor muyi magana’’. Wucewa amar yayi shima hammam ya mara mashi baya, zama sukayi akan kujerun parlorn, kallonshi hammam yayi sannan yace ‘’na kai haifa asibiti dazu, amma  maisa da mukaje ban ganka ba’’..tabe baki amar yayi ya jawo remote ya kunna tv kafin yace ‘’don’t I have time for my self ne? uhmm, ay nayi kokari ma dana kaita asibiti’’..kallonshi hammam yayi ya jinjina kai yace ‘’I tot you’ve done it already ay shiyasa’’…sanin abinda hammam ke nufi sarai ya sashi doka tsaki  kawai yace ‘’its not that simple, bana son raini, infact bana tunani zan iya yin wani abu da yarinya kamar wannan, shes too young and small for me, anyway banason maganan for now’’..dariya kawai hammam yayi yace ‘’okay wannan matsalarka ce, idan har sauran ruwan naka ya qare kaine kake cikin matsala, tunda na kawo maka solution kana wasa da damar daka samu anyways take your time’’..banza amar ya mashi ya maida idanunshi kan tv da ake wani program, shuru ne ya biyo baya, ganin yau da yan miskilancin nasa ya sanya hammam miqewa ya mashi sallama ya fuce abinsa. Bai wani jima a zaunen ba yaji zaman ya ishesa gaba daya, daki ya koma ya rage kayan jikinsa zuwa shorts kawai sanan ya dan kwanta. 83-84 Abu dhabi hospital 5pm… Hira sukasha sosai ita da haifa bayan ta tashi daga barci allah ya taimaka jikin nata ya dan sake sosai, don tana iya tashi tana zagaye dakin don doctor ta umurce ta da hakan. Yau kusan kwana biyu Kenan tun bayan haifa tazo ta duba ta, yauma tana saka ran ganinta don sunyi waya akan zatazo da ummi don su dubata, bangaren amra kuwa ba qaramin dadi taji ba da baya zuwa don rabonta da ta ganshi tun ranar da akayi mata operation da safe bayan yaje ya dawo bai sake zuwa ba itama kuwa bata damu ba don babu abinda ta rasa anan asibitin daga kan meals dinta zuwa abubuwan buqata duk tana samun kulawa daga wajen nurses din ga haifa tana zuwa itama don ganinta. Anatse ta jawo walking stick din dake taimaka mata wajen tsayuwa, saukowa tayi daga kan gado anatse sannan ta saka cute slippers din da ake ajewa patients, gyara riganta tayi wadda ta dan karkace gefe guda sannan ta futo, ahankali take takowa har gaban compound din asibitin, wata irin iska ce mai dadin gaske ke busowa don garin yayi lumlum sakamakon danshin ruwan da akayi nay an kwanaki, anatse take zagayawa har ta dan samu waje ta zauna don jin yanda kafarta ta sage sosai, zaman minti goma tayi bayan ta huta sannan ta sake miqewa, tafiya takeyi ahankali hart azo gab da tsakanin parking space da inda zai sadaka da entrance din asibitin, anatse kamshin turarensa ya fara bade surrounding din wajen, anatse ta dan juyo ganin babu alamunshi a wajen yasa ta soma tafiya anatse ba tare da ta juyo gabanta ba, juyar da idanunta tayi gaban hanya wanda yayi daidai ta bugewanta da glass door din entrance door din cikin asibitin wanda ake turawa, da sauri tayi baya don taji zafin bugun ba kadan ba wanda dalilin yin baya yasa ta harde kafafunta, saura kiris ta zube a kasa, amar kuwa wanda tun lokacin da ta miqe daga zaune a compound din ya shigo cikin asibitin da hadaddiyar lamborgini dinshi, futowa yayi daga motar sanye da jellabiya fara kamar kullum fuskanshi sanye da bakin glass wanda yake boye mashi kamannin sa sosai, kallonta yayi sosai da yanda take dingisa kafafunta har lokacin data juyo tana waige waige, saida ta fara tafiya kafin ya mara mata baya ganin ta buge da kofa ya sashi tsayawa ya hade hannayenshi biyu a kirjinshi yana jinjina yarinta irin tata don babu babba mai hankali da zai dunga tafiya yana waige waige ba tare da kallon gabanshi ba ganin tayi tangal tangal zata fadi ya sashi saurin tahowa  da sauri ya tarota zuwa jikinshi sosai, anatse ya lumshe idanunshi don jin yanda jikinta gaba daya ya sauka ajikinshi, yanayin ya bada wani irin sanyayyan alamari, ga sanyin dake kadawa, ganin idanuwa na dawowa kansu ya sashi dan janye hannuwansi wanda ya zagayo qugunta dasu duka biyun, kamar bazai cireba ya janyeta daga jikinshi sannan yace ‘’mind your step, kidinga abu kamar mace mana’’…amra wadda salati ya kama bakinta tun lokacin data saddakar da faduwar ta, jin muryarshi wadda ko acikin bacci taji take wani mummunan farkawa don tsoronshi da kwarjini da haibarsa yasata saurin karasa sanye jikinta daga nashi, sauke kanta qasa, giftawa yayi ta gefenta, ganin haka yasa tabi bayanshi har zuwa dakinta, saida ya bude kofan sannan ya mata kallo daya yace ‘’get in’’..wuceshi tayi sannan ta samu waje ta zauna akan gadonta, jin alamun takowan shi wajenta yasata sauke kanta kasa ta runtse idanunta saida yazo dab da ita sannan ya tsaya kyam ya fito ainahin sojansa, hannunshi biyu ya sanya cikin aljihun jallabiayn jikinshi wanda tayi mashi kyau sosai, kallonta yayi daga yanda take zaunen sannan ya dan furta ‘’get up’’.. da sauri ta miqe har kirjinta na nemen bugawa da nashi, dan baya kadan yayi sannan yace ‘’dago kanki’’..dagowa tayi anatse tayi mashi kallo daya, yanda idanunshi suka cika idanunta ya sata saurin sauke kanta qasa don bazata jure kallon cikin idanunshi ba ‘’don’t make me repeat my self’’..jin ya yi Magana adan zafafe ya sata dagowa da sauri amma bata hada ido dashi ba don bazata iyaba, anatse ya soma Magana ‘’bakida tarbiya ne? baki iya gaisuwa bane ko sai nace ki gaisheni’’ jin yanda yake Magana adan fada fada ya sa jikinta fara rawa kaf kaf, anatse cikin sautin alamun kuka ya ciyo ta ya sata saurin cewa ‘’dan Allah kayi ha..kuri.. sir..’’.. Kallonta yyi sosai saita dan bashi tausayi, anatse ya dan rankwafo don kwata kwata tsayinta a daidai kafadar shi ta tsaya,ganin yanda ya rankwafo sosai don har tana jin saukar nunfashinsa wanda ke kamshi mint ya sata saurin runtse ido, so take ta sauke kanta amma ta kasa don tsoron kar yace wani abun, don kwata kwata maganganunsh akanta basuyi mata dadi kwata kwata, ‘’didn’t I warn you from calling me sir..’’, da sauri ta kalleshi tadan tabe bakinta ashgwabe tace ‘’yi hkuri manta wa nayi’’… matsawa yayi ya taka har gaban couch din dakin cikin izza da kamewa sannan ya zauna anatse ya daura kafanshi daya akan daya kamar basarake, dauke idanunshi yayi daga kanta sannan yadan kwantar da kanshi jikin kujerar ya lumshe idanunshi, tunda ya zauna ya dauka wajen rabin awa a zaune bai motsa ba, ganin bashida niyar tashi ya sata kame kanta tadan kwanta har bacci ya dauke ta. Shima dai baccin ne yadan fusgeshi kadan daga bisani kuma ya farka.   Ganin tayi nisa a baccin yasa baibi ta kanta ba ya nufi hanyar futa, daidai bakin kofar ya juyo ya sake kallonta ganin kamar kwanciyar da tayi zai iya sawa ta fado don tana gab da jikin gadon a ringine, kamar bazai motsa ba daga inda yake ba Chan kuma ya juyo ya koma gaban gadon, tsayawa yayi daidai saitin fiskarta dake fuskantarshi,kallonta yake sosai wanda shine kallo daya taba mata na kurulla, kyakyawar cute baby face dinta ya zuba Ma ido wadda curly gaban gashinta ya soma rufe fiskar tata she look so innocent, Jan dan numfashi tayi kamar wadda a ka tsungula, ta dan turo redish lips dinta alamun kwanciyar bai mata dadi ba, juyi ta soma yi cikin bacci, aykuwa kamar yanda yayi tsammani yanda ta mirgino dinnan zata iya faduwa,bai gama tunanin ba ta gangaro da sauri ya dan rankwafa sosai ya tallabota jikinsa, gaba daya bata da wani nauyi amma yanayin yanda take da jiki da kayan alatu zaka dauka zatayi nauyi, wani irin sanyin niima ke shiga cikin kashinsa da jikinsa, tare da yanda take dan juyejuye acikin kirjinsa daya saqala ta Sai abin yayi mashi kamar tana goga mashi kirjinta ne, daurewa yayi ya miqe da ita a jikinshi ya kwantar da ita akan gadon asibitin yanda bazata fado ba saida ya gama ya juya zai fita kenan idanunshi suka sauka kan rigar jikinta da sauri ya gyara mata rigar donta yaye sama Santala santalan cikakkun lallausan fatar cinyoyonta da suka bayyana, yana gama wa ya fuce bai sake Waiwayon ta ba.
Wurin doctor dayayi operating dinta ya nufa inda ya shaida mashi nan da gobe za a sallameta don ta ji sauki saidai abinda baza a rasa ba saikuma dingishin da takeyi shima within 2days zata dawo normal, Sai kuma yanayin cin abincinta da Har yanxu ba komai mai nauyi zata ke ci ba, godiya yayi ma doctor ya fuce wajen da yayi parking motar shi, office ya wuce direct yayi wasu few ayyuka don Ana saka rai dawowa hutu very soon.

Hammam…..
Kallon mahaifin sa yayi wanda ke zaune kan kujera da mamaki dauke a fiskar sa,yanayin yanda yake mashi magana kadai zai tabbatar maka this time around da gaske yake akan kudiriri kan sa, sauke idanunsa yayi wanda sukayi jaa suka rine sakamakon maganganun da yake fada mashi da kuma tunatar dashi tushen sa da asalinsa “karka manta, nine na maidakai mutun lokacin da kake ba kowan kowa ba, ni na suturta ka nina ilimantar dakai sannan na baka Duk wani kin dadi na rayuwa, so this should be the last time dazan umarce ka akan abu kamin gardama”

Dagowa Hammam yayi ya kalli mahaifin nashi wanda ya hade fuska babu imani ko kadan acikinta, anatse ya soma furta “in sha Allah bazan Kara maka gardama ba za ayi yanda kake so, sannan ka bani number Zan yi kokari akai,daman badan komai Nace a jinkirta ba saboda yanda yanayin abubuwan suka zo ne kuma ban boye maka da wata manufa ba saidan na bari Saina Tara Duk wani evidence da zaka ji dadin samu” duk wannan zancen nasu cikin harshen larabci suke yi, saida suka gama magana kafin ya Tashi ya fuce daga gidan ma baki daya kamar zai Tashi sama,tuki yakeyi Amma idanunshi sunyi jaaa sosai,bai tsaya ko Ina ba Sai wani kebataccen waje saida yayi parking ya kutsa futo anatse ya shige ciki, maqabarta ce cike tam sosai wanda tasha tsafta ko’ina tsaftsaf babu dogon datti anatse ya Taka Har gaban wajen da aka rubuta Fatima bint malawi, tsungunnawa yayi daidai wajen idanunshi na kawo qwalla, saida yayi mata addua sosai na samun yafiya wajen Allah sannan ya miqe “umm I’m successful now, amma Duk bana ganin amfani komai saboda bakya raye, nayi maki alqawarin baki jindadin duniya saidai rai yayi halinsa,Allah ya jiqanki ya gafarta maki”…yana kaiwa nan ya juya ya koma cikin motar shi, zaman kusan Rabin awa yayi idanunshi na kawo qwalla sosai, deep down yana jin abubuwa da dama dayake yi kamar ba daidai bane ba amma tunawa da kalaman mahaifiyar sa wadda ke tinasar dashi koda yaushe Duk wanda ya daraja rayuwarsa ya daga shi ya maidashi mutun kada ya sake yayi butulci sannan ya kasance mai hallaci agaresa. Kallon wayansa yayi yana wasu Yan danne danne kafin daga bisani ya Kurama number da mahaifinsa ya tura masa ido yayi kafin ya aje wayan, tsaki yayi duk haushi ya gama kamashi Duk shi yayi sakacin mantawa baiyi copy din evidence din ba gashi yanxu komai ya tabarbare mashi don mahaifinshi yayi tsananin fushi kuma yana ganin kamar yaqi fada masa ne don wani dalili daban wanda shi Sam ba haka bane ya bari ne komai yadan lafa sannan ya bullo ta bayan fage, tsaki yayi ya kunna motar ya fuce daga harabar wajen.

Abu Dhabi hospital…
Sai wajen magrib ta farka, ahankali take lumshe idanunta wanda sukayi mici mici ta sauke su kan couch din dake facing gadon da take kwance, ganin baya wajen yasa tayi miqa bakinta dauke da salati sannan ta fara kokarin sauko da zara zaran kafafunta, ahankali hancinta ya fara jiyo mata kamshinsa, mamaki ne ya cikata don baya cikin dakin amma yanda take jin kamshin kamar yana kusa da ita, sannin yanda komai nashi kamshin yake hatta kujera Idan ya zauna ya Tashi kamshinsa na maye wajen yasa ta Kawar da tunanin ta miqe, harta wuce toilet ta dauro alwala ta fito jin kamshisa take sosai, ahankali ta jawo kasan rigar ta don goge don ruwa daya shiga mata ido, tsayawa tayi kyam ba tare da tayi abinda taso yi ba jin kamshinsa tarr ajikinta ahankali ta gangaro da hancinta zuwa gaban rigarta, mamaki ne ya cikata ta yanda akayi kamshinsa yazo jikinta, Kawar da tunanin tayi don Duk zatonta lokacin daya tallabeta ne data kusa faduwa kasa. Saida tayi salla ta idan kafin ta cire hijabin ta koma kan gadon ta doka uban tagumi wayan take so ayanxu don ta sake Kiran su salima ko za a dace amma babu hali, wasu siraren hawaye ne suke saukowa daga idanunta zuwa kan fuskarta tun bayan ta farfado Sai tayi kukan don babu abinda ke fado mata arai Sai tunanin yanxu da ta mutu fah shikenan kannen ta basu da wani basu da kowa ita kadai ta rage masu,lokaci guda taji karatun da komai ya fuce mata, hankalinta Duk ya koma gida don gani take kamar idan Har ta cigaba da zama ba tare da tasan halinda suke ciki ba wani abun zai iya samunsu koya cutar dasu,Amman sanin cewa babu wanda ke rayuwa kuma ya tsare Sai allah Hakan yasa ta fawalla Ma allah komai ta kai kukanta wajenshi don yanxu bata da kowa wanda zai tsaya mata saishi.


Washe gari wajen karfe biyar na yamma Amar ya iso asibitin, saida ya gama clearing Duk wani bills kafin ya wuce cikin dakin da aka kwantar da ita, lokacin daya shiga yayi mamaki ganin babu kowa a cikin dakin, jin alamun saukan ruwa acikin toilet yasa ya samu waje ya zauna kan couch din dake facing patient bed din, zaro wayanshi yayi yana diban time don yana sauri ne sbd Kiran da Hammam yayi mashi akan wani aiki da zasuyi urgently a office, bai jima da zama ba ya bude kofar toilet din ya futo, sanya take da kayan daya kawo ta asibitin dashi wanda tasa aka wanke mata a laundry din asibitin, batama lura da mutun a cikin dakin ba saida tazo tsakiyan dakin ta hango shi idanunshi kyam akanta, da sauri ta sauke nata ta soma magana a hankali “Ina wuni yaa..ya”.. bai amsa ta ba daman tasan hakan ce zai biyo baya,saidai tsintar hard voice dinshi tayi yana cewa “I hate people wasting my time, na baki minti biyu ki sameni a waje “ yana kaiwa nan ya sa kai ya fuce, da idanu ta bishi saida taga fucewar shi ta tabe baki, daman bata dade da Tashi ba tayi wanka ta shirya don already doctor dake ganin ta ya shaida mata sun sallameta, shiganta toilet kenan zatayi alwala don bata samu tayi sallan asr ba sakamakon baccin da tayi sosai tun bayan sallar dhur, hijab dinta ta zura sannan ta sanya takalmin asibitin don kwata kwata babu takalmi aka kawo ta, ficewa tayi daga dakin anatse don Har yanxu tana dan digisawa sakamakon gefen inda akayi mata aikin cikin data dafe don tundaga kan wajen aikin Har zuwa kafanta na daman tana jin kamar ba a jikinta suke ba.
Daidai gaban kofar shugowa cikin asibitin ta tsaya ganin mota guda a gaban wajen sannan ga horn dataji daga motar yasa tadan qara saurin kafar ta don tun fitowar ta ya hangota, cikin hanzari ta bude kofar gaba ta shiga da sauri wanda hakan yasa tadan fama cikin nata, rufe kofar tayi ta runtse idanunta sosai hawaye na zubo mata, baima tsaya bi ya kanta ba ya fizgi motar ya fice daga harabar asibitin, shuru ne ya biyo baya baka jin komai Sai ijjiyar zuciya da take sauke wa Sai kuma sanyin ac cikin motar tashi da kuma kamshin turarensa wanda yanzu kam itama ji take kamar kamshi ya fara bin jikinta, sanyin ac ne ya soma shiga cikin kasusuwanta, ganin yanda ta takure yasa yayi mata kallon daya ta wutsiyar ido yace “lafiya?” Kallon sa tayi wanda idanunta suka sauka cikin nasa da sauri ta dauke nata “uhm..daman sanyin ne yayi yawa”.. kamar bazai yi wani abu abun ba don saida ya dauka kusan minti biyar kafin ya rage gudun ac, ahankali ta sauke ijjiyar zuciya tana mamaki halayenshi, shi ba a isa a saka shi abu ba Sai yayi niyya idan kuwa zaiyi saiya jaa aji, lumshe idanunta tayi wanda suka rine sosai dalilin dan kukan da tayi da kuma yawan koke koke da take Duk dare akan qannenta.
Direct apartment dinshi ya wuce suna isa yayi parking, baiko kalle ta ba yace “kije” jin haka yasa ta bude motar ta fuce abinta, shima yaja motar ya fuce daga cikin compound din, ahankali take tafiya harta karasa gaban lift ta danna floor din da zata sauka, tana karasawa gaban kofar ta tuna bata san pin key dinba gashi ya tafi, ga magrib na dosowa, komawa gefen jikin kofar ta tsaya don babu abinda zata iya, gashi babu waya a hannunta ganin tsayuwa bazai yiwu ba ga yanayinta yasa ta danyi gaba wajen lobby inda Aka aje wasu Yan kujeru a wajen ta zauna, Har kusan karfe Tara tana nan zaune, ga yunwa dake nukurkusarta ga cikinta dake neman kullewa ga shi wani irin bacci ke fusgarta ga ramuwar sallah don ko sallar asr bata samu tayi ba don lokacin data so yi ya iso asibitin ya dauketa, kuka ne ya kubce mata don ta galabaita sosai, runtse idanunta tayi gam ta dan yi relaxing bayanta akan kujeran Har wani irin wahalallen bacci ya kwasheta, kusan baccin awa biyu tayi a zaunen nan wanda Duk a wahale tayi shi, ga wani irin futsari daya matsota sosai wanda dalilinshi ya farkar da ita, miqewa tayi azabure ta koma gaban kofar apartments din, wasu irin hawayen wahala take,babu abinda take aranta sai rokon Allah ya kawo mata dauki,karshe dai a galabaice ta zauna anan kasa,tunanin yanda zatayi ne ya fado mata arai, yanxu idan tace zata tafi babu waya a hannunta bare tayi requesting taxi, bayan wannan Ma babu kudi hannunta kuma Duk wani transaction da wayanta Take yi.

11pm na dare daidai ya iso cikin harabar compound din saida yayi parking kafin ya fito ,zagayawa bayan motar yayi ya bude ya kwaso ledoji guda biyu sannan ya rufe motar ya wuce ciki, anatse yake tafiya Har ya shiga cikin lift ya danna floor din da zai kai shi apartment dinshi, yana fitowa tun daga kan corner din da zai sadashi da nashi apartment din, daga nesa ya hango ta zaune a kasan, mamaki ne ya cikashi don baiyi tunanin ganin ta a wajen ba, anatse ya tako ya karaso gaban kofar ya kalleta, kamar bazai ce komai ba ya soma magana cikin nutsuwa “zaman me kike anan?” Amra wanda tun dosowarsa wajen kamshinsa yayi mata sallama tare da maganar karshe da yayi yasa ta dan gumtse rinannun idanunta ta bude akan shi, Kawar da nashi idanun yayi don lokaci guda yaji bazai iya jurar kallon idanuun nata ba, babu abinda ya hango Sai wahala da galabaitar da tayi, wani irin tausayi ta ne ya ziyarce shi ba tare da dalili ba, saida yazo danna pin alamarin ya fado mashi, wato bata san pin din kofar bane ta zauna tun wajen 6 daya aje ta a wajen, runtse idanunshi yayi a zuciyar sa yace “why I’m I causing her so much pain”.. shigewa ciki yayi ya aje ledojin a kitchen, ganin ya bude kofar yasa ta fara kokarin miqewa Amman ina babu kuzarin yin haka, da sauri ta koma ta zauna ta fashe da wani irin matsanancin kuka ahankali gadan gadan zazzabi mai zafi ya tunkarota, jin shuru kusan minti biyar babu alamun shugowarta yasa ya Ankara da tunanin daya tsunduma,ahankali ya tako Har gaban kofar,ganin yanda take kukaa wiwi yasa ya karaso Har gabatan ya tsugunna ya daukota gaba dayanta, ya shugo ciki da ita ya rufe kofar, Duk wannan dramar akan idanun hafiza wadda tun lokacin daya sauke amra take bibiyarsu Har lokacin da amra ta karaso ta tsaya gaban kofar apartment din, lokacin data koma lobby yasa hafiza gane cewa bata san pin dinba wanda haka yasa taga dama ce mai girma a gareta, Duk wannan abubuwan da take bata ganin fuskarta don tana nesa da ita sosai,wayanta ta jawo ta fara video tun lokacin da amra ta galabaita Har lokacin daya iso ya shige ciki ya barta dukda yaga ta galabaita saida hafiza ta dauka daidai lokacin daya dawo ya zo daukanta zai shiga ciki da ita ne yasa tayi stopping video din don bata buqatan wannan scene din Iyakacin wanda ta dauka ya wadatar don wannan kadai zai tabbatar da babu so ko wani alamun auratayya a tsakaninsu, murmushin mugunta tayi don wannan Ma evidence ne mai karfi, wanda idan Har uae marriage consent group suka gani dole za a fara zarginsu, saidaga baya ta fara jin gajiyar tsayuwar da itama tayi dukdan samun biyan buqatarta, anatse ta tattara ta fuce daga apartments din gaba daya sannan ta tafi.

Bai sauketa ko’ina ba Sai cikin bedroom dinshi, anatse ya kalleta yace “go and freshen up” ya fuce zuwa parlor, ahankali ta fara bin bango harta wuce cikin toilet dinshi, saida ta rage mararta kafin ta sakarma kanta hot shower saida ta dade sosai ta gasa jikinta kafin ta fito da kayan jikinta, hijab dinta ta maida sannan ta fara takowa ahankali har ta futo parlor, idanunta ne suka sauka kan nashi daya tsaya gaban fridge hannun shi rike da ruwa alamun ya gama sha, ledan daya aje a kitchen lokacin daya shigo wanda daya maganinta ne daya kuma abincine ya kwaso ya tako Har inda take ya aje agabanta , karba tayi tare da mashi godiya, baiko amsa ta ba ya wuce cikin bedroom dinshi don shima yana buqatar warm shower sosai.

Ganin ya koma daki yasa tayi saurin tube kayan jikinta ta saka mara sa nauyi sannan ta sauya hijab dinta ta tayar da salla domin Rama wanda suka wuceta.

Bayan ta idar ta zauna tayi adduoi sosai sannan ta jawo ledojin daya aje mata ta fara budewa daya bayan daya, kamshin brown veggies pasta ne ya fiki hancinta, anatse ta soma ci Har ta samu taji ta koshi don Lkita yace ta takaita cin abinci sbd aikin da aka mata, mikewa tayi da sauran abuncin ta wuce kitchen ta aje sauran a fridge sannan ta bude drawers ta dauka glass cup ta Debo warm wata a cikin dispenser tasha kadan sannan ta koma parlor da cup din ruwan, zama tayi a kan couch din parlor ta jawo ledan magungunan ta balla wanda ya kamata tasha sannan ta aje agefe, anatse ta gyara kwanciyanta taja hijab din jikinta ta kukaje idanunta don tunda ta soma cin abinci baccinta soma fuzgarta, Ringinawa tayi don karya fama aikin da akayi mata acikinta. 87-88 Washe gari bata tashi da wuri ba don wani irin bacci ne mai dadi ya dauketa tun bayan sallar asuba datayi sai wajen karfe 11am na safe ta tashi daga bacci, wanda karar bude kofar fita da yayi ne ya sata farkawa, ganin ya fice yasa kamar kullum ta miqe ta wuce bedroom tayi wankanta a bathroom hankali kwance tayi brush da alwala ta futo kai tsaye, shiri tayi cikin baqar abaya wadda tasha stones masu kyau sosai, parking gashinta tayi wanda yake buqatar kulawa ta musamman sannan tayi rolling veil din abayar, wani irin sihirtaccen kyau tayi na musammam, rigar ta zauna dam a jikinta, tayi mata masifar kyau, red lipstick kawai tadan Mirza a lebbanta sai dan kohl data shafa a idanunta ta sannan tadan fesa turaren ta na hermz wanda yawan ci bata rabo dashi,agurguje ta karasa shiri ta kafin ta kashe tv dake Kara ta tattara parlor saida ta kammala kafin ta zari wayan ta ta saka flat shoes baki na Zara dake cikin akwatin ta sannan ta fuce, anatse ta rufo kofar sanin babu buqatar saka wani pin yasa ta wuce gaban lift cikin natsuwa ta shige ciki, dannan grown floor tayi within seconds ta iso ground floor, saida ta tsaya gaban compound na Yan mintuna kafin motar haifa ta kunno kai,saida ta tsaya daidai gaban ta kafin ta daga kafafunta ta karasa cikin motar murmushi kwance a fuskarta na kewar aminiyar Tata, tana zama tayi facing haifa tace “babeeee I missed you so badly” kallonta haifa tayi fuskarta dauke da murmushi tace “bridey Ay na barki ne kisha honeymoon bfr mu samu baby sainazo na kula Dake da babyn” dariya haifa ta kyalkyace dashi ganin yanda maganar da tayi yasa amra tabe baki murmushin nata ya dauke lokaci guda tace “in your dreams that’s impossible my dear ay badan hakan akayi auren ba ko har kin manta”…ganin dariyar Haifar taqi karewa yasa ta saurin cewa “wallah Zan koma idan bazaki bari ba mu wuce”…, anatse haifa ta ja motar suka fuce daga harabar compound din saida suka hau kan babban titin dar jamal kafin haifa ta kalleta “babe yanxu da Ina zamu fara, ni inason zuwa shopping na karba black card din Abu Ma”
Latsa wayanta take bata dago ta kalli haifa ba tace “no babes mu fara zuwa saloon Ina buqatan hair treatment Kinsan yanda natural hair dina ke bani wahalaa Wallahi kamar na aske”…
“Okay tohm, but kema nace maki just relaxed the hair kinqi kin tsaya gayuu, anyway yanxu na gane dalilin gayun da kikeyi it’s because of….”
Bata Bari ta karasa ba tace “haifa please!!!! Don’t spoil my mood”… dariya haifa ta dunga mata Har suka iso saloon, as usual Yauma saida aka fara Gyaran gashin nata kafin aka fara masu pedicure da menicure, Sai full body polish wanda haifa tayi requesting suyi, kusan awa biyu suka dauka kafin aka gama masu gaba daya, dakyar amra ta yarda haifa tayi payment din wanda bata so hakan ba, saida suka fito suka shiga mota amra ta fara jin yinwa, Sai alokacin ta tuna batayi breakfast ba gashi almost 2pm, da sauri haifa ta jasu zuwa wani cafe suka dan rage yunwa kafin suka wuce mall, basuyi wani sayayyya sosai don amra pir taqi yarda haifa ta kashe mata kudi wanda ganin hakan take yanxu bai daceba wanda akayi mata a baya Ma ya wadatar don babu mai maka irin wannan abun Sai mai sonka sosai, lallai haifa ta zama mata yar uwa wanda ta shigo rayuwarta babu sani babu tsammani, Duk yanda amra tayi kicin kicin haifa saida ta saya mata wasu kayan bacci Sai Yan abubuwan da zata buqata nan kusa kamar turare dasu sabulai wanda itama haifa din ta dauka Ma kanta, saida suka shafe wajen awa uku a mall kafin suka fito, lokacin wajen karfe 5 na yamma, tsayawa sukayi wajen grocesy shop wanda amra tadan saya kayan abinci don kwanakin da take duk a wahale takeyin shi ga kudin saving dinta yana neman yin kasa sbd yanda take kashewa tana ordern abinci ba kamar lokacin da take apartment dinta ba, bata yawan order lokacin sbd babu amfani indai har zata girka, few abubuwa ta saya hardasu fruit da vegetables sai shinkafa dasu pasta da seasonings da meats duk wani abun buqata saida ta sayo sannan tayi payment suka nufa mota, tafiyar 20mins sukayi suka iso lokacin wajen karfe bakwai na dare daidai compound din haifa tayi parking, da kyar ta lallaba amra ta karba sayyayan datayi mata a mall kafin tayi mata godiya sukayi sallama ta fito haifa kuma ta wuce, karasawa tayi cikin building din apartments din, agajiye ta karasa gaban kofarsu, saidata zo daidai kofar ta tuna bata san pin din ba hankalinta atashe tunawa da tayi last time da irin haka ta kasan ce mata kuma tana ta Allah Allah ta tambaye shi sai kuma ta manta,tunawa da ya rigata fita yasata tunanin maybe ya dawo, cikin hanzari ta soma danna door bell din, saida ta dauka Kusan 30mins tun bayan ta danna Sai uku shuru, hakan yasa tayi tunanin bai dawo ba sanin baya dawowa Idan ya fita wani lokacin ma harsai tayi bacci yake dawowa da daddare, aje shopping bags din da Haifa ta bata tayi da sauran kayan abinci data saya a Kasa sannan ta fara laluben wayanta dake cikin aljihun abayar dake jikinta, tana zaro wayan ta fara tunanin yanda zatayi laluben contact din haifa tayi, bata kaiga danna call din ba aka bude kofar, da sauri ta dago ta kalli fuskarshi don ta tsorata sosai batayi tsammanin yana nan ba tsawon lokutan data shafe a tsaye, idanunshi ya soma lumshe wa da alamu bacci yake mai nauyi sosai,white shorts ne kawai a jikinshi wanda ya kamashi sosai guntu don daidai wajen ma’ajiyar dic** dinshi ne kawai ya samu rufuwa cikin shorts din, bai saka rigaba wanda haka ya same mashi kamar alada idan yazo kwanciya yakan tube ta sometimes, bin kirjinshi tayi da kallo wanda yake afafade ga fadi ga kwantaccen gashinsa da suka kwanta lub a kirjin zuwa ga damtsen hannunshi wanda yanda ya damke kofar karfaffen hannunshi hade da jijiyoyin wajen suka bayyana sosai, da sauri ta fara kokarin sauke idanunta saidai akan six packs dinshi suka sauka da sauri ta runtse idanunta lokacin da suka sauka kan tiny tight short dun jikinshi wanda suka ka mashin sosai kuma suka bayyanar da manhood dinshi sosai kamar a fili da yanda gabanshi ya ciko sosai Har wajen na yin tozo kamar zai fiddo kasa, gabanta ne ya fara bugawa pat pat, da sauri a dfe kirjinta tayi saurin kawar da idanunta bakinta na karkarwa tana furta adduar fargaba kawar da idanunta tayi daga shi gaba daya, ganin ta tsaya sototo yasa shi Jan dogon tsuka ya juya afusace ya koma daki don ta katse mashi daddaen bacci da ya daukeshi bayan ya dawo daga wani private meeting da yayi da wasu private investigators baimayi tsammanin ita ke knocking ba dukda lokacin daya dawo bai ganta ba kuma bai damu ba don ba shiga harkar ta yake ba sbd baya son raini ko kadan and shi bamai son mutane bane. 
Yana shiga daki ya wuce toilet yayi wanka ya dauro alwala don gabatar da sallolin da bai samu yayi su ba, yana idarwa ya cire jallabiyan ya sauya zuwa nighties masu laushi don garin ya soma sanyi sosai cikin Yan kwanaki, wanda idan sanyi ne to fah sanyi za ayi sosai idan kuwa zafi ne shima haka za ayi zafi sosai don wether din uae babu sauqi, anatse ya lalubo wayanshi ya kunna lokaci guda yaci karo da messages da yawa wasu daga doctor shi wanda reminder ne yake mashi akan de-freezing sperm dinshi da ya kamata ayi tun last week don daman due date din 3 months ne yana gama duba message din doctor ya bude na Hammam shima dai akan aiyukan office ne wanda za ah koma monday gaba daya, Sai last message daga private investigator daya saka yayi mashi bincike akan amra, qurama message din idanu yayi yana maimaita abinda mutumin ya rubuta “good day sir, I have a new update,both the children are been admitted yesterday night, which one of them is brutally injured I want to confirm if I should keep digging about their sickness”
Saida ya gama karantawa tsaf kafin ya tura mashi message “go ahead, keep a close eye on them,if there’s need of any help go to them anonymously”..yana tura mashi ya aje wayan, tunani da yawa na yawo a kanshi, tabbas yarinyar nan rayuwar ta da kanneta abin dubawa ne, dukda ya gane cewa kamar bata da sanayya akan matsalar da qannenta ke ciki, yana nan zaune tayi knocking a natse saida ya dauka kusan minti biyar kafin yace “come in”,budewa tayi ta shugo Har lokacin tana sanye da abayar data futa , anatse ta dan karasa nesa dashi tace “ina wuni” bata jira amsa shi ba don tasan da wuya ya amsa, hakan kuwa ta kasance don ko kallon inda take bai sake yiba saima gyara zama da yayi akan gadon yana latsa tsadaddiyar wayarshi that is worth of dollars, wucewa toilet tayi saida ta tabbatar ta kulle daga ciki kafin ta soma tube kayan jikinta don Duk sun takureta sabd wuni datayi dasu, wanka tayi da sabulunshi mai kamshi na royy soap shidai komai nashi is expensive don ta sha ganin soap din idan taje sayayyan kayan skincare dinta wurin packaging dinshi ma da slot din sabulun is different from general soap da ake saida wa, alwala kawai ta dauro, saida ta mayar da rigarta kafin ta bude kofar ta fito, yanda ta barshi haka ta same shi ahankali ta soma takawa zata fuce daga dakin saida ya tabbatar tazo tsakiyan dakin kafin ya dago ya kalleta daga sama Har qasa tunanin iri iri na yawo a ranshi, kwata kwata bai ga alamun damuwa a tattare da ita ba amma sanin irin kukan da take Duk dare da yanda tayi pushing kanta to marrying stranger don ta samu katin kasar uae don wani kudiri nata daman don har yanxu bai yarda da dalilin da suka bashi ba akan katin kasar nata amma yanxu yake ganin komai is making sense nunfasawa ya danyi kafin ya soma magana Adan fadace cikin kakkausar muryarshi “where have you been”?
Da sauri ta dago ta tsaya chak bata juyo ba, juyawa ta soma yi kanta a Kasa kafin ta dago tayi mashi kallo daya don batayi tsammanin jin tambayar daga bakin shi ba,anatse ta soma motsa bakin ta tace “uhm..daman naje Gyaran gashi ne nida haifa”…. Shuru yayi kafin cikin dabara ya soma magana “Kinsan halinda Yan uwanki suke ciki” mamaki ne ya cikata don bata gane wani Yan uwan yake nufi ba, ganin yanda tayi da idanu ya sashi cewa “you can go” juyawa tayi ta fita daga dakin tana maimaita tambayar, ganin ta Kasa gane inda ya Dosa yasa ta kawar da zancen ta shirya cikin kayan baccinta ta daura dogon hijabinta ta tada sallah tana idarwa tayi kwanciyarta don baccin dake fusgarta, shima Sai wajen karfe uku ya koma ya kwanta bayan ya tube rigar jikinshi sannan ya shige cikin lumtsentsen duvet dinshi,
Amra wanda wani mummunan mafarkin datayi ya sata kwala uban kara tana innalillahi arazane ta zauna tayi zaman dirshen babu abinda take furtawa Sai innalillahi, wani irin mafarki tayi akan su salima wanda yayi mata zuwa kamar zahiri, don ta tsorata sosai da yanda yanayin mafarkin yazo idan Har badan tanada imani ba zata ce abin da ke faruwa kenan da kannenta, Salim ne ta gani yashe a kasa duk jikinshi jini kamar matacce Sai salima wadda itama tana kwance jina jina dukta galabaita, babu abinda take Sai kuka tana cewa shikenan Salim ka mutu innalillhi adda shikenan nima mutuwa zanyi, adda yunwa nake ji adda kizo ki taimake ni yunwaa” bata kaiga karasawa ba ta yashe itama ta kasa matatta take zuciyar ta ta buga, wannan munmunan mafarki ya tayar Ma da amra hankali sosai ba kadan ba, wanda a mafarki tana kallonsu salima amma ta Kasa taimaka masu don tayi nisa sosai don ko muryarta salima bataji saidai ita tanajinta sosai saida taga salima Ma ta mutu yasa ta kwala karar data sanya ta Tashi itama afurgice, zufa ne ke tsatsofi mata Sai hawaye kamar famfo, Duk ta burkice Sai addua kawai datazo baki ta take kamar zautacciya,  
Amar wanda bai dade da lumshe idanu ba bacci ya dan fisgeshi jin wannan razananniyar karar yasashi saurin miqewa ya sauko ya fito daga dakin, da sauri sauri ya karaso gaban parlor ganin ta zaune ta daura hannu aka tana rapka kuka ya sashi bin parlor da kallo, saida ya duba ko’ina don duk a tunanin wani abun ne ta gani dazai cutar da ita, takowa yayi har gabanta ya tsaya ya mata kallo daya hannayenshi nade a kirjinshi kallo daya ya mata ya kawar da kanshi kafin ya soma Magana cikin kakkausar muryar shi mai amo ‘’keeee ihun me kike yi a cikin daren nan, are you sure bakida matsalar kwakwalwa kuwa’’… saida yakai karshe maganar tashi ya zuba mata kyawawan idanunshi masu kwarjini da haiba, jin saukar muryarshi ya sata dawowa cikin hayyacin ta, maimakon ta daidata saita kuma daburcewa ta guntse bakinta wani irin matsanancin kuka na ambaliya a fuskarta ta sukuyar da kanta, ‘’hey look up’’ ya fada chan kasan makoshi, dagowa tayi Ta zuba mashi eyeballs dinta da sukayi jaa sosai gwanin ban tausayi, takawa yayi gaban kujerar parlorn ya zauna ya dora kafa daya kan daya yace ‘’zo’’, anatse ta miqe, silk riga da wando ne na banci wanda suka lafe a jikinta masu santsi, wandon yayi mata kyau dukda bai dameta ba ammam yanda yake da santsi ya lafe a jikin fatar jikinta, kawar da idanunshi yayi daga kanta ganin yanda rigar ta shafe da kirjinta da babu bra sai tsayyayun bobby dinta wanda suke looking so puffy daga cikin rigar ga shatin nippy dinta dayayi tsini ta gaban rigar wanda kallo daya zakayi ma gaban rigarta zasuyi welcoming dinka, bai sake kallonta ba  yace ‘’whats wrong with you, kinada matsala ne?’’, shuru ta danyi tana share hawayen dake zubo mata masu zafi, wani irin radadi take ji acikin zuciyarta, bata ko kalleshi ba ta ahankali karamin bakinta wanda ya zubama ido ta soma Magana ‘’nayi mafarkin kanne na ne, sun mutu’’, nazari ya soma yi kafin y ace ‘’mafarki gaskia ne?, girgiza kai tayi alamun ah ah, kafin ya cigaba ‘’da kikayi mummunan mafarkin meya kamata kiyi?,’’ shuru ta danyi kafin ta soma Magana cikin shshekar kuka ‘’Addua’’, jinjina kanshi yayi yace ‘’kinsan da hakan shine kika zauna kina yin ihu kamar bakida ilimi,ko ihun da kikeyi ne zai kawo maki kannenki?, I will warn you this is the last time hakan zai sake faruwa idan abu ya sameki, ba shirme zaki tsaya yiba, kukanki zaki kai wajen allah’’, zuba mashi ido tayi wanda shma ita din yake kallo, wani irin sanyi ne a cikin maganganunshi wanda saika natsu zaka fahimci Magana yake cikin natsuwa da kamewa, share hawayenta tayi tass sannan tace ‘’in sha Allah bazan sake ba’’, ‘’good for you’’ yana kaiwa nan ya mike ya wuce cikin dakinsa ya barta anan tsaye, ganin kusan karfe hudu da rabi yasa ya shiga toilet kawai ya dauro alwala ya futa ya sanya farar jallabiyanshi mai kamshi ya tada kabbarar sallah, yana cikin salla ta shugo dakin itama ganin dakin da dan haske yasa ta wuce toilet din ta dauro alwala ta futo, bata kalli inda yake ba ta fuce zuwa parlor ta zurma hijab dinta ta fuskanci kibla ta fara gabatr da salla dakai kukanta wajen allah ta dade sosai har aka kira sallar asuba tana nan zaune bayan ta idar ta soma azkar, har wajen karfe takwas tana gaban sallaya ta kasa mikewa don gani take idan ta mike kamar zata rasa su ne gaba daya, tana nan kishingide har bacci ya kwashe ta mai nauyi sosai, daidai karfe tara ya futo daga dakinshi sanye da riga da wando na gyming, yana isowa parlor ya zuba mata idanuwanshi takowa yayi gabanta, tausayinta ne ya darsu a cikin zuciyarshi, baice komi bay a fuce daga gidan gaba daya, yana sauka ya wuce wajen parking ya dauki motanshi ya wuce penthouse din, don kwana biyu baijeba yayi motsa jiki shiyasa ya tashi da wuri. 89-90 Rayuwa juyi juyi wasu najin dadi wasu na cikin wuya, rayuwa dai ta gama juyawa su salima, don cikin wata uku abubuwa da dama sun samesu ciki kuwa shine azabtuwar da suka sha wajen rita, wadda ta gano wayan ta da salima ta dauka watannin baya da suka shude, yanda ta ganota kuwa akwai ranarda cutar salim tayi tsananin kamar zai mutu hakan yasa ta burkicewa ta zaro wayar hankalinta baya kanta ta nufi dakin rita arikice, tana zuwa ta fara dube duben charger ko zata samu, rita wadda futowanta kenan daga toilet din cikin dakinsu na masu aiki, idanunta ne suka sauka akan salima dake barbaza maka kayanta ganin yanda salima ta burkita mata katifarta kayyaakin data sato da yawa daga dakunan yan gidan duk sun zuba a kasa yasa ta dago kallonta ga salima, ganin tsohuwar wayrta a hannun salima yasa ta tako gadan gadan ta kwashe ta da maruka wajen hudu ajere, salima kuwa wadda yunwa ta gama busar da ita ta dago ta kalli rita, ganin yanda take kallonta yasa rita cewa ‘’ke dan uwarki barauniyace ke dama, kece kika sace min waya, to yau kuwa saina nuna maki ni cikakkiyar yar bariki ce mai lasisi, fadowa tayi kan salima saida ta mata dukan tsiya kafin ta kwace wayar ta hankadata gefe, dakyar salima ta rarrafa zuwa kofar dakinsu dukda bakinta bai mutu ba babu abin take cewa sai Allah ya isa, tun daga ranar rita ta dunga gana masu azaba, yanxu takaiga har line din wutar dakinsu gaba daya tasa mai gyaran wutar gidan wanda suke soyayya dashi ya kashe ta bangaren su salima, haka zasu kwana cikin zafi ga duhu, abinci kuwa yanxu kamar dabbobi haka take basu, wani sa’in zata zuba masu shinkafa banda miya ko mai haka zasu ci suna kuka, wani sa’in kuwa abincin da take diga masu ko salim baya koshi balle ita ta samu taci,duk wannan wahalar da suke sha basu taba attempting guduwa ba, to ko sun gudu ma ina zasuje? Duk wannan rayuwar da suke babu wanda ke lekensu daga yan gida gaba daya dukda yanxu suma abubuwa sun fara juya masu, don akwai wani tashin hankali da gaba daya gidan suka shiga wandalabarin kamawar ya Ibrahim ya riskesu na safarar mugayen kwaya da yake yi daga manyan kasashe daban daban, wanda haka ya mugun tayarma da dai hankali, ya kashe maqudan kudi sosai akan belin Ibrahim har ta kaiga ya sayarda gidan su salima don sunanshi ne akan takardun gidan as their guardian dukda sune masu gadon gidan, saida ya dauke wata uku a kulle duk ya jeme ya lalace yaci uwar wahala kafin alhaji Mustapha yayi yan cuku cuku aka samu aka fito dashi don da kyar aka samu aka danne zancen don case din yaje har gomnati kasar nageria don abin ya shafi sauran kasashe da taimakon wani abokin alhaji Mustapha babban general of police aka samu zancen ya kwanta don o su manyan government din bazasu so zancen ya fitaba don zai zame masu babbar matsala tsakanin kasashe da akeyin safarar don ayanda report din yazo daga Nigeria ake futar da kwayoyin meaning daga nan ake hadata da wasu sinadarai da anan Nigeria kawai ake samu haka zalika idan gomnatin kasashen suka gane zai iya jawo matsala sosai wanda gomnatin Nigeria bazata so haka ba kwata kwata. Tunda aka fito da ya Ibrahim aka fito da Ibrahim babu wanda yasan inda yake, hajiya kareema tayi kuka tayi magiya akan dadi ya fada mata inda danta yake amma fir yaki fada mata, karshe ma yace ta cire dan da ya jawo mashi bal’in da bazai iya saukewa ba daga duk kudin shi daga jerin yayansa, don ya sallama shi.   Akwai wata ranar asabar tana zaune kusa da salim wanda ya jeme ya rame kamar wanda yayi shekaru yana jinya,saboda ciwon zuciya dayake fama dashi tun bayan rasuwar iyayenshi don yanxu har ta kaiga baya iya Magana sannan abu kadan ke furgitashi koda kuwa karar kofa ne sai ya zabura ya kankameta ya fara kuka, ayanxu kam ta fawwalama allah kawai don rayuwar su ta gama tagayyara, babu makaranta, babu gata, babu walwala, babu cima mai kyau sai rama da rayuwar kunci,itama kanta ciwon cikin da take ya gama maidata kamar mahaukaciya don duk dare saitayi shi, kallon salim tayi wanda ya maqalqaleta sosai a jikinta yana futar da wani irin nunfashi dakyar, tun safe yake wannan nunfashin wanda daga jiya zuwa yau ya chanza daga nunfashin da yakeyi, shafa kanshi tayi ahankali tace ‘’Allah ya baka lpy salim, allah yana tare damu, nasan yana kallonmu kuma yana jinmu kuma zai kawo mana dauki insha allah’’, haka ta dunga surutanta ita kadai don baya iya Magana shi, ganin lokacin sallah yayi yasa ta kwantar dashi gefenta kan carpet ta miqe ta wuce toilet dinsu, gaba daya toilet din ya fita hankalinshi yayi wani irin dauda saboda baya samu gyara daya kamat da omo don rita ta daina basu koda sabulun wanka ne, fanfon toilet din ta bude wanda shima tsatsa tasa kan famfon ya balle saidai ruwa yana bulalowa idan aka kunna ta gefen wajenda bai balle ba, alwala ta dauro sannan ta fito ta jawo hijabinta wanda dauda tasa ya kode don kayansu ma ba samun wankin arziki yake ba saidai ta dauraye masu da ruwa zalla idan dattin yayi yawa sosai, tana idar da sallah ta miqe ganin yanda salim ya takure yana rawar sanyi da sauri ta arsa gabanshi ta tallabo shi sosai izuwa jikinta ta daura shi kan gado wani irin tari ya soma yi kamar ranshi zai futa, zama tayi gefenshi tana mashi sannun, ganin tarin yadan lafa yasa ta gyara mashi fuskarshi daya toge da gadon, tana zare hannunta idanunta ya sauka akan jinin dake Malala daga tafin hannunta, kallonshi tayi da sauri, jikinta na bari ta soma furta ‘’innalillahi wa inna ilaihi rajiun’’, kai salim tashi mene, wannan jinin na mene’’..afurgice ta janyoshi sosai don ganin daga inda jinin ke futa, kurama fuskarshi ido tayi bakinta na karkarwa ‘’’na shiga uku salim, me nake gani innalillahi wa inna ilaihi rajiun’’, jijigashi ta soma yi ammam ina kamar nunfashinsa ya tsaya, da sauri ta miqe ko ganin gabanta batayi wani irin juyawa da kanta keyi yasa ta kwala ihu ta fice aguje, har tsakiyar parlor rabonda ta fito harabar wajen harta manta, kallon ta daya bayan daya waenda ke zaune a parlor sukeyi, ya Muhammad wanda daga ya Ibrahim saishi wanda saukarshi Kenan kowa yazo tarbarshi don tafiya yayi ma tsayi sosai don ya shafe shekara kusan bakwai rbonshi da gida, su hajiya kareema da yayanta, khady dasu amina da jabir da jalal kananun duk suna zazzaune suka juya jin wani irin wari na doso parlorn, kallonta ibrahim yayi wanda shima warin jikin nata ne ya mashi iso zuwa hancinci anatse ya soma Magana cikin kamewa da nutsuwa sannan ‘’mummy ina kuka samu masu tabin hankali a ckin gidan nan, kudai da kwashe kwashen yan aiki’’, tabe baki haj kareema tayi tace ‘’yar badaru ce fah’’, gwalo idanu yayi yace ‘’wani badarun?’’, bata bashi amsa ba ta miqe ta haye sama abinta bayan ta tattara kananun yayanta suka wuce sama,don kar warin salima ya cutar mata da yaya. Kallonta muhammad yayi da kyau sai a lokacin shima ya wani tuna da yayan kawun su daya rasu, hankali atashe ta dora hannu aka a fara sambatu, kallonta yayi lokaci guda ya fuskaci bata da lafiya don karatun likitanci da yayi, ‘’keee ki nutsu’’ ya dan fada da karfi, juyawa tayi idanunta na dishi dishi ta kalleshi don bata shaida fuskarshi da sauri ta karasa gabanshi har yana dan matsawa gefe ta durkusa tace ‘’dan allah ka taimaki dan uwana zai mutu na shiga uku’’, saida tayi Magana ya tabbatar ba mahaukaciya bace da yayi tsammani  ‘’ina kanin naki’’, da sauri ta miqe tace ‘’yana daki hancinci da bakinshi suna fito da jini, da sauri ya miqe tayi gaba ya bita abya suka shige dakin, wani rin kura da datti asa shi toshe hancinsa, da sauri ta yaye labulensu wanda yaji jiki sannan ta nuna mashi salim dake kwance kamar gawa har jinin ya fara bushewa akan gado, da sauri ya karasa gaban gadon ya taba wuyanshi don neman pulse dinshi, jin yanda pulse dinshi yayi weak sosai ya sashi tsayawa akanshi sosai cikin yan mintuna pulse din ya tsaya, shuru ya mhammad yayi yace ‘’I thik hes gone’’, salima na jin haka wani irin hajijiya tahau kanta, atakae a wajen ta anke jiki ta fadi itama wanwas, akidime Muhammad ya mike yana kallonta da kanin nata, da sauri ya karasa gabanta jin pulse dinta yayi weak hankalinshi ya tashi da sauri ya mike ya fuce daga dakin, yana zuwa daidai hanyar futa ya kwala ma masu gadin gidan kira da driver daya daukoshi daga airport da gudu suka karasa cikin yayi masu jagorar cikin dakin tare da masu nuni da yaran yace, ku futo dasu akaisu asibiti, mai gadin baba dan ladi wanda shima rabon da ganin yaran kusa shekar biyu Kenan, don tun yana tunanin suna gidan har yazo ya yarda da zancen hajiya kareema na cewa duk wanda ya nemesu ace basa nan, da sauri suka sungume su, Muhammad na biye dasu aka saka su cikin motar daga salim din har salima, da sauri driver ya shiga gaba shima Muhammad  ya shige baya gaban owner coner suka ja motar suka fuce daga gida, duk wannan akan idon hajiya kareem wadda tun daga window dakinta take hangensu, karshe ta tabe baki tace ‘’zaka dawo ka sameni ne, sometimes I wonder ko nina haifeka, don jinina bazai tsaya bata lokaci akan walqantattun yayan nan ba,’’…. Cikin wani babban private hospital suka tsaya inda nan ne muhammd sai fara aiki, yana karasawa ciki ya miqa id card dinshi a chan kasar daya baro as professional health personel receptionalist din na ganin sunanshi ta kira nurse da babban likitan dake duty aka dauko gado suka wuce waje, yanda aka kwasosu daga gida haka nan suke kwance babu chanji, da sauri nurses din da taimakon driver aka fito dasu aka kwantar akan gadon aka shiga dasu cikin emergency, Muhammad kuwa office dinshi ya wuce wanda aka tanadar mashi tun kafin a iso kasar don part time job zaiyi a cikin asibitin kafin wasu yan watanni ya koma jordan don achan yake aiki, agajiye yake ga gajiyar tafiya ga wanda ya tarar a gida, mamaki ne ya cikaci sosai, nazari ya fara ya akayi yarannan suka wulqanta haka, bayan lokacin daya tafi ma suna kananu sosai cikin gata, kuma lokacin iyayen sun a raye, do mutuwar kawun nashi ma bai sani ba sai bayan yan shekaru cikin Magana daddy ke fada mashi, runse idanunshi yayi tausayinsu na ratsa shi. Dakyar likitoci suka samu nunfsashi salima ya dawo, kafin suka fara bata treatment sosai, karshe dai harda operation aka kare ayi mata don hantarta guda daya ta lalace saida aka cire, salim kuwa sun dauka kusa awa shida ana fama, dank iris ya rage zuciyarshi ta buga wanda hakan yasa komai ya tsaya chak ajikinshi, wannan dalilin yasa Muhammad yayi tunanin yam utu don baisan yana da ciwon zuciya ba, shima dai saida aka kare da operation an samu komai ya daidaita saidai kuma ya fada coma. Hankalin ya Muhammad ba karamin tashi yayi ba lokacin da manya manyan likitocin da sukayi operating dinsu suka mashi bayanin matsalolin yaran, wato bayan ciwon zuciya da ya salim ya kamu dashi wanda yanda tayi mashi mugun kamu don gab take da bugawa a kananun shekarunshi da ciwon kidney da salima take dashi wanda itama badan an cire wanda ta lalace dinba zai jawo dayan da ya rage mata yayi affecting, hankalinshi ba karamin tashi yayi ba, wani irin tausayi suka bashi kamar ya masu kuka don duk gidan bayan ishaq saishi waenda suke da tausayi da jin qan marayu duk yaya alhaji Mustapha. Daga asibiti ya barsu cikin kulawar likitoci da nurses din dake da duty din daren ranar, sai wajen karfe takwas yabar asibitin ya wuce gida direct, yana isowa bai tsaya ko’ina ba sai bangaren sun a samarin gidan, dakinsa ya wuce wanda yake kusa dana wahab, shiga yayi ciki ko’ina fess fess, kayan jikinshi ya rage ya wuce toilet don yin wanka, saida ya tsaftace jikinshi kafin ya futo ya wuce bakin gadon sa, saida ya kira asibitin yaji yanayin lafiyar su kafin ya aje wayan, sallolinshi da ake biyanshi ya rama, yana idarwa ko abinci bai nema ba don baya jin zai iyaci don wani irin bacci yakeji sosai. Haka hajiya kareema tayi zaman jiranshi har kusan karfe goma bai leko bangarenta ba ganin haka ta yanke shawarar neman shi washe gari, damuwa tayi mata yawa, business dinta yana neman yin kasa sbd itama saida ta fitar daga cikin savings dinta wajen fitar da Ibrahim.   Washe gari karfe goma ya ibrahim ya shirya fess cikin manyan kaya jumper skyblue, yana gama shirinsa yafuce daga gidan don da alamu yawanci babu wanda ya tashi sai rita dake kai kawo na abinci tana leken shi kamar munafuka aranta tace ‘’chineke, this guy fine dieee, ahhhh’’, baima san da mutun a wajen ba ya futo wajen garage din motocin gidan ya kira haladu driver daya kaishi asibiti jiya, suna gab da juya kan motar zasu fice motar haj labiba ta danno kai, yana ganin haka yasa ya tsaida driver ya sauka, domin su gaisa, tana ganinshi cikin fara a ta futo daga bayan mota, takowa yayi har gabanta yace ‘’good morning mummy, na sameku lpy’’, cikin fara’ar ta ta amsa mashi tare da yabon shi don duk gidan babu wanda ya kaishi daraja na gaba dashi ba kamar sauran ba, wucewa tayi daman tafiya ce ta taso mata zuwa niger don abbanta dake jinya tsawan wata Kenan sai ayanxu kannenta suke fada mata ganin kamar yana gab da rasa ranshi kuma yana nemanta, bayan tace airport dinne jirginsu yayi delay har ta kaiga akayi cancelling flight din saina karfe biyar shiyasa ta dawo gida kawai, tana hawa sama ta wuce dakin hilma don ganin kota tashi don da safe ta shiga dakinta taga tana barcinta hankali kwance, ganin baccin take hankali kwance yasa ta wuce dakinta tana mamakin yawan baccin da hilma takeyi yanxu, gashi yanxu sun shiga 100 level amma kota kota taqi maida hnaklinta wajen yin karatu yanda ya kamata, Ibrahim kuwa bayan wucewar haj labiba ya wuce cikin mota haladu ya danna horn driver ya wangale masu gate suka wuce da gudu, malam audu na rufe gate ya koma kan bencinsa da yake zama a bakin gate a waje yana shan iska, nan yan abokanan sa suke zuwa susha hira suna tsaida masu talle suna sayan gyada da rake, malam audu irin masu gadin nan ne da tsegumi baya wuce bakinsu, yana nan zaune abokinshi iliya ya karaso kamar kullum hannunshi rike da ledar shayi da burodi harda soyayyan kwai da yake sayo musu suna ci, ganin shi yasa mlm audu wangame baki yace ‘’ah ah abokina iliya, yauma ganimar zamu kwasa, kaidai baka gajiya da hira, kullum saikazo hira,’’ dariya wanda aka kira da iliya yayi ya zauna gefen bencin suka gaisa kafin audu ya dakko masu kofi suka rama shayin suka kora da burodi da kwai saida sukaci sukayi nak kafin audu ya soma Magana ‘’kai abokina wallahi mutanen gidan nan basu da Imani ko kadan’’, da sauri iliya ya soma maganar irin ta mutanen da sukayi zaman legas don kwata kwata ba bahaushe bane amma zama da yan arewa yasa hausa ta zauna radau a bakinshi, kallonshi iliya yayi kamar wanda yake jiran zancen yace ‘’mazaa ya akayi bani labara maisa kace haka don ni ina ganin masu gidan nan kamar sunada mutunci’’..tsaki kawai audu yayi yace ‘’wallahi a fuska ne amma waennnan da kake gani mugaye ne na karshe wallahi, nan ya fara bashi labarin yanda suka shiga dakinsu saluma suka gansu kamar gwawawwaki da irin bakar wahalar rayuwa da suke ciki, kai karshe harda rayuwar da su amra sukayi tun farkon zuwan su har zuwa lokacin da ta tafi karatun har labarin fyade itama da wahab ya mata da yanda itama salima Ibrahim yaso yi mata amma allah ya kubutar dasu da yanda alhaji ke wulaqantar da rayuwar su kamar ba yayan qaninshi ba, sannan ya kora mashi da hakkin yaran bazai bar alhaji mustapha ba da iyalanshi don tun a gidan duniya shima iyalanshi sun fara shiga cikin babbar matsala gashi yanxu an kama danshi dake safarar miyagun kwayoyi zuwa manya manyan kasashe daban daban har kawo yanxu babu wanda yasan inda yaran yake yana kaiwa karshe iliya ya karbe da ‘’kai amma mutanen nan anyi azzalumai, allah ya saka masu, dana dam babu tabbas, duk wannan abun ace yayan dan uwanka jininka don kasa ta rufe mashi ido shikenan sai jinisa da ya kamata a basu kyakyawar kulawa su ake walaqantarwa, yana kaiwa nan ya zaro wayarshi ya danyi yan latse latsen shi kafin ya miqe yace ‘’to abokina sai gobe idan na dawo, Allah ya basu lpy akwai aikin da zanje nayi, kasan talaka bawan allah saida nema’’..yana kaiwa nan sukayi sallama ya wucewarshi. Iliya na wuce hanyar gidan ya cire mustache din daya manna a gaban bakinshi ya cizge gashi daya manna cikin facing cap, wipes ya zaro ya goge yan pente pente da yayi ma fuskarshi saida y agama ya dago kanshi, wani mutumin ne daban ba iliyan da audu suka sha hira dashi ba, wannan kana ganinshi kaga tantiran yan legas, kanshi ma sol yake babu digon gashi, wayarshi ya daga yayi yan typings sannan ya tura komai da yayi recording lokacin da suke Magana da audu da duk wani information daya samu daga wajen shi,yana sending ya tari mai mashin ya wuce abinshi.   Kano private hospital…. Muhammad na isa asibitin da kanshi yaje ya duba su, bakamar jiya ba har sun dan marmare don kuwa salima harta dan watsake saidai itama bata farfado ba amma an gyara ta, an wanke kanta dake da muguwar dauda har waka saida nurses suka mata a kwance, shima salim an gyara shi saidai shi yayi wani irin haske kamar gawa jikinshi yayi wani irin sandarewa don har lokacin bai yana coma, ammma ana fatan ya tashi anytime soon, anan asibitin ya wuce shida ya kamat ya fara aiki Monday sai gashi yayi reporting tun ranar friday, wunin ranar shine ke dubasu da assistant dinshi, every 2 hours saiya dubasu har aka cire drip din salima sai jiran farfadowarta ita, Karfe tara daidai na dare ya koma gida agajiya, saida yayi wanka ya saka jellabiya ya rama sallar da bai samu yayi ba kafin a wuce dakin mama kareema, yana shiga tana zaune gaban gadonta ta rabka uban tagumi, gefen khady ce wadda take ta rafka uban bacci kamar wadda tayi maye, abugen take saidai karyar data zagba ma maman nata na cewa ciwon kai takeyi wanda ya jawo mata jin juwa akanta, tana nan zaune har barci ya kwashe don tayi high sosai, haj kareema wanda tunanin duniya ya mata yawa na rashin Ibrahim yasa batama gane cewa khady a buge take ba, saida tashi muryarshi kafin yta dawo nutsuwarta, ‘’mama is everything okay?akwai wani abu dake damunki ne’’…gyara zamanta tayi tace ‘’daga ina kake tun safe muhammad’’…atakaice yace ‘’naje asibiti’’ na dauka sai Monday zaka koma duty maisa ka koma yau?,…’’inada patients ne shiyasa na fara yau’’.. nunfasa tayi kafin ya sake kallonshi ‘’ yayan badaru kakai asibiti ina yayan badarun suke, waima tukunna ina ruwanka Muhammad da rayuwar wasu,’’, mamaki ne karara dauke a fuskar shi  don baiyi tunanin ta haka zatayi tambayar ba ya dauka zata tambayi ya lafiyar dasuke ciki, jinjina kanshi yayi aranshi yace ‘’lallai akwai matsala, what going on in this house meke faruwa ne’’, bai amsata ba yace ‘’mama abinci fa, ‘im hungry,’’, ganin bai amsata ba yasa ta bar zancen kawai don batason karama kanta matsala kan wadda take ciki ta rashin jin labarin Ibrahim kamar an shafe babin rayuwar sag aba daya, abinda yafi damunta yanda dady ya nuna bai damuba kwata kwata. Anan yaci abinci sukayi sallama ya koma dakinshi ya kwanta abinshi. 89-90 Rayuwa juyi juyi wasu najin dadi wasu na cikin wuya, rayuwa dai ta gama juyawa su salima, don cikin wata uku abubuwa da dama sun samesu ciki kuwa shine azabtuwar da suka sha wajen rita, wadda ta gano wayan ta da salima ta dauka watannin baya da suka shude, yanda ta ganota kuwa akwai ranarda cutar salim tayi tsananin kamar zai mutu hakan yasa ta burkicewa ta zaro wayar hankalinta baya kanta ta nufi dakin rita arikice, tana zuwa ta fara dube duben charger ko zata samu, rita wadda futowanta kenan daga toilet din cikin dakinsu na masu aiki, idanunta ne suka sauka akan salima dake barbaza maka kayanta ganin yanda salima ta burkita mata katifarta kayyaakin data sato da yawa daga dakunan yan gidan duk sun zuba a kasa yasa ta dago kallonta ga salima, ganin tsohuwar wayrta a hannun salima yasa ta tako gadan gadan ta kwashe ta da maruka wajen hudu ajere, salima kuwa wadda yunwa ta gama busar da ita ta dago ta kalli rita, ganin yanda take kallonta yasa rita cewa ‘’ke dan uwarki barauniyace ke dama, kece kika sace min waya, to yau kuwa saina nuna maki ni cikakkiyar yar bariki ce mai lasisi, fadowa tayi kan salima saida ta mata dukan tsiya kafin ta kwace wayar ta hankadata gefe, dakyar salima ta rarrafa zuwa kofar dakinsu dukda bakinta bai mutu ba babu abin take cewa sai Allah ya isa, tun daga ranar rita ta dunga gana masu azaba, yanxu takaiga har line din wutar dakinsu gaba daya tasa mai gyaran wutar gidan wanda suke soyayya dashi ya kashe ta bangaren su salima, haka zasu kwana cikin zafi ga duhu, abinci kuwa yanxu kamar dabbobi haka take basu, wani sa’in zata zuba masu shinkafa banda miya ko mai haka zasu ci suna kuka, wani sa’in kuwa abincin da take diga masu ko salim baya koshi balle ita ta samu taci,duk wannan wahalar da suke sha basu taba attempting guduwa ba, to ko sun gudu ma ina zasuje? Duk wannan rayuwar da suke babu wanda ke lekensu daga yan gida gaba daya dukda yanxu suma abubuwa sun fara juya masu, don akwai wani tashin hankali da gaba daya gidan suka shiga wandalabarin kamawar ya Ibrahim ya riskesu na safarar mugayen kwaya da yake yi daga manyan kasashe daban daban, wanda haka ya mugun tayarma da dai hankali, ya kashe maqudan kudi sosai akan belin Ibrahim har ta kaiga ya sayarda gidan su salima don sunanshi ne akan takardun gidan as their guardian dukda sune masu gadon gidan, saida ya dauke wata uku a kulle duk ya jeme ya lalace yaci uwar wahala kafin alhaji Mustapha yayi yan cuku cuku aka samu aka fito dashi don da kyar aka samu aka danne zancen don case din yaje har gomnati kasar nageria don abin ya shafi sauran kasashe da taimakon wani abokin alhaji Mustapha babban general of police aka samu zancen ya kwanta don o su manyan government din bazasu so zancen ya fitaba don zai zame masu babbar matsala tsakanin kasashe da akeyin safarar don ayanda report din yazo daga Nigeria ake futar da kwayoyin meaning daga nan ake hadata da wasu sinadarai da anan Nigeria kawai ake samu haka zalika idan gomnatin kasashen suka gane zai iya jawo matsala sosai wanda gomnatin Nigeria bazata so haka ba kwata kwata. Tunda aka fito da ya Ibrahim aka fito da Ibrahim babu wanda yasan inda yake, hajiya kareema tayi kuka tayi magiya akan dadi ya fada mata inda danta yake amma fir yaki fada mata, karshe ma yace ta cire dan da ya jawo mashi bal’in da bazai iya saukewa ba daga duk kudin shi daga jerin yayansa, don ya sallama shi.   Akwai wata ranar asabar tana zaune kusa da salim wanda ya jeme ya rame kamar wanda yayi shekaru yana jinya,saboda ciwon zuciya dayake fama dashi tun bayan rasuwar iyayenshi don yanxu har ta kaiga baya iya Magana sannan abu kadan ke furgitashi koda kuwa karar kofa ne sai ya zabura ya kankameta ya fara kuka, ayanxu kam ta fawwalama allah kawai don rayuwar su ta gama tagayyara, babu makaranta, babu gata, babu walwala, babu cima mai kyau sai rama da rayuwar kunci,itama kanta ciwon cikin da take ya gama maidata kamar mahaukaciya don duk dare saitayi shi, kallon salim tayi wanda ya maqalqaleta sosai a jikinta yana futar da wani irin nunfashi dakyar, tun safe yake wannan nunfashin wanda daga jiya zuwa yau ya chanza daga nunfashin da yakeyi, shafa kanshi tayi ahankali tace ‘’Allah ya baka lpy salim, allah yana tare damu, nasan yana kallonmu kuma yana jinmu kuma zai kawo mana dauki insha allah’’, haka ta dunga surutanta ita kadai don baya iya Magana shi, ganin lokacin sallah yayi yasa ta kwantar dashi gefenta kan carpet ta miqe ta wuce toilet dinsu, gaba daya toilet din ya fita hankalinshi yayi wani irin dauda saboda baya samu gyara daya kamat da omo don rita ta daina basu koda sabulun wanka ne, fanfon toilet din ta bude wanda shima tsatsa tasa kan famfon ya balle saidai ruwa yana bulalowa idan aka kunna ta gefen wajenda bai balle ba, alwala ta dauro sannan ta fito ta jawo hijabinta wanda dauda tasa ya kode don kayansu ma ba samun wankin arziki yake ba saidai ta dauraye masu da ruwa zalla idan dattin yayi yawa sosai, tana idar da sallah ta miqe ganin yanda salim ya takure yana rawar sanyi da sauri ta arsa gabanshi ta tallabo shi sosai izuwa jikinta ta daura shi kan gado wani irin tari ya soma yi kamar ranshi zai futa, zama tayi gefenshi tana mashi sannun, ganin tarin yadan lafa yasa ta gyara mashi fuskarshi daya toge da gadon, tana zare hannunta idanunta ya sauka akan jinin dake Malala daga tafin hannunta, kallonshi tayi da sauri, jikinta na bari ta soma furta ‘’innalillahi wa inna ilaihi rajiun’’, kai salim tashi mene, wannan jinin na mene’’..afurgice ta janyoshi sosai don ganin daga inda jinin ke futa, kurama fuskarshi ido tayi bakinta na karkarwa ‘’’na shiga uku salim, me nake gani innalillahi wa inna ilaihi rajiun’’, jijigashi ta soma yi ammam ina kamar nunfashinsa ya tsaya, da sauri ta miqe ko ganin gabanta batayi wani irin juyawa da kanta keyi yasa ta kwala ihu ta fice aguje, har tsakiyar parlor rabonda ta fito harabar wajen harta manta, kallon ta daya bayan daya waenda ke zaune a parlor sukeyi, ya Muhammad wanda daga ya Ibrahim saishi wanda saukarshi Kenan kowa yazo tarbarshi don tafiya yayi ma tsayi sosai don ya shafe shekara kusan bakwai rbonshi da gida, su hajiya kareema da yayanta, khady dasu amina da jabir da jalal kananun duk suna zazzaune suka juya jin wani irin wari na doso parlorn, kallonta ibrahim yayi wanda shima warin jikin nata ne ya mashi iso zuwa hancinci anatse ya soma Magana cikin kamewa da nutsuwa sannan ‘’mummy ina kuka samu masu tabin hankali a ckin gidan nan, kudai da kwashe kwashen yan aiki’’, tabe baki haj kareema tayi tace ‘’yar badaru ce fah’’, gwalo idanu yayi yace ‘’wani badarun?’’, bata bashi amsa ba ta miqe ta haye sama abinta bayan ta tattara kananun yayanta suka wuce sama,don kar warin salima ya cutar mata da yaya. Kallonta muhammad yayi da kyau sai a lokacin shima ya wani tuna da yayan kawun su daya rasu, hankali atashe ta dora hannu aka a fara sambatu, kallonta yayi lokaci guda ya fuskaci bata da lafiya don karatun likitanci da yayi, ‘’keee ki nutsu’’ ya dan fada da karfi, juyawa tayi idanunta na dishi dishi ta kalleshi don bata shaida fuskarshi da sauri ta karasa gabanshi har yana dan matsawa gefe ta durkusa tace ‘’dan allah ka taimaki dan uwana zai mutu na shiga uku’’, saida tayi Magana ya tabbatar ba mahaukaciya bace da yayi tsammani  ‘’ina kanin naki’’, da sauri ta miqe tace ‘’yana daki hancinci da bakinshi suna fito da jini, da sauri ya miqe tayi gaba ya bita abya suka shige dakin, wani rin kura da datti asa shi toshe hancinsa, da sauri ta yaye labulensu wanda yaji jiki sannan ta nuna mashi salim dake kwance kamar gawa har jinin ya fara bushewa akan gado, da sauri ya karasa gaban gadon ya taba wuyanshi don neman pulse dinshi, jin yanda pulse dinshi yayi weak sosai ya sashi tsayawa akanshi sosai cikin yan mintuna pulse din ya tsaya, shuru ya mhammad yayi yace ‘’I thik hes gone’’, salima na jin haka wani irin hajijiya tahau kanta, atakae a wajen ta anke jiki ta fadi itama wanwas, akidime Muhammad ya mike yana kallonta da kanin nata, da sauri ya karasa gabanta jin pulse dinta yayi weak hankalinshi ya tashi da sauri ya mike ya fuce daga dakin, yana zuwa daidai hanyar futa ya kwala ma masu gadin gidan kira da driver daya daukoshi daga airport da gudu suka karasa cikin yayi masu jagorar cikin dakin tare da masu nuni da yaran yace, ku futo dasu akaisu asibiti, mai gadin baba dan ladi wanda shima rabon da ganin yaran kusa shekar biyu Kenan, don tun yana tunanin suna gidan har yazo ya yarda da zancen hajiya kareema na cewa duk wanda ya nemesu ace basa nan, da sauri suka sungume su, Muhammad na biye dasu aka saka su cikin motar daga salim din har salima, da sauri driver ya shiga gaba shima Muhammad  ya shige baya gaban owner coner suka ja motar suka fuce daga gida, duk wannan akan idon hajiya kareem wadda tun daga window dakinta take hangensu, karshe ta tabe baki tace ‘’zaka dawo ka sameni ne, sometimes I wonder ko nina haifeka, don jinina bazai tsaya bata lokaci akan walqantattun yayan nan ba,’’…. Cikin wani babban private hospital suka tsaya inda nan ne muhammd sai fara aiki, yana karasawa ciki ya miqa id card dinshi a chan kasar daya baro as professional health personel receptionalist din na ganin sunanshi ta kira nurse da babban likitan dake duty aka dauko gado suka wuce waje, yanda aka kwasosu daga gida haka nan suke kwance babu chanji, da sauri nurses din da taimakon driver aka fito dasu aka kwantar akan gadon aka shiga dasu cikin emergency, Muhammad kuwa office dinshi ya wuce wanda aka tanadar mashi tun kafin a iso kasar don part time job zaiyi a cikin asibitin kafin wasu yan watanni ya koma jordan don achan yake aiki, agajiye yake ga gajiyar tafiya ga wanda ya tarar a gida, mamaki ne ya cikaci sosai, nazari ya fara ya akayi yarannan suka wulqanta haka, bayan lokacin daya tafi ma suna kananu sosai cikin gata, kuma lokacin iyayen sun a raye, do mutuwar kawun nashi ma bai sani ba sai bayan yan shekaru cikin Magana daddy ke fada mashi, runse idanunshi yayi tausayinsu na ratsa shi. Dakyar likitoci suka samu nunfsashi salima ya dawo, kafin suka fara bata treatment sosai, karshe dai harda operation aka kare ayi mata don hantarta guda daya ta lalace saida aka cire, salim kuwa sun dauka kusa awa shida ana fama, dank iris ya rage zuciyarshi ta buga wanda hakan yasa komai ya tsaya chak ajikinshi, wannan dalilin yasa Muhammad yayi tunanin yam utu don baisan yana da ciwon zuciya ba, shima dai saida aka kare da operation an samu komai ya daidaita saidai kuma ya fada coma. Hankalin ya Muhammad ba karamin tashi yayi ba lokacin da manya manyan likitocin da sukayi operating dinsu suka mashi bayanin matsalolin yaran, wato bayan ciwon zuciya da ya salim ya kamu dashi wanda yanda tayi mashi mugun kamu don gab take da bugawa a kananun shekarunshi da ciwon kidney da salima take dashi wanda itama badan an cire wanda ta lalace dinba zai jawo dayan da ya rage mata yayi affecting, hankalinshi ba karamin tashi yayi ba, wani irin tausayi suka bashi kamar ya masu kuka don duk gidan bayan ishaq saishi waenda suke da tausayi da jin qan marayu duk yaya alhaji Mustapha. Daga asibiti ya barsu cikin kulawar likitoci da nurses din dake da duty din daren ranar, sai wajen karfe takwas yabar asibitin ya wuce gida direct, yana isowa bai tsaya ko’ina ba sai bangaren sun a samarin gidan, dakinsa ya wuce wanda yake kusa dana wahab, shiga yayi ciki ko’ina fess fess, kayan jikinshi ya rage ya wuce toilet don yin wanka, saida ya tsaftace jikinshi kafin ya futo ya wuce bakin gadon sa, saida ya kira asibitin yaji yanayin lafiyar su kafin ya aje wayan, sallolinshi da ake biyanshi ya rama, yana idarwa ko abinci bai nema ba don baya jin zai iyaci don wani irin bacci yakeji sosai. Haka hajiya kareema tayi zaman jiranshi har kusan karfe goma bai leko bangarenta ba ganin haka ta yanke shawarar neman shi washe gari, damuwa tayi mata yawa, business dinta yana neman yin kasa sbd itama saida ta fitar daga cikin savings dinta wajen fitar da Ibrahim.   Washe gari karfe goma ya ibrahim ya shirya fess cikin manyan kaya jumper skyblue, yana gama shirinsa yafuce daga gidan don da alamu yawanci babu wanda ya tashi sai rita dake kai kawo na abinci tana leken shi kamar munafuka aranta tace ‘’chineke, this guy fine dieee, ahhhh’’, baima san da mutun a wajen ba ya futo wajen garage din motocin gidan ya kira haladu driver daya kaishi asibiti jiya, suna gab da juya kan motar zasu fice motar haj labiba ta danno kai, yana ganin haka yasa ya tsaida driver ya sauka, domin su gaisa, tana ganinshi cikin fara a ta futo daga bayan mota, takowa yayi har gabanta yace ‘’good morning mummy, na sameku lpy’’, cikin fara’ar ta ta amsa mashi tare da yabon shi don duk gidan babu wanda ya kaishi daraja na gaba dashi ba kamar sauran ba, wucewa tayi daman tafiya ce ta taso mata zuwa niger don abbanta dake jinya tsawan wata Kenan sai ayanxu kannenta suke fada mata ganin kamar yana gab da rasa ranshi kuma yana nemanta, bayan tace airport dinne jirginsu yayi delay har ta kaiga akayi cancelling flight din saina karfe biyar shiyasa ta dawo gida kawai, tana hawa sama ta wuce dakin hilma don ganin kota tashi don da safe ta shiga dakinta taga tana barcinta hankali kwance, ganin baccin take hankali kwance yasa ta wuce dakinta tana mamakin yawan baccin da hilma takeyi yanxu, gashi yanxu sun shiga 100 level amma kota kota taqi maida hnaklinta wajen yin karatu yanda ya kamata, Ibrahim kuwa bayan wucewar haj labiba ya wuce cikin mota haladu ya danna horn driver ya wangale masu gate suka wuce da gudu, malam audu na rufe gate ya koma kan bencinsa da yake zama a bakin gate a waje yana shan iska, nan yan abokanan sa suke zuwa susha hira suna tsaida masu talle suna sayan gyada da rake, malam audu irin masu gadin nan ne da tsegumi baya wuce bakinsu, yana nan zaune abokinshi iliya ya karaso kamar kullum hannunshi rike da ledar shayi da burodi harda soyayyan kwai da yake sayo musu suna ci, ganin shi yasa mlm audu wangame baki yace ‘’ah ah abokina iliya, yauma ganimar zamu kwasa, kaidai baka gajiya da hira, kullum saikazo hira,’’ dariya wanda aka kira da iliya yayi ya zauna gefen bencin suka gaisa kafin audu ya dakko masu kofi suka rama shayin suka kora da burodi da kwai saida sukaci sukayi nak kafin audu ya soma Magana ‘’kai abokina wallahi mutanen gidan nan basu da Imani ko kadan’’, da sauri iliya ya soma maganar irin ta mutanen da sukayi zaman legas don kwata kwata ba bahaushe bane amma zama da yan arewa yasa hausa ta zauna radau a bakinshi, kallonshi iliya yayi kamar wanda yake jiran zancen yace ‘’mazaa ya akayi bani labara maisa kace haka don ni ina ganin masu gidan nan kamar sunada mutunci’’..tsaki kawai audu yayi yace ‘’wallahi a fuska ne amma waennnan da kake gani mugaye ne na karshe wallahi, nan ya fara bashi labarin yanda suka shiga dakinsu saluma suka gansu kamar gwawawwaki da irin bakar wahalar rayuwa da suke ciki, kai karshe harda rayuwar da su amra sukayi tun farkon zuwan su har zuwa lokacin da ta tafi karatun har labarin fyade itama da wahab ya mata da yanda itama salima Ibrahim yaso yi mata amma allah ya kubutar dasu da yanda alhaji ke wulaqantar da rayuwar su kamar ba yayan qaninshi ba, sannan ya kora mashi da hakkin yaran bazai bar alhaji mustapha ba da iyalanshi don tun a gidan duniya shima iyalanshi sun fara shiga cikin babbar matsala gashi yanxu an kama danshi dake safarar miyagun kwayoyi zuwa manya manyan kasashe daban daban har kawo yanxu babu wanda yasan inda yaran yake yana kaiwa karshe iliya ya karbe da ‘’kai amma mutanen nan anyi azzalumai, allah ya saka masu, dana dam babu tabbas, duk wannan abun ace yayan dan uwanka jininka don kasa ta rufe mashi ido shikenan sai jinisa da ya kamata a basu kyakyawar kulawa su ake walaqantarwa, yana kaiwa nan ya zaro wayarshi ya danyi yan latse latsen shi kafin ya miqe yace ‘’to abokina sai gobe idan na dawo, Allah ya basu lpy akwai aikin da zanje nayi, kasan talaka bawan allah saida nema’’..yana kaiwa nan sukayi sallama ya wucewarshi. Iliya na wuce hanyar gidan ya cire mustache din daya manna a gaban bakinshi ya cizge gashi daya manna cikin facing cap, wipes ya zaro ya goge yan pente pente da yayi ma fuskarshi saida y agama ya dago kanshi, wani mutumin ne daban ba iliyan da audu suka sha hira dashi ba, wannan kana ganinshi kaga tantiran yan legas, kanshi ma sol yake babu digon gashi, wayarshi ya daga yayi yan typings sannan ya tura komai da yayi recording lokacin da suke Magana da audu da duk wani information daya samu daga wajen shi,yana sending ya tari mai mashin ya wuce abinshi.   Kano private hospital…. Muhammad na isa asibitin da kanshi yaje ya duba su, bakamar jiya ba har sun dan marmare don kuwa salima harta dan watsake saidai itama bata farfado ba amma an gyara ta, an wanke kanta dake da muguwar dauda har waka saida nurses suka mata a kwance, shima salim an gyara shi saidai shi yayi wani irin haske kamar gawa jikinshi yayi wani irin sandarewa don har lokacin bai yana coma, ammma ana fatan ya tashi anytime soon, anan asibitin ya wuce shida ya kamat ya fara aiki Monday sai gashi yayi reporting tun ranar friday, wunin ranar shine ke dubasu da assistant dinshi, every 2 hours saiya dubasu har aka cire drip din salima sai jiran farfadowarta ita, Karfe tara daidai na dare ya koma gida agajiya, saida yayi wanka ya saka jellabiya ya rama sallar da bai samu yayi ba kafin a wuce dakin mama kareema, yana shiga tana zaune gaban gadonta ta rabka uban tagumi, gefen khady ce wadda take ta rafka uban bacci kamar wadda tayi maye, abugen take saidai karyar data zagba ma maman nata na cewa ciwon kai takeyi wanda ya jawo mata jin juwa akanta, tana nan zaune har barci ya kwashe don tayi high sosai, haj kareema wanda tunanin duniya ya mata yawa na rashin Ibrahim yasa batama gane cewa khady a buge take ba, saida tashi muryarshi kafin yta dawo nutsuwarta, ‘’mama is everything okay?akwai wani abu dake damunki ne’’…gyara zamanta tayi tace ‘’daga ina kake tun safe muhammad’’…atakaice yace ‘’naje asibiti’’ na dauka sai Monday zaka koma duty maisa ka koma yau?,…’’inada patients ne shiyasa na fara yau’’.. nunfasa tayi kafin ya sake kallonshi ‘’ yayan badaru kakai asibiti ina yayan badarun suke, waima tukunna ina ruwanka Muhammad da rayuwar wasu,’’, mamaki ne karara dauke a fuskar shi  don baiyi tunanin ta haka zatayi tambayar ba ya dauka zata tambayi ya lafiyar dasuke ciki, jinjina kanshi yayi aranshi yace ‘’lallai akwai matsala, what going on in this house meke faruwa ne’’, bai amsata ba yace ‘’mama abinci fa, ‘im hungry,’’, ganin bai amsata ba yasa ta bar zancen kawai don batason karama kanta matsala kan wadda take ciki ta rashin jin labarin Ibrahim kamar an shafe babin rayuwar sag aba daya, abinda yafi damunta yanda dady ya nuna bai damuba kwata kwata. Anan yaci abinci sukayi sallama ya koma dakinshi ya kwanta abinshi. 90-91 Dubai uae….. Satinta biyu da dawowa daga asibiti ta koma office inda suka samu zama sosai ita haifa wanda sun kwana biyu sosai basu hadu ba, murna sukeyi sosai dan yanxu aiki ne sosai a gabansu ita da haifa, don yanxu har time din tashinsu ya chanza daga 4 zuwa 5:30 wanda general ne ya chanza haka, oga kwata kwata sir general amar Kenan, tun bayan sun koma aiki ganin juna ya zame masu abin wuya don ita dadin haka take ji don yanxu ta koyi kama kanta bata shiga sabgarshi sannan tana kokarin danne tsoranshi da take ji idan ta ganshi, babu abinda ke hada ta dashi sai gaisuwa bayan wannan kuwa ko kallo basu damu dayi ma juna ba, yanxu tayi settle da zaman apartment dinshi harta saba, wataran idan ya fita baya dawowa ma saiya kwana biyu uku har biyar bainshugo ba kuma bata damu da hakan ba don kowa rayuwarshi yake, duk lokacin office kuwa baya neman ya rage mata hanya itama kuwa bata buqatar haka kullum da safe tana shiryawa zatayi requesting ride azo a dauketa ta ta wuce lokacin tashi nayi ta dawo, yanxu kusan watansu daya da komawa office kuma duk wata saitaje ta diba blood sample dinshi kamar yanda ta saba a baya anan ne ma kawai take samu ganinshi a office, cikin headquarters kuwa few mutane sukasan oga general yayi aure don yawanci daga asibiti ne gossip din ya fara wanda haifa ce ta haddasa shi kuma tayi hakan ne da gayya don idan anzo investigation ko an biyo ta hanyar headquater za a samu shedu cewa akwai aure tsakanin sir general da intern amra, tun gossip din na damu amra har yazo ya daina damunta, yaxu haka ma wasu basa kiranta yanda suke kiranta ada wato intern mss badaru saidai ma, ko’ina ma tun tana dauke ido harta saba ahankali ahankali gossip ke shigewa har cikin headquarters wanda yawanci daga ma’aikata mata wanda suke kishi da ita don general ya zama kamar secret crush din kowa harda sojoji mata dake cikin headquater zuqa zuqan mata kyawawa sosai, ayanxu hankalinta yadan kwanta sosai don aiki takeyi sosai har allah allah take su gama haousemanship ta koma school ta karashe duk wani abunda zatayi daya rage mata don ta samu tabar kasar dukda har yanxu tana kwadaituwa da samun katin kasar don yanxu fargabarta day ace, kudin da daddy yace zata biyashi, don ayanxu ya daina tura mata upkeep daya saba dole saida savings dinta take amfani, yawan idan damuwar tayi mata yawa in haifa ta lura da ita tayi mata tambayar menene matsalarta saidai ta boye mata don haifa tayi mata abubuwa da dama wanda ahakan ma tana gode mata. Yau watan auren su biyar cur, wanda kullum cikin lissafi take don tun bayan da suka cike form din citizenship da take nema tun farkon watan auren har yanxu shiru ba a nemesu ba, ganin haka yasa duk suka sakankance itada shi, itadai burintaa kawai ta samu katin kasar inhar kuwa bata samu ba harta karasa makaranta tofa zata tafi ne kawai don bazata zauna ba, zaman shekara uku da tayi duk tayi shi ne cikin kunci da zulumin halinda kannenta suke ciki. sati guda Kenan rabonshi da gidan wanda hakan yasa ta sake sosai tana tashi daga bacci ta wuce dakinsa kamar koda yaushe idan baya nan haka ta gyara mashi dakin fess fess saidai a kiyayi hannunta daga taba mashi duk wani abubuwan amfaninshi, har wani haushi take ji idan yana kafafa akan taba mashi abubuwan, da yanda yake magan ‘’yen yen yen don’t you dare touch my belongings amma ya iya barin abokinshi ya shugo dakinshi dukda baya nan, ta gama fadi tana tabe baki bayan ta kwaiwayi yanda yake Magana da gunguni irin yanda yake Magana, tunawa da yanda hammam ke zuwa gidan cikin yan kwanaki dukda yasan cewa baya gidan kuma ta fadi mashi amma haka zaizo ya wuce dakinsa ya dade kafin ya futo ya mata sallama ya wuce, akwai ranar da yazo ya kafeta da wani irin kallo wanda samm ta kasa gane ma’anar kallon karshe ma dai miqewa tayi ta koma kuryar kitchen ta zauna tana dafa abincin da bata shirya ba nan ma bai kyaleta ba har ta gaji ta juyo tace mashi ‘’uhm bana tunanin yanxu zai dawo amma zaka iya tafiya gobe saika dawo koka kirashi kaji idan zai dawo anjima saika dawo’’, murmushi kawai yayi still yana kallonta yace ‘’okay alllah ya aimu goben’’ yasa kai ya fuce, ..bata son kawo wani tunani aranta don tasan yanda haifa ke qaunar hammam sannan bata son yi mashi muguwar fassara shiyasa tabar maganar a cikin ranta, washe gari ma dai ya dawo kamar yanda ya saba kai tsaye ya shigo byan ya danna pin saijin budewar kofa tayi don ko knocking baya yi, azaune ya tadda ta saida suka gaisa kafin ya wuce dakin amar still yasan cewa baya nan, zama tayi tana tunani idan zata kirga yau kwana biyar Kenan yana zuwa ajere sannan da salo daban daban saidai ta hana kaanta da mashi mumunan fassara don tare ta gansu kuma taga yanda suke tsakanin su, dukda haka zuciyarta azalzaalarta take amma ta  dage ta hana kanta yin abinda zuciyarta ke saka mata na ta shiga cikin dakin taga me yake gudun sharrin shedan gashi dagashi sai ita a gidan yasa taki zuwa duba me yake yi acikin dakin hakan yasa tayi zamanta harya futo bayan 30mins da shiganshi sannan yace ‘’uhm zan tafi na jira bai dawoba, if ya dawo ki fada mashi nazo’’..cikin harshen larabci ya gama kafin sukayi sallama ya fuce, yana fuce ta shige dakin, da safe ta share dakin so zata iya tantance idan akwai abinda aka sauya mashi guri, ganin duk inda ta gyara daga gadonshi zuwa tsakar wajen yasa ta kawar da zancen kawai har zata fuce ta tsaya ta juyo ta zubama gefen bedside dinshi ido tachan dayan barin gefen gadon, takowa tayi har gaban wajen kafin ta tsaya, idanu ta kurama wajen wanda files ne nashi da laptop dinshi wanda yake yawan ajewa a gidan, hannu takai wajen daidai kan laptop din kafin kuma ta dauke hannunta kawai don tuna gargadinshi akan kayanshi amma tana mamaki don kamar da tayi gyaran gado ta danyi goge goge ba a juye ta hango laptop dinba ganin ta kasa gane komai yasa ta juya kawai ta fice. Firgigif ta dawo daga dogon tunanin hammam da chanji da ta gani daga wajen shi dukda ta tsame kanta kuma babu ruwanta, hakan yasa ta wuce cikin toilet saida ta gyara fess kafin tayi wanka ta mulka mayukanta wanda ta kwaso su da sabulanta da skincare dinta duka, mulka scrup din tayi a jikinta sannan ta wanke kanta da shampoo masu shegen kamshi na l’orel wanda ya sanya gashin nata santsi sosai, tana gamawa ta wanke duk wani lungu da sako na jikinta wanda a yan kwanakin nan take jin sanyin zuciya da kwanciyar hankali haka kawai, don tana jin kamar kannenta na cikin kwanciyar hankali, ta dauki hakan ne sbd yanda ta dukufa da addua akansu har allah ya sanyaya mata zuciyarta, tana gama wanka ta nado kanta cikin towel mai laushi peach color, babban kuma nade a kirjinta wanda yadan rufe mazaunanta, santala santalan cinyoyinta abayyane sai shek sukeyi don har wani walwali takeyi sosai, yau kusan wata biyar Kenan ta zaro sabulun da ummi maman haifa ta bata ta soma amfani dashi shima acikin kayanta ta gano shi, sabulun wani rirn secret ne kunshe a cikinsa, wanda ke sa jikinta sulbi da taushi kamar fatar jariri, ita kanta idan ta shafa jikinta wani ririn dadi take ji, ga hutu ya zauna sosai a jikinta da dan nutsuwa data samu, har wani irin cickowa kirjinta yayi wanda tudun kirjin nata ya bayyana ta sama dan yanda ta daura towel din sai yayi kamar ta buntsuro su gaba gwanin birgewa, tattara duk kayan wankanta tayi ta saka acikin bath bag dinta ta futo tana dan waqa tare da juyi saida ta zo tsakiyan dakin ta dan wani rankwafa in a stylish way ta juya mazaunan ta tana fadin ‘’oh baby let me whine my waist’’, wannan ce favourite waqanta sosai shiyasa koda yaushe takan dan taka idan tana y, takawa tayi gaban socket din dakin ta kashe burner din da ta kunna a dakin kafin ta fuce, tana zuwa tsakiyan parlor ta jizge towel din kanta curly gashinta suga zubo har kafdunta, ruwan gashin na diga a kafadarta zuwa kirjinta, bata tsaya shafa mai ba jin kaurin abinci data dora yasa a guje ta karasa gaban gass cooker ta kashe ta sauke tukuyar don abincin har ya fara kamawa, saida ta sauke ta dawo natsuwar ta don duk ta daburce har kauri ya fara mamaye parlor ta juya ta fara takowa zuwa parlor tsayawa chak tayi bata juyo ba jin kamshin sa wanda ya kama duka gidan sosai itama kanta ya kama jikinta,girgiza kai tayi azuciyarta tace ‘’oh yaya badai kamshi ba’’, buge bakinta tayi tace ‘’wai yaya yaushe ya zama yayan naki, kalan dangi’’ tabe baki ta kuma yi tana gunguni tace ‘’wannan mafadacin hmm Allah ya hadaka da daidai kai’’……anatse ta daga kafarta ta cigaba da wakanta ta juyi left and right, amar wanda bai dade da shugowaba jin kauri yasa yaja ya tsaya bai tako ba harta zo ta tsaya tsakiyan walk way din tsakanin kitchen da parlor, runtse idanunshi yayi wani irin bugawa kirjinshi nayi, gwalo idanu yayi jin furucinta na karshe ‘’waye ne mafadacin’’,,,,ay da sauri ta tsaya kirjinta ya bada dammmm, da sauri ta juyo tana fuskantar, don harya tako yazo dab da bayanta, yana shaker kamshin bady wash dinta da tururin zafin hot bath din da tayi sai abin ya bada wani succulent serene a wajen, tsit kake ji nunfashin ma da kyar take fuddawa harta karasa juyowa ta fuskanceshi, ‘’ya allah’’ ya furta chan kasan maqoshinsa, yanda gashin ta ke dripping zuwa wuyanta har kirjinta ya zubama idn=anun, lokaci guda idanunshi suka soma lunlumshewa runtse idanun yayi ya sake cewa ‘’uhmm??’’ alamun ta bashi amsa, baki na karkarwa dukta daburce ta soma Magana, kafinma ta karasa don baya baya takeyi santsi ya kwashe saura kirish ta fadi, da sauri ya cire hannunshi daya dake cikin aljihu dayan kuma yana ciki bai cire bay a saqalo da hannusnhi around her tiny waist, da sauri ya fusgota ta bugi kirjinshi, har saida ta dago kanta yanda yafita tsayi sosai yasa ta saukewa, wani irin shock ne ya ziyarcesu daga shi har ita, matseta yayi sosai a kirjinshi yace ‘’answer me now kafin ranki y abaci bana son yawan magana’’, ya fada idanunshi na sauka akanta da yake daidai kafadarshi don har tsakiyan kanta yana hangowa ahankali inadunshi suka sauka kan curly gashinta zuwa wuyanta dake dripping ruwan gashi zuwa tsakiyan mulamulan kirjinta da tudunsu suka buntsuro gaba, yanda ruwan yabi tsakiyan tsakannin bobbies dinta ya sashi saurin rufe idanunshi, wani irin sanyi da tsikar jiki na taso mashi tun daga makoshi, da sauri ta soma janye jikinta ta kasa, riko ya mata bana wasaba kamar za akwace mashi ita, kallonshi tayi anatse tace ‘’let……..gooo of …..me pls’ lebbanta ya zuba ma idanu ya rankwafo da kanshi daidai saitin fuskarta wani irin bugawa kirjinta keyi, nunfashinsa da breath dinsa mai kamshi mint na dukan nata dukta daburce, kwata kwata shes not confortable, jin saukar labbanshi daidai kunnenta da saukar zazzafan numfashinsa ya sata kankame gaban towel dinta sosai don kanta ya fara kwancewa, ánatse ya furzar da nunfashi cikin kunnenshi in a harsh sexy tone wanda baisan yayi ba yace ‘’ “Haka kike yawo yanxu idan Nace bakida kamun kai nayi laifi? Ahankali ya gangarar da kanshi zuwa wuyanta kamshin body wash dinta na fita azafafe, wani irin Zazzafan nunfashi ya sauke mata akan wuyanta zuwa kunnenta da sauri ta runtse idanunta tare da damko towel din nata da kyau don kiris ya rage subuce daga hannunta ya fadi tsabar kidimewa datayi shikuwa yana kaiwa nan ya hankada ta gefe ya tabe baki kamar yaga kashi yace “kina yar kwailarki,ki bari saikin zama cikakkiyar mace kafin ki dinga tallata jikinki” yar tsuka ya ja ya wuce ya barta anan tsaye sakeke ta sandare a tsaye, itama wannan mutumin mamaki yake bata kamar hawainiya mai chanza launi, saida ya gama kafeta da idanu kafin ya Gaya mata baqaqen maganganu Wai kwaila, gakiya ya cuceta Wai ita zai cewa kwaila meyake nufi kenan, bata da komai kenan wani irin kukane mai ciwo ya zo mata yanxu laifinta ne donta tsaya ta kashe gas baima tsaya ya saurare ta ba yayi mata muguwar fasaara wani irin maququn baqin cike ne ya turniketa tana kumbure kumbure tayi hanyar dakin kamar zata shiga Sai kuma ta juya wata zuciyar tata na ingizata “ashe ke matsoraciya ce” ta fada aranta, tabe baki tayi ta share hawayenta ta koma wajen sitting room ta bude box din kayanta ta saka riga da wando masu santsi sulub blue color, wanda ya danyi buje ta kugunta saiya fidda shape dinta sosai saidai bai dameta ba while rigar takai daidai kasan cikinta, sai tayi kyau sosai cikin kayan, wayan ta ta dauka ta kira haifa ta bata labari, dariya kawai ta dunga yi mata karshe dai ta fara tsokanarta ‘’babe tunda ya kiraki da kwaila ya kamata ki koya mashi hankali, kinsan wasu mazan idan sukaga kana da kananun shekaru saisu dinga maka kallon raini, ko su dunga maka kallon kamar ke yarinya ce babe ni wallahi gani nake kinfi karfinshi ma,’’gwalo idanu amra tayi kamar haifa na gabanta tayi saurin cewa ‘’kaii haifa karkiyi sabo fah, wannan mutumin yafi karfina ko a mafarki kekam bare ma ni banson maza irinshi, masu masifa da miskilaccin ga girman kai badani ba’’ shuru amra tayi tana sauraronta da zugar data fara mata akan wallahi ta nuna mashi itafa ba yarinya bace kuma itama tana da class, saida haifa ta zuga ta sosai kafin sukayi sallama, da farko dai ta watsar da zancen, saidai tunawa da kwaila daya kirata dashi abun ya tsaya mata arai kuma yana baqanta mata rai sosai, watsar da zancen kawai tayi kafin ta miqe ta deba abincin datayi wanda ya soma kone wa saida taci tayi nak anan kitchen din kafin ta wanke hannunta ta plates din ta koma sitting room, ganin karfe 1:30pm yasa ta zumbula hijabinta ta fuskanci kibla, tana idarwa tayi addu’oin data saba na nemawa kanneta kariyar allah da kanta kafin ta nannade ta aje ta koma kan couch tana kallon tv har barci ya kwashe ta anan.   Yana shiga dakin ya sauke nannauyan ajiyan zuciya, anatse ya tako gaban gadonshi yana kallon koína yanda yake fess fess  ga kamshin bakhoor daya gauraye ko’ina, kayan jikinshi ya soma tubewa ya wuce toilet don a gajiye yake daga airport yake ya taho apartment dinshi don ko penthouse dinshi bai leka ba saidai luggage dinshi dayasa m5 yakai mashi chan penthouse dinshi, daman tafiya yayi zuwa india na sati guda, wanda duk akan rashin lafiyanshi ne wanda doctor shi ya mashi recommending wani likita achan india doctor dirsham don ya duba shi idan da akwai yanda sauqi zaizo mashi, saidai kash kamar koda yaushe answer da yace bashida wani option, wanka kawai yayi ya dauro alwala ya futo, wani irin azabbaben ciwon kaine ke damunshi, saida ya idar da sallan dhuhur kafin ya miqe, duk yanda kanshi ke ciwo hakan bai hanashi jawo laptop dinshi bay a soma aiki har akayi sallan asr, daman bai cire jallabiyanshi ba hakan yasa ya miqe kawai yah au kana bin sallah ya tayarda sallah, yana idarwa ya zauna yayi azkar bai tashi ba har akayi sallah magrib da isha’I yana nan zaune, sai wajen karfe 8;30 ya mike ganin call din m5 na shugowa, miqewa kawai yayi baibi takan wayan ba ya fuce daga dakin, haryazo ya gitta ta a kitchen bai ce uppan ba, amra kuwa wadda kamshinsa ya mata sallama tun kafin ya doso hanyan hakan yasa bata juyo ba ta cigaba da dafa rice and stew din da take yi tana juya miyar dataji naman kaji zuqu zuqu aciki, bude kofar futa yayi ya karba basket din hannun m5 kafin ya rufe kofar ya tunkaro hanyar kitchen din, aje basket din yayi kan island kafin ya zauna akan chairs din yana latsa wayan shi, saida ya zauna na kusan minti goma still idanunshi nakan wayan shi kafin cikin nutsuwa ya soma Magana ‘’serve me’’, tsayawa tayi da juye abincin da takeyi a containers sbd tana storing din su idan ta dafa dayawa don idan taji yunwa in bata son girki saita dumama taci kayanta, anatse ta aje container din da serving spoon din hannunta kafin ta juya bata ko kalli inda yake ba ta bude wajen plates da spoons da serving spoon ta kwaso ta dauraye ta goge kafin ya karasa gabanshi, bude warmer din tayi ta zuba mashi white soup din sai cheesy creamy pasta data gani agefe, tana gamawa ta tura mashi gabanshi ta bude fridge ta zaro mashi ruwa maid an sanyi kamar yanda yake sha, miqa hannunta tayi ta dauko pineapple and coconut juice din datayi, kamar ta aje don tsoron karya duzgata takeyi, da sauri ta maidashi ta wuce gabanshi ta aje mashi a gabanshi kafin tace ‘’bismillah’’, dagowa ayi ya mata kallo daya kafin ya kauda kanshi ya dauka spoon din ya soma cokalawa cikin bowl din, wani irin zazzabi yake ji sosai wanda ya sashi loosing apetite dinshi, dagowa yayi ya kallet lokacin tana gama saka containers din cikin fridge bayan ta deba wanda zataci acikin plate ta jawo pincolada juice din datayi tayi kafin ta gitta ta gefenshi ta wuce duk agaban idanunshi, bata kaiga wucewa ba ta tsinkayo muryarshi ‘’wannan jagwalgwalon zakici?’’ tsayawa tayi chak batace mashi komi ba haka zalika bata cigaba da tafiyanba ranta ne yadan sosu, tabe baki yayi ya jawo tissue ya goge bakinshi ya wuce ta gefenta yana yar tsuka da gefen bakinsa harya isa daki, toilet ya wuce dakyar yayi wanka don zazzabi harya soma rufe shi, idanunshi sunyi jaa sosai, wanda tunawa da maganar doctor ya kara tabbatar mashi da side effect din freezing din sperm dinshi da akayi ne wato zazzabin dare, don yaqi yaje ayi de-freezing don bai samu soluton ba har yanzu, yana fitowa ya jawo wandon pjs dinshi masu santsi da tsada, dakyar ya saka yanajin wani irin weekness na zuwan mashi sosai, ga wani irin abu da yakeji yana taso mashi tun daga yatsun kafafunshi zuwa kanshi wanda ke haifa mashi da tashin tsikar jiki da kasala, anatse ya lallaba ya karasa gaban gadon ya shige cikin duvet din nunfashinsa na sauya wa zuwa mai zafi sosai, runtse idanunshi yayi yana kokarin sanya kanshi bacci kozai samu salama, da kyar bacci ya fisgeshi, daga yanda yake fidda nunfashi da sauri ga zafi zaka gane yana jin jikinshi.   Tana gama cin abincinta da yake kirirari da jagwalgwalo ta tattara komai har wanda ya rage ta saka a frigde ta wanke kwanuka ta sha ruwa sosai don juice din data sha akwai madara wanda ya haifar mata da kishiruwa sosai, saida ta tabbatar ta gama komai ta kashe hasken kitchen ta koma sitting, wayanta tayi plugging a chargy kafin ta cire rigar jikinta ta saman ya zamana daga ita sai wandon rigar da yar vest din rigar kayan wanda ya zamana set ne, anatse ta soma karanto addu’oin kwanciya kafin ta kwanta.   Karfe biyu da rabi na dare ta miqe zumbur kamar wadda a tsungula, wani irin futsari ne ya matso ta, da sauri ta yaye dan blanket din da take lulluba dashi ta zuro kafarta kasa ta sanya fuffy bedroom slippers dinta, a gurgurje ta nufi dakin nasa, ahankali ta dora hannunta kan handle din ta bude, ganin dakin so dim don ko tsakiyan dakin ba a gani yasa ta fara tafiya ahankali don gudun tuntube har takai bakin kofar toilet, tana shiga ta rufe kofar ahankali ta kunna light din toilet din ta zauna kan wc, saida ta gama buqatunta ta wanke hannunta da handwash kafin ta nufi kofar ta bude  ahankali ta futo, anatse take takowa harta zo gittawa gefen gadonshi, kunnuwanta suka fara jiyo mata sautin nunfashinsa wanda ke fita da sauri sosai kamar mai asma, jinkirta tafiyarta tayi don tabbatar da kodai ba lafiya ba, juyawa tayi saitin gadonshi, kanshi na cikin duvet din don ko alamun fuskanshi bata gani don da dan hasken bedside lamb, addua’oin neman sauqin wurin allah ne da yake yi ya tabbatar mata ba lafiya ba, cikin sauri ta karasa gabaon gado, daburcewa tayi sosai jin yanda nunfashin nashi ya tsananta sosai, cikin tashin hankali da rashin abinyi ya sata Magana ahankali ‘’uhm…are..you okay?’’, jin shuru gashi ya fara jijjiga har gadon nashi na kara ya sata ta kara burkicewa, hankali atashe ta sake maimata tambayar datayi mashi ganin kamar ma ba jinta yake ba yasa ta daga hannunta cikin tsoro da fargaba ta janye duvet din daga kanshi gaba, arazane tayi baya don gaba daya hankalinta ya tashi da ganin yanayinshi, fuskarshi tayi jaa sosai kamar an shafa mashi barkono, ga zufa data gama wanke mashi fuska hade da tururin zafi dake futa daga jikinshi wanda daga tsayen datake tana jin yanda nishinsa ke fita da zafi zafi sosai, kallon fuskarshi da take a lumshe tayi kafin ta matso sosai gab da shi ta dan tsugunna daidai fuskarshi ahankali ta sanya hannunta akan goshinsa da sauri ta cire don wani irin zafi ne da shock ya hade mata waje daya, a razane ta kalleshi tare da dabbin fuskanshi ahankali ‘’yaya…yaya whats wrong are you? Youre burning up, innalillahi na shiga uku ya zanyi’’, daburcewa tayi zata mike tsaye ya chafke hannnunta wanda yaji wani irin confort data saka akan fuskanshi don wani irin boiling jininshi keyi, kamar mahaukaci haka ya dunga jan hannunta akan fuskarshi yana gogawa, har zuwa kirjinshi, da sauri ta fara kokarin janye hannunta amma inaa,yayi mata wani irin damka kamar ranshi na hannunta, miqewa tayi don neman mafita wajen kwace hannunta don ta neman mashi magani acikin dakin, jin hanunta na neman kufce mashi yasa ya janyo gaba dayanta zuwa jikinshi, wani irin nannauyan ajiyar zuciya ya sauke don yaji kamar an zuba mashi ruwan sanyi a cikin jikinshi, da sauri ya kankameta sosai, amra kuwa wadda tayi suman tsaye dukta daburce da yanda yake maqalmqale jikinta, ga yanayin yanda dumin jikinshi ke shiga cikin nata, hankali atashe ta some kokarin Magana, dim tunaninta ya dauke jin gabadaya kanshi cikin rigarta wadda babu ko bra ajikinta sai yar shimin, yanayin yanda ya figota ta fado akanshi ya zamana tana kanshi yana kasa, da sauri da sauri yake fidda nunfashin neman salama wanda ke sauka akan fatar kirjinta zuwa wuyanta, hankali atashe idanunta ya fara kawo ruwa da sauri ta soma furta innalillahi wa inna ilaihi rajin, bat agama shiga tashin hankali ba saida tayi yanda ya farke rigar tata gaba daya ji kake qiiiiit yayi wurgi da ita, gaba daya ya futa hayyacinsa, wani irin sanyi ne ke shiga jikinsa wanda ya kasa gane menen akanshi shidai yasan kawai yana jin saukin zafin zazzabin da yake ji, kuka amra ta fara ciki ciki don ya damke kugunta sosai babu hanyar tsira ga yanda ya cusa kanshi tsakanin nonuwanta yasa tsikar jikinta tashi sosai, hankali atahse don wannan ne first time da jikin namiji ya sauka kan nata, body contact din yayi yawa sosai,saqalota yayi sosai a jikinsa kirjinta akan nashi sosai, ahankali nunfashinsa ya soma daidaituwa tare da sakin jikinshi sosai, sun dauke wajen awa biyu a haka, jikinta duk ya soma tsami da irin rukon dayayi mata da yanda ya saqalo da kanshi ta wuyanta yana sauke mata zazzafan nunfashinsa ya rungumeta sosai akan jikinshi, kirjinta tsam manne da nashi har baccin wahala ya kwasheta bata sani ba, shima baccin wahalan ne ya dauke shi mai zurfi sosai wanda ya danji saukin zazzabin dukda har lokacin baya cikin hayyacinsa, har kusan karfe shida suna kwance a hakan, ahankali ta soma bude idanuwanta akan fuskanshi wanda take dab da tata, runtse danunta tayi tare da budesu tar akanshi don tunawa da abinda da ya faru a cikin daren ranar, hamdala tayi da allah ya taimake ta ita ta fara farkawa, anatse ta soma janye jikinta daga nashi, jin yanda ya saqalo kugunta da hanneynshi yasa ta soma janye hannun nashi ahankali har ta samu ta cire hannayen nashi gaba daya, ganin yana juyi zai chafkota yasa tayi saurin yin wuf ta fado kasan gadon har tana buge bumbum dinta, ahankali ta furta ‘’ouchhhh’’ da dan karfi, anatse ta dago ganin yana gab da da farkawa yasa tayi saurin rarrafawa ta fuce daga dakin don bata fatan ya ganta har tana mance rigarta don batabi takan rigar bama don hankalinta a mugun tashe yake idan ya ganta adakin nashi. Tana fita ya soma bude idanunshi wanda sukayi jaa sosai tare da kankancewa, addua yayi kafin ya mike ya sauka daga kan gadon yana dan tangal tangal kamar zai fadi don wani irin jiri ne ke debanshi, toilet ya fada saida ya sakarma kanshi ruwan zafi sosai kafin ya danji dama dama ya dauro alwala ya fito, gaban closet dinshi ya tsaya ya fiddo da farar jallabiyan shi ya sanya ya shimfida sallaya, saida ya dauka kusan awa yana zaune yana azkar, lokacin gari ya dan soma haske kadan, miqewa ayi ya nade sallayan ya koma kan gado yadan jingina da gadon, tare da lumshe idanunshi, ahankali kamshin da banashi bay a soma gaurayewa da nashi a dakin, ahankali ya dan bude idanunshi wanda suka danyi jaa sosai suka sauka kan duvet dinshi daya dan yamutse sai dan jan abu dake lekowa daga cikin duvet din, kauda kanshi yayi daga kan duvet din ba tare da wani dogon tunani ba ya jawo wayanshi ya danna kiran doctor shi, ringing biyu ya dauka ‘’good morning mr amar’’.. anaste amar ya soma Magana cikin kamewarshi kamar koda yaushe ‘’morning doctor, Im coming to the hospital now, please book an appointment’’, yana kaiwa nan ya kashe wayan tare da miqewa ya chanza zuwa kananun kaya masu laushi ya jawo wayanshi da keys dinshi ya fuce daga dakin, koda ya futo bai tsaya kallon parlor ba yasa kai ya fuce daga gidan gaba daya. Amra kuwa wadda saida ta futo daga daki tana fidda nunfashi tsira da sauri sauri ta samu waje ta zauna akan kujera, sai alokacin ta lura da shirmen datayi na barin rigarta a dakin, tashin hankalin data shiga bai barta ta tuna ba saida tabard akin, da sauri ta janyo hijab dinta ta fara kiciniyar sanya hijab din, idannta ta sauke akan boobs dinta da suka danyi jaa daga yanda ya yamutse ta har shati shati wajen yayi sosai, tunawa da yanayinsu na dazu ya sanyata saurin saka hijab din don bata son tunawa kwata kwata, zama tayi anan har akayi sallan subh, tana son yin shiga toilet don yin alwala amma ta kasa don wani irin tsoron shiga dakin ne ya darsu a cikin zuciyarta sosai tana nan zaune har ya fito, kanshi turarenshi ne ya mata sallama, har ya fuce bata dago ba haka zalika shima bai kalli inda take ba harya fuce, sauke nannauyan nunfashi tayi don ba karamin tsorata da futowanshi tayi da sassafe don duk a tunaninta ya gano wani abun ne ya mashi muguwan fassara, miqewa tayi ta wuce dakin domin dauro alwala don har kusan takwas da rabi saura. 92-93 Yana fucewa ya shige motar shi yaja bai tsaya ko’ina ba sai gaban private hospital din da yake zuwa, saida ya sanya facemask a fuskanshi kafin ya futo daga motar ya wuce ciki hannunshi rike da wayanshi, saida ya zo daidai da kofar shiga main entrance na cikin asibitin message ya shugo cikin wayanshi, dubawa yayi ya fara karantawa har ya buge da mutun wanda bai lura bama ya gifta ta gefen matar ya wuce, hankalinshi yayi gaba sosai wajen wayar da yake kalla bayan an sake tura mashi wani message din da same number, da sauri ya dago ya kalli ko’ina na harabar wajen daga karshe ya sake duba wayan nashi yana maimaita last message din da aka sake tura mashi ta cikin wata anonymous number da akayi hidden, ‘’I’m coming for you, I promise to destroy you’’ maimaitawa yayi kafin ya sake karanta na next masseage na karshe da aka tura mashi wanda yafi bashi mamaki ‘’watch where you’re heading too’’ mamaki ne karara a fuskarshi wanda ba kowa ke gane hakan ba don yanayin fuskanshi abu ne mai wuyar tantancewa, tabbas wadda suka danyi clashing yanxu wanda ya kasa tantance macece ko namiji dan bai kalli fuskar wanda suka bige dashi dinba, tabbas shine ya tura mashi wannan message din, so bibiyar shi akeyi Kenan, tsaki yadan jaa chan kasan maqoshinsa don shi duk wannan threat baya daga mashi hankali, don ya wuce level din nan, babu abinda yake zaman mashi threat yanxu don shi jarumine da baya tsoron komai da kowa, tura wayan nashi yayi cikin aljihun wandonshi kafin ya karasa cikin asibitin, baima tsaya gaban reception bay a wuce office din likitanshi, azaune ya tadda likitan nasa dr stefen, zama yayi bayan sun gaisa ya fara kora mashi bayani akan zazzabin da ya taho mashi gadan gadan wanda ya sanya shi ficewa daga hayyacin sa, saida ya gama sauraron shi kafin dr stefen ya soma Magana ‘’mr amar, like a side last time, this is the side effect I’m warning you about, this is about more than 3 month of frezzing your sperm and desires, I will advice you get it un-frezz or you’ll experience worse’’ nunfasawa yayi kafin yadan shingida zamanshi ya kalli likitan ‘’doc this is not the perfect for it, I need more time’’, sanin ba hurumin shi bane bin diddigin patients sannan dole saiya aminta kafin ayi mashi wani aiki saidai ya nuna mashi risk din rashin yin abinda zai kawo mashi sauki hakan yasa ya rubuta mashi pain killers kawai sukayi sallama ya wuce pharmacy ya karbo, bai tsaya komai ba ya wuce office bayan ya kira m-5. Yana isa office bai tsaya ko’ina ba sai cikin office din shi, zama yayi kan kujeran shi ya kwantar da kanshi dake mashi wani irin zafi, saida ya dauka kusan awa guda kafin ya dago kanshi ya kunna desktop din gabanshi ya soma wasu ayyukan, kurama desktop din idanu yayi yana kallo, ganin yanda yake kallo yasa na dan leka dan naga me yake kallo, files ne burjik wanda saida yabi daya bayan daya yana duba date da time kafin ya danna file din da lokacin dayayi tafiya wato 25th march budewa yayi saiga recorded video na dakinshi wanda ke nuna alamun akwai cctv camera a cikin dakin nashi, dan relaxing kanshi kan kujera ya fara duba video din, ganin babu wani movement yasa ya dunga forwarding komai wanda aciki ma yawanci amra c eke movement dinta na zuwa bandaki, ganin babu wani important abu cikin file din yasa ya futa ya shiga next day da baya garin, shima dai bai samu wani abunba saida ya shiga next file wanda ya kasance third day da baya gari,tun daga lokacin data shugo dakin ya tsaida forwarding din da yake har zuwa lokacin data shigo dakin ta gyara mashi ko’ina tare da saka mashi bahoor data saba koda yaushe, kanshi ya dauke wuta lokacin data gama komai ta soma tube kayan jikinta a tsakiyan dakin, da sauri yayi skipping wajen don bashida ra’ayin kallon wajen harta futo da dan towel dinta a kugunta da brush and sponge bag dinta, ta fuce daga dakin,skipping ya dunga yi har aka kwankwasa kofar office dinshi kafin ya bada umarni aka shigo, saida m-5 ya sara mashi kafiin ya soma Magana ‘’I have a very tight job for you, Ive sent some information to your mail, I want to know whos behind the contact, make sure you do a tough research okay?  Da sauri yace ‘’yes sir’’ Sara mashi yayi kafin ya juya ya fuce idanunshi ya maida kan cctv camera din ganin babu wani abu that is important yasa yadanyi tsaki yana tunanin wani tunani, ‘’what im I even thinking, tsaki yayi harzai kashe desktop din sai kuma yadan tsaya ganinta shugo cikin dakin sanye da doguwar riga mai roba roba wanda tayi mata kyau sosai pink color, kanta da hula pink kalar rigar headphones ne sakale a kunnenta tana tikar rawarta gwanin burgewa, shagala yayi da activity dinda take har saida ta fuce ya dan kwantar da bayanshi akan kujerar ya furta ‘’silly girl’’ rufe idanunshi yayi yana tunanin abunda likita ke fada mashi nay a zama dole ayi unfrezzing sperm dinshi idan akayi kuma dole immediately ya kusanci mace yanxu shi damuwarshi ta ina sai kusanci mace, bayajin zai iya yin zina don bayason ya haifi danda bana sunna ba, gashi ita wannan da sauri yace hell no nooo, wannan yar yarinyar ina bazaiyuwu ba, infact bazai ma taba bari ba tsaki yayi kafin ya bude shanyaynyun idanuwanshi da sukayi jaa ya mike ba tare daya kashe desktop dinba harya dan yi taku daya yadan jinkirta ya juya yana kallon screen din, ganin hammam kwatsam cikin dakinsa, da farko harya basar don yasan haka yake sometimes yana zuwa gidan harya kwana but kamar bazai kalla ba chan kuma ya kurama screen din idanu, da farko zagaye dakin ya fara kafin ya kunna tv ya zauna kan couch din daki, cikin yan dakiku kuma ya mike ya fuce, fitarshi dayan awanni amra ta shugo tayi alwala ta fuce, mamaki ne karara a fuskanshi ganinta da kayan dazun wani irin daci yaji da baisan daga ina ya faro ba, shifa matsalanshi da yan mata Kenan basu san ya kamat ba yanxu haka ta zauna namijin da ba muharraminta baya ganta, shi yana kishin yaya mata musammam marayu bayansan yaga zsunyi hanyi haryan da ba madaidaiciya ba hakan yasa ya danyi shuru kafin ya dauka wayan shi ya keys din ya fuce daga office din, direct penthouse dinshi ya wuce ya danyi abubuwan sa kafin ya wuto apartment dinshi koda ya shiga kamar kullum a zaune ya taddata tana shan smoothie hankalinta kwance sanye take da rabian gown ta shan iska mai karamin hannu purple color fuskanta fayau babu komai sai sheki takeyi alamu hutu da jin dadi ya zauna a jikinta, mikewa tayi da sauri ganinshi gadan gadan akanta, da sauri ta soma Magana ‘’sannu da zuwa ina wuni’’ baima tsaya jin abinda take fada ba bare kuma amsa gaisuwar tata azafafe yace ‘’daga yau kar ki kuma zama haka babu hijab koda kuwa ke kadai ce acikin apartment dinnan, bana son rashin hankali understood’’ kallonshi tayi da yanda fuskanshi tayi jaa baka taba tantance fushi yake ko ranshi ne yayi mugun baci saboda yanda fuskanshi take da wani sihirtaccen annuri saidai kuma kwarjini da yake dashi zaisa ka gane da wani abun alamu ranshi a mugun bace yake da yanayin fuskarshi da bazaka taba tantance taqamaiman matsalarshi ba ko abunda ke damunshi, fuu ya wuce daki kamar walkiya yabarta cike da mamakinsa, tabe baki don inda sabo ta saba da wannan halayen nashi shidai baka gane gabansa da bayansa dukda ba shiga alamuranshi take ba don sai suyi kwanaki da yawa basuyi Magana ba saidai gaisuwa itama idan ya fito ko idan ta shiga dakin nashi, komawa tayi ta zauna ta cigaba da shan smoothie dinta da latsa waya. Shikuwa goga tunda ya shiga dakin kanshi bakhoor din da take sakawa ya mashi sallama, jingina yayi da jikin kofar yana furzar da numfashi kamar wanda yayi tsere, wani irin nauyi zuciyanshi ke mashi wanda ya kasa gane dalili saidai yana danganta komai da abubuwan dake faruwa daki cikin kwanakin wani irin zazzabi mai zafin ne ya fara zuwan mashi babu shiri, takowa yayi har gaban gadon nashi dake tsaf, kamar ba’a kai ya kwanta ba donta gyareshi tsaf har an sauya bedsheets din an sanya wasu daban farare tass, zama yayi ya dafe kanshi dake sara mashi, wayanshi ya zaro daga aljihun wando ya danna ma m5 kira, ringing biyu ya dauka, yace ‘’yes sir’’ Cikin zafi ya soma Magana ‘’when did you stop updating me on anything when I travel? Ya fada a zafafe, yanda yake Magana kadai ya tabbatar ma da m5 yana cikin fushi sosai, saidai abin mamaki ya kasa fadan takamaiman dalilin fadan nashi dukda koda yaushe koda kuwa tafiya yayi kuma a ranar zai dawo sai anyi updating nashi akan komai don shi mutunne mai lura da taka tsantsan sosai akan abubwan da suka shafe shi duk wani abu da m5 yasan zaiso ya sani yana fada mashi bare idan har wani abu ya faru saidai this time around babu wani abu da ya faru saidai zuwan abokin nashi daya dunga yi cikin kwanakin shikuma wannan ya saba zuwa don an san tsakaninsu, babu abinda m5 yace tunda ya fara Magana harya gama yace ‘’im sorry sir’’,  shuru amar yayi yana nazari, why is he doing all this, sbd hammam yazo ne or what, ay bai kamata ace yana fada akan hakan ba sbd ay hammam ya saba zuwa gidan nashi koda kuwa baya nan, but why, shuru ya dan yana dogon nazari saida m5 yayi gyaran murya kafin ya dawo hayyacinci ya kashe wayan diff ya kwanta baima tsaya cire takalmin nashi ba. Amra kuwa ganin biyar saura yasa ta kira haifa, ‘’hey babe ya kike kwana biyu, bakizo office baya jikin abu?” Gyara zama haifa tayi akan kujeran patients guest wadda ke fuskanta gadon marasa lapiya nunfasawa tayi kafin ta soma magana ‘’hey babe ina nan lpy jikin abu ne yadan motsa amma da sauki munaa asibiti an kwantar dashi’’ shiru ne yadan biyo baya kafin amra tace ‘’subhanallah yaushe aka kwantar Dashi baki fada min ba please ki tura min address zanzo anjima kadan ki gaishe da ummi please allah ya bashi lpy… ‘’nunfasawa haifata tayi kfin tace ‘’thank you babe zan tura maki yanxu zan aje waya don inda likitoci sunce yana buqatan hutu banda hayaniya see youu saikinzo’’   Kurama wayan ido haifa tayi ta kalli ummi dake zaune kan sallaya tana azkar, kafin ta maida hankalinta kan wayan ta kara dialing number hamman yau kusan kwana uku Kenan rabon da suyi waya shida ita, hankalinta ba karamin tashi yayi ba don yawaci yana fada mata idan zaiyi tafiya gashi wayan nashi a kunne yake bawai ya kashe bane kuma tana rininging duk sanda ta kira, kamar koda yaushe message ta tura mashi kamar haka ‘’habibi ma bi, laqad atasalt bik’iinak la tastajib (habibi whats wrong ive been calling you, you re not responding) please reply me ass soon as possible, abu has been admitted.’’.. tana tura mashi message din ta mike da sauri ganin abu ya bude idanunshi da yadan fada kadan, da sauri ta matso gabanshi ta rike hannunshi tana mashi sannu, murmushi kawai ya iyayi mata kafin ya lumshe idanunshi, da sauri ummi ta danna emergency bell ganin yanda ya lumshe idanun tsoro kar seizure din ne ya sake zuwan mashi, da sauri doctor ya shigo da nurse suka farad an dudubashi, saida doctor y agama kafin ya masu bayanin alluran da akayi mashi ne bai sake shi ba don jininshi daya dan hau ke sashi jikinshi mutuwa sosai. Bangaren hammam kuwa wani abu ne ya faru,wanda ya sashi daina daukan wayan haifa, wato akwai ranar da yakai wani proposal na wani business  company din abuh wanda da farko abuh ya karbe shi da hannu bibiyu saboda yanda yaga da soyayya tsakanin shi da yarsa, saidai dan binciken da yayi ya gano kamshin rashin gaskia a tattare da hammam din da proposal din, saidaga baya ya gane daga inda proposal din ya fito wanda hammam yayi badda kama a zuwan da yayi ma abuh wanda hakan yasashi neman shi har office dinshi yazo, koda yaje abuh yayi kokarin bashi chance akan ya fada mashi gaskia daga karshe dai yace mashi yayi cancelling proposal din nashi, dukda bai fada mashi ko nuna mashi ya gano komai ba don lauje ne akayi shi cikin nadin, karshe ma dai abuh dariya kawai yayi mashi kafin sukayi sallama, koda hammam ya koma ma mahaifinshi da rejected proposal din yaji zafi sosai don dalilin wannan proposal dinne ma hammam ya tunkari haifa da soyayya duk dan ya samu shiga wajen mahaifinta sai abun yazo da sauki ba tare da neman taimakon nata ba da sukayi planning tun farko wannan dalilin yasa mahaifinshi ya sashi yanke alakarshi da ita don amfaninta ya kare sai kuma next plan.   Hammam’s res Kallon wayan nashi yayi dake ta ringing harta katse message ya sake shugowa, dubawa yayi ganin message din haifa yasa, ya aje glass cup din hannunshi ya bude message din yadan jima yana karanta message din kafin ya dago jin gyaran muryan da akayi mashi kura mashi idanu tayi sosai babu kaya jikinshi sai gajeran wando, dagowa yayi ya kalleta kafin ta karaso gabanshi sanye take da farar riga har gwaiwanta da alamu kayanshi ne ma cikin rausaya ta zauna kan laps dinshi, ‘’young man are you affected if you are then call her up don’t be a bastard?’’ta daga mashi gira daya, dagowa yayi ya kalleta kafin ya soma Magana ‘’no need, I don’t need her anymore’’ Ahankali ta fara shafoshi hartazo kan nippy dinshi tadan murza kafin ta matso da fuskanta daidai kunnenshi  kallonshi take tabbas shima wannan zata iya rage zafi dashi saidai inaaa general ya wuce shi nesa ba kusa ba, kishirwarta ta general ce sosai takawa tayi tace’’ so whats the next plan now?’’ ganin ya soma shiga yanayi yasa tadan matsa mashi nipple din da karfi tare da furzar da numfashi cikin kunnenshi ahankali tace ‘’I need your friend so badly, not only I want him to suffer I want him so badlyyy to my coreee’’, wani ririn gauran nunfashi ya furzar kafin yadan tunkudeta gefen kujera ya mike yace ‘’get ready, for office tomorrow, kinsan yanda muka tsara komai bana son kuskuren, keep your hunger aside first’’ yana kaiwa nan ya wuce cikin dakinshi yana sauke nunfashi, zama yayi kan lafiyayen gadonshi ya higa tunani, anya wannan hanya madaidaiciya ce, lallai ya cika butulu, saidai baya jin yanda ya faro komai zai iya tsayawa, tsaki kawai yayi ya kashe wayanshi baki daya ya shiga tunanin irin rayuwar da yayi achan baya. Hammam haifanfan dan Iraq ne, mahifinshi asalinshi dan kasar Iraq ne mahaifiyarshi kuwa anan uae aka haifeta, tun tasowarshi ya taso yana ganin irin ukubar da mahaifiyarshi ta shiga sanadiyan mahaifinsa, iyayenta masu kudi ne sun mutu sun bar mata dukiya wanda sanadiyan mahaifinsa ta salwanta sbd shaye shaye da yakeyi da chacha, tun suna gidansu na kansu har suka yawo kan titinan da gidaje da akayi abandoning suna kwana, mahaifinshi kuwa acikin shaye shayen nashi ya mutu dalilin zuciyarshi data buga don giya tayi mashi illa sosai a wulaqance ya mutu, shida mahaifiyarshi basu wani damu ba don dama chan babu abunda yake tsinana masu saiya zamana mutuwar tashi ma sauki tazo masu dashi don dukan da yake ma mahaifiyarshi idan ya bugu yanzu an rufe shafin wannan, ya taso babu ilimi kwata kwata saidai bara, bashi da burin da daya wuce ya kula da mahaifiyarshi sosai, lokacin da yanada shekaru goma sha shida shiff a duniya cikin wannan rayuwa dai ta rashin gata ta cikin kasakanci allah ya kawo masu alif bin shuraim, babu zato babu tsammani, alif yana daya daga cikin manyan dake diban yara irinsu irinsu mabarata yana basu aiki a cikin business din da yake wau yana turasu wata kasar wasu kuma anan uae yae basu aikinda babu wanda yasan wani irin aiki ne saidai, shima hammam ya ganshi ne lokacin da aka kawo record din beggers, ganin yanda yaron keda wayo da hazaka yasa ya karbeshi shida kanshi amimakon ya bashi aiki koya tura shi wani wajen, saidai yayi alwakawri zai maidashi weapon din da zaiyi amfani dashi idan lokaci yayi, ba karamin dadi mahaifiyar hammam taji ba ganin rayuwar hammam na chanzawa, don bashi kadai alif ya dauka nauyi ba harda ita kanta mahaifiyar tashi, akwana a tashi alif ya sanya hammam a makaranta yayi dogon karatu inda ya hadu da amar suka shaqu sosai har alif  ya saka shi cikin uae armed force wanda shima tare sukayi shi, akwai lokacin da hammam yayi dogon training wanda wannan ne training din dayayi wanda dawowan shi ya tadda mummunan labarin mutuwar uwarshi haka kawai kwatsam, ko lokacin daya zo din alokacin alif ke shaida mashi tayi wata hudu da rasuwa, hammam yayi kuka kukan baqin ciki sosai, yayi alqawarin bama mahaifiyarshi gata, gatanda bazaima kanshi ba don tasha wahala dashi sosai, she protected him, yana rayuwa ne sbd ita saidai mutuwa tayi masu Katanga shida ita, kokadan baiji haushin alif ba naqin fada mashi mutuwar mahaifiyarshi sbd yana daya daga cikin mutanen da yake girmamawa sosai, kuma shine wanda ya maidashi mutun kuma yayi alqawarin zaiyi duk abunda alif keso zai kasan ce mai halacci don abunda mahaifiyarshi ta raineshi dashi Kenan, duk wanda ya dago ka ya maidakai mutun ka dage kayi mashi halacci karkayi butulci. Hammam bai fara karantar alif ba saida y agama makaranta tsaf ya karanci alif da kudururrukansa, wato alif babban mutunne mai connection, yana dealing da illegal jobs a uae, aiki na farko da alif ya saka hammam shine akan babba ogan su wato general ashraf wanda shine babban  general mai hazaqa a shkarar 2014, lokacin suna officers shida amar, da farko aikin yaso bashi wahala don yana officer ne a lokacin saidai abun mamaki shine wanda ya daure ma shi kanshi hammam din kai shine, da yawa cikin manya manyan armed force dake cikin headquater mutanen alif ne, tun daga lokacin duk wani wahallaen aiki ko wani aikin da zai kawo mashi fargaba sai yazo mashi da sauqi, dukda shima dan sako ne, instruction kawai ake bashi saiya gudanar da komai, wanda duk aikin da yake yima alif din cikin kulli yake don shi kanshi ya kasa fayyace komai, duk sanya akayi sauyin manyan headquarters shike zuwa ya da mutanen baban kodai sukawo karshen lokacin generals din ko kuma ayi masu kulle kulle da zaisa subar aikin gaba daya shima idan basu amince da abinda suke tafe dashi ba, lokacin da suka fara tasowa shida amar, sun taso cikin kwarewa cikin aikinsu sosai, wanda amar ya wuce hammam a kwazo sosai da komai ma, amar yana aiki cikin ilimi da zurfin tunani, duk sanda zasuje operation amra ke dawo wa da rank, don da haka ake promoting dinshi, sannan duk wani important operation yana ciki domin he is very tough, ganin halayyansu ya banbanta yasa hammam tsorata sosai da amar saidai bai barshi ba don ance, makashinka na tre dakai, alif wato mahaifin hammam ya kwallafa rai akan hammam saidai ganin hazakar amar yasa yaji yana son yaron ya shugo hannu, saidai kashh amar yayi masu nisa sosai, tun alif na saka ran hammam ya zama shugaban armed form wato general har ya kawo yanxu bai kaiba, wanda amar ne ya amshe wannan rank din. Ayanxu alif bashida wani buri daya rage ya kawar da amar daga mulkin da yake don sauran generals din yanda yake da power yana tunkarar su har ya samu yanda yake so saidai shi wannan tun kafin ya zama abunda ya zama ya kasa tunkarar shi, don uae militriy ke rike da kasar ba sarauta ba ko government saidai mu’kami. Sauke gauran nunfashi hammam yayi bayan y agama dogon tunanin kafin ya gyara kwanciyarshi har bacci ya daukeshi anan wajen.   KANO STATE. Tun bayan ya Muhammad ya kaisu salima asibiti suke samun kyakyawar kulawa sosai, har salima ta farfado saidai salim da yake cikin coma, daki daya ya muhammada ya hadasu, wanda kullum salima tana gefen dan uwanta dukda itama da sauran waraka a jikinta hakan bai hanata kula da kanninta ba, ita ke sauya mashi kaya, ita ke wanke mashi wasu kanannun abubuwan buqatunsu anan asibitin, duk wannan zaman da sukayi da kusan wata guda babu wanda yazo duabasu daga nan gida sai Muhammad wanda shima yadan dauke kafa cikin kwanaki biyu da sukayi a asibitin saidai shi ayyuka ne suka mashi yawa don yana da aikin gaggawa akan Jordan da yake shirin komawa, daman aikin da yaxo yayi anan ba dadewa zaiyi sosai, bangren abinci suna samu cima mai kyau dukda salima ce kawai mai cin don shi salim saidai drip da Karin jini, gaba daya salima ta sauya tayi kyau sosai, ta murmure, dama chan cutar tata harda yunwa ma sosai a jikinta, rana daya tana zaune wajen karfe goma salim ya soma bude idanuwanshi har ya bude su tarr akanta, lokacin tana zaune gefenshi bacci nadan fusgarta,jin alamun motsawa yasa ta farkawa idanunta suka sauka akan kaninta da da ya raege mata a duniya, da sauri ta mike tana hamdala, kallonshi tayi sosai ta kamo hannunshi tace ‘’salim ka tashi, wayyo allah nag ode maka alhamdullillah, bari na kira likita karka rufe idanunka salim gani nan zuwa kaji’’ Futa tayi ta kira likta yazo da hanzari ya duba shi, jikinshi yayi kyau sosai saidai yan abubuwan da baza’a a rasa ba, cire mashi drip akayi da jini kafin nurses suka taimaka aka kwantar dashi akan kujera, gaba daya ya dawo kamar wani dolo dolo don yanda jikinshi yayi tsami, saidai hawaye da yake yi, da sauri doctor ya kalleshi yace ‘’meke damunka yanxu?’’ runtse idanunshi yayi yanason Magana amma ina ya kasa, da sauri doctor yace ‘’calm down boy, its okay youre healing, now nod your head idan kana jin abinda nake fada’’, gaba daya zuba mashi idanu sukayi har salima da nurses din wajen ahanakli ya soma juya kanshi, murmushi lilkitan yayi yace ‘’hes perfectly fine now, the operation is successfully,’’ hamdala salima tayi kafin likta ya futa nurse ta tsaya ta zare mashi sauran drip din tare da bama salima daman kula dashi sosai, mikewa salima tayi ta debo ruba a rober da dan towel ta dawo gabanshi ta soma goge mashi jikinshi, murna take sosai, ganin dan uwanta daya rage mata a gabanta ya warke, saida ta gama tass kafin ta maida rubber toilet ta wanke towel din ta futa, yanda ta barshi haka ta same shi anan, zama tayi ta kura mashi idanu fuskarta dauke da murmushi shime kokarin maida mata yake saidai ya kasa don komai nashi yayi sanyi saida taimako, wunin ranar suna zaune ita da kaninta, salla kawai ke miqar da ita shi kuma saidai ya bita da idanuwa don har lokacin jikinshi bai saki ba, saida nurse ta dawo ta sanya mashi drip don bazai soma cin komai ba sai washe gari, ana saka mashi kuwa bacci ya daukeshi, sai a lokacin salima ta samu taci abinci tayi sallloli tare da godiya ga allah kafin ta kwanta a nata gadon gefen nashi, wani irin kuka ne yake ciyo ta, shikenan yanxu adda ta manta mu, wani ririn hawaye ne mai zafi ke sauka a fuskanta, ‘’adda kina ina kika barmu cikin kunshi, adda baki kyauta mana ba kin saba alqawari, kece gatan mu allah allah gatanmu shi kadai ke sonmu, shima ya Muhammad ya tafi ya barmu, kuka ne sosai ke ciyota kafin babci ya kwasheta mai nauyi sosai. 94-95 Abuja Nigeria taura estate… Alhaji kabiru dake zaune hannunshi rike da news paper ya kalli ammah yace.. “Kin tsaya min aka cirko cirko lafiya,” kallonshi tayi daga sama har kasa kafin tace ‘’kabiru what’s the meaning of this, menene wannan nake gani?, over 200 million has gone missing? How, kana menene haka acikin wata hudu, amanar dana barmaka Kenan, yanxu idan magajin wannan dukiya ya tambaya me zance mashi?”” innalillahi wa inna ilaihi rajiun… kallon ta yayi dakyau kafin ya soma Magana ‘’maryam karki manta ni mijinki ne kuma wannan dukiya da kike Magana akai ta dan uwana ne qanina, me kike nufi Kenan,ke koda ninayi amfani da kudin duk ban a gyaran companying bane, kinada hankali kuwa ko kin manta ni mijinki ne?, da kike Magana magaji magajin dukiyar shi ya damu ne da dukiyar da uban nasa ya bar masa ne? ya tattara ya zabi aikin ma kasar da ba kasar data haifesa ba, gaskia bansan ke butulu bace ba sai yau, duk crises din da company ya shiga da nasarorin da company ya samu ta dalilina duk baki gani ba sai qalilancin miliyan dari biyu da suka bace cikin hidimar kamfanin, maryama ki fta min a cikin daki bana son sake maimata magana’’…shuru Ammah tayi wani irin hawayen baqin ciki na zubo mata, juyawa tayi da sauri tabard akin nashi zuwa nata, koda ta shiga wayanta ta zaro ta soma kiran amar, yau kusan kwana biyar Kenan basuyi way aba kuam wayanshi baya shiga, hankalinta ne ya tashi kafin ta soma kiran account manager da lawyer company, cikin yan mintuna kadan ya dauka,’’ good afternoon madam ya gida ya iyali,’’ bata tsaya amsa gaisuwan sa ba kafin ta soma Magana ‘’tun yaushe kudade suka fara bata daga cikin ccount din company ba tare da sanina ba, yanxu badan naje company ba bazan san ha;lin da ake ciki ba whats the meaning of all this, am I not the next kin of this company?’’ cikin tashi hankali lawyer ya soma Magana ‘’im very sorry ma, wannan matsalar badaga mu bane daga cikin gida ne sanda abubuwan suke faruwa yallabai yace basai mun kai maki record ba sbd karki damu but komai is written akwai hard cop da soft copy of the slush fund, akwai waenda oga ne da kanshi ya buqa….’’’bata tsaya sauraron sa bat ace send all the copies through my email, and let me warn you this should be tha last time, imform me on every transfersion don’t leave a penny out of this, and don’t do any transactionwithout my approval ‘’’yess maa…, kashe wayan tayi wani irin baqin ciki na tunkaro ta what going on, meke faruwane, cikin watannin nan komai tabarbarewa yake, aman y agama lalacewa, ya koma wata turba daban wanda ta kasa gane mashi kwata kwata, baya dawowa gida sai wajen karfe uku kamar yanda ubanshi yake yi wanda da farko bata damu ba don haka yakeyi tun farkon aurensu wanda ya nuna mata duk sbd aikin da yake ne na ganin cigabansu gaba daya, wannan abu baya damunta kwata kwata don ita kanta bata sha awan kadaicewa da shi balle suyi wata doguwar rayuwar aure,saidai lamarin aman ne ke tsorata ga shima amar ta kasa gane mashi duk sanda sukayi waya tanaji a jikinta yana cikin damuwa yaqi fada mata kwata kwata gashi duk yanda takeso tayi ta dawo dashi kasarshi ta haihuwa yaqi, daman abunda take gudu Kenan gashi yanxu abubuwa sun fara sauyawa, innalillahi kawai take maimatawa, yanxu miliyan 200 sun fice haka kawai an rasa ta yaya,da sauri ta bude wayan ta ta shiga email dinta, da sauri ta danna official email din daga accountant din company kasa tsaywa tayi kwata kwata, da farko ta soma ganin yanda ribar kampanin take sauka duk karshen shekara kafin farkon shekara ya dago, duk shekara kusan shekaru bakwai, sannan a wannn shekara maqudan kudade ke fita daga cikin account din company, hankali tashe ta soma lissafi cikin wannan shekarun anyi asarar kusan 48% din kudin kamfanin, hankali tashe ta wurga wayan gefe, whats going on ne, dama chan kamfanin baya gaba ne ko akwai wata a kasa ne, don ita tabbas bata shiga alamarin company don komai yana hannun kabiru wato kanin mahaifin amar wanda take aure yanxu, kuma ya nuna yana kula da company sosai saida yana ina akeyin duk wanna abubuwan, ganin duk wannan zulumin babu inda zai kaita yasa ta miqe ta wuce toilet ta dauro alwala tayi sallah, tana idarwa tayi adduoi sosai akan sallaya sai wajen karfe biyar ta sauko kasa ta soma shirya abincin dinner data saba koda yauseh don bata bari yan aikin suna yi mata idan har mai gidan yana nan dukda sun samu sabanin hakan baya sakata tauye mashi hakkinsa a matsainsa na mijinta, da taimakon lantana ta shirya komai akan dining, nan ta zauna a kan lumtsatsun kujerun sitting room din gidan tana dan lazimi akayi sallama, da fara arta ta tace ‘’ah ah kodai anyi batan hanya ne mlm labaran,’’ murmushi yayi harya karaso gefen parlor ya tsugunna har kasa ‘’hajiya ina wuni mun sameku lpy ya alamura,’’ lpy lau malam labaran, yau kusan wata rabon mu dakai, ya kasuwanci ‘’…alhamdullahi hajiya ay akwai cigaba sosai, babu abinda zamuce saidai muyi maku godiya, allah ya kara daukaka ya kara arziki mai albarka ‘’’ameen malam labaran bari akawo maka abinci kaci, lantana’’ da sauri lantana ta fito sanye da riga da zanin ta wanke abinka ta daurin kallabinta irin nay an kauye ta kalli labaran kafin ta sauke kanta kasa cikin kunya tace ‘’ina wuni’’ bai kalli inda take ba yace lpy sannu da aiki’’ yauwaa ta amsa mashi tare da kunshe murmushin dake subuce mata, kallonta Ammah tayi tsaf ta karanci lantana da yananyin da take shiga da zarar labaran yazo saidai shi kwata kwata babu wannan yanayi a tattarare dashi, murmushi kawai amma tayi kafin tace ‘’kije ki zuboma mlm labaran abinci a kula ki hado mashi da ruwa dajuice mai sanyi’’ da sauri ta miqe tace ‘’tohm hajiya’’.. juyawa tayi tana dan satar kallonshi kafin ta wuce kitchen, juyowa hajiya tayi ta kalleshi kafin ta soma Magana ‘’ya wajen noma kuwa? Ina ta so naje naga yanayi wajen?’’ Ay hajiya noma tayi kyau, yau insha allah zan tsinkayi fruits din da suka nune sai a kawo nan, masarace dai bat agama tsura ba amma ana samu san harharda akai akawo sosai, ni ina ganin ma har kiwo idan babu damuwa za ah dungayi hajiya’’.. murmushi tayi don labaran mutun ne mai qima da mutuntawa dasanin ya kamata sosai, ‘’ay babu komai labaran zaka iya yin kiwo ma idan kana so ay babu damuwa, allah ya taimaka ‘’ámeen hajiya allah ya kara karfin ido nagode sosai.. Shuru ne yadan biyo baya kafin ta kalleshi ta soma Magana cikin dabara ‘’ni kuwa labaran baka sha’awar yin aure ne, gashi dai ka manyanta, inma kana tunanin muhalli ne, bakada matsala da wanan, indai zakayi ay babu damuwa’’ dariya ya danyi kafin yace ‘’ay hajiya, allah bai kawo wadda ta dace bane, bayan wannan ma ina tsoron irin rayuwar da nayi abaya don har yanxu bansan ni wanene bane, ina gudun matsalar rayuwa, a rayuwar yanxu ma babu wanda zata iya auran wanda baisan kanshi ba balle yan uwanshi ko dangin shi, hajiya banida kowa ayanxu sai ku, amma ina rokon allah ya kawo ranar da komai zai zo min da sauqi har na samu komai ya dawo min’’.. dariya tayi irin ta manya kafin tace ‘’toh allah ya akwo mana mafita’’ ameen yaa amsa, cikin yan mintuna kadan lanatan ta dawo rike da plates shake da abinci da ruwan sanyi da lemo shima mai sanyi, miqewa hajiya tayi kafin tace ‘’zaka iya cin abincinka anan bari nace zama nadan huta’’ godiya ya mata sosai kafin ta hau sama, ganin ta wuce sama yasa lantana saurin dawowa gefenshi tace ‘’malam labaran meysa kake tunanin babu wanda zai aureka,’’ kallonta yayi tsaf ya tsuke fuska kafin yace ‘’ki koma wajen aikinki nagode da abincin’’ mikewa tayi jiki a sanyaye ta wuce kitchen, tausayinta yakeji sosai, don tana da hankali sosai saidai bazai bata fuska ba don harga allah idan har ba tunaninshi ne ya dawo ba baya tunanin kara wani aure ko soyayya don baisan irin rayuwar da yayi a bay aba, kila yana da yaya ko mata, ko masoyiya dake jiranshi achan, saida yaci ya koshi ya kora da ruwa, yana nan zaune aman ya shugo gidan cikin shigarshi ta ta kakken yan iska, bai tsaya kallo ko wanenen a wajen ba ya soma kiran lantana ‘’ke yar aikin gidan zo’’ da sauroi lantana ta zo cikin sauri tace gani alaji, kallonta yayi cikin kaskanci yace tattara abubuwan wajen nan, nan ba wajen mabarata bane bana son karikicen mutane anan parlor, labaran naji haka ya miqe salin alin yana mai allah ya shirya da halayya irin da aman, to shi wannan Kenan da yake gaban iyayen nasu inaga dayan kuma da baya kasar ma Kenan shi nashi iskancin qila yafi na wannan saidai allah ya shirya kawai, wucewa yayi wajen mai gadi suka sha hira kafin yayi mashi sallama ya wuce wajen gidan gona chan gangare y agama duk wani abu da yake kafin ya wuce gida, gida ne dan karami mai daki daya da bandaki, wanka yayi ya sauya zuwa riga yar shara shara ta san iska lokacin an kira sallan magrib yana idar da salla aka kawo wuta, futa yyi ya sayo biredi ya dawo zama yayi bakin yar katifarshi,tunani ya shiga yi cikin yan kwanakin nan yana yawan mafarke mafarke ya kasa fuskantar komai, jawo buredinsa yayi ya ci ya kora ruwan pure water kafin ya mike jin an fara kiraye kirayen sallar isha’I, janyo sallayan shi yayi kusada yar bakkwon kayanshi kafin ya tada kabbarar sallah, yana idarwa ya ninken sallayan, ya tura cikin bakkon kayan sa, ya shingida kan yar katifar janyo littafin da yake yawan zane zane yayi ya soma dubawa, yawanci zanen gida ne ya soma yi kafin yakai karshen zanen da yayi na mutane uku a zaune bakin bishiya sun juya baya hannunsu ruke da juna ta yanda ya zana sub aka tantance yanayin fuskansu don bayansu kawai yake iya zana wa, zanen ya tsaya mashi arai sosai, ya kasa gane komai game da zanen, yayi ne sanadiyan mafarke mafarken da yake yi kwanakin kusan kullum kuma mafarki daya ne akan  hannaye da suke rike da junan shekara bakwai Kenan da loosing memory da yayi tun lokaci baya jin akwai abun daya rasa amma yanxu yana ji a jikinshi akwai abubuwan da yake missing sosai yana rike da littafin nashi har har bacci ya kwashe sa.   Bangarensu salima kuwa yau kwana biyar Kenan da farfadorawar salim yaji sauqi sosai saidai Magana dake mashi wuya sosai, wani lokacin kuma yakan burkice kamar mai ciwon kwalkwalwa ya soma Magana kamar mara hankali, dukda yawanci maganganun nashi akan abban su da ummasu da suka dade da mutuwa ne, yanda yake ambatonsu kamar wanda yayi shiwon mantuwa ya tuna abu daga baya, likitoci sunyi kokari sosai wajen ganin matsalar dake damunshi saidai abinda aka gano kawai shine lafiyar kalua, burgicewar da yake ne datayi yawa yasa suke bashi maganin baccin da zaisa kwakwalwarshi hutawa, karshe ma dai saida aka hada mashi da general test, lokacin da result din daya futo hankalin salima ya tashi sosai, a ranar kuma allah ya kawo Muhammad wanda yayi tafiya zuwa Abuja wanda yayi ta da gaggawa, lokacin da yaga result din salima yayi mamaki sosai, a yanda result din ya nuna, salim yana shan wata haramtacciyar kwaya wadda yawan shanta ke janyo juyewar kwakwalwa wanda kesa mutun ya manta abu lokaci guda idan har kuwa tayi tsamari yanda tayi mashi zai iya janyowa ya dawo kamar mahaukaci, a yanayin binciken likitoci ya nuna yasha maganin na akalla wajen shekara biyar ajere, wanda tayi mashi illa sosai saidai kuma allah yayi mashi baiwa sosai don abin aljabi shine wannan maganin yana healing a jikinshi yana sakinsa don kanshi ba tare da magance maganin ba ko therapy don maganin yana mugun karfin da saida therapy wanda suke ta’ammali dashi suke buqata don dawowa daidai, kuka sosai salima ta dunga yi, ta kasa cin komai hankalinta ya tashi sosai, don idan harda saninta tabbas salim babu inda yake zuwa balle yayi ta’ammali da wannan muyagun kwayoyin saidai kuma ina ya samu wannan kwayar har ya dauka waennan shekaryn yanasha har tayi mashi illa haka, shiyasa ya kasa warkewa daya samu ciwon zuciya Kenan innalillahi wa inna ilaihi rajiun’’ shuru ta danyi jimm ta soma wani dogon tunani, da sauri ta kau da shaidan din dake raya mata, tabbas wannan ba sharrin shedan bane gaskia ce to amma anya kuwa ba mugun hasashe take ba, anya kiyayyar uncle takai ga haka ko kuwa dai dama c han akwai muguwar kiyayya a bayan fage wanda babu wanda ya sani, kananun shekarunta basu hanata tuna lokacin da abban su ya rasu ba da jinyar da salim yayi a lokacin da irin kwayoyin da uncle ke kawo mashi yana sha kusan kullum, guda daya kuma a daidai karfe uku na dare haka ya umarcesu da su dunga tashi a bacci suna bashi yana sha, toh amma meysa?, whyyy? Wani irin kukan baqin ciki ne ya zubo mata akan fuskanta, muryar ya Muhammad ne ya dawo da ita daga dogon tunanin da take ‘’salima meysa kike kuka? Kinada masaniya akan wannan abin ne?’’ shuru ta danyi kafin ta share hawayenta tace ‘’ba komi yaya kawai ina tausayinsa ne, nidai a iya sanina salim baya futa ko’ina lokacin da muke zuwa school ma tare muke koda yaushe break ne ke raba mu’’..shuru ya danyi yana wani nazari kafin ya kalli doctor yace ‘’doc yanxu wani mataki yake, I mean a wani stake yake yanxu,’’ kallon file din doctor yayi kafin ya soma Magana ‘’well mr Muhammad all we have to do now is to thank allah, don yaron nan yana da kaifin zuciya, kasan zuciya ma saida kwakwalwa take aiki, ban taba ganin case irin wannan ba, yanxu zan bashi magunguna, yana buqatan hutu sosai, by tomorrow ma zamu iya sallaman su gaba daya’’,…godiya Muhammad ya mashi suka fuce tare, sai bayan magrib ya dawo cikin dakin nasu, akan sallaya ya tadda salima wanda tayi zuru zuru gaba daya bata cikin nutsuwa tunda taji za a sallame su yanxu haka zasu koma cikin wannan uqubar rayuwa qila ma mutuwa zasu, harya shugo ya zauna tana chan luntum cikin tunani saida yayi gyaran murya kafin ya kalleta yace ‘’goe za a sallame ku, zan maidaku gida domin zan wuce Jordan a goben in sha allah, zan bai karaman waya duk abindakuke buqata zan dinga kiranku saiku fada min’’..shuru ta danyi kafin ta dago jajayen idanuwanta tace ‘’yaya dan allah ina neman alfarma, ka kaimu katsina wajen kaka,inaga zaifi mana kwanciyan hankali’’..shuru ya danyi kafin ya nunfasa ya fuskanceta yace ‘’kodai akwai wani abun ne daya kamata na nasani baki fada ba’’..da sauri ta girgiza mashi kanta tace ‘’ah ah yaya babu komai kawai gwara muje chan muyi hutu saimu dawo’’..baya son takura masu hakan yasa yace okay ba damuwa ki tattara abubuwan amfaninku zansa driver ya kaiku gobe amma inason ku fara zuwa gida tukunna ku diba abubuwan buqatanku daganan driver saiya kaiku, shuru ta danyi kafin tace ‘’tohh yaya allah ya kaimu’’, bai wani jima ba sukayi sallama ya fuce daga dakin, sai ya tsaya reception domin clearing duk bill din nasu, ‘’wait what did you say’’ kallon accountant manager din yayi kafin ya ssoma Magana ‘’yes sir all the bills have been cleared since a month ago, shuru ya danyi kafin yace who make the payment ‘’’shuru mutumin yayi yana duba sunan kafin yace ‘’its anonymous sir,’’ shuru Muhammad yayi don babban asibiti ne kuma yawanci manya na ziyartar asibitin har suyi abubuwan lada wato biyama marasa lpy magunguna da gado saidai wannan yafi bashi mamaki don harda operations din da akayi da kwanakin da sukayi da kuma magungunan da zasuyi amfani dashi har su warke aka saya, karban takardar sallamarsu kawai yayi ya wuce zuwa gida, goda ya iso lokacin wajen karfe tara da rabi duk gidan sun kwanta, yana shiga dakinsa ya wuce bathroom ya watsa ruwa kafin y futo ta saka jellabiya ya soma shirya box din kayanshi don anytime email din ticket dinshi zai shugo don ya nema any available flight a bashi don aikin gaggawa zaije yayi, saida ya tattara komai kafin ya wuce dakin maman nasu gaba daya, yana shiga ya taddata asual tana waya khady kwance a gefenta dukta rame ta qanjame, samun waje yayi ya zauna kafin ya soma tambayan lafiyanta kuwa ‘’ke meysa kike rama sosai haka kamar mai cutar aids’’..bai kaiga karasawa ba hajiya kareema ta katse shi, kai kaji neman bala’I qanwarka kake ma fatan tsiya da masifa, wani irin aids kuma, shedanu ne suka shigeta suke sakata ramarnar na saka malam shitu yazo yayi mata ruqiya zata samu sauqi, ni kaina bana son wannan ramara tata,’’ shuru awai Muhammad yayi don shi likita ne yasan abubuwa sosai daga ido ma zai gane idan mutun na buqatar taimakon gaggawa saidai bazaiyi jayyay da uwar tashi ba don tunda ya zo naija take fushi dashi mai tsanani don ya taimaka ma yaran badaru, cikin nutsuwa yace ‘’mama zan koma Jordan gobe daman nazo na maki sallama ne don zan iya wucewa da safe, sannan akwai yarannan haladu driver zai kaisu katsina gobe, idan har na wuce da asiba nasashi ya wuce da karfe goma asibiti ya dauko su saisu wuce katsina’’..tabe baki kawai tayi tace ‘’allah ya kiyaye hanya, sai kuma yaushe inka tafi’’ shuru ya danyi kafin yace ‘’zan dauki kusan wata biyar, amma zanyi kokari nazo ko kwana biyu ne nayi don duba yaran nan’’..wani ririn mugun kallo ta mashi kafin tace ‘’wallahi Muhammad ka rufama kanka asiri ka rabu dani lafiya, ance maka su nan ba a kula dasu ne da har saika dawo, to ban amince ba, ka tsaya kayi aikinka da ya kamata’’ jinjina kai kawai yayi kafin ya mata sallama ya wuce daki, yana zuwa ya kwanta don a gajiye yake sosai. Da asuba yana tashi yaci karo da email, flight dinshi in 1hr da sauri ya tashi yayi wanka ya shirya cikin gaggawa ya sauko da luggage din ya wuce parking lot, saida ya kira haladu kafin suka wuce zuwa airport don saura mashi 30mins kawai, suna isa kuwa wajen minti ashirin ta basu baya, cikin gaggawa ya zaro envelop ya bashi hade da waya, ‘’wannan kaje asibiti ka bama yarannan wayannan da envelop din da misalign karfe 10, kana daukosu ka kaisu gida su diba abinda zasu buqata sannan ka wuce dasu katsina, ka tabbatar ka kaisu, yana kaiwa nan ya amshi lugaggae dinshi don saura minti 10 flight dinshi ya daga zuwa Jordan, yana wuce haladu ya koma mota ya aje sakon a gefe, yana isa gida gari harya washe sosai, komawa yayi dakin ma’aikata ya kwanta sai wajen karfe takwas ya farka donda sabo ya saba, duk tashin da zaiyi da wuri sai sunyi latti, yana futa gaban school bus kuwa babu kowa duk basu fito ba sai bayan takwas da rabi suka fara fitowa daya bayan dayan suna shiga cikin buss din sai suna gama shigewa yaja zuwa makaranta, saida ya saukesu duka lokacin wajen karfe tara da rabi ganin babu idan ya koma gida goma zata gitta kafin ya wuce asibiti yasa ya wuce chan direct, baima kaiga karasawa bay a tuna da sakon da Muhammad ya bashi na yaranba daya manta a cikin dayar motar daya kaisu, ganin babu lokaci yasa ya yanke shawarar idan ya kaisu gida saiya basu daganan saisu wuce katsina, yana isa asibitin ya nemi dakinsu kafin yayi sallama ya shiga, a zaune ya tadda su gaba dayan su, gaishesa salima tayi kafin ya masu ya jiki ya taimaka masu da yan kayayyakin da Muhammad ya saya masu suka fito, har cikin buss din suka shige kafin suka kama hanyar gida, babu abin da gaban salima keyi sai faduwa, ayanxu kam ta gaba tabbatar da cewa mutanen gidan nan ba qaunarsu suke ba a doran kasa, hatta hanyar gidan bata kaunar zuwa, da da yanda zatayi data cewa haladu ya wuce dasu katsina kawai saidai bata da wannan damar don taimakon su za ayi dole tayi hkauru, suna cikin tafiya misalign karfe goma da rabi akan hanyar express rininging din wayar nokia haladu ta doka kara cikin azama ya tura hannunshi cikin aljiu ganin sunana hajiya babba yasa yayi sauri dagawa yace ‘’barka da safitya hajiya’’, bata tsaya jin gaisuwarsa bat ace ‘’kana ina ne haladu’’ ina kan hanyar zuwa gida ne hajiya naje dauko marasa lafiya a asibit’’ cikin fada ta soma Magana ‘’klai wani irin mahaukaci ne, na gida bai koshi ba zaka taimaki na waje, ka zubar dasu anan titi kayi maza ka wuce zaria yanxun nan, motar hajiyata ta samu matsala akan hanyar zaria zuwa kaduna, kayi maza kaje ka daukomin tsohuwa daga ita sai direba’’ cikin gaggawa yace ‘toh hajiya na kusa karasowa dasu yanxu …bata bari yakai karshe ba ta doka mai tsawa ‘’don ubanka ni kakema aiki ko yaran da basuda galihu’’, haladu idan baka zubar da yarannan akan hanya b aka wuce hanyar zaria b aka gama aiki har abada ‘’ jin haka yasa ya taka burki kiiii hade da sauri cewa ‘’an gama hajiya’’ yana aje wayan ya juyo ya kalli salima da sukayi tsuru tsuru yace ‘’ku sauka zanje zaria road zan dawo nanda awa daya zanyi kokari nayi sauri na dawo’’ yanda duk ya burkice yasa suma suka burkice suka fito daga motar ko kayansu basu samu damar dauka ba sukatsaya bakin titi harya wuce ma ganinsu, samun dan dakalin kan titi sukayi suka zauna rungume da juna motoci na wuce daya bayan daya, saida suka shafe awa biyu a zaune har salim yayi bacci ya farka ya soma kukan yinwa, hankali ta bai gama tashi ba saida sukayi zaman awa biyar babu labarin haladu driver, kukan baqin ciki ne ya zuwan mata babu zato babu tsammani, ganin zaman babu abinda zai tsinana masu yasa ta lallaba salim suka miqe hanyar express way din, doguwar tafiya sukayi cikinsu babu wanda yasan inda suka nufa, ga yunwa dake cinsu, gashi babu kudi jikinsu balle su saya koda ruwa ne, samun waje sukayi bakin wani masallacin kan titin suka raqube har aka tada sallara zuhur suna nan zaune bakin daqalin masalincin mutane suka fara wucewa cikin masallacin, ganin ana alwala a jikin wani fanfo yasa suka tsaya mutane suka gama alwala, kafin suka karasa bakin fanfon, da kanta ta taimaka ma salim yasha ta hanyar taro mashi da hannunta harya koshi itama tasha ta koshi kafin suka matsa gefen titi bakin wata bishiya sbd zafin rana, tini salim ya soma bacci akan jikinta don daman shi alluran shi basu gama sakinshi ba, tagumi ta doka don at this point tabarma allah komai don yanxu kam ta tabbatar rayuwar su ta gama lalace babu wani sauran taimako da zasu samu saidai ta allah kuma. 96-97 UAE 🇦🇪 Daren ranar amra bata samu baccin kirki ba dalilin abinda ya faru tsakaninta da general din nata, gashi washe gari Monday tana son futa da wuri don yanxu ayyuka suna mata yawa sosai a office duk da an kawo sabbin inters suma ita ke training dinsu don ita ta dade sosai anan asibitin headquarters din, karfe hudu daidai ta mike sadaf sadaf ta koma dakin bude kofar tayi kamar bazatayi ba, ganinshi baje kamar yanda ta barshi yasa tayi sauri shigewa cikin dakin, wuff ta shige cikin toilet din, shaf shaf tayi wanka ta zura hijab dinta ta futo, anan yashe taga towel dinta da hijab dinta, wani irin kunya da takaici ne ya zo mata, da hanzari ta tako ta kwashe su sauke idanunta tayi akan fuskanshi dake da annuri, tabe baki tayi tace ‘’ba laifi yana da kyau saidai halayyan ka ne sai a slow, ganin alamun kamar zai farka yasa ta bama kafarta iska gudun karya tashi kar ya goga mata Magana don ya iya yaba Magana dukda a fuska kamar bazaiyi ba. Tana komawa daki tayi skincare dinta ta fidda kayan da zata saka ta aje a gefe, jin alamun yunwa na nukurkusarta yasa ta wuce kitchen ta hada tea maid an kauri tasha, kwanciya ta danyi nay an awanni kafin ta mike, 7 bai gama cika bama ta shirya tsaf cikin abaya blue mai igiya tayi mata kyau sosai don ta kamata sosai shape dinta ya futo, takalmin vincci ta blue ta zura, saida tadan goga kohl kadan da lip gloss kadan wanda yayi shining cute reddish lips dinta, jakanta ta janyo da wayanta ta fuce abinta.   Sir general kuwa sai wajen karfe 8 ya tashi don bacci ne mai dan banzan dadi ya fuzge shi, Wanka yayi ya shirya cikin kakin sa wanda ke kara mashi kyau da kwarjini ya feshe jikinshi da turare masu sanyin kamshi fuskanshi fayau, wani irin annuri ne kunshe a kyakyawan fuskanshi tunda ya soma shiryawa yanayi jiya ya soma dawo mashi tsaki kawai yayi don baya son tunawa, yanxu sai raini ya shiga tsakaninsu wanda shi kuma baya fatan haka, briefcase dinshi ya dauka da wayanshi ya fuce daga dakin, gaban motar shi da m5 yayi parking ya tsaya ya shiga, babu bata lokaci suka wuce.   Headquaters….. Tunda suka iso bayan m5 yayi parking saida ya dauka mintuna sosai kafin ya sanyo kafafunshi ya futo daga cikin army green lambor dinshi, lokacin wajen karfe 11 saura yan mintuna, futowa yayi cikin isa da kasaita ya fara takawa har gaban wajen entrance dago idanunshi yayi karaf ya sauka akan ta tana sanye da abayan dazu, ta bashi baya, dukda baiga fuskanta ba amma ya gama fuskantan itace daga baya data juya mashi, kayan nata yanda akwai madauri ta bayan rigan ya sanya shape din ass dinta ya futo sosai, kau da kanshi kawai yayi ya wuce kamar bai ganta ba, tunda ya shigo kamar koda yaushe sara mashi aka dunga yi, masu gulma nayi masu surutu ma nayin nasu don larabawa ma ba abarsu a bay aba wajen tsegumi.   Tunda ya shiga office dinshi ya dukufa da ayyuka a gabanshi sosai, wani sabon alamari ne yazo mashi mai wuyar fassara gaba daya dogument da evidences ne agabanshi wanda baiyi tsammanin samun  su cikin sauqi ba, wasu abubuwan ma baiyi mamakin ganinsu ba, jingina yayi da bayan shi kan kujeran da yake zaune a office dinshi, daya bayan daya ya dunga warware duk wani important document na farko ya gano akwai mai hannu a cikin secret empire din da yake bincike akansu a cikin manyan manyan kasar, wanda ta bayan fage suke yin komai, na biyu kuma a cikin headquarters ma akwai waennda ke zame masu idanun leke duk lokacin da aka shirya operation akan su, saidai abin mamaki har yanxu babu wanda za a tsinta a cikin manyan wanda za ace shine keda hannu a cikin wannan kungiya, murmushi kawai yayi yana shafa suman kanshi data taru sosai sai sheki da laushi take ‘’getting there very soon’’ Bude kofa m5 yaayi bayan ya sara mashi ya karaso gabanshi tare da aje mashi wasu file din, kamewa yayi kafin ya soma Magana ‘’new update sir, yesterday night we found someone at the airport, airport officials sun kamashi da wasu kwayoyi bayan ya hadiye su don wucewa dasu african country, acikin passport dinshi mun gano dan asalin Nigeria ne sannan kuma visa shi ya nuna zai tsaya a egypt anan zai cire drugs din don tafiyar awa biyar zaiyi and drugs din idan ya wuce wannan awannin zai loosing memory dinshi gaba daya don maganin zai narke ne a jikinki after that hours, so after ya cire su zai wuce kasashen da zai kaisu ciki harda Nigeria saidai a yanda muka tuntubi government din Nigeria da officials sun nuna this is the first time akayi mingling da magungunan, nayi additional binike after na airport official ayanda na gano  alamarin kamar this isn’t the first time aka kai irin wannan drugs din Nigeria, saidai har yanxu mun kasa gano shi kan suspect din, don kafin mu gama binciken mu yagama losing memoring shi don drugs din yakai kusan guda goma a jikinshi and guda daya kawai aka samu a cikinshi wanda a yanda likitoci sukayi bayani su masu ta’ammali dashi daya ya kamata su sha a shekara. Shuru amar yayi bayan ya gama sauraron m5 sosai cikin hikima, kwakwalwarshi nason janyo mashi abubuwa amma ya kasa warwarewa ‘’keep a close eye on the suspect, make an arrangement, I need him here in headquarters, everyone might think hes useless, I will try and see if I can get something from him and make sure you do a background check on him and for the drug I want to have a look on it ka tabbatar ka karba daga wajen official dinshi and secure it don nasan yanxu duk yanda akayi manyansu nada labarin an kama daya daga cikinsu so zasuyi duk yanda zasuyi don kubutar dashi, infact I need hin now’’ Shuru m5 yayi kafin ya danyi wani tunani, ganin shuru babu inda zai kaisu ya sashi cewa ‘’sir I have a request, why don’t we just stoop slow and wait, we can actually kill 2 birds with one stone, kamar yanda kace tabbas manyansu zasu san yanda zasuyi su kubutar da shi idanma shi suspect din is useless to them zasuyi duk yanda zasuyi wajen kawar dashi gudun tonan asirinsu dukda yayi losing memeory shi, and after that akwai drug din shima bazasu so ya shigo hannu ba don sunsan dole za ayi bincike akan drug din kuma za ah gano inda suke kaiwa don za ayi tracing din illegal drug din da ayyukan da sukeyi dashi. ‘’uhm that’s a good idea good job m5, now lets stoop slow for now’’ ‘’okay sir’’ juyawa m5 yayi zai fita chan kuma ya dawo ‘’sir maganar private training for new freshers da za ayi next week komai is ready sannan anyi preparing komai har medicals da staff, I believe kaine zakayi leading wannan training dinma. ‘’yes keep me updated on that also’’ ya fada bayan ya janyo wayanshi dake ruri.   Bayan fucewar m5 komai cukurkude mashi yayi, ganin kanshi ya soma daukan zafi yasa ya aje komai ya komai kujeran baki dake cikin tafkeken office dinshi, wayanshi ya zaro ya soma kiran ammah shi, gaisawa sukayi ya tambayi lafiyan yaran, ‘’amar wannan yaran aboki naka akwai shiga rai, ina ma ace jikoki na ne da zanji dadi sosai, sun debe min kewanka son,’’ ‘’uhm’’ kawai ya iya cewa kafin suyi yar hira kadan sukayi sallama ya kashe wayan. Wunin ranar aiki yasha sallah kawai ke fitar dashi daga office ko abinci bai samu ya saka a cikinshi ba sai coffee kawai da m5 ke kawo mashi, yanxu private training dinda zasuyi ne agaban shi ya soma planning for freshers, dukda yanxu shi matsayinshi babba ne hakan bai hanashi zama lead din training dinba bayan wannan kuma yana saka ran cimma gudurinshi akan wannan kungiya ta empire wanda yana ji a jikinshi komai ya soma falling into places vurinshi ya kusa cika sosai don ba karami saving lives zaiyi ba idan ya kawo karshe su.   Karfe 4:30 daidai ta fito ita kadai da handbag dinta saqale a hannunta, wucewa tayi gaban motar da tayi requsting, ta shige driver ya ja, kwantar da kanta tashi jikin bayan kujerar motar da take zaune ta taxi din, yau tasha aiki sosai  ga ciwon kai dake damunta sosai, tana planning zuwa kai second report din ta school don after wannan report daya ya rage mata ta gama gaba daya ta huta ma,yanxu kam ta hakura ta dage kawai da abunda ke gabanta tare da yima kannenta fatan kariya daga allah, daddy kuwa tuni ya daina tura mata allowance gaba daya, da dan kudin da take samu na aikin da take a head quarter take samun biyan buqatunta,yanxu gaba daya komai bai wuce mata watanni takwas ba ta gama aiki a headquarters, yanxu abunda yafi damunta shine atin kasa datayi applying tunda sukaje office din application na katin kasar ba a neme ta ba, idan kuwa irin haka ta kasance yakan zamo kamar ba ayi approving ba gashi almost 5 months shuru babu bayani, gashi ance suna zuwa unexpected visit,cikin watannin kuwa babu wanda yazo ita hakan ma yafi mata don bata son abinda zai kawo kusanci ita da oga kwata kwata tana cikin wannan tunanin motar driver ta tsaya, dagowa tayi da rinannun idanunta ta kalli driver cikin harshe larabcin ta da bai gama zama ba ta tambayi lafiya suka tsaya, nan yayi mata bayanin ay motan ne ya dan samu matsala tana buqatar service, hakuri ya bat aba tare da ya karba kudin shi ba don idan haka ta faru company basa karban kudin duk customer da suka dauka, futowa tayi daga motar duk ta matsu tace gida don period takeyi gashi tana tsoron jikinta y abaci don irin cimar da take samu lafiyayyiya anan dubai ke sata rushing sosai, duban wayanta tayi ganin battery is very low yasa tayi saurin shiga app din hiring taxi, da kyar ta samu tayi capturing mota daya wanda motan ma is very far from inda take, tana nan tsaye motoci keta gittawa, anan tsaye ta dunga monitoring motar datayi requesting tana zuwa, tsoronta daya kar wayanta ya mutu, bat agama tunanin ba kuwa wayan yam utu diff, ‘’innalillah!!!!!’’ ta furta, fuskanta kamar zatayi kuka ta tabe, wayyo allah nay a zanyi, ganin babu sarki sai allah yasa ta yanke shawawar tsaida duk motar data gitta don neman ragin hanya, tana nan tsaye motar sir general ya taho da speed, m5 ne ya soma ganinta don shike driving oga kuwa yana baya a hakince ya lumshe idanu, m5 ne yayi gyaran murya yace ‘’sir ga madam na waving’’ Bude idanuwanshi yayi don jin wace madam din m5 ke Magana, hangota yayi da kayan daxu nan dai, ta dan dingile kafa tana kokarin waving, ganin motar gabansu na kokari tsaya wa gabanta yasa shi maida idanunshi yace ‘’stop the car’’ Jin haka yasa m5 saurin shan gaban dayar motar that looks familiar saidai ba aganin wanda ke ciki don ko ina is tinted very black, yana tsayawa gabanta ya sauke glass din tana ganin shi kuwa ta gane waye, jaa tayi da baya tayi shuru kamar ruwa ya cita, sauke glass din side dinshi yayi yace ‘’bana son ana wasting time dina okay’’ tana jin haka tasan me yake nufi, da sauri ta zagaya ta gaba zata shiga m5 yayi saurin bude mata baya gefenshi, kamar bazata shiga ba tunawa da kalamanshi ya sata sanya kafafunta ta shige hade da daura jakanta akan kafanta, wani irin sanyin kamshin dadi ya doki hancin mai niima, sauke ijjiyar zuciya kawai tayi chan kasan maqosi ba tare da ta kalleshi ba tace ‘’good day sir’’ kallonta yayi ta wutsiyar idanu yace ‘’uhm’’ mamaki yake bata sosai saidai inda sabo ta saba da izza irin tashi, an gaisheka amma amsawa ta zame maka matsala, tsaki tayi chan kasan makoshi. Jan motar m5 yayi suka wuce babban titin dazai sadasu da gida, tunda ya lumshe idanunsa bai sake waigota ba saidai abubuwa da dama suna yawo a cikin zuciyarshi, bude idanuwanshi da suka danyi jaa yayi jijiyoyin kanshu duk sun tashi ya juya y aklli gefenta murna chan kasa kasa kamar bayason Magana yace ‘’karki sake fesa turare kamar wannan ki fita’’ Juyowa tayi ta zuba mashi manyan idanuwanta dake kashe mashi jiki wanda baiyi la’akari da suna mashi hakan ba,yar harara ya watsa mata kafin ya kalleta daga tsakiyan kanta har zuwa kafafauta dake cikin abayar, hannu daya yasa ya fuzgota jikinshi wanda ya sanya ta yin yar kara ‘’ashhhh hannuna’’ Damke waist dinta yayi sosai ya sake matsota jikinshi Still muryanshi chan kasa yace ‘’and this dress also, indai ba a cikin gida zaki saka ba, this should be the last time da zaki yi dressing haka ki fita surar jikinki a bayyane yanxu idan a gaban iyayenki kike zakiyi hakan?” Kwalo idanu tayi ta zuba mashi su, hawaye na saukowa akan fuskanta, wani irin zafi da haushinsa take ji at the same time cikin zafi da tsiwa ta dago ta kalli kanshi ‘’idan har nayi dressing din ay jiki na ne, and im adult, sannan iyaye na kuma sun bani tarbiya daidai gwargwado kafin kasa ta rufe masu ido, so ko suna raye ko sun mutu zanyi kokarin kare mutunci na’’ Yanda take Magana tana tura mashi baki da yanda take tsiwa sai ya sha’afa da kallonta baima jin mai take cewa saida ta tsaya cak da Magana ya rankwafo da bakishin saitinta nunfashinsu na gaurayan juna yace ‘’repeat’’ Tsit tayi tare da runtse idanuwanta tana cin kamshi mint gum din dake bakinshi ga kamshinsa dake addabar ta sosai, ‘’I said repeat what you said,’’ Cikin tsoron sa don karya goga mata sabuwa ta bude dan cute oval lip dinta ta soma repeating, Cikin zafin nama ya cafke lipss din nata dake tempting dinshi, sanyin labbanshi ne ya ankareta da abinda ke shirin faruwa, saqalo hannayenshi yayi a kwankwasonta duka bringing her to him closely, gasping breath dinshi yayi are da cije lower lip dinta sosai daya sanyata yin yar kara kadan hawaye na bulbulo mata, lumshe idanu yayi jin alamun parking da m5 yayi, sauri tureta gefe yayi yace ‘’next idan nayi Magana kiyi gangancin maidamin saina maki abunda yafi haka ma’’ Yana kaiwa nan ya fuce abinshi kamar bashi yayi abinba ita kuwa saida ta goge hawayenta tare da shafa lip dinta daya ciza mata ‘’gaskia mutuminnan mugu ne, haka kawai mena masa’’ Ahankali ta fada gudun karya jita don yan jingine da kofan suna Magana da m5, Futowa tayi salin alin ta wuce cikin apartment din tana zuwa gaban kofar su ta tsaya jiranshi, saida ya dauka kusan minti ashirin kafin ya karaso ganinta a tsaye ya sashi cewa ‘’23236’’ Jin haka ta gane me yake nufi, da sauri ta danna bata tsaya wata wat aba ta wuce ciki abinta.   Bin bayanta yayi da kallo harya wuce dakinshi shima, yana shiga kuwa ya soma tube komai nashi ya wuce bathroom lokacin around 6:40 saida ya dauka kusan awa yana wanke wanken shi kafin ya futo da towel a kugunshi, a tsaye ya hangota bakin kofa hannunta rike da pink leda da bai san ta menene ba tana kallon gefe daman ta shugo ne yafi sau uku don tabbatar da baya cikin toilet din don a matse take sosai, wucewa yayi gaban dresser ya soma yan feshe feshen sa ba tare da ya kalli inda tak ba ita kuwa batayi gangancin kallon saide dinshi ba don bata buqatan ganin surar jikin shi a haka babu kaya, sadaf sadaf kamar munafuka ta wuce cikin toilet din tare da danna lock ta soma tube kayanta, saida tayi wanka ta samu relief, chanza pad tayi sannan ya maida kayan ta ta gyara mashi toilet din ta futo, lokacin data futo yana kan sallaya ya idar yana azkr, giftawa tayi ta gefenshi ta fuce zuwa parlor kayan jikinta ta sauya zuwa doguwar riga yar morocco ta shan iska ta wuce kitchen, store ta ciga ta deba basmati rice data sayo kwanayi tayi blending dinshi ya koma kamr shinkafar dambu ta dora ruwa kadan akan cooker plate ta saka stemer, gefe guda ta kwaso veggies dinda sukayi mata saura ta yanka green paper bell paper, carrots, green beans da beef, tana gama yanyankawa ta wanke su tass ta soma hada shredded beef sauce, cikin kankanin lokaci ta bade gidan da kamshin abincinta dambun shinkafa da shredded beef sauce, yau gaba daya yanayin girkin da take ne a gida ya zo mata, tana gamawa ta zubwa a plate ta zauna kan island ta koma gaban freezer ta dauko ruwa kawai, ta zauna. Oga kuwa tun akan sallaya ya soma jin familiar kamshin, wanda sai a gida chan Nigeria yake jin irin kamshi, futowa yayi da jallabiyanshi ya karaso har kitchen din yak are mata kallo ba tare da yace komi ba, itama bat ace mashi tak ba saima tsayawa da tayi da cin abincin nata ta kauda idanunta gefe, bata ankare ba ta ganshi gefenta ya kwabe hannayenta daga kan spoon din, juyawa tayi da kallon mamaki ta kalleshi, harara ya watsa mata tare da hade rai ya dauka spoon din ya diba abincin ya kai bakinshi tare da lumshe idanuwansa, saida yayi spoon biyar kafin ya aje ya balle marfin ruwan nata ya shanye tass ya juyo ya kalleta rai a hade yace ‘’kin cika seasoning a ciki, next time ki dunga lura sosai’’ Yana kaiwa nan ya wuce daki abunshi, da idanu ta bishi galala, mamaki karara a fuskanta, me Kenan haka din lallai ma y agama cinye mata kusan rabin abinci sannan kuma ya tsaya yace mata wai seasoning yayi yawa, dariya abin ya bata at the same time da haushi, tsaki kawai tayi ta dauka spoon din ta soma cinye saura, komai is perfectly fine, lallai ma raina mata hankali yayi kawai, dariya ce kwai ta kufce mat aba tare da sanin dalilin hakan ba. Shiko oga tunda ya shiga daki harda yar gatsar shi yana mamakin yanda akayi ta iya girki sosai, duk yanda akayi kila taje cooking school ne maybe don taste din abincin kamar na amah shi don kamshin ne ma yayi dragging dinshi zuwa sitting room din, sallan isha I yayi kafin ya kwanta abinshi kawai bayan yasha magani, yauma yasha wahaala sosai cikin dare don saukin da yake samu bai sameshi yau ba, safiya nayi kuwa ya shirya da wurwuri ya wuce aisibiti don daga nan aiki zai wuce, yana zuwa wajen doctor kuwa ya mashi bayanin abinda ke damunshi da relief din da yake samu a cikin kwanakin saidai jiya yasha wahala sosai, cikin kwarewa ya soma mashi bayani yanda zai fuskanta ‘’mr amar, like I side duk wannan abubuwan da kake experiencing side effect ne, saidai kuma idan na fahimci bayaninka da kyau ka samu mace ne a kusa dakai shiyasa kake samun sauqin so I will advice kazoo ayi un freezing the earliar the better, you need to release the remaing water you have, koba komai zaka rage duk wani sha’awa da kake dauke da ita for all this years tunda baka taba having sex ba, sannan I will advice ka daina chan maganin dana baka don naga shike saka ka futa hayyacinka gaba daya’’   Shuru amar yayi yana dan nazari, so all this while duk tunaninshi mafarki yayi akanta ashe da gaske ne, hes actually having so much relief idan ya rabeta, nooo I cant do thattt’’ ya fada ma kanshi Godiya kawai yayi ma doc sukayi sallama ya wuce office yana zuwa kuwa ya soma bude desktop dinshi ya shiga date din da ya soma zazzabin daren, abun mamaki tun daga ranar daya soma jin relief din kuwa ya ganta a dakinshi dukda ba wani haske sosai saidai last day dinnan da yayi grabing dinta ya bashi mamaki, da irin yanayin da suka shiga da ganinta da yayi a yanxu cikin natsuwarshi da hankalinshi, da sauri ya runtse idanuwanshi, haka ya shagalce da rewinding parts dinnan ba tare da yasan yana yiba, haka kawai yake jin dadin ganin scene din karhse dai ya hane kanshi da kallon nata a cewar maysa zai dunga kallon qanqanuwar yarinya kamar wannan ay ba girmanshi bane yafi karfin haka saidai wata zuciyar nace mashi you like what you see ne, tsaki yayi ya kashe gaba daya ma. Bangaren amra kuwa tunda ta koma office yau take fama da ciwon kai sosai, gashi aranar aka kawo ma head of health report din cewa ana buqatar mutun biyar a cikin staff da interns da za a tafi dasu training on Monday mai zuwa wanda a ciki kuwa harda ita aka saka, dukda she’s excited to join saidai kuma bataji dadi ba ganin babu haifa sai mrs hafiza wanda rabonta da ita tun lokacin da take zuwa kafin ta daina kuma gaba daya.   Gaba daya satin nan yayi shi cikin wahala sosai don ya jigata ba kadan ba duk dare kam baya samun rufe idanunshi kwata kwata daman maganin yana dan helping dinshi gashi doc yace a daina sha karya jawo mashi wani matsalan daban kuma, yau Friday dakyar ya tashi daga baccin wahala da yayi don saida asuba ya samu damar runtsawa karfe 11 daidai ya tashi ya watsa hot shower ya futo ya shirya cikin shirinsa ya wuce office yau m5 bai tuqa shi ba da kanshi yakai kanshi har office yana parking ya wuce sama m5 biye dashi a baya, suna shiga cikin office din hammam na kunno kai, mamakin ganinshi amar yayi don sun dauka wajen wata basuga juna ba kuma bai nemeshi ba kamar yanda ya saba shima bai neme shi ba don yasan dukkansu suna busy koda yaushe,gaisawa sukayi kafin amar kalli m5 yace ‘’whats on today schedule’’ Gyaran murya m5 yayi don ba komai yakeson yana fada ma oganshi ba agaban mutane koda kuwa hammam dinne a wajen, cikin sauri yace ‘’sir yau karshen wata, akwai blood sample da za a dauka yau’’ ‘’okay send them in 20mins’’ ‘’Yes sir’’ hammam ya fada tare da bude kofan office din ya fuce don kiran medicals, lokacin daya kira head medical bata office saidai staff, suma akwai wanda suka tafi operation ganin babu wasu manya sosai ya sashi yanke hukuncin kiran madam din oga kawai don itace babba a interns Lokacin da kiran yazo mata bata shirya zuwa cikin headquater ba, badan son rant aba ta shirya baubuwan da zata buqata ta wuce, lokacin data karasa gaban office din nashi kamar koda yaushe saida ya dauka minutes da yawa kafin ya bada izinin shugowa lokacin har hammam ya tafi abunshi, Karasawa tayi gaban office dinshi tace ‘’good day sir’’ Bai dagoba saidai kuma zazakar muryarta tayi mashi sallama baiyi tsammanin ganinta anan ba yace ‘’have a seat’’ Zama tayi anan kujeran baki ta maida kanta gefe ba tare da tace uppan bay a dauka kusan awa yana danne dannen shi akan laptop din gabanshi kafin ya dago ya kalleta yanda ta maqure gefe guda, miqewa yayi ya dawo kujeran opposite dinta suna fuskantar juna ya zauna, ganin haka yasa miqewa ta tattaro abubuwan da zata buqata ta tako har gabanshi, kallonta yayi daga sama har kasa kayan yau sunfi decent sosai akan jiya don basu kamata kwata lkwata ba saidai kana iya hango surar jikinta, shuru kawai yayi don yanxu ya karanci ba daga kayan bane daga ita kanta ne surar jikinta ce a haka da duk kayanda ta saka dole saisun bayyana, kwanciya yayi da bayanshi akan kujera ya miqa hannayenshi, matsowa yayi soai dab dashi ta rasa yanda zatace mashi ya dan janye hannun rigarshi shiko tsaf ya gane me take nufi amma yayi bansa za ita, aje syringe din tayi ta masto sosai kusa dashi har yana jiyo kamshi jikinta da dumin nunfashnta, a zafafae ba tare da tunanin komai bay a fuzgota kan lap dinshi, da sauri ta waro idanunta sosai akanshi zatayi magan ya sanya yatsanshi kan bakinta yace ‘’’just do your job am checking something’’ Takurewa tayi ta rasa abinyi har saida ya mika mata syring din ta karba tare da diban jini nashi, kiciniyar tashi ta soma yi saidai ya lumshe idanun nashi kamar wanda keyi bacci duk motsinta kuwa yana sane da hakan da yanda take juyi akan laps dinshi da is driving him craxyy, ‘’ki natsu’’ Kamar an dauke wuta kuwa tayi tsit bata kuma motsawa baa nan kan laps dinshiya dauka kusan rabin awa yana jin dadin yanayi ba tareda yayi mata komai bad an zaman da tayi kawai akan laps dinshi shuru tayi itama don at this point kuma ganin abubuwan nashi sun fara yawa don ya soma wuce gona da iri, ga tsoron mashi magan take bare ta nuna mashi ita bata son haka don kar yayi tunanin aurenshi dake kanta aure ne da zai kaisu ga irin wadannan abubuwan yarjejeniyace kawai tsakaninsu ba wani abu ba, tunawa da yarjejeniya yasa ta yin jimmm kadan, babu zato ba tsammani aka bude kofan office din wanda hammam ne da wani officer suka shugo a tare wanda ya buyo shi don neman leave din hutun kwana biyu sbd mamanshi da aka kwantar a asibitin, Daburcewa tayi tana shirin sauka amma ya hana haka don hannunshi ya sanya ya saqalo a kugunta tammm don babu amfani guduwa sannan as far as he knows ba wani abu suke ba koda suna yi ma ay matarshi ce ta sunna saidai abinda bai tuna ba shine babu wanda yasan da auren nasu anan headquater saidai cecekuce da ake yi ta bayan fage wanda shi duk wannan ba damunshi yake ba don baya tsoron kowa da komai harma da abinda zai faru wannan ba matsalarshi bace, hawaye ne suka soma zubo mata tayi saurin kauda idanuwanta gefe ta dan saitin daidai kunenshi ta soma Magana ahankali wanda hakan ya haifa mashi da wani sanyin jiki ‘’dan allah ka sakeni, na tafi, kar mutane su zargi wani abu,’’ yanda ya hade rai ya zuba ma su hammam idanu da yake kallonshi da fuskanshi ta sauya ganinsu haka sai shima wanda ya biyo bayan hammam din shi da ya kauda fuskanshi gefe yace dasu ‘’will you please excuse us, as you can see im very busy right now and the next time anyone of you get into my office without knowcking will answer me okay’’ Yana gama fada ya kuma janyota jikinshi da kyau ya sanya fuskanshi tsakanin wuyanta yana shaker kamshinta tare da sauke mata nunfashinsa mai kashe jiki, hammam kuwa sandarewa yayi a wajen don yayi mugun mamakin ganin wannan alamari, whats going on her fucewa yayi shima dayan gayen yabi bayanshi, azafafe ya tafi office dinshi ya daki table sai a lokacin ya soma jin zafin maganar da amar ya fada mashi da abunda ya gani lalai yayi sake gashi ya rasa ya zaiyi shine ya hada wannan abun gashi zai zamo mashi babban bazarazana amaimakon nasara, ya fara son yarinyar nan Kenan ya tambayi kanshi, shidai a iya sanin da yayi ma kanshi yasan amar bazai taba kusantar yarinyar ba don tabbas shine yasan amar ciki da bai yana da wata irin izza da girman kai, sannan baya son raini, and kananun yara basa gabanshi saidai ita kuma wannan din ta fita daban don shi kanshi sometimes yana kasa resisting dinta dukda kawar haifa ce kut da kut…. Ikon allah ni harna manta da haifa ma bari muji nata bangaren. Tun bayan an salami abu bayan kwana biyu rashin lpy shi ya dawo sabo wanda likitoci at this point sun kasa gane menene matsalanshi saidai sun gano kamar anyi poisoining dinshi da wata kwayar da an kasa gano ta,ganin haka yasa aka shirya kaishi india do abun ya shafi kanshi, bayan tafiyar su india sun kwashi watan ni kusan biyu acan wanda hakan yasa haifa bata koma aiki ba don da ita aka tafi chan india din,an samu aikin ya zama successful, amma ba a sallamesu ba sbd ana son ayi monitoring abuh sosai, cikin watannan kuwa wata ranar asabar tana zaune a apartment din da suka kama anan hydrabad ta soma trying number hammam, kamar koda yauseh saida ta mashi call kusan guda goma cikin sa a ya dauko, tsabar dadi harda kukanta, tunda ta soma magan baice mata uffan ba har saida ta gama kafin yace ‘’please haifa ive already end our relationship, bana buqatarki a rayuwata, and please stop calling me, im done’’ Wani irin kuka ne ya kufce mata ‘’why hammam whay what have  done wrong’’ ‘’you’ve done nothing’’ Meysa zaka yaudare ni maysa zaka min haka’’ Haifa karmu bata ma juna lokacin, nace I don’t need you anymore im done’’ ‘’Okay naji but ka fada min dalilinka’’ ‘’idan babanki ya tashi ki tambayeshi’’ Diff ya kashe wayan, kuka ne ya kufce mata nab akin ciki da dana sanin wannan muguwar sosai, mekenan yake nufi data tambayi abuhh.. Cikin kwanakin nan haka ta koma kamar wata majinyaciya sbd damuwa gashi bata samun number amra balle ta fada mata damuwanta.   Hammams…. Aikin da baiyi ba Kenan a ranar ya futo direct ya wuce motar shi, ya fuce daga headquarters, gida ya wuce drect kawai anan ya tadda hafiza zaune akan kujera don yanxu gidansu ya zama kamar gidan ubanta, yana karasowa gabanta yace ‘’youre useless, bakida amfani, kina nan nace ki koma office kince kina tsoron wanchan mutumin, yanxu gashi chan plans dinmu na rugujewa, I saw them with my own eyes, I saw the intimacy’’     Hankali hafiza ya mugun tashi, nan take ya mike kamar tayi hauka ‘’nooo noo never, nayi alqawarin indai bani na sameshi ba babu mai samunshi, sannan nayi alkwarin bazai taba samun farin ciki ba so just watch and see.. Ba bata lokaci ta danna kira tare da bada umarni akan a tura duk wani evident data tanada Kallonta hammam yayi yace what are you trying to do ‘’just watch and see’’ Shuru yayi yana kallonta sosai anya wannan tana da hankali kuwa, she doesn’t plan kawai tana abu kamar mara hankali Tsaki kawai yayi ya fuce daga gidan ma baki daya. Hafiza kuwa sawa tayi daya daga cikin masu zama a cikin apartment din da amar yake aka tura anonymous complain zuwa ga marriage counsel group cewa akwai couples din da ke zaune a apartment din da sunan aure saidai kuma auren illegal ne, harda evidents suka tura aciki kuwa harda wanda aka saka akwai physical violence a ciki.   Wani irin dadi take ji ganin komi is falling into places, yanxu ko su hammam bazata jira ba zatayi duk abunda taga yafi mata don suma kamar tsoronshi sukeji basa kokarin yin komi. 104-105 Update….   Yau Monday kamar koda yaushe tun karfe bakwai ya gama shirinsa tsaf cikin kaki yayi matuqa amsar jikinsa sosai, saida ya feshe jikinsa da nora mens black perfume, yayi matukar kyau sosai, duban gefen wajen couch yayi ganin tana baccinta hankali kwance idanunsta a lumshe zara zaran eye lashes dinta sun kwanta lub  fuskanta tayi fayau so cute hijab dinta ne maqale a wuyanta kamar kullum har mamaki yake ko gajiya batayi da sakawa saidai tunawa da shi ya haneta da zama babu hijab din ya sahi yin kwafa ya kauda kanshi gefe, mamakin yanda hes into her yake dukda yaqi believing hakan yanxu ta daina kwanan sitting room don tun bayan lokacin da investigators dinnan suka zo ta daina kwana achan shima bai hanata kwanan dakin ba saidai baiyi yunkurin yi mata tayin kwanciya akan gadon shi ba don bashida plans akan wannan, zazzabinshi kam yanxu yana dan sauqi sosai ba kamar da ba dukda doc yayi warning dinshi kan idan ya bari har zazzabin ya rinjayi kwayoyin lafiyar jikinshi zaizo ya daina saidai hakan yana da risk sosai don side rffect din unfreezing din da akayi mashi ne Tunda ya mata kalo daya bai sake kallonta ba, har y agama duk abinda zaiyi kafin ya janyo wayanshi ya tako har inda take, ganin wayanta a gefenta ya sahi sanya hannu ya dauka ya fuce daga dakin, fucewa yayi cikin natsuwa har gaban inda m5 yayi parking, shigewa ciki yayi bayan m5 ya mashi gaisuwa irin tasu na sojoji, aje wayoyin yayi a gefensh kafin m5 yaja motar suka wuce, relaxing kanshi yayi a jikin kujeran motar ya rufe idanunshi kamar maijin bacci abubuwa da dama suna yawo a kanshi, abunda yafi bashi mamaki shine ya duk sanda yake zaune shi kadai sai yarinyar nan ta fado mashi arai saidai yana danganta hakan da tausayinta da yakeji da kanneta da yanxu sun saba dashi sosai don duk a tunaninsu shine abokin ya muhammd daya zama gatansu a yanxu, shima sarai ya gane cewa suna mashi kallon abokin yayansu saidai basusan cewa shine ma ya daukesu harya kawosu gidansu don yayi protecting dinsu, duk zamannnan da sabon da yayi da yaran bait aba hadata dasu ba kuma baiyi tunanin hakan ba sbd nashi kudirin, saidai yayi alqawarin watara zaiyyi reuniting dinsu lokacin daya dace.   Gaban headquarters m5 yayi parking motar oga general kafin ya bude mashi, ahankali ya sanyo kafafunshi waje ya fito cikin kamewa da isa, gaa daya y agama bade compound din da kamshinsa mai dadin gaske, takowa ya soma yi harya wuce first security entrance anata sara mashi gwanin burgewa, daga masu hannu ya dungayi kafin ya wuce kowa na yabawa da kwarjini da isa irin nashi, yana shiga reception ya wuce lift zuwa last floor na bulding din m5 biye lift din na budewa ya tako gaban wajen helicopter din da ke jere kusan guda biyar a fadin wajen, kallon freshers din yayi basuda wani yawa daman basufi su ashirin ba, sai yan medicals suma su biyar, kallonsu yayi cikin saurin m5 ya rada mashi cewa mss amra bata zo ba, girgiza kai kawai ya basu go ahead kan cewa su wuce daman yana sane da ita don dalilin dauke wayanta da yayi Kenan don yasan saida wayanta zatayi komai ciki kuwa harda requesting ride harda payment,nan take kowa ya kame aka sara mashi ganin general gaba daya, kallonsu yayi kafin ya bada umarni kowa ya shiga cikin helicopter din, guda daya ne basu shiga ba wanda ta fita daban daga sauran guda hudu, shima shigewa yayi kafin m5 ya sara mashi don bandashi za ayi tafiyan ba daman ya barshi ne ya lura da wasu abubuwan da sukeyi cikin sirri, kafin ya wuce ya kalli m5 yace ‘’get her a new phone and a sim I will send her passport information,’’ Kamewa m5 yayi yace ‘’yes sir’’ kafin suma nasu helicopter din ya tashi sama. Suna wucewa m5 ya soma buga calls ‘’the plan is going smothly’’ Fucewa yayi daga cikin headquarters ya sayo sabuwar bugaggiyar iphone 14 pro max deep purple tare da sim card ya saka mata a ciki, yana gamawa yayi setting wayan ya tura ma ogan shi number ta kafin ya wuce apartment domin ya kai mata, koda ya karasa yayi knocking kamar jira take tayi saurin budewa idanunta yayi tsurtsuru don tsoron abunda zai biyo baya takeyi na qin zuwa private training da aka saka ta aciki, tana ganin m5 yayi saurin gaysheta sanin matsayinta a wajen oga kafin ya miqa mata sabuwan wayan yace ‘’oga yace a kawo, sannan yace zan dunga zuwa kaiki aiki from tomorrow’’ Shuru ta danyi kafin ta kalli ledan da yake bata, godiya ta mashi kafin ta rufe kofar ta koma ciki, zama tayi a sitting room din tana mamaki me Kenan, saurin budewa ledan tayi ganin kwalin iphone 14 promax irin tashi saidai nashi black color ne ya sata gwalo idanunta sosai sai alokacin ta gane komai, ashe shine ya dauke yar iphone x mas dinta da take riritawa, juya wayan ta soma yi, take wani irin farin ciki ya lullubeta sosai kafin ta kunna ganin an mata setting komai yasata shiga cikin wayan tana dube dube, ganin bbu contacts dinta ya sa hankalinta tashi, number daya ne a ciki shima na kasar ne kuma tasan ba number haifa bane, aje wayan tayi a gefe ta raftaka uban tagumi tama rasa wani tunani zatayi.   Chan bangare amar kuwa suna isa suka far training babu zama, sun dauka kusan kwana biyu suna tsattauran training, mamaki yake sosai yanda suk sanda za ayi training shida hammam sukeyi saidai this time araound babu hammam babu labarinshi karshe ma dai samun leave report dinshi yay akan cewa zaije india tare da babanshi health check up, share alamarin shi yayi ya maida hankalinshi kan abunda yazo yi. Kwana biyun da sukayi sun samu wahalan network don gaba daya babu network a inda suke sai a kwana na uku ne suka samu network ya dawo, sai a lokacin ne ya samu damar yin wasu ayyukan ciki kuwa harda sakon m5 wanda ya shaida mashi komai yana tafiya daidai saidai sakon karshen ne ya bashi mamaki sosai ya sanya shi cikin zulummi, nan take ya samu kebatccen waje yazaune tare da bude laptop dinshi ya soma research, hoton susupect dinsu ne ya bazu a labaran naigeria da duniya gaba daya akan cewa babban drug dealer from nigeria, mamaki ne karara a fuskanshi da tsoron abunda zai biyo baya tunda gashi yanxu dai komai ya soma bayyana saidai duk sanda siriin empire dinan ya soma tonuwa idan ana gab da kamasu komai ke rugujewa saidai yayi alqawari wannan karon komai zai faru saiya ganosu nan take ya umarci m5 daya tura mashi gaba daya backround check da mutumin, shuru yayi ya soma karanta background din yaron ciki kuwa abubuwa dadama sun bashi mamaki nan take tunani da yawa ya fara wanzuwa akanshi background check dinma dakyar m5 ya samu don koina akayi bincike akanshi ba a samun komai, a rude ya bude wayanshi ya shiga emails dinda private investigator dinshi ya tura mashi ganin address da profile din yaron iri daya ya sashi dogon nazari, tunawa da wani abu ya sashi bude report file din suspect din nan komai ya futo daga kan time din da aka kamashi da hospital report dinshi da kalar kwayar da yake safarar ta da aka samu a cikinshi, nan take ya soma comparinsing sai kawai ya kece dariya kawai chan kuma ya tsuke fuska yana mamaki sosai, menene alakar yarannan da kwayarnan, idan bai tuna ba lokacin da kannenta ke asibiti daya daga cikinsu an gano kwayar taso ta mashi lla saidai abunda ya kasa ganewa shine ashe dama chan kwayar daga Nigeria ake yenta ne kokuwa suma zuwa tayi nan kasar ganin ya rasa amsoshinsa yasa ya dukufa da nashi binciken, bayason wani tunani daban don haka ya soma bin komai a sannu a hankali.   Bangaren amra tun bayan ya tafi ta samu sakewa sosai a gidan, kullum kuwa m5 ke zuwa ya kaita headquarters sannan lokacin tashi ma da kanshi yake daukanta cikin daya daga cikin motocin general dake penthouse dinshi, sannu a hankali zancen aurenta da general ya soma fitowa, dalilin kawota da m5 keyi a motar oga kwata kwata wato general saidai sanin girman general din yasa babu wanda ya tunkareta da maganar saidai gossip dake yaduwa kamar ruwa.   Cikin kwanakin haifa ta dawo aiki, ba karamin dadi amra taji ba saboda tayi kewanta sosai, saidai ganin yanda haifa ta chanza sosai ta rame yasa hankalinta ya tashi, saida sukayi round medical check kafin suka wuce office din haifa, zama sukayi cikin hira amra ta jefo mata tambayan dalilin chanzawanta, nan take ta mata bayanin abubuwan da suka faru tsakaninta da hammam, ba karamin tausayinta amra taji ba don ita kadai tasan yanda kawarta ke sanshi saidai abunda yafi bata mamaki shine dalilin daya rabu da ita, shawarwari amra ta bata tare da tausasa ta harta warware tayi alkawarin mantawa dashi har abada. Hira suka sha sosai inda amra ke tambayanta jikin abuh wanda ya ji sauqi sosai, karfe hudu daidai suka fito, kamar koda yaushe suna fitowa m5 yayi parking motar shi gaban entrance na shiga asibiti, nan take mutane dake wucewa tsakanin headquarters da asibiti kowa yay a zuba masu idanu,kallon amra haifa tayi don tayi mamaki sosai, murmushi haifa tayi kafin tace ‘’mrs general, har anyi nisa ne ban sani ba’’ Kauda kai amra tayi takai zata dan bugeta tace ‘’hmm so much has happen, shiyasa nayi ta kewarki sosai,’’ Bude jakanta tayi ta dauko wayar daya bata ta kalli haifa tace ‘’I lost my other phone, bani contact dinki’’ Kallon wayar haifa tayi batace komi ba ta saka mata contact dinta kafin suyi sallama ta wuce cikin motar m5 ya zagaya ya bude mata ta shige.   Tana isa gida ta aje jakanta da laptop dinta ta wuce dakinshi soma tube kayanta don a gajiye take, saida ta rage komai daga jikinta ya rage daga ita sai dogon tight da bra daman abayace kamar kullum, Wucewa tayi cikin toilet din ta watso ruwa kafin ta fito daure da towel dinta, gaban clost dinshi ta bude ta dauko kaya marasa nauyi doguwan riga kafin ta wuce kitchen tasha cereal, ganin lokacin sallah yayi ta koma toilet ta dauro alwala tayi sallah, Kan couch ta koma ta janyo wayar, number haifa tayi dialing, ringing daya biyu ta dauka, hira sukaasha sosai kafin haifa ta soma tambayanta bayanin abunda idanunta suka gani dazu, shuru amra tayi kafin ta soma bata labarin komai da zaman da sukayi a kwanakin da batanan, wani irin ihun murna haifa tayi tace ‘’babe you guys are in love inba haka ba meysa zaisa a dunga private bodyguard din general gaba daya zai dunga hidima dake haka ’’ ‘’babe nifa bansan dalilin shi nayin hakan ba’’ ‘’Okay now tell you are you in love with him’’ haifa ta jefo mata tambayar Shuru amra tayi gabanta na bugu sosai tace ‘’babe noo, ke kinsan wannan yafi karfina, infact nima hes not my…typ…’’ bata bari ta karasaba tace ‘’uhmmmm, yanxu ki fadamin, did anything happen between you guyss’’  Da sauri amra tace ‘’kamar me kenan’’ ‘’babe you know what im talking about’’ Banza amra tayi da ita tace ‘’babe kinga wannan general din yanada wni irin hali da baka gane mashi, ina tausayin matar da will end up with him,talking of wani abu haif kokin manta ba auren gaske bane wannan, auren yarjejeniya ne fa, how can I just give him my body bayan nasan ina samun abunda nake buqata shima ya samu abunda yake buqata shikenan kowa zaiyi hanyanshi and beside kinga na kusa gama housemanship dina’’ ‘’hmmm babe kedai kawai abar maganar’’ Dariya haifa tayi kafin ta cigaba ‘’talking of yarjejeniya, shi ya fada maki me yake buqata ne?’’ Shuru amra tayi don all this time bata taba tambayanshi mey yake buqata ba daga wajenta da har ya amince ya aureta, gyara zaman wayanta tayi a kunnenta kafin tace ‘’ban tambayeshi ba, and baice komai ba,but babe me kike tunanin zai buqata daga wajena sbd im very sure ba haka kawai ya amince ya aureni ba don na samu citizenship ta karkashinsa’’ ‘’babe time is not on our side, ina ganin ki tambayeshi kiji mey yake buqata daga wajenki kinga yanxu yanda kuka fara zama topic of discussion a cikin headquarters saidai ina tsoron kinsan yanda zance zaita yawo’’ ‘’haif nibazan tambayeshi ba tunda baice komi ba,’’ Basu wani dade da hiran nasu ba ta sukayi sallama. Tana aje wayan ta lumshe idanunta tana tunani kalaman haifa, tunanishi ne ya fado mata da moment dinsu tare, tabe baki tayi kafin tace ‘’ina tausayin matarda zatayi rayuwa da wannan mutumin da baka gane mashi’’ Shanye tunanin tayi har bacci ya kwasheta, bata wani dade da baccin ba wayanta ya soma ruri, da sauri ta janyo wayan don baccin nata baiyi nisa sosai,tayi picking, cikin muryan bacci tace ‘’allo’’ tare da sauke nunfashinda ya sashi runtse idanunshi sosai don ya jishi ne har cikin tsakiyan kanshi Shuru taji daga chan bangare saida ta sake maimatawa kafin ya sauke ijjiyan zuciya da nunfashi a tare wanda ta jishi har kwakwalwarta, bude idanunta tayi sosai ta zare wayan daga kunnenta ganin unknown number yasa ta maida wayan kunnenta ta sake tambaya ‘’hellowww’’ Jin anyi shuru ya sata tsaki don bata kaunar abunda zai katse mata baccin ta, bata kaiga kashe wayanba yace ‘’did you just hiss ’’ Gabanta ne ya fadi don bata taba tsammanin kira daga wajenshi ba kwata kwata, mikewa tayi zaune kamar yana gabanta ta sauke kanta kasa tace ‘’ím so sorry bansan kaine ba’’ Shuru yayi chan kasan maqoshi yace ‘’baki iya….’’ Bai karasa ba ta tari nunfashinsa ‘’ina wuni ya aiki’’ murmushi yayi sosai don yanda ta fada saiya bashi dariya, guntse dariyan yayi yace ‘’is everything okay over there, do you need anything’’ bata gama mamakin daya bata ba da tambayoyinshi ya sake jefo mata wata ‘’is there anything suspicious around you’’   tsintar kanta tayi da murmushin da bata san dalilinshi ba tace ‘’alhamdullilah, everthing is okay’’ jin shurun yayi yawa yasa itama tace ‘’hows your health?’’ baiyi tsammanin tambayn nata ba saidai kuma yaji dadin tambayar ‘’alhamdullah’’ ya amsa mata ataqaice kafin ya kashe wayan, jin alamun ending call din da yayi ya sata tabe baki tace ‘’ikon allah’’ aje wayan tayi gefenta ta cigaba da baccinta.   Kwanan su amar goma cip wajen training ya samu kiran gaggawa daga highest attained rank na army gaba daya, cikin kwanaki goman nan abubuwa da dama sun faru ciki kuwa harda wanda yayi preparing kanshi, ranar da zai dawo ya riski abubuwan da suka bashi mamaki sosai don baiyi tunanin hakan ba, ciki kuwa shine ya gano da hannun hammam dumu dumu cikin waenda keson rufe zancen suspect din da aka kama, yanda ya gano hakan kuwa shine, tun bayan tafiyarsa training hankali alif shuraim wato baban hammam ya tashi wanda yasa hammam amfani da duk karfin da yake dashi a cikin headquters don ya toshe maganar saidai abun ya faskara sosai, daman already an karbo shi susupect din daga hannun officials din da suka kamashi, lokacin da zancen yazo kunnen alif cewa yaron yana hannun army hankalinshi ya tashi sosai sanin waye general a yanxu da sun kasa samun abunda zasuyi using don suyi amfani dashi yanda suka saba akan sauran da suka karbi mukamin har sukayi retire ko suka bar aikin gaba daya,ganin basuda wani option dole sukayi amfani da abubuwan da suke dashi don ganin sun ci nasara akanshi, abunda yafi bama amar mamaki shine yanda kiri kiri babu wani kwana kwana amininshi wato abokinsa ya futo ya nuna asalin shi waye, a day before ranar da za ayi mashi kiran gaggawan kiran hammam ya shugo wayanshi, baiyi expecting call dinshi a wannan lokacin ba.  Gaysawa sukayi kamar yanda suka saba kafin ya soma Magana ‘’dude, weve been friends for over 8years now, and don’t be surprised with what I will be asking you now, inason ka cire hannunka daga research din da kake nasan ka gane me nake nufi’’ Murmushi amar yayi don baiyi mamakin hakan ba kwata kwata, ‘’dude why, why are you doing this, koka manta abubuwan da kake kowa zaiyi considering din wannan as betraying army gaba daya why’’ Dariyan yaqe hammam yayi yace ‘’oh so ka san komai Kenan, then why did you pretend’’ ‘’yes na gane komai tun ba yanxu ba tun last general da kukayi threating ta hanyar using wani wrong doing dayayi achan baya,’’ ‘’So why did you pretend’’ hammam yayi saurin tabayan shi ‘’ saboda na baka wani chance da benefit of doubt hammam why? Tell me why are you doing this tun chan baya kaike protecting dinsu kaida mutanenka, ka zama mai liken asiri, shin kayi tunanin outcome din hakan idan har gaskiyan cewa daga cikin the most secretive and hardworking officer kamar kai, mai kake tunani za ayi tunani idan aka gano cewa daga cikin masu kokarin protecting kasar gaba daya cikinsu akwai corrupted ones , im so disappointed dude ’’, Idanunun amar ne sukayi jaaa, yanda yake magana zaka gane hes hurt sosai, ‘’waye ke saka ka hammam, who are the empires, dude you need to wake up before its too late, this people are dangerous, they kill, they manipulate, they detroy a lot of family, shin kasan irin mutane nawa muke rawasa duk a shekara ta dalilinsu ta hanyar trafficking yara da kwayar da suke producing, kana da damar kawo karshen su,’’   ‘’I didn’t call you to listen to all of that, just do as I say, stop the investigation if you don’t you’ll regret it’’ hammam ya fada ba tareda ya wani damu da abunda amar ke fadaba   Nunfasawa amar yayi kafin yace ‘’do your worst’’ yana kaiwa nan ya kashe wayan, zuciyanshi zafi take mshi sosai, bai taba tunanin idan har yayi confronting hammam abunzai mashi zafi haka ba, ko lokacin daya gano komai game da sa hannun hammam wajen rufe duk wani hanyar samun evidence na kama kungiyar ba saidai yasan cewa akwai mastermind behind hammam din shima yana kyauta zaton manipulating dinshi akeyi wanda dalilin hakan yasa baita ba nuna mashi ya san komai ba don tun lokacin da yaje wani secret operation tare da m5 don kamo su ya gano cewa da hannun hammam.   Washe gari kuwa sakon gaggawa ya iso mashi wanda ya katse masu training din da ya kamata su gama cikin kwana hudu, koda helicopter ya iso daukan gaba daya freshers hardashi yayi mamakin ganin yanda security dinshi ya karu sosai, saiya zamana kamar criminal akazo dauka, bai kawo komai a ranshi ba don yasa ko baibada umarni ba dole yana da nashi security din, suna isa headquarters kuwa ya wuce direct inda ake emergency meeting security dinshi biye dashi a baya, tunda aka bude kofan shiga ya shige ba tare a wani tunani bay a zaune a kujeran dake tsakiyan wajen, daman yayi expecting hakan, saida ya sara masu don manyanshi ne sosai kafin ya zauna. Wani solder ne ya matso ya aje mashi wasu papers a gabanshi kafin ya koma ya tsaya kyam, ‘’General Muhammad Taura’’ ‘’yes sir’’yayi saurin amsawa ‘’mun samu labarin kana da sa hannu cikin illegal auren da kasan government din uae sun haramta hakan, wanda we believe kasan cewa hakan is not accepted a nan kasar, wannan gaskiya ne’’ Kallon papers din gabanshi yayi ya som karantawa tsaf kafin ya dago yace ‘’yes sir’’   Daga daga cikin manyan ne su uku yace ‘’did you know the consequences of that’’ ‘’yes sir’’ ya amsa babu tsror babu fargaba ‘’did you know that this will affect your job with no plead’’ ‘’yes sir ya sake amsawa   ‘’did you know that this will ban you and your citizenship of the uae’’ ‘’yes sir ya kuma amsawa Shuru wajen ya dauka kafin su cigaba ‘’we hearby declare you under suspension of favourable personnel action, youll be under our supervision for more investigation’’   Mikewa duk sukayi kafin ya sara masu suka fuce, kanshi ne ya soma sara mashi don baiyi tunanin abunzai kaiga haka ba idanunshi kuwa sunyi jaa sosai, sanin abunda suke nufi ya sashi wucewa securities din biye dashi har wajen da floor din da ake investigation daki ne babba wanda shi kadai ne a floor din an zagaye dakin da sound proof glass, saida aka amshi riganshi dake da rank dinsa a jiki ya zamana daga inner white riganshi sai dogon wandon army nashi hatta wayoyin duk sun amshe, zama yayi kan kujeran dake dauke da table din kafin ya dafe kanshi dake sara mashi, bayason tunanin komai hakan yasa ya dafe kanshi don samun sauqin ciwon kan dake damunshi sosai. M5 ne ya shigo dakin tare da sara ma ogan nashi, dago rinannun idanunshi yayi ya kalli m5 kafin ya gayar zamashi ya fuskanceshi ‘’have you done it’’ Da sauri m5 yace ‘’yes sir everthing is ready, and im sure she has arrived by now’’ Resting bayanshi yayi kafin ya cigaba ‘’in 2 days I will ban from the uae government, just as we planned, I have prep all the evidence through secretive portal,nayi linking dinka to the portal, don’t take any action until you receive my alarm’’ Kamewa m5 yayi kafin yace ‘’yes sir’’ ya sara mashi ya fuce.   Tun baya fitar m5 babu abunda ke mikar dashi sai sallah da zuwa toilet a cikin dakin, koda aka kawo mashi abunci baima bi takan abuncin ba.   Bari mu leka amra… Tun bayan tashin datayi da asuba ta tashi da fargaba, jikinta gaba daya yayi weak tana jin alamun kamar wani mummunan abu zai faru, wanka tayi hade da sallah kafin ta zauna nan kan sallaya hawaye na zubo mata don idan taji irin wannan halin tana alaqanta shi da qila wani mummunan abu ne ya faru da kannenta, wunin ranar tayi shi ne cikin sanyin jiki hade da ciwon kai mai tsanani karfe bakwai na dare taji karar door bell, mamaki ne ya kamata sosai hade da tsoron daya dirar mata babu zato ba tsammani, miqewa tayi sanye da hijab dinta har kasa ta wuce parlor, jin an sake danna door bell din ya sata saurin budewa, ganin m5 yasata mamakin zuwanshi a daidai wannan lokacin, babu wani bata lokaci ya gaisheta kafin ya mata bayani tafiyanta ‘’maam, you will have to leave the country now’’ Hankalinta ne ya sake tashi dan ta kasa gane me yake nufi dakewa tayi kafin tace ‘’may I know why’’ ‘’in 24hour you’ll be arrested for trying to get uae citizenship’’ Hankali a tashe ta kalleshi tace ‘’whatt, please explain to me the way I can understand kamin bayani yanda zan gane?,’’   ‘’we don’t have time now, ma’am, your flight is in 30 minutes,’’ Juyawa tayi hankali a tashe ta koma dakin, hawayene ya soma gangaro mata a fuskanta wanda ta kasa gane dalili, meke shirin faruwa Kenan, bude closet tayi ta dauka bakin abaya ta saka kafin ta janyo karamin box dinta tayi ta zuba few kayanta a ciki kafin ta janyo laptop dinta da wayanta, fitowa tayi yanda tabarshi anan ta sameshi tsaye bakin kofar, karban box din nata yayi kafin ya rufe kofa tabi bayanshi, cikin motar yasa mata box dinta kafin ya bude mata ta shiga shima ya shiga suka wuce, abubuwa ne da dama ke yawo a kanta ciki kuwa harda general da makamin karatunta, kukane ya kufce mata mara dalili, wannan wace irin kaddara ce, ta kasa gane inda aka samu matsala, general ne ya fado mata rai yanxu shi wani hali zai shiga kenan, inhar ita kamata za ayi shi kuma aikinsa fa shida yake babban mutun a kasar kuka ne ya kufce mata hankali tashe ta kalli m5 tace ‘’uhm please whats going to happen to him, dan allah ka fada min meke faruwa’’ Cikin airport din yayi parking kafin ya zaro mata wasu takaddu ya bata hade da passport dinta ganin yanda take kuka ya sashi cewa ‘’karki damu, he will be fine,ga passport dinky, ive made an arrangement, akwai motar dazai daukeki idan kun isa, sir will join you soon’’ Innalillahi ta soma furtawa, dakyar m5 ya tausasa ta ya mata sauran abubuwan daya dace ya mata sallama ya tafi. Samun waje tayi a airport din, nan komai ya dawo mata kamar mafarki, tundaga lokacin data iso kasar, allah kadai yasan irin farin cikin da take ciki sai gashi yanxu kuma zata koma kamar mafarki take ganin komai, yanxu ya makomar karatun nata Kenan, me zata cema daddy idan ta koma, mai zata tarar idan taje chan, runtse idanunwata tayi hawaye na kwaranyo mata, gaba daya baifi mata wata uku ta gama housemanship din shima sbd extention data nema ne anan asubiti na haousemanship da takeyi na additional 3 months don ta don samu ta tara kudin da zata biya daddy bayan wannan ma gashi kuma yanxu komai ya juya, cikin yan mintuna akayi announcing jirginsu, mikewa tayi hawaye sharr a fuskanta harta wuce harabar jirgin, koda suka tashi tunani iri iri ne a ranta, yanxu makomar karatunta ma bashine damuwanta ba, sir general ne damuwanta, wani hali ta jefa shi, da career shi, idan har ita arresting dinta za ayi shi kuma fah, a wani hali yake ciki, koma wani hali yake ciki ita ta jefa shi tunda itace ta nemi taimakonshi daya ya aureta dukda sunsan illegal ne a kasar, idanunta ne sukayi jaa sosai, anya ta kyauta kuwa, tanajin kamar tayi butulci, tambayoyi ne burjik a kanta wanda ta rasa wanda zai amsa mata su, na farko ya akayi m5 yasan za ayi arresting dinta, ya akayi asirinsu ya tonu, sannan a wani hali yake ciki yanxu ganin babu mai bata amsosahin ta yasata fashewa da matsanancin kuka sosai har baccin wahala ya dauketa. Sama sama ta dunga jin Magana akanta, bude rinannun idanuwanta tayi da sukayi jaa sosai kafin saukesu akan crew din dake tashinta, ‘’ma, weve arrived’’ Juyawa tayi ganin bbu kowa cikin flight din har garin ya waye yasata mikewa ta janyo karamin box dinta hade da laptop bag dinta da wayanta, takowa tayi ahankali tare da shaker kamshin kasar najeria, nan take komai ya sake dawo mata, runtse idanunta tayi kafin ta soma takawa gabanta na mugun bugu sosai harta futa daga harabar jirgin,saida ta tsaya ta gama clearing komai don daman daga dubai to Abuja ne booking din da m5 yyi mata,duban wayanta tayi da charge ya sauka kasa, rasa abunyi tayi don babu kudi kwata kwata a jikinta gashi booking daya ne daga dubai to Abuja, gashi bata taba zuwa Abuja ba balle tasan inda zatabi taje car park, futowa tayi daga cikin airport din inda taxis da motoci suke dagowa tayi nan idanunta suka sauka kan wani mutumi daya daga katon board da sunanta a jiki, tunawa da abunda m5 ya fada mata na cewa yayi making arrangement dinda zai kaita gida yasa tayi handala ta daga hannunta da sauri mutumin ya karaso gabanta tare da welcoming dinta, karban box dinta yayi kafin tabi bayanshi, idanunta a kasa yace ‘’bismillah hajiya’’   Dagowa tayi ganin zabgegeiyar motar dake gabanta, ba tareda wani tunani ba ta shiga baya yaja motar suka wuce.106-107 Unedited page❌ Update….. Tun akan hanya driver ya isheta da surutun da ba gane kan zancen nashi take ba iyakacin ta uhm sai kuma murmushi, sam hankalinta baya jikinta karhse ma dai lumshe Idanunta tayi don wani irin ciwon kaine ke damunta sosai, tunda suka karyo kwanan layin ta bude idanuwanta, fadin tsaruwan anguwan ma bata lokaci ne don daga gani kasan anguwar manya ce bata kananu ba,ko ina fess fess babu hayaniya sai kamshi ciyayu da sukayi tsayi, idanunta ta soma rarrabawa har suka karaso wani hadadden estates mai suna LARICS ESTATE qasan kuma aka rubuta TAURA COM, jerin securities dake wajen ma abun kallo ne, bayan fargabar da take ciki saida tsoro ya durar mata ganin yanda wajen yake da tight security, babu bata lokaci driver ya fidda wani kati da alamu na company ne kafin suka bude gate din, yana kutsa kai kuwa komai ya dauke mata lokaci guda, ita data dawo daga kasar waje saita zama yar kallo, gidaje ne da aqalla bazai wuce guda goma ba don estate din bashida wani girma, idanunta ta sauke kan gidan da yake tunkara wanda ya gaji da haduwa tundaga waje, don yafi duk sauran gidajen dake cikin estate din, don shi kanshi gidan ma daga kan titin estate din kake hangoshi don yana da girma da tsayi, daidai gaban gate din din ya kara horn, wani armed security ne ya fito, ganin plate number motar yasa shi juyawa ya danna remote control din gate din ya zuge da kanshi, tunda suka shiga tsakiyan compound din ta wangale bakinta don saita rantse ma ba a Nigeria take ba, daga waje ashe gidan ba komi bane saida aka shigo, parking driver yayi daidai inda motoci kusan guda uku suke a jere an rufe su da car cover, fitowa driver yayi da sauri ya bude booth ya fiddo da akawatinta kafin yayi saurin zagayowa ya bude mata kofar bayan, rarraba idanunwata ta soma yi kafin yace ‘’welcome ma,’’ Idanuwa kawai take zuba mashi don ta zama kamar kurma, babu abunda take buqata sai bayanin ina ne nan aka kawota, jagora yayi mata zuwa main entrance din gidan kafin ya danna door bell din, babu wani bata lokaci wata mata ta bude kofar tare da saurin yin baya tace ‘’sannu da zuwa ma’’ Saurin mikawa wanda tayi Magana akwatin drivern yayi kafin ya juya ya kama gabanshi, murmushi yake kawai amra tayi don komai y agama kulle mata, ‘’bismillah!!’’ matar ta fada yayinda ta shige da akwatinta ciki, da bismillah amra ta sanya kafafunta cikin gidan, don tsoron shigama take, tunda kan walk way ta soma yaba irin tsarin gidan, gidan ya kawatu da luxurious kayan alatu, ganin inda matar ta bi ya sanya ita bin hanyar ta, duk inda ta taka sai haske wajen ya bayyanu da alamu wutar gidan ma censor ne, cikin parlor ta sanya kafafunta wanda tana shiga wani irin sanyi da kamshi ya buget lokaci guda, fadin tsaruwan parlor kanshi bata lokaci ne don ya hadu ba kadan bag aba daya tsarin kasar waje ne a cikin gida, nuna mata wajen zama matar tayi kafin a tsorace ta dake ta zauna kan hadaddun kujeran kafin matar tace ‘’ina wuni ma ya hanya’’ fuskanta dauke da murmushi ‘’lpy alhamdullah thank you’’ Juyawa matar tayi kafin ta mike wata hanya ta shige kitchen, fitowa tayi hannunta dauke da katon tray na kayan marmari da juice mai sanyi, tunda matar ta fuce amra bata dago ba harta dawo, duk ta gama takurewa, so take taga mutanen gidan saidai bataga kowa sai wannan matar dake kiranta da ma Aje tray din matar tayi a gabanta kafin tace ‘’bismillah ma’’ Kallonta amra tayi tace ‘’no thanks, dan allah ina mutanen gidan’’ Shuru matar tayi don itama mamaki take da tambayar amra din don gaba daya kwananta daya a cikin gidan don hiring dinta akayi daga wani company dake kawo house keeper koda aka daukota bayanin da aka mata shine zata dunga kula da gidan har madam dinta ta karaso daga kasar waje, ‘’ma, ni kadaice a gidan, an daukoni ne don nayi house keeping gidan’’ Kasa tantance maganar matar amra tayi saidai tayi shuru kawai, maganar matar ne ya katse mata tunanin data tsunduma a ciki ‘’kina buqatan wani abu ne ko zaki fara hutawa?’’ ‘’please ko zaki nunamin bathroom’’ ‘’okay ma’’ Mikewa amra tayi ta fara bin matar har suka bi hanyar da zai sadaka da stairs, staircase dinma kanshi abun kallo ne, har wani curvy yayi gashi yasha carpet mai kyau, gidan is so cozy, bin bayar matar tayi har suka hau benen farko wanda keda dakuna biyu manya manya da parlor hanyar parlor sukabi kafin matar ta bude dakin dake facing parlor, tunda suka shiga ta soma raba idanuwa, dakin yasha kayan alatu, gado ne royal Turkish bed mai kyau yasha gyara da zanin gado wanda daga gani kasan na masu kudi ne, an jere dakin da pillows masu kyau, sai tsakiyan an kawata shi da carpet mai laushi gefe guda kuma wardrop din gadonne shima babba wanda ya shanye gabada wall din wajen, matsawa gefe matar tayi kafin tace ‘’ga toilet nan ma’’ ta fada tare da nuna mata wata kofa daga gefe chan, shigewa amra tayi ciki kafin matar ta rufo mata kofar ta fuce, takowa amra tayi ta aje jakanta da wayanta akan gadon kafin ta soma nannade mayafin abayan dake jikinta don ji take kamar shaketa yake, hanyar bathroom din da matar ta nuna mata tabi, koda ta shiga nanma toilet din ya gaji da haduwa, saida ta fara rage mararta kafin ta dauro alwala ta fito don sai a lokacin ta tuna da sallolin da ake binta, futowa tayi lokacin matar ta bude kofar itama ta shugo hannunta duke da box din data aje mata a parlor, kauda kai gefe amra tayi kafin tace ‘’thank you, please ina buqatan sallaya’’ Da sauri matar tace ‘’okay ma’’ Takowa tayi ta bude slide wardrop din ta fiddo da sallaya katuwa ta ta shimfida mata, godiya amra tayi mata kafin ta fuce, mayafin abayrta ta dauka ta nade wuyanta dashi kafin ta tada sallah, koda ta idar ta dade sosai kan sallaya tana addua akan lamuranta, ciki kuwa harda general da bata san a wani hali yake ciki ba saidai tana jin zafi don duk wani hali yake ciki a yanxu itace ta jefashi, wannan kadai idan ta tuna yake sata kuka sosai, ta dade akan sallaya kafin ta miqe ta raqube a gefe guda ta zauna ta doka uban tagumi. Tana nan ta janyo wayarta, tama rasa me zatayi sai hawaye, tana nan zaune akayi knocking kofar, dagowa tayi ta bada izini aka shigo, matar dazun ce sanye da uniform din aiki, ktakowa tayi kafin tadan rissina tace ‘’me food is ready, ko akawo maki nan’’ Shuru amra tayi don yanda matar dai a grime ta girmeta amma sai rissina mata take yasa taji babu dadi tace ‘’nagode zan sauko naci’’ Juyawa matar tayi ta rufe mata kofa kafar. Koda ta kasa kanta ne ya rabu gida biyu don bata gane inane hanyar dining dinba, saida matar ta fito ta jagorance ta har dining din shima dai ba a Magana, zama tayi idanunta kan jerin warmers din, da sauri matar ta soma bude warmer din tace ‘’wanne za ah saka ma’’ Shuru amra tayi kafin ta dan dago fuskanta dauke da murmushi tace ‘’zaki iya saka ko wane ma’’ Murmushi itama matar tayi kafin ta zuba mata fried rice da tasha veggies da hanta sai shredded beef sauce a gefe, tana gama zuba mata ta aje mata spoon a gefe kafin ta janyo wani bowl din ta zuba mata green salad, tana gamawa ta janyo hadadden glass jug din da yasha apple juice ta zuba mata ta aje a gefe, kallon plate din amra tayi, abuncin yayi kyau a ido ga kamshin sa daya bade dining area din gaba daya saidai gaba daya damuwan dake cikin ranta yasa batada appetite gaba daya, dagowa tayi fuskanta dauke da murmushi tace ‘’thank you so much’’ Murmushi matar tayi matai tama don haka kawai taji amra ta shiga ranta sbd calmness dint aba kamar wasu madams din ba da kudi ke sasu jin kansu har suna wulaqanta wanda suke masu aiki, ‘’if you need anything ma, zaki iya kirana, sunana nadine’’ Girgiza mata kai amra tayi kafin matar ta juya zuwa kitchen ita kuma ta maida chokalin cikin plate ta soma deba ahankali tana kaiwa bakinta,abuncin yayi dadi sosai saidai gaba daya tunda tayi loma daya biyu taji ta koshi, juice din kawai ta samu tasha don kishirwan da takeji sosai, tana gamawa ta dauki plate din tayi hanyar da matar tabi, tundaga bakin kofar shugowa kitchen din matar ta hangota, da sauri ta sakko daga kan kujeran da take zaune ta karaso gaban amra tace ‘’ma dakin barshi zan kwashe’’ ‘’haba ba komai ay, nagode sosai’’ Karba matar tayi kafin tace ‘’ma kije ki hut azan kula da wannan, its my job’’ Godiya amra ta sake mata kafin ta juya, sama ta wuce saida ta karema parlor kallo sosai, kafin ta wuce direct dakin nan, gefen gadon ta samu ta zauna ta doka uban tagumi, hawaye ne ya soma sulalewa a fuskanta, gaba daya hankalinta a tashe yake, tana nan zaune har barci ya kwashe ta akan gadon. Bata farka ba sai wajen laasar, toilet din ta wuce tayi wanka kafn ta fito ta bude box dinta, wasu kayan ta chanza kafin ta shimfida sallaya ta soma sallah, anan zaune tana azkar aka turo kofan, karasowa Nadine tayi gabanta kafin tace ‘’ga sako driver ya kawo’’ Karban ledar amra tayi kafin ta mata godiya ta fita, mikewa tayi ta koma gefen gadon ta bude ledar, katin sim ne na mtn, da sauri ta bude ta janyo wayarta ta cire nata na saka sabon na mtn din dama tana tunanin yanda za ayi ta samu sim card don ta manta nata achan apartment dinta, tana kunnawa kuwa taga an loda kati da yawa a ciki na kusan 20k, rasa abinyi tayi, cikin call log dinta ta shiga last call din shi ne a logs dinta cikin wasi wasin rai ta rasa me zatayi runtse idanunta tayi Ta budesu kan special contact dinshi na Chan dubai, don last call dinta dashi ne, Saina haifa dake kasa, ba tare da tunanin komi ba ta danna call din, kwata kwata wayan ma baya shiga, ba karamin tashin hankali ta shiga ba don komai ya tsaya mata Chak, ganin contact din baya shiga yasa ta danna na haifa, saida tayi kusan ringing uku kafin a dauka, haifa kuwa tana zaune hankali a tashe tana neman line din amra don gaba daya headquarters ta burkice da zancenta da general, gashi taje Har apartment dinsu bata sameta ba shima kanshi general ba asan inda yake ba, Har haifa ta dawo gida hankalinta a tashe yake don rashin sanin inda kawar ta take ba karamin tada mata hankali yayi ba don ko wani irin hali ta shiga Harda ita don ita ta kawo mata shawaran yin AUREN KATIN KASA, tana zaune a daki babu irin lallabawan da ummi batayi mata ba akan ta kwantar da hankali ta saidai fur ko abinci ta kasa ci, ringing din wayanta ne ya sata janyo wayan dake gefenta ganin number da ba ta kasar ba yasa ta aje wayan gefe,Chan kuma dai jin ringing din yaqi karewa yasa ta janyo wayan tayi picking, murya amra ne ya daki kunnnenta “haiffff… it’s me amra” Da sauri haifa ta mike zaune jikinta Har tawa yake tsabar murna da furgici a tare, “Babe Ina kika shiga, kina lpy? Ina kike where are you calling from” Fashe wa da kuka amra tayi kafin ta soma magana cikin shesheka “haif na dawo Nigeria,ban samu damar kiranki ba sbd gaba daya jiya hankali na a tashe yake, babe please tell me what’s going on over there” Shuru haifa tayi don tama rasa ta inda zata fara mata bayani,wayancewa ta soma yi “Thank god tunda kin koma,gaskia I can’t say taqamaiman abubuwan dake nan,“ Saurin Tarar nunfashin ta amra tayi tace “haif just tell me, please, what’s going on over there, an gano gaskia? How about him, how’s he?,Haifa bazan taba yafe Ma kaina ba idan wani abu ya sameshi because of me” Tana kaiwa nan ta fashe da matsanancin kuka, mamaki ne karara a Fuskan haifa cikin taushi murya hade da lallami tace “Calm down babu abinda zai faru, yanxu kome zai faru a cikin headquarters za ayi don ko government baza ta iya karban wannan case dinba balle kuma wasu officials din, yanxu abunda ya kamata ki fara damuwa dashi shine karatun ki,” Dakyar haifa ta lallabata kafin ta kwantar mata da hankalinta. Sukayi sallama ba tareda ta samu abunda take son ji ba daga wajen haifa din Tana nan zaune international call ya shigo cikin wayanta cikin, da sauri ta dauka wayan ta kai kunnenta “hello ma’am” Da farko bata dago wanda yake maganar ba Sai dataji yace “m5 speaking” Bata Ma tsaya amsa gaisuwanshi tace “dan Allah kamin bayanin meke faruwa, cikin harshen turanci ya soma mata bayani “Ma’am you need to calm down, you’re safe now,” Shuru tayi jin ya taqaita maganar sa ta cewa “how about sir? Is he okay” “Yea ma’am he’s fine, he will join you shortly” Nunfasawa tayi kafin tace “can I speak with him please” Kamar bazai ce komai bai Chan kuma yace “he’s not in a state of speaking” Hankalinta ne ya Tashi lokaci guda hawaye ya soma mata ambaliya a fuskanta tace “dan Allah ka fadamin meke faruwa, Ina ne nan aka kawoni” “Ma’am zaki samu Ansan da kike buqata nan gaba, if you need anything you can call this line directly” Yana kaiwa na Ya kashe wayan, wani kukan ne ya sake kubce mata saida taji kanta na Sarawa kafin ta tsagaita kukan nata. Kwanan ranar tayi shi ne a wahalce. Bari mu leka bangaren general… Kwanan sa biyu chiff anan interrogation room kafin Ana ukun aka bashi damar futowa, tunda ya fito aka wuce meeting room inda ka ganshi bazaka ce daga interrogation room ya fito ba don kamar ma hutu aka kaishi yayi ya fito, dogon zama akayi inda kamar yanda akayi zaman farko aka sake wani zaman,saida ya Sara masu kafin ya samu waje ya zauna kallon shi sukayi kafin suka soma magana “general Muhammad taura” “ yes sir yayi saurin amsawa” “Ah binciken da mukayi mun gano auren da kayi is not illegal, aurenka is legal,your suspension has been called off you can now go back to your rank seat” Murmushi yayi da gefen bakin sa kafin ya dago ya kallensu yace “thank you sir” Mika mashi rigar rank dinshi akayi kafin ya fuce daga wajen meeting din, Kasa ya sauka kowa na harkar gabanshi Saidai bbu wanda ya sara mashi kamar yanda akeyi a da Saima Yan kuskus da akeyi, fucewa inda m5 ya yi parking yayi kafin ya bude mashi bayan motor ya shiga suka fuce daga cikin headquarters. Dagowa yyi ya kalli m5 yace “weldone m5, you did a great job” “Thank you sir yayi saurin amsawa” “So what’s the next plan now,” “Daga nan Zan wuce dakai gida gobe flight dinka zai Tashi by 10 na safe, kamar yanda mukayi planing yanxu kowa yana tunanin anyi suspending rank dinka, and I believe daman hakan sukeso, na Har hada duk wani arrangements tare da Nigerian army, sauran binciken daya rage saika je chan, anan kuma saika bada go ahead yanda za ayi.” Shuru yayi ya lumshe idanunshi yana son ya tambayi yanda take saidai kuma ya rasa ta yanda zai fara “How’s everything going over ther in Nigeria” Sanin abunda yake nufi yasa m5 cewa “ everything is going according to our plan, madam is also safe” sauke nauyayyan numfashi yyi tare da lumshe idanunshi yace “Take me to the hospital.. Maida kanshi yyi kan kujran kamar mai yin bacci. Tunanin komai ya soma dawo mashi Asalin abunda ke faruwa….. Akwai lokacin da yaje asibiti ganin likitan shi Har yayi clashing da hafiza dake bibiyarshi harta tura mashi anonymous message,da farko bai dauka abun serious ba saidai yasa m5 yayi bunciken su na sojoji. Tashin farko M5 ya nemo mashi Duk information din unknown number da farko dayagane itace Sai ya yanke shawarar ganin me zatayi, lokacin da ya gano tana da wanda suke aiki tare suna bibiyarshi shine lokacin da suka je mall shida amra wanda yayi hakan ne shima don Ya tabbatar da abunda yake zargi, nan take kuwa ya tabbatar da hakan, hafiza na aiki da Hammam wanda abun bai bashi mamaki ba kwatakwata saidai bai nuna alamun ya gane komai ba, lokacin daya fara suspecting Hammam kuwa shine tun bayan general din daya sauka wanda daga shi aka bama Amar, a lokacin ya fara bincike akan yanda Duk yawanci masu qwazon aiki anan headquarters suke barin aiki Ko kuma a sallamesu akan wani abu da sukayi achan baya su kuwa threatening dinsu da akeyi da weakness dinsu wanda suke da kawa zuci kuwa amincewa sukeyi da buqatun waenda an Kasa gano suwaye, yana kan gabar yin wannan bunciken Hammam ya kawo mashi batun yarjejeniyar auren amra wanda ya amince da hakan ne dukda aure baya cikin tsarinshi a wannan lokacin don yayi amfani da damarshi, abunda ya Kara tabbatar mashi da cewa Hammam da hafiza suna aiki tare kuwa shine Akwai ranar da Hammam ya tambayi ko Pablo ya bashi takardar yarjejeniyar auren da sukayi, amar yayi mamakin tambayar da ya mashi saidai ya shaida mashi bazai iya tunawa ba koya bashi ko bai bashi ba, hakan yasa Hammam neman pablo don jin koya bama oganshi takardun, nan ya shaida mashi ya bashi su, tundaga lokacin Amar ya cigaba da kallo shi, daga lokacin amar ya tabbatar da abunda yake zargi na neman weakness dinshi da akeyi Ko kuma abunda zaisa ayi suspending dinshi idan yaqi amincewa da buqatun su.bayan wannan ma Akwai lokacin da yayi tafiya inda yayi kusan sati guda, da taimakon cctv Amar ya gane zuwan da Hammam ya dungayi a apartment dinshi harda abubuwan da Hammam ya yi a cikin bedroom dinshi wanda bai san da Akwai cctv a cikin bedroom dinba, na farko binciken laptop dinshi ya fara da yake yawan aje wa a daki, ganin ya Kasa samun komai don strong encrypted password ne a laptop din wanda yasan a headquarters ne kawai ake amfani da portal din kuma Duk yanda zaiyi bazai taba budewa ba hakan yasa ya soma duben duben takardun da yake aje wa cikin briefcase dinshi, nan ya samu copy din takardar yarjejeniyar aure. Lokacin da Amar yaga recorded moments din daga files din cctv camera din baiyi mamaki ba saidai ya fara nashi plans din. Kamar Amar yasan da ranar threatening dinshi zaizo hakan yasa ya shirya plans dinshi ta bayan fage, Lokacin da zancen wani dan nigeria daya shigo da kwaya kasar dubai daga nan zai wuce egypt, nan take binciken dayasa m5 yayi mashi akan background din mutumin yayi mamaki sosai take ya gane cewa wannan mutumin dai daga gidan da yaran nan daya taimaka yake wato qannen amra kuma ubanshi shine marikin su a lokacin daya kara tabbatar da komai shine lokacin da health report din Salim na kwayar da taso mashi illa tayi daidai da kwayar da aka kama wannan mutumin, lokacin ya sanyo manya manyan Nigerian army a cikin lamari cikin sirri, nan take aka gano ba dan kadai ke mingling da kwayoyinba harda ubanshi ma suke business din. Maganar aurenshi da amra kuwa sanin dole za a zo lokacin da za ayi using auren don ayi threatening dinshi hakan yasa ya shirya nashi plans din, babu tsoro ko fargaba ya Tara evidence manya manya da shaidun aurensu tun a Nigeria tun kafin tazo kasar, ba a barin nigeria dai da curruption cikin qanqanin lokaci ya shirya komai dukda baiso yin hakan ba saidai wannan ce kawai Damar da yake dashi don cimma burinshi. Lokacin da Hammam ya kira shi ya nuna mashi true color shi baiyi mamaki ba don daman ya tsammaci hakan, kamar yanda yace ya shirya Duk abunda zaije ya biyo baya idan ba amince masu ba na cire hannunshi daga investigation din dayake, washe gari kamar yanda yayi expecting kuwa Hammam yakai Duk wani evidence din illegal auren da yayi ciki kuwa Harda abunda baiyi expecting ba wato Har wasu papers akayi na health issues dinshi Duk don koreshi saidai kuma higest attained rank group din basu damu da wannan ba don bai shafi aikin su ba, saidai samun report din cewa the most smartest, strongest and hardworking general ne zai sanya hannu cikin illegal doings, lokacin da aka nemi gani shi na gaggawa Har akayi meeting yayi expecting hakan don sun rigada sunyi planning hakan, Alokacin da aka kaishi interrogation room hankali shi a ka ace yake don yasan abubuwan da zai biyo baya, amra kuwa yasa m5 yayi mata arrangement din tafiya zuwa Nigeria ne don ya Kara tabbatarwa da mutane cewa an gane anyi banning dinta daga shiga kasar don tabbas yasan idan Har aka gano yana da nashi plan din za a iya using dinta ko ayi hurting dinta. Hakan yasa m5 yayi mata arrangement na komawanta nigeria, da farko yaso yasa akaita gida saidai ganin bashida time din yima Ammah bayani daya dace yanda zata fahimta, hakan yasa akayi necessary arrangements a gidanshi dake karkashin company taura estate tare da nema mata house keeper da zata taya ta zama kafin ya karaso. Zuwan Shi nigeria da zaiyi shima yana cikin plans dinshi don ya gano cewa Duk yanda akayi Akwai members na empire anan kasar don empire din tana da connections ba mutun daya bane tunda safarar kwayoyi sukeyi da trafficking kuma dole ta hanyoyin da yaga abubuwan dake connecting da empire din ta hanyar zai gano kosu waye don haka ya dukufa akan binciken hammam, tashin farko bincikensa ya gano masa cewa Hammam yana yin komai ne bisa ga umarnin mahaifinshi da yayi badda kama don tantirin drug smuggler ne bayaga wannan ma yana illegal abubuwan da uae government ta haramta wanda mutanen da yake dashi ne da connections ke sashi zama so powerful da ba a taba tukararshi ko gano shi. Abunda yafi bama Amar mamaki kuwa shine, ya gano cewa Hammam ba asalinsa dan alif shuraim bane, adopting dinshi yayi wanda da hakan yake manipulating dinshi yake sakashi yi mashi abubuwa saidai kwatakwata hammam bai san abubuwan da alif keyi ba ciki harda smuggling drugs. Zurfafa bincike sosai Amar yayi nan take ya gano mahaifiyar hammam wanda akayi registering mutuwarta tana raye a wani gidan mahaukata, a iya sanin dayayi ma hammam tun farko ya gane mutunne mai qaunar mahaifiyarshi baya ga wannan bai taba ganin Hammam ya shiga wani hali ba Sai Lokacin daya riski mutuwar mahaifiyarshi. Saidai abunda yafi bashi mamaki meysa akayi declaring mutuwar mahaifiyar hammam din, waye ya Kaita gidan mahaukata shin dama Chan mahaikaciya ce? Babu wanda zai bashi wannan amsoshi dole Sai shi hammam din wannan yasa ya kira hammam din. Cigaba labari…. Tun bayan daya lumshe idanunshi a cikin motar abubuwa da dama yawo suke mashi a kanshi kallon m5 Yyi kafin yace “my phone” Da sauri m5 ya zuria hannunshi cikin gefen dashboard ya zari wayoyin ya miqa mashi Karba yayi ya Kun basu duka wayoyin Kafin ya kurama line din hammam idanu, babu wani bata lokacin ya dannan Kiran hammam lokacin da call din ya shigo wayan hammam yayi mamaki sosai saidai sanin cewa dole za a sakeshi don Duk inda akace general ya wuce gaban wasa baza ayi mashi komai ba saidai za ayi suspending dinshi silently ba tare da kowa ya sani ba Dariya hammam ya kyalkyace kafin ya daga wayan yace “ ka fito kenan daga…. Hmm daman na fada maka ka cire hannunka baka saurareni ba karka ga laifina fah nayi warning dinka baka ji ba” Nunfasawa amar yayi yace “Bazan ga laifi ka ba hammam tunda bakasan abinda kake ba, you’re under manipulation, hammam can’t you see, open your eyes, why are you doing this,? Why are you protecting the empires” Shuru Hammam yayi kafin yace “if protecting them means protecting my father then I’m willing to sacrifice cos that’s what I promised my mother, bazan taba zama butulu ba” Dariya amar yayi kafin yace “ talking of father mana nufin mutumin da yayi adopting dinka? Mamaki ne ya bayyana akan fuskan hammam yace “how did you…” “You mean how did I find out? Don’t worry there are more that I find out sannan kace sabd mamanka kake yin haka ko to inada tabbacin bazata taba alfahari dakai ba, ya kamata ka dawo tunanin ka tun kafin lokaci ya kure, Ina fatan abunda Zan tura maka zai saka dawowa daidai ka gane hanyar da kabi gurbatacciya ce” Yana kashewa ya tura mashi hoton video mamanshi wanda yasa m5 ya dauka a asibitin mahaukata tare address din wajen kasan kuma ya rubuta *Mandate house of old age go and see for your eyes. Yana kaiwa nan ya aje wayan a gefen ya dafe kanshi dake Sara mashi sosai Ba karamin furgici hammam ya shiga ba ganin video da amar ya tura mashi, jijiyoyin kanshi ne suka fifito sosai idanunshi yayi jaaa kamar wuta, zarar key dinshi yayi bayan ya karanta last message din ya fuce don tabbatar ma da idanunshi, direct mandate house of old age ya karasa, yanda yayi parking kadai zai tabbatar maka da ya gama zarewa, yana zuwa reception ya nuna masu video yace yana son ganin matar, nan take suka gane wa yake nema saidai gani yanda ya zare yasa suka tambayi waye shi nan take ya shaida masu danta ne shi abunda ya bashi mamaki shine nan take matar dake reception tace saita tabbatar da hakan ta hanyar kiran guardian din matar, ganin tana neman bata mashi lokaci ya sashi zaro if card dinshi ganin shi army officer ne yasa tayi saurin aje wayan da take shirin yi ta jagoranceshi zuwa dakin, turus ya tsaya hankali tashe ganin mahaifiyarshi abar qaunar shi, nan take hawaye ya soma zuba akan idanunshi daya zuba mata su,itama shi take kallo saida ta mutsuke idanunta sosai kafin ta uwar kara nan take aka taho da sauri aka ririke ta, da sauri ya karasa gabanta yana “umiy hu hadha ant (ammi is that you)” cikin kuka ya cigaba “umiy , 'ant ealaa qayd alhaya (ummi you’re alive)” sosai ya rungumeta abun mamaki itama rungume shi tayi a jikin ta tace “dana,yarona kaine” Ta fada cikin larabci Saida suka gama kokekoken su kowa mamaki yake yanda ta shafe shekaru yana hauka lokaci guda memory dinta ya dawo, Nan take ya soma mata bayani “bayan na dawo daga training abbu ya shaida min mutuwarki na shiga damuwa, amma maysa na ganki annan dama baki mutu ba” “Ban mutu ba Hammam saidai zabin da aka bani yafi min na zauna a haka don bazan taba bari ka salwanta ba, Sai gashi allah ya kawo ranarda Zan hana ka shiga hadarin da tun farko aka yaudaremu batare da saninmu ba” “Bayan tafiyarka na gano manufar alif shuraim aka ka na amfani dakai don biyan buqatunshi, babu tsoro na tunkareshi kuma ya tabbatar min da haka saidai na nuna mashi bama buqatar taimakon nashi zamu bar bashi gidanshi, nan take yayi threatening dina akan dole na nisanceka inba haka ba zai kasheni, nan ya bani zabi biyu ta hanyar bani kwaya ko kuma ya kasheni a wajen ganin banida Mafuta na karbi kwayar tundaga lokacin bansamu kaina ba Sai yanxu, I’m so sorry son na barka cikin wannan rayuwa Kara amfani” Wani irin zafi da daci zuciyar Hammam keyi, Sai yanxu komai ya warware mashi idanunshi sun bude sosai, nan take yayi alqawarin saiya kawo karshen alif kuma zai taimaki amar, abokinshi na arzki saidai yana jin kunga da takaicin rufewar idanunshi wajen taimakon mugaye. Nan ya barta bayan ya shaida mata komai akan abunda ke faruwa “ ka tafi ka barni anan Allah yana tare daku hammam Addu’a ta Ma tana tare daku, idan Har ya gane cewa ka gani gaskia zai iya lahantaka, ya kamata mu boye komai” Da wannan sukayi sallama kafin ya tabbatar da tana under care din nurses din wajen. Amar kuwa Yana zuwa asibiti babu wani bata lokaci yanemi ganin likitanshi, nan take ya buqata likitansa da yayi unfreezing sperm dinshi, babu wani bata lokaci suka shiga operation room cikin Yan mintuna suka gama don ba wani dadewa akeyi ba wajen unfreezing din, magunguna doctor ya rubuta mashi kafin ya soma mashi bayani “thankfully kazo anyi unfreezing don daka Kara wasu kwanaki I’m sorry to say za a samu matsala, anyway for now bazaka samu erection, don’t worry Duk cikin side effect din freezing dinne, but kana samun hutu da kulawa sosai komai zai dawo daidai, normally wasu in just 2days komai yake dawowa normal wasu kuma it takes a month ma,I’m sure you’re ready by now ko?” Ya tambaya yana kallon amar “Uhm” kawai ya iya ce mashi kafin doc din ya cigaba “One of the side effects also is for waenda basu taba sex ba it will be a long journey, don zai saka feelings sosai and idan ka samu mace for the first time especially virgin zaka wahala sosai don zaka Kasa controlling kanka, but anyways waennan magungunan will help out sosai” Tunda ya Lauda kanshi gege yana sauraron doc din bai kallo shi ba har saida ya gama mashi bayani sukayi sallama ya fito. Direct apartment dinshi ya wuce don daukan laptop dinshi a hajiya yake sbd haka yana shiga bai tsaya komai ba ya dauka laptop dinshi juyawa yyi zai fita nan idanunshi suka sauka akan kayan data tube Harda bra dinga garin sauri gama manta dasu bata kwashe ba, tsungunnawa yayi ya kwashe mata su, gaban closet ya karasa zai saka a ciki, Chan kuma ya tsaya kallon bra don nata yayi yana ayyana girman albarkatun kirji da Allah ya bata, nan take yaji wani abu na taso mashi, da sauri ya aje bra don ya juya ya fuce zuwa sitting room, gaba daya sai apartment din ya mashi girma sbd rashin ta a ciki, tabe baki yayi kafin yace “ fitina girl” Dan murmushi ne ya ku ce mashi kafin yasa kai ya fuce daga apartment. Direct penthouse dinshi m5 ya sauke shi kafin ya wuce sama direct bayan Pablo ya gaishesa, wanka yayi kafin yayi sallah magrib da isha’I ya sauko Kasa sanya da Riga da gajeran wando bakake na under armor, sunyi matukar amsarsa sosai, dining ya wuce bai wani ci abunci sosai ba ya koma sama wajen gaming dinshi don ya kwana biyu baiyi ba, Sai wajen karfe goma ya fito daga gym ya wuce daki ya watsa hot shower A jikinshi don yana buqata kafin yabi lafiyan gado. 108-109 Update…… Washe gari ya kusa makara sallan asuba don Sai wajen karfe bakwai ya tashi, toilet ya wuce direct ya watsa hot bath da body wash dinshi masu shegen tsada da kyau, cikin natsuwa da kamewa ya futo, bai tsaya wani shafe shafe ba ya shingida sallaya ya fada kabbarar sallah yana idarwa ya fara shirin tafiya, normally yana aje travel box dinshi da Duk abubuwan buqatanshi daya Tashi tafiya kaya kawai zai deba wanda zasu ishesa tsawon kwanakin da zaiyi, wani lokacin kuma pablo ke hada mashi sanin yawanci kayan daga jallabiya sai kananun kaya karasa nauyi wanda yawanci yafi buqatansu musamman idan zaiyi tafiya Kasashen da ake yawan zafi sosai, yana gama hada box din nashi ya fidda kayanda zai saka, farrar Riga ya jawo ta brand din Ralph Lauren wanda ke cikin manyan collection din kayansa, sanin yanayi weather na nigeria a lokaci yasa ya dauko dogon wandon army ya saka, kafin ya feshe jikinshi da hadaddun turarukanshi masu da yin kamshi da tsada, laptop bag dinshi kawai ya jawo da wayoyinshi kafin ya sauka kasa, bai tsaya ko Ina ba Sai dining area, bai wani tsaya cin abunci da yawa ba, coffee kawai ya buqaci pablo yayi serving dinshi da english breakfast, cikin natsuwa ya gama cin breakfast daidai nan m5 ya shigo, saida ya gaishesa ya shaida mashi komai is ready kafin su fito tare m5 na gaba ya bude mashi bayan katuwar jeep dinshi da tasha zanen army a jiki kana ganin motar kasan ta manya ce, Pablo ne ya fito dauke da baggage dinshi, da mugun speed suka fuce daga penthouse dinshi, tafiyan 20 mins sukayi suka iso uae international airport, lokacin da suka iso kusan sauran 30mins suyi taking off, yana zaune hakimce kamar bazai fito daga motar ba idanunshi a lumshe yana tunanin abubuwa da dama wanda suke mashi yawo, saida ya dauka kusan minti goma kafin m5 ya bude mashi kofar ya sanyo kyakyawar fatar kafafunshi waje, wayanshi kawai ya rike a hannunshi yayi gaba m5 ya rufe kofan tare da janyi baggage dinshi ya bi sahunsa, bai tsaya ko Ina ba sai first class lounge, ya hakimce tareda daura kafanshi daya kan daya, turarenshi ne yayi ma mutanen dake zazzaune akan kujerun wajen sallama,nan kallo ya koma kanshi, wayanshi ya soma latsa wa ba tare da ya kalli kowa dake wajen ba don basuda wani yawa Ma a wajen don Sai yayan wane da wane ne a wajen. M5 ne ya mashi Duk wani necessary arrangements, ya karba boarding pass dinshi, kafin ya wuce lounge din, cikin girmamawa ya aje mashi laptop bag dinshi gefen shi tare da su boarding pass dinshi da passport dinshi kafin ya mashi sallama ya fuce daga cikin airport din. “Meeda kinga wani Hadadden guy kuwa, ya Allah ya hadu harta gaji da haduwa” Wadda aka kira da meeda ce ta dago ta kalli inda ta gefenta ke nuna mata, wani irin maybe kallo ta Bishi dashi kamar zata hadu ya shi, nan take taji wata Kibiyar sonshi ta daki zuciyarta, da sauri ta hadiye wani irin Miyau ta juya tareda kallon kawar Tata tace “kam bala’i, zabgi wallahil azeem gayen nan ya hadu, kura bata ganin nama ta kauce” Dariya wadda aka kira da baby akay kafin ta juya ganin inda kawar Tata take tunkarowa, gaban shi ta isa lokacin ya mike don lokacin tashin jirgi yayi, kamar an wullota ya hanya gabanshi, dago idanunshi yayi da suka kusan saka ta suman tsaye dukda babu alamun dariya ko annuri a fuskanshi hakan bai hanata hango Sirrin kyau da yake dashi ba, gaba daya saida ta karaso gabanshi ya tafi da imanin ta, cikin yanga da iyayi irin na Yan mata da sukaji duniya, ta soma magana “assalam handsome” Tsayuwanta a gabanshiya bashi daman yi mata kallo daya don ya fita tsayi sosai, kananun kaya ne a jikinta wanda ya fidda surar ta sosai, batada wani kyawun jiki don komai ya gama yin lanqwasa nan take ya soma jin kyankyamin ta, kauda sexy eyes dinshi yayi gefe ba tareda ya sake mata kallo daya ba ta sake magana “sunana hameeda idan babu damuwa inason na san sunanka harma dakai din gaba daya” ta karashe tare da juya idanuwanta wanda shi baida lura da hakan ba, wani irin disgusting kallo ya mata tare da giftawa gefenta ya wuce, kamshinsa ne ya daki hancinta nan take ta lumshe idanu ba tare da ta damu da dizgata da kallon da yayi mata ba, kawar ya kuwa dake zaune ne zatayi Banda dariya harta juyo ta dawo inda suke zaune, “ke meeda daman wannan Ay yafi karfinki nesa ba kusa ba, kidai lallaba da sugar daddies dinki dake baki kudi suna biya maki jirgi kina zuwa hutawa” “ hmm baby bazaki gane ba, wallahil azeem ban taba ganin hadadden gaye wanda kina ganin shi kinsan ya juqu da kudi ba kamar wannan,” Kallonta baby tayi yanda ta lumshe idanu tana smiling hakan ya tabbatar mata da abunda ta hango a idanunwan kawar tata “ Toh mayya, kedai ako Ina Sai kin nuna zalama, irin wannan Mazan dai kinsan basa daukan raini,don mugun wulaqanci ne dasu,” Ganin kamar bata sauraronta yasa tace “malama saiki Tashi kamu tafi ay tunda kinaji an kira flight din namu” Kallonta meeda tayi tareda daukan wayanta tace “Toh tsaya muyi hotunan posting mana” Karban Wayar baby tayi tace “ aikin banza, dama dai rayuwar karyarki da kika saba kika bawa himma da zalama ba irin wadannan Samarin ba” Hotuna zafafa suka dauka, kafin su wuce cikin jirgi, suna shiga kuwa direct first class area suka wuce, tattara idanuwa meeda ta soma yi ko zata ganshi saidai bata samu damar hakan ba akayi announcing take off, daman seat dinsu ba roll daya bane da baby don haka bata damu da wanda ke gefenta ba da yake a rufe ba, baka ganin wanda ke ciki ta zauna, wayanta ta fidda ta soma zafafan hotuna Harda tsaida wata crew ta sakata yi mata hotuna, cikin qanqanin lokaci jirginsu ya daga. Saida tafiyan tayi nisa har aka fara zuwa rabon wine da juice harda starter ga masu buqatan Ana zuwa wajensu kuwa matar ta tambayeta abunda yake buqata, ba tare da bata lokaci ba tace red wine, nan take matar ta zuba mata, kallon gefenshi matar tayi tare da zagayowa gefenshi tace “sir would you like to have anything, juice,water,wine” Cikin dakakkiyar muryarshi kamar na zaiyi magana ba yace “no thanks” Jin daddadar muryarshi yasa hameeda sako kanta don ganin mai maganar, nan take idanunta suka sauka akanshi, cikin sauri ta koma ta zauna tana wani murmushi mai ma’anoni daban daban, kallon matar tayi tace “can I get something else please” Sauya wine din tayi zuwa juice, tunda ta tabbatar shine ta Kasa sukuni, fatan ganinshi kawai takeyi don gaba daya bangarenshi a rufe yake, goga kuwa bai Ma san tanayi ba don tunda tazo gabanshi dazu kallo daya ya mata yaji kyankyamin ta a gabanshi yasa manta da ita nan take, don bashi da time din irin wannan matan. Saidai yayi mamakin jin bahaushiya dake kusa dashi wanda ta buqaci a bata giya saidai shiga hurumin da ba nashi ba baya cikin tsarinsa don bai fiye bama mutane attention ba. Tana nan zaune aka soma kawo abunci nan take ya bada order abunda take so still tana fatan ya zuge nash bangarenshi saidai bata samu daman hakan ba, kofa suka tambayi abunda yake buqata, juice kawai yake su kawo mashi nan take kuwa aka kawo mashi hadadden juice tare da glass cup, matar na kokarin zuba mashi takalmin kafar ta yayi slippering ta zuba mashi juice din akan jacket din daya daura kan farar rigarshi, Allah ya taimaka bai zuba a jikin white Riganshi ba, hankalin matar ne ya Tashi ta soma bashi hakuri, kai kawai ya girgiza mata ya miqe zuwa toilet ba tare da kallon gefenshi ba, gyaran wajen data bata mashi crew din tayi karfin ta koma don kawo mashi sabon juice din,yana shiga toilet din ya Gyara jikinshi kafin ya futo, meeda kuwa da taga wucewanshi toilet cikin sauri ta bi bayanshi, yana bude kofar kuwa zai fito ta kame hanyar ta zuba mashi idanu kamar mayya tace “do you need any help?” This time around tsayawa yayi ya mata kallo tsab take ya gano itace ta buqaci wine, mamakin yanda yayan musulmai suka lalace yakeyi qira qira yasan tayin wani abun yake mashi daban saidai bata san cewa shi ba irin mazan nan bane ba, Karon farko ya bude bakinshi dake kamshin mint yace “you’re so disgusting,get the hell out my way” Ya fada idanunshi sun nuna babu wasa a cikin zancen nasa, a burkice ta matsa mashi baya dinta tsorata da yanayinshi tana nan tsaye wata crew tazo wucewa yace “get me head of Crew staffs now!!!!” Wucewa yayi nan kuwa meeda ta tsaya kyam don Duk ihun nan dayayi akan idanun mutanen dake zaune kusa da toilet dinne, kunya yasa ta komawa cikin toilet din ta rufe kanta a ciki. Goga kuwa ya shaka sosai, don haka head of staff na zuwa babu bata lokaci ya buqaci roll guda ba tare da kowa ba, Allah yaso kuwa Akwai roll din da babu passengers nan take ya sauya zuwa chan don baya buqatan hayaniya dukda Sai ya biya kudin roll din gaba daya wannan ba damuwa shi bane don kudi kam Akwai su. Ganin zaman cikin toilet bazai amfane ta da komai ba sum sum ta fitowa wuce wajen mazauninta, baby kuwa da take Yan gaba gaba me zatayi Banda dariya don akan idanunta akayi drama din. Kwafa tayi tace “shegiya kai taurin kai da zalama, maganinki kenan, nan gaba bakya kara tunkarar irin wadannan yan girman kan ba” Meeda kuwa tana komawa seat dinta ta kame, ganin baya wajen yasa ta jin wani iri, saidai tayi alkawarin koma waye shi saita nemo shi kuma ta nema abunda take buqata. Karfe takwas daidai jirgi su na emirate ya sauka ah Nnamdi azikiwe international airport abuja, saida kowa ya tsaya akayi clearing ko ina kafin ya sauko cikin isa da kasaita, nan fa kowa ya soma kallon isa da harkar manya cikin Yan kallo kuwa Harda meeda wadda yanxu kam ta cire rai don taga fin karfi nesa ba kusa ba, gaban jirgin motoci manya manya kusan guda biyar a jere hade da sojoji suka zo tarbanshi, dan wannan official zuwa ne ba normal zuwa da yake yi ba na visiting Ammahn shi,Sara mashi aka soma hi kafin a bude mashi katuwar lexus baqa tinted, sauko wa yayi hannunshi rike da jacket dinshi Dayan kuma ya zuba cikin aljihun wandonshi, direct gaban Lexus din mai plate number hade da sunan TAURA a kasan da manyan harufa ya tsaya sojojin suka soma Sara mashi irin gaisuwar su ta sojoji, kamewa yayi bayan motar kafin a rufe mashi suka juya harsuka fuce gaba daya da tawagar datazo tarbanshi. Ranar kuwa abuja ta shaida babban sojan uae ya iso nigeria, wanda basu san da zaman shi bama su san da zamanshi ba sun sani saidai kuma babu wanda yasan fuskanshi. Bude laptop bag dinshi yayi ya fidda da wallet dinshi da yake zuba Duk wasu sims dinshi na kasashe daban daban, Ciro din din Nigeria yayi na mtn ya bude wayanshi ya musansa ya aje na uae, yana kunna wayan ya soma dialing wata number ya kara kunanshi Ana dagawa daga chan akace “oga harka iso kenan” “Wannan mutanen fa daka hadoni dasu, kasan fa bana son hayaniya, infact bana son Adam na shigo kasar nan Ma sbd aiki ne zamuyi cikin sirri” “Toh ka fa dawo kenan, anyway na turo su ne sbd bazan samu zuwa tarbanka ba” “ please call them, bana buqata su” “Okay, anyway gida zaka wuce yanxu? Zan shigo anjima daman nasan ni mai laifi rabona da Ammah tun bayan rasuwar dada,” “No karka damu ba gida Zan wuce ba, heading somewhere else, zamu hadu gobe kawai” “Yes ranka ya dade sir” Ya fada yana dariya kafin ya aje wayan. General asad Abdullah kenan da ga abokin Alhaji taura kuma babban aminin sa tun tasowarsu, shima mahaifin sa ya rasu saidai zumuncinsu bai dauke ba tsakanin yayansu dukda ba wani kusanci suke dashi sosai ba, asad shima soja ne mai rike da babban mukami na chief of army staff anan Nigeria(lieutenant asad Abdullah) ya girmi Amar sosai saidai yanda Amar keda kwarjini zaka dauka zai fishi ma. Kallon sojan driver yayi bayan ya gama wayan yace “to larrics estate” “Yea sir” yayi saurin amsawa Maida kanshi yyi bayan kujeran ya lumshe idanunshi Har wani bacci baccin gajiya ne ke neman fuzganshi. Horn din da driver yayi ne ya tabbatar mashi da sun iso, drivern yana parking yayi saurin bude mashi bayan motar futo cikin kamewar shi, tunda ya sanya kafafunshi kasa yake jin wani irin niima na saukar mashi, kamshin kasa da bushiyoyi tare da sanyin dake kadawa ne ya bade ko’ina, lumshe idanunshi yayi kafin ya soma takawa gaban entrance din, cikin sauri driver ya karaso gabanshi ya Danna door bell din tare da janyi baggage dinshi, bude kofar da akayi ne ya sashi dago kanshi, Nadine data bude kofar saida tadanyi baya, sauke kanta Kasa tayi kafin tace “welcome sir” Don Duk kwarjininshiya cika ko’ina, ba tare da ya kalleta ba ya raba gefenta ya wuce ciki, saida ya karema ko’ina kallo kafin ya juya ya kalli Nadine data karaso da akwatinshi da laptop bag dinshi, sama ya wuce tabu baya shi da akwatinnashi,karema gidan kallo yayi tsab babu abunda ya sauya Sai furnitures da yasa aka sauya zuwa sabbi, gidan yana daya daga cikin properties dinshi daya gina da kudinsa saidai bai banbantashi da saura gidajenshi ba da yake hadawa da inkiyar sunan familynsu wato TAURA First stair ma ya fara hawa saida ya tsaya ya karema ko’ina kallo kafin ya hau sama da yake na master bedroom a ciki Sai tapkeken sitting area Harda dining, bude kofan bedroom din yayi direct ya saka kanshi ciki, yana nan yanda yake saidai kayan alatu shima da aka chanza, Nadine kuwa tana karasowa daidai gaban dakin ta aje akwatin tareda Rossi awara gaishesa, bai kalleta ba ya amsa da “uhm” bai sake cewa komai ba saima kafama babban frame din dake gefen bedside dinshi idanu yayi, hotone shida dadan shi lokacin da yana school yazo mashi surprise visit, muryar Nadine ne ta katse shi don yana dauka ta fuce “sir do you need anything” “no thanks ya amsa” Yana son tambayarta inda yarinyar nan take saidai kuma ya basar yace “you are excuse” Tana shirin futa yace “just coffee in the next 1hr” “Yes sir tayi saurin amsawa “ Sauko wa tayi ta wuce dakin amra, wadda tunda ta zo kwana biyu kenan bata lekowa ko’ina, abincin Ma daki Nadine ke kawo mata shi, bude dakin Nadine tayi ganin an rage hasken dakin Saina bedside yasa ta kallon fuskanta mamakin yanda ta dage da kuka kullum wanda ya sanya idanunta yin ciki ciki Nadine keyi saidai bata taba tambayarta dalilin hakan ba don ba huruminta bane, gani ko taba abuncin ta saya kawo mata batayi ba yasa ta jawo mata kofar ta rufe ahankali, Kasa ta sauka ta fara diban time gudu min karya wuce lokacin daya buqaci coffee. Wanka ya farayi kafin ya futo daure da towel, closet dinshi ya bude ganin komai nashi yana nan yanda ya barshi yasaashi yabawa da company daya bama maintainance din gidan hatta sabulun shi da abubuwan buqatanshi Duk an zuba mashi a ciki, jallabiya ya zura ya tada kabbarar sallah, saida ya Rama Salomon da ake binshi kafin ya miqe ya sauya zuwa kayan baccinsa farare don kusan karfe 10 na dare kenan, knocking akayi ya bada umarnin shigo, aje mashi coffee din tayi kan table kafin tace “sir here’s the coffee” bai kalleta ba haka zalika bai amsa ba, ganin kamar bai Jita bane yasa ta maimaitawa Gyaran murya kawai yayi yace “you’re excuse” Sum sum ta fuce ganin yanayinshi na rashin magana, Saida yasha coffee don ya janyi laptop dinshi ya soma wasu Yan ayyuka, Sai kusan karfe 1 ya aje laptop din ya rage hasken dakin ya kwanta. Washe gari kuwa a kunnanshi aka kira sallah asuba, dadin gida kenan, muke wa yayi ya shiga toilet ya watsa ruwa mai zafi kafin ya futo Sai zuba kamshi baths dinshi yake, gajeran wandonshi ya saka kamar koda yaushe kafin ya zura jallabiyanshi ya fuce daga dakin, benne farko ya fara sauko wa ganin ko’ina dim ya sashi sauka kasa, nanba dai dim dim babu hasken kirki saina censor light din daua tsaya a wajen, fucewa yayi daga gidan ya wuce massallacin dake cikin estate din, masllacinma haduwanshi ma yakai a fada, ko’ina kamshi da sanyin ac ya gama bade cikin massalaci tsaf tsaf very clean, very few mutane ne a cikin masallacin hakan yasa Ana idar da sallah mutane suka soma ficewa, zama yayi saida yayi azkar Sai wajen karfe bakwai ya fito daga masallacin, direct gidanshi ya wuce Nadine dake goge goge tana gani shi ta rissina tace “good morning sir” Daga mata kai kawai yayi ya wuce sama direct dakinshi, jallabiya shi kawai ya tube ya fuce daga dakin, second floor ya sauka ya wuce Dayan dakin dake gefe inda yake gyming dinshi don baya sake da physical health dinshi, ya dauka kusan awa daya da rabi kusan karfe 8:30,futowa yayi ya wuce sama ba tareda kallo side din Dayan dakinba da yake kyautata satin anan take kwana, wanka ya shiga nan ma saida ya shafe kusan 30mins ya fito, shirinsa yayi kamar na jiya saidai na yau din yafi na jiya kyau, yauma wa don army ne a jiki shi hade da rigarsa saidai ya daura had dadi yar jacket dinshi a sama, briefcase dinshi ya jawo tare da wayanshi ya sauko Kasa Sai baza kamshi yake, yana sauko wa Nadine na futowa daga cikin kitchen, da sauri tace “ breakfast is ready sir” Baibi ta kanta ba ya wuce dining tayi serving dinshi chips da beef sauce da soyayyan plantain, da coffee, kadan ya tsakura yaci kafin ya kira driver yazo, kika mashi briefcase dinshi yayi yace “get the car ready now” A Gurguje ya gama shan coffee din ya fuce daga gidan, gaba daya, Nadine na ganin fitar shi ta tattara dining din ta deba na amra ta wuce sama don kai mata nata. Lokaci data shiga dakin babu kowa a ciki, jin alamun saukan ruwa ya tabbatar mata tana wanka, Ajiye tray din abunci tayi gefen ottoman din dake hade da gadon kafin juya ta rufe mata kofar dakin, futowa amra tayi daure da towel dinta, gaba daya fuskanta ya dan kumbura alamun damuwa da kukan da take,ganin tray agefe ya tabbatar mata da nadine ce ta aje mata, agurguje ta shirya cikin kayan zaman gida masu kyau, doguwan rigace mai Dan hannu,kayan ya amsheta sosai, zama tayi ta tsakuri abunci ta soma ci badon ranta naso ba saidan yunwa dake nuqurqusar ta, wayanta ta jawo ta soma kiran haifa saidai kwata kwata wayan baya shiga, gaba daya ta rasa abunyi, babu irin tunanin da batayi ba, da farko ta yanke shawarar gudu kano saidai kuma bata san daga inda zata fara ba ga tsoron abunda zata tarar achan, saidai kuma tunanin qannenta ya bata karfin gwaiwar komawa don sanin halin da suke ciki gashi ba wani kudin kirki yake dashi ba gashi batama kawo zancen ragowar kudinda yake dashi cikin account dinta na chan ba don indai anyi banning dinta daga shiga kasar account dinta shima dole za ayi banning. Tagumi ta doka don gaba na daya abun duniya ya isheta. Wunin ranar kamar kullum a daki tayi shi bata leko koda parlor ba haka zalika nadine ma batace mata komai ba akan zuwan shi. Karfe goma sha daya ya shugo gidan, nadine ce ta bude mashi tare da mashi barka da zuwa, baibi ga kanta ba ya wuce sama, saida ta tabbatar ya huta kafin ta Kwankwasa mashi Kofa, tana shugowa tace “ what would you like to have sir” “ just coffee” Ya amsa mata, Futa tayi ta Hado mashi coffee din kafin ta fuce, coffee din yasha kafin ya wanke bakinshi kafin ya fito yabi lafiyan gado don yasha aiki sosai. Washe gari Ma haka ya Tashi da wuri ya fuce bai Ma tsaya yin breakfast ba, don ya samu Kiran gaggawa daga wajen asad inda yake shaida mashi sun samu clue akan wani member na empire saidai tracing dinshi ne ya basu wahala sosai don sun Kasa samun hanyar da zasu Farke mashi, sunma Kasa gane waye saidai ta wani account da akayi transacting wasu kudade in dollars wanda yanda suka gano hakan shine sun bibiyi account din suspect din da aka kama achan uae tana suka gane inda yake transacting kudin,bai samu dawowa da wuri ba Sai wajen karfe sha daya. Washe gari kam bai Tashi da wuri ba Sai wajen karfe sha daya, wanka kawai yayi don weekends ne bashida plans din futa, sitting room ya sauko ya zauna bayan ya gama karin kumallo, wayanshi ne rike hannunshi yana receiving wasu calls masu amfani, yana gamawa ya danyi jin yanason kiran ammah ya shaida mata yana Nigeria saidai kuma yasan zata fara expecting dinshi shikuma bayason zuwa gidan saiya gama Ayyukan da yake, bayaga wannan bayason taji ya na nigeria a wani wajen, dialing number yayi, tana picking kuwa suna gaisuwa ta soma tambayanshi yaushe zai zo Nigeria ta matsu ta ganshi, “Ammah zanzo very soon Insha Allah” “ babana, na Kasa gane dalilinka na qin zuwa kasarka inda aka haifeka,” “Ammah please calm down shikenan zanzo next week Insha Allah” Sanin baya mata magana biyu ya sata saurin cewa “da gaske son” “In sha Allah ammah” “Alhamdulillah Allah ya kawo ka lpy, yarannan ma are so excited to see you” “Uhm suna zuwa school din kuwa” “Sun fara zuwa fah, saidai Muhammad baka min bayani ba yanda Zan fahimta,” “Amma ki bari idan nazo Zan maki bayani dallah dallah” “Toh Allah ya kawo ka lpy” Sallama sukayi kafin ya kashe wayan ya fuskanci katuwar tv dake aiki babu sauti sosai Bude kofar dakin tayi ta fito, sanye take da doguwar rigar abaya sky blue tasha stones,fuskanta fayau babu walwala, idanunta sunyi ciki ciki da alamu ta danyi kukan da ta saba ne,babu komai a kanta Sai ribbom data nade jelar gashinta dashi duban parlorn ta soma yi kafin ta wuce stairs cikin nutsuwa kanta a Kasa take takawa harta kai karshe stairs din, bata tsaya dube dube ba ta gifta parlor da yake zaune ta wuce kitchen direct,alamun saukowanta hade da takun ta cikin natsuwa ya ankarar dashi,zuba mata kyawawan idanunshi yayi har ta shige kitchen, yana nan zaune idanuwanshi kan hanyar kitchen din ta fito hannunta dauke da bottle water mai sanyi tasha kusan rabi hannunta dafe a goshinta,harta sanya kafarta kan stairs ta tsaya chak, wasi wasi ne ya shiga ranta na kamshin sa dataji lokaci guda ya shiga hancinta, kalle kallen hanyar shugowa ta soma yi har lokaci. Idanunta bai sauka ga sitting room din da yake zaune ba runtse idanunta tayi ta bude jin jira na neman Zubar da ita lokacin da idanunta suka Sarqe cikin nashi, kamar a mafarki take ganin komai, rufe idanunta tayi ta sake budewa akansu, Har lokacin shima idanunshi nakanta, kafin ya kauda kanshi gefe kamar bai ganta ba, kafafunta ne suka Gaza daukanta saida ta dafe handle din stairs din,miqewa yayi ya soma takowa, Duk takun shi daya jinshi take a kirjinta, saida yazo dan da ita hannunshi sanye cikin aljihun Riga da gajeran wandon dake jikinshi ya zuba mata idanunshi kamar zai cinyeta, Kasa dauke nata idanuwan tayi daga kanshi itama Sai wasu siraran hawaye da suka soma ambaliya a fuskanta, baya ta soma yi kamar zata fadi hannu daya yasa ya tsaidata ta hanyar janyo nata, fuskanshi babu alamun annuri akanta, kallonta yayi tsaf kafin ya kauda kanshi gefe hade da tabe bakinshi ya gifta gefenta ya wuce sama, haka kawai taji kamar kallon tsana yake mata tsabar ta rude,ganin yana neman kauracema ganin ta yasa ta saurin bin bayanshi lokacin harya wuce daki, ya rufe kofa, tana karasawa gaban dakin batayi wata wata ba ta bude kofar dakin ta shige, lokacin har yakai bakin gado jin alamun an bude kofa yasashi juyowa ya kalleta kafin ya kauda idanunshi daga kanta Bakinta take motsawa alamun don furta abu saidai ta rasa da wani kalamai zata tunkareshi, tsinkayar daddadar muryarta yayi a kunnenshi “I’m so sorry” ta fashe da kuka sosai mai sanya ya zuciya, runtse idanu yayi don baya Kaunar jin kuka kwata kwata Bai kula ta ba saida ta tako Har gabanshi ta sake maimaita kalaminta hawaye na zubowa daga kan fuskanta “ I’m so sorry” “ what are you sorry for” Ya mata tambayar babu alamun fara a a tattare dashi, Kasa cewa komai tayi saima wasa da yatsunta da take kanta a Kasa, Kasa hada idanu tayi dashi, sarai yasan daman zatayi blaming kanta tunda bata samu bayanin komai a wanda ya haba m5 fada mata sbd Bayason kowa yasan plan dinsu don haka ya gyara tsayuwanshi don yagane taqamaiman abunda ke ranta “Get out of my room” Ya fada Adan zafafe Saurin dago rinannun idanunta tayi, tama rasa abunda ke mata dadi, cikin Rudu tace “it’s my fault, Duk laifina ne, nina nemi taimakon ka badan ka taimake ni ba bazan jefaka cikin wannan halin ba” “I’m so sorry, I’m so sorry, da na san wannan kaddararren auren zai jawo Ma kowa matsala da ban nemi yin shi ba me zanyi don ka yafemin dan Allah ,” Zuba mata idanunshi yayi yana karantarta sosai Tamke fuskanshi ya sake yace “I don’t want to repeat my self get out of my room now” Yana kaiwa nan ya wuce toilet, kafafunta ne suka soma sare mata don gaba daya tunaninta ya tsaya chak, ya tabbata kenan, ya rasa aikinshi ta dalilinta innalillahi wa inna ilaihi rajiun ta furta a tsorace, General kuwa yana shiga toilet yadan saki murmushin gefen bakin kafin ya tsuke fuska yana jin yanda take sauke ajjiyan zuciya da sauri da sauri da alamun kuma ta da yake tsananta, saurin bude kofar yayi Ay kuwa Harda dan gudunta ta fuce daga dakin ya bita da mayun idanunshi ahankali ya furta “ cute” tare da dan murmushin da bai san yana yinshi bama. Amra kuwa tana futa daga dakinshi Kasa ta wuce dakin da take kwana, ta kwanta kan gado hawaye nabin kuncin,gaba daya tsanarta take hango wa a cikin idanunshi, runtse idanunta tayi wani irin zazzabi na zuwan mata. Tana nan kwancewa galabaice aka kira sallar azahar, muke wa tayi ta wuce toilet ta dauro alwala ta fito ta tada sallah tana idarwa ta miqa kukanta gurin Allah. Tana shafawa ta fito tama rasa abunda zatayi, parlor ta sauko ganin Nadine na jera abunci ya sata tsayawa gefe guda, sosai Nadine tayi mamakin saukowanta don haka tace “Ma kina buqatan wani abu ne”? “No thank you” Rasa abun cewa tayi don haka ta hau sama, cire hijab dinta ta fara yi kafin ta zaune gefen gado ta doka uban tagumi. Tana nan zaune Nadine ta shugo dakin tace “Ma na gama lunch akawo abinci yanxu Ko zakici a kasa” Da sauri amra tace “barshi zanzo kasan” Nadine na fita kuwa ta mike zumbur ta sauko kasa don dama neman damar sauka take, tana sauka kuwa ta zauna a dining Nadine tayi serving dinta, raraba idanuwa tayi tana kallon stairs saidai ganin babu alamun saukowanshi yasa ta maida hankalinta kan abunci dake gabanta don ko cokali daya bata kai baki ta ba, Haka nan ta dunga tura abuncin badon tanaso ba don daci Ma abuncin yake mata, tana gamawa ta wuce parlor ta zauna idanunta kan stairs din shuru shuru saida aka kira sallah asr ta mike ta wuce sama. Amar kuwa tun bayan fitar ta ya chanza kaya ya fuce daga gidan sai wajen karfe 10 ya dawo gidan yana shigowa yazo giftawa ta sitting room ya hangota shingide kanta yadan karka ce alamun barci ya kwashe ta a wajen, kauda kanshi yayi ya kalli Nadine data bude mashi kofa yace “ wake her up taje ta kwanta, and bring me just coffee” Yana kaiwa nan ya wuce sama, amra dake jin maganganunshi da Nadine sama sama cikin bacci, Tashi ta nadine ta soma yi tace “Ma kije ki kwanta” Cikin bacci amra tace “ya dawo ne?” “Yes ma” Shuru amra tayi takaici barcin daya kwasheta ne ya turniketa donta dade a zaune tana jiran zuwanshi, bata gama tunanin nata ba nadine ta fito hannunta dauke da mug da saucer, ganin tana nufa hanyar stairs yasa amra saurin cewa “ya buqaci coffee ne” Kallonta Nadine tayi tace “eh” Takowa amra tayi gabanta tace “kawo Zan kai mashi” Mika mata nadine tayi kafin ta mata sallama ya wuce nata dakin, saita natsuwarta tayi kafin ta tunkari hanyar sitting room din saman, Sai a lokacin ta karema parlor saman kallo, kayan alatun parlor yafi na kasa kyau sosai, gashi da girma sosai, an kawata shi da kayan zamani masu tsada, hanyar dazai sadaka da dakin tabi saidai tana zuwa daidai kofar gabanta ya soma faduwa, runtse idanunta tayi tare da cije lebbanta ta kwankwasa, saida ya dauka mintuna kusan biyar kafin yace “yea come in” Anatse ta soma bude kofar harta wangale ta shugo tare da rufe kofar ta tsaya daga bakin kofar kamar mai neman gafara tunda ta dago ta mashi kallo daya yana sanye da kayan barcinsa masu santsi, Riga da wando, wandon Ma bai Halle boturanba dan tana hango kwantaccen gashin kirjinsa, jin shuru yasashi dagowa, karar idanunshi suka sauka akanta, sanye take da kayan daya ganta da gamma dog uwar Riga saidai yanxu ta saka hula ta nade gashin nata saidai yana iya hango edges din sumar gaban gashinta, kauda idanunshi yayi gefe ba tareda ya sake kallonta ba ya tsuke fuska tam ya zauna kan gado ya wulla mata idanunshi da take jinsu suna yawo a jikinta. Dagowa tayi charaf idanunta suka sauka a nashi, da sauri ta janye nata, yanda ya tsura mata idanu ya sata jin tsayuwar na neman gagarar ta, dakyar ta tartaro sauran jarumtarta ta soma magana cikin sanyi “uhm, ga coffee din” Jin Shuru yasata dago kanta saidai this time around idanunshi a lumshe suke ya nade hannayenshi a kirjinsa, ganin yana shirin dago nasa idanuwan yasata saurin sauke nata kasa “Nace maki Ina buqatar wani abu daga wajen Ki ne?” Da sauri ta dago jin tambayar da yayi mata, idanunta ne ya soma taro ruwa Bakinta na karkarwa tace “daa…man..naga zata kawo ne shine Nace ta bani na kaw…..” wani irin mugun kallo ya Willa mata tare da tarar nunfashinta yace “Bana buqatan abu daga wajenki, now get out with that trash” Ya karashe yana nuna mata coffee dake hannunta Hawayen ta dai basu daina ambaliya ba haka zalika bata fitanba saida ya daka mata tsawa arude Har tana harde kafafu ta fuce, tare da rufo mashi kofar, kukane sosai ya kufce mata, ta rasa wani tunani zatayi, ganin batada wani mafita yasa ta wuce kitchen, aje coffee din tayi ta sulale kasan tiles din ta fara kuka sosai mai ratsa zuciya Goga kuwa tana futa yayi kwanciyar sa hankali kwance. Update!!!!!! Unedited Tun bayan zuwan da yayi bayan ta farka bai sake lekowa ba Nadine ce ke kula da ita sosai ganin tana Shan wahala, gashi ta Kasa cin komi Sai ruwan tea, karshe Ma dai saida Nadine ta taimaketa wajen jika mata towel a cikin ruwan zafi tana gasa wajen daga kwance. After an hour wani doctor ya sake shigowa saidai wannan babban mutun ne sosai, lokacin da yazo Nadine ce ta je dakin general don shaida mashi zuwan doctor, nan take yacemata ta kaishi dakin madam ya dubata, ba tare da bata lokaci ba ta koma ta shigo da doctor din tare da mashi jagora zuwa dakin amra koda suka shiga dakin tana kwance Duk ta galabaice sosai ta ji jiki ba kadan ba don haka ya samu damar tambyanta yanda take jin jikinta,dakyar ya samu tayi mashi explanation, nan take shima ya gano menstrual pain ne na mata saidai yayi mamaki yanda ta mashi bayani yanda take Shan wahala Harda suma ,duban ruwan da aka sa mata yayi ganin harya kare ya cire mata kafin ya rubuta mata magunguna ya bata tare da nuna mata yanda zata sha kafin yace ta samu ta watsa ruwa mai zafi sosai zataji dadin jikinta don alamu sun nuna she’s weak, saida ya tabbatar she’s stable kafin yayi masu sallama ya tafi. Da taimakon Nadine ta yaye mata bargon dake lullube a jikinta da Harya soma dan baci ta taimaka mata zuwa toilet, ruwa mai dumi sosai ta tara mata a cikin bath kafin ta futa don gyaran dakin, Nadine na fita a daddafe ta karasa gaban wc ta zauna tayi tsarki kafin ta shiga cikin bath tube din,ta dan dade sosai cikin bath tube din kafin ta futo ta sake watsa ruwa mai zafi, da taimakon Nadine ta dawo dakin daure da towel, lokacin har Nadine ta gyara ko’Ina Harda kan gado, ta cire duvet din da Zanin gadon ta sauya zuwa wasu sabbi ta kunna diffuser da oils masu kamshi sosai. Ganin mikewa Ma dakyar takeyi yasa Nadine bude closet ta janyo mata wata rigar bacci daidai gwiwanta mai santsi pink color, hannun rigar bashida kauri dan siriri rigarma ba lallai takai kasan gwiwa ba, saida ta shafa mata turarenta dake kan dresser data gani kafin ta aje mata a gefenta,kallonta Nadine tayi Ganin ta dafe kanta “sannnu ma, ga kaya nan ki saka bari ba kawo maki tea ki samu Kisha tunda kin Kasa cin abunci.” Dagawa tayi idanunta sunyi luhu luhu sunyi ja dakyar ta iya furta “thanks Nadine” Nadine na futa ta janyo rigar ta saka, kamar Nadine tasan bata son kaya masu nauyi idan tana period, tafison ta dunga jinta freely babu takura. Koda Nadine ta dawo hannunta dauke da tea saida ta zuba mata idanu, ganin wani extra ordinary kyau da take dashi, tana da irin kyau din da Duk kyan fuskanta jikinta yafi daukan hankali. Karasowa tayi tare da mata sannu ta bata tea din da zafin sa, dakyar amra takai tea sun bakinta tayi sipping, bata wani sha da yawa ba kadan tasha jin amai na zuwan mata yasata ajewa. Wajen karfe sha biyu na dare Nadine na tare da ita tana bata kulawa, ganin bacci ya kwasheta yasa nadine rufa mata bargo ta rage mata gudun ac tare da rage hasken fitilar dakin ta rufe mata kofan ta wuce daki don ta samu ta huta itama, don wunin ranar tana tare da ita a dakin, wasu daga cikin ayyukanta ma bata samu ta karashe ba donma babu wani ayyuka masu yawa, abunci ne wanda yawanci ma basu fiye ci ba, idan anyi ma ba a ciba securities ake kaiwa,Sai kuma dan gyare gyare wanda takeyi safe da yamma, ayyukan ma Allah ya taimaka tayi na safen na yamma ne bata samu tayi ba dalilin rashin lpy madam wanda takema kallon kanwa a wajen oga don alamu basu nuna matarshi ce ba. Dakin ta na masu aiki ta wuce wanda zaka rantse dakin baqi ne, daki ne babba da gado Harda carpet da wardrobe sai toilet shima dayasha abubuwan zamani, koda ta shiga dakin kwanciyarta tayi itama. Karfe daya daidai ya aje laptop dake kan cinyanshi tare da janye duvet din daya rufe kafafunshi dasu, mikewa tayi tsaye tare da yin miqa, ciki natsuwa ya zura bedroom slippers dinshi tare da gyara riganshi da buttons din suka bude, fitowa yayi daga dakin cikin kamewa ya sauka kasa, tunda ya sauko second floor ya rasa dalilin saukowan nashi, maida idanunshi yayi ga kofar dakin ta kafin ya juya ya sauka kasa, hanyar kitchen ya nufa wanda ya zamo mashi rana ta farko daya tako ya shigo kitchen din, ko ina tsaf tsaf babu kazanta, sai kamshin freshner dake Tashi harma da dan sanyi sanyin ac dake kune a cikin kitchen din, kunna duka lights din kitchen din yayi don guda daya ne a kunne, bin ko’ina ya soma yi da kallo, kafin ya tako gaban katon fridge freezer dake a hade ya cinye kusan Rabin bango daya, budewa yayi ya zaro bottle water guda daya mai sanyi, kafin ya rufe fridge din ya balle marfin ya kafa bottle din a bakinshi, yanda yake Shan ruwan Ma a gayance da natsuwa kamar basarake,ahankali ruwan ke sauka daga makoshinsa Har wani dan zufa ke sauka daga wuyanshi wanda yake looking so sexy a tsaye, amra dake saukowa kamar wadda aka zare Ma laka fuskanta gwanin ban tausayi lokaci guda Duk ta dan fada kadan fuskanta fayau, tun bayan futar Nadine bata wani dade ba ta farka jin ciwon na shirin dawowa, saukowan datayi Ma tazo neman ruwan dimi ne don tasha ko zata ji dan dama dama. Tun daga bakin stair ta fara jin kamshinsa saidai bata kawo zata ruskeshi ba a wannan lokaci, kai tsaye kanta a kasa ta karaso cikin kitchen,tan shiga kamar ance dago karaf idanunta suka sauka akan fuskanshi zuwa makoshinsa, yanda yake Shan ruwan Ma ya shagaltar da ita don mamakin ganinsa a kitchen din ta somayi, cikinta ne yadan murda daya sata damke kasan marar tata tare da dan dafe kan marble din kitchen island tayi yar Kara “arhhhhhshhh” Yana nan tsaye bottle din na bakinshin Baiji alamun shugowanta ba sai yar kara data danyi, sauke idanunshi yayi akanta, tun daga sama Har kasa ya kafa mata idanu yana kallonta, idanunshi ne yayi magneting waje daya kyam kan nipple dinta da suka mashi hello daga nesa don sosai suka fito daga cikin rigar tata nan take ruwan daya sauka makoshinsa ya soma sarqe mashi a maqoshi Har idanunshi nayin jaa fuskarma ta soma jaa abunka da farin fata, sauke bottle din yayi ya kauda kanshi gefe kafin ya maida bottle din bakinshi ya shanye sauran with just a sip, shida kesha a natse Sai gashi natsuwar ta kufce ya kwankwade gaba daya lokaci guda ya rufe bottle din, tare da dan sauke nunfashi da huci mai zafi, cikin ranshi ya soma magana “uhmm damnnn” Juyowa yayi azafafe ya zuba sake zuba mata idanunshi kamar yaga abunci na farko yanason karantar asalin ciwon nata saidai bai gane ba koda doc yace mashi monthly menstruation da mata keyi takeyi, Yadai san period da mata keyi Duk wata saidai cramps dinne ya Kasa gane daga Ina yake, ta wani bangaren yake,da wannan yake kokarin son hana zuciyarci tunanin da take shirin bijiro mashi don tun kallon farko da yayi mata gabanshi yayi mugun bugu lokaci guda, kamar wanda ake fusga ya tako zuwa gabanta dan nesa da ita kadan ya tsaya tare nade hannayenshi a kirjinshi dake a bayyane don rigar a bude take, kallonta yayi tsaf irin kallon kurulla dinnan, tundaga kanta da babu hula, curly gashinta a bayyane sun kwanta lub lub sun nannade, gaban goshinta da edges din gashinta sun kwanta sakamakon zufa data tsatsafowa mata saboda jin zafin ciwon marar nata, Tunda ta dago ta mashi kallo daya bayan sun hada idanu ya kauda nashi gefe bata sake gigin dagowa ba don kallonshi, saidai har yazo gabanta tana jin takunshi har cikin xuciyar ta, runtse idanunta tayi gam lokacin da ya tsaya dan nesa da ita tana jin yanda idanunshi ke yawo a jikinta, lokaci guda taji gaba daya she’s so uncomfortable don jikinta is expose gashi babu bra kwata kwata a jikinta,rigar ma is not helping the matter don tana da santsi sosai ta manne mata wanda ya sanya nipples dinta fitowa sosai don shatinsu a bayyane yake cikin rigar, Dayan hannunta dake gefe tayi saurin daurawa wajen kirjinta Dayan kuma data dafe island dashi kamar zata fasa marble din donta damqe shi sosai, idanunta a runtse yayi taku daya ya karaso gabanta saidai da dan tazara sosai tsakaninsu,tattara natsuwarshi tayi cikin kamewa ya soma magana fuskannan dai bazaka taba tantance ta, “How are you feeling now?” Babu zato taji tambayan nashi, don haka ta Kasa dagowa don gaba daya kunya ta gama lullubeta dukda rashin lafiyan da takeji hakan bai hanata jin kunyarba, don tana da kunyar jikinta sosai, Kanta a Kasa muryanta ma baya futa sosai tace “Alhamdulillah!!” “Raise your head” yayi commanding dinta Dan daburcewa tayi don kusan bata gane me yake nufi ba still kanta na kasa “ I don’t want to repeat my self” ya fada adan azafafe, Kunqukuni ta soma yi,fuskanta adan shagwabe ta dago ta kalli gefe,hakan datayi kamar ta ingizashi ya sake magana a kausashe “Heyyyy look up here” Ya sake fada still hannunshi na nade a kirjinshi. Kamar yar maye haka ta maido da fuskanta kanshi tana dan kunkuni don bata son hada idanu dashi, ganin yana shirin magana yasata saurin kallon idanunshi saidai ko second batayi ba idanunshi suka rinjayi nata don gaba daya wani irin kwarjini yake mata sosai. Kokarin sauke nata idanun tayi saidai irin kallo daya zabga mata ya sata sallama mashi ta tsaida idanun akanshi, tunda ta zuba mashi manyan idanunta da ke nan kamar mai jin barci Har wani lumshesu takeyi tana budewa eyelashes din na kwanciya sun dan jike dalilin kukan datayi, take yaji tsayuwansa ma na neman gazawa, da sauri ya dauke nashi idanun daga kanta ya gyara tsayuwanshi kafun yace “me kika futo yi” Da sauri kamar wadda ke jiran tambayar ta bashi amsa “ruwa nazo dauka” Dan tabe baki yayi kafin ya raba ta gefenta ya fuce daga kitchen din cikin kamewa. Yana futa kuwa ta sauke nauyyayiyar ijiyar zuciya wadda saida ya jiyota kafin ya bar kitchen din gaba daya. Saida ta dauka kusan minti biyu kafin ta daidata natsuwarta ta wuce wajen da ake ajiye mugs, ruwan zafi ta deba daga diapenser dake jikin fridge din kafin ta fito ahankali jin yanda murdawan keyin gaba sosai, bata tsaya duban sitting room din kasan ba don ko’ina a kashe yake babu haske Saina wajen entrance dake hasko parlor kadan, stair ta fara takawa atsanake, taku daya biyu tayi bata kaiga taku na uku ba taji ciki ta ya Kara murdawa, cikin hanzari ta dafe handrail din stair din tare da da yin yar Kara don yanda ta razana dajin zafin ya sa ruwan mug din ya dan fantsala akan skin din hannunta duqawa tayi ta dafe mararta tana jin wani irin azaba, Amar dake tsaye nesa da ita don yana zaune a sitting room din harta fito yana hangota saidai ita bata ganinshi, harta hau stairs da tsayuwan datayi Duk akan idanunshi Har zuwa lokacin da tayi yar karar, tare da dan duqawa kadan. Har inda take ya tako ya tsaya dan nesa kadan kafin yace “get up” Adan furgice ta jiyo ta ganshi tsaye don batayi tsammanin ganinshi ba don Duk a tunanin ta ya wuce sama, miqewa ta soma yi ahankali kafin ta daga kafa daya ta kwala yar kara, tabe baki yayi don ganin kamar Ma abun nata da raki da shagwaba baiyi wata wata ba ya sungumeta gaba daya, Sai jinta tayi a sama, tsoron daukan da yayi mata a bazata ya sata saurin kankameshi sosai wanda hakan saida ya sashi dan tsayawa for a moment jin lafiyarshi ta dan motsa, daidai ta natsuwarshi yayi kafin ya haura saman da ita, Har bakin gadon ta ya sauketa bai tsaya kallonta ba ya juya ya fuce daga dakin, yana futa kuwa ta sauke ijjiyar zuciyar don tunda ya dauketa gabanta ke faduwa, bayan Yan mintuna kadan Sai gashi da wani mug daban a hannunshi, karasowa yayi gabanta ya miqa mata, bai ce mata komai ba ita ma tana ganin yana miqa mata ta karba tare da cewa “thank you!” Ganin ya tsaya bai motsa ba Sai nannade hannayenshi dayayi a kirjinshi gashi ya zuba mayun idanunshi dake sata jin wani iri ya sata kauda kai gefe ta soma kwankwadar ruwan ba tama jin zafin ruwan harta shanye tass ta sauke nunfashi still hannunta nakan kirjinta tana kokarin rufe kirjin, shi mamaki Ma yake tana da kananun shekaru take da jiki haka, tsaki yayi ganin yanda take kare kare kafin yace “what are you hiding?,” ya fada yana hade rai tamau Saurin dagowa tayi ta zuba mashi idanu chan kuma ta sauke still hannunta na kan wajen, “babu komi” ta bashi amsa kai tsaye Wani irin kallo ya zagba mata mai wuyar fassara wanda ya sata daburcewa ganin yanda ya bata rai sosai. Kamar wata munafuka haka ta sauke hannun ta kadan ta kare wajen yanda bazai gani ba. Oga dai gyara tsayuwanshi yayi ya kura mata idanu ya cigaba da tambayarta “Ina kike jin ciwon” “Kasan mara ne” ta bashi amsa Adan shagwabe don tama manta dawa take magana, abunka da mara lafiya da neman attention Kamar ya karanenceta kuwa ya sake tambayan “wajen Ina ne let me see” Kamar doluwa haka ta mike tama manta da kare Karen kirji da take ta tako gabanshi tana turo baki a shagwabe ta daura hannunta kasan shafaffen cikinta wajen mararta ta sunkwi da kai tace “nan kasan” Tunda ta mike ta dunfaro gabanshi kamshinta ya bugeshi sosai Har cikin hancinshi, Dukda da yar tazara tsakanin su saida ya tako gab da ita sosai, itako da kanta ke Kasa tana kokarin nuna mashi Sai jin nunfashinsa tayi daidai fuskanta yadan duko gabanta sosai ya sauke mata lafiyayyen nunfashinsa mai zafi akan fuskanta, abunda yafi tada mata hankali shine jin saukan lausansan tafun hannun shi akan mararta dake cikin yaloluwar rigar da ita da babu Duk daya, da sauri ta daga idanunta tare da sauke wa kanshi, nan take tayi arba da tashi fuskar daidai tata Har hancinsa na neman gogar nata, tuni nunfashinta ya tafi wucun gadi, don kamewa tayi kyam ta Kasa motsi, hannunshi kam yana nan kan mararta shima ya Kasa daukewa don wani irin shock yaji ya durar mashi take ya gane cewa lafiyar ta dawo inma bata gama dawowa ba kiris ya rage, shafa wajen daya danyi ne ya maidota hayyacinta da kuma muryarshi dake dauke da kamshin mint daga bakinshi “Daidai nan ne?” Kamar wawuya ta bude baki tace “uhm” Kara dan matsa wajen yayi yace “uhmmmm” Jikinta ne ya soma kyarma Da sauri ta danyi Kara tace “zafi tare da saurin yin baya ta koma ta tsaya tana sauraron yanda zuciya ta ke racing sosai, tabe baki yayi Harda yar guntun tsuka yace “go back to sleep” Batayi wata wata ba ta hau kan gado ya bita da idanu harta janyo duvet ta rufa, jin alamun bai motsa ba yasata bude kanta tace “good night yaya” Bai tsaya amsata ba ya juya tare da janyo kofar ya rufe mata Yana futa ta sauke ijjiyar zuciya sosai tana mamakin yanda ya sauko yau, saidai bata sama kanta hope din haka zasu dinga tafiya ba don baka gane mashi kwata kwata. Dakyar barci barawo ya kwasheta dukda idan ciwon ya nuqurquso ta farkawa take yi idan ya lafa kuma ta koma. Shima gogan yana shiga daki ya hau kan gadonshi ba tare da tunanin komai ba yayi kwanciyarshi saidai barcin baizo mashi ba Sai gab da sallar asuba tunani iri iri na yawo a kwakwalwarshi saidai yanda yake da dakewa yasashi kawar da komai kamar ba komai ba. Washe gari Monday da sassafe ya fuce daga gidan saboda wani urgent investigation da zasuyi shida lieutenant asad, koda ya fuce Nadine ma bata fito ba, Ahankali amra soma bude idanunta da sukayi mata nauyi sakamakon baccin data samu gab da sallah asuba, Mika tayi tare da adduar tashi daga bacci, ayanxu ciwon cikin nata ya dan ragu don sama sama take jinshi, gashi maganin datasha ya sata jin kwarin jikinta, kafafunta ta sauke kasa ta wuce toilet, bata tsaya komai ba ta fara watsa ma jikinta hot bath, tana gamawa a gurgurguje tayi brush ta fito don yunwa take ji sosai, Riga mara nauyi ta zaro doguwa daga cikin kayanta tare da set din bra da pant kafin ta fara shirywa ,saida ta feshe jikinta da turarenta,bata tsaya shafa mai ba ta nannade gashinta ta tura cikin hula ta fuce daga dakin, Kasa ta sauka ganin Nadine bata parlor yasata wucewa kitchen direct, tana shiga kuwa ta hangota tsaye tana goge gogen gas da alamu bata dade da gama amfani dashi ba, cikin girmamawa suka gaisa kafin ta tambaya jikin ta. “ how are feeling now ma?” Nadine ta tambaye ta fuskanta dauke da murmushi “Alhamdulillah Nadine naji sauki” amra ta bata amsa “Na gama breakfast yana dining, daman na bari na gama ayyuka ne Saina duba ko kin Tashi don dazu wajen 7 bayan sir ya futa na leko don naga ko jin Tashi sainaga baki Tashi ba” Nunfasa amra tayi kamar bazatace komai ba chan kuma tace “uhm shi ya karya ne?” “No bai karya ba, lokacin daya futa ma ban dade da futowa ba, nima ban sameshi ba don saida naje kaima security da driver abunci naji sun futa shida driver da sassafe. “Oh okay,Yau me kika dafa mana nadine” amra ta tambayeta fuskanta dauke da murmushi Murmushi itama Nadine tayi tace “ma, as asual dai chips ne Sai egg sauce da chicken pepper soup” Shuru amra tayi kafin tace “Bari naje dining din, sannu da aiki” Tana kaiwa nan tasa kai ta fuce nadine ta bita da ido tana murmushi tace “wannan yarinya badai kyauba ga fara’a saidai shi yayan nata baida fara’a kamar ita” Zama tayi a dining ta zuba chicken pepper soup a bowl daidai cikinta kafin ta hada tea mai zafi, ba laifi taci da dan yawa, kafin ta sha tea din don shi tafi buqata, tana gamawa tayi handala ta goge bakinta ta wuce sama, magungunan da doctor ya bata ta ballo tasha kafin ta zauna gefen gado ta janyo wayanta, line din haifa ta soma kira, baya shiga tun last time da sukayi waya ta daina samunta, haka zata dinga kira amma baya tafiya kwata kwata. Amar… Tunda ya karaso Nigerian army headquarters ya wuce direct office din lieutenant asad, tundaga gate kowa yasan anyi babban baqo,Duk zuwan da zaiyi Sai an zuba manyan securities wanda baya son haka sbd ba official zuwa yyi ba don cikin sirri suke yin aiki da taimakon asad saidai in Har zai shiga headquarters na sojoji dole Sai Ansan da zuwan shi, shiyasa yawanci idan zasuyi meeting akan investigation da sukeyi yake saka lieutenant asad ya nema masu waje mai sirri, wannan zuwan Ma da yayi zuwan gaggawa ne kuma dole ya shigo cikin headquarters don abun ya shafesu. Yana iso wa ya wuce direct office din asad, yana shiga kuwa ya miqe suka gaisa cikin girmamawa kamar yanda suka saba, shima asad office dinshi babba ne kamar ko wani office saidai kuma bazai taba Kamo na general gabaki daya ba lols. Tunda ya fara ma asad bayani, baiyi wani mamaki ba don abunda yafi haka Ma za a samu anan nigeria, gashi sunada report dayawa akan human trafficking da akeyi da yawan futar haramtarciyar kwaya wanda an Kasa gano daga inda take, gashi tana kisa musamman wa kauyuka sbd yawanci waste din drugs din rafi ake kaiwa ayi dumping inda baza ayi tsammanin ,mutanen kauye kuwa basu damu ba shan ruwan rafin su sukeyi wanda daga karshe su dinga cututukan da ba a gano ta yanda suka samu. Nunfasawa asad bayan ya gama sauraron bayanin shi hannun shi nade a kirjinshi yace “Oga nifa bazanyi mamaki ba,we have thousands of report akan human trafficking, yanxu haka da nake maka magana Akwai badge of yaranda went missing, Mun Kasa gano komai, amma yanxu ka kirashi muji idan zai samu turo mana evidence koda hoton yaranda aka tafi dasu tunda yace maka ya tabbatar Yan nigeria ne Sai muyi comparing mu gani daga nan zamu samu damar tracking ta inda yaran suka bace” Shuru Amar yayi kafin ya dauka wayanshi ya soma dialing number hammam.. Ringing daya biyu ya dauka “ hey dude” amar ya fada yana relaxing a kan kujeran da yake zaune da take facing asad “I’m so surprised ka kira, bansan da wani baki zan baka hakuri ba, I’m so sorry dude” hammam ya fada daga chan bangaren Nunfasawa Amar yayi kafin ya saka wayan a speaker “It’s okay dude, naji dadi da kayi uniting da mahaifiyarka” Murmushi hammam yayi yace “all thanks to you, ta dalilinka na gano komai and I promise you yanda na fada maka I will make sure Mun kawo karshe azaluman nan” “Insha Allah” Amar yayi saurin fada mashi kafin ya cigaba “Now I need your help, naga email din da kayimin akan abubuwan daka gano” “Oh yes, jiya an kawo yara wajen alif, ban tambaye shi ba don normally idan naga an kawo mutane gidanshi bana magana,don baya son yawan tambayoyi, saidai bayan an aje su ah gidan I sense something very fishy, I had to dress like one of the workers dake gidan, na shiga inda ake aje mutane a nan gidanshi kafin a kwashesu zuwa wata Kasa, dude I was so surprised with what I saw, yaranda na gansu an shigo dasu lafiya kalau Saina gansu sun zama mahaukata, Akwai mutun daya da naga yanata kuka, yaron is about 17 years i rush to him na tambayeshi, nan ya shaida min an shigo an basu wata kwaya, shi dai yaji tsoro bai sha ba yace zaije toilet bayan an bashi bai hadiye ba, yana zuwa toilet ya boye a wandonshi, I quickly ask him su sunsha, nan ya shaida min sunsha suka haukace after few hours don gaba daya daga zuwansu bayan an aje su a daki aka basu,” Da sauri Amar yace “Zaka iya tuna lokacin da aka kawo su da lokacin da aka bama yaran kwayar” Shuru Hammam yayi kafin yace “yea about 5hours” “Damnnnn” Amar ya bugi table da yasa asad saurin dagowa, ganin yanda idanunshi sukayi jaaa Har jiniyoyin wuyanshi na futowa yasa asad bude fridge din gefenshi ya zaro ruwa ya bashi, yana karba ya balle murfin ya kafa a baki ya mashi kwankwada daya ya shanye tasa kafin ya wurga bottle din ya cigaba ta cewa “Dude send me the picture of the drug,I just need to confirm it, and also I need the picture of the boy, and some of his information tunda kace dan nigeria ne” “Okay dude” hamman ya bashi amsa daga chan bangaren Cikin qanqanin lokaci kuwa saiga hoton drugs din harda hoton yaron ta email, yana budewa ya bugi table din yace “ka gani ko, those bastards,I will Make sure they pay all they have been doing” Da kyar asad ya tausasa shi don ran maza yayi mugun baci saida yadan dawo daidai kafin ya sake Kiran hammam don wayan ya yanke, yana dagawa kuwa ya fara bashi command don gaba daya ya rikide ya juye ya koma asalin general. Babu fara’a a kausashe ya soma magana da karfi “ officer Hammam shuraim” Jin haka yasa Hammam saurin cewa “yes sir, officer Hammam on the line waiting for your Command!!!!!!!” “ I command you, with your power to investigate throughly on alif shuraim, don’t leave even his finger tip during this investigation,most importantly I need his private account, that will be the link of his business, I want to crush every single one of them” “Yes sir!!!!!” Kashe wayan yayi Yana fudda nunfashi mai zafi, “Calm down oga” asad ya fada yana kallonshi Mugun kallo ya zabgawa asad “how can I calm down Ana wannan ta addancin huh, yanxu dai tunda Mun gano link din kwayar da trafficking da akeyi, abu na gaba inason kayi min bincike akan wannan mutumin” ya karashe yana nunama asad wayarshi dagowa asad yayi ya kalli hoton da yake nuna mashi, “ wannan ne Alhaji Mustapha, inason na tabbatar idan yana cikinsu, cos yaronshi na hannunmu yanxu kusan sati biyu kenan, he’s under investigation, yaso fita da kwayar daga Nigeria zuwaga Egypt saidai kasan saiyayi transit a dubai so anan aka kamashi, dalilin dayasa na gano Akwai hannun Nigeria a cikin case din kenan. “Okay ba damuwa ka turamin hotonshi gobe zakaji bayani,” asad ya fada fuskanshi seriously Runtse idanu Amar yayi kafin ya bude idanunshi yace “Akwai wani dan Iskan danshi wahab, ko me zakayi kayi inason na ganshi anan nigeria, I have to deal with him for trying to touch what doesn’t belong to him, I will make sure he never use what he tries to use to rap….” Shuru ya danyi ganin yanda asad ya kura mashi idanu yanason Karin bayani, fuzgewa yayi yace “I will forward hoton wannan 17 year old yaron, check his profile a cikin data base dinku zuwa ga gobe Sai muje wajen iyayen shi don muji when last suka ganshi” Bai samu futowa daga wajen asad ba Sai wajen karfe goma na dare, gaba daya ya gama chanzawa rana daya ya dauko zafi sosai, don mutun ne shi mai kishin kasar sa da defending kasarsa akoda yaushe, yawanci akan ce masu zuwa suna serving wata kasar basa kishin tasu, shi dai yana cikin masu protecting kasarshi da kuma ganin ta samu cigaba. Hammam…. Tun bayan wayanshi da Amar ya cigaba da harkokinshi kamar koda yaushe, don shima yasan aikinda zaiyi Akwai risk a ciki don yana tare da mugayen ne baki daya, kullum yakan zuwa wajen mahaifiyarshi wadda ke Kara karfafa mashi akan ya kasance me adalci da yin aikin daya dace, yawanci da safe yake zuwa ganinta kafin ya wuce aiki saidaga baya ya sauya akalar zuwan nashi sbd Akwai ranar da alif ya zo don dubata ko tana cikin haukan don kwayar tana iya sakin mutane after few years,Allah ya taimaka yana fitowa daga cikin old age house din ya boye don Shiya fara ganin alif din yana shirin shugo wa saura kiris alif ya ganshi ya kubce mashi, tun daga wannan lokaci ya rage zuwa da safe, Sai idan dare yayi yake samun zuwa ganinta,magungunanta kuwa gudun Kar alif yayi bribing wasu daga cikin ma’aikata don a dunga bata kwayar ba tare da saninta ba yasa ya hanata shan ko wane irin magani tunda lafiyar ta garau. Aiki hammam ya soma yi underground yanda babu wanda zai ganoshi musamman mutanen alif dake tare dashi, bayan wannan Ma yana samun nasarar samun abunda yake bincike akai sbd idan ya nema dalilin saninshi da akayi a matsayin alif babu wanda ke kawo komai ko tunanin zai ci amanar alif, yasha wahala sosai wajen shawo kan daya daga cikin masu managing secret account din alif, wanda saida yayi abusing power dinshi ya samu gayen zai bashi duk information da transaction dake gudana a cikin account din alif wanda babu wanda yasan da account din Sai top management na bank din, shima gayen yana daya daga cikin maaikata dake karkashin tops din, da farko gayen ya buqaci maqudan kudade don yasan idan gaskia ta fito za a koreshi don haka Hammam yayi sorting dinshi don shima yana da kudade da yawa wanda yake samu daga babanshi dalilin ayyukan da yake mashi a cikin headquarters. Yanxu hankali shi ya koma ga haifa wadda tayi moving on da rayuwarta tama manta dashi, lokacin daya mata message tayi mamaki sosai saidai bata jin zata iya dawowa gareshi don ya barta da tabon da zaiyi wuya ya gogu nan kusa a zuciyarta, yayi roko yayi magiya karshe Ma idan ya kira kashewa takeyi, daga baya ya bata tausayi sosai ta soma dan kula shi sama sama saidai tace babu soyayya tsakaninsu. Yaji dadi sosai daya samu take kulashi don yayi alqawarin bazaiyi giving up ba, he will fight for her love,because Sai daga baya ya gane haifa itace rayuwarshi bayan mahaifiyarshi. Bangaren hafiza tunda taji batun suspending din Amar gaba daya alif ya cireta daga mutanenshi don bayan ya gama amfani da ita ya sallameta, saidai ko kadan hakan maimakon ya sata farin ciki sai ya sata bakin ciki don tun bayan tafiyar Amar ta shiga tashin hankali sosai sonshi ya rufe zuciyarta wanda babu zato babu tsammani ya shigeta tashin farko, ada chan baya sha’awarshi take ji Yanxu kuwa daga baya ta gane mahaukacin sonshi takeyi, gaba daya ta mutu akanshi ita dake cewa saita ga ya zama miserable,Sai gashi ba ayi nisa ba ita ta lalace, Akwai wata kawar ta wadda sukazo dubai tare daga eygypt itama yar asalin chan ce, saidai ita halayyansu ba daya yake dana hafiza ba, ita dai abarta dai da shanye shaye, ganin halinda hafiza ta shiga yasa ta mata introducing abubuwan da take sha na maye,hafiza kuwa dake neman sauki ta karba ta soma hawa network, kan kace me Duk ta lalace, babu aiki babu komi, Har takaiga rent apartment dinsu kawar ta ke biya, ganin abubuwa sun fara mata yawa itama kawar, na sayan kayan shaye shayen Ma na neman gagara yasa ta Tilasta dole hafiza itama ta dunga kawo kudin rent inba haka ba ta koreta, hafiza kuwa da kudinta ya kare tass Har wanda ta samu wajen alif na aiki data masu na nemo masu evidence da aka kori general, ganin abubuwa sun sauya hatta kudinda zata saya abubuwan amfaninta sun yanke yasa kawarta bata gurguwar shawara, dayake idanunta a rufe suke nan take ta amince, daman ciki ne zata dauka na wasu idan ta haife masu dan Saisu biyata maqudan kudi, da farko komai ya tafi daidai don Har cikin ya shiga saidai ba a kaiga ko ina ba ta fara cuta sosai har yayi affecting cikin mutanen wanda larabawa ne asalin Yan uae basa haihuwa sukayi trying surrogacy din (wato a saka Kwan haihuwan miji a cikin wanda suka biya don ta renan masu cikin idan ta haife sai ta basu) sun kwallafa rai sosai a kan cikin saidai sakamakon Shan giya da hafiza keyi don rage damuwanta ya lalata cikin wanda ya janyo aka cireshi by force don ya lalace a cikinta, wannan ma ya janyo mata lalacewar mahaifa, nan take likitoci suka shaida mata bazata sake haihuwa ba, tayi kuka sosai, lokacin da masu cikin sukazo asibiti kuwa tasha maruka sosai nan taga asalin soyayyar balarabe da yaya, abu daya ne ya taimaketa ta hanyar surrogacy aka dauka cikin wanda yarjejeniya ce, kuma government ta haramta hakan a uae badon haka ba da zasu makata ne gaban hukuma don acewar su ta kashe masu da. Karshe dai saiga hafiza babu wajen zama, ta gama lalace wa ta qanjame kawarma ta koreta sbd babu aamfanin da zata mata, koda ta nema ganin Alif korar kare yasa akayiqmata don baya attending beggers. Karshe dai saiga hafiza a airport da kyar ta samu wani tsohon saurayinta dan Egypt ya tura mata kudi don ta samu ta dawo gida don iyayen ta sun rasu hannun uncle dinta take wanda ya tattara dukiyarta ya sayar ya biya mata zuwa kasar don tayi karatu ta samu ilimim da zai amfaneta don shi ya tsufa sosai.…an gudu ba a tsira ba…an leka ta komo 😂 General Amar!!!! Tun bayan daya baro wajen asad ya Kasa cin komi Sai ruwa da yake sha, kanshi ke mugun yi mashi ciwo sosai, idanunshi yayi jaa, ijjiyar kanshi ta firfito sosai, tunda ya shiga motar ya lumshe idanunshi Har suka iso gida, driver na parking ya kalli mirror gani kamar organ nashi na barci yasashi cewa “sir Mun iso” Jin shuru shuru bai motsa ba yasashi sake cewa “sir Mun is….” “Just the fucking mouth” Ya fada da karfi tare da bude jajayen idanunshi Har saida driver ya tsorata sosai, daman yana kokarin yanda zaiyi ne Dan ya danne abunda ke cikin ranshi don baya son shiga gidan a wannan yanayin na zafi. “Out!!!” Ya sake fada a kausashe, sum sum driver ya kwashi kafarshi kamar barawon da aka kama ya fuce daga motar ya barshi a ciki tare da barin mashi ac akunne, Tun bayan fitar driver ya sake lumshe idanunshi, shi kadai yasan irin zafin da yakeji sosai. Ya dauka kusan awa guda anan zaune kafin ya bude rinannun idanunshi ya bude kofar tare da sanyi kafafunshi waje jacket dinshi na hannunshi daya, Dayan hannun kuma na rike da wayanshi, rufe kofar yayi ya kalli agogon hannunshi ganin kusan karfe sha biyu yasa ya kalli inda gateman yake yace “call that driver” Driver dake cikin toilet din masu gadi don shima anan yake kwana yana jin haka ya ja tazugen wandonshi da bai gama zugewa ba ya fito yace “Gani sir” Bai kalleshi ba ya fara tafiya yana tunkarar kofar entrance yace “close the car” Yana karasawa kofar ya sanya hannunshi ya bude, few haske ne a parlor Sai sanyin ac da kamshi room freshner mai dadi, gaba daya babu abunda ke mashi dadi so yake kawai yayi wanka ya jishi kan gado ko zai samu saukin abunda yake ji, saida yazo dab da hanyar dining ganin kamar mutun a tsaye wajen dispenser wajen baima damu da sanin waye a wajen ba yace “bring me coffee in 30mins” Yana kaiwa nan ya wuce sama,koda yazo second floor kallo daya yayi ma kofan dakin ta kafin ya kauda kai fuskarshi a hade ya wuce sama, yana karasawa parlor ya zubar da jacket din a wajen ya wuce dakinshi ya bude azafafe kamar wanda akayi Ma dole, yana shiga dakin anan ya soma tube kayan shi ya rage daga shi Sai dan micicin boxer dinshi daya dameshi sosai ya fidda shape din surarshi a matsayin cikakken namiji, gabanshi yayi wani tozo kamar wanda ya aje ice ya cika wajen kamar wandon zai farke, toilet ya wuce ya sakarma kanshi ruwa mai dumi ya dauro kugunshi daure da towel, saida yayi yan shafe shafenshi kafin ya wuce gaban closet ya zaro gajeran wandonshi irin wanda ya cire saidai wannan yanada yar hanya ta gaban short an dan tsaga gaban wandon,janye towel din yayi ya saka wandon ya zauna mashi ciff saiya fito da fatarshi don black ne color wandon, yana kokarin zare towel din wuyanshi yaji knocking ba tare da tunanin komai ba yace “come in” Kanta a Kasa ta bude kofar tare da rufewa ta juyo Bakinta dauke da siririyar sallama tace “assalam alai……” bata kaiga karasawa ba tace “auzubillahi!!!!” Shi baima ji sallamarba Sai korar shaidan dayaji tayine ya sashi dan juyowa ya rike kugunshi ya kare mata kallo da kyau, sanye take da dogon hijabi yabi jikinta ya kame sosai don ya tantance irin kayan dake jikinta wanda ta saba sakawa koda yaushe yar doguwar riga mai sauki. Tamke wa yayi kamar hadarin kaji babu alamun sassauci fuskan nan ta hade babu annuri,ya kafe ta da idanu saida ta dan dago tare da kaucewa abunda ta doka ma auziyya, tana cin karo da fuskanshi hannunta ya soma Bari sosai, Bakinta na karkarwa ta sauke idanunta kasa tace “ dan Allah kayi hakuri bansan kana shirya wa bane” “Wa kike ma Koran shedan? Nine shedan din” ya fada yana kafeta da idanu Gabanta ne ya bada daram jin abunda ya fada, don a cikin furucin da yake akwai alamun bacin rai sosai, kamar zatayi kuka jikinta Duk yayi sanyi tace “Wallahi ba haka bane, kawai dai kawai….” Tama Kasa karasawa don gaba daya ta daburce, yana nan tsaye ya rike kugunshi ya Tamke babu alamun wasa yace “ke zonan” Haba wa nan take taji kamar an buga mata guduma a kirji hankali tashe ta fara takowa dan nesa dashi ta tsaya “drop that” Da sauri ta karasa gefen wani dan side table ta aje mug din hannunta ta juyo, a furgice tayi baya gabanta na bugu da karfi,Sam batasan ya karaso ba harya tsaya a bayanta don sun kusan bugu wa da juna, kamar gunki haka ta tsaya bayan ta danyi baya, ahankali ya soma takowa ganin haka yasa gabanta faduwa ta soma baya “I don’t want to repeat my self waye shaidan da kike auziyya hmm” Ya fada a zafafe don tana iya jiyo bugun zuciyar shi, cikinta ne ya bada wani quuuuu lokacin datakai bango still bai bar matso wa dab da ita ba, Bakinta na karkarwa kamar mai rawar sanyi tace “don Allah kayi hakuri wallahil azeem bansan na furta ba, na ji tsoro ne” “Tsoron me,uhmm” ya tambaye ta yana zuwa dab da ita don saura kiris kirjinta ya hade da nashi ayanda nata yake lugude, “tsoron me kike?” Ya fada da karfi daya sata furgita, yanda ya bugi bango da hannunshi ya mata rumfa hannayenshi both suna kowanne side ya matseta tana nan tsakiyanshi kamar yar tsana “Wallah aisha don’t make me repeat my self” Yanda ya fada da yanda ya kira sunan ta ya sata sakin hawayen dake shirin zubo mata tayi saurin cewa “na rantse da Allah tsoron ganinka haka ne ya sani fada” “Ohhh!! Tsoron ganina a haka, na dauka Ay kin wuce wannan huh, Ay bai kamata kiji tsoron ganina haka ba keda aka kusa…..” Saurin dagowa tayi ta mashi kallon rashin fahimta don bata gane me yake nufi fa Maganar daya kusa yi yasashi fidda huci mai zafi alamun zuciyar shi na tafarfasa ya maida kallo shi kanta, Ay amra tuni wani irin zafi ya ziyarceta Duk sanyin ac Saida tayi sharkaf da zufa Tattaro kalamanta tayi tace “me kake nufi” “Kina tambaya na me nake nufi, are you okay? Kina tambaya na me nake nufi” Ya fada a tsawace wanda ya sata kyarma “Okay bari na nuna maki me nake rufe saiki gane, baiyi wata wata ba ya fuzge hijab din da hannu daya saida tayi sama ta dawo Kasa,Duk ta gama tsurewa Sai hawaye, tun tana iya bude baki tayi magana har maganar ma ta maqale mata, ganin abunda yake shirin yi wanda ta ya kasa gane me yake shirin yi yasata saurin tattaro jarumtarta tace “Wallahil azeem bansan me Kake nufi na shiga uku na” “Don’t worry Ay yanxu Zan nuna maki, ba haka ya maki ba” Jin haka ya sata tunanin ko yana ganin an nemeta ne Nan take taji wani irin maqoqon bakin ciki tace “me kake nufi dani ne” Hannunshi ya sanya kan kwankwasonshi yace “ba kin ganshi ba lokacin da yake kokarin raping dinki so baza kiji komi ba koda kingani da wannan” ya nuna wandon shi yana kokarin zameshi Ganin yana shirin sauke wandon nashi yasata runtse idanunta Nan take taji nunfashinta na neman daukewa tace “dan Allah ka bari Wai meye haka” “Oh na bari?,kinaso na bari?, okay then na bari but saikin cire, tunda kin iya bari wani katon banza ya ga jikinki” Dagowa tayi da jajayen idanunta ta kalleshi cikin ido, gira daya ya daga mata babu wasa a fuskanshi yace “Undress” Hankali a tashe ta fara girgiza mashi kai, dan baya yayi ya nade hannunshi a kirjinshi ya tako ya zauna gefen gadonshi ya kura mata idanu yace “I don’t want to repeat my self, undress now!” Ganin babu sarki Sai Allah yasata durqushewa a kasa ta soma rera kuka, runtse idanunshi yayi ya dauka kusan minti biyar kafin ya bude yace “zonan” Miqewa tayi kamar wanda ake kokarin yankawa tazo dan nesa dashi, ta tsaya, kallonta yyi da kyau kafin ya fuzgota a zafafe ta fado jikinshi, gaba daya kugunta ya damke ya dagata sama ya ware kafafunta ya dora kan cinyanshi ya zamana kafafunta sun Rabu while nashi na tsakiya, nan take kanshi ya dauka charge, jijiyoyin kanshi sunyi rudu rudu kan jar fatarshi, tunda ya dorata ya rike kugunta ya kasa komai gaba daya komai kunce mashi ya soma yi, notikan kanshi daya bayan daya suka fara barin kwakwalwarshi, ita hankali a tashe shima hankali a tashe, runtse idanu yayi ya janyota sosai tare da matseta a jikinshi ya kwantar da kanshi gefen wuyanta tare da sauke mata wani irin nufashi mai zafi daya sata damke kafadunshi ba tare da sanin ta ba ta lanqwashe wuya ta runtse idanunta gam hawayenta na gudu, Ya dauka kusan 30mins a wannan yanayin kafin ya fidda wuyanshi ya danyi baya da hannayenshi ya lumshe idanunshi yace “get out” Kamar wanda take jirako ta muskuta da mazaunanta da yasashi runtse ido sosai, tana sauka tayi saurin janyo hijab dinta tare da neman hanyar fucewa ya katseta “Zo ki dauka wannan abun” Ya nuna mata coffee din, Cikin sauri ta karaso ta dauka tana share hawaye ta fuce Harda saurinta tana sauke nauyayyen numfashi Tana futa ya kwanta gaba daya kan gado tare da rufe idanunshi yana takaicin abunda ya faru a yanxu “Guy what are you thinking, focus karka jama kanka raini wajen yar qanqanuwar yarinya” Wata zuciyar ce ta ayyana mashi kafin wata zuciyar ta kuma karanta mashi “she’s your fucking wife” Bugun katifar yayi da karfi yace “hell nooo” Niko Nace ka karata da turancinka Duk a banza don an kusa abun kunya… Update!!!!!! Unedited Tun bayan zuwan da yayi bayan ta farka bai sake lekowa ba Nadine ce ke kula da ita sosai ganin tana Shan wahala, gashi ta Kasa cin komi Sai ruwan tea, karshe Ma dai saida Nadine ta taimaketa wajen jika mata towel a cikin ruwan zafi tana gasa wajen daga kwance. After an hour wani doctor ya sake shigowa saidai wannan babban mutun ne sosai, lokacin da yazo Nadine ce ta je dakin general don shaida mashi zuwan doctor, nan take yacemata ta kaishi dakin madam ya dubata, ba tare da bata lokaci ba ta koma ta shigo da doctor din tare da mashi jagora zuwa dakin amra koda suka shiga dakin tana kwance Duk ta galabaice sosai ta ji jiki ba kadan ba don haka ya samu damar tambyanta yanda take jin jikinta,dakyar ya samu tayi mashi explanation, nan take shima ya gano menstrual pain ne na mata saidai yayi mamaki yanda ta mashi bayani yanda take Shan wahala Harda suma ,duban ruwan da aka sa mata yayi ganin harya kare ya cire mata kafin ya rubuta mata magunguna ya bata tare da nuna mata yanda zata sha kafin yace ta samu ta watsa ruwa mai zafi sosai zataji dadin jikinta don alamu sun nuna she’s weak, saida ya tabbatar she’s stable kafin yayi masu sallama ya tafi. Da taimakon Nadine ta yaye mata bargon dake lullube a jikinta da Harya soma dan baci ta taimaka mata zuwa toilet, ruwa mai dumi sosai ta tara mata a cikin bath kafin ta futa don gyaran dakin, Nadine na fita a daddafe ta karasa gaban wc ta zauna tayi tsarki kafin ta shiga cikin bath tube din,ta dan dade sosai cikin bath tube din kafin ta futo ta sake watsa ruwa mai zafi, da taimakon Nadine ta dawo dakin daure da towel, lokacin har Nadine ta gyara ko’Ina Harda kan gado, ta cire duvet din da Zanin gadon ta sauya zuwa wasu sabbi ta kunna diffuser da oils masu kamshi sosai. Ganin mikewa Ma dakyar takeyi yasa Nadine bude closet ta janyo mata wata rigar bacci daidai gwiwanta mai santsi pink color, hannun rigar bashida kauri dan siriri rigarma ba lallai takai kasan gwiwa ba, saida ta shafa mata turarenta dake kan dresser data gani kafin ta aje mata a gefenta,kallonta Nadine tayi Ganin ta dafe kanta “sannnu ma, ga kaya nan ki saka bari ba kawo maki tea ki samu Kisha tunda kin Kasa cin abunci.” Dagawa tayi idanunta sunyi luhu luhu sunyi ja dakyar ta iya furta “thanks Nadine” Nadine na futa ta janyo rigar ta saka, kamar Nadine tasan bata son kaya masu nauyi idan tana period, tafison ta dunga jinta freely babu takura. Koda Nadine ta dawo hannunta dauke da tea saida ta zuba mata idanu, ganin wani extra ordinary kyau da take dashi, tana da irin kyau din da Duk kyan fuskanta jikinta yafi daukan hankali. Karasowa tayi tare da mata sannu ta bata tea din da zafin sa, dakyar amra takai tea sun bakinta tayi sipping, bata wani sha da yawa ba kadan tasha jin amai na zuwan mata yasata ajewa. Wajen karfe sha biyu na dare Nadine na tare da ita tana bata kulawa, ganin bacci ya kwasheta yasa nadine rufa mata bargo ta rage mata gudun ac tare da rage hasken fitilar dakin ta rufe mata kofan ta wuce daki don ta samu ta huta itama, don wunin ranar tana tare da ita a dakin, wasu daga cikin ayyukanta ma bata samu ta karashe ba donma babu wani ayyuka masu yawa, abunci ne wanda yawanci ma basu fiye ci ba, idan anyi ma ba a ciba securities ake kaiwa,Sai kuma dan gyare gyare wanda takeyi safe da yamma, ayyukan ma Allah ya taimaka tayi na safen na yamma ne bata samu tayi ba dalilin rashin lpy madam wanda takema kallon kanwa a wajen oga don alamu basu nuna matarshi ce ba. Dakin ta na masu aiki ta wuce wanda zaka rantse dakin baqi ne, daki ne babba da gado Harda carpet da wardrobe sai toilet shima dayasha abubuwan zamani, koda ta shiga dakin kwanciyarta tayi itama. Karfe daya daidai ya aje laptop dake kan cinyanshi tare da janye duvet din daya rufe kafafunshi dasu, mikewa tayi tsaye tare da yin miqa, ciki natsuwa ya zura bedroom slippers dinshi tare da gyara riganshi da buttons din suka bude, fitowa yayi daga dakin cikin kamewa ya sauka kasa, tunda ya sauko second floor ya rasa dalilin saukowan nashi, maida idanunshi yayi ga kofar dakin ta kafin ya juya ya sauka kasa, hanyar kitchen ya nufa wanda ya zamo mashi rana ta farko daya tako ya shigo kitchen din, ko ina tsaf tsaf babu kazanta, sai kamshin freshner dake Tashi harma da dan sanyi sanyin ac dake kune a cikin kitchen din, kunna duka lights din kitchen din yayi don guda daya ne a kunne, bin ko’ina ya soma yi da kallo, kafin ya tako gaban katon fridge freezer dake a hade ya cinye kusan Rabin bango daya, budewa yayi ya zaro bottle water guda daya mai sanyi, kafin ya rufe fridge din ya balle marfin ya kafa bottle din a bakinshi, yanda yake Shan ruwan Ma a gayance da natsuwa kamar basarake,ahankali ruwan ke sauka daga makoshinsa Har wani dan zufa ke sauka daga wuyanshi wanda yake looking so sexy a tsaye, amra dake saukowa kamar wadda aka zare Ma laka fuskanta gwanin ban tausayi lokaci guda Duk ta dan fada kadan fuskanta fayau, tun bayan futar Nadine bata wani dade ba ta farka jin ciwon na shirin dawowa, saukowan datayi Ma tazo neman ruwan dimi ne don tasha ko zata ji dan dama dama. Tun daga bakin stair ta fara jin kamshinsa saidai bata kawo zata ruskeshi ba a wannan lokaci, kai tsaye kanta a kasa ta karaso cikin kitchen,tan shiga kamar ance dago karaf idanunta suka sauka akan fuskanshi zuwa makoshinsa, yanda yake Shan ruwan Ma ya shagaltar da ita don mamakin ganinsa a kitchen din ta somayi, cikinta ne yadan murda daya sata damke kasan marar tata tare da dan dafe kan marble din kitchen island tayi yar Kara “arhhhhhshhh” Yana nan tsaye bottle din na bakinshin Baiji alamun shugowanta ba sai yar kara data danyi, sauke idanunshi yayi akanta, tun daga sama Har kasa ya kafa mata idanu yana kallonta, idanunshi ne yayi magneting waje daya kyam kan nipple dinta da suka mashi hello daga nesa don sosai suka fito daga cikin rigar tata nan take ruwan daya sauka makoshinsa ya soma sarqe mashi a maqoshi Har idanunshi nayin jaa fuskarma ta soma jaa abunka da farin fata, sauke bottle din yayi ya kauda kanshi gefe kafin ya maida bottle din bakinshi ya shanye sauran with just a sip, shida kesha a natse Sai gashi natsuwar ta kufce ya kwankwade gaba daya lokaci guda ya rufe bottle din, tare da dan sauke nunfashi da huci mai zafi, cikin ranshi ya soma magana “uhmm damnnn” Juyowa yayi azafafe ya zuba sake zuba mata idanunshi kamar yaga abunci na farko yanason karantar asalin ciwon nata saidai bai gane ba koda doc yace mashi monthly menstruation da mata keyi takeyi, Yadai san period da mata keyi Duk wata saidai cramps dinne ya Kasa gane daga Ina yake, ta wani bangaren yake,da wannan yake kokarin son hana zuciyarci tunanin da take shirin bijiro mashi don tun kallon farko da yayi mata gabanshi yayi mugun bugu lokaci guda, kamar wanda ake fusga ya tako zuwa gabanta dan nesa da ita kadan ya tsaya tare nade hannayenshi a kirjinshi dake a bayyane don rigar a bude take, kallonta yayi tsaf irin kallon kurulla dinnan, tundaga kanta da babu hula, curly gashinta a bayyane sun kwanta lub lub sun nannade, gaban goshinta da edges din gashinta sun kwanta sakamakon zufa data tsatsafowa mata saboda jin zafin ciwon marar nata, Tunda ta dago ta mashi kallo daya bayan sun hada idanu ya kauda nashi gefe bata sake gigin dagowa ba don kallonshi, saidai har yazo gabanta tana jin takunshi har cikin xuciyar ta, runtse idanunta tayi gam lokacin da ya tsaya dan nesa da ita tana jin yanda idanunshi ke yawo a jikinta, lokaci guda taji gaba daya she’s so uncomfortable don jikinta is expose gashi babu bra kwata kwata a jikinta,rigar ma is not helping the matter don tana da santsi sosai ta manne mata wanda ya sanya nipples dinta fitowa sosai don shatinsu a bayyane yake cikin rigar, Dayan hannunta dake gefe tayi saurin daurawa wajen kirjinta Dayan kuma data dafe island dashi kamar zata fasa marble din donta damqe shi sosai, idanunta a runtse yayi taku daya ya karaso gabanta saidai da dan tazara sosai tsakaninsu,tattara natsuwarshi tayi cikin kamewa ya soma magana fuskannan dai bazaka taba tantance ta, “How are you feeling now?” Babu zato taji tambayan nashi, don haka ta Kasa dagowa don gaba daya kunya ta gama lullubeta dukda rashin lafiyan da takeji hakan bai hanata jin kunyarba, don tana da kunyar jikinta sosai, Kanta a Kasa muryanta ma baya futa sosai tace “Alhamdulillah!!” “Raise your head” yayi commanding dinta Dan daburcewa tayi don kusan bata gane me yake nufi ba still kanta na kasa “ I don’t want to repeat my self” ya fada adan azafafe, Kunqukuni ta soma yi,fuskanta adan shagwabe ta dago ta kalli gefe,hakan datayi kamar ta ingizashi ya sake magana a kausashe “Heyyyy look up here” Ya sake fada still hannunshi na nade a kirjinshi. Kamar yar maye haka ta maido da fuskanta kanshi tana dan kunkuni don bata son hada idanu dashi, ganin yana shirin magana yasata saurin kallon idanunshi saidai ko second batayi ba idanunshi suka rinjayi nata don gaba daya wani irin kwarjini yake mata sosai. Kokarin sauke nata idanun tayi saidai irin kallo daya zabga mata ya sata sallama mashi ta tsaida idanun akanshi, tunda ta zuba mashi manyan idanunta da ke nan kamar mai jin barci Har wani lumshesu takeyi tana budewa eyelashes din na kwanciya sun dan jike dalilin kukan datayi, take yaji tsayuwansa ma na neman gazawa, da sauri ya dauke nashi idanun daga kanta ya gyara tsayuwanshi kafun yace “me kika futo yi” Da sauri kamar wadda ke jiran tambayar ta bashi amsa “ruwa nazo dauka” Dan tabe baki yayi kafin ya raba ta gefenta ya fuce daga kitchen din cikin kamewa. Yana futa kuwa ta sauke nauyyayiyar ijiyar zuciya wadda saida ya jiyota kafin ya bar kitchen din gaba daya. Saida ta dauka kusan minti biyu kafin ta daidata natsuwarta ta wuce wajen da ake ajiye mugs, ruwan zafi ta deba daga diapenser dake jikin fridge din kafin ta fito ahankali jin yanda murdawan keyin gaba sosai, bata tsaya duban sitting room din kasan ba don ko’ina a kashe yake babu haske Saina wajen entrance dake hasko parlor kadan, stair ta fara takawa atsanake, taku daya biyu tayi bata kaiga taku na uku ba taji ciki ta ya Kara murdawa, cikin hanzari ta dafe handrail din stair din tare da da yin yar Kara don yanda ta razana dajin zafin ya sa ruwan mug din ya dan fantsala akan skin din hannunta duqawa tayi ta dafe mararta tana jin wani irin azaba, Amar dake tsaye nesa da ita don yana zaune a sitting room din harta fito yana hangota saidai ita bata ganinshi, harta hau stairs da tsayuwan datayi Duk akan idanunshi Har zuwa lokacin da tayi yar karar, tare da dan duqawa kadan. Har inda take ya tako ya tsaya dan nesa kadan kafin yace “get up” Adan furgice ta jiyo ta ganshi tsaye don batayi tsammanin ganinshi ba don Duk a tunanin ta ya wuce sama, miqewa ta soma yi ahankali kafin ta daga kafa daya ta kwala yar kara, tabe baki yayi don ganin kamar Ma abun nata da raki da shagwaba baiyi wata wata ba ya sungumeta gaba daya, Sai jinta tayi a sama, tsoron daukan da yayi mata a bazata ya sata saurin kankameshi sosai wanda hakan saida ya sashi dan tsayawa for a moment jin lafiyarshi ta dan motsa, daidai ta natsuwarshi yayi kafin ya haura saman da ita, Har bakin gadon ta ya sauketa bai tsaya kallonta ba ya juya ya fuce daga dakin, yana futa kuwa ta sauke ijjiyar zuciyar don tunda ya dauketa gabanta ke faduwa, bayan Yan mintuna kadan Sai gashi da wani mug daban a hannunshi, karasowa yayi gabanta ya miqa mata, bai ce mata komai ba ita ma tana ganin yana miqa mata ta karba tare da cewa “thank you!” Ganin ya tsaya bai motsa ba Sai nannade hannayenshi dayayi a kirjinshi gashi ya zuba mayun idanunshi dake sata jin wani iri ya sata kauda kai gefe ta soma kwankwadar ruwan ba tama jin zafin ruwan harta shanye tass ta sauke nunfashi still hannunta nakan kirjinta tana kokarin rufe kirjin, shi mamaki Ma yake tana da kananun shekaru take da jiki haka, tsaki yayi ganin yanda take kare kare kafin yace “what are you hiding?,” ya fada yana hade rai tamau Saurin dagowa tayi ta zuba mashi idanu chan kuma ta sauke still hannunta na kan wajen, “babu komi” ta bashi amsa kai tsaye Wani irin kallo ya zagba mata mai wuyar fassara wanda ya sata daburcewa ganin yanda ya bata rai sosai. Kamar wata munafuka haka ta sauke hannun ta kadan ta kare wajen yanda bazai gani ba. Oga dai gyara tsayuwanshi yayi ya kura mata idanu ya cigaba da tambayarta “Ina kike jin ciwon” “Kasan mara ne” ta bashi amsa Adan shagwabe don tama manta dawa take magana, abunka da mara lafiya da neman attention Kamar ya karanenceta kuwa ya sake tambayan “wajen Ina ne let me see” Kamar doluwa haka ta mike tama manta da kare Karen kirji da take ta tako gabanshi tana turo baki a shagwabe ta daura hannunta kasan shafaffen cikinta wajen mararta ta sunkwi da kai tace “nan kasan” Tunda ta mike ta dunfaro gabanshi kamshinta ya bugeshi sosai Har cikin hancinshi, Dukda da yar tazara tsakanin su saida ya tako gab da ita sosai, itako da kanta ke Kasa tana kokarin nuna mashi Sai jin nunfashinsa tayi daidai fuskanta yadan duko gabanta sosai ya sauke mata lafiyayyen nunfashinsa mai zafi akan fuskanta, abunda yafi tada mata hankali shine jin saukan lausansan tafun hannun shi akan mararta dake cikin yaloluwar rigar da ita da babu Duk daya, da sauri ta daga idanunta tare da sauke wa kanshi, nan take tayi arba da tashi fuskar daidai tata Har hancinsa na neman gogar nata, tuni nunfashinta ya tafi wucun gadi, don kamewa tayi kyam ta Kasa motsi, hannunshi kam yana nan kan mararta shima ya Kasa daukewa don wani irin shock yaji ya durar mashi take ya gane cewa lafiyar ta dawo inma bata gama dawowa ba kiris ya rage, shafa wajen daya danyi ne ya maidota hayyacinta da kuma muryarshi dake dauke da kamshin mint daga bakinshi “Daidai nan ne?” Kamar wawuya ta bude baki tace “uhm” Kara dan matsa wajen yayi yace “uhmmmm” Jikinta ne ya soma kyarma Da sauri ta danyi Kara tace “zafi tare da saurin yin baya ta koma ta tsaya tana sauraron yanda zuciya ta ke racing sosai, tabe baki yayi Harda yar guntun tsuka yace “go back to sleep” Batayi wata wata ba ta hau kan gado ya bita da idanu harta janyo duvet ta rufa, jin alamun bai motsa ba yasata bude kanta tace “good night yaya” Bai tsaya amsata ba ya juya tare da janyo kofar ya rufe mata Yana futa ta sauke ijjiyar zuciya sosai tana mamakin yanda ya sauko yau, saidai bata sama kanta hope din haka zasu dinga tafiya ba don baka gane mashi kwata kwata. Dakyar barci barawo ya kwasheta dukda idan ciwon ya nuqurquso ta farkawa take yi idan ya lafa kuma ta koma. Shima gogan yana shiga daki ya hau kan gadonshi ba tare da tunanin komai ba yayi kwanciyarshi saidai barcin baizo mashi ba Sai gab da sallar asuba tunani iri iri na yawo a kwakwalwarshi saidai yanda yake da dakewa yasashi kawar da komai kamar ba komai ba. Washe gari Monday da sassafe ya fuce daga gidan saboda wani urgent investigation da zasuyi shida lieutenant asad, koda ya fuce Nadine ma bata fito ba, Ahankali amra soma bude idanunta da sukayi mata nauyi sakamakon baccin data samu gab da sallah asuba, Mika tayi tare da adduar tashi daga bacci, ayanxu ciwon cikin nata ya dan ragu don sama sama take jinshi, gashi maganin datasha ya sata jin kwarin jikinta, kafafunta ta sauke kasa ta wuce toilet, bata tsaya komai ba ta fara watsa ma jikinta hot bath, tana gamawa a gurgurguje tayi brush ta fito don yunwa take ji sosai, Riga mara nauyi ta zaro doguwa daga cikin kayanta tare da set din bra da pant kafin ta fara shirywa ,saida ta feshe jikinta da turarenta,bata tsaya shafa mai ba ta nannade gashinta ta tura cikin hula ta fuce daga dakin, Kasa ta sauka ganin Nadine bata parlor yasata wucewa kitchen direct, tana shiga kuwa ta hangota tsaye tana goge gogen gas da alamu bata dade da gama amfani dashi ba, cikin girmamawa suka gaisa kafin ta tambaya jikin ta. “ how are feeling now ma?” Nadine ta tambaye ta fuskanta dauke da murmushi “Alhamdulillah Nadine naji sauki” amra ta bata amsa “Na gama breakfast yana dining, daman na bari na gama ayyuka ne Saina duba ko kin Tashi don dazu wajen 7 bayan sir ya futa na leko don naga ko jin Tashi sainaga baki Tashi ba” Nunfasa amra tayi kamar bazatace komai ba chan kuma tace “uhm shi ya karya ne?” “No bai karya ba, lokacin daya futa ma ban dade da futowa ba, nima ban sameshi ba don saida naje kaima security da driver abunci naji sun futa shida driver da sassafe. “Oh okay,Yau me kika dafa mana nadine” amra ta tambayeta fuskanta dauke da murmushi Murmushi itama Nadine tayi tace “ma, as asual dai chips ne Sai egg sauce da chicken pepper soup” Shuru amra tayi kafin tace “Bari naje dining din, sannu da aiki” Tana kaiwa nan tasa kai ta fuce nadine ta bita da ido tana murmushi tace “wannan yarinya badai kyauba ga fara’a saidai shi yayan nata baida fara’a kamar ita” Zama tayi a dining ta zuba chicken pepper soup a bowl daidai cikinta kafin ta hada tea mai zafi, ba laifi taci da dan yawa, kafin ta sha tea din don shi tafi buqata, tana gamawa tayi handala ta goge bakinta ta wuce sama, magungunan da doctor ya bata ta ballo tasha kafin ta zauna gefen gado ta janyo wayanta, line din haifa ta soma kira, baya shiga tun last time da sukayi waya ta daina samunta, haka zata dinga kira amma baya tafiya kwata kwata. Amar… Tunda ya karaso Nigerian army headquarters ya wuce direct office din lieutenant asad, tundaga gate kowa yasan anyi babban baqo,Duk zuwan da zaiyi Sai an zuba manyan securities wanda baya son haka sbd ba official zuwa yyi ba don cikin sirri suke yin aiki da taimakon asad saidai in Har zai shiga headquarters na sojoji dole Sai Ansan da zuwan shi, shiyasa yawanci idan zasuyi meeting akan investigation da sukeyi yake saka lieutenant asad ya nema masu waje mai sirri, wannan zuwan Ma da yayi zuwan gaggawa ne kuma dole ya shigo cikin headquarters don abun ya shafesu. Yana iso wa ya wuce direct office din asad, yana shiga kuwa ya miqe suka gaisa cikin girmamawa kamar yanda suka saba, shima asad office dinshi babba ne kamar ko wani office saidai kuma bazai taba Kamo na general gabaki daya ba lols. Tunda ya fara ma asad bayani, baiyi wani mamaki ba don abunda yafi haka Ma za a samu anan nigeria, gashi sunada report dayawa akan human trafficking da akeyi da yawan futar haramtarciyar kwaya wanda an Kasa gano daga inda take, gashi tana kisa musamman wa kauyuka sbd yawanci waste din drugs din rafi ake kaiwa ayi dumping inda baza ayi tsammanin ,mutanen kauye kuwa basu damu ba shan ruwan rafin su sukeyi wanda daga karshe su dinga cututukan da ba a gano ta yanda suka samu. Nunfasawa asad bayan ya gama sauraron bayanin shi hannun shi nade a kirjinshi yace “Oga nifa bazanyi mamaki ba,we have thousands of report akan human trafficking, yanxu haka da nake maka magana Akwai badge of yaranda went missing, Mun Kasa gano komai, amma yanxu ka kirashi muji idan zai samu turo mana evidence koda hoton yaranda aka tafi dasu tunda yace maka ya tabbatar Yan nigeria ne Sai muyi comparing mu gani daga nan zamu samu damar tracking ta inda yaran suka bace” Shuru Amar yayi kafin ya dauka wayanshi ya soma dialing number hammam.. Ringing daya biyu ya dauka “ hey dude” amar ya fada yana relaxing a kan kujeran da yake zaune da take facing asad “I’m so surprised ka kira, bansan da wani baki zan baka hakuri ba, I’m so sorry dude” hammam ya fada daga chan bangaren Nunfasawa Amar yayi kafin ya saka wayan a speaker “It’s okay dude, naji dadi da kayi uniting da mahaifiyarka” Murmushi hammam yayi yace “all thanks to you, ta dalilinka na gano komai and I promise you yanda na fada maka I will make sure Mun kawo karshe azaluman nan” “Insha Allah” Amar yayi saurin fada mashi kafin ya cigaba “Now I need your help, naga email din da kayimin akan abubuwan daka gano” “Oh yes, jiya an kawo yara wajen alif, ban tambaye shi ba don normally idan naga an kawo mutane gidanshi bana magana,don baya son yawan tambayoyi, saidai bayan an aje su ah gidan I sense something very fishy, I had to dress like one of the workers dake gidan, na shiga inda ake aje mutane a nan gidanshi kafin a kwashesu zuwa wata Kasa, dude I was so surprised with what I saw, yaranda na gansu an shigo dasu lafiya kalau Saina gansu sun zama mahaukata, Akwai mutun daya da naga yanata kuka, yaron is about 17 years i rush to him na tambayeshi, nan ya shaida min an shigo an basu wata kwaya, shi dai yaji tsoro bai sha ba yace zaije toilet bayan an bashi bai hadiye ba, yana zuwa toilet ya boye a wandonshi, I quickly ask him su sunsha, nan ya shaida min sunsha suka haukace after few hours don gaba daya daga zuwansu bayan an aje su a daki aka basu,” Da sauri Amar yace “Zaka iya tuna lokacin da aka kawo su da lokacin da aka bama yaran kwayar” Shuru Hammam yayi kafin yace “yea about 5hours” “Damnnnn” Amar ya bugi table da yasa asad saurin dagowa, ganin yanda idanunshi sukayi jaaa Har jiniyoyin wuyanshi na futowa yasa asad bude fridge din gefenshi ya zaro ruwa ya bashi, yana karba ya balle murfin ya kafa a baki ya mashi kwankwada daya ya shanye tasa kafin ya wurga bottle din ya cigaba ta cewa “Dude send me the picture of the drug,I just need to confirm it, and also I need the picture of the boy, and some of his information tunda kace dan nigeria ne” “Okay dude” hamman ya bashi amsa daga chan bangaren Cikin qanqanin lokaci kuwa saiga hoton drugs din harda hoton yaron ta email, yana budewa ya bugi table din yace “ka gani ko, those bastards,I will Make sure they pay all they have been doing” Da kyar asad ya tausasa shi don ran maza yayi mugun baci saida yadan dawo daidai kafin ya sake Kiran hammam don wayan ya yanke, yana dagawa kuwa ya fara bashi command don gaba daya ya rikide ya juye ya koma asalin general. Babu fara’a a kausashe ya soma magana da karfi “ officer Hammam shuraim” Jin haka yasa Hammam saurin cewa “yes sir, officer Hammam on the line waiting for your Command!!!!!!!” “ I command you, with your power to investigate throughly on alif shuraim, don’t leave even his finger tip during this investigation,most importantly I need his private account, that will be the link of his business, I want to crush every single one of them” “Yes sir!!!!!” Kashe wayan yayi Yana fudda nunfashi mai zafi, “Calm down oga” asad ya fada yana kallonshi Mugun kallo ya zabgawa asad “how can I calm down Ana wannan ta addancin huh, yanxu dai tunda Mun gano link din kwayar da trafficking da akeyi, abu na gaba inason kayi min bincike akan wannan mutumin” ya karashe yana nunama asad wayarshi dagowa asad yayi ya kalli hoton da yake nuna mashi, “ wannan ne Alhaji Mustapha, inason na tabbatar idan yana cikinsu, cos yaronshi na hannunmu yanxu kusan sati biyu kenan, he’s under investigation, yaso fita da kwayar daga Nigeria zuwaga Egypt saidai kasan saiyayi transit a dubai so anan aka kamashi, dalilin dayasa na gano Akwai hannun Nigeria a cikin case din kenan. “Okay ba damuwa ka turamin hotonshi gobe zakaji bayani,” asad ya fada fuskanshi seriously Runtse idanu Amar yayi kafin ya bude idanunshi yace “Akwai wani dan Iskan danshi wahab, ko me zakayi kayi inason na ganshi anan nigeria, I have to deal with him for trying to touch what doesn’t belong to him, I will make sure he never use what he tries to use to rap….” Shuru ya danyi ganin yanda asad ya kura mashi idanu yanason Karin bayani, fuzgewa yayi yace “I will forward hoton wannan 17 year old yaron, check his profile a cikin data base dinku zuwa ga gobe Sai muje wajen iyayen shi don muji when last suka ganshi” Bai samu futowa daga wajen asad ba Sai wajen karfe goma na dare, gaba daya ya gama chanzawa rana daya ya dauko zafi sosai, don mutun ne shi mai kishin kasar sa da defending kasarsa akoda yaushe, yawanci akan ce masu zuwa suna serving wata kasar basa kishin tasu, shi dai yana cikin masu protecting kasarshi da kuma ganin ta samu cigaba. Hammam…. Tun bayan wayanshi da Amar ya cigaba da harkokinshi kamar koda yaushe, don shima yasan aikinda zaiyi Akwai risk a ciki don yana tare da mugayen ne baki daya, kullum yakan zuwa wajen mahaifiyarshi wadda ke Kara karfafa mashi akan ya kasance me adalci da yin aikin daya dace, yawanci da safe yake zuwa ganinta kafin ya wuce aiki saidaga baya ya sauya akalar zuwan nashi sbd Akwai ranar da alif ya zo don dubata ko tana cikin haukan don kwayar tana iya sakin mutane after few years,Allah ya taimaka yana fitowa daga cikin old age house din ya boye don Shiya fara ganin alif din yana shirin shugo wa saura kiris alif ya ganshi ya kubce mashi, tun daga wannan lokaci ya rage zuwa da safe, Sai idan dare yayi yake samun zuwa ganinta,magungunanta kuwa gudun Kar alif yayi bribing wasu daga cikin ma’aikata don a dunga bata kwayar ba tare da saninta ba yasa ya hanata shan ko wane irin magani tunda lafiyar ta garau. Aiki hammam ya soma yi underground yanda babu wanda zai ganoshi musamman mutanen alif dake tare dashi, bayan wannan Ma yana samun nasarar samun abunda yake bincike akai sbd idan ya nema dalilin saninshi da akayi a matsayin alif babu wanda ke kawo komai ko tunanin zai ci amanar alif, yasha wahala sosai wajen shawo kan daya daga cikin masu managing secret account din alif, wanda saida yayi abusing power dinshi ya samu gayen zai bashi duk information da transaction dake gudana a cikin account din alif wanda babu wanda yasan da account din Sai top management na bank din, shima gayen yana daya daga cikin maaikata dake karkashin tops din, da farko gayen ya buqaci maqudan kudade don yasan idan gaskia ta fito za a koreshi don haka Hammam yayi sorting dinshi don shima yana da kudade da yawa wanda yake samu daga babanshi dalilin ayyukan da yake mashi a cikin headquarters. Yanxu hankali shi ya koma ga haifa wadda tayi moving on da rayuwarta tama manta dashi, lokacin daya mata message tayi mamaki sosai saidai bata jin zata iya dawowa gareshi don ya barta da tabon da zaiyi wuya ya gogu nan kusa a zuciyarta, yayi roko yayi magiya karshe Ma idan ya kira kashewa takeyi, daga baya ya bata tausayi sosai ta soma dan kula shi sama sama saidai tace babu soyayya tsakaninsu. Yaji dadi sosai daya samu take kulashi don yayi alqawarin bazaiyi giving up ba, he will fight for her love,because Sai daga baya ya gane haifa itace rayuwarshi bayan mahaifiyarshi. Bangaren hafiza tunda taji batun suspending din Amar gaba daya alif ya cireta daga mutanenshi don bayan ya gama amfani da ita ya sallameta, saidai ko kadan hakan maimakon ya sata farin ciki sai ya sata bakin ciki don tun bayan tafiyar Amar ta shiga tashin hankali sosai sonshi ya rufe zuciyarta wanda babu zato babu tsammani ya shigeta tashin farko, ada chan baya sha’awarshi take ji Yanxu kuwa daga baya ta gane mahaukacin sonshi takeyi, gaba daya ta mutu akanshi ita dake cewa saita ga ya zama miserable,Sai gashi ba ayi nisa ba ita ta lalace, Akwai wata kawar ta wadda sukazo dubai tare daga eygypt itama yar asalin chan ce, saidai ita halayyansu ba daya yake dana hafiza ba, ita dai abarta dai da shanye shaye, ganin halinda hafiza ta shiga yasa ta mata introducing abubuwan da take sha na maye,hafiza kuwa dake neman sauki ta karba ta soma hawa network, kan kace me Duk ta lalace, babu aiki babu komi, Har takaiga rent apartment dinsu kawar ta ke biya, ganin abubuwa sun fara mata yawa itama kawar, na sayan kayan shaye shayen Ma na neman gagara yasa ta Tilasta dole hafiza itama ta dunga kawo kudin rent inba haka ba ta koreta, hafiza kuwa da kudinta ya kare tass Har wanda ta samu wajen alif na aiki data masu na nemo masu evidence da aka kori general, ganin abubuwa sun sauya hatta kudinda zata saya abubuwan amfaninta sun yanke yasa kawarta bata gurguwar shawara, dayake idanunta a rufe suke nan take ta amince, daman ciki ne zata dauka na wasu idan ta haife masu dan Saisu biyata maqudan kudi, da farko komai ya tafi daidai don Har cikin ya shiga saidai ba a kaiga ko ina ba ta fara cuta sosai har yayi affecting cikin mutanen wanda larabawa ne asalin Yan uae basa haihuwa sukayi trying surrogacy din (wato a saka Kwan haihuwan miji a cikin wanda suka biya don ta renan masu cikin idan ta haife sai ta basu) sun kwallafa rai sosai a kan cikin saidai sakamakon Shan giya da hafiza keyi don rage damuwanta ya lalata cikin wanda ya janyo aka cireshi by force don ya lalace a cikinta, wannan ma ya janyo mata lalacewar mahaifa, nan take likitoci suka shaida mata bazata sake haihuwa ba, tayi kuka sosai, lokacin da masu cikin sukazo asibiti kuwa tasha maruka sosai nan taga asalin soyayyar balarabe da yaya, abu daya ne ya taimaketa ta hanyar surrogacy aka dauka cikin wanda yarjejeniya ce, kuma government ta haramta hakan a uae badon haka ba da zasu makata ne gaban hukuma don acewar su ta kashe masu da. Karshe dai saiga hafiza babu wajen zama, ta gama lalace wa ta qanjame kawarma ta koreta sbd babu aamfanin da zata mata, koda ta nema ganin Alif korar kare yasa akayiqmata don baya attending beggers. Karshe dai saiga hafiza a airport da kyar ta samu wani tsohon saurayinta dan Egypt ya tura mata kudi don ta samu ta dawo gida don iyayen ta sun rasu hannun uncle dinta take wanda ya tattara dukiyarta ya sayar ya biya mata zuwa kasar don tayi karatu ta samu ilimim da zai amfaneta don shi ya tsufa sosai.…an gudu ba a tsira ba…an leka ta komo 😂 General Amar!!!! Tun bayan daya baro wajen asad ya Kasa cin komi Sai ruwa da yake sha, kanshi ke mugun yi mashi ciwo sosai, idanunshi yayi jaa, ijjiyar kanshi ta firfito sosai, tunda ya shiga motar ya lumshe idanunshi Har suka iso gida, driver na parking ya kalli mirror gani kamar organ nashi na barci yasashi cewa “sir Mun iso” Jin shuru shuru bai motsa ba yasashi sake cewa “sir Mun is….” “Just the fucking mouth” Ya fada da karfi tare da bude jajayen idanunshi Har saida driver ya tsorata sosai, daman yana kokarin yanda zaiyi ne Dan ya danne abunda ke cikin ranshi don baya son shiga gidan a wannan yanayin na zafi. “Out!!!” Ya sake fada a kausashe, sum sum driver ya kwashi kafarshi kamar barawon da aka kama ya fuce daga motar ya barshi a ciki tare da barin mashi ac akunne, Tun bayan fitar driver ya sake lumshe idanunshi, shi kadai yasan irin zafin da yakeji sosai. Ya dauka kusan awa guda anan zaune kafin ya bude rinannun idanunshi ya bude kofar tare da sanyi kafafunshi waje jacket dinshi na hannunshi daya, Dayan hannun kuma na rike da wayanshi, rufe kofar yayi ya kalli agogon hannunshi ganin kusan karfe sha biyu yasa ya kalli inda gateman yake yace “call that driver” Driver dake cikin toilet din masu gadi don shima anan yake kwana yana jin haka ya ja tazugen wandonshi da bai gama zugewa ba ya fito yace “Gani sir” Bai kalleshi ba ya fara tafiya yana tunkarar kofar entrance yace “close the car” Yana karasawa kofar ya sanya hannunshi ya bude, few haske ne a parlor Sai sanyin ac da kamshi room freshner mai dadi, gaba daya babu abunda ke mashi dadi so yake kawai yayi wanka ya jishi kan gado ko zai samu saukin abunda yake ji, saida yazo dab da hanyar dining ganin kamar mutun a tsaye wajen dispenser wajen baima damu da sanin waye a wajen ba yace “bring me coffee in 30mins” Yana kaiwa nan ya wuce sama,koda yazo second floor kallo daya yayi ma kofan dakin ta kafin ya kauda kai fuskarshi a hade ya wuce sama, yana karasawa parlor ya zubar da jacket din a wajen ya wuce dakinshi ya bude azafafe kamar wanda akayi Ma dole, yana shiga dakin anan ya soma tube kayan shi ya rage daga shi Sai dan micicin boxer dinshi daya dameshi sosai ya fidda shape din surarshi a matsayin cikakken namiji, gabanshi yayi wani tozo kamar wanda ya aje ice ya cika wajen kamar wandon zai farke, toilet ya wuce ya sakarma kanshi ruwa mai dumi ya dauro kugunshi daure da towel, saida yayi yan shafe shafenshi kafin ya wuce gaban closet ya zaro gajeran wandonshi irin wanda ya cire saidai wannan yanada yar hanya ta gaban short an dan tsaga gaban wandon,janye towel din yayi ya saka wandon ya zauna mashi ciff saiya fito da fatarshi don black ne color wandon, yana kokarin zare towel din wuyanshi yaji knocking ba tare da tunanin komai ba yace “come in” Kanta a Kasa ta bude kofar tare da rufewa ta juyo Bakinta dauke da siririyar sallama tace “assalam alai……” bata kaiga karasawa ba tace “auzubillahi!!!!” Shi baima ji sallamarba Sai korar shaidan dayaji tayine ya sashi dan juyowa ya rike kugunshi ya kare mata kallo da kyau, sanye take da dogon hijabi yabi jikinta ya kame sosai don ya tantance irin kayan dake jikinta wanda ta saba sakawa koda yaushe yar doguwar riga mai sauki. Tamke wa yayi kamar hadarin kaji babu alamun sassauci fuskan nan ta hade babu annuri,ya kafe ta da idanu saida ta dan dago tare da kaucewa abunda ta doka ma auziyya, tana cin karo da fuskanshi hannunta ya soma Bari sosai, Bakinta na karkarwa ta sauke idanunta kasa tace “ dan Allah kayi hakuri bansan kana shirya wa bane” “Wa kike ma Koran shedan? Nine shedan din” ya fada yana kafeta da idanu Gabanta ne ya bada daram jin abunda ya fada, don a cikin furucin da yake akwai alamun bacin rai sosai, kamar zatayi kuka jikinta Duk yayi sanyi tace “Wallahi ba haka bane, kawai dai kawai….” Tama Kasa karasawa don gaba daya ta daburce, yana nan tsaye ya rike kugunshi ya Tamke babu alamun wasa yace “ke zonan” Haba wa nan take taji kamar an buga mata guduma a kirji hankali tashe ta fara takowa dan nesa dashi ta tsaya “drop that” Da sauri ta karasa gefen wani dan side table ta aje mug din hannunta ta juyo, a furgice tayi baya gabanta na bugu da karfi,Sam batasan ya karaso ba harya tsaya a bayanta don sun kusan bugu wa da juna, kamar gunki haka ta tsaya bayan ta danyi baya, ahankali ya soma takowa ganin haka yasa gabanta faduwa ta soma baya “I don’t want to repeat my self waye shaidan da kike auziyya hmm” Ya fada a zafafe don tana iya jiyo bugun zuciyar shi, cikinta ne ya bada wani quuuuu lokacin datakai bango still bai bar matso wa dab da ita ba, Bakinta na karkarwa kamar mai rawar sanyi tace “don Allah kayi hakuri wallahil azeem bansan na furta ba, na ji tsoro ne” “Tsoron me,uhmm” ya tambaye ta yana zuwa dab da ita don saura kiris kirjinta ya hade da nashi ayanda nata yake lugude, “tsoron me kike?” Ya fada da karfi daya sata furgita, yanda ya bugi bango da hannunshi ya mata rumfa hannayenshi both suna kowanne side ya matseta tana nan tsakiyanshi kamar yar tsana “Wallah aisha don’t make me repeat my self” Yanda ya fada da yanda ya kira sunan ta ya sata sakin hawayen dake shirin zubo mata tayi saurin cewa “na rantse da Allah tsoron ganinka haka ne ya sani fada” “Ohhh!! Tsoron ganina a haka, na dauka Ay kin wuce wannan huh, Ay bai kamata kiji tsoron ganina haka ba keda aka kusa…..” Saurin dagowa tayi ta mashi kallon rashin fahimta don bata gane me yake nufi fa Maganar daya kusa yi yasashi fidda huci mai zafi alamun zuciyar shi na tafarfasa ya maida kallo shi kanta, Ay amra tuni wani irin zafi ya ziyarceta Duk sanyin ac Saida tayi sharkaf da zufa Tattaro kalamanta tayi tace “me kake nufi” “Kina tambaya na me nake nufi, are you okay? Kina tambaya na me nake nufi” Ya fada a tsawace wanda ya sata kyarma “Okay bari na nuna maki me nake rufe saiki gane, baiyi wata wata ba ya fuzge hijab din da hannu daya saida tayi sama ta dawo Kasa,Duk ta gama tsurewa Sai hawaye, tun tana iya bude baki tayi magana har maganar ma ta maqale mata, ganin abunda yake shirin yi wanda ta ya kasa gane me yake shirin yi yasata saurin tattaro jarumtarta tace “Wallahil azeem bansan me Kake nufi na shiga uku na” “Don’t worry Ay yanxu Zan nuna maki, ba haka ya maki ba” Jin haka ya sata tunanin ko yana ganin an nemeta ne Nan take taji wani irin maqoqon bakin ciki tace “me kake nufi dani ne” Hannunshi ya sanya kan kwankwasonshi yace “ba kin ganshi ba lokacin da yake kokarin raping dinki so baza kiji komi ba koda kingani da wannan” ya nuna wandon shi yana kokarin zameshi Ganin yana shirin sauke wandon nashi yasata runtse idanunta Nan take taji nunfashinta na neman daukewa tace “dan Allah ka bari Wai meye haka” “Oh na bari?,kinaso na bari?, okay then na bari but saikin cire, tunda kin iya bari wani katon banza ya ga jikinki” Dagowa tayi da jajayen idanunta ta kalleshi cikin ido, gira daya ya daga mata babu wasa a fuskanshi yace “Undress” Hankali a tashe ta fara girgiza mashi kai, dan baya yayi ya nade hannunshi a kirjinshi ya tako ya zauna gefen gadonshi ya kura mata idanu yace “I don’t want to repeat my self, undress now!” Ganin babu sarki Sai Allah yasata durqushewa a kasa ta soma rera kuka, runtse idanunshi yayi ya dauka kusan minti biyar kafin ya bude yace “zonan” Miqewa tayi kamar wanda ake kokarin yankawa tazo dan nesa dashi, ta tsaya, kallonta yyi da kyau kafin ya fuzgota a zafafe ta fado jikinshi, gaba daya kugunta ya damke ya dagata sama ya ware kafafunta ya dora kan cinyanshi ya zamana kafafunta sun Rabu while nashi na tsakiya, nan take kanshi ya dauka charge, jijiyoyin kanshi sunyi rudu rudu kan jar fatarshi, tunda ya dorata ya rike kugunta ya kasa komai gaba daya komai kunce mashi ya soma yi, notikan kanshi daya bayan daya suka fara barin kwakwalwarshi, ita hankali a tashe shima hankali a tashe, runtse idanu yayi ya janyota sosai tare da matseta a jikinshi ya kwantar da kanshi gefen wuyanta tare da sauke mata wani irin nufashi mai zafi daya sata damke kafadunshi ba tare da sanin ta ba ta lanqwashe wuya ta runtse idanunta gam hawayenta na gudu, Ya dauka kusan 30mins a wannan yanayin kafin ya fidda wuyanshi ya danyi baya da hannayenshi ya lumshe idanunshi yace “get out” Kamar wanda take jirako ta muskuta da mazaunanta da yasashi runtse ido sosai, tana sauka tayi saurin janyo hijab dinta tare da neman hanyar fucewa ya katseta “Zo ki dauka wannan abun” Ya nuna mata coffee din, Cikin sauri ta karaso ta dauka tana share hawaye ta fuce Harda saurinta tana sauke nauyayyen numfashi Tana futa ya kwanta gaba daya kan gado tare da rufe idanunshi yana takaicin abunda ya faru a yanxu “Guy what are you thinking, focus karka jama kanka raini wajen yar qanqanuwar yarinya” Wata zuciyar ce ta ayyana mashi kafin wata zuciyar ta kuma karanta mashi “she’s your fucking wife” Bugun katifar yayi da karfi yace “hell nooo” Niko Nace ka karata da turancinka Duk a banza don an kusa abun kunya… Update!!!! Da hawaye shabe shabe ta sauka zuwa dakinta, gaba daya tunaninta ya tsaya chak, wani irin taqaici da baqin cikin zuwanta dakinshi ne ya turniketa,saidai ta Kasa ganin laifinsa Sai laifin kanta na zuwa dakin nashi,dukda ya nuna baya buqatar hakan daga wajenta saidai ganin kwana biyu yadan sauko don da kanta ta tambayi nadine wanda ya dubata nan ta shaida mata shine ya kira doctors don su dubata,Yau dai taga asalin general din da bata taba gani ba, Sai kuma abunda yafi daure mata kai maganganun daya dunga yi wanda ya daure mata kai sosai “to kodai kallon mutuniyar banza yake min” Ta fada cikin ranta, kuka ne ya sake kufce mata tana dana sanin zuwa dakinshi dukda tayi abunda yace ayi ne, don lokacin daya shigo gidan tana gaban dispenser tazo diban ruwa mai dumi don tasha don tunda ta fara period ta rage Shan ruwan sanyi Sai mai dumi, wanda de bowa a dispenser yafi mata sauki, goge hawayen fuskanta tayi don babu amfanin haka,don yanxu duk abunda ya mata bazata ga laifinshi ba don tana ganin she deserve it for causing him so much pain. Mikewa tayi ta tube yar rigarta ta wuce toilet ta sakarma kanta shower mai zafi, nan take komai ya soma dawo mata, runtse idanunta tayi tunawa da yanda yake dunfarota da Abubuwan da ya kusa ratsawa tsakaninsu hawayenta na sake zubowa kan kyakyawar fuskanta, matse kafafunta tayi gam tunawa da yanda ya dagota daga waist dinta ya daura kan laps dinshi, yanda ya daurata kan jikinshi she can feel something ta chan kasan cinyanshi wanda ta Kasa tantance ko menene,ta dade sosai a tsakiyan shower kafin ta nado jikinta da towel dinta ta fito,ko kallon inda ta yasar da rigar data tube batayi ba ta bude closet ta jawo Riga da wando masu kauri dukda tasan zai dameta, tana gama sakawa ta rage hasken dakin ta bi lafiyar gado tare da janyo bargo ta lullube jikinta Har zuwa kanta, abubuwa da dama ne suke zarya cikin ranta ciki kuwa harda yanke shawarar tunkarar shi da maganar yarjejeniyar su don shi kadaine abunda zata buqata taji daga wajen shi Kodan ta samu komai ya warware tsakaninsu don ta samu ta koma wajen Yan uwanta tunda yanxu karatun nata da kokarin da tayi Duk shekaru basu da amfani,haka ta dunga saqawa tana warwarewa dukda tana yin hakan ne don kokarin hana kanta tunanin moments dinsu na dazu,Sai wajen karfe biyu barawon barci ya fizgeta ba tare da tayi la’akari dashi ba. Tun bayan futarta Ya dauka kusan awa a kwance yanda ta barshi, ya Kasa koda daga yatsunta hannunshi, gaba daya ya zama weak dalilin lafiyarshi data motsa Sai a lokacin ya tabbatar da cikakkiyar lafiyarshi don abunda yake ji Har yafi lokacin da yake jin normal erection dukda baya bama abun mahimmaci, ahankali ya soma jin komai yana lafa mashi, mikewa yayi da kyar ya wuce toilet,yana tsaya wa gaban shower ya jizge short din nashi da yakeji ya takure shi don gabanshi ya mike sosai kamar zai fasa wandon, kallon yanda d”ick dinshi ya mike yayi da sauri ya dauke kanshi tare da kunna shower mai sanyi akanshi zuwa marar shi, yanda ruwan ke sauka akanshi zuwa kasanshi ya sashi yar kara “arhhh” tare da gasping breath dinshi,ya dauka kusan Rabin awa a gaban shower kafin ya soma dawowa daidai agurguje yayi wanka kafin ya fito daure da towel, saida ya goge jikinshi kafin ya bude closet dinshi ya janyo kayan barcinsa masu santsi ya shirya tsaf ya bi lafiyar gado, ya dauka kusan awa biyu a kwance idanunshi a lumshe barcin Ma ya kaurace mashi gaba daya, yanason cire abunda ke ranshi amma ya kasa. Akan idanunshi aka kira sallan asuba, da kyar ya bude lumshenshun idanunshi da suka yi jaa sosai, damuwa ce fal cikin ranshi saidai yanayin fuskanshi bazaka taba tantance shi ba, sallar ma bai samu zuwa masjid ba don a gida yayi, yana idarwa kuwa ya koma gado nan take barci ya fuzgeshi mai nauyi sosai. Bai samu farkawa ba Sai wajen karfe 12 na rana wanda shima dalilin kiraye kirayen wayanshi da akeyi vibration din wayan ya tada shi, janyo wayanshi yayi kafin ya bude idanunshi akan screen din ganin sunan ammah yasa shi gyara zamanshi bai kaiga amsawa ba wayan ya katse, aje wayan yayi ya sauke kafafunshi tare da wucewa toilets, a tsanake yayi wanka tare da fitowa ya tsane jikinshi da towel, gaban dresser ya tsaya ya shafe jikinshi da man shi masu tsada a fatar jikinshi kallon jikinshi ya tsaya yi a mirror, cikin shi a shafe six packs dinshi ya fito sosai alamun exercise dayake yawan yi,shiryawa yayi cikin kananun kaya riga da dogon wando farare tass na adidas, kayan sun amshesa sosai don sun dan kamashi, muscles dinshi sun fito sosai, Sai baza kamshi yakeyi kamar wanda zaije gasar kyau, zama yayi gefen gado ya soma dialing number ammah, ringing daya biyu ta dauka.. “Assalamu alaikum son” “Alaikum salam ammah” Murmushi tayi jin muryanshi da tayi kewa sosai don kusan shekara uku kenan zuwa hudu rabonda ta sanyashi a idanunta “Son kana lpy? Ya aiki” Sauke nunfashinsa yayi yace “Alhamdulillah Ammah kuna nan lpy? Ya yaran nan” “Lpy kalau son Muna nan lpy,Muna saka ran ganinka soon Insha Allah, yaran nan ma are so excited” “Very soon in sha Allah ammah” “Ay gwara ka dawo ma, ko ka samu cikin yaran Yan uwa na hada ka da mai hankali” Shuru yayi alamun maganar tayi mashi nauyi cikin basarwa yace “Komai dai lafiya ko?, yarannan suna zuwa makaranta?” Murmushi tayi irin nasu na manya tace “suna zuwa, driver shike kaisu ya dauko su, nikam inason na tambayeka, shin kuna gaisawa da dan uwa ka kuwa?,kana kiranshi?” “Uhm uhm” “Haba Muhammad na fada maka kadai na biye mashi, dukda shine babba tunda baiyi halin manya ba kaima bai kamata kabi sahunsa ba, nasan daddy ma baka kiranshi ko, don kusan koda yaushe Sai yayi min complain dinka,” Saida ya gama sauraren ta kafin cikin sanyi a tsanake yace “za’a gyara in sha Allah” Murmushi ta sake yi kafin tace “Masha Allah, yaushe zamu saka ran zuwan ka?” “Idan tafiyan ya tabbata this week Zan sanar daku insh Allah” “Toh Allah yayi albarka Allah ya kaimu” “Ameen ya Allah”yayi saurin amsa mata, Sallama sukayi kafin ya kashe wayan. Ammah… Yana katse wayan ta fara duban wayanta ganin Sabon line din daya kirata dashi kwanaki special contact ne , bata kawo komai a ranta ba sanin girman aikinshi, kafin ta aje wayan ganin lokacin sallah yayi, miqewa tayi ta dauro alwala kafin tayi sallah tana idarwa ta sauko kasa saboda duban abincin data saka lantana ta dauro don lokacin tashin su salima ya kusa daga makaranta, bude kofar kitchen din tayi ganin lantana na kiciniyar zuba white rice cikin warmer, “Sarkin aiki, Har an gama” ammah ta fada tana kallon lantana Durkusa wa lantana tayi Har kasa fuskanta daukw da murmushi tace “barka da fitowa hajiya, ya ciwon kafar” “Alhamdulillah lantana na barki da aiki ko” Ta amsa mata fuskarta asake “Ah ah ba komai hajiya Ay na gama, miyar Ma na sauke, Kajin ne ban gama soyawa ba,” “Yauwa daman inata tunanin yarannan karsu dawo da yunwa ba a gama ba” amma ta fada tana duba abuncin “Ay an gama yanxu zan karasa, Har kunun Salim ma an gama” lantana ta fada kanta a kasa Madallah sannu lanatana Allah ya biya ki” Sunkuyar da kanta tayi alamun kunya tace “Ameen hajiya.” Juyawa ammah tayi tare da dan dingisa kafafunta Har takai bakin kofa lantana tace “Yauwa hajiya malam labaran yazo bai dade da tafiya bama, lokacin kina hutawa, na shaida mashi baki Tashi ba tukunna, yace zai dawo anjima” “Allah sarki Ay da kin kirani na sauko Mun gaisa, mlm labaran dai Akwai kokarin zumunci” Ganin yanda lantana ke murmushi yasa ammah murmusawa ta fuce daga kitchen din,a parlor ta samu waje ta zauna ganin Ana program din wa’azin da bata bari yana wuceta a sunnah tv, mintuna kadan karar horn ya karade gidan alamun Yan makaranta sun dawo. Ana bude gate driver ya samu wajen parking ya parker motar, salima ce ta fara fitowa sanye cikin uniform da ya amshi jikinta sosai daman bata da kiba yar kiff kiff da ita saidai itama Allah ya bata sura mai kyau don tana da shape dinta daidai jikinta,ganin Ana zabga rana tace “Wai Malan Mamman yau Ana rana sosai gaskia” Dariya wanda ta kira da mammman yayi bayan ya gama parking yana shirin kashe motar yace “yar gidan hajiya Ay kwana biyu nan Ana rana sosai” Janyo school bag dinta tayi kafin ta bude kofar baya ta futo tare da cewa “mlm mamman wallahi bazan iya dauko wannan katon yaron ba, ka tasoshi ya tako da kafarshi” Tana kaiwa nan ta wuce hanyar dazai sadaka da entrance, motar Aman ce ta kutso kai, tunda ya hangota daga nesa yaji wani sanyi aranshi, yanda ya karade gidan da horn da yanda ya karaso compound din yasata tsayawa daga nesa don Akwai rana sosai bata ganin gabanta, lumshe idanu tayi tare da sanya hannunta kan fuskanta don kare rana, ganin motar shi da yanda yayi parking ya tabbatar mata dashi ne, kusan wata guda kenan rabonda ta ganshi a gidan, dan tabe baki tayi Har zata juya ta tsaya ganin ikon Allah, mlm labaran dake shirin futa daga gidan ganin motar aman ya sashi tsayawa don baimaga motar su salima ba data shigo don ya dade wajen mai gadi kafin ya zaga bayan gida, yana karasowa ya soma bude mashi kofar motar, yana futowa kuwa ko amsa gaisuwar da yake mashi baiyi ba yace “ka wanke min motar nan Zan fita anjima kadan” Cike da biyayya labaran yace “Toh yallabai “ Salima wanda ta tsaya ganin iko da isa da kuma wulaqanci irin na aman, tabe baki tayi don tsaf taji abunda suke cewa saidai bata hangosu son sunyi nisa sosai sannan ga rana da ake kwallawa sosai, “Mutun kwata kwata baisan darajar mutane ba,” ta fada chan kasan maqoshi Tsaki ta buga wanda tsaf ya hangota kafin ta shige cikin parlor, bin bayanta yayi da kallo yana ayyana abubuwa da dama aranshi, gaba daya ta tafi dashi yarinyar dukda taki sakewa dashi. Parlor ya wuce shima,Yana shiga ya ganta gefen ammah Sai zabga shagwaba take “Wallahi amma na gaji yau dinnan, mid term test mukeyi” Shafa fuskanta ammah tayi tace “sannu yarinyar kirki Ay an kusa gamawa Insha Allah, Allah ya taimaka” “Ameen ammah na” ta karashe tana zabga ma aman dake shugowa ya kafeta da idanunshi harara,kafin ta maida idanu ga kan ammah tace “Ammah bari naje na cire kayan nan Sai nazo na maki tausa” “Toh yarinyar kirki” ammah ta amsa mata fuskanta dauke da murmushi Murmushi tayi Ma ammah tare da wucewa sama bayan ta gama zabga mashi harara a karo na biyu. Dariya kawai yayi tare da zama gefe yace “barka da hutawa “ “Thank you son,Ina ka shiga kwana biyu kona kiraka bana samunka “ “Mikewa yayi ya nufi hanyar part dinshi yace “nayi tafiya ne” Yana kaiwa nan ya shige dakinshi Murmushi kawai ammah tayi tana mamakin hali irin na aman babu ladabi kwata kwata bai damu da girman kowa ba ahankali ta furta “Allah ya shirya mana” Salim dake barcinsa hankali kwance cikin mota baima san sun iso ba saida malam mamman ya tasheshi kafin ya mike, jakarshi shima ya janyo kafin ya wuce hanyar dazai sadaka da cikin gida, bai kaiga karasawa ba ya tsaya tare da juyowa jin maganar da mai gadi yake yima labaran “malam labaran Sai hkuri fah, yaran zamani daman Sai hakuri Allah ya shirya mana “ Dariya labaran yayi kafin ya janyo tiyo da suke Jan ruwa ya soma wanke motar aman kafin yace “ba komai ay malam dauda,Allah ya shirya mana kawai” Kurama labaran idanu Salim yayi dukda hasken rana ya hanashi ganinsa da kyau yana son tuna abu saidai ya Kasa tunawa, Ammah data hango shi tsaye don abude aman yabar kofar daya shigo bayan salima tace “Babana shugo mana ya ka tsaya bakin kofa” Waigowa yayi ya shige cikin parlorn tare da karasawa jikin ammah ya zauna gefenta yana mata murmushi, shafa kanshi tayi tace “sannu babana ya gajiyan makaranta, nasan ka gaji sosai ko” Girgiza mata kai yayi don baya magana Har lokaci ko a makaranta saidai ya rubuta baya iya karantanwa. “Maza aje ayi wanka Sai’a sauko aci abunci ko, anty lantana tayi maka kunun madara da kake so sosai” Murmushi yayi harda tsallen murna ya mike ya wuce sama zuwa dakinsu. Bangaren amra… Tun bayan abunda ya faru tsakaninta da general ta fara wasan yar buya dashi,kwata kwata ta daina zaman parlor data saba dalili kuwa shine kunyar shi takeji sosai hade da tsoronshi daya ninku a zuciyarta Har yafi na da,cin abunci ke sauko da ita Kasa tana gamawa kuwa zata koma daki abunta, abubuwa da yawa sun dameta, na farko tanason tunkarar shi da maganar yarjejeniyar don harga Allah yanxu hankalinta ya soma tashi, abubuwa suna neman zautar da ita, na farko tunanin qannenta daya dawo mata sabo ace ta dawo nigeria amma bata tafi wajensu ba abunda ya kamata tayi tun farko, na biyu zamanta anan gida bashida wani amfani, gashi ta kasa tunkarar shi da maganar yarjejeni don taji abunda zatayi mashi don ta samu ko zataji saukin blaming kanta da take akanshi,bayan wannan Ma don ta samu ta kawo karshen zaman nasu don ita dai ta bangarenta babu riba saidai kuma tana tsoron shi don batasan ta yanda zata tunkareshi ba. Ta bangarenshi shima tun bayan haduwarsu ta karshe bai sake bi takanta ba don daga baya Ma haushin Kansa ya soma ji, don rashin ganinta dinma ya sashi jin kamar ta soma raina shi, in badan haka ba kullum idan ya dawo komin dare zai taddata a parlor, ganin kamar raini ya na neman shiga yasashi cigaba da harkokinshi shima, don yanxu yana jin komai yana gab da zuwa karshe. Karfe biyar na yamma ta sauko qasa domin duba Nadine dake zazzabi, doguwar rigace a jikinta kamar koda yaushe abaya, Sai kamshin turaren ta take yi mai dadi wanda ya fara zama jikinta, futowa tayi daga dakinta cikin natsuwa ta sauko kasa, direct dakin Nadine ta wuce, tana knocking ta shiga ciki, a duqunqune ta ganta cikin bargo, da sauri ta karasa gabanta tare da mata sannu, Nadine na ganinta tayi kokarin zama dukda tana jin jiki tace “sannu Ma,” “Ayya sannu Nadine, ya jikin kinsha Magani ko za a kaiki asibiti ne?” Da kyar ta bude baki tace “no ma, basai an kaini asibiti ba, inajin sauki” “No Nadine kalli fa da kyar kike zama, Bari na nemi driver a kaiki asibiti” Shuru Nadine tayi don gaskia idan tayi kawaici zata cutu sosai. Fitowa Amra tayi hankali a tashe don ta rasa abunda zatayi, ba tare da tunanin kayan jikinta ba don abaya ne kuma yadan kamata sanin cikin gida ne yasata bataji komai ba ta gyara hulan kanta ta gyara ta fito daidai baki kofa, ganin garin ya dan soma duhu, daga chan nesa ta hango gateman, kiranshi tayi da sauri ya karaso gabanta yace “good evening ma” “Evening please where’s the driver?” “Driver is not around ma,ya fita da oga” “Okay” ta juya cikin gidan Binta da kallo gate man yayi kafin ya koma kan aikin shi Shuru tayi tama rasa abunda zatayi gashi bata da number shi balle ta kirashi, shima oga kwata kwata dinma bata da line dinshi, Kasa zama tayi ta koma dakin Nadine, ganinta soma barcin wahala yasata dawowa parlor don zaman jiran tsammani, ganin kusan karfe 6:50pm lokacin har an kira sallah yasa ta miqewa ta wuce sama ta dauro alwawala tana idarwa ta sake saukowa kasa don duba lafiyar Nadine, tana shiga dakin ta hangota tana barci saidai Ganin rawar sanyi da jikinta keyi ya sata shiga fargaba sosai sanin baya dawowa da wuri ya sata futa neman number shi ko zata samu wajen gate man, tana futa kuwa ana bude gate, mamakin dawowa shi a lokacin ta soma yi saidai kuma ta dan fuzge don taji dadin dawowa nashi adaidai lokacin, tunda suka kutso kai ya zuba mata idanunshi, kusan kwana uku kenan rabon shi daya ganta, mamakin ganin ta tsaye a wajen yayi, ganin ta koma ciki ya sashi futowa bayan driver yayi parking, cikin parlor ya shige cikin takushi mai daukan hankali da natsuwa fuskan nan tamm, yana shugowa ta miqe tsaye, kallo daya tayi mashi suka hada idanu kafin ta sauke nata tace “barka da dawowa” Ya dauka sakanni kafin ya kauda kanshi ya soma bin hanyar wucewa sama Daman batayi expecting amsawanshi ba don haka tayi saurin cewa “uhm daman Nadine ce bata jin dadi,” Tsayawa yayi kafin ya juyo ya kalleta kamar bazai ce komi ba yace “meke damunta” “Zazzabi ne ya sata zama so weak” Sama ya wuce ba tare da yace mata komi ba ganin haka ya sata zama dabas Har aka kira sallar isha I tana nan zaune akan kujera don batasan me zaiyi ba, gashi baice mata komi ba, bayan mintina Sai gashi ya sauko, ya sauya kaya zuwa wasu daban na Shan iska alamun ya sake wanka, key ne a hannunshi Dayan hannun kuma wayanshi ce dake ta ringing babu qaqautawa. Kallonta yayi ta gefen ido yace “kije ki fito da ita” Da sauri ta wuce dakin Nadine tana shiga kuwa ta taddata tana amai, saida ta taimaka mata kafin suka fito tare don ko tsayuwa bata iyayi. Shiko harya kai wajen parking ya fidda wata zabgegiyar motarshi, suna fitowa ya hango su, saida ya masu horn kafin ta taimaka wa Nadine suka karasa wajen motar, bayan motar ta bude ta taimaka wa Nadine ta shiga ciki kafin itama ta shiga bayan ta zauna. Tafiyan minti ashirin ta kawo su wani hadadden private hospital, kamar Ana jiran su kuwa wasu nurses biyu suka karaso da gado aka fito da Nadine, amra wadda ke shirin fitowa don tabi bayansu ta tsaya kyam jin abunda yace “karki sake ki fito” Komawa tayi ta zauna ganin yayi kicin kicin, wucewa yayi cikin asibitin ya barta a cikin motar, saida ya tabbatar an aje Nadine a daki mai kyau an bata taimakon gaggawa don Har drip aka kara mata kafin ya bada umarnin a kula da ita Har a sallameta kafin ya fito. Tun bayan fitarshi kuwa hankalin amra ya Tashi sosai ganin a gaban idanunta bayan ya shige aka shugo da wani yaro ranga ranga yayi accident nan take ya tuna mata da salim, cikin tashin hankali ta soma tunanin qannenta hawaye nabin fuskanta kamar ruwa. Yana shiga cikin motar baima tsaya kallon inda take ba ya fuzge motar ya futa daga compound din, ahankali ahankali ya soma jin sheshekar kukanta yana shiga kunnenshi kadan kadan, toshe Bakinta tayi sanin cewa baya son kuka, dagowa yayi ta glass ya kura mata idanu dukda idanunta na kasa hakan bai hanashi fuskantar kuka take ba saida ya hau babban titi kafin ya gangara gefen titin inda babu mutane Sai hasken street light ya Parker motar, jin alamu tsayawar motar yasata tunanin ko sun iso ne, dagowa tayi ta kalli glass din gefenta, ganin su gefen titi yasata dagowa ta kalleshi ta cikin glass din gaban motar, ganin idanunshi a Kasa ya sata sauke kanta kasa ta cigaba da kukan zuci dana fili gabanta na faduwa kadan kadan, bataji alamun futarshi daga motar ba Sai gefenta daya bude ya shigo kai tsaye ya rufe bam, ganin haka ya sata dan kara karfin kukanta wanda ya sashi runtse idanunshi ya kwantar da kanshi bayan kujerar tare da lumshe idanunshi. Shuru kusan minti biyar baice mata komi ba itama tunda ta rakube gefe bata sake motsawa ba saima dan kara volume din kukanta da tayi tare da shesheka, ganin kukan nata yaqi karewa ya sashi bude lumshenshun idanun shi ya kalleta tsaf, fuskanta ya kurama idanu don dan hasken street light din ya bashi damar ganinta da kyau, lashes dinta sun kwanta lub lub don ta rufe idanun gam taqi budesu “Stop that” Ta gama karantarshi tsaf, don tana jin haka tayi tsit saidai kukan na nan a maqale. “Open your eyes and loook over here” Ya sake fada cikin natsuwa Juyowa tayi kamar yar koyo tana tsoron laifi ta kalleshi, ganin yanda idanunta sukayi jaa saida ya sashi lumshe idanu “Why are you crying? Saboda na hanaki fita haka?” Da sauri ta girgiza mashi kanta tace “ah ah” “Why are you crying then,I hate those tears” Shuru ta danyi don bata fahimce shi ba “Uhm why?” Ya sake tambayanta “Na tuna da kannena ne” “Okay so?” Ya sake tambayanta Hawayen da take hiding ne suka sake sauko wa, take ta fashe da wani matsanancun kukan da baima san lokacin da ya janyota ba jikinshi, Sai jinta tayi a jikinshi tsamm, abunka da mai neman sassauci, tana jin haka tadan kama rigarshi ta fashe da kuka baiyi yinkurin yin komi ba haka zalika baice mata qala ba, harta gaji ta fara sauke ijjiyar zuciya, ahankali ta soma dawowa natsuwarta harta fuskanci tana cikin jikinshi, kamshinsa dake fuzganta Har wani barci barci ke neman kwasarta a wajen, yana jin alamu ta daina kukan bai saketa ba still tana jikinshi itama batayi yinkurin Tashi ba don tana tsoron yin laifi, sun dauka kusan an hour a haka kafin ya fiddota daga jikinshi, “ke mage ne?” Tambayar Tashi ne ya bata dariya har dan dimple dinta ya fito, ya fahimce tana da son jiki, rashin iya hausanshi sosai ya sashi fadin hakan. Gyara zamanshi yayi kafin yace “kinason ganin qannenki ne?” Da sauri ta dago ta kalleshi Adan shagwabe ta girgiza mashi kai hawaye na shirin zubo mata “inason na Gansu, inason nasan a wani hali suke ciki, saidai Ina tsoron zuwa gidan, bansan mai Zan tadda ba, Ina tsoron haduwa da uncl….” Kura mata idanu yayi don tunda ta soma magana ya zubama idanunta da Bakinta idanu “Waye shi?” “Uncle dina ne,wan babana kuma mariki na,” “Maysa kike tsoron haduwa dashi,” “Uhm saboda…saboda” Ganin yanda ya kura mata idanu yasata cewa “saboda shine yayi sponsoring upkeep dina, kuma yace Saina biyashi gashi ban samu abunda naje nema ba, na janyo maka ka rasa aikin ka kaima bansan ya zanyi ba I’m so sorry, Wallahi idanda Akwai abunda zanyi na maida hannun agogo baya danayi, I’m feeling guilty, nabar siblings dina and I’m d reason kaima aka koreka daga aikin ka, I’m so sorryyyy ka fadamin abunda zanyi maka ko Zan rage jin zafin abubuwan dake damuna,..” ta karashe da kukan da ke nuni da abun yana mata ciwo sosai. Mamakin yanda kalamai irin wannan suke futowa daga Bakinta yake,kallon shekarun ta yake all this while ba girman ta ba ko tunaninta, saidai yana hango tsantsar kuruciya a tattare da ita, kukan nata ma yanxu burgeshi yakeyi da yanda take komai a shagwabe, bazaka taba tantance halin da yake ciki ba fuskannan dai tana nan babu alamun fara a, Sai kyalli da takeyi alamun hutu ya zauna a jikinshi. Baice mata komi ba ya fito daga gaban motar ya koma gaba ya zauna, yanayin shi kamar wahainiya, yanxu saiya chanza launi shiyasa baka taba gane mashi hade fuska yayi yace “I’m sure Kinsan cewa niba driver ki bane ba,” Jikinta ne yayi sanyi don taga fuskanshi lokacin da ta karashe maganar, futowa tayi cikin natsuwa ta dawo gaba ta zauna yaja motar da mugun speed suka bar wajen. Akan hanya babu wanda yace da waninsa tak, Sai karar ac dake busowa tare da kamshi sa dake addabarta, jifa jifa take waigowa tadan kalleshi ta gefen ido kafin ta dauke,gaba daya zaman Ma Ya gundureta ganin yanda fuskanshi ta janza lokaci guda. Shiko sarai ya gama gane weakness dinta don haka tunda ya dauke kanshi bai sake kallonta ba Har suka iso gida, yana parking motar ya juyo ya kalleta ganin harta fara barci, barci ne takeyi peacefully kamar baby, fuskanta so cute, Kasa tashinta yayi sai idanu daya zuba mata,ganin kusan karfe 10 yasa ya dan taba hannunta,laushin fatarta ya sashi Kasa tashin nata, ahankali ta soma motsa yana jin haka ya dauke hannunshi yayi Gyaran murya, tana jin haka kuwa ta farka ganin inda suke yasata bude kofar ta futa, shima fitowan yayi yabi bayanta. lokacin daya karasa parlor harta haura sama, kofan ya rufe kafin ya wuce sama shima. Koda ya karasa sama kayan shi ya soma ragewa, wayanshi dake ringing ba qaqqutawa ya dauka ganin ba number da aka dunga kiranshi da shi bane daxu yasashi saurin dagawa “Oga barka da dare harka kwanta ne inason nayi maka wani albishir ne” “No ban kwanta ba, na fita ne, any update” Amar ya fada yana gyra zaman wayar a kunnenshi “Na samu binciken daka bada umarni ayi akan wannan Alhaji mustapha, sannan yarannan da akayi trafficking iyayen shi sunzo Yanxu haka Mun basu masauki don Yan kano ne,gobe saika zo muji ta bakinsu don alamu sun nuna kamar yaronnan wayo aka mashi shida iyayen nasa,Sai gayen daka buqaci ganinshi, zai shigo nigeria on Friday” Murmushin gefen baki yayi wanda kana gani kasan shi kadai yasan abunda yake qissawa a cikin ranshi yace “Weldone lieutenant asad,” Maganganu sukayi mai tsayi wanda ya danganci aiki kafin suyi sallama. Number da aka dunga kiranshi dashi ya soma dialing saidai bai shiga ba don haka ya aje wayan ya wuce toilet don watsa ruwa. Tuna shigowa daki toilet ta wuce tayi wanka, Tana fitowa daga wanka ta dauro alwala don bata samu tayi sallar isha I ba suka fita, tana idarwa ta zumbula hijab dinta ta sauko kasa bata ma tsaya saka kaya ba don yunwa ce ta nuqurqusota sosai daman bata jurar yunwan dare, sanin nadine bata nan yasa agurguje tana shiga kitchen ta daura simple pasta, cikin kankanin lokaci ta gama bata tsaya ma zuwa dining ba anan tsaye ta aje plate din kan marble kitchen island din ta soma bama cikinta hakinshi, wayanta dake gefenta ta janyo ta soma dialing number haifa, still wayan baya shiga, aje wayan tayi ta cigaba da tura abinci ta hankali kwance don ya mata dadi sosai, Yana fitowa daga toilet baima tsaya goge jikinshi ba jin cikinshi na kukan yunwa, sanin Nadine bata nan yasa shi fitowa daga dakinshi daure da towel don neman abunda zai saka cikinshi koda coffee ne, koda ya sauko second floor baima bi takanta ba ya wuce qasa, tun daga hanyar shiga kitchen din cikinshi ya sake kara saboda kamshin daya daki hancinsa, Tamke fuska yayi ya shiga kitchen din, a tsaye ya ganta ta bashi baya tana loma hankali kwance Harda yar waqa a bakinta, nade hannunshi yayi ya zuba mata eyes yana kallon yanda datayi yar loma Sai tayi waqa Harda juyi, yanda takeyi ya tabbatar mashi she’s enjoying what she’s doing, kare mata kallo yayi, don ta nannade hijab din daga bayanta zuwa gaba so yana hango santala santalan cinyoyinta dake cikin pink towel dinta, don hijab din bai kaiga Kasa ba don ta nannade shi, takowa ya soma yi ya tsaya bayanta, batama san ya shigo kitchen din ba Har tsayuwar shi a bayanta, rankwafowa yayi zuwa wuyanta ya dan sakalo kanshi gefen wuyanta don ganin abunda ke gabanta, babu zato ba tsammani taji mutun a bayanta dab da Ita, zabura tayi zata fasa ihu,cikin sauri ya saka hannunshi daya yayo baya da ita zuwa jikinshi dayan kuma ya toshi Bakinta dashi, karasa tura kanshi yayi kan wuyanta daidai kunnenta ya soma magana kamar mai jin barci ahankali ganin ta burkice lokaci guda, “shiiii it’s me” Ahankali ta soma sauke ijjiyar zuciya don Har kuka ya soma kufce mata, yana ganin ta dawo daidai ya sassauta rikon dayayi ma kugunta ganin haka ya sata sauke ijjiyar zuciya don tayi tunanin zai matsa, goga kuwa bai motsa ba haka zalika baice mata komai ba don runtse idanunshi Ma yayi, Gum tayi don ta rasa tunanin Ma da zatayi, gaba daya she’s so uncomfortable, don she can feel his body all over her don yana dab da ita ta baya,Kasa motsi tayi. “Eat your food” ya fada akausashe Tsoron shi ya sata daukan spoon din don abuncin ma ya gudureta so take kawai ya matsa daga bayanta gashi tsoronshi ya hanata ce mata komai don tunawa da yanda suka kare last time, Ahankali ta dauko spoon din ta deba kadan takai bakinta, bata idasa kaiwa Bakinta ba ya matso sosai gab da ita ya dago hannunta dake rike da spoon din yakai bakinshi, rasa abunyi tayi don tayi mamaki sosai yin hakan da yayi, hannushi nakan nata haka ya dunga deba yana kaiwa bakinshi saida yayi kusan loma biyar don abuncin bashi da wani yawa don ta kusa cinyewa ya shigo cikin kitchen din, saida ya cinye last spoon ya hada da hannunta ya aje, still bai matsa ba, babu zato ba tsammani ta sake jin fuskanshi daidai kunenta “why did you stop what you’re doing, uhm” Ya fada yana juyo da fuskanta saitunshi still yana maqale a bayanta, yana jin yanda zuciya ta ke bugu sosai. “Continue with the dancing” Ya fada yana kura mata idanu fuskanshi babu wasa ko kadan Shuru tayi tare da saurin sauke idanunta kasa don taji kunya sosai ashe ya ganta,ga yanayin da suke ciki mai Wuyar fassara don yanda yake mata magana ma kanshi ya sata yin la’asar, katse ta yayi ta hanyar cewa “Kince na fada maki abunda zakiyi don kiji saukin abunda kikayi min ko?” Shuru ta sukeyi “I hate this silence speak up” Da sauri tace “uhm” “Okay then basai kin wahalar da kanki ba Bari na baki assignment” Yana kaiwa nan yajuyo da ita gaba dayanta saitinshi Sai a lokacin ta kare mashi kallo, babu komi a jikinshi sai dan towel dinda ya saba daurawa, gashin kirjinshi a kwance lub don ruwan jikinshi bai gama tsanewa ba, ruwan dripping Ma yake yi daga gashin kanshi zuwa wuyanshi kafin ya sauko kirjinshi zuwa flat tummy dinshi da six packs dinshi ya fito sosai, saurin dauke idanunta tayi ta runtse su gam tana karanto Duk addua daya zo cikin zuciyarta, Bakinta ne yake motsawa tanason fadin abu saidai ta Kasa cewa komai ganin haka yasashi yin murmushi da gefen baki yace “looks like you’re enjoying the moment uhmm” Yana fadin haka ya sanya hannayenshi biyu ya kwashe hijab dinta gaba daya yayi wurgi dashi gefe bai bata damar motsiba ya sanya tafun hannayenshi biyu ya damko ass dinta dake cikin towel din ya daga ta sama, janye hannunshi daya yayi ya yasar da plate din da suka gama cin abinci dashi kasa ji kake tarrrrrrrtsiiii ya tarwatse gaba daya, baiyi wata wata ba ya maida hannayenshi ass dinta ya aje ta kan kitchen island din, idanunshi Har sun soma qanqancewa, tashin hankalin data shiga baya faduwa gabanta kuwa bugun da yake kamar zuciyarta zata fito, ta Kasa tantance meyake shirin yi don kwakwalwarta ta Kasa daukan abunda take gani, bata gama tunaninba taji saukan tafin hannayenshi a kan laps dinta da suke a bayyane luwai babu gashi sai santsi, a furgice ta tattaro jarumtarta ta dago tace “innalillahi meye haka, what are you trying to do na shiga uku” Saurin tarar nunfashinta yayi yace “shiiii calm down saurin me kikeyi you’ll see what I’m trying to do,assignment Zan baki” Yana karashe wa ya raba cinyoyinta ya shige tsakiya tare da janyo waist dinta sosai dab dashi kadan, matso da fuskanshi yayi saitin nata ya sauke mata nunfashinsa mai dauke da sinadarin kamshin mint din dake bakinshi, azafafe ya cafke bakinta ya janyo lower lips dinta tare da tura harshenshi cikin Bakinta ya jawo nata, take notikan kanshi ya soma kwance wa, gasping breath yayi tare da sake turasa da kyau ya gyara tsayuwanshi ya fara bata wani hot French kiss daya sata kusan haukacewa, gaba daya ta gama daburcewa jin bakinshi cikin nata, tsotso of her life yake bata don abun yazo mata a bazata bayan wannan ma this is the first time Bakinta ya shiga cikin na namiji, shima dai wannan ne first time daya taba sanya bakinshi cikin na ya mace a duniya,don yana da tsantsani, sun dauka kusan Rabin awa Ana abu daya, tun tana iya sauke nunfashinta daidai Har nunfashin ya soma yi mata wahalar futa, bata gama shiga tashin hankali ba saida taji yanda wani abu na zungurinta a kasanta kamar icce, nan take jikinta ya fara vibration gashi tana jin abu na sauka daga private part dinta.goga kuwa ya tafi hutun Wucin gadi, don wni irin dadi yakeji wanda bai taba experiencing ba da zarar ya matso kusa da yarinyar nan yake loosing Duk wani home training dinshi. Ganin abun yaki ci yaki cinyewa don harta fara jin zafi sosai don ta tsotsu sosai ga abunda ke zungurinta wanda ta Kasa gane ko menene yasata fara bugunshi, hawaye na zarya a fuskanta, yana jinta sama sama don haka saida yayi mai isarsa kafin ya cire bakinshi daga nata ya maida kanshi wuyanta ya fara kokarin daidaita natsuwarshi, ya dauka kusan Rabin awa a tsaye Har ya dan soma jin daidai, kafin ya dago da jajayen idanunshi ya matsa baya, yana matsa wa kuwa tayi saurin shafa bakinta dake mata zugi idanunta a rufe gum don bata buqatar sake ganinshi a haka, shikuwa hakan da tayi ya bashi damar kare mata kallo tass, idanunshi ne suka sauka kan towel dinta daya rabe sakamakon kafafunta dake a wale, yana hango white pants dinta da sauri ya dauke idanunshi yana kokarin hana kanshi kallon wajen, maida idanunshi yayi kanta ganin ta rufe idanunta yasashi maida idanunshi wajen pant dinta, ganin yanda ya jiqe, nan take yaji yana neman zaujewa da sauri ya tattara natsuwarshi ya matse fuska yace “this is your first assignment” Yana fadin haka fuce daga kitchen din tana jin haka tayi saurin bude idanunta batabi ta kan hijab dinta dake yashe ba ta fuce daga kitchen din da gudunta Har tana tuntube tana shugowa daki toilet ta wuce direct ta zauna anan kasa ta fara kuka mara dalili, Bakinta na mata zugi sosai, haushinsa take ji sosai yanxu abunshi ya Tashi daga baqaqen maganaganu ya koma mugunta. Ta shafe kusan awa kafin ta lallaba kanta ta yaye towel din ta cire pants din jikinta, a furgice ta kurama wandon nata idanu yanda ya jike sharkaf kamar tayi futsari, saurin Wulla wandon tayi a dusbin don gaba daya harda takaicin kanta takeji yanxu kuma don tasan me hakan ke nufi. Oga general ma da kyar yakai kanshi daki, gaba daya he’s loosing it, yana mamakin kanshi sosai, tunawa da wani abu ya sashi wucewa toilet ya yaye towel din, ganin ya danyi dripping kadan ya sashi tabbatar Ma da kanshi yanxu kam jikinshi is ready, dole yayi abunda ya kamata yayi wanda ya hana kanshi dayi. Wanka yayi kafin ya fito ya shirya tsaf yabi lafiyar gado, tunawa da moment dinsu na dazu ya Kara bashi karfin gwiwa tare da cire mashi wani darr da yake ji a ranshi, a cikin ranshi ya soma magana “ does that mean she’s enjoying it,ashe yara nada feelings, I can clearly see how” Tunawa da yanda yaga gabanta yasashi runtse ido, gabanta a cike yake bammm kamar zai yaga pant din nata, gashi yanda yaga pant din Ya dameta saiya fidda shape din vj dinta sosai, saurin kauda tunanin yayi . Da wannan tunanin barci ya kwashesa wanda ya jika baiyi shiba tun bayan dawowanshi nigeria don koda yaushe aiki ne agabanshi. Inda amra kuwa barcin ya kaurace mata, nan take ta yanke shawarar tunkararshi da maganar yarjejeniyar su don bazata iya zama ba don abubuwanshi sun fara fun karfin tunaninta. [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update!!!! Da hawaye shabe shabe ta sauka zuwa dakinta, gaba daya tunaninta ya tsaya chak, wani irin taqaici da baqin cikin zuwanta dakinshi ne ya turniketa,saidai ta Kasa ganin laifinsa Sai laifin kanta na zuwa dakin nashi,dukda ya nuna baya buqatar hakan daga wajenta saidai ganin kwana biyu yadan sauko don da kanta ta tambayi nadine wanda ya dubata nan ta shaida mata shine ya kira doctors don su dubata,Yau dai taga asalin general din da bata taba gani ba, Sai kuma abunda yafi daure mata kai maganganun daya dunga yi wanda ya daure mata kai sosai “to kodai kallon mutuniyar banza yake min” Ta fada cikin ranta, kuka ne ya sake kufce mata tana dana sanin zuwa dakinshi dukda tayi abunda yace ayi ne, don lokacin daya shigo gidan tana gaban dispenser tazo diban ruwa mai dumi don tasha don tunda ta fara period ta rage Shan ruwan sanyi Sai mai dumi, wanda de bowa a dispenser yafi mata sauki, goge hawayen fuskanta tayi don babu amfanin haka,don yanxu duk abunda ya mata bazata ga laifinshi ba don tana ganin she deserve it for causing him so much pain. Mikewa tayi ta tube yar rigarta ta wuce toilet ta sakarma kanta shower mai zafi, nan take komai ya soma dawo mata, runtse idanunta tayi tunawa da yanda yake dunfarota da Abubuwan da ya kusa ratsawa tsakaninsu hawayenta na sake zubowa kan kyakyawar fuskanta, matse kafafunta tayi gam tunawa da yanda ya dagota daga waist dinta ya daura kan laps dinshi, yanda ya daurata kan jikinshi she can feel something ta chan kasan cinyanshi wanda ta Kasa tantance ko menene,ta dade sosai a tsakiyan shower kafin ta nado jikinta da towel dinta ta fito,ko kallon inda ta yasar da rigar data tube batayi ba ta bude closet ta jawo Riga da wando masu kauri dukda tasan zai dameta, tana gama sakawa ta rage hasken dakin ta bi lafiyar gado tare da janyo bargo ta lullube jikinta Har zuwa kanta, abubuwa da dama ne suke zarya cikin ranta ciki kuwa harda yanke shawarar tunkarar shi da maganar yarjejeniyar su don shi kadaine abunda zata buqata taji daga wajen shi Kodan ta samu komai ya warware tsakaninsu don ta samu ta koma wajen Yan uwanta tunda yanxu karatun nata da kokarin da tayi Duk shekaru basu da amfani,haka ta dunga saqawa tana warwarewa dukda tana yin hakan ne don kokarin hana kanta tunanin moments dinsu na dazu,Sai wajen karfe biyu barawon barci ya fizgeta ba tare da tayi la’akari dashi ba. Tun bayan futarta Ya dauka kusan awa a kwance yanda ta barshi, ya Kasa koda daga yatsunta hannunshi, gaba daya ya zama weak dalilin lafiyarshi data motsa Sai a lokacin ya tabbatar da cikakkiyar lafiyarshi don abunda yake ji Har yafi lokacin da yake jin normal erection dukda baya bama abun mahimmaci, ahankali ya soma jin komai yana lafa mashi, mikewa yayi da kyar ya wuce toilet,yana tsaya wa gaban shower ya jizge short din nashi da yakeji ya takure shi don gabanshi ya mike sosai kamar zai fasa wandon, kallon yanda d”ick dinshi ya mike yayi da sauri ya dauke kanshi tare da kunna shower mai sanyi akanshi zuwa marar shi, yanda ruwan ke sauka akanshi zuwa kasanshi ya sashi yar kara “arhhh” tare da gasping breath dinshi,ya dauka kusan Rabin awa a gaban shower kafin ya soma dawowa daidai agurguje yayi wanka kafin ya fito daure da towel, saida ya goge jikinshi kafin ya bude closet dinshi ya janyo kayan barcinsa masu santsi ya shirya tsaf ya bi lafiyar gado, ya dauka kusan awa biyu a kwance idanunshi a lumshe barcin Ma ya kaurace mashi gaba daya, yanason cire abunda ke ranshi amma ya kasa. Akan idanunshi aka kira sallan asuba, da kyar ya bude lumshenshun idanunshi da suka yi jaa sosai, damuwa ce fal cikin ranshi saidai yanayin fuskanshi bazaka taba tantance shi ba, sallar ma bai samu zuwa masjid ba don a gida yayi, yana idarwa kuwa ya koma gado nan take barci ya fuzgeshi mai nauyi sosai. Bai samu farkawa ba Sai wajen karfe 12 na rana wanda shima dalilin kiraye kirayen wayanshi da akeyi vibration din wayan ya tada shi, janyo wayanshi yayi kafin ya bude idanunshi akan screen din ganin sunan ammah yasa shi gyara zamanshi bai kaiga amsawa ba wayan ya katse, aje wayan yayi ya sauke kafafunshi tare da wucewa toilets, a tsanake yayi wanka tare da fitowa ya tsane jikinshi da towel, gaban dresser ya tsaya ya shafe jikinshi da man shi masu tsada a fatar jikinshi kallon jikinshi ya tsaya yi a mirror, cikin shi a shafe six packs dinshi ya fito sosai alamun exercise dayake yawan yi,shiryawa yayi cikin kananun kaya riga da dogon wando farare tass na adidas, kayan sun amshesa sosai don sun dan kamashi, muscles dinshi sun fito sosai, Sai baza kamshi yakeyi kamar wanda zaije gasar kyau, zama yayi gefen gado ya soma dialing number ammah, ringing daya biyu ta dauka.. “Assalamu alaikum son” “Alaikum salam ammah” Murmushi tayi jin muryanshi da tayi kewa sosai don kusan shekara uku kenan zuwa hudu rabonda ta sanyashi a idanunta “Son kana lpy? Ya aiki” Sauke nunfashinsa yayi yace “Alhamdulillah Ammah kuna nan lpy? Ya yaran nan” “Lpy kalau son Muna nan lpy,Muna saka ran ganinka soon Insha Allah, yaran nan ma are so excited” “Very soon in sha Allah ammah” “Ay gwara ka dawo ma, ko ka samu cikin yaran Yan uwa na hada ka da mai hankali” Shuru yayi alamun maganar tayi mashi nauyi cikin basarwa yace “Komai dai lafiya ko?, yarannan suna zuwa makaranta?” Murmushi tayi irin nasu na manya tace “suna zuwa, driver shike kaisu ya dauko su, nikam inason na tambayeka, shin kuna gaisawa da dan uwa ka kuwa?,kana kiranshi?” “Uhm uhm” “Haba Muhammad na fada maka kadai na biye mashi, dukda shine babba tunda baiyi halin manya ba kaima bai kamata kabi sahunsa ba, nasan daddy ma baka kiranshi ko, don kusan koda yaushe Sai yayi min complain dinka,” Saida ya gama sauraren ta kafin cikin sanyi a tsanake yace “za’a gyara in sha Allah” Murmushi ta sake yi kafin tace “Masha Allah, yaushe zamu saka ran zuwan ka?” “Idan tafiyan ya tabbata this week Zan sanar daku insh Allah” “Toh Allah yayi albarka Allah ya kaimu” “Ameen ya Allah”yayi saurin amsa mata, Sallama sukayi kafin ya kashe wayan. Ammah… Yana katse wayan ta fara duban wayanta ganin Sabon line din daya kirata dashi kwanaki special contact ne , bata kawo komai a ranta ba sanin girman aikinshi, kafin ta aje wayan ganin lokacin sallah yayi, miqewa tayi ta dauro alwala kafin tayi sallah tana idarwa ta sauko kasa saboda duban abincin data saka lantana ta dauro don lokacin tashin su salima ya kusa daga makaranta, bude kofar kitchen din tayi ganin lantana na kiciniyar zuba white rice cikin warmer, “Sarkin aiki, Har an gama” ammah ta fada tana kallon lantana Durkusa wa lantana tayi Har kasa fuskanta daukw da murmushi tace “barka da fitowa hajiya, ya ciwon kafar” “Alhamdulillah lantana na barki da aiki ko” Ta amsa mata fuskarta asake “Ah ah ba komai hajiya Ay na gama, miyar Ma na sauke, Kajin ne ban gama soyawa ba,” “Yauwa daman inata tunanin yarannan karsu dawo da yunwa ba a gama ba” amma ta fada tana duba abuncin “Ay an gama yanxu zan karasa, Har kunun Salim ma an gama” lantana ta fada kanta a kasa Madallah sannu lanatana Allah ya biya ki” Sunkuyar da kanta tayi alamun kunya tace “Ameen hajiya.” Juyawa ammah tayi tare da dan dingisa kafafunta Har takai bakin kofa lantana tace “Yauwa hajiya malam labaran yazo bai dade da tafiya bama, lokacin kina hutawa, na shaida mashi baki Tashi ba tukunna, yace zai dawo anjima” “Allah sarki Ay da kin kirani na sauko Mun gaisa, mlm labaran dai Akwai kokarin zumunci” Ganin yanda lantana ke murmushi yasa ammah murmusawa ta fuce daga kitchen din,a parlor ta samu waje ta zauna ganin Ana program din wa’azin da bata bari yana wuceta a sunnah tv, mintuna kadan karar horn ya karade gidan alamun Yan makaranta sun dawo. Ana bude gate driver ya samu wajen parking ya parker motar, salima ce ta fara fitowa sanye cikin uniform da ya amshi jikinta sosai daman bata da kiba yar kiff kiff da ita saidai itama Allah ya bata sura mai kyau don tana da shape dinta daidai jikinta,ganin Ana zabga rana tace “Wai Malan Mamman yau Ana rana sosai gaskia” Dariya wanda ta kira da mammman yayi bayan ya gama parking yana shirin kashe motar yace “yar gidan hajiya Ay kwana biyu nan Ana rana sosai” Janyo school bag dinta tayi kafin ta bude kofar baya ta futo tare da cewa “mlm mamman wallahi bazan iya dauko wannan katon yaron ba, ka tasoshi ya tako da kafarshi” Tana kaiwa nan ta wuce hanyar dazai sadaka da entrance, motar Aman ce ta kutso kai, tunda ya hangota daga nesa yaji wani sanyi aranshi, yanda ya karade gidan da horn da yanda ya karaso compound din yasata tsayawa daga nesa don Akwai rana sosai bata ganin gabanta, lumshe idanu tayi tare da sanya hannunta kan fuskanta don kare rana, ganin motar shi da yanda yayi parking ya tabbatar mata dashi ne, kusan wata guda kenan rabonda ta ganshi a gidan, dan tabe baki tayi Har zata juya ta tsaya ganin ikon Allah, mlm labaran dake shirin futa daga gidan ganin motar aman ya sashi tsayawa don baimaga motar su salima ba data shigo don ya dade wajen mai gadi kafin ya zaga bayan gida, yana karasowa ya soma bude mashi kofar motar, yana futowa kuwa ko amsa gaisuwar da yake mashi baiyi ba yace “ka wanke min motar nan Zan fita anjima kadan” Cike da biyayya labaran yace “Toh yallabai “ Salima wanda ta tsaya ganin iko da isa da kuma wulaqanci irin na aman, tabe baki tayi don tsaf taji abunda suke cewa saidai bata hangosu son sunyi nisa sosai sannan ga rana da ake kwallawa sosai, “Mutun kwata kwata baisan darajar mutane ba,” ta fada chan kasan maqoshi Tsaki ta buga wanda tsaf ya hangota kafin ta shige cikin parlor, bin bayanta yayi da kallo yana ayyana abubuwa da dama aranshi, gaba daya ta tafi dashi yarinyar dukda taki sakewa dashi. Parlor ya wuce shima,Yana shiga ya ganta gefen ammah Sai zabga shagwaba take “Wallahi amma na gaji yau dinnan, mid term test mukeyi” Shafa fuskanta ammah tayi tace “sannu yarinyar kirki Ay an kusa gamawa Insha Allah, Allah ya taimaka” “Ameen ammah na” ta karashe tana zabga ma aman dake shugowa ya kafeta da idanunshi harara,kafin ta maida idanu ga kan ammah tace “Ammah bari naje na cire kayan nan Sai nazo na maki tausa” “Toh yarinyar kirki” ammah ta amsa mata fuskanta dauke da murmushi Murmushi tayi Ma ammah tare da wucewa sama bayan ta gama zabga mashi harara a karo na biyu. Dariya kawai yayi tare da zama gefe yace “barka da hutawa “ “Thank you son,Ina ka shiga kwana biyu kona kiraka bana samunka “ “Mikewa yayi ya nufi hanyar part dinshi yace “nayi tafiya ne” Yana kaiwa nan ya shige dakinshi Murmushi kawai ammah tayi tana mamakin hali irin na aman babu ladabi kwata kwata bai damu da girman kowa ba ahankali ta furta “Allah ya shirya mana” Salim dake barcinsa hankali kwance cikin mota baima san sun iso ba saida malam mamman ya tasheshi kafin ya mike, jakarshi shima ya janyo kafin ya wuce hanyar dazai sadaka da cikin gida, bai kaiga karasawa ba ya tsaya tare da juyowa jin maganar da mai gadi yake yima labaran “malam labaran Sai hkuri fah, yaran zamani daman Sai hakuri Allah ya shirya mana “ Dariya labaran yayi kafin ya janyo tiyo da suke Jan ruwa ya soma wanke motar aman kafin yace “ba komai ay malam dauda,Allah ya shirya mana kawai” Kurama labaran idanu Salim yayi dukda hasken rana ya hanashi ganinsa da kyau yana son tuna abu saidai ya Kasa tunawa, Ammah data hango shi tsaye don abude aman yabar kofar daya shigo bayan salima tace “Babana shugo mana ya ka tsaya bakin kofa” Waigowa yayi ya shige cikin parlorn tare da karasawa jikin ammah ya zauna gefenta yana mata murmushi, shafa kanshi tayi tace “sannu babana ya gajiyan makaranta, nasan ka gaji sosai ko” Girgiza mata kai yayi don baya magana Har lokaci ko a makaranta saidai ya rubuta baya iya karantanwa. “Maza aje ayi wanka Sai’a sauko aci abunci ko, anty lantana tayi maka kunun madara da kake so sosai” Murmushi yayi harda tsallen murna ya mike ya wuce sama zuwa dakinsu. Bangaren amra… Tun bayan abunda ya faru tsakaninta da general ta fara wasan yar buya dashi,kwata kwata ta daina zaman parlor data saba dalili kuwa shine kunyar shi takeji sosai hade da tsoronshi daya ninku a zuciyarta Har yafi na da,cin abunci ke sauko da ita Kasa tana gamawa kuwa zata koma daki abunta, abubuwa da yawa sun dameta, na farko tanason tunkarar shi da maganar yarjejeniyar don harga Allah yanxu hankalinta ya soma tashi, abubuwa suna neman zautar da ita, na farko tunanin qannenta daya dawo mata sabo ace ta dawo nigeria amma bata tafi wajensu ba abunda ya kamata tayi tun farko, na biyu zamanta anan gida bashida wani amfani, gashi ta kasa tunkarar shi da maganar yarjejeni don taji abunda zatayi mashi don ta samu ko zataji saukin blaming kanta da take akanshi,bayan wannan Ma don ta samu ta kawo karshen zaman nasu don ita dai ta bangarenta babu riba saidai kuma tana tsoron shi don batasan ta yanda zata tunkareshi ba. Ta bangarenshi shima tun bayan haduwarsu ta karshe bai sake bi takanta ba don daga baya Ma haushin Kansa ya soma ji, don rashin ganinta dinma ya sashi jin kamar ta soma raina shi, in badan haka ba kullum idan ya dawo komin dare zai taddata a parlor, ganin kamar raini ya na neman shiga yasashi cigaba da harkokinshi shima, don yanxu yana jin komai yana gab da zuwa karshe. Karfe biyar na yamma ta sauko qasa domin duba Nadine dake zazzabi, doguwar rigace a jikinta kamar koda yaushe abaya, Sai kamshin turaren ta take yi mai dadi wanda ya fara zama jikinta, futowa tayi daga dakinta cikin natsuwa ta sauko kasa, direct dakin Nadine ta wuce, tana knocking ta shiga ciki, a duqunqune ta ganta cikin bargo, da sauri ta karasa gabanta tare da mata sannu, Nadine na ganinta tayi kokarin zama dukda tana jin jiki tace “sannu Ma,” “Ayya sannu Nadine, ya jikin kinsha Magani ko za a kaiki asibiti ne?” Da kyar ta bude baki tace “no ma, basai an kaini asibiti ba, inajin sauki” “No Nadine kalli fa da kyar kike zama, Bari na nemi driver a kaiki asibiti” Shuru Nadine tayi don gaskia idan tayi kawaici zata cutu sosai. Fitowa Amra tayi hankali a tashe don ta rasa abunda zatayi, ba tare da tunanin kayan jikinta ba don abaya ne kuma yadan kamata sanin cikin gida ne yasata bataji komai ba ta gyara hulan kanta ta gyara ta fito daidai baki kofa, ganin garin ya dan soma duhu, daga chan nesa ta hango gateman, kiranshi tayi da sauri ya karaso gabanta yace “good evening ma” “Evening please where’s the driver?” “Driver is not around ma,ya fita da oga” “Okay” ta juya cikin gidan Binta da kallo gate man yayi kafin ya koma kan aikin shi Shuru tayi tama rasa abunda zatayi gashi bata da number shi balle ta kirashi, shima oga kwata kwata dinma bata da line dinshi, Kasa zama tayi ta koma dakin Nadine, ganinta soma barcin wahala yasata dawowa parlor don zaman jiran tsammani, ganin kusan karfe 6:50pm lokacin har an kira sallah yasa ta miqewa ta wuce sama ta dauro alwawala tana idarwa ta sake saukowa kasa don duba lafiyar Nadine, tana shiga dakin ta hangota tana barci saidai Ganin rawar sanyi da jikinta keyi ya sata shiga fargaba sosai sanin baya dawowa da wuri ya sata futa neman number shi ko zata samu wajen gate man, tana futa kuwa ana bude gate, mamakin dawowa shi a lokacin ta soma yi saidai kuma ta dan fuzge don taji dadin dawowa nashi adaidai lokacin, tunda suka kutso kai ya zuba mata idanunshi, kusan kwana uku kenan rabon shi daya ganta, mamakin ganin ta tsaye a wajen yayi, ganin ta koma ciki ya sashi futowa bayan driver yayi parking, cikin parlor ya shige cikin takushi mai daukan hankali da natsuwa fuskan nan tamm, yana shugowa ta miqe tsaye, kallo daya tayi mashi suka hada idanu kafin ta sauke nata tace “barka da dawowa” Ya dauka sakanni kafin ya kauda kanshi ya soma bin hanyar wucewa sama Daman batayi expecting amsawanshi ba don haka tayi saurin cewa “uhm daman Nadine ce bata jin dadi,” Tsayawa yayi kafin ya juyo ya kalleta kamar bazai ce komi ba yace “meke damunta” “Zazzabi ne ya sata zama so weak” Sama ya wuce ba tare da yace mata komi ba ganin haka ya sata zama dabas Har aka kira sallar isha I tana nan zaune akan kujera don batasan me zaiyi ba, gashi baice mata komi ba, bayan mintina Sai gashi ya sauko, ya sauya kaya zuwa wasu daban na Shan iska alamun ya sake wanka, key ne a hannunshi Dayan hannun kuma wayanshi ce dake ta ringing babu qaqautawa. Kallonta yayi ta gefen ido yace “kije ki fito da ita” Da sauri ta wuce dakin Nadine tana shiga kuwa ta taddata tana amai, saida ta taimaka mata kafin suka fito tare don ko tsayuwa bata iyayi. Shiko harya kai wajen parking ya fidda wata zabgegiyar motarshi, suna fitowa ya hango su, saida ya masu horn kafin ta taimaka wa Nadine suka karasa wajen motar, bayan motar ta bude ta taimaka wa Nadine ta shiga ciki kafin itama ta shiga bayan ta zauna. Tafiyan minti ashirin ta kawo su wani hadadden private hospital, kamar Ana jiran su kuwa wasu nurses biyu suka karaso da gado aka fito da Nadine, amra wadda ke shirin fitowa don tabi bayansu ta tsaya kyam jin abunda yace “karki sake ki fito” Komawa tayi ta zauna ganin yayi kicin kicin, wucewa yayi cikin asibitin ya barta a cikin motar, saida ya tabbatar an aje Nadine a daki mai kyau an bata taimakon gaggawa don Har drip aka kara mata kafin ya bada umarnin a kula da ita Har a sallameta kafin ya fito. Tun bayan fitarshi kuwa hankalin amra ya Tashi sosai ganin a gaban idanunta bayan ya shige aka shugo da wani yaro ranga ranga yayi accident nan take ya tuna mata da salim, cikin tashin hankali ta soma tunanin qannenta hawaye nabin fuskanta kamar ruwa. Yana shiga cikin motar baima tsaya kallon inda take ba ya fuzge motar ya futa daga compound din, ahankali ahankali ya soma jin sheshekar kukanta yana shiga kunnenshi kadan kadan, toshe Bakinta tayi sanin cewa baya son kuka, dagowa yayi ta glass ya kura mata idanu dukda idanunta na kasa hakan bai hanashi fuskantar kuka take ba saida ya hau babban titi kafin ya gangara gefen titin inda babu mutane Sai hasken street light ya Parker motar, jin alamu tsayawar motar yasata tunanin ko sun iso ne, dagowa tayi ta kalli glass din gefenta, ganin su gefen titi yasata dagowa ta kalleshi ta cikin glass din gaban motar, ganin idanunshi a Kasa ya sata sauke kanta kasa ta cigaba da kukan zuci dana fili gabanta na faduwa kadan kadan, bataji alamun futarshi daga motar ba Sai gefenta daya bude ya shigo kai tsaye ya rufe bam, ganin haka ya sata dan kara karfin kukanta wanda ya sashi runtse idanunshi ya kwantar da kanshi bayan kujerar tare da lumshe idanunshi. Shuru kusan minti biyar baice mata komi ba itama tunda ta rakube gefe bata sake motsawa ba saima dan kara volume din kukanta da tayi tare da shesheka, ganin kukan nata yaqi karewa ya sashi bude lumshenshun idanun shi ya kalleta tsaf, fuskanta ya kurama idanu don dan hasken street light din ya bashi damar ganinta da kyau, lashes dinta sun kwanta lub lub don ta rufe idanun gam taqi budesu “Stop that” Ta gama karantarshi tsaf, don tana jin haka tayi tsit saidai kukan na nan a maqale. “Open your eyes and loook over here” Ya sake fada cikin natsuwa Juyowa tayi kamar yar koyo tana tsoron laifi ta kalleshi, ganin yanda idanunta sukayi jaa saida ya sashi lumshe idanu “Why are you crying? Saboda na hanaki fita haka?” Da sauri ta girgiza mashi kanta tace “ah ah” “Why are you crying then,I hate those tears” Shuru ta danyi don bata fahimce shi ba “Uhm why?” Ya sake tambayanta “Na tuna da kannena ne” “Okay so?” Ya sake tambayanta Hawayen da take hiding ne suka sake sauko wa, take ta fashe da wani matsanancun kukan da baima san lokacin da ya janyota ba jikinshi, Sai jinta tayi a jikinshi tsamm, abunka da mai neman sassauci, tana jin haka tadan kama rigarshi ta fashe da kuka baiyi yinkurin yin komi ba haka zalika baice mata qala ba, harta gaji ta fara sauke ijjiyar zuciya, ahankali ta soma dawowa natsuwarta harta fuskanci tana cikin jikinshi, kamshinsa dake fuzganta Har wani barci barci ke neman kwasarta a wajen, yana jin alamu ta daina kukan bai saketa ba still tana jikinshi itama batayi yinkurin Tashi ba don tana tsoron yin laifi, sun dauka kusan an hour a haka kafin ya fiddota daga jikinshi, “ke mage ne?” Tambayar Tashi ne ya bata dariya har dan dimple dinta ya fito, ya fahimce tana da son jiki, rashin iya hausanshi sosai ya sashi fadin hakan. Gyara zamanshi yayi kafin yace “kinason ganin qannenki ne?” Da sauri ta dago ta kalleshi Adan shagwabe ta girgiza mashi kai hawaye na shirin zubo mata “inason na Gansu, inason nasan a wani hali suke ciki, saidai Ina tsoron zuwa gidan, bansan mai Zan tadda ba, Ina tsoron haduwa da uncl….” Kura mata idanu yayi don tunda ta soma magana ya zubama idanunta da Bakinta idanu “Waye shi?” “Uncle dina ne,wan babana kuma mariki na,” “Maysa kike tsoron haduwa dashi,” “Uhm saboda…saboda” Ganin yanda ya kura mata idanu yasata cewa “saboda shine yayi sponsoring upkeep dina, kuma yace Saina biyashi gashi ban samu abunda naje nema ba, na janyo maka ka rasa aikin ka kaima bansan ya zanyi ba I’m so sorry, Wallahi idanda Akwai abunda zanyi na maida hannun agogo baya danayi, I’m feeling guilty, nabar siblings dina and I’m d reason kaima aka koreka daga aikin ka, I’m so sorryyyy ka fadamin abunda zanyi maka ko Zan rage jin zafin abubuwan dake damuna,..” ta karashe da kukan da ke nuni da abun yana mata ciwo sosai. Mamakin yanda kalamai irin wannan suke futowa daga Bakinta yake,kallon shekarun ta yake all this while ba girman ta ba ko tunaninta, saidai yana hango tsantsar kuruciya a tattare da ita, kukan nata ma yanxu burgeshi yakeyi da yanda take komai a shagwabe, bazaka taba tantance halin da yake ciki ba fuskannan dai tana nan babu alamun fara a, Sai kyalli da takeyi alamun hutu ya zauna a jikinshi. Baice mata komi ba ya fito daga gaban motar ya koma gaba ya zauna, yanayin shi kamar wahainiya, yanxu saiya chanza launi shiyasa baka taba gane mashi hade fuska yayi yace “I’m sure Kinsan cewa niba driver ki bane ba,” Jikinta ne yayi sanyi don taga fuskanshi lokacin da ta karashe maganar, futowa tayi cikin natsuwa ta dawo gaba ta zauna yaja motar da mugun speed suka bar wajen. Akan hanya babu wanda yace da waninsa tak, Sai karar ac dake busowa tare da kamshi sa dake addabarta, jifa jifa take waigowa tadan kalleshi ta gefen ido kafin ta dauke,gaba daya zaman Ma Ya gundureta ganin yanda fuskanshi ta janza lokaci guda. Shiko sarai ya gama gane weakness dinta don haka tunda ya dauke kanshi bai sake kallonta ba Har suka iso gida, yana parking motar ya juyo ya kalleta ganin harta fara barci, barci ne takeyi peacefully kamar baby, fuskanta so cute, Kasa tashinta yayi sai idanu daya zuba mata,ganin kusan karfe 10 yasa ya dan taba hannunta,laushin fatarta ya sashi Kasa tashin nata, ahankali ta soma motsa yana jin haka ya dauke hannunshi yayi Gyaran murya, tana jin haka kuwa ta farka ganin inda suke yasata bude kofar ta futa, shima fitowan yayi yabi bayanta. lokacin daya karasa parlor harta haura sama, kofan ya rufe kafin ya wuce sama shima. Koda ya karasa sama kayan shi ya soma ragewa, wayanshi dake ringing ba qaqqutawa ya dauka ganin ba number da aka dunga kiranshi da shi bane daxu yasashi saurin dagawa “Oga barka da dare harka kwanta ne inason nayi maka wani albishir ne” “No ban kwanta ba, na fita ne, any update” Amar ya fada yana gyra zaman wayar a kunnenshi “Na samu binciken daka bada umarni ayi akan wannan Alhaji mustapha, sannan yarannan da akayi trafficking iyayen shi sunzo Yanxu haka Mun basu masauki don Yan kano ne,gobe saika zo muji ta bakinsu don alamu sun nuna kamar yaronnan wayo aka mashi shida iyayen nasa,Sai gayen daka buqaci ganinshi, zai shigo nigeria on Friday” Murmushin gefen baki yayi wanda kana gani kasan shi kadai yasan abunda yake qissawa a cikin ranshi yace “Weldone lieutenant asad,” Maganganu sukayi mai tsayi wanda ya danganci aiki kafin suyi sallama. Number da aka dunga kiranshi dashi ya soma dialing saidai bai shiga ba don haka ya aje wayan ya wuce toilet don watsa ruwa. Tuna shigowa daki toilet ta wuce tayi wanka, Tana fitowa daga wanka ta dauro alwala don bata samu tayi sallar isha I ba suka fita, tana idarwa ta zumbula hijab dinta ta sauko kasa bata ma tsaya saka kaya ba don yunwa ce ta nuqurqusota sosai daman bata jurar yunwan dare, sanin nadine bata nan yasa agurguje tana shiga kitchen ta daura simple pasta, cikin kankanin lokaci ta gama bata tsaya ma zuwa dining ba anan tsaye ta aje plate din kan marble kitchen island din ta soma bama cikinta hakinshi, wayanta dake gefenta ta janyo ta soma dialing number haifa, still wayan baya shiga, aje wayan tayi ta cigaba da tura abinci ta hankali kwance don ya mata dadi sosai, Yana fitowa daga toilet baima tsaya goge jikinshi ba jin cikinshi na kukan yunwa, sanin Nadine bata nan yasa shi fitowa daga dakinshi daure da towel don neman abunda zai saka cikinshi koda coffee ne, koda ya sauko second floor baima bi takanta ba ya wuce qasa, tun daga hanyar shiga kitchen din cikinshi ya sake kara saboda kamshin daya daki hancinsa, Tamke fuska yayi ya shiga kitchen din, a tsaye ya ganta ta bashi baya tana loma hankali kwance Harda yar waqa a bakinta, nade hannunshi yayi ya zuba mata eyes yana kallon yanda datayi yar loma Sai tayi waqa Harda juyi, yanda takeyi ya tabbatar mashi she’s enjoying what she’s doing, kare mata kallo yayi, don ta nannade hijab din daga bayanta zuwa gaba so yana hango santala santalan cinyoyinta dake cikin pink towel dinta, don hijab din bai kaiga Kasa ba don ta nannade shi, takowa ya soma yi ya tsaya bayanta, batama san ya shigo kitchen din ba Har tsayuwar shi a bayanta, rankwafowa yayi zuwa wuyanta ya dan sakalo kanshi gefen wuyanta don ganin abunda ke gabanta, babu zato ba tsammani taji mutun a bayanta dab da Ita, zabura tayi zata fasa ihu,cikin sauri ya saka hannunshi daya yayo baya da ita zuwa jikinshi dayan kuma ya toshi Bakinta dashi, karasa tura kanshi yayi kan wuyanta daidai kunnenta ya soma magana kamar mai jin barci ahankali ganin ta burkice lokaci guda, “shiiii it’s me” Ahankali ta soma sauke ijjiyar zuciya don Har kuka ya soma kufce mata, yana ganin ta dawo daidai ya sassauta rikon dayayi ma kugunta ganin haka ya sata sauke ijjiyar zuciya don tayi tunanin zai matsa, goga kuwa bai motsa ba haka zalika baice mata komai ba don runtse idanunshi Ma yayi, Gum tayi don ta rasa tunanin Ma da zatayi, gaba daya she’s so uncomfortable, don she can feel his body all over her don yana dab da ita ta baya,Kasa motsi tayi. “Eat your food” ya fada akausashe Tsoron shi ya sata daukan spoon din don abuncin ma ya gudureta so take kawai ya matsa daga bayanta gashi tsoronshi ya hanata ce mata komai don tunawa da yanda suka kare last time, Ahankali ta dauko spoon din ta deba kadan takai bakinta, bata idasa kaiwa Bakinta ba ya matso sosai gab da ita ya dago hannunta dake rike da spoon din yakai bakinshi, rasa abunyi tayi don tayi mamaki sosai yin hakan da yayi, hannushi nakan nata haka ya dunga deba yana kaiwa bakinshi saida yayi kusan loma biyar don abuncin bashi da wani yawa don ta kusa cinyewa ya shigo cikin kitchen din, saida ya cinye last spoon ya hada da hannunta ya aje, still bai matsa ba, babu zato ba tsammani ta sake jin fuskanshi daidai kunenta “why did you stop what you’re doing, uhm” Ya fada yana juyo da fuskanta saitunshi still yana maqale a bayanta, yana jin yanda zuciya ta ke bugu sosai. “Continue with the dancing” Ya fada yana kura mata idanu fuskanshi babu wasa ko kadan Shuru tayi tare da saurin sauke idanunta kasa don taji kunya sosai ashe ya ganta,ga yanayin da suke ciki mai Wuyar fassara don yanda yake mata magana ma kanshi ya sata yin la’asar, katse ta yayi ta hanyar cewa “Kince na fada maki abunda zakiyi don kiji saukin abunda kikayi min ko?” Shuru ta sukeyi “I hate this silence speak up” Da sauri tace “uhm” “Okay then basai kin wahalar da kanki ba Bari na baki assignment” Yana kaiwa nan yajuyo da ita gaba dayanta saitinshi Sai a lokacin ta kare mashi kallo, babu komi a jikinshi sai dan towel dinda ya saba daurawa, gashin kirjinshi a kwance lub don ruwan jikinshi bai gama tsanewa ba, ruwan dripping Ma yake yi daga gashin kanshi zuwa wuyanshi kafin ya sauko kirjinshi zuwa flat tummy dinshi da six packs dinshi ya fito sosai, saurin dauke idanunta tayi ta runtse su gam tana karanto Duk addua daya zo cikin zuciyarta, Bakinta ne yake motsawa tanason fadin abu saidai ta Kasa cewa komai ganin haka yasashi yin murmushi da gefen baki yace “looks like you’re enjoying the moment uhmm” Yana fadin haka ya sanya hannayenshi biyu ya kwashe hijab dinta gaba daya yayi wurgi dashi gefe bai bata damar motsiba ya sanya tafun hannayenshi biyu ya damko ass dinta dake cikin towel din ya daga ta sama, janye hannunshi daya yayi ya yasar da plate din da suka gama cin abinci dashi kasa ji kake tarrrrrrrtsiiii ya tarwatse gaba daya, baiyi wata wata ba ya maida hannayenshi ass dinta ya aje ta kan kitchen island din, idanunshi Har sun soma qanqancewa, tashin hankalin data shiga baya faduwa gabanta kuwa bugun da yake kamar zuciyarta zata fito, ta Kasa tantance meyake shirin yi don kwakwalwarta ta Kasa daukan abunda take gani, bata gama tunaninba taji saukan tafin hannayenshi a kan laps dinta da suke a bayyane luwai babu gashi sai santsi, a furgice ta tattaro jarumtarta ta dago tace “innalillahi meye haka, what are you trying to do na shiga uku” Saurin tarar nunfashinta yayi yace “shiiii calm down saurin me kikeyi you’ll see what I’m trying to do,assignment Zan baki” Yana karashe wa ya raba cinyoyinta ya shige tsakiya tare da janyo waist dinta sosai dab dashi kadan, matso da fuskanshi yayi saitin nata ya sauke mata nunfashinsa mai dauke da sinadarin kamshin mint din dake bakinshi, azafafe ya cafke bakinta ya janyo lower lips dinta tare da tura harshenshi cikin Bakinta ya jawo nata, take notikan kanshi ya soma kwance wa, gasping breath yayi tare da sake turasa da kyau ya gyara tsayuwanshi ya fara bata wani hot French kiss daya sata kusan haukacewa, gaba daya ta gama daburcewa jin bakinshi cikin nata, tsotso of her life yake bata don abun yazo mata a bazata bayan wannan ma this is the first time Bakinta ya shiga cikin na namiji, shima dai wannan ne first time daya taba sanya bakinshi cikin na ya mace a duniya,don yana da tsantsani, sun dauka kusan Rabin awa Ana abu daya, tun tana iya sauke nunfashinta daidai Har nunfashin ya soma yi mata wahalar futa, bata gama shiga tashin hankali ba saida taji yanda wani abu na zungurinta a kasanta kamar icce, nan take jikinta ya fara vibration gashi tana jin abu na sauka daga private part dinta.goga kuwa ya tafi hutun Wucin gadi, don wni irin dadi yakeji wanda bai taba experiencing ba da zarar ya matso kusa da yarinyar nan yake loosing Duk wani home training dinshi. Ganin abun yaki ci yaki cinyewa don harta fara jin zafi sosai don ta tsotsu sosai ga abunda ke zungurinta wanda ta Kasa gane ko menene yasata fara bugunshi, hawaye na zarya a fuskanta, yana jinta sama sama don haka saida yayi mai isarsa kafin ya cire bakinshi daga nata ya maida kanshi wuyanta ya fara kokarin daidaita natsuwarshi, ya dauka kusan Rabin awa a tsaye Har ya dan soma jin daidai, kafin ya dago da jajayen idanunshi ya matsa baya, yana matsa wa kuwa tayi saurin shafa bakinta dake mata zugi idanunta a rufe gum don bata buqatar sake ganinshi a haka, shikuwa hakan da tayi ya bashi damar kare mata kallo tass, idanunshi ne suka sauka kan towel dinta daya rabe sakamakon kafafunta dake a wale, yana hango white pants dinta da sauri ya dauke idanunshi yana kokarin hana kanshi kallon wajen, maida idanunshi yayi kanta ganin ta rufe idanunta yasashi maida idanunshi wajen pant dinta, ganin yanda ya jiqe, nan take yaji yana neman zaujewa da sauri ya tattara natsuwarshi ya matse fuska yace “this is your first assignment” Yana fadin haka fuce daga kitchen din tana jin haka tayi saurin bude idanunta batabi ta kan hijab dinta dake yashe ba ta fuce daga kitchen din da gudunta Har tana tuntube tana shugowa daki toilet ta wuce direct ta zauna anan kasa ta fara kuka mara dalili, Bakinta na mata zugi sosai, haushinsa take ji sosai yanxu abunshi ya Tashi daga baqaqen maganaganu ya koma mugunta. Ta shafe kusan awa kafin ta lallaba kanta ta yaye towel din ta cire pants din jikinta, a furgice ta kurama wandon nata idanu yanda ya jike sharkaf kamar tayi futsari, saurin Wulla wandon tayi a dusbin don gaba daya harda takaicin kanta takeji yanxu kuma don tasan me hakan ke nufi. Oga general ma da kyar yakai kanshi daki, gaba daya he’s loosing it, yana mamakin kanshi sosai, tunawa da wani abu ya sashi wucewa toilet ya yaye towel din, ganin ya danyi dripping kadan ya sashi tabbatar Ma da kanshi yanxu kam jikinshi is ready, dole yayi abunda ya kamata yayi wanda ya hana kanshi dayi. Wanka yayi kafin ya fito ya shirya tsaf yabi lafiyar gado, tunawa da moment dinsu na dazu ya Kara bashi karfin gwiwa tare da cire mashi wani darr da yake ji a ranshi, a cikin ranshi ya soma magana “ does that mean she’s enjoying it,ashe yara nada feelings, I can clearly see how” Tunawa da yanda yaga gabanta yasashi runtse ido, gabanta a cike yake bammm kamar zai yaga pant din nata, gashi yanda yaga pant din Ya dameta saiya fidda shape din vj dinta sosai, saurin kauda tunanin yayi . Da wannan tunanin barci ya kwashesa wanda ya jika baiyi shiba tun bayan dawowanshi nigeria don koda yaushe aiki ne agabanshi. Inda amra kuwa barcin ya kaurace mata, nan take ta yanke shawarar tunkararshi da maganar yarjejeniyar su don bazata iya zama ba don abubuwanshi sun fara fun karfin tunaninta. [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update!!!! Unedited❌ 10/5/2023 Karfe biyar daidai ya bude idanunshi da sukayi mashi nauyi sosai, wani irin mafarki yayi mai wuyar fassara, wanda ya sashi makara tashin sallah, agogon Rolex dinshi dake gefen gado ya duba ganin kusan karfe shida ya sashi saurin mikewa ya wuce toilets, wanka yayi tare da dauro alwala ya fito ya zura jallabiyanshi domin yin sallah yana idarwa yayi en addu’oin shi kafin ya miqe ya fuce daga dakin, Kasa ya sauka jin cikinshi na buqatar koda ruwan zafi ne,yana shiga kitchen din ya rasa abinda zaiyi,don kwata kwata bai iya komi ba, tsaki kawai yayi ya fuce, saman ya wuce zuwa dakin ta lokacin tana zaune kan sallaya tun bayan sallar asuba data idar ta zauna azkar, Har barci ya kwasheta anan zaune, knocking daya yayi ya bude kofar, kamar daga sama taji knocking din,bata gama tunanin wanda ke knocking dinba ta ganshi a tsaye ya shigo dakin, a zabure ta mike don barcin nata baiyi nisa sosai ba “Good morning!” “Morning” ya fada fuskan nan babu yabo babu fallasa Tayi mamakin amsa mata da yayi sosai don Har saida ta dago ta kalli fuskanshi kafin ta sauke kasa “What can you cook in 5mins for breakfast?” Shuru tayi jin abunda yace Wai 5mins,Ina aka taba abunci a minti biyar” “Uhm Zan iya frying kwai,baya daukan 5mins dinma” Shuru ya danyi don baima san me zai ce mata ba kuma, yanason yace ta soya mashi saidai kuma yana ganin kamar yana neman abu a wajenta,jin yanda yayi shuru yasata dan dagowa ta kalleshi, ganin kamar ya shiga tunani yasata breaking silence din tace “Bari na soma maka” Baima tsaya ya kalleta ba ya fuce daga dakin zuwa Kasa, duban shi tayi harya fuce daga dakin kafin ta sauke ahi yar zuciya tabi bayanshi, lokacin data sauko kasan batama Lura da zaman da yayi akan dining ba, saida taji yayi Gyaran murya ta waiga, dariya ce ta kufce mata ganin yanda yayi kicin kicin ya bata rai, ga fuskanshi ta nuna yana jin yunwa karara,murmushi ne yadan kufce mata ta wuce kitchen din a zuciyar tana ayyana yanda yayi da fuskanshi, “hmm itafa yunwa bata da hankali” Ya fada achan kasan makoshinta tana yar dariya kasa kasa, agurguje ta fito da abubuwan da zata buqata ta soma soya mashi kwai Harda toasted bread, tana gamawa ta hada mashi coffee ta saka a babban tray mai kyau ta fuce daga kitchen din, yana nan zaune yanda ta barshi fuskar nan a hade, tana karasowa ta aje mashi akan dining din ta tura gabanshi “bismillah!!” Ta fada ahankali. Kallon plate din yayi da hannunta data dauke daga kai kafin ya dago ya kalleta itama kallo shi tayi, maida idanunshi yayi kan plate din ya bude, sugar kwan yayi kyau sosai a ido don bai dagargaje ba gashi da alamu ma bai tsinke ba ta soya shi perfectly, ganin tsayiwan nata baida amfani yasata juyawa ta nufi hanyar kitchen din, tana bari wajen kuwa ya sanya fork ya gutsira ya soma kaiwa bakinshi, cikin qanqani lokaci ya cinye tass toasted bread dinma slice daya yaci yabar Dayan kafin ya soma shan coffee din atsanake, futowa tayi daga kitchen din hannunta dauke da plate data soyo kwan itama sai mug din data hado tea mai dan kauri a ciki, cikin natsuwa ta wuce hanyar stairs, bata kaiga takawa ba ta jiyo murya shi “Aisha!!!!” Yanda ya fada saida gabanta ya fadi dammm Da hannu ya mata alamun tazo, da sauri ta sunkuyar da kanta ta tako zuwa dining din Dan nesa dashi kanta a Kasa, “seat” Jin abunda yace yasa ta dan dagowa ta kalleshi, idanun nan ya zuba mata wanda ke sata jin wani iri, Kujeran dake dan nesa da Tashi ta zauna don a tsakiya yake zaune yana facing hanyar kitchen da stairs Tun bayan ta zauna ta kasa cin abuncin nata, ganin yana nan zaune, dan dagowa tayi ta kalleshi ganin baya kallonta yasata maida nata ta maida nata kan tea din da take jujjuyawa, Katse mata tunanin data fada yayi ta hanyar cewa “eat!!!” Kamar an mata dole kuwa ta fara turawa, don gaba daya batason zaman, harya gama Shan tea dinshi bai Tashi ba, karshe Ma ta gefen ido ya dunga kallonta, Duk wani motsinta a idonshi yana son karantarta sosai. Saida ta gama tsaf ta miqe tare da tattara nashi da nata ta wuce kitchen dashi. Saida ta tabbatar ta wanke tass kafin ta dauraye hannuta ta fito daga kitchen din. Koda ta fito daga kitchen din harya bar kan dining din, ya koma sitting room idanunshi kan tv dukda ba kallon yake ba, kamar zata wuce sama ta dan tsaya daga chan nesa da sitting room din tace “uhm kana buqatan wani abun?” Yi yayi kamar bai jiya ba ganin haka yasata juyawa ta nufi hanyar stairs, “Go and wash my bathroom” Dan jimm tayi don harga Allah bata son shiga dakinshi tun bayan abunda ya faru a dakinshi take tsoro shiga, saidai bata courage din fada mashi bazata iya ba, bayan wanna Ma tana son ta dunga kyautata mashi ta hanyar yi mashi wasu abubuwan. saman ta wuce ya bita da idanu harta haura last floor, ya dauka kusan minti goma anan zaune kafin ya mike yabi bayanta, yana shiga dakin ganin shi tsaf ya tabbatar mashi da saida ta fara da dakin kafin ta wuce toilet don yana jin saukan ruwa alamun gyarawa da take yi, zama yayi gefen gadon ya fara aiki cikin laptop dinshi,ta dauka kusan minti a shirin kafin ta fito don Allah Allah take ta gama ta fito don karya hau saman ya sameta anan,tana fitowa kuwa tayi saurin maida hijab dinta ta tsaye nesa dashi tace “na gama” Bai dago ba haka zalika bai bata amsa ba, ganin haka yasata bin hanyar koda zata fuce ya tsaidata “na sallameki ne?” Tana jin haka Ta tsaya daga gudun karya hasala, saida ya gama danne dannan shi ya mike ba tare da yace mata qala ba ya shige toilet, ya dauka kusan minti goma tana nan tsaye,tana mamakin halin shi da isarshi akan mutane, Toh waina maida yake nuna mata isa ne? Shiba ubanta ba, Abunda zuciyarta ta ayyana mata ne yasata tabe baki tace “saboda ni matarshi ce? Toh ay auren mu ba aure bane, bana jinma sbd hakan” Tana cikin sake sake da zuciyarta ya fito harya tsaya gaban dresser bata Lura ba don hankalinta yayi nisa harya gama shafa man shi ya soma feshe jikinshi ta turarukanshi kafin ya juyo ya rike kugunshi yace “go and pick something for me to wear” Firgigi ta dawo hayyacinta tare da kallonshi ta kauda kai gefe ta kama hanyar closet din nashi tana kunkuni da mamakin yanda yake bossing dinta around kamar yarshi, Toh ita Yanxu ina tasan kayanda yake so yasa, bude closet din tayi ta soma bin kayan nashi dake a jere da yawa don akalla zasu kai Kala dadi ajere according to kowannen irin kaya, saidai kananun kaya sunfi kyau sosai, sanin yafi yawan sasu ya sata tunanin wanda zata dauko mashi, idanunta ne suka sauka kan manyan kaya shi dake jere a gefe ba zasu wuce Kala goma ba, sunsha guga tsaf Sai kyalli suke, ahankali ta sanya hannunta kan wata dakkakkiyar shadda sky blue ta dan motsa karamin bakinta tace “Yau friday dama zai saka wannan” “What did you say?” Ya dan fada cikin rada don ya shigo cikin closet din shima ya tsaya daga bayanta Shuru ta danyi don batayi tunanin zai shigo ba Har ya jita “You know I hate repeating my self right” Da sauri ta nuna kayan tace “daman Nace yau friday wannan kayan sunfi dacewa da rana irin ta yau” Kallon kayan yayi yace “okay bring them out” Haka kawai ta rai ci kanta da jin dadin zaben datayi ganin tana shirin fucewa ya sashi cewa “where’s the inners” Da sauri ta juyo tace “huh?” Alamun bata gane ba “Ina aka taba saka kaya babu shorts?” Nan take ta dago abunda yake nufi, take taji kunyar da bata san ta menene ba saidai ta alaqanta hakan da abunda yace “Bansan inda suke ba” Nuni yayi mata da glass wardrobe dake gefen wajen kayan Dole yanda ya tsura mata idanu ya sata wucewa gaban wajen ta bude glass din, suma a jere suke da yawa sosai, farin short ta dauko mashi tare da vest fara ta juyo ganin ya fuce ya sata bin bayanshi,ganinshi tsaye gaban dresser ya sata wucewa bakin gado ta aje mashi su ta juyo tace “uhm ga kayan” “Come here” Ya fada Adan kausashe, Takowa tayi ta tsaya daga bayanshi tace “gani” Kallonta yayi kafin yace “about yesterday’s assignment?” Da sauri ta dago don da kyar ta hana zuciyarta daga tunanin abunda ya faru jiyan Sai kuma yanxu dataji abunda ya fada sai ya sata shiga dan tashin hankali, tunawa da alqawarin datayi Ma kanta na kokarin shanye Duk abunda ya mata ya sata sauke kanta kasa tana rarraba idanu ta dake kamar batasan zancen ba ta dago ta kura mashi idanu kamar yanda ya zuba mata nashi Harda wani far far da idanu tayi tace “wani assignment kenan” Haba wa nan take yaji wani abu ya daki zuciyarshi, lallai yarinyar nan ta raina shi, me take nufi kenan? Kasa tunanin komai yayi sai abu daya dake mashi yawo akai,she’s pretending kamar ta manta da jiyan, da baiga yanda pants dinta ya jike ba zai rantse bata ji komai ba ko bata amshi sakon daya aika mata ba a sunan assignment. Kamar ta Kara kunnashi nan take ya hade rai tauuu ya fara takowa azafafe idanunshi sun soma jaa jijiyoyin kanshi sun fara firfitowa, “Repeat what you just say” Gabanta ne ya fadi ganin yanda yake binta tana baya, dakewa tayi tace “nifa bansan me kake magana akai ba” Da sauri ya bugi bangon bayanta don harta kai jikin bango sosai ya mata rumfa, take gabanta ya bada wani dam tana hana kanta kukan data saba don gaba daya ya chanza ya burkice, “Bakisan me nake nufi ba? Is that what you said” Wata irin dariya yayi data fidda asalin kyawun fuskanshi Har dimple dinshi guda daya dake gefen bakinshi na lobawa, azafafe ya waigo ya zubama jikinta kallo daga sama zuwa kasa, dago da fuskanta yayi saitinshi, idanunshi ya cusa cikin nata kafin ya dan matso da jikinshi kusa da ita sosai don nunfashinsu na dukan juna sosai yace “don’t worry you’ll understand what I mean today, and mark my word Sai na koyama bakin ki nan da bai iya magana ba” Yana kaiwa nan ya matsa daga gabanta ya koma gefen gado ya tsaya yana sauke wani huci mai zafi “get out of my room now, before i…””” Baima kaiga karasawa ba ta futa da gudu don ta tsorata sosai dashi ba kadan ba, saidai tana futa ta sauke ajiyar zuciya da murnar dakewar datayi agabanshi “wohhh ashe Zan iya” ta fada harda yar dariyarta ta wuce daki. Tana futa yabi kofar da kallo, don ya hasala sosai da abunda tayi yana cikin magana Ma bai gamaba ta fuce, lallai zai koya mata hankali, Karfe goma daidai ya gama shirinsa cikin shigar manyan kaya kaftan sky blue, tunda ya zura rigar ya saka wandon na fara cewa “Masha Allah” shi kanshi yasan kayan sunyi mashi kyau ba kadan ba saidai bai cika saka su bane sbd sabawa da yayi da kananun kaya da kundura, kusan Sai iya cewa This is the third time manyan kaya tun bayan barin nigeria da yayi, Sai baza kamshi yake, bai saka hula ba don bata cika damunshi ba keys dinshi ya dauka tare da wayanshi ya fuce daga dakin nashi. Koda ya fito bai tsaya ko Ina ba Sai gaban hadaddiyar range rover baka dake pake cikin moto in gidan da aka rufe, shi dai babu abubuwan zamani da baya saima kanshi, don babu amfanin kudin idan baka moresu ba kuma kayi sadaka wasu Ma suci albarkaci. Yau bai jira driver ba don baiyi shirin fita da shi ba, saida yayi warming motar kafin ya fiddota waje ya fuce daga gidan don motocinsa basa sati ba a wanke su ba. Direct inda asad ya tura mashi ta location ya wuce, ta taimakon map ya iso hotel din, saida ya kashe motar kafin ya jawo sun glasses dinshi ganin Ana rana sosai ya fito, tunda ya fito kallo ya koma kanshi, harya shige cikin reception din, mutanen dake zaune na ganinshi sukayi welcoming dinshi tare da tambayar ko lodging zaiyi, yamutsa fuskanshi yayi don wurin gaba daya is not decent dukda banban hotel ne a nan abuja saidai baya cikin class dinshi don baya zuwa hotel mai hayaniya haka, ba tare da bata lokaci ba ya masu bayanin zuwa shi, da yake asad din da yayi booking din shima bai dade da zuwa ba nan take daya daga cikin masu aiki a gaban reception din suka jagoranceshi zuwa inda zaije, ganin mutumin yabi hanyar stairs yasashi cewa “bakuda lift ne” “Sorry sir lift din ne is faulty amma Ana kan gyarawa we’re sorry for that” Baice komai ba yabi bayan gayen don da alamu dakin da nisa sosai” Suna gab da shiga dakin ya hango commotion daga nesa saidai wannan ba damuwanshi bane, harya zai gifta ta wajen kunnuwanshi suka jiyo mashi babban zagin da yasashi dagowa ya kalli wadda ke zagin “Aman harka isa kace na futa maka a hotel room, aikin banza, ance maka so hauka ne, to hell with you and your behaviour,bazan Kara kawo kaina wajen ka ba har ka samu damar kirana da karuwa, asararre inda kasan abunda ubanka keyi da bazaka kirani da prostitute ba, kaje ka tambayeshi wacece meeda koshi ubanka bai isa ya fada min magana ba balle kai danshi” daga cikin dakin saurayin ya daka mata tsawa don ita ta fito waje shi kuma yana ciki”get the hell out of here before you regret it, Ana dole ne? Ina amfanin mace mara kamun kai ki koma iyayenki su koya maki tarbiyya” Da sauri Harda ihunta tace “thank god inada wanda zasu koya min, kaifa? Kana tunanin ubanka Alhaji kabir zai baka tarbiyar ne? Anyway Tashi tarbiyar ta watse inaga kai kuma, nidai ban taba ganin watsatsu ba kamar daa da uba, aikin banza sunan Ma da kake taqama dashi ashe ba naku bane, masu sunan Ma basa iskanci da kukeyi da anyi magana kuce kune The TAURA’s rubbish” Amar na jin haka harya wuce su ya tsaya jin abunda tace, tabbas abunda yake tunani hakan ne, muryar aman yaji, itakuma fah? Ya tambayi kanshi, karuwarshi kenan? Ya sake bama kanshi ansa, zagin datayi ne ya sashi juyowa karaf idanunshi suka sauka kan nata don itama ta juyo, wani irin disgusting kallo ya mata itako tunda ta kafa mashi idanu ta Kasa saukewa wani irin dadi ne ya ziyarci zuciyarta take abunda take shirin fada ya maqale a bakinta, “ ya Allah gayen nan ne, the guy from the airport wayyo Allah na” Ganin tsayuwanshi a wajen baida amfani ya sashi bin hanyar da yake tafiya, harya bace ganinta bata daina mamakin ganinba, saida ta dawo hayyacinta ta fara rokon Allah yasa baiji tujarar datayi ba, da sauri ta fuce daga cikin hotel din ta shiga katuwar lexus motarta, tabar wajen, Kiran layin kawarta ta soma yi babu qaqautawa Har saida ta daga “hello ke baby albishirin ki, wayyo Allah yau Allah ya amshi rokona,” Da sauri baby tace “ke ihun me kike min? Duk kinji kin tayar min da hankali Ina kan network kin katsemin…” “Dallah yi min shuru ki saurare ni, kin tuna guy din nan wanda muka ganshi a airport” “ Niko na tuna, kice min gayen da kika mace mashi” “Baby na ganshi yau, baby ya tafi da imani na innalillahi, ashe dan Nigeria ne ay nan sani ba da tuni na sa an bunciko min gaba daya tarihinsa, anyways ba wannan ba ma, Kinsan Nace maki naje wajen banzan,” “Wai aman taura” “Eh shi,” “Kema in Banda masifa irin taki meeda, kina muamala da ubansa kika kafa ido akanshi, nidai ban taba ganin mayya irinki ba, da rana ki dandana uban da daddare kibi sahun dan, haka baisan kuna tare da mahaifin shi ba” Da sauri cikin masifa tace “ay ko bai sani ba Yau ya sani,don Wallahi ba a tabani nayi shuru saina qunsa ma mutun,kuma ubanshi yanxu na fara haukatashi ta ruwan jikina,” “Toh yanxu ya kenan? Idan uban ya gano shi kuma ba” “Baby bazan taba bari ba, Ay kabiru yana tafin hannuna wallahi, kina tunanin zan sakeshi ne yanda yake sakarmin kudi Harda mota yakaini dubai da qasashen hutu “ Dariyar Yan iska baby tayi tare da cewa “yayi mutuniyar kina kasheni wallahi” “Ina kan hanyar zuwa gidanki yanxu, dan Allah ki tattara kananun yarannan naki da suke kwashe albarkar ki ki korasu zanzo muyi magana mai muhimmanci” “Chap Wallahi Saina gama jin dadi na, Yanxu haka ma Ina kan network kika katse min jin dadi” Kitt meeda ta kashe Wayar tare da cewa “banza mara aji” Amar…. Tun bayan abunda yayi witnessing ya kara jaddada iskanci aman, itama kwata kwata bai gane taba don haka kwafa kawai yayi ya shige dakin da asad ke ciki da bakinsu, yana shiga kuwa ya samesu a zazzaune da sauri asad ya mike yace “oga barka da isowa” Musabaha sukayi kafin ya kalli mutanen dake zaune akan kujera fuskokinsu dauke da damuwa ,takowa yayi ya zauna gefe kafin ya gaishesu cikin kamewa, Kallo su daya bayan daya asad yayi kafin ya soma magana “alhaji munason jin bayanin Duk abunda kuka sani da ganinshi na karshe da kukayi,karkiyi komai ku fada mana zamuyi kokarin ganin danki ya dawo gareku, “Toh..Toh.. yallabai, mamuda shi kadaine danmu namiji, mun kasance masu rayuwa cikin talauci don da rufun asirin siyarca raken da mamuda keyi ne muke samun abunda zamu kai bakinmu,kamar yanda kuka gani ni makaho ne bana gani , abunda Zan iya tunawa shine ranar lahadi da daddare bayan mamuda ya dawo daga kasuwa don Sai bayan isha I yake dawowa, nan muka zauna yanda muka saba ga uwar shi nan ita ta kawo mana tuwan dare ma mukaci, nan take ya shaida min cewa ya hadu da wani babban mutumi ya saya rakenshi Har yabar mashi chanji, nayi mamakin kudin don wannan sun wuce chanji don kusan dala ce ta amuruka tun daga ranar Idan ya futa kasuwa ya dawo zai fadamin abun alheri da Alhaji nan keyi mashi na siyan rakenshi koda baiyi ciniki ba aranar,rana daya yazo min da zancen aiki daya samu wanda alhajin nan ne ya mashi tayin aikin a wani kampani, saidai aikin ba a nan kano bane a habuja ne irin aikin Gyaran kampani, wankin bandaki da sikuriti,farko ban yarda ba saida mamuda ya shiada min Ay sunada yawa wanda aka kawo masu tayin aikin na taimakon matasa, yanayin yanda rayuwar mu ke tafiya da ilimi da mamuda ke so yasa na amince akan yaje yayi aikin tunda ance wata biyu ne kacal anan habuja, da farko na soma jin tsoro sai kuma nazo na fawwala ma Allah komai, nidai ban taba ganin alhajin ba haka zalika mai dakina amma Akwai abokin aikinsa halliru wanda suke siyarda raken tare Ina kyautata zaton shima dashi aka so tafiyar Sai kuma ya fasa sbd rasuwar mahaifinshi Toh kaji yanda abun yake. Dagowa amar yayi yace “shi hallirun Kun sanshi ne,” “Eh makocinmu ne yallabai” Kallon asad amar yayi yace “get someone to bring him to abuja today and change this environment, a nema masu koda gida ne su zauna for now” “Okay” Kallon mutanen Amar yayi yace “ku kwantar da hankalinku zamuyi kokari Insha Allahu,” Godiya sosai sukayi mashi kafin su futa tare da asad “Oga naji an kira sallah, muyi sauri Kar mu rasa sallar juma’a “ “Okay muje” A tare suka fuce zuwa motar amar, Allah yaso Akwai babban masallacin a kusa don haka sukayi parking suka hau sahu akayi sallar juma’a dasu, Direct headquarters suka wuce, domin yin wasu ayyukan. Karfe takwas da rabi daidai na dare suka koma masaukin da aka sauya ma mutanen, gida ne dan karami daki da parlor Harda bandaki aciki, malam makaho ne ya masu iso Har cikin gidan kafin su zazzauna parlor, hallilu da bai gama dawowa daidai ba don hankalinshi a tashe yazo abuja yanda akazo daukashi saika dauka ko wani mai laifi ne, abunka da bakauye dukda sanyin ac na motar data taho dashi bai hanashi shiga rudu ba sosai. A gaggauce asad ya soma magana “bawan Allah ka kwantar da hankalinka nasan ka san waennan ko?” Ya nuna malam makaho da matarshi “Eh yallabai na sansu makotanmu ne kuma iyayen abokin Sana’a ta” Nunfasawa asad yayi kafin ya cigaba da tambayarsa “ance tare aka yi maki tayin aiki ko “ “Eh yallabai, Muna tare alhaji mai rabon dala ya mana tayin don nima harna amince, da farko dai naji tsoro don Har Mun nuna mashi bazamu yi ba sai kuma daga baya ya nuna mana cewa aikin kampani ne zamuyi don Har katin kampanin ya bamu” Da sauri asad yace “kana tare da kafin yanxu?” “Ah ah yallabai baba tare da katin, amma yana gida na aje shi cikin kayana” Kallon Aman asad yayi ganin yanda ya kosa sosai, idanunshi ya maida kan hallilu yace “Akwai wanda zaka sa ya dauko katin yanxu daga gidanku yakai waje” “Eh babata tana nan zata iya daukowa, Zan iya kiranta Ma yanxu don tanada yar karamar nokia saita dauko” Wasu numbers asad yayi dialing kafin ya bada umarnin aje gidansu a karbo, suna nan zaune hallilu ya kira babarshi ta dauko katin ta kaima sojan dake waje kafin shima ya kira oganshi, Wayar da suke tsammani ce ta shigo da sauri asad ya mike ya fuce daga cikin parlor ya dauka yace “send me the picture of the card” yana fada ya kashe wayan, cikin Yan mintuna saiga hoton katin tarr a screen dinshi, gabanshi ne ya fadi sosai da kyar ya samu ya tattara jarumtarshi ya dawo parlor ya kalli yanda amar ya dau zafi kafin yace “sorry daga gida ne aka kira hajiya bata jin dadi, ko zamu bari sai gobe mu dawo” Amar dai bai gamsu da abunda yace ba saidai ganin kusan karfe goma ta gifta yasa sukayi masu sallama suka fito daga cikin gidan. Ko a mota babu wanda yace da wani qala harya saukesa a gidansu dake maitama sukayi sallama kafin ya juya akalar motarshi zuwa gidansa. Kwata kwata ya manta da ita gaba daya saida yayi parking kafin abunda ya faru tsakaninsu ya dawo mashi, cije lower lip dinshi yayi kafun ya janyo wayanshi dake kan dash board ya fito ya rufe motar, cikin natsuwa ya tunkari kofar ya Danna door bell din kofar, lokacin tana daki, mamakin karar door bell din ya sata saurin zura hijab dinta akan rigar baccinta don hartayi shirin barci, ta fito don zuciyarta bata kawo mata shine ba Saima tunanin qila Nadine ce ta dawo Daga asibiti don tunda tun bayan fitarta daga dakinshi ta wuni a dakinta gudun sake haduwa dashi,don bata Ma san ya fita ba, sai wajen yamma ta fito ta don yunwa ta ciyota sosai bayan wannan Ma ganin yanda da safe alamu suka nuna yana jin yunwa yasa ta dafa da yawa hardashi,rice and stew tayi sai pepper chicken daga gefe, stew din taji kayan kamshi da naman rago, tana gamawa ta zuba a hadaddun warmer ta aje a dining bayan ta diba nata. Karasowa tayi bakin kofar ba tare da wani tunani ba ta bude kofar, kallon kallo suka shiga yi, ta bangarenta yayi mugun yi mata kyau sosai don this is the first time ta ganshi da kayan hausawa, kayan ya amshesa sosai, tundaga kanshi Har kafarshi ta kare mashi kallo kafin ta maida idanun kanshi, gashinsa ya kwanta lubb sbd bai saka hula ba, dan tabe baki tayi a da ta tace “dama ya saka hula dayafi kyau” Chan kuma ta maida idanunta kanshi don ta shagala sosai, ganin yanda fuskannan babu yabi ba fallasa yasata dan kunququni chan kasan maqoshi tace “mutun kullum fuska a hade” Sarai ya jita yayi banza da ita yace “kallo ya isa haka karki cinyeni da wannan idanun kamar maje” Yanda ya fadi maje din ya bata dariya har batasan lokacin datace “mage ake cewa ba maje ba” Kurama fuskanta idanu yayi yanda take dariyan sai yayi mata kyau sosai Har pinkish oval lips dinta na dan turowa gaba, kauda kanshi gefe yayi ya raba gefenta yace “Zan ga Idan anjima kinada sauran bakin magana” Bata gane me yake cewa ba saima dariya datayi ta rufe kofar ta sake cew “Wai maje” Tana rufewa ta hango shi tsaye bakin stairs ya zura hannayenshi cikin aljihunsa dan nesa dashi ta tsaya kafin ya nunfasa yace “what’s that” Ya fada yana nuni da warmers din dake dining Da sauri ta maida idanunta Kasa tace “uhm daman abunci nayi ne dazu shine na…” Bai bari ta karasa ba ya fara Taka stairs yace “ki kawo min sama” Kyam ta tsaya ta bishi da kallo ta Kasa cewa komai Har ya bace mata daga gani, zuciyan ta ne ya soma bugawa, harga Allah bata san zuwa dakinshi, kamar wadda kwai ya fashe Ma ta wuce sama dakinta ta zauna tafara tunanin yanda zatayi “da zaman nan da kike da Tashi kikayi kika aje masa a parlor kafin ya fito saiki gudu” Shawara take da zuciyarta kafin wata zuciyarta tace “what if kika kai mashi kika gudu ya biyoki ya fada maki abunda kike gudu, tunda last time ma da kika girka masa saida kika tsaya kikayi serving nashi” karshe dai ta yanke shawarar kai mashi kawai ta gudu komai zai biyo baya zataji dashi daga baya. Tana nan zaune tana shawara da zuciyarta har ta shafe kusan 30mins bata sani ba, karshe dai ta tattara sauran kuzarin ta fito zuwa kasan, saida ta koma kitchen ta dauko babban tray kafin ta dawo dining ta jera komai, ta wuce sama cikin natsuwa, da kyar ta bude kofar sitting room din don kayan hannunta sun mata nauyi kafin ta shige ciki, kan dining dinshi ta jera mashi komai kafin ta sauka ta kwaso plate na dinner set da spoon da ruwa mai dan sanyi da glass cup ta jera komai, tana gamawa ta danyi jim ta fara tunanin yi mashi knocking dakinshi, harta tako zuwa dakin Sai kuma ta juya ta nufi hanyar kofar fita, harta murda kofar taji budewar Tashi kofar daga daki, da sauri ta juyo ta kalleshi shima Idan yake kallo ya nade hannayenshi a kirjinshi baya son yawan suruti don haka yace “come and serve me” Yana fadin haka ya nufi hanyar dining ya ja kujera ya hakimce, takowa tayi kamar kwai ya fashe mata ta karasa gabanshi ta janyo plate ta soma zuba mashi abinci saida yaga ta soma zuba wa da yawa yace “ke zaki cinye shi?” Saurin aje serving spoon din tayi ta zuba mashi stew din daga gefe Sai pepper chicken din shima a gefe kafin ta janyo spoon ta saka mashi, tana gamawa ta tura mashi gabanshi ta dauko glass cup ta zuba mashi ruwa shima ta tura gabanshi tana gamawa ta fara kokarin juyawa yayi saurin riko hannunta ya janyo gaba dayanta zuwa jikinshi ya daurata kam laps dinshi, a furgice ta dago zatayi magana yace “stay calm don’t even stress your self” Sanin bata isa ta hanashi ba don yanxu ta gama fahimtar shi mutunne mai kafiya da abunda yaga dama, ko sama da Kasa zata hade Idan yayi niyar abu babu wanda ya isa ya chanza bayan wannan Ma tayi alkawarin daina nuna mashi tsoron da yake mashi don haka ta basar tayi shuru batayi yunkurin Tashi ba saidai gaba daya jikinta ya soma sauyawa saboda yanayi data soma shiga,dukda tana saurin hana kanta, saidai wani lokacin baka taba controlling jikinka musamman lafiyar jikinka, tana nan zaune ta soma jin wasu abubuwa dukda ta Kasa tantance ko Menene saidai ta tabbatar sbd zaman da tayi ne a jikinshi da kamshinsa dake shiga cikin hancinta yana haifar mata da kasala sosai, tana nan zaune yana sane da ita da yanda jikinta yadan sake a jikinshi yana jin bugun zuciyarta da yanda yake sauyawa, cikin natsuwa yake cin abuncin shiyasa bai gama da wuri ba ya dauka lokaci sosai, bai wani ci da yawa ba ganin dare yayi kuma baya cin abunci mai nauyi Idan dare yayi sosai don kusan karfe sha biyu saura, yana gamawa ya juyo ya kalleta yanda take lumshe idanu kamar mai shirin barci, matso wa yayi sosai kusa da ita daidai kunenta yace “har kin fara jin barci tun yanxu” Bude lumsassun idanunta tayi akanshi kafin ahankali kamar me neman gafara tace “dan Allah yaya barci nakeji” Saurin sanya yatsunshi yayi kan Bakinta yace “shiii Ay barci ba naki bane madam, saina….” Zuba mashi idanu tayi tana jiran abunda zaice, yar dariya yayi kafin ya mike da ita a jikinshi ya gyara rikon da yayi mata zuwa ga kafadarshi gaba dayanta Har saida tayi yar Kara jinta a sama da yayi, da dan karfi ta soma magana “ni…ni ka saukeni” “Idan naki fah” Da sauri tace “Wai meye haka” “Hmm” kawai yace ya wuce da ita hanyar bedroom dinshi… Da kafa daya ya bude kofar bedroom din, baiyi wata wata ba ya sanya hannunshi gaban switch din dakin ya rage zuwa inner light, take gabanta ya bada dammm don Har yaji yanda take panting, ahankali ta soma furta innalillahi!! Dukda bata san dalilinshi na yin hakan ba, still bakinta bai yi shuru ba ta cigaba da cewa “dan Allah ka saukeni” Bai kula ta ba saida ya rufe kofar gam ya saka key ya kulle ya cire shi ya tura cikin pocket din pjs dinshi kafin ya sauketa, kamar jira take kuwa jikinta ya fara barii ta juya bakin kofar ta Dora hannunta kan handle din kofar “kina wasting min energy, keep it for later on don zaki buqata” Murda kofar tayi hawayen da take kokarin boyewa na zubo mata hankali tashe ta waigo ta kalleshi tayi fuskan tausayi tace “dan Allah kayi hkuri ka bude min na fita,” “Babu wani boye boye yace “nop anan zaki kwana” Shuru tayi tana nanata abunda yace bata gama tunaninba ta dago tace “nidai ka barni naje dakinaaa……” Kasa karasawa tayi ganin ya cire rigarshi ya rage daga shi Sai wandon kayan, “Aisha!!!” Ya dan fada akausashe babu alamun wasa yace “Zo nan” Makure tayi a bakin kofar hankali tashe ta noke tace “me zanzo na maka,tunda kaqi bude min Zan kwanta anan qasa” Azafafe ya dago ya kalleta don baya son magana biyu a rayuwarshi yana ganin hakan a matsayin raini Gadan gadan ya dunfarota azafafe yace “I see Duk zaman da kikayi baki san waye ni ba I hate repeating my self” Ganin yanda ya taho yasata cewa “zanzo Wallahi ka koma zanzo da kafata” Ta karashe tana hawaye sosai Dan tsagaitawa yayi daga tahowan da yake yi ya harde hannayenshi Tana ganin haka kuwa ta tako Har gabanshi sosai ta tsaya gudun karya harzuka ya sata dagowa ta kalleshi “Good girl” ya fada yana shafa kanta kafin yace “now take this off” Ya fada yana nuna hijab dinta, kamar wawuya a tsorace ta dage hijab din ta sauke shi kasa cikin shesheka tace “na cire” Kallonta ya tsaya yi, jar doguwan rigace ta barci a jikinta don takai mata Har kasa tabi shape dinta, hannun rigar siriri ne sosai kamar hannun bra,kafeta yayi da idanu harya saukesu kan tudun boobs dinta daya burtso gaba sosai don rigar nada qoqon bra, saidai alamu sun nuna bata saka ba, sauke idanunshi yayi kan flat tummy dinta zuwa ga madd shape dinta saida ya danyi baya tare da runtse idanunshi sosai jin yanda ya mikeee tarrrrr Kamar ance ta dago kuwa idanunta suka sauka kan manhood dinshi, da sauri tayi baya don yanxu ya gama bata tsoro Sai neman ceto kawai, ganin tana baya baya ya sashi yin taku daya ya cicibeta gabadaya ta hanyar tallabo ass dinta, bai direta ko ina ba Saida ya sanya hannu ya kwashe duka turukanshi masu shegen tsada da a qallah gaba dayansu zasu kai miliyan uku zuwa biyar😂 Gaba daya da hannu daya ya zubar dasu kasa ya dora kan dresser din,ganin tana neman yi mashi gaddama yasashi kama hannayeta biyu ya daga sama ya manna da mirror dresser, hakan ya bashi damar turota gabanshi sosai, kamar wani mad dog da ake ingizawa ya matso da fuskanshi ya furza mata iska tare da nunfashinsa mai kamshi yace “ance kyan alkwari cikawa, na rigada na cika Nawa alqawarin yanxu naki ne ko uhmm” Bude idanunta da sukayi jaa tayi ahankali tace “dan Allah, ka bari” “Nooo nooo I can’t” Da sauri tace “why? Why?” Shafa fuskanta zuwa wuyanta ya soma yi in a sexy way yace “I thought kin matsu ki san abunda zakiyi da zaisa kiji sauki a ranki akan aikina da kikayi sanadiyar barinshi danayi” Nan take ta dago inda ya nufa Hawayen nan dai bai bar zubowa tama Kasa cewa komi ba zaro na tsammani taji saukan hannunshi dake yawo a wuyanta zuwa kan boobs dinta “And that’s what I’m talking about” Ya fada da karfi yana dan matsa boobs dinta yana gasping breath dinshi, da sauri ta bankare don tun da ya fara yawo da hannunshi a wuyanta ta soma fita hayyacinta Runtse idanunta tayi gam “I see you’re enjoying it, just like yesterday anywayna tambaye ki assignments dana baki kince baki ganeba ko, Toh I will Make sure Yau baki manta ba, kamar wanda ake fusga ya kai bakinshi kunnenta yace “i hope you’ll be proud because you’ll be the very first girl to have the manhood of general Muhammad taura” Arazane ta bude idanunta yar ta kalleshi idanunta sun fara rufewa alamun ta fara kasa daukan abubuwanshi “Lastly I will trusth into you in such a way that you will not forget it like yesterday okay?” Ya karashe da cafke bakinta, wani irin romantic hot French kiss yake aika mata wanda ya fara sata shidewa tun tana bugun kirjinshi Har hannunta ya soma mata zafi don kamar tana dukan dutse, matsa boobs dinta ya soma yi yana fidda wani irin nunfashi da gurnani ya bugi glass din da karfi harya fashe yace “damnnnnn” Har hannunshi na dan fashewa abunka da fatar ajebota Baiyi wata wata ba ya kwaye rigarta tun daga Kasa zuwa sama da hannu daya ya watsar a Kasa ya danyi tangal tangal yayi baya ya kura mata idanunshi dake neman rurufewa, cikin sauri ta kare boobs dinta don babu bra kwata kwata Sai yanxu take takaicin kwanciya babu bra “Come here!!” Ya fada ahankali Sanin halinshi ya sata saukowa Har tana dan taka kwalba ta tako gabanshi ta tsaya tana sheshekar kukan fili da zuci Janyota yayi ya juyo da ita baya ya karema ass dinta kallo ya janyota dakyau jikinshi ya rungume bayanta kyamm, true hannayenta yayi daga kan boobs dinta ya damkesu da hannayenshi biyu, take ya kwala uwar Kara “arhhhhhhh damn those two” Ahanklita soma jin yana sauke wandonshi Kasa Har ya kaiga saukesu ya rage boxers dinshi kawai, yanda ya hade bayanta da kirjinshi tanajin yanda manhood dinshi ke harbinta, jikinta ne ya soma bari don yanxu kam babu mai cetonta Sai Allah ta rigada ta shiga hannu,magiya Ma bazaiyi mata amfani, haka Ya soma wasa da boobs dinta Har yaji tsayuwan na neman gagararshi ya juyo da ita azafafe ya dauketa gaba daya ya dorata kan tamkeken royal king size bed dinshi,hankalinta bai gaba Tashi ba saida taji ya….. 🙉[7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update!!!! Unedited❌ 10/5/2023 Karfe biyar daidai ya bude idanunshi da sukayi mashi nauyi sosai, wani irin mafarki yayi mai wuyar fassara, wanda ya sashi makara tashin sallah, agogon Rolex dinshi dake gefen gado ya duba ganin kusan karfe shida ya sashi saurin mikewa ya wuce toilets, wanka yayi tare da dauro alwala ya fito ya zura jallabiyanshi domin yin sallah yana idarwa yayi en addu’oin shi kafin ya miqe ya fuce daga dakin, Kasa ya sauka jin cikinshi na buqatar koda ruwan zafi ne,yana shiga kitchen din ya rasa abinda zaiyi,don kwata kwata bai iya komi ba, tsaki kawai yayi ya fuce, saman ya wuce zuwa dakin ta lokacin tana zaune kan sallaya tun bayan sallar asuba data idar ta zauna azkar, Har barci ya kwasheta anan zaune, knocking daya yayi ya bude kofar, kamar daga sama taji knocking din,bata gama tunanin wanda ke knocking dinba ta ganshi a tsaye ya shigo dakin, a zabure ta mike don barcin nata baiyi nisa sosai ba “Good morning!” “Morning” ya fada fuskan nan babu yabo babu fallasa Tayi mamakin amsa mata da yayi sosai don Har saida ta dago ta kalli fuskanshi kafin ta sauke kasa “What can you cook in 5mins for breakfast?” Shuru tayi jin abunda yace Wai 5mins,Ina aka taba abunci a minti biyar” “Uhm Zan iya frying kwai,baya daukan 5mins dinma” Shuru ya danyi don baima san me zai ce mata ba kuma, yanason yace ta soya mashi saidai kuma yana ganin kamar yana neman abu a wajenta,jin yanda yayi shuru yasata dan dagowa ta kalleshi, ganin kamar ya shiga tunani yasata breaking silence din tace “Bari na soma maka” Baima tsaya ya kalleta ba ya fuce daga dakin zuwa Kasa, duban shi tayi harya fuce daga dakin kafin ta sauke ahi yar zuciya tabi bayanshi, lokacin data sauko kasan batama Lura da zaman da yayi akan dining ba, saida taji yayi Gyaran murya ta waiga, dariya ce ta kufce mata ganin yanda yayi kicin kicin ya bata rai, ga fuskanshi ta nuna yana jin yunwa karara,murmushi ne yadan kufce mata ta wuce kitchen din a zuciyar tana ayyana yanda yayi da fuskanshi, “hmm itafa yunwa bata da hankali” Ya fada achan kasan makoshinta tana yar dariya kasa kasa, agurguje ta fito da abubuwan da zata buqata ta soma soya mashi kwai Harda toasted bread, tana gamawa ta hada mashi coffee ta saka a babban tray mai kyau ta fuce daga kitchen din, yana nan zaune yanda ta barshi fuskar nan a hade, tana karasowa ta aje mashi akan dining din ta tura gabanshi “bismillah!!” Ta fada ahankali. Kallon plate din yayi da hannunta data dauke daga kai kafin ya dago ya kalleta itama kallo shi tayi, maida idanunshi yayi kan plate din ya bude, sugar kwan yayi kyau sosai a ido don bai dagargaje ba gashi da alamu ma bai tsinke ba ta soya shi perfectly, ganin tsayiwan nata baida amfani yasata juyawa ta nufi hanyar kitchen din, tana bari wajen kuwa ya sanya fork ya gutsira ya soma kaiwa bakinshi, cikin qanqani lokaci ya cinye tass toasted bread dinma slice daya yaci yabar Dayan kafin ya soma shan coffee din atsanake, futowa tayi daga kitchen din hannunta dauke da plate data soyo kwan itama sai mug din data hado tea mai dan kauri a ciki, cikin natsuwa ta wuce hanyar stairs, bata kaiga takawa ba ta jiyo murya shi “Aisha!!!!” Yanda ya fada saida gabanta ya fadi dammm Da hannu ya mata alamun tazo, da sauri ta sunkuyar da kanta ta tako zuwa dining din Dan nesa dashi kanta a Kasa, “seat” Jin abunda yace yasa ta dan dagowa ta kalleshi, idanun nan ya zuba mata wanda ke sata jin wani iri, Kujeran dake dan nesa da Tashi ta zauna don a tsakiya yake zaune yana facing hanyar kitchen da stairs Tun bayan ta zauna ta kasa cin abuncin nata, ganin yana nan zaune, dan dagowa tayi ta kalleshi ganin baya kallonta yasata maida nata ta maida nata kan tea din da take jujjuyawa, Katse mata tunanin data fada yayi ta hanyar cewa “eat!!!” Kamar an mata dole kuwa ta fara turawa, don gaba daya batason zaman, harya gama Shan tea dinshi bai Tashi ba, karshe Ma ta gefen ido ya dunga kallonta, Duk wani motsinta a idonshi yana son karantarta sosai. Saida ta gama tsaf ta miqe tare da tattara nashi da nata ta wuce kitchen dashi. Saida ta tabbatar ta wanke tass kafin ta dauraye hannuta ta fito daga kitchen din. Koda ta fito daga kitchen din harya bar kan dining din, ya koma sitting room idanunshi kan tv dukda ba kallon yake ba, kamar zata wuce sama ta dan tsaya daga chan nesa da sitting room din tace “uhm kana buqatan wani abun?” Yi yayi kamar bai jiya ba ganin haka yasata juyawa ta nufi hanyar stairs, “Go and wash my bathroom” Dan jimm tayi don harga Allah bata son shiga dakinshi tun bayan abunda ya faru a dakinshi take tsoro shiga, saidai bata courage din fada mashi bazata iya ba, bayan wanna Ma tana son ta dunga kyautata mashi ta hanyar yi mashi wasu abubuwan. saman ta wuce ya bita da idanu harta haura last floor, ya dauka kusan minti goma anan zaune kafin ya mike yabi bayanta, yana shiga dakin ganin shi tsaf ya tabbatar mashi da saida ta fara da dakin kafin ta wuce toilet don yana jin saukan ruwa alamun gyarawa da take yi, zama yayi gefen gadon ya fara aiki cikin laptop dinshi,ta dauka kusan minti a shirin kafin ta fito don Allah Allah take ta gama ta fito don karya hau saman ya sameta anan,tana fitowa kuwa tayi saurin maida hijab dinta ta tsaye nesa dashi tace “na gama” Bai dago ba haka zalika bai bata amsa ba, ganin haka yasata bin hanyar koda zata fuce ya tsaidata “na sallameki ne?” Tana jin haka Ta tsaya daga gudun karya hasala, saida ya gama danne dannan shi ya mike ba tare da yace mata qala ba ya shige toilet, ya dauka kusan minti goma tana nan tsaye,tana mamakin halin shi da isarshi akan mutane, Toh waina maida yake nuna mata isa ne? Shiba ubanta ba, Abunda zuciyarta ta ayyana mata ne yasata tabe baki tace “saboda ni matarshi ce? Toh ay auren mu ba aure bane, bana jinma sbd hakan” Tana cikin sake sake da zuciyarta ya fito harya tsaya gaban dresser bata Lura ba don hankalinta yayi nisa harya gama shafa man shi ya soma feshe jikinshi ta turarukanshi kafin ya juyo ya rike kugunshi yace “go and pick something for me to wear” Firgigi ta dawo hayyacinta tare da kallonshi ta kauda kai gefe ta kama hanyar closet din nashi tana kunkuni da mamakin yanda yake bossing dinta around kamar yarshi, Toh ita Yanxu ina tasan kayanda yake so yasa, bude closet din tayi ta soma bin kayan nashi dake a jere da yawa don akalla zasu kai Kala dadi ajere according to kowannen irin kaya, saidai kananun kaya sunfi kyau sosai, sanin yafi yawan sasu ya sata tunanin wanda zata dauko mashi, idanunta ne suka sauka kan manyan kaya shi dake jere a gefe ba zasu wuce Kala goma ba, sunsha guga tsaf Sai kyalli suke, ahankali ta sanya hannunta kan wata dakkakkiyar shadda sky blue ta dan motsa karamin bakinta tace “Yau friday dama zai saka wannan” “What did you say?” Ya dan fada cikin rada don ya shigo cikin closet din shima ya tsaya daga bayanta Shuru ta danyi don batayi tunanin zai shigo ba Har ya jita “You know I hate repeating my self right” Da sauri ta nuna kayan tace “daman Nace yau friday wannan kayan sunfi dacewa da rana irin ta yau” Kallon kayan yayi yace “okay bring them out” Haka kawai ta rai ci kanta da jin dadin zaben datayi ganin tana shirin fucewa ya sashi cewa “where’s the inners” Da sauri ta juyo tace “huh?” Alamun bata gane ba “Ina aka taba saka kaya babu shorts?” Nan take ta dago abunda yake nufi, take taji kunyar da bata san ta menene ba saidai ta alaqanta hakan da abunda yace “Bansan inda suke ba” Nuni yayi mata da glass wardrobe dake gefen wajen kayan Dole yanda ya tsura mata idanu ya sata wucewa gaban wajen ta bude glass din, suma a jere suke da yawa sosai, farin short ta dauko mashi tare da vest fara ta juyo ganin ya fuce ya sata bin bayanshi,ganinshi tsaye gaban dresser ya sata wucewa bakin gado ta aje mashi su ta juyo tace “uhm ga kayan” “Come here” Ya fada Adan kausashe, Takowa tayi ta tsaya daga bayanshi tace “gani” Kallonta yayi kafin yace “about yesterday’s assignment?” Da sauri ta dago don da kyar ta hana zuciyarta daga tunanin abunda ya faru jiyan Sai kuma yanxu dataji abunda ya fada sai ya sata shiga dan tashin hankali, tunawa da alqawarin datayi Ma kanta na kokarin shanye Duk abunda ya mata ya sata sauke kanta kasa tana rarraba idanu ta dake kamar batasan zancen ba ta dago ta kura mashi idanu kamar yanda ya zuba mata nashi Harda wani far far da idanu tayi tace “wani assignment kenan” Haba wa nan take yaji wani abu ya daki zuciyarshi, lallai yarinyar nan ta raina shi, me take nufi kenan? Kasa tunanin komai yayi sai abu daya dake mashi yawo akai,she’s pretending kamar ta manta da jiyan, da baiga yanda pants dinta ya jike ba zai rantse bata ji komai ba ko bata amshi sakon daya aika mata ba a sunan assignment. Kamar ta Kara kunnashi nan take ya hade rai tauuu ya fara takowa azafafe idanunshi sun soma jaa jijiyoyin kanshi sun fara firfitowa, “Repeat what you just say” Gabanta ne ya fadi ganin yanda yake binta tana baya, dakewa tayi tace “nifa bansan me kake magana akai ba” Da sauri ya bugi bangon bayanta don harta kai jikin bango sosai ya mata rumfa, take gabanta ya bada wani dam tana hana kanta kukan data saba don gaba daya ya chanza ya burkice, “Bakisan me nake nufi ba? Is that what you said” Wata irin dariya yayi data fidda asalin kyawun fuskanshi Har dimple dinshi guda daya dake gefen bakinshi na lobawa, azafafe ya waigo ya zubama jikinta kallo daga sama zuwa kasa, dago da fuskanta yayi saitinshi, idanunshi ya cusa cikin nata kafin ya dan matso da jikinshi kusa da ita sosai don nunfashinsu na dukan juna sosai yace “don’t worry you’ll understand what I mean today, and mark my word Sai na koyama bakin ki nan da bai iya magana ba” Yana kaiwa nan ya matsa daga gabanta ya koma gefen gado ya tsaya yana sauke wani huci mai zafi “get out of my room now, before i…””” Baima kaiga karasawa ba ta futa da gudu don ta tsorata sosai dashi ba kadan ba, saidai tana futa ta sauke ajiyar zuciya da murnar dakewar datayi agabanshi “wohhh ashe Zan iya” ta fada harda yar dariyarta ta wuce daki. Tana futa yabi kofar da kallo, don ya hasala sosai da abunda tayi yana cikin magana Ma bai gamaba ta fuce, lallai zai koya mata hankali, Karfe goma daidai ya gama shirinsa cikin shigar manyan kaya kaftan sky blue, tunda ya zura rigar ya saka wandon na fara cewa “Masha Allah” shi kanshi yasan kayan sunyi mashi kyau ba kadan ba saidai bai cika saka su bane sbd sabawa da yayi da kananun kaya da kundura, kusan Sai iya cewa This is the third time manyan kaya tun bayan barin nigeria da yayi, Sai baza kamshi yake, bai saka hula ba don bata cika damunshi ba keys dinshi ya dauka tare da wayanshi ya fuce daga dakin nashi. Koda ya fito bai tsaya ko Ina ba Sai gaban hadaddiyar range rover baka dake pake cikin moto in gidan da aka rufe, shi dai babu abubuwan zamani da baya saima kanshi, don babu amfanin kudin idan baka moresu ba kuma kayi sadaka wasu Ma suci albarkaci. Yau bai jira driver ba don baiyi shirin fita da shi ba, saida yayi warming motar kafin ya fiddota waje ya fuce daga gidan don motocinsa basa sati ba a wanke su ba. Direct inda asad ya tura mashi ta location ya wuce, ta taimakon map ya iso hotel din, saida ya kashe motar kafin ya jawo sun glasses dinshi ganin Ana rana sosai ya fito, tunda ya fito kallo ya koma kanshi, harya shige cikin reception din, mutanen dake zaune na ganinshi sukayi welcoming dinshi tare da tambayar ko lodging zaiyi, yamutsa fuskanshi yayi don wurin gaba daya is not decent dukda banban hotel ne a nan abuja saidai baya cikin class dinshi don baya zuwa hotel mai hayaniya haka, ba tare da bata lokaci ba ya masu bayanin zuwa shi, da yake asad din da yayi booking din shima bai dade da zuwa ba nan take daya daga cikin masu aiki a gaban reception din suka jagoranceshi zuwa inda zaije, ganin mutumin yabi hanyar stairs yasashi cewa “bakuda lift ne” “Sorry sir lift din ne is faulty amma Ana kan gyarawa we’re sorry for that” Baice komai ba yabi bayan gayen don da alamu dakin da nisa sosai” Suna gab da shiga dakin ya hango commotion daga nesa saidai wannan ba damuwanshi bane, harya zai gifta ta wajen kunnuwanshi suka jiyo mashi babban zagin da yasashi dagowa ya kalli wadda ke zagin “Aman harka isa kace na futa maka a hotel room, aikin banza, ance maka so hauka ne, to hell with you and your behaviour,bazan Kara kawo kaina wajen ka ba har ka samu damar kirana da karuwa, asararre inda kasan abunda ubanka keyi da bazaka kirani da prostitute ba, kaje ka tambayeshi wacece meeda koshi ubanka bai isa ya fada min magana ba balle kai danshi” daga cikin dakin saurayin ya daka mata tsawa don ita ta fito waje shi kuma yana ciki”get the hell out of here before you regret it, Ana dole ne? Ina amfanin mace mara kamun kai ki koma iyayenki su koya maki tarbiyya” Da sauri Harda ihunta tace “thank god inada wanda zasu koya min, kaifa? Kana tunanin ubanka Alhaji kabir zai baka tarbiyar ne? Anyway Tashi tarbiyar ta watse inaga kai kuma, nidai ban taba ganin watsatsu ba kamar daa da uba, aikin banza sunan Ma da kake taqama dashi ashe ba naku bane, masu sunan Ma basa iskanci da kukeyi da anyi magana kuce kune The TAURA’s rubbish” Amar na jin haka harya wuce su ya tsaya jin abunda tace, tabbas abunda yake tunani hakan ne, muryar aman yaji, itakuma fah? Ya tambayi kanshi, karuwarshi kenan? Ya sake bama kanshi ansa, zagin datayi ne ya sashi juyowa karaf idanunshi suka sauka kan nata don itama ta juyo, wani irin disgusting kallo ya mata itako tunda ta kafa mashi idanu ta Kasa saukewa wani irin dadi ne ya ziyarci zuciyarta take abunda take shirin fada ya maqale a bakinta, “ ya Allah gayen nan ne, the guy from the airport wayyo Allah na” Ganin tsayuwanshi a wajen baida amfani ya sashi bin hanyar da yake tafiya, harya bace ganinta bata daina mamakin ganinba, saida ta dawo hayyacinta ta fara rokon Allah yasa baiji tujarar datayi ba, da sauri ta fuce daga cikin hotel din ta shiga katuwar lexus motarta, tabar wajen, Kiran layin kawarta ta soma yi babu qaqautawa Har saida ta daga “hello ke baby albishirin ki, wayyo Allah yau Allah ya amshi rokona,” Da sauri baby tace “ke ihun me kike min? Duk kinji kin tayar min da hankali Ina kan network kin katsemin…” “Dallah yi min shuru ki saurare ni, kin tuna guy din nan wanda muka ganshi a airport” “ Niko na tuna, kice min gayen da kika mace mashi” “Baby na ganshi yau, baby ya tafi da imani na innalillahi, ashe dan Nigeria ne ay nan sani ba da tuni na sa an bunciko min gaba daya tarihinsa, anyways ba wannan ba ma, Kinsan Nace maki naje wajen banzan,” “Wai aman taura” “Eh shi,” “Kema in Banda masifa irin taki meeda, kina muamala da ubansa kika kafa ido akanshi, nidai ban taba ganin mayya irinki ba, da rana ki dandana uban da daddare kibi sahun dan, haka baisan kuna tare da mahaifin shi ba” Da sauri cikin masifa tace “ay ko bai sani ba Yau ya sani,don Wallahi ba a tabani nayi shuru saina qunsa ma mutun,kuma ubanshi yanxu na fara haukatashi ta ruwan jikina,” “Toh yanxu ya kenan? Idan uban ya gano shi kuma ba” “Baby bazan taba bari ba, Ay kabiru yana tafin hannuna wallahi, kina tunanin zan sakeshi ne yanda yake sakarmin kudi Harda mota yakaini dubai da qasashen hutu “ Dariyar Yan iska baby tayi tare da cewa “yayi mutuniyar kina kasheni wallahi” “Ina kan hanyar zuwa gidanki yanxu, dan Allah ki tattara kananun yarannan naki da suke kwashe albarkar ki ki korasu zanzo muyi magana mai muhimmanci” “Chap Wallahi Saina gama jin dadi na, Yanxu haka ma Ina kan network kika katse min jin dadi” Kitt meeda ta kashe Wayar tare da cewa “banza mara aji” Amar…. Tun bayan abunda yayi witnessing ya kara jaddada iskanci aman, itama kwata kwata bai gane taba don haka kwafa kawai yayi ya shige dakin da asad ke ciki da bakinsu, yana shiga kuwa ya samesu a zazzaune da sauri asad ya mike yace “oga barka da isowa” Musabaha sukayi kafin ya kalli mutanen dake zaune akan kujera fuskokinsu dauke da damuwa ,takowa yayi ya zauna gefe kafin ya gaishesu cikin kamewa, Kallo su daya bayan daya asad yayi kafin ya soma magana “alhaji munason jin bayanin Duk abunda kuka sani da ganinshi na karshe da kukayi,karkiyi komai ku fada mana zamuyi kokarin ganin danki ya dawo gareku, “Toh..Toh.. yallabai, mamuda shi kadaine danmu namiji, mun kasance masu rayuwa cikin talauci don da rufun asirin siyarca raken da mamuda keyi ne muke samun abunda zamu kai bakinmu,kamar yanda kuka gani ni makaho ne bana gani , abunda Zan iya tunawa shine ranar lahadi da daddare bayan mamuda ya dawo daga kasuwa don Sai bayan isha I yake dawowa, nan muka zauna yanda muka saba ga uwar shi nan ita ta kawo mana tuwan dare ma mukaci, nan take ya shaida min cewa ya hadu da wani babban mutumi ya saya rakenshi Har yabar mashi chanji, nayi mamakin kudin don wannan sun wuce chanji don kusan dala ce ta amuruka tun daga ranar Idan ya futa kasuwa ya dawo zai fadamin abun alheri da Alhaji nan keyi mashi na siyan rakenshi koda baiyi ciniki ba aranar,rana daya yazo min da zancen aiki daya samu wanda alhajin nan ne ya mashi tayin aikin a wani kampani, saidai aikin ba a nan kano bane a habuja ne irin aikin Gyaran kampani, wankin bandaki da sikuriti,farko ban yarda ba saida mamuda ya shiada min Ay sunada yawa wanda aka kawo masu tayin aikin na taimakon matasa, yanayin yanda rayuwar mu ke tafiya da ilimi da mamuda ke so yasa na amince akan yaje yayi aikin tunda ance wata biyu ne kacal anan habuja, da farko na soma jin tsoro sai kuma nazo na fawwala ma Allah komai, nidai ban taba ganin alhajin ba haka zalika mai dakina amma Akwai abokin aikinsa halliru wanda suke siyarda raken tare Ina kyautata zaton shima dashi aka so tafiyar Sai kuma ya fasa sbd rasuwar mahaifinshi Toh kaji yanda abun yake. Dagowa amar yayi yace “shi hallirun Kun sanshi ne,” “Eh makocinmu ne yallabai” Kallon asad amar yayi yace “get someone to bring him to abuja today and change this environment, a nema masu koda gida ne su zauna for now” “Okay” Kallon mutanen Amar yayi yace “ku kwantar da hankalinku zamuyi kokari Insha Allahu,” Godiya sosai sukayi mashi kafin su futa tare da asad “Oga naji an kira sallah, muyi sauri Kar mu rasa sallar juma’a “ “Okay muje” A tare suka fuce zuwa motar amar, Allah yaso Akwai babban masallacin a kusa don haka sukayi parking suka hau sahu akayi sallar juma’a dasu, Direct headquarters suka wuce, domin yin wasu ayyukan. Karfe takwas da rabi daidai na dare suka koma masaukin da aka sauya ma mutanen, gida ne dan karami daki da parlor Harda bandaki aciki, malam makaho ne ya masu iso Har cikin gidan kafin su zazzauna parlor, hallilu da bai gama dawowa daidai ba don hankalinshi a tashe yazo abuja yanda akazo daukashi saika dauka ko wani mai laifi ne, abunka da bakauye dukda sanyin ac na motar data taho dashi bai hanashi shiga rudu ba sosai. A gaggauce asad ya soma magana “bawan Allah ka kwantar da hankalinka nasan ka san waennan ko?” Ya nuna malam makaho da matarshi “Eh yallabai na sansu makotanmu ne kuma iyayen abokin Sana’a ta” Nunfasawa asad yayi kafin ya cigaba da tambayarsa “ance tare aka yi maki tayin aiki ko “ “Eh yallabai, Muna tare alhaji mai rabon dala ya mana tayin don nima harna amince, da farko dai naji tsoro don Har Mun nuna mashi bazamu yi ba sai kuma daga baya ya nuna mana cewa aikin kampani ne zamuyi don Har katin kampanin ya bamu” Da sauri asad yace “kana tare da kafin yanxu?” “Ah ah yallabai baba tare da katin, amma yana gida na aje shi cikin kayana” Kallon Aman asad yayi ganin yanda ya kosa sosai, idanunshi ya maida kan hallilu yace “Akwai wanda zaka sa ya dauko katin yanxu daga gidanku yakai waje” “Eh babata tana nan zata iya daukowa, Zan iya kiranta Ma yanxu don tanada yar karamar nokia saita dauko” Wasu numbers asad yayi dialing kafin ya bada umarnin aje gidansu a karbo, suna nan zaune hallilu ya kira babarshi ta dauko katin ta kaima sojan dake waje kafin shima ya kira oganshi, Wayar da suke tsammani ce ta shigo da sauri asad ya mike ya fuce daga cikin parlor ya dauka yace “send me the picture of the card” yana fada ya kashe wayan, cikin Yan mintuna saiga hoton katin tarr a screen dinshi, gabanshi ne ya fadi sosai da kyar ya samu ya tattara jarumtarshi ya dawo parlor ya kalli yanda amar ya dau zafi kafin yace “sorry daga gida ne aka kira hajiya bata jin dadi, ko zamu bari sai gobe mu dawo” Amar dai bai gamsu da abunda yace ba saidai ganin kusan karfe goma ta gifta yasa sukayi masu sallama suka fito daga cikin gidan. Ko a mota babu wanda yace da wani qala harya saukesa a gidansu dake maitama sukayi sallama kafin ya juya akalar motarshi zuwa gidansa. Kwata kwata ya manta da ita gaba daya saida yayi parking kafin abunda ya faru tsakaninsu ya dawo mashi, cije lower lip dinshi yayi kafun ya janyo wayanshi dake kan dash board ya fito ya rufe motar, cikin natsuwa ya tunkari kofar ya Danna door bell din kofar, lokacin tana daki, mamakin karar door bell din ya sata saurin zura hijab dinta akan rigar baccinta don hartayi shirin barci, ta fito don zuciyarta bata kawo mata shine ba Saima tunanin qila Nadine ce ta dawo Daga asibiti don tunda tun bayan fitarta daga dakinshi ta wuni a dakinta gudun sake haduwa dashi,don bata Ma san ya fita ba, sai wajen yamma ta fito ta don yunwa ta ciyota sosai bayan wannan Ma ganin yanda da safe alamu suka nuna yana jin yunwa yasa ta dafa da yawa hardashi,rice and stew tayi sai pepper chicken daga gefe, stew din taji kayan kamshi da naman rago, tana gamawa ta zuba a hadaddun warmer ta aje a dining bayan ta diba nata. Karasowa tayi bakin kofar ba tare da wani tunani ba ta bude kofar, kallon kallo suka shiga yi, ta bangarenta yayi mugun yi mata kyau sosai don this is the first time ta ganshi da kayan hausawa, kayan ya amshesa sosai, tundaga kanshi Har kafarshi ta kare mashi kallo kafin ta maida idanun kanshi, gashinsa ya kwanta lubb sbd bai saka hula ba, dan tabe baki tayi a da ta tace “dama ya saka hula dayafi kyau” Chan kuma ta maida idanunta kanshi don ta shagala sosai, ganin yanda fuskannan babu yabi ba fallasa yasata dan kunququni chan kasan maqoshi tace “mutun kullum fuska a hade” Sarai ya jita yayi banza da ita yace “kallo ya isa haka karki cinyeni da wannan idanun kamar maje” Yanda ya fadi maje din ya bata dariya har batasan lokacin datace “mage ake cewa ba maje ba” Kurama fuskanta idanu yayi yanda take dariyan sai yayi mata kyau sosai Har pinkish oval lips dinta na dan turowa gaba, kauda kanshi gefe yayi ya raba gefenta yace “Zan ga Idan anjima kinada sauran bakin magana” Bata gane me yake cewa ba saima dariya datayi ta rufe kofar ta sake cew “Wai maje” Tana rufewa ta hango shi tsaye bakin stairs ya zura hannayenshi cikin aljihunsa dan nesa dashi ta tsaya kafin ya nunfasa yace “what’s that” Ya fada yana nuni da warmers din dake dining Da sauri ta maida idanunta Kasa tace “uhm daman abunci nayi ne dazu shine na…” Bai bari ta karasa ba ya fara Taka stairs yace “ki kawo min sama” Kyam ta tsaya ta bishi da kallo ta Kasa cewa komai Har ya bace mata daga gani, zuciyan ta ne ya soma bugawa, harga Allah bata san zuwa dakinshi, kamar wadda kwai ya fashe Ma ta wuce sama dakinta ta zauna tafara tunanin yanda zatayi “da zaman nan da kike da Tashi kikayi kika aje masa a parlor kafin ya fito saiki gudu” Shawara take da zuciyarta kafin wata zuciyarta tace “what if kika kai mashi kika gudu ya biyoki ya fada maki abunda kike gudu, tunda last time ma da kika girka masa saida kika tsaya kikayi serving nashi” karshe dai ta yanke shawarar kai mashi kawai ta gudu komai zai biyo baya zataji dashi daga baya. Tana nan zaune tana shawara da zuciyarta har ta shafe kusan 30mins bata sani ba, karshe dai ta tattara sauran kuzarin ta fito zuwa kasan, saida ta koma kitchen ta dauko babban tray kafin ta dawo dining ta jera komai, ta wuce sama cikin natsuwa, da kyar ta bude kofar sitting room din don kayan hannunta sun mata nauyi kafin ta shige ciki, kan dining dinshi ta jera mashi komai kafin ta sauka ta kwaso plate na dinner set da spoon da ruwa mai dan sanyi da glass cup ta jera komai, tana gamawa ta danyi jim ta fara tunanin yi mashi knocking dakinshi, harta tako zuwa dakin Sai kuma ta juya ta nufi hanyar kofar fita, harta murda kofar taji budewar Tashi kofar daga daki, da sauri ta juyo ta kalleshi shima Idan yake kallo ya nade hannayenshi a kirjinshi baya son yawan suruti don haka yace “come and serve me” Yana fadin haka ya nufi hanyar dining ya ja kujera ya hakimce, takowa tayi kamar kwai ya fashe mata ta karasa gabanshi ta janyo plate ta soma zuba mashi abinci saida yaga ta soma zuba wa da yawa yace “ke zaki cinye shi?” Saurin aje serving spoon din tayi ta zuba mashi stew din daga gefe Sai pepper chicken din shima a gefe kafin ta janyo spoon ta saka mashi, tana gamawa ta tura mashi gabanshi ta dauko glass cup ta zuba mashi ruwa shima ta tura gabanshi tana gamawa ta fara kokarin juyawa yayi saurin riko hannunta ya janyo gaba dayanta zuwa jikinshi ya daurata kam laps dinshi, a furgice ta dago zatayi magana yace “stay calm don’t even stress your self” Sanin bata isa ta hanashi ba don yanxu ta gama fahimtar shi mutunne mai kafiya da abunda yaga dama, ko sama da Kasa zata hade Idan yayi niyar abu babu wanda ya isa ya chanza bayan wannan Ma tayi alkawarin daina nuna mashi tsoron da yake mashi don haka ta basar tayi shuru batayi yunkurin Tashi ba saidai gaba daya jikinta ya soma sauyawa saboda yanayi data soma shiga,dukda tana saurin hana kanta, saidai wani lokacin baka taba controlling jikinka musamman lafiyar jikinka, tana nan zaune ta soma jin wasu abubuwa dukda ta Kasa tantance ko Menene saidai ta tabbatar sbd zaman da tayi ne a jikinshi da kamshinsa dake shiga cikin hancinta yana haifar mata da kasala sosai, tana nan zaune yana sane da ita da yanda jikinta yadan sake a jikinshi yana jin bugun zuciyarta da yanda yake sauyawa, cikin natsuwa yake cin abuncin shiyasa bai gama da wuri ba ya dauka lokaci sosai, bai wani ci da yawa ba ganin dare yayi kuma baya cin abunci mai nauyi Idan dare yayi sosai don kusan karfe sha biyu saura, yana gamawa ya juyo ya kalleta yanda take lumshe idanu kamar mai shirin barci, matso wa yayi sosai kusa da ita daidai kunenta yace “har kin fara jin barci tun yanxu” Bude lumsassun idanunta tayi akanshi kafin ahankali kamar me neman gafara tace “dan Allah yaya barci nakeji” Saurin sanya yatsunshi yayi kan Bakinta yace “shiii Ay barci ba naki bane madam, saina….” Zuba mashi idanu tayi tana jiran abunda zaice, yar dariya yayi kafin ya mike da ita a jikinshi ya gyara rikon da yayi mata zuwa ga kafadarshi gaba dayanta Har saida tayi yar Kara jinta a sama da yayi, da dan karfi ta soma magana “ni…ni ka saukeni” “Idan naki fah” Da sauri tace “Wai meye haka” “Hmm” kawai yace ya wuce da ita hanyar bedroom dinshi… Da kafa daya ya bude kofar bedroom din, baiyi wata wata ba ya sanya hannunshi gaban switch din dakin ya rage zuwa inner light, take gabanta ya bada dammm don Har yaji yanda take panting, ahankali ta soma furta innalillahi!! Dukda bata san dalilinshi na yin hakan ba, still bakinta bai yi shuru ba ta cigaba da cewa “dan Allah ka saukeni” Bai kula ta ba saida ya rufe kofar gam ya saka key ya kulle ya cire shi ya tura cikin pocket din pjs dinshi kafin ya sauketa, kamar jira take kuwa jikinta ya fara barii ta juya bakin kofar ta Dora hannunta kan handle din kofar “kina wasting min energy, keep it for later on don zaki buqata” Murda kofar tayi hawayen da take kokarin boyewa na zubo mata hankali tashe ta waigo ta kalleshi tayi fuskan tausayi tace “dan Allah kayi hkuri ka bude min na fita,” “Babu wani boye boye yace “nop anan zaki kwana” Shuru tayi tana nanata abunda yace bata gama tunaninba ta dago tace “nidai ka barni naje dakinaaa……” Kasa karasawa tayi ganin ya cire rigarshi ya rage daga shi Sai wandon kayan, “Aisha!!!” Ya dan fada akausashe babu alamun wasa yace “Zo nan” Makure tayi a bakin kofar hankali tashe ta noke tace “me zanzo na maka,tunda kaqi bude min Zan kwanta anan qasa” Azafafe ya dago ya kalleta don baya son magana biyu a rayuwarshi yana ganin hakan a matsayin raini Gadan gadan ya dunfarota azafafe yace “I see Duk zaman da kikayi baki san waye ni ba I hate repeating my self” Ganin yanda ya taho yasata cewa “zanzo Wallahi ka koma zanzo da kafata” Ta karashe tana hawaye sosai Dan tsagaitawa yayi daga tahowan da yake yi ya harde hannayenshi Tana ganin haka kuwa ta tako Har gabanshi sosai ta tsaya gudun karya harzuka ya sata dagowa ta kalleshi “Good girl” ya fada yana shafa kanta kafin yace “now take this off” Ya fada yana nuna hijab dinta, kamar wawuya a tsorace ta dage hijab din ta sauke shi kasa cikin shesheka tace “na cire” Kallonta ya tsaya yi, jar doguwan rigace ta barci a jikinta don takai mata Har kasa tabi shape dinta, hannun rigar siriri ne sosai kamar hannun bra,kafeta yayi da idanu harya saukesu kan tudun boobs dinta daya burtso gaba sosai don rigar nada qoqon bra, saidai alamu sun nuna bata saka ba, sauke idanunshi yayi kan flat tummy dinta zuwa ga madd shape dinta saida ya danyi baya tare da runtse idanunshi sosai jin yanda ya mikeee tarrrrr Kamar ance ta dago kuwa idanunta suka sauka kan manhood dinshi, da sauri tayi baya don yanxu ya gama bata tsoro Sai neman ceto kawai, ganin tana baya baya ya sashi yin taku daya ya cicibeta gabadaya ta hanyar tallabo ass dinta, bai direta ko ina ba Saida ya sanya hannu ya kwashe duka turukanshi masu shegen tsada da a qallah gaba dayansu zasu kai miliyan uku zuwa biyar😂 Gaba daya da hannu daya ya zubar dasu kasa ya dora kan dresser din,ganin tana neman yi mashi gaddama yasashi kama hannayeta biyu ya daga sama ya manna da mirror dresser, hakan ya bashi damar turota gabanshi sosai, kamar wani mad dog da ake ingizawa ya matso da fuskanshi ya furza mata iska tare da nunfashinsa mai kamshi yace “ance kyan alkwari cikawa, na rigada na cika Nawa alqawarin yanxu naki ne ko uhmm” Bude idanunta da sukayi jaa tayi ahankali tace “dan Allah, ka bari” “Nooo nooo I can’t” Da sauri tace “why? Why?” Shafa fuskanta zuwa wuyanta ya soma yi in a sexy way yace “I thought kin matsu ki san abunda zakiyi da zaisa kiji sauki a ranki akan aikina da kikayi sanadiyar barinshi danayi” Nan take ta dago inda ya nufa Hawayen nan dai bai bar zubowa tama Kasa cewa komi ba zaro na tsammani taji saukan hannunshi dake yawo a wuyanta zuwa kan boobs dinta “And that’s what I’m talking about” Ya fada da karfi yana dan matsa boobs dinta yana gasping breath dinshi, da sauri ta bankare don tun da ya fara yawo da hannunshi a wuyanta ta soma fita hayyacinta Runtse idanunta tayi gam “I see you’re enjoying it, just like yesterday anywayna tambaye ki assignments dana baki kince baki ganeba ko, Toh I will Make sure Yau baki manta ba, kamar wanda ake fusga ya kai bakinshi kunnenta yace “i hope you’ll be proud because you’ll be the very first girl to have the manhood of general Muhammad taura” Arazane ta bude idanunta yar ta kalleshi idanunta sun fara rufewa alamun ta fara kasa daukan abubuwanshi “Lastly I will trusth into you in such a way that you will not forget it like yesterday okay?” Ya karashe da cafke bakinta, wani irin romantic hot French kiss yake aika mata wanda ya fara sata shidewa tun tana bugun kirjinshi Har hannunta ya soma mata zafi don kamar tana dukan dutse, matsa boobs dinta ya soma yi yana fidda wani irin nunfashi da gurnani ya bugi glass din da karfi harya fashe yace “damnnnnn” Har hannunshi na dan fashewa abunka da fatar ajebota Baiyi wata wata ba ya kwaye rigarta tun daga Kasa zuwa sama da hannu daya ya watsar a Kasa ya danyi tangal tangal yayi baya ya kura mata idanunshi dake neman rurufewa, cikin sauri ta kare boobs dinta don babu bra kwata kwata Sai yanxu take takaicin kwanciya babu bra “Come here!!” Ya fada ahankali Sanin halinshi ya sata saukowa Har tana dan taka kwalba ta tako gabanshi ta tsaya tana sheshekar kukan fili da zuci Janyota yayi ya juyo da ita baya ya karema ass dinta kallo ya janyota dakyau jikinshi ya rungume bayanta kyamm, true hannayenta yayi daga kan boobs dinta ya damkesu da hannayenshi biyu, take ya kwala uwar Kara “arhhhhhhh damn those two” Ahanklita soma jin yana sauke wandonshi Kasa Har ya kaiga saukesu ya rage boxers dinshi kawai, yanda ya hade bayanta da kirjinshi tanajin yanda manhood dinshi ke harbinta, jikinta ne ya soma bari don yanxu kam babu mai cetonta Sai Allah ta rigada ta shiga hannu,magiya Ma bazaiyi mata amfani, haka Ya soma wasa da boobs dinta Har yaji tsayuwan na neman gagararshi ya juyo da ita azafafe ya dauketa gaba daya ya dorata kan tamkeken royal king size bed dinshi,hankalinta bai gaba Tashi ba saida taji ya….. 🙉 [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update 12:5:2023 Unedited❌ Cikin shirin sa casually kamar koda yaushe ya sako kasan, dining ya wuce direct kafin nadine tayi serving dinshi abunci, baici da yawa ba ya fuce daga gidan. Karfe sha biyu daidai tayi mashi a cikin asibitin, yana fitowa daga cikin motarshi ya dan tabe baki ya zaro sunglasses dinshi ya saka don wani irin zafi akeyi sosai a garin sosai, yana rufe motar shi ya shige cikin asibitin, bai tsaya ko ina ba sai dakinta dake chan sama na vvip, ba tare da tunanin komi ba ya bude kofar dakin ya sako kanshi tare da rufewa, dagowa yayi ya kafeta da idanunshi itama idanun ta zuba mashi tare don tayi mamakin ganinshi, daman futowarta kenan daga bandaki nurse ta taimaka mata ta gasa ta kafin ta bata waje don ta samu tayi wanka, futowa tayi dana dan dingisawa don ba laifi tana dan jin sauqi sosai don yanxu takan kai kanta toilet din tayo futsari da alwala ta dingiso ta dawo saidatazo daidai tsakiyar dakin ya shugo, arazane ta dawo ta kalleshi suna hada idanu tayi saurin kauda nata gefe, kokarin saurin karasa gaban gadon ta soma yi don hijab dinta nakan gadon gashi babu komi a jikinta Sai towel din data nade jikinta dashi, cikin sassarfa ta fara takowa tana jin yanda wajen ke mata radadi,cije bakinta tayi ta karasa bakin gadon tare da saurin janyo hijab din nata ta zura ta zauna gefen gadon kanta a kasa. Yana ganin haka ya kauda nashi kan gefe ya samu waje kan kujeran baqi ya zauna ya daura kafa daya kan daya. Dan waigowa yayi ya sashi kallonta ta gefen ido,ganin Duk tayi fayau fuskanta babu walwala akai, “Baki iya gaisuwa bane?ko Har da bakin naki aka dinke “ Ya fada yana kare mata kallo, ko kallon inda yake batayi ba saima kauda kanta gefe datayi ta hade rai murya chan kasa tace “ina yini” Shuru ne yadan ratsa wajen don bai amsa gaisuwan nata ba saidai yana kan tunanin abunda zai ce mata, muryanshi chan kasa yace “how are you feeling now” Kamar wanda ta kosa ya fita ta hade rai sosai tayi saurin cewa “Alhamdulillah!” Yana ganin haka ya danyi relaxing kanshi bai sake cewa komai ba itama bata yi gigin kallonshi ba bare ta ce mashi wani abu saidai Allah Allah take ya fuce daga dakin don gaba daya ji tayi nunfashinta baya fita a daidai dalilin zamanshi a dakin, don a yanxu ko Inuwa daya bataso suna yin sharing. Haka ya karaci zamanshi bai sake ce mata komi ba itama bata ce mashi qala don karshe Ma kwanciyarta tayi ta juya mashi ba. Kallon agogon hannunshi yayi ganin kusan karfe daya da rabi ya sa ya miqe tako gaban godon wanda yasa zuciya ta bugawa don turarenshi ne ya fara kai mata iso Sai takunshi zuwa gadon, hannunshi na zube cikin aljihu ya zuba Ma bayanta ido yasan ba barci take ba pretending kawai take yi don haka ya juya kawai ya fuce daga dakin yana futa kuwa ta juyo ta karema kofar kallo ta tabe bakinta ta mike zaune tare da fashewa da wani matsanancin kuka sosai. Ganin lokacin sallar yasata mikewa ta shige toilet ta wanke fuskanta ta dauro alwala ta fito tana dingisawa, rigar asibitin ta sake maidawa kafin ta zura hijab dinta ta zauna kan sallaya ta tada sallah don yanxu tsayuwa ma gagarar ta take yi Idan ta dade a tsaye. Shima yana futowa ya wuce masallacin dake cikin asibitin yana idarwa ya futo ya shige motarshi yabar wajen. Karfe goma na dare Sai gashi ya sake dawowa, hannunshi dauke da ledoji na mishal medi mart, dakinta ya sake wucewa direct, this time around saida yayi knocking kafin ya bude bakinshi dauke da sallama, chan kasan maqoshi ta amsa dukda bata kalli gefenshi bama, takowa yayi har gabanta don tana zaune kan sallayan, Tun kafin ma ya mata magana tace “ina wuni” Bai amsata ba itama bata damuba don haka ta kauda kanta gefe,miqa mata wayanta da Nadine ta bashi daketa ringing wunin ranar yayi tare da ledojin daya shigo dasu yace “if you need anything, just call me” Wayar da yake miqa mata kawai ta daga kanta ta amsa ba tare da ta karbi ledan Dayan hannunshi nashi ba ganin haka ya sashi ajewa gefenta ya fuce daga dakin, bin bayanshi tayi da harara da leader daya aje ta miqe tsaye ta dingisa zuwa gadon ta ba tare da ta kalli abunda ya aje matan ba don bata buqata koma menene indai daga gareshi ne. Yana komawa gida ya wuce dakinsa direct ya watsa ruwa yabi lafiyar gado, gaba daya yana cikin wani yanayin mata misaltuwa, tun yana kokarin forcing kanshi yayi barci harya hakura, tunani ne ya mashi yawa sosai a ranshi ciki kuwa harda amra, yana jin kamar bai mata adalci ba, yana jin kamar yaso kanshi, da kyar wata zuciyar ta lallabashi ta nuna mashi cewa Ay yarjejeniya sukayi shida ita,kuka kina komai dai she’s his legal wife, “legal wife” yadan fada da karfi kafin yayi tsaki yace “why did you have to stoop so low akan yarinyar nan, what’s so special about her? Karka yaudari kanka” Buga gadon yayi yana mai takaicin kanshi wata zuciyar na kara tunzura shi “that was the best feeling ever,warm and….” Takaicin kanshi yake n tunanin da yakeyi, kokari sosai yake yi wajen hana zuciyarshi yin sake saken da takeyi Washe gari Wednesday tun da sassafe ya fuce daga gidan don Kiran gaggawa da asad ya mashi, koda ya isa headquarters din direct office din asad ya wuce kafin su gaisa ya fara mashi bayani “oga a binciken danayi, Akwai manyan maqudan kudade a cikin bankin alhaji Mustapha, sannan Duk wasu mugayen ayyuka da danshi ke yi da drug dealing din da yake yi da sanayyar sa, saboda lokacin da aka yi scandal dinshi shi ya da kansa yayi amfanida power dinshi ya toshe Duk wata kafa da zata saka a kama yaron, Mun samu wannan bayanan ne daga wata ma’ajiya mai karfi da wani tsohon gidan rahota da sukayi confirming, a yanda muka samu wasu bayanai sun nuna kashi tamanin 80% na kudinshi ba nashi bane na marayun da yake rikon su ne, saidai Har yanxu a binciken da mukayi bamu samu inda ake shige da fuce da kudin account din din nashi ba. “Keep an eye on him, yanxu dai na samu wasu bayanai daga wajen hammam wanda yake tabbatar min da Akwai wata a kasa, Zan koma gidan jibi, Duk wani sauran bayanai zaka ji daga wajena” “Oga Sai fa hakuri,Duk abunda ya faru mukaddarine daga Allah” “Asad bazaka gane yanda nake ji bane, I just wish ba abunda nake zargi bane, it’s just a mistake” Amraa… Tun bayan fitarshi tayi kwanciyar ta, washe garin ranar ma da kanta ta gasa kanta sosai don ta samu kuzari sosai don koda doctor yazo da safe ya dubata ya shiada mata zasuyi discharging dinta. Tana zaune tana cin breakfast da nurse ta kawo mata akayi knocking kofar, ba tare da tunanin komi ba tace come in, Nadine ce ta bude fuskanta dauke da murmushi ta karoso cikin dakin hannunta dauke da basket tace “good morning ma, ya jikin ki” Fuskanta dauke da murmushi ta kalli Nadine tace “Nadine ashe kin warke yaushe kika dawo” “2days ago ma’am,” Cikin jin dadin ganin ta amra tace “me kika kawo min” “Breakfast ne ma” “Thank you nadine Ay anjima kadan zasu sallameni ma” “Shiyasa nazo Ma, ga kayanki Ma nazo dasu” “Yauwa daman inata tunanin wanda zansa,thank you nadine “ Shuru duka sukayi kafin nurse ta shigo “amarya mai kuka” ta fada tana dariya don itake kula da ita wajen yin gashi Har sun saba “Nurse beauty kin dawo” “Na dawo amarya ya kikeji yanxu?” Dan kauda kanta gefe tayi tace “I’m feeling much better all thanks to you” “Ah haba, that’s my profession, doctor ya rubuta maki sallama, an gama all necessary arrangements, ga billing papers, jiya da oga yayi signing na manta ban bashi ba,Allah ya Kara sauqi sai kinzo scanning” Gabanta ne ya bada daram kafin ta dago ta karba paper din ta dan tabe baki a ranta tace “allah ya tsare ni, ni aisha” Sallama nurse din tayi mata kafin ta fuce da gefen idanu ta kalli Nadine wadda tayi gum kamar bata san suna yi ba saidai kunnenta tass ya nadi komai, mamaki ne karara a fuskanta saidai sanin babu huruminta yasa ta yin gum. Saurin maida idanunta tayi kan papers din kafin ta soma karantawa, paper bill ne wanda aka shigar cikin file dinshi na nan asibiti akayi registering sunanta under nashi as her guardian, kurama bill din kasan idanu tayi dan kwanakin da tayi Har taci Rabin miliyan, runtse idanunta tayi tana mai jin wani irin sauyin yanayi haushinsa na raguwa cikin ransa, dama chan bata kullace shi ba saidai tayi alkawarin barin rayuwarshi gaba daya. Karfe goma suka ta gama kimtsawa cikin abayar da nadine ta kawo mata, bata saka hijab din nata ba ta saka mayafin abayar suka fito Nadine na biye da ita da basket din data taho Dashi, daidai wajen motar da driver ya kawo Nadine suka tsaya ya bude masu suka shiga yaja motar sukabar asibitin. A cikin dakin kuwa bayan fitarsu amra mai shara da goge goge na zuwa Gyaran dakin taga ledaji a kasa, da farko tama dauka trash ne saida ta bude taga kayan zaqi Kala Kala Harda wanda bata taba gani ba a rayuwarta dasu cakes kusan Kala biyar different flavour, chocolate masu tsada da sauransu ledoji biyu ne tam a cike da su a ciki, tana ganin haka kuwa ta qulle abunta ta karasa gyara ta fuce daga dakin. Tafiyar minti Talatin suka karaso gida saboda traffic daya dan tsaida su don Safiya ce kuma Akwai masu zuwa office da wuri, driver na parking ya bude mata baya ta fito tadan tsaya tana karema gidan kallo kamar mai nazari kafin ta karasa ciki nadine na biye da ita a baya. Tana shiga cikin parlor ta wuce sama zuwa dakinta ta zare mayafin abayar ta zauna gefen gado ta doka uban tagumi, ta dauka kusan minti goma a zaune kafin ta miqe ta wuce toilet jin futsari ya matsota, da kyar ta samu tayi futsarin tana cije lebe don Har yanxu tana jin zugi a wajen, tana gamawa tayi tsarki da warm water don yanxu likita yace mata komai da warm water zata yi har bayan ta warke ma. Tana fitowa daga bathroom din nadine na shugowa dauke da ledan magungunanta tace “ma gashi jin manta a mota” Ta aje mata tare da juyawa ta nufi kofa “Oh thanks nadine” ta fada tare da wucewa kan gado ta janyo duvet ta lullubama kanta, barci take son yi saidai tunani ya hanata ayanxu ta yanke shawarar yana zuwa zata shaida mashi zata bar gidan ta koma kano wajen Yan uwanta don zaman ta anan batada guaranteed din abunda zaije ya biyo baya, bayaga wannan Ma babu amfani sannan zata nemi ya saketa ta kama gabanta. Lokacin daya shigo gidan wajen karfe sha daya kamar kullum, tsayawa yayi a sitting room ya qare Ma ko’ina kallo babu kowa a parlor,kallon inda take yawan zama ta jirashi yayi kamar mai tunani wani abu kafin ya kauda kanshi gefe ya wuce sama, koda ya hau second floor tsintar kanshi yayi da tsayawa gaban dakinta, cikin natsuwa ya bude kofar, ganin duhu babu haske Sai dan hasken bedside lamb ya tabbatar mashi tayi barci don haka ya karo mata kofar ya haura sama zuwa dakinsa. Kwanan ta biyu da dawowa daga asibiti, cikin kwanakin nan koda wasa bata yarda ta hada hanya dashi ba, Duk wani abu da tasan zai hada ta dashi kauce Kasa take yi, cikin Yan kwanakin nan ta warware sosai don gaba daya ta daina jin zafin da yake ji, kullum Nadine ke kawo mata abinci daga na safe zuwa na dare, daga daki Sai bandaki babu inda take zuwa Har zaman ya fara gundurar ta, gashi wayanta bashida wani amfani don bata da masu kiranta ko ta kira, daman haifa ce, itama yanxu kusan wata guda kenan rabon data sameta a waya. Thursday morning… Tun bayan data Tashi sallar asuba bata koma ba, wanka kawai tayi ta shirya cikin English gown mai dan tsayi don ta wuce gwiwarta sosai ta shan iska ta feshe jikinta da turarenta masu sanyin kamshi kafin ta zauna kan gadon ta soma latsa wayan ta don kwana biyu Instagram na debe mata kewa sosai, Tana nan zaune Nadine ta kawo mata breakfast, fada da murmushinta tayi don daman harda yar yunwarta ta Tashi, Har gabanta nadine ta karaso ta aje mata a gefen gado tace “Ma ga breakfast” karban abincin tayi tace “, thank you so much nadine daman yunwa nakeji sosai” Murmushi kawai tayi mata ta fuce Janyo tray din tayi ta bude plates din abunci ta fara ci hankali kwance. Tana gamawa nadine na shigowa dakin, hannunta dauke da bottle water tace “sorry ma, na manta zaki buqaci ruwa zai yanxu na tuna” “ thank you daman yanxu nake tunanin saukowa da plates din” “No ma’am Zan sauka dasu kasan” Murmushi kawai tayi bayan fitar Nadine tana yaba irin mutuntuwa da take dashi, batada damuwa kwata kwata, aikin ta ne kawai a gabanta. Uae Haifa’s res…. Kusan wata guda kenan tana neman line din amra bata samu, ta shiga damuwa sosai na rashin jinta cikin kwanakin. Bude kofar toilet dinta tayi ta fito da sauri jin karar wayanta alamun kira na shigowa,da sauri ta daukan wayar ganin tana neman yankewa, ganin sunan Hammam kan screen ya sata yin yar tsuka ta aje wayan tare da komawa toilet ta cigaba da abunda yake,daman wanka ta gama tana cikin yin skincare dinta karar wayar ya cika mata kunne. Saida ta fito ta shirya fess kafin ta janyo wayan nata ta soma kiranshi, ringing daya ya daga Wayar tare da yi mata sallama, saida suka gaisa kafin ya tambayeta ummi da abuh, mamakin shi take sosai, abubuwan da baya yi mata achan baya wanda a lokacin take son haka yake mata ayanxu, sama sama ta dunga amsa shi don garashi take yi sosai shi kuma yana lallabata. “Uhm how’s your friend?” “You mean amra?” Tayi saurin bashi amsa “Yes” “Tana nan lpy, but I’m not sure don tun bayan banning dinta a akayi daga uae akan auren katin kasa ta koma nigeria ban sake samunta ba, I’m sure ka san zancen tunda Harda abokinka akayi suspending” Dariya ya danyi Har tana jin sautin dariyar tashi Shuru ta danyi tana sauraron sa don ya dan daure mata kai, don maganar da yake mashi ba abun dariya bace Da sauri adan qule tace “I’m I making a joke here? Da sauri yace “sorry dear” “Then why are you laughing” “It’s just that…..” A harzuke tace “let me just end the call” Da sauri ya ce” it’s just a fake scandal,” “I don’t understand, what do you mean by it’s a fake scandal” “I can’t tell you everything, but it’s a fake scandal, no one Is banned,not even the general, it’s just a plan” Shuru tayi tama rasa me zatayi murnar abunda ya fada mata ko haushinsa,”you mean it’s all a plan?, and you didn’t even bother to…” da sauri taja Bakinta tayi shuru Tunawa da lokaci da abun ya faru basa tare, “hold on a sec” Tana fadin haka ta kashe wayanshi ta shiga Kiran amra ba qaqautawa stil baya shiga, burinta yanxu kawai ta samu amra ta daga wayanta ta bata wannan kyakyawanan albishir,saurin sake kiranshi tayi tace “do you know a way that I can reach some one that is in nigeria?” “I’ve been trying to reach her out” Da sauri yace “kina da contact dinta na chan ne?” “ eh ina dashi but it’s useless , don ina kira baya shiga” ta bashi ansa Gyara zaman wayan yayi a kunnenshi don yana office nema “What does the number start with” “It’s start with zero” Da sauri yace “hold on a sec” Sauke wayanshi yayi ya shiga contact din Amar na nigeria. Sake kiranta yayi yace “I don’t know if this will work but you have to add 3 more digit before the first digit, let me send you an example through sms” Da sauri ta sauke ijiyar zuciya tace “thank you so much” ta kashe wayan Yana tura mata ta saka tare da saurin dialing, nan take wayar ya shiga Har ya fara ringing, da sauri ta miqe fuskanta dauke da murmushi farin ciki. Amra dake zaune tun bayan sallar la’asar bata motsa daga inda take ba tana tunani duniya da makomar rayuwar ta sanin cewa yanxu ita baza a saka kanta cikin jerin budurwa ba hawaye na saukowa daga fuskanta tayi saurin goge wa, tunani ta shiga yi da zuciyarta inda ta yanke samunshi don suyi magana akan rabuwar su don bazata tafi da auren wani ba gida koda wasa, bala’in da zata tarar a gidan uncle na banning dinta da akayi babu karatun ma ya isheta. Tana cikin wannan tunanin wayanta yayi ringing……. [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update!!!! 13/05/2023 Da sauri ta dauka wayan ganin contact din haifa akan screen din, Har jikinta na bari “Hello….haifa, is that you” Cikin murna da farin cikin samun kawar Tata tayi saurin cewa “habibty Ina kika shiga,I’m so sorry, bansan yanda Zan sameki ba saida hammam yam min bayanin yanda Zan kira ki” cikin mamakin abunda haifa ta fada tayi saurin cewa “hammam? Are you guys back together? Sauke nauyayyan numfashi haifa tayi tace “it’s a long story,and what I will tell you now will shock you even more” Shuru amra tayi cikin damuwa da daurewar kai tace “haif, so much has been going on in my life recently, na shiga damuwa sosai na rashin samunki” cikin farin ciki da zumudin abunda zata fada mata tace “babe abunda Zan fada maki yanxu zai kawo karshen damuwarki I promise” “Haif na…” saurin katseta haifa tayi tace “babe you’ve not been banned from uae 🇦🇪 all that scandal is fake infact your marriage has been proved legal by the marriage consent group and I’m sure zasu baki katin kasar” Da sauri amra ta miqe tsaye idanunta tap da qwalla kanta ya gama qullewa da abunda haifa take fada mata “babe what, what are you talking about, ban gane ba kimin bayani yanda Zan gane” “Yea babe, abunda na fada maki gaskia ne, Duk abunda ya faru a lokacin it’s just a plan made by general for some certain reasons,dazu hammam ya fada min,“ “Then that means he used me?,haifa you mean all That has happened kwanakin Duk karya ne?innalillahi wa inna ilaihi rajiun, haif Im so stupid” Tana karashewa ta fashe da kuka, tsagaitawa haifa tayi hankali tashe jin kukan da amra keyi tace “babe what wrong, na dauka you’ll Be happy with the good news” Cikin dacin rai da baqin ciki tace “no…noo haifa,” Ta sake fashewa da kukan, abunda take son fada mata ma ya maqale, sanin halin amra yasa haifa yin shuru, saida ta dauka kusan minti ashirin tanayi kafin ta tsagaita don kanta, hankalin haifa ya gama Tashi gaba daya saidai ta Kasa gane dalili kukan kawar tata “Babe” ta kira amra ahankali cikin natsuwa “What’s wrong? Why are you crying?” “Haifa he lied to me, he used me” dan kukan data tsagaita ta cigaba “Amra pleas explain to me yanda Zan fahimta, who used u?” “He played with my innocence, shine ya kawoni gidansa don ya samu cikar burinsa, yanxu ne Ma komai ya gama dawowa kaina” Da sauri haifa wadda ta gama kufuluwa da zancen tayi saurin cewa “kin saka ni a duhu, kimin bayani” Nan take amra ta fara zayyano mata bayanin tundaga lokacin da m5 ya dauko ta ya kaita airport zuwa lokacin da aka kawo ta gidan, shuru haifa tayi don itama kanta ya gama daurewa “you mean, kina zaune a gidanshi? And bai fada maki gaskia ba? What’s his motive kenan, to protect you?” Cikin bacin rai amra tace “to protect me? He lied to me because all this while ya nuna min saboda ni da taimakon da yayi min akayi banning dinshi shima Har yayi affecting all his achievements,I was so stupid, I’ve been blaming my self all this while, what did I do to deserve this?” Da sauri haifa ta tari nunfashinta tace “Babe if that’s the case then why would he do that?,maysa zaiyi haka” “Saboda yaga I’m helpless, saboda yaga banida kowa, haifa he slept with me, forcefully” tana kaiwa nan ta Kara fashe wa da kuka mai shiga rai “Wahttttt!!” Haifa ta fada da dan karfi tayi saurin gyara zaman wayar a kunenta ta cigaba “he slept with you? How did you let that happen” Nan take amra ta sake fashewa da wani kukan da zaka gane abun ya taba zuciyarta sosai tace “I don’t want to stay for a second in this house haif,I’m in pain” “Babe calm down, ki kwantar da hankalin, karki yi saurin yanke hukunci,mubi komai a hankali” Da kyar haifa ta tausasa ta tare da bata shawarwari, sun dauka kusan awa guda suna magana kafin suyi sallama. Aje wayan tayi a gefenta ta wuce toilet ta dauro alwala,kafin ta fito ta tada sallah, ta dade sosai kan sallaya tana adduoi da neman taimko wajen Allah, babu abunda yakai tsayawa gaban Allah kakai kukanka, wannan zaman da tayi sai Tashi kashi 50 cikin damuwarta ya ragu, daman batada riko a ranta, saidai wannan ya tabbata sosai, mikewa tayi ta ninke sallayan ta zauna gefen gado, abincin da Nadine ma ta kawo mata bata kalleshi ba kwata kwata, tagumi ta tafka na tausayin rayuwar data tsinci kanta, tawakkali tayi tare da fawwala Ma Allah komai saidai tafiya kam Saitayi ta babu fasawa. Shawarar da haifa ta bata ta dauka, cikin kwarin gwiwa ta mike shiga tattara kayanta tsaf babu abunda ta bari ta saka acikin akwatinta. Karfe Tara na dare daidai ta sauko kasa, fuskanta a kubure idanunta yayi jaa sosai, samun waje tayi ta zauna akan kujeran sitting room ta rafka uban tagumi, zaman awa uku tayi anan zaune, idanunta kyam babu alamun barci tana zaman jiran dawowan shi, karfe sha biyu daidai da Yan mintuna taji karar horn hakan ya tabbatar mata ya dawo, gyara zamanta tayi tare da saurin cire tsoron daya durar mata lokaci guda don tayi alqawarin cire tsoronshi daga ranta. Bude kofar yayi kai tsaye ba tare da tunanin komai ba ya iso Har sitting room din baima Lura da ita ba zaune, Har ya wuce sitting room din tayi saurin miqewa ta fuskanceshi tace “ sannu da dawowa” Tsagaita tafiya yayi hannunshi duka na cikin aljihun wandonshi, fuskanshi na nan babu yabi ba fallasa Sai zallan gajiya shimfide a kan fuskar tashi, kamar bazai ce komai ba ya dan juyo kadan yace “yau..wa!” A rarrabe kafin ya juya yana shirin Taka stairs tayi saurin bin bayanshi ta tsaya dan nesa dashi tace “inason magana dakai” Dakatawa ya danyi bai juyo ba haka zalika bai ce mata komi ba, ganin haka ya sata saurin cewa “daman ina….” Bai bari ta karasa ba ya wuce sama “idan magana kike kiyi dani ki sameni a sama” bin shi tayi da idanu harya kauce Ma ganin ta kafin ta sauke wata nauyayyan ajiyar zuciya, ba tare da tunanin komai ba ta dake tare da tattaro Duk wani kizarinta ta hau saman,tunda ta tsaya bakin kofar dazai sadaka da sitting room gabanta ya soma faduwa, tana jin yanda heart dinta ke racing, saurin danne wa tayi fuskanta babu alamun fara’a ko murmushi Sai damuwa, saida ta fara knocking kafin ta bude kofar, a zaune ta taddashi ya daura kafa daya kan daya idanunshi na kan wayar yana dan latsawa, takowa tayi dan nesa dashi ta kauda kanta gefe don ko kallonshi bata son yi don abubuwa ne da yawa ke dawo mata a cikin zuciyarta data kalleshi ciki kuwa Harda tsiraicin shi data gani mura ran. Kasa cewa komai tayi yanda shima baice mata Kala ba don kwata kwata bai dago ya kalleta ba tun bayan kallo daya daya mata saidan kallonta da yake ta gefen ido ganin yanda ta kauda kanta gefe idanunta sun dan kumbura sunyi jaa, ganin tana shirin dagowa ya sashi kauda nashi idanun gefe “Zan tafi gida, Ina buqatar rabuwar auren mu” Dan dagowa yayi ya kalleta don yayi mamakin futowa daga zancen daga Bakinta saidai baice komai ba ya kura mata idanu yana son karantarta “Da izinin za zaki tafi?” Rai Adan bace ta kalleshi ido cikin ido, kafin ta sauke nata don yayi mata mugun kwarjini tace “bana buqatar izinin kowa, zama na anan bashi amfani” “And who told you that?” Yayi saurin tarar nunfashinta Baki a sake ta dago ta kalleshi, wani irin abu na tsaya mata a makoshi, saurin runtse idanunta tayi ta bude su yar akanshi tana kokarin tattaro courage dinta tace “bana buqatar aure a kaina tunda anyi banning dina daga uae babu amfanin auren, daman anyi shi ne saboda yarjejeniya da mukayi, tunda ban samu abunda na nema ba Ina son ka sake ni” Yanda take fada adan fada fada ya bashi mamaki sosai, wannan yar yarinyar ce ke mashi magana haka lallai ya jama kanshi raini, saidai zai koya mata hankali, rai Adan bace ya kike gadan gadan yayo kanta, saurin jaa baya tayi har tana turgudewa gabanta na bugu fat fat don koshi daya karaso gabanta saida yaji bugun zuciyar, saurin runtse idanunshi yayi idanunshi sunyi jaa sosai yace “how dare you talk to me like that? Bakya bukatar auren? Babu macen data isa ta kalli cikin idanuna ta fada min abunda zanyi, now open your ears ki saurare ni, you are going no where, zaki bar gidan nan only if I say so, and I will only free you when I’m pleased” Da sauri ta dago ta kare mashi kallo, kallon kama raina kin hankali, shima ita yake kallo kuma tsaf ya gane ma’anar kallon, saurin hana kanta kukan da take shirin yi tayi, tana son bude Bakinta saidai mamakin shi ya hanata, kallonta yayi sama da Kasa kafin ya juya ya wuce dakinshi ya barta a sandare, wani irin haushi da takaicin shi yake ji, me yake nufi kenan? Ai kuwa zata nuna mashi ita ba yarinyar yake kallonta dashi ba. A zafafe ta fuce daga dakin ranta ya mugun sosu sosai Kalaman shi sun mata zafi,koda ta karasa daki zarya ta fara yi acikin dakin “I will on free you when I’m pleased!!!!” Me yake nufi kenan, ta fada da dan karfi wannan kalaman sunyi mata zafi sosai. Da kyar ta lallaba kanta taga Safiya ranar don hancin Ma qaurace mata tayi, kuka kam saida tayi shi don idan batayi ba bazata samu sassauci ba, Sai bayan sallar asuba barci ya kwasheta akan sallaya. Karfe sha daya daidai ya fito cikin shirinsa kamar kullum na kananun kaya, sunyi mashi masifar kyau Sai kamshi yake, wayar shi ce kawai a hannunshi Sai laptop bag dinsa ,saukowa kasa yayi ya bi hanyar dazai kaishi zuwa bedroom dinta, hankali kwance ya danyi knocking ya bude kofar, a zaune ya taddata ta gefen gado ga akwatinta dake gefenta ta dafe kanta, ta dade da Tashi ta tayi wanka ta shirya tana tunanin yanda zatayi, gashi ta kira haifa yafi sau Nawa, idan ta kira baya shiga kwata kwata, knocking din da taji baisa ta dago ba don Duk tunaninta Nadine ce ta shigo dakin, ahankali kamshinsa ke shiga cikin hancinta wanda ke sa zuciyarta racing sosai, saurin dagowa tayi ta mashi kallo daya kafin ta kauda kanta gefe, takowa yayi dan nesa da ita kadan ya kura Mata idanu, saida ya dauke kusan minti biyar a tsaye baice mata qala ba itama bata ce mashi ci kanka ba,rai a bace ya fuce daga dakin ta bishi da kallo harya bace mata daga gani. Breakfast kawai yayi ya fuce daga gidan, saida ya tsaya wajen masu gadi kafin yaja motar ya bar anguwan gaba daya. Yana fita daga dakinta ta janyo mayafin abayar jikinta tayi rolling akanta tare da janyo wayarta, taba shirin fita saiga Nadine ta shigo hannunta dauke da tray na abinci data saba kawo mata, da ido Nadine ta bita ganin ta janyo akwati, bata shiga hurumin da ba nata ba shiyasa tayi saurin cewa “ma’am ga breakfast” Ba tare da ta kalli Nadine dinba tace “thanks Nadine baba buqata I’m okay” Tana kaiwa nan ta janyo akwatin nata ta fito daga dakin, tana shirin sauka dashi Nadine ta karaso tace “let me help you ma” Kasa suka sauko tare ta karbi akwatin tace “thank you Nadine” ta fuce daga parlor, ahankli cikin natsuwa take tafiya Har tazo bakin gate, da sauri security ya futo daga dakinsa don ya hangota ta cctv camera da aka saka a kusa da gate, “good morning ma’am” Morning tayi saurin amsa mashi, ganin baiyi yunkurin bude kofar ba kuka tasan smart gate ne yasa ta juyo ta kalleshi shima ita yake kallo tace “ka bude gate Zan fita ne” “I’m sorry ma, but sir yace Kar abar kowa ya fita daga gidan nan” Kura mashi idanu tayi ta sake cewa “what do you mean?” “I’m so sorry ma’am I can’t let you out” Rai abace ta sake kallonshi tace “lub yaushe yace maka Kar abar kowa ya fita” “Dazu ne ya bada umarni I’m sorry ma” Rai abace kamar ta shakeshi take ji, wani irin kuka ne yake neman kufce mata, ta wuce cikin gidan rai abace, Nadine da taga shigo wants saitayi makakon ganinta sosai Har ta wuce sama, da sauri gate man ya janyo akwatin nata ya shige dashi Nadine ta karba ta wuce mata dashi sama, koda ta hau sama kuka ta fashe akan gado, ta rasa wani tunani satayi, mai yake nufi da ita kenan, wannan wani irin masifa ne,a dake ka a hanaka kuka, ranta a bace yake sosai, haushin sa ya ninku a zuciyarta. Koda Nadine ta shigo mata da akwatinta ta tausaya mata ganin irin kukan da take yi “I’m sorry ma’am bansan meke damunki ba but ba kuka ya kamar kiyi ba, try and fine d solution to your problem” Dago da jajayen idanunta tayi ta kalli Nadine tace “Nadine please help me out, Ina don barin gidan nan, bana son zama” Takowa Nadine tayi Har gabanta ya zauna gefenta tace “Bana son shiga hurumin da ba Nawa ba, kuka bazan tambayeki ba, but inaso kiyi hakuri ki daina kukan” “Nadine Wallahi bana son zama acikin gidan nan, ko Inuwa daya bana son hadawa dashi” Shuru Nadine tayi don kanta ya gama rikidewa tace “na taba shiga irin halin da kika shiga na tsabar wani abu lokaci guda lokacin ina kamar shekaru ki, saidai na tabbatar matsala ta da taki ba daya bace don bansan menene matsalarki ba” Nunfasawa tayi kafin tace “you need to be strong and believe in your self, kuka ba solution bane karshe Ma zai Kara maki ciwo ne don kuka ke tunzira mutun, ki gode ma Allah you have everything in life, baki rasa ci ba Baki rasa sha ba, you have a family you can turn to, kinada yayanki wanda ya dam….” Da sauri amra data kura mata idanu bayan ta tsagaita kukan ta kalleta jin abunda ta fada, saurin kauda kanta tayi tace “how can I calm down bayan bana da kowa bana tare da family’s nawa, banma san a wani hali suke ciki ba” Cikin mamakin kalamanta Nadine ta kalleta. Ta Kasa dago zancen amra din “But ma’am you have your brother, you can talk to him” Dago da jajayen idanunta tayi tace “he’s not my brother, he’s my…husband” Nan take Nadine ta dago zancen, tayi mamaki sosai, don bata taba tsammanin Akwai aure tsakaninsu ba, Toh indai mata da miji ne maisa babu alamun haka a tattare dasu ta tambayi kanta. Nadine ta dade sosai a wajenta ba tare da ta tambayeta matsalarta ba ta bata shawarwari wanda ya sata jin sauqin zafi da ranta keyi mata harta samu tayi breakfast ta kwanta don kanta dake mata ciwo sosai. Bangaren Amar tun bayan fitarshi bayan ya jama driver kunne akan Kar yabar kowa ya fita daga gidan ya wuce wajen da suke haduwa da asad,sun dade sosai suna tattaunawa, ya dade sosai waje shi don har sallar juma’a tare sukayi. Karfe takwas daidai ya Koma gida, lokacin daya shiga cikin gidan babu kowa a parlor direct ya wuce bedroom dinshi yayi wanka ya sauya zuwa wasu kayan daban wanda suka amshesa kafun ya fito rike da keys dinshi da wayanshi, baibi takan dakinta ba don yaga alamu zatayi kafiya akan abu don haka shi kuma baya son haka don yana ganin hakan kamar raini ne gashi yanxu yaga kamar tayi growing wings don ko gaishesa batayi, abunda ya bata mashi rai kenan daya sashi takaicin…. Saurin kauda zancen yayi don zuciyar shi ta fara masa hasashen moments din su tare, cije lower lips dinshi yayi, ya runtse idanunshi daman kwana yake da tunanin abun a ranshi, don gaba daya Duk Safiyar asuba Sai manhood dinshi tayi kuka alamun how healthy he is,don shi Ma buqaci ne sosai don tunda yayi testing abun ya fara loosing home training dinshi shiyasa ya qaurace Ma ganinta cikin kwanakin bayan dawowar ta daga asibiti. Daidai gaban gate din Taura estate yayi horning, securities na ganin plate number shi sukayi saurin bude gate din jikinsu na bari don babu wanda yayi expecting sir general zai iso, yaa shiga katafaren estate din yayi parking wajen parking lots dinshi dake shake da motoci kusan guda goma, gefe kuma na kowa ne, shi nashi daban ne daman, yana parking ya fito hannunshi rike da wayanshi Sai briefcase dinshi, da sauri securities suka karaso gabanshi tare da mashi barka da zuwa, kamar koda yaushe rafed daya ya zaro ya basu ya nufi hanyar cikin gida ba tare da ya saurari godiya da suke zabga mashi ba. Gaban entrance door ya tsaya ya Danna door bell, cikin Yan mintuna kadan lantana ta bude tana hamma don barci ne ya kwasheta ita dasu salima suna kallon wani series anan kasa, tana ganin shi ta watsake tare da rarraba idanuwa tace “barka da dawowa yallabai” jiki na bari ta matsa mashi ya shige ciki kamar basarake, parlor ya karema kallo, kusan shekara uku kenan rabon shi da kamshin gida, wani irin dadi ne ya ziyarce shi, maida idanunshi yayi ga parlor ganin su salima yashe a parlor suna barka barci yasashi juyowa ya kalli lantana dake karasowa gaban shi tace “Ina wuni yallabai an iso lapiya” Kamar an mashi dole yace “lafiya, yaran nan fah maysa suke barci anan” Da sauri ta karaso gabanshi tace “kallo sukeyi ne barci ya dauke su” Tattara books dinsu tayi tare da fara tashin salima, bai tsaya ba ya wuce bangarenshi daban dake gefen na aman saidai nashi yafi girma sosai don parlor ne da daki Sai bathroom. Yana shigewa salima na bude idanunta “anty lantana kinga barci harya daukeni” Kallonta lantana tayi dake shirin tashin tace “Nima barcin ne ya daukeni saida naji karar door bell na Tashi” Tabe baki salima tayi kafin tace “yanxu haka hala wannan shugaban Yan yawon ne” Shuru lanatana tayi tana dariya ciki ciki tace “kedai salim keda mutumin nan Allah ya kawo ranar da zakuyi mutunci” Da sauri ta kalli kanta tace “anty lantana ni ba haushinsa nake ji ba kawai bana son halinshi ne, baya girmama na gaba dashi ga girman kai mteww” “Ahh lallai wannan fada Sai ku, bashi bane ya dawo dan uwanshi ne yallabai na dubai” Da sauri salima ta Tashi zaune dakyau farin ciki bayyane a fuskanta tace “ya Muhammad ne ya dawo? Laaa wayyo Allah yana Ina?” “Eh yanxu ya dawo ya shige dakinsa ma” Cikin murna da farin ciki ta kalli lantana “kai naji dadi sosai zabga ya Muhammad nasan mammah zataji dadi sosai daman tun dazu take jiran isowarshi Yanxu haka nasan tayi barci ma” Sama suka wuce kafin lanata tayi masu sallama ta wuce nata dakin don kusan karfe sha biyu saura. Yana shiga daki ya bi ko’ina da kallo, an gyara shi tsaf tsaf babu ko dogon datti sanin shi mai tsafta ne yasa ammah tasa lantana ta gyara mashi, dakin nashi bai kai na chan gidansa girma ba amma yasha kayan alatu na duniya Har parlorn shi ma,aje briefcase dinshi yayi akan gado Ya wuce cikin changing room dinshi, daki ne babba sosai wanda yasha wardrop daya zagaye dakin na glass kaya shake a ciki. Saurin tube kayan jikinshi yayi ya sauya zuwa pjs dinshi kafin ya fuce ya dawo daki yabi lafiyar gado don ya gaji sosai bayan wannan Ma yasan ammah ta rigada tayi barci don tana Shan maganin ta na diabetes da take dashi. Washe gari murna baibar su salima ba saida suka shiga dakin ammah da sassafe don babu schools an shiga hutun weekends, samunta suka yi tana azkar don haka suka samu waje suka zauna Harda salim, salima dai zumudi ya hanata rufe baki, ammah na shafawa kuwa tayi saurin dawowa gefenta ta zauna tace “good morning ammah ya jikinki” Da murmushi ta bisu da ido daya bayan daya tace “morning, Alhamdulillah jiki da sauqi Kun Tashi lafy” ta fada tana shafa fuskar Salim dake mata murmushi shima Salima ce tayi saurin cewa “Lafiya Lau ammah albishirinki ammah” yar dariya ammah tayi tace “Toh fah, goro” “Ammah yaya Muhammad ya dawo jiya da daddare” Fuska a sake tace “waya fada maki? Jin ganshi ne?” Da sauri salima tace “Wallahi anty lanatana ta fada min ya dawo, lokacin muna barci a qasa” Da sauri ammah ta kalleta don bata yarda ba da farko tace “kira min lantanar” Da sauri ta mike ta fuce daga dakin cikin Yan mintuna kadan ta Sai gata tare da lantana, Har gaban ammah ga karaso ta duka ta gaisheta “Lantana jiya Muhammad ya dawo?” Da sauri lanata ta dago tace “eh ya dawo jiya wajen karfe sha daya da rabi” Da sauri ammah ta mike tsaye tace “shine baki fada min ba,” Ayi hakuri hajiya daman naga inkin sha magani kin kwanta ba a tashin ki” “Muje kasan” Saukowa sukayi su duka cikin zumudi kafin su shige bangarensa, ganin ko”Ina a kashe yasa ammah cewa mu koma da alamu bai Tashi ba, haka suka koma yuuuu zuwa parlor, breakfast suka fara yi kafin ammah tasa a dafa mashi favourite dinshi, anan parlor suka ya da zangon zaman jiran, salima na gefenta tana mata tausa, Karfe goma daidai ya fito cikin shirinsa, cikin kamewa ya tsaya daga gefe don basu Lura dashi ba ganin su a zazzaune ya sashi kallonsu daya bayan daya, idanunshi ne suka sauka kan salima, take gabanshi ya fadi ganin kamannnin ta da amra wadda ya kwana da ita a ranshi, saidai ita batakai amra kyau ba sannan ita siririya ce, salima dake gefen ammah ya kalla, kanshi akan cinyarta salima kuwa tana Kasa tana matsa mata kafa sai suka burgeshi sosai, Gyaran murya yayi gaba daya suka maido da hankalisu kanshi, fuskanshi Adan sake ya karaso parlorn da sauri salima ta miqe, fuskanta dauke da murmushi don tana ganinshi ta tabbatar da ya Muhammad dinsu ne, salim ma da sauri ya Tashi ya tsaya gefen salima, ammah kuwa wadda tun fitowarshi ta karfe shi da idanu, murna da farinciki tare da kewar danta yasa ta miqe itama tare da bude mashi hannunta kamar baby, da sauri ya tako ya karaso yayi hugging dinta, “welcome son, Alhamdulillah nayi kewar ka sosai, ka iso lapiya ya hanya” Yana cikin jikinta yana jin kaunar mahaifiyarshi na ninkuwa sosai a ranshi ya dago yace “nayi kewarku sosai nima, na sameku lafiya,“ Janshi tayi Har kujeran da take zaune suka zauna, da sauri su salima Ma suka karaso suka tsugunna Har kasa “barka da dawowa ya Muhammad, ya hanya an iso lafiya” Kallo su yayi fuskanshi dauke da murmushi yace “Alhamdulillah how are you? Ya school Ana kokari dai ko?” Bakinta a washe tace “Alhamdulillah Muna yi” Hannu ya miqa Ma Salim ya tako Har gabanshi ya zaunar dashi gefen shi sanin baya magana, shafa kanshi yayi yace “how are you dude” Girgiza mashi kai Salim yayi bakinsa a washe, ba qaramin dadi amra taji ba ganin su a zaune, nunfasa tayi tace “son breakfast is ready” Dining suka wuce shida ammah ta zuba mashi abunci da kanta kafin ta zauna gefenshi tana kallonshi, suna yar firar yaushe rabo. Suna nan zaune Aman ya shigo cikin parlor, da masoyiyar shi ya fara cin karo wadda ta zabga mashi harara kamar idanunta zai fado kasa, dariya kawai yayi kafin ya maida idanunshi kan dining, mamakin ganin Amar yayi sosai, kafin yayi dariya ta gefen baki ya wuce wajen dining din, kallo daya amar ya mashi ya kauda kai shima baice mashi Kala ba saika kallon ammah yayi yace “ashe manyan baqi mukayi, barka da dawowa” Amar bai kalleta ba yace “thanks” Akufule yabar dining din don baya qaunar attitude irin na amar. Yana gama breakfast ya koma daki ya shirya cikin kananun kaya ya fito cikin kamewa ya hau sama zuwa dakin ammah, yana shiga ya taddata zaune kan gado, karasowa yayi ya zauna gefenta “babana zaka fita ne ko hutawa baka gama yi ba kayi doguwan tafiya” Kallonta ya danyi kafin yace “I have to go ammah, harda fitan da zanyi a cikin dalilin zuwa na Niger, ina buqatar addua ki” Hannunshi ta kama ta rike tace “Allah yayi maka albarka, ya baka zuri’a mai albarka ya tsareka kuma ya baka sa’a” Da sauri ya amsa da Amin fuskanshi a sake don yana jin dadi adduoin ta agareshi. Sallama yayi mata ya fuce daga gidan, direct gidanshi ya wuce, koda ya shigo a parlor y yasa zango, ya dauka kusan minti talatin a zaune yana kallon stairs kafin ya miqe ya wuce sama, dakinta ya wuce direct, bai tsaya knocking ba ya bude kofar ganin babu haske a dakin Sai duhu duhu ya sashi shigewa ciki ya rufe kofar ya kunna switch din dakin, nan take dakin ya dai haske bauuuu, idanunshi ya sauke kan gadon da take kwance ta qudundune bargo a jikinta ,fuskanta a waje, karasowa yayi gefen daidai gadon ya nannade hannayenshi a kirjinshi ya kura mata idanunshi, waigowa yayi ganin akwatinta agefe ya sashi maido da idanunshi kanta ahankali ya furta “stubborn girl” Kamar tajishi kuwa ta fara bude idanunta ahankali jin turarenshi na shiga cikin hancinta yana kaiwa ziyara kwakwalwarta, arazane ta mike zaune tama manta da yanayin kayan jikinta, saurin kauda kanta tayi shiko ganinta da yayi ahakan yasa ya baka idanunshi abuncin da suke marari, farar singlets silky night gown ce a jikinta, tayi laping a jikinta tayi Ma fatarta kyau sosai, maido da idanunta data kauda gefe tayi ta kalleshi ganin ya kura mata idanu yasa ta duban jikinta da sauri ta janyo bargon ta lullube jikinta da kyau ta bata rai tammm. Gungunita soma yi “mutun Sai kallon tsiya “ “What did you just say?” Bata daga ba haka zalika bata ce mashi Kala ba saima Kara hade rai datayi Ganin haka ya sashi hasala yace “karki sake ina maki magana kina kauda min kai” Kamar bata jishi ba haka tayi banza dashi saima wani abu daya shiga a zuciyarta, kokarin cire tsoronshi tayi kamar bata san yana existing a wajen ba ta janye bargon kyawawan cinyoyinta suka bayyana, wata irin miqa tayi cikin yauki daya sashi danyi tagal tagal kamar zai fadi idanun nan Har wani ruwa ruwa suke fiddawa, sauke kafafunta tayi ta miqe tsaye, yar rigar ya karema kallo don ko gwiwarta kadan ta karasa, ta gefen shi ta rabe kamar batasan yana wajen ba cikin tafiyarta ta natsuwa ta wuce toilet ba tare da ta kalleshi ba, haka ya raka ta da idanu harya shige cikin bathroom din don ko kallon yanayin daya shiga batayi ba, wato tun bayan tsyauwarta ya kame kamar soja anyways daman chan sojan ne, gaba daya tsikar jikinshi ta tashi m, saida ya dan dawo daidai ne ya soma jin kunyar kanshi baiyi wata wata ba ya fice daga dakin. [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update!!! 14/05/2023 Unedited❌ Tun bayan fitarshi daga cikin dakinta motar ya shige ya fice daga gidan rai abace. Bayason komawa gida don haka yayi saurin Kiran asad a waya, “kana Ina ne?” “Morning oga, Ina gida asad yayi saurin amsa shi, Azafafe yace “meet me at the resort,inaga hanyar daka kawo shawara ita zamubi,” Sauke nunfashi asad yayi yace “okay ba damu zanzo yanxu. Juya akalar motar shi yayi da mugun speed, yana isa resort saida ya jira isowar asad kafin su shige tare. Babban wurine babu hayani kwata kwata, mutane qalillan ke yawo, bangaren zama suka samu suka zauna kafin asad ya soma magana “ka koma gida ne?” Cije baki yayi ya kalli asad yace “Yea na koma jiya” Kallonshi asad ya sake tare da tattara nutsuwarshi “Oga are you sure akan batun nan kuwa,” Tabe baki ya fuskanceshi da kyau yace “Dude in banyi da kaina ba wazai yi, I’m the only closer person to them, ta haka Zan tattara Duk wani evidence akansu” Girgiza kai asad yayi alamun gamsuwa zancen sa kafin yace “okay then, amma you have to be careful, this man is dangerous,musamman yanda familyn ka ke tare dashi, idan bamu zama very careful ba zai iya yin abunda bamuyi tsammani ba” Runtse idanu Amar yayi don maganar kadai ma zafi yake mashi a zuciyarshi “Akwai abunda ke daure min kai, I don’t even want to think about it,”, Kallonshi asad yayi yana son Karin bayani “It’s about dada,I’m beginning to suspect kasheshi akayi” Saurin runtse idanunshi da sukayi jaa yayi Ganin haka yasa asad dan dafashi yace “meysa kake zargin kashesa akayi?” Da saurin cikin bacin rai yace “Saboda alamu sun nuna, Akwai wani secret information daya turamin a day before rasuwanshi, and Duk abunda yake buncike akai yayi ya danganci wannan empire din, da wannan nake ji ajikina there are a lot behind the doors” Shuru asad yayi yana sauraronshi kafin yace “kabi komai a hankali, yanxu mu jira muji daga wajen hammam Idan Har Mun samu wani abu daya danganceshi to tabbas yana cikin kungiyar” Dafe kanshi yayi dake mashi ciwo sosai, baya son tuna komai ayanxu, basu wani dade ba sukayi sallama kowa ya hau motarshi. Taura estate… Yana parking ya fito ya wuce cikin gidan, ganin babu kowa a sitting room yasa ya wuce dakinshi, wanka kawai yayi ya kwanta kafin lokacin sallar asr yayi. Karfe 3 daidai karar wayarshi tashesa, rai Adan bace ya bude idanunshi ya dubai wayar, ganin I know called yasa ya danyi tsaki ya aje wayan,ringing din na katseta wani call din ya shigo, ranshi Adan bace ya dauka wayan ya saka a kunnenshi, shuru ya danyi na Yan mintuna jin ba ayi magana ba sauke huci yayi mai zafi ya doka tsaki zai zare wayan kenan muryar mace ta katse mashi tunani “pleas don’t hang up,” Bai bude idanunshi ba saidai yayi mamakin mai Kiran don bai dago muryar koma waye ba, cikin yauqi meeda tace “Dan Allah spare me just 5mins” Baice mata qala ba haka zalika bai cire wayan ba idanunshi still a lumshe “ uhm nasan bazaka ganeni ba,sunana hamieda, Mun taba haduwa a airport, Ina magana ne da Muhammad Amar?” Mamakin tsagerancin ta yayi, baya kaunar mata marasa aji kwata kwata Jin yayi shuru yasa ta cire wayan kafin ta maida kunnenta ganin bai kashe wayan ba ta cigaba “Sorry ko na kira lokacin da bai daceba?” Tsaki ya buga yace “whoever you are, karki sake kirana, rubbish” Yana kaiwa nan ya kashe wayan yayi wurgi da ita gefen gadon ya miqe ganin lokacin sallah har yana neman giftawa. Yana dawowa daga masallaci ya wuce sama wajen ammah, a zaune ya taddata, cikin kamewa ya tako Har gabanta yadan duka kasa “son harka dawo” Murmushi ya mata yace “na dawo tun dazu nadan kwanta ne,” Shafa kanshi tayi tace “abinci fah? Kayi lunch?” Kallonta yayi cikin kyaunar ta da kulawarta a gareshi “Alhamdulillah Sai zuwa anjima,ya kafar kinashan magani kuwa?” Fuskarta dauke da murmushi tace “ay naji sauqi alhamdlh, girma ne yazo mana” Yana jin haka ya dago inda zancen ta zai nufa saurin kauda zancen yayi ta hanyar cewa “yarannan fah?ban gansu ba” “Sun tafi islamiyya Ay, yauwa son inata so muyi maganar yarannan, baka taba hadani da mahaifinsu ba, haka zalika nan taba jin sunyi magana akan iyayen su ba,nima ban tambaye su ba” Hannayenta ya rike ya sumbace su ya kalli cikin idanunta yace “ammah, lokaci zaizo very soon Zan maki bayani daga baya in sha Allah” Sanin halayyanshi yasa ta daga kai alamun gamsuwa tace “Allah ya nuna mana” Chan kasan makoshi Ya amsa da “Ameen” Shuru ya danyi yana san tambayarta abu saidai yana tsoron tambayoyin da zatayi shi kuma baya son ta shiga rudu da tunani, cikin da bata ya soma tambayarta“ daddy fa? Yayi tafiya ne” Mamakin tambaya akan dady tayi sosai don Idan yazo ko shekara zaiyi Idan basu hadu da dady ba baya damuwa kuma baya tambayar da, dalilin ne Ma take yawan yi mashi fada tare da nuna mashi mahimmacin dadyn a matsayin shi da wa in mahaifinshi kuma uba a wajen shi saboda aurenshi da take. Murmushi ne shimfide a fuskarta don taji dadin tambayar da yayi, tace “baya nan yayi tafiya zuwa china, Yau wata guda kenan” Da sauri ya kalleta yace “yaushe zai dawo” Ba tare da tunanin komai ba tace “yace min business trip ne, Sai Mun ganshi kawai” Nazari ya soma yi kafin ya kauda zancen ganin yanda yake mashi kallon tuhuma, “uhm ya company kuwa?hope komai is under control” Take fara’a r fuskarta ta dauke, yana ganin haka ya fuskanci Akwai problem, saurin kauda tunanin daya zo kanta tayi ta saki fuskarta tace “kwanaki an dan samu problem but everything Is under controlled,” Miqewa yayi ya mata sallama ya fuce, yana fucewa wasu hawaye suka sauko kan idanununta, tunanin dada ne ya fado mata Idan Har ya kalli Muhammad komai nashi irin na babanshi, tsayuwanshi da yanda yake miskilancin sa magana Ma wuya yake mashi, idan zaka zauna dashi a wuni daya bazaice Tak ba, ahanklai ta furta “Allah ya jiqanka dada” Yana futowa daga wajen amma ya sauko kasa, anan kasan ya riski aman zaune kan kujera yana waya, kallo daya ya mashi ya kauda kai ya wuce dakinshi, da harara Aman ya bishi. Kafin ya cigaba da wayanshi. Karfe shida da rabi daidai su salima suka dawo daga islamiyya,ammah ce kawai a zaune a parlor tana kallon tashar sunnah tv hannunta rike da charbi, da gudu Salim ya zo jikinta ya zauna gefe, salima na biye dashi tace “kai karka balla mana ammah” Dariya ammah tayi ta kallesu su duka tace “Yan islamiyya, Yau Ansha hadda” Dariya salima tayi tace “Wallahi ammah dakyar Allah ya taimake ni na biya” “Kinyi kokari Ma my dear, kuje sama ku chanza kaya lokacin sallah ya kusa” Suna cikin magana kamshin turaren shi ya sanar da isowanshi wajen, ya fito daga bedroom dinshi sanye cikin jallabiya, takowa yayi har inda suke zaune, da sauri salima ta tsugunna Har kasa tace “barka da fitowa ya Muhammad ina wuni” Hannu ya miqa Ma salim alamun ya taho kusa dashi, kallon saliman yayi aranshi yana yaba halayyanta yace “ya karatu?, ana dagewa dai ko” Da saurin ta cikin zumudi tace “Alhamdulillah munayi sosai” Murmushi ya danyi ta gefen baki ya shafa kan salim yace “jeka chanza kaya mu tafi masjid lokacin sallah yayi” Da sauri Salim ya hau sama salima Ma ta bishi, maida idanunshi yayi kan ammah itama shi take kallo fuskarta dauke da murmushi tace “za aje masjid ne son” “Uhm kawai yace mata ya zauna gefenta Har salim ya futo suka wuce masallaci,itama saman ta wuce. Zama sukayi a masallaci Har akayi sallan isha’I dasu, suna idarwa hannunshi rike dana salim suka wuce cikin motarshi, wani katin mall suka tsaya yayi parking suka wuce tare, hannunshi hade dana salim suka shiga ciki, kallon yanda Salim yake murna yayi yace “dauka abuna kake so and don’t forget your sister okay” Salim najin haka yayi tsalle,janyo trolly yayi suka shiga zagayen wajen, yana kallon yanda Salim ke tsalle tsallen shi, saida suka gaji kafin su fito da ledoji niki niki, yana son zuwa gidanshi dake larric, tuna wani abun ya sashi wucewa gida kawai. Sai wajen karfe Tara suka iso gida, babu kowa a sitting room sai tv dake aiki, kallon Salim yayi yace “kake sama ku taba kaifa sister ka” Girgiza mashi kai Salim yayi kafin ya wuce sama da gudu don murna. Dakin ammah ya wuce shima ganin tana shirin kwanciya yasa ya mata sallama ya sauko kasa. Koda ya sauko babu kowa a kasan, dining ya wuce ya tsaya ganin flask da ammah ke dafa mashi coffee, Harda mug din flask din, murmushin ya yi yana yaba kulawa da ammah kw nunawa a gareshi wanda Duk duniya bayan dada babu wanda ya taba mashi, coffee din ya deba ya wuce dakinshi,kayan jikinsa ya rage daga shi Sai inner shorts dinshi, janyo laptop dinshi yayi ya hau kan gado ya fara aiki, yana Shan coffee din, ya dauka kusan awa kafin ya gama, janyo remote din tv dake aiki yayi ya kashe ya kwanta, tunanin da yake son hana kanshi ya kasa, lumshe idanunshi yayi tare da forcing kanshi ko zai samu yayi barci har kusan karfe daya, ganin haka yasa ya zauna rai Adan bace yace “maysa kake yawan saka ta aranka Well its because she’s so important now,” runtse idanunshi yayi bayan ya gama bama kanshi amsa, ahankali ya furta “dude focus” Komawa yayi ya kwanta da kyar mararshi na dan murda mashi yana jin haushin abun sosai, da zarar ya rufe idanu moments dinsu na dawo mashi, kokari yake yi sosai don ganin bai saka kanshi zancen da tunanin ba saidai ya kasa hakan, baya son yanda zuciyarshi ke ingiza shi don yayi alqawari bazai dake neman ta ba, ko last da ya nemeta yayi regretting hakan sbd ganin wahalar datasha da dinki da yaji anyi mata sai yayi tunanin saboda kananun shekarun ta ne, kwata kwata bai kawo daga shi bane, don shi cikakken namiji ne mai ji da lafiyar buqata. Bangaren amra tayi mamakin kanta sosai da yanda ta fuskanceshi, daman zata iya, koda ta shiga toilet din gabanta bai daina bugu ba sosai, don ta dauka hakan da tayi zata jama kanta, Sai jin fucewar shi datayi don haka ta dauko damarar yin abunda yafi haka Ma tunda kiri kiri ya hanata tafiya saboda wani. Dalili nashi chan daban wanda bata gane ba. Tun ranar da yazo bata sake sakashi idanunta ba, yanxu ta fara sakewa sosai tana saukowa kasa kullum, Har compound din gidan haka zata fito ta dan zagaye, kafin ta koma ciki, cikin kwanakin ta gano ba a gidan yake kwana ba hakan ya bata damar dagewa akan plans dinta, futowar da take yi ma tana monitoring securities din ne. Saida ya shafe sati guda bai zo gidan ba, Duk kwanakin da suka wuce a lissafe suke akanshi, ranar saturday da daddare ya shigo anguwan, Yana parking ya wuce ciki ba tare da tunanin komai, lokacin daya shigo suna zaune ita da Nadine a parlor suna kallon wani series dake, idanunshi ne suka sauka akanta ta maqure gefe, fuskanta yayi fayau harta dan rame, basu Lura dashi ba don haka ya danyi Gyaran murya tare da tura hannunshi cikin aljihun wandonshi ya kalli inda suke zaune, juyowa sukayi suka kalleshi da sauri ta dauke idanunta gefe, sarai ya ga abunda tayi da sauri Nadine ta mike tsaye chan gefe tace “welcome sir, good evening” Bai kalleta ba idanunshi kan amra yana karantarta yace “evening” Sun sum Nadine ta wuce daki domin basu space. Tana ganin nadine ta fuce ta danyi shuru still bata kalleshi ba idanunta a gefe tace “Ina wuni” “Kinga dama kenan?,” Ya karashe yana zama kan 3seater ya daura kafa daya kan daya. Haushi ne ya turniketa, zaman Ma Duk ya gudureta, kallon tv takeyi saidai bata gane abunda ake cewa kwata kwata, sun dauki kusan minti talatin a zaune kafin ta miqe, ganin haka ya sashi cewa “ke” Tsayawa tayi chak ta Kasa motsawa, wani irin zafi yake ji a ranta wai ke, kamar bai san Sunanta ba kamar tayi wucewar ta chan kuma ta juyo saboda sanin hakan ba daidai bane, idanunta ta zuba mashi,fuskanta babu annuri ko kadan akai, ta sauya, damuwa ce shingide a fuskarta saita bashi tausayi lokaci guda kauda nashi idanun yayi gefe yace “get me cold water” Shuru ta danyi tare da tabe baki wanda akan idanunshi tayi hakan ta wuce sama abunta, baki ya sake yana kallon ikon Allah, gaba daya ya gama hasala sosai what does she mean, yayi mata magana ta tsallake ta wuce sama, bai gama tunanin ba Sai gata ta dawo, sanye da hijab ta wuce kitchen din, azafafe ya mike cikin isa ya wuce kitchen din, a gaban fridge ya taffeta harta ciro ruwa tana shirin rufewa, da sauri ya karaso gabanta gadan gadan da yasa gabanta mugun faduwa tsoron shi ya durar mata saidai tayi kokari ta hadiye, hannu daya yasa ya karasa rufe fridge din da karfi bamm wanda yasa gabanta faduwa sosai, tunda ya tako yazo gabanta hankalinta ya Tashi, nunfashinsa na futa a fuzge, fuskarshi tayi jaa sosai, kallonta yayi daga sama Har kasa yace “who d hell do you think you are? Na aike ki, kika wuce wata sabgar taki a gabana” ya karashe tare d afurzar da huci dake dukan fuskanta, da sauri ta runtse idanunta don kusancin yayi yawa sosai, gabanta na dukan uku uku ta dago da rinannun idanunta ta bude Bakinta ahankali ta soma magana “kayi hkuri!!!!” Baiyi expecting hakan daga Bakinta ba don haka Sai ya danji babu dadi ya danyi baya kadan, “inka matsu da baka aikeni ba ka dauko da kanka” Saurin daga da idanunshi yayi, yarinyar tana bashi mamaki sosai, gaba daya ya zama speechless Yama kasa gane kanta gaba daya, saidai zaiyi maganinta, ba a haifa macen da zata kalli cikin idanunshi ba ta fada mashi magana ahankali ya fara takowa Har gabanta idanunshi tarr akanta yana mata wani irin kallo, smirking tayi kanta a Kasa don bayaga taho wa shi ba, Sai jinta tayi gaba daya ya daga ta sama ya Dora ta kan table din kitchen, a furgice ta dago ta kalleshi, shima ita yake kallo, ahankali ya matso da fuskanshi daidai tata nunfashi su na gogar na juna yace “it looks like kina buqatar wani dinkin ne don naga last one baisa kin koyi hankali ba. Zura ta fara yi da idanu, nan take abubuwan da take danne zuciyarta dashi ya fara dawo mata, fadin irin azabar data sha Ma bata lokaci ne, nan take idanunta suka Kasa sukayi jaa hawaye na shirin zubo mata, juya kanta ta soma yi alamu ya bari, dariya yayi da gefen baki yace “shiiii don cry, let me teach you a small lesson first” Yana fadan haka ya kama wuya hijab din ji kake kiiiiiii ya farke shi tass Har kasa ya yar, kallo ya kura mata ganin sake kayan daga hau sama dashi ne, nan take ya fara magana a cikin zuciyar shi, lallai Ma zan koya Ma yarinyar nan hankali, wato Harda saka hijab saboda ga dan iska ya shigo, Saurin kallonta yayi yace “meysa kika sa wannan” Da sauri Bakinta na karkarwa tace “babu komi” Dariya ce ta kusa kubce mashi ya gimtse ganin tun baiyi komai ba ta saduda sosai, Tamke fuska yayi sosai yace “wato dan iska yazo bari ki sako hijab ko” Saurin girgiza kanta tayi hawayen da take maqalewa na saukowa ta kasa cewa komai Sai ambaton Allah da take, ya da ya mata tambayar da kallonta da yayi ya tabbatar mata zataci qaniyarta, fuskanshi ta kalla ganin yanda tayi jaa sosai, jiniyoyin kanshi Duk sun firfito, da hannu saya ya damko ta wanda ya sata kwalla yar Kara hankali tashe afadace yace “I hate repeating my self you know that, wani ga dan iso ko bari ki saka hijab ki rufe wannan damsel badyyyy din naki huh?” Ya karashe afadace baima san me yake fada ba tsabar ranshi ya baci sosai da yasa ta dan furgita sosai, “answereee meee!!!” Ya buga mata tsawa da yasa tayi saurin durowa kasan ta rungumeshi tsammm ta nannado hannunta a kugunshi don ta furgita sosai, furgici da tayi ko mutuwar ta gani Sai haka, Duk duniya bata taba jin tsoro irin haka ba,rungumeshi datayi Ma batasan tayi ba, burinta kawai ta kufce ma wannan masifa,shuru yayi ya sandare a tsaye saida ya dan dafe gefen tables din don baiyi tsammanin rungumar Ma, ahankali ya soma jin bugun zuciyarta Fatt Fatt kamar zai fito daga kirjinta, cikin furgici da kuka ta soma magana gwanin nan tausayi ahankali “dan Allah kayi, kayi hakuriiiiii bazan sake ba,” shidewa tayi ta cigaba “meysa ka tsane ni? Me nayi maka?, kabarni na tafi wajen kannena, su kadai Allah ya bani kuma suka ragemin, bansan me kake so daga wajena ba, ka karbi budircina, ka hanani tafiya kayi kin Kary,…” saurin yin shuru tayi jin tabargazar da taso yi, jikinta na bari tace “dan Allah kayi hakuri bansan na fada ba” Gaba daya tunda ta fado jikinshi ta fara magana jikinshi yayi la’asar, saurin runtse idanunshi yayi ya tattaro jarumtar shi data zubar mashi tun fadowa jikinshi da tayi yayi ya fiddota daga jikinshi ya fuce daga kitchen din, da sauri ya haura sama zuwa Ma dakinshi ya soma cire kayan jikinshi, lokaci guda gabanshi ya kumbura sosai, nan take maganar doctor yazo Mashi na shaawar shi da zata karu sosai, toilet ya fada ya sakarma kanshi ruwa akanshi sosai, yayi alkawarin bazai sake mata komai ba, shima na farkon yayi ne sabd dole yayi shi don dalilin daya aureta kenan, ya dauka kusan Rabin awa gaban shower still babu wani sauyi a tattare da shi, fitowa yayi zirr ya hau kan gado yayi rub da ciki, juyi ya dunga yi saida ya dauka kusan awa yana fama kafun komai yadan lafa mashi, wani irin barci ne ya fusgeshi Sai wurin karfe biyar ya Tashi, agurguje sake wanka ya dauro alwala ya tada sallah yana idarwa ya sauya kaya ya fuce daga gidan, saida ya tsaya ya sayo Ma Salim da salima ice cream da shawarma da churros sanin salim naso kafin ya wuce gida. Yana shiga cikin parlor a zazzaune ya tarar dasu duka Harda ammah da aman, salima na gefe tana zanen book Aman ya kafa mata idanu kamar tv salim na kwance gefen ammah, yana ganin shugowar shi ya miqe a guje ya wuce gabanshi tare da riko hannunshi da ledan daya shigo dashi fuskanshi dauke da guntun murmushi harara salima ta zabga mashi tace “barka da dawowa ya Muhammad” Ahankali ya furta “thanks” Kafin ya Karasa gaban mommy ya zauna gefenta kallonshi tayi tace “welcome son” Ahankali ya furta “thanks ammah” Miqama Salim ledan hannunshi yayi yace “give this to salima, kaje ta raba maku” Salima najin haka ta dago fuskanta dauke da murmushi tace “thank you ya Muhammad Allah ya Kara budi” Yaji dadin adduar ta don haka ya mata murmushi kawai Aman da ya hade rai sosai ganin yanda kowa keyi kamar baya wajen, tsaki yayi ya Tashi ya bar parlor salima ta bishi da idanu. Amra… Tun baya fitarshi daga kitchen din ta durkushe anan kasa wani irin kuka take yi mai taba zuciya sosai, tana nan durqushe Nadine ta shigo kitchen din, da sauri ta karasa wajenta ta tallabo ta tsaye tace “ma’am kiyi hkuri Duk abunda ke damunki mai wucewa” Rike Nadine tayi sosai tace “Nadine I can’t, I can’t please help me” Da taimakon Nadine ta koma sama, Panadol ta bata tasha tadan kishingida Har barci ya dauke ta a wahale. Bata farka ba Sai wajen sallar magrib, ba laifi kan nata ya ragu sosai, wanka tayi ta fito ta tada sallah don bata samu tayi sallah asr ba, tana idarwa ta doka uban tagumi sosai, Nadine ce ta shigo dakin hannunta da tray na abinci ta kawo mata, kadan ta samu taci ta ture, sbd abuncin Ma daci yake mata a baki, gaba daya she’s so weak and helpless, damuwa tayi mata yawa, ganin haka yasa Nadine kwashe sauran abuncin da bataci ba ta fuce dashi kafin ta dawo, Abunda ya faru bai hanashi zuwa gidan ba, kullum zaizo da safe tun kafin su Tashi ba, Duk zuwan nan da yake yi yawanci tana barci a daki shiyasa basa haduwa. Bai sake yarda wani abun ya shiga tsakanin su ba saidai ya da ido sosai akanta saboda jiran sakamakon da yake expecting. Yau safiyar Saturday bai shigo gidan da wuri ba Sai wajen karfe daya,tunda ya shigo gidan ya nufi hanyar bedroom dinshi? Bai kaiga karasawa ba ya jiyo kukanta ahankali daga cikin dakin, dan tsagaitawa yayi kamar bazai motsa ba ya nufi hanyar bedroom dinta, yana gab da budewa nadine ta fito hannunta dauke da tray na abinci daga kawo mata tun safe bata dauka ba, dan matsa wa gefe tayi kanta a qasa ya gaishesa, dakyar ya amsa mata ta wuce kasa,kutsa kai yayi cikin dakin, daga bakin kofa ya kafa mata idanu, ta hade jikinta cikin bargo, alamun zazzabi, ahankali take fidda sautin kukanta wanda ke sashi jin wani iri, takowa yayi har inda take ya tsaya a gabanta, idanunta a rufe, ahankali kamar mai rada yace “Aisha !!!!!” Bude idanunta tayi wanda sukayi jaaa sosai Har dishi dishi take gani don sunyi mata nauyi,Maida idanun ta sakeyi ta rufe su, hawayenta na gudu sosai akan fuskanta. Yar kara ta kwala wadda ya sashi matso wa kadan ya rankwafo daidai fuskanta yace “ke what wrong? Kasa cewa komai tayi tsabar azabar da yake ji, Sai cikinta da take murdawa sosai, kallon yanda take kukan yayi take gabanshi ya fadi sosai, bazai manta yanayin data shiga ba lokacin da take period, this that mean she’s off? Ya tambayi kanshi, wayanshi ya zaro ya kira asad, cikin Yan mintuna ya dauka, azafafe ya soma mashi magana “I need doctor now!!!” Yana karashewa ya kashe wayan kit ya maida idanunshi kanta, yana nan tsaye kusan minti talatin saiga doctor ya iso, nadine ce ta shigo dashi Har dakin dashi doctor din agabanshi ya dubata tare da mata allura nan take barci ya dauketa, kallon doctor Amar yayi babu fara a a fuskanshi yace “what’s wrong with her?” Da mamaki doctor ya kalleshi yace “she’s having menstruation pain,meaning period dinta na gab da zuwa koma yazo”, Idanunshi ne suka danyi jaa fuskanshi a hade babu annuri kwata kwata kauda kanshi yayi gefe, he’s so disappointed, jikinshi yayi sanyi sosai, saida doc din yadan taba shi ya dawo daga tunanin daya shiga, magani ya rubuta ya bashi kafin ya mashi sallama ya tafi. Fucewa yayi daga dakin, kanshi na mashi wani irin zafii, yana shiga dakin ya bugo kofan dakin da karfi, zama yayi gefen gadon ya dafe kanshi ya soma karanto addua, kirjinshi Har wani duka yake damm damm, saida komai yadan lafa mashi kafin ya lalubo wayanshi ya Danna Ma likitanshi waya, ringing daya likitan ya dauka tare da gaishesa kamar yanda ya saba sanin koshi waye “I called you concerning my health issue, I think we have a problem!” Da sauri doctor ya tare shi da cewa “okay, are you feeling some changes?” Nunfasawa yayi ya runtse idanunshi yace “I had sezzz about 2weeks ago, that’s middle of last month,” Mikewa yayi azafafe ya cigaba“I don’t understand, why she is on her period, this that mean I lost everything” Da sauri doctor ya tare shi da cewa “calm down sir,” A zafafe kamar yana kusa dashi idanunshi sunyi jaa sosai, jijiyar kanshi ta fito sosai yace “how do you expect me to calm down, I need explanation, what going on?” Sauke nuna dashi doctor yayi yace “Ina son ka amsa min tambayoyina before muyi concluding, na farko sau Nawa kayi sex din?” “Justttt one’s””””” Dan jin doctor yayi kafin ya sake tambayar shi “Okay you had the sex ones, did you cum in her” Rai Adan bace yace “yes,!!!!!!” Ganin haka yasa doctor saurin yi mashi bayanin ya da zai gane “you need to calm down, women conceive in 2-6weeks after having sex, some women have different circle, some are difficult to understand, just like her, I believe period dinta na farawa end of the month, that’s not a problem at all, I will also advice you do it again and again, because every sperm that comes out of you now can be useful and useless at the same time” Saida yaji bayanin doctor yaji wani irin relieve sosai, godiya ya mashi kafin ya kashe wayan. Dakin nata ya sake komawa ganin Har lokacin barci takeyi yasa ya fito ya bama driver takardar maganin da doctor ya rubuta mata don shi bazai samu damar dawowa gidan da wuri ba. Ahankali ta soma bude idanunta da sukayi mata nauyi sosai, ayanxu ciwon nata ya ragu sosai Sai abunda baza a rasa ba, mikewa tayi zaune, yar Kara tayi jin yanda bayanta ya dan rike, janyo wayarta dake gefen tayi ta duba time, ganin Har anyi sallar magrib yasa ta gwalo idanunta sosai, sauke kafafunta tayi da kyar ta wuce toilet ta tube kayanta, duban pants dinta tayi don kwata kwata ta manta yanda take flooding, mamaki ne karara a fuskanta gani. Akasin haka, jinin bashi da wani yawa don kadan ya bata mata pant dinma, agurguje tayi wanka ta fito ta saka wasu kayan ta feshe jikinta da turare don yawanci turarenta tafi ganin amfaninsu lokacin da take period. Nadine ce ta shigo dakin don ganin jikin nata, da yar fara arta ta karaso tace “sannu ma’am ashe jin Tashi, na shigo dazu kina barci” Murmushi kawai tayi mata tace “yanxu na tashi,” Aje mata ledan data shigo dashi tayi na maganin da driver ya kawo, “gashi driver ya kawo yace Wai sir yace abaki” Ko kallo inda maganin yake batayi ba tace “Nagode” “Bari na kawo maki abunci sai Kisha maganin” Futa Nadine tayi kafin ta sauke ajiyar zuciya, maida idanunta tayi kan ledan maganin,rai yar kanta tayi da jin dadi mara dalili. Amar…. Bai samu damar gama komai ba sai wajen karfe sha biyu na dare, ayyukan da yayi yasha mashi ki sosai, saida yazo dab da Taura estate ya tuna da ita, da farko kamar ya juya chan kuma ya wuce gidan kawai, yana parking ya futo, samun kanshi yayi da bin gidan da kallo sosai, sauke idanunshi yayi a tsohon part din su aman, yau shekara kusan goma sha rabon da ya bi ta wajen, kamar Ma tun bayan rasuwar mama (mahaifiyar Aman), kauda kanshi yayi ya wuce cikin gida. Ko’ina a kashe alamun Duk sun kwanta don haka shima ya wuce part dinshi kai tsaye. Washe gari da sassafe ya Tashi ya shirya cikin baqaqen suit kayan sunyi masifar yi mashi kyau sosai, sun zauna dan a jikinshi kamar daman anyi kayan dan qirar da Allah yayi mashi,kamshi kuwa ba a magana don Duk inda ya gifta saiya bar kamshinsa a wajen, parlor ya fito ganin babu kowa yasa ya fuce daga gidan, yana fitowa ta’al at gida baba mai gadi ya taho da dan gudunshi don shike bude gate da gyare gyaren daga shafi tsakar gida su kuma securities suke zagaye don security din gidan, Har kasa baba mai gadi ya duka mashi, da sauri ya dago yace “Nace maka ka daina duqa min baba,” Da sauri baba ya mike yace “an Tashi lafiya oga?” “Alhamdulillah, abude min mayafin baqar motar nan” Da sauri baba me gadi ya bude mashi wata bugaggiyar Mercedes-Benz 300 SLR Uhlenhaut Coupe baqa, fadar haduwa motar ma bata lokaci ne, irin su ake kira da motoci masu nunfashi (luxury) shigewa yayi cikin motar yayi warming kafin ya zuge glass dinta don ko ina baqi ne Har glass din, bandir din kudi ya miqa Ma baba yace “bismillah baba” Nan take baba ya dunga surfa mashi albarka da neman kariya, gate ya bude mashi ya fuce daga gidan baba me gadi kuwa ya soke kudinshi tare da yi mashi adduar don alheri dai babu wanda yakai amar da hajiyarsa, Bai tsaya ko Ina ba Sai a TAURA COM, tunda ya shigo cikin babban gate din ma’aikata ke zuba idanu, kowa mamakin wanda ya shigo da motar sukeyi don basu taba ganinta a company ba, bama company kadai ba ko kan titi daya hau kowa baza idanu yayi yana kallo irin moto in da ba a ganinshi Sai a tv, daidai wajen parking the chief executive officer (ceo) yayi parking, ko securities dake fito a wajen babu wanda ya tunkareshi don basa yarda kowa yayi parking a wajen Sai Alhaji kabiru, kashe motar yayi ya soma yin kira kafin ya bude gaban motar ya fidda kafafunshi ahankali, take kallo ya dawo wajenshi, masu tafiya suka tsagaita, maaikata Yan mata kuwa kamar idanunsu zai fado, waenda da suka sanshi nan take suka shiga hankalinsu waenda basu sansa ba kuwa neman sanin suke,rufe motar yayi ya saka wasu arnayen glasses dinshi masu shegen tsada da suka fiddo da kyau da Allah ya mashi, Har wani iyali skin dinshi keyi definition of hutu, duniya,jindadi da arziki, da sauri assistant chief executive ya fito tare da wasu manyan company su hudu, direct gabanshi suka karasa, Duk sun girmeshi amma hakan bai hanasu duqa kansu ba suna kwasar gaisu, tabe baki kawai yayi yace “lead the way” Jiki na bari suka jagoranceshi, aman dake shugowa ya tsaya galala yana kallon ikon Allah, tabe baki kawai yayi yace “mutun Sai isa da girmankai “ Aranar company dai sunga tashin hankali don ya kori kusan mutane ashirin da basa aikin daya kamata, da waenda suka jawo Ma company asara da waneda ke zaman cin banza basa aikin daya kamata, wajen factory kuwa head din wajen gaba daya ya koda saboda yanda aka kawo mashi report din sales a shekara, karshe dai nan take ya bada umarni account manager ya kawo mashi file din account da sales din company gaba daya, ranshi yayi mugun baci ganin barnan da akayi,da slush fund din da aka samu, wanda an Kasa gani inda kudin ya tafi, nan take ya saka ayi investigation mai tsanani, hankalin kowa ya gama Tashi waenda ke aiki tsakani da Allah najin dadi zuwanshi waenda basa yi taakani da Allah kuma na tsinke mashi dukda babu wanda ya isa ya Taka kasar daya Taka saidai a yi surutun daga nesa nesa. Nan take kowa ya gane waye ya shigo cikin company, mai gayya mai aiki mai gado, General Muhammad yunus Taura, da daya tilo ga marigayi alhaji yunus taura. Baibar company ba sai wajen karfe hudu, again ya ya dawo, saidai yaji dadin zuwanshi sbd achievement din daya samu tare da mamakin abubuwan daya tarar achan, sai a yanxu yake danasanin sakin ragamar komai hannun dady da useless danshi wato Aman. Ko gida bai wuce ba ya tafi gidansa dake lariccs,Nadine ce ta bude mashi kofa kafin ta gaishesa, kallonta yayi yace “where’s she?” Sanin wa yake nufi yasa ta cewa “she’s upstairs” Saman ya wuce direct, yana zuwa daidai kofar ta ya dan tsaya yayi knocking ya bude kofar ba tare da tunanin komai ba, a zaune ya sameta ta doka uban tagumi, tunanin duniya yayi mata yawa,batama ji shugowan shi ba sai kamshinsa daya iso cikin dakin, saurin miqewa tayi jikin ta nadan bari tace “san….nu da dawo…wa” Gaba daya ta gama furgita ta gigice, ahankali ya bude bakinshi in a calming tone yace “calm down kinga dodone” Da sauri ta dago tace “kayi hkuri” Dan runtse idanunshi yayi ya bude yace “zo nan” Da sauri ta dago tace “naam” “I hate….” Da sauri ta gareshi Ashgabat hawaye na shirin zubo mata tace “Allah.. banji me kace ba” Dariya taso bashi yayi saurin gimtsewa yace “zo” Harda dan gudunta jiki na bari ta karaso Har gabanshi, gaba daya kuruciyarta yake gani sosai tunanin Anya zata iya Bearing mashi child dinshi yake, dan nesa dashi ta karaso gani, baya son yawan magana don haka ya tako taku biyu ya karaso gabanta yana ganin yanda kirjinta ke sama da kasa a cikin rigar dake jikinta,hannunshi yasa ya janyo waist dinta gab dashi sosai, a tsorace ta dago zatayi magana ya sanya hannunshi kan lips dinta yace “shiiiiii” Tsit kamar an janye mata ruwan jikinta tayi, gabanta na lugude ahankali kamar mai rada yace “maysa kike rashin kunya?” Kamar doluwa haka ta dawo Sai girgiza kai da take yi, tambayarta ya sake yana dan duqo da kanshi dede wuyanta zuwa kunnenta yace “uhm..speak” Rasa abun cewa tayi don yanda yake mata magana ahankali da yanda yake sauke mata nunfashi yasata……. [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update!! Unedited page❌ 15/05/2023 Rasa abun cewa tayi don yanda yake mata magana ahankali da yanda yake sauke mata nunfashi yasa tsikar jikinta Tashi at the same time tana jin tsoronshi na ninkuwa, tanason zame jikinta daga nashi saidai tana tsoron abunda zai biyo baya,babu zato ba tsammani taji tambayarshi “how many days those it take?” Dan dagowa tayi ta kalleshi don bata gane me yake nufi ba, nuni ya mata da idanunshi mararta, nan take ta dago abunda yake nufi, wani irin kunya ne ya durar mata, saurin kai da kanta tayi chan kasan maqoshinta tace “5days” Dan matsa wa yayi baya yayi ya tabe baki yace “okay” Yana kaiwa nan ya juya zai fuce tayi saurin tsaida shi ta hanyar cewa “dan….Allah” Dan dakatawa yayi ya juyo ya daga kaya fita daya fuskanshi na nan yanda yake babu yabi ba fallasa, saurin sauke idanunta tayi don ta gagara kallon cikin idanunshi, tsaki ya danyi Har zai juya “dan Allah ka barni na tafi,” Tsuke fuskanshi yayi tam yace “Ina?” Da sauri ta dago tace “gidan mu” “Nan ba gida bane? Ko daji ne” Da sauri ta tari nunfashinsa tace “ba haka nake nufi ba” Hawaye ne ya gangaro a fuskanta tace “inason zuwa wajen Yan uwana, dan Allah ka barni na tafi zamana anan bashida wani amfani” Hade rai yayi sosai ya kalleta da kyau yace “ and who told you zamanki bashi da amfani?,look the next time kika Kara maganar nan ranki zai baci I’m I clear” Da dan fada ya karashe Har tana ja da baya sosai tace “yes” Azafafe ya fuce daga dakin Har ya sauko kasa yana cire buttons din suit din jikinshi ya fuce daga gidan, yana futa ta fashe da matsanancin kuka kamar ta daura hannu aka ta kwala qara haka takeji, dole ta bar gidan komai zai faru, bazata iya zama ba. Yana karasawa gida kamar koda yaushe babu kowa a parlor sai hasken fitilu daya haske ko ina bauuu, dakinsa ya wuce ya rage kayan jikinshi kafin ya wuce toilet ya watsa ruwa,yana fitowa ya sauya kaya zuwa jallabiya fara qal,futowa yayi daga dakin ammah, yana gab da hawa stairs yaci karo da Aman,baibi ta kanshi ba ya kauda kanshi gefe, ganin ya tsaya akan hanyar yaqi matsawa yasa Amar dagowa ya zuba mashi idanunshi babu alamun wasa, shima aman din kallonshi yake saidai chan cikin zuciyanshi yana mamakin yanda yake shakkar sa da tukarar sa akan wasu abubuwa, bai gama tunanin ba Amar yace “do I have to say excuse me?” Hade rai shima Aman yayi yana dakewa yace “what do you think of your self?” Dago da jajayen idanunshi yayi ya kalleshi shima kamar bazaice komai ba chan kuma ya bude bakinshi kamar zaiyi magana Sai ya tuna tsayawa ya maida mashi magan Ma bata lokaci ne don haka ya hade rai tamm kamar shine babba akan aman din yace“get out of the way” Babu kudi aman ya matsa mashi ya wuce bai kaiga shiga dakin amma ba aman yace “Ina tausayin ka” Dan juyowa yayi shima yace “pity your self first, cause it looks like your life is already miserable” Yana kaiwa nan yasa kai ya wuce dakin ammah, wani irin takaici da zafi aman yaji, ranshi ya sosu da maganar daya fada mashi,wato shine dan iska shi kuma holy holy,yar kwafa yayi ya fuce daga parlor. Shiko yana shiga dakin ammah ranshi fess kamar bashi ya gama bata rai ba,hira sukayi shida ammah kafin su fito tare Har kasa. Da kanta ta zuba mashi abunci ta kawo mashi nan sitting room ta aje mashi gefenta, kasa ya sauka daidai kafarta kan carpet ya soma cin abuncin da ta dafa domin shi, Duk duniya babu wanda yake respecting sama da mahaifiyarshi, idan kaga kan Amar a kasa Toh ammah ce. Bai wani ci da yawa ba ya aje spoon, kallon plate din patten accan ammah tayi tace “don kodai baiyi maka dadi bane naga baka ci da yawa ba” Da sauri ya dago ya kalleta yace “ay babu abincin da zai dafu da hannunki yaqi dadi ammah” Dariya tayi tace “babana da zolaya” Shima dariyar yayi yace nayi lunch dazu so baba jin yunwa yanxu sai zuwa anjima” “Lantana lantana!!!” Ammah ta soma kira, da sauri lantana ta fito tace “gani hajiya,barka da dawowa yallabai” Daga mata kai kawai yayi ya mike tsaye dan nesa dasu ya ansa wayar ganin hammam ne ya kira. Kallon lantana amma tayi tace “kwashe wannan, a daura ruwan tuwo, a fiddo da mama da ganda dasu hanta” Da sauri ta duqa tace “Toh hajiya” Tana shirin daukan plate din sallamar labaran ta katse su, tunda ya shigo amar ya kafa mashi idanu yana wani tunani, jin shirin da yayi yasa Hammam dake jiran amsarshi daga waya cewa “hello!!” Da sauri ya kauda kanshi yace “are you sure we can trust him?, you need to be very careful, I’m sure they have eyes and ears everywhere,” Da sauri Hammam yace “yes I’m very sure sir, as soon as I receive all the information I will send it directly to your email” “Thanks dude” Juyowa yayi ya koma gefen wajen one seater ya zauna yana kallon ammah dake magana da labaran, tabbas ya taba ganinshi a gidan nan saidai bai damu ya tambayi koshi waye ba, Amma ce ta katseshi da cewa “Malam labaran, ga mutanen dubai fa” Da sauri labaran ya maida idanunshi kan amar yace “ay Mun gaisa jiya da safe saidai bai sheda ni ba, Ina wuni yallabai an iso lpy” Dan duka kai kasa amar yayi yace “Alhamdulillah!!” “Allah ya taimaka” malam labaran ya sake magana Amar baice komai ba saima miqe da yayi yace “Bari nadan Huta ammah” Murmushi tayi tace “okay son” Dakinshi ya wuce zauna bakin gado, kamar wanda aka tsugula ya shiga bude wasu emails dinshi, ganin bai samu abunda yake nema ba yasa ya aje wayan, ko minti biyar baiyi ba da aje wayar asad ta shigo, yana daga wa asad yace “oga barka da warhaka” “Thanks” ya amsa mashi kafin yace “any update” Da sauri yace “yaron da kace kana buqatar gani, yana da cases da yawa a boye na daya Mun samu rape cases da yawa akanshi, Azafafe Amar yace “lock him up, make sure he regrets having his that stick under his pants” Jinjina kai asad yayi jin yanda Amar ya dauko zafi sosai, tabbas Akwai abunda wannan yaron wahab ya mashi, bai damu da ya sani ba saboda kobaiyi Ma Amar komai ba Sai yaci ubanshi saboda case din shi da fito, da sauri asad ya nunfasa yace “yea sir” Har zai kashe wayan asad yace “maganar Alhaji, a binciken da nayi bai bar kasar nan ba yana nan, sannan yana da tight security sosai don na saka private investigation akan shi da wuraren da yake zuwa, bai fiya zama a guest house dinshi ba,,“ Shuru Aman yayi yana wani tunani kafin yace “keep digging on him” Sallama sukayi kafin ya kashe wayar gaba daya,kiraye kiyrayen sallah da ake ne yasa shi wucewa toilet ya dauro alwala kafin ya fuce zuwa masallaci,tare sukayi sallah harda su labaran da baba mai gadi don sauran securities din ba musulmai bane,tare suka fito dashi daga asibitin,mutane da yawa suna mamakin yanda yake hulda masu gadi da mutane Ma baki daya, don Har gaggaisawa yayi da jama’ar wajen, mutane da yawa suna mamakin koshi waye don gaba daya rayuwar shi a uae yayi ta tun daga girmanshi Har zuwa yanxu. Tun akan hanya ya soma Yan maganganu da baba mai gadi don labaran yayi masu sallama ya wuce. Baba mai gadi babban mutun ne don baza ace mashi tsoho ba don zaiyi kusan sa a da kai gidan,don haka Amar me girmamashi do tun yana karami yake tare dasu anan gidan tun farko farkon taura estate. A parlor ya tadda su salima suna kallo, yana isowa suka duqa Har kasa suka gaishesa kallo su yayi fuskanshi Adan sake yace “kunyi sallan” Da sauri salima tace “munyi ya muhammad” Murmushi kawai yayi ya wuce dakinsa don wani iri yake jinshi, da farko ya dauka stress ne saidaga baya ya gane lafiyarshi ce ta dan motsa, Kasa yin komi yayi ya kwanta kan gado,ya dauka kusan awa biyu a kwance bai cire jallabiyan ba, knocking din dakinshi akayi kafin ya bada umarnin shugowa, da sallama ta shigo tace “ya muhammad ammah tace dinner is ready” runtse Idanunshi yayi da sukayi jaa sosai, muryarta exactly irin na yar uwarta, nan take yaji duniyar shi ta sauya don muryarta ta sanya shi tunanin da baya son yayi, da kyar ya dan bude bakinsa yace “okay ina zuwa” Tana jin haka ta fice, da aman taci karo don yana gab da shiga nashi part din dake gefen na amar, zuba mata idanu yayi, take yaji wani abu ya daki zuciyarshi, ganin ammah a wajen dining ya sashi taho wa a zafafe ya janyo hannunta zuwa part dinshi dake dan nesa kadan dana amar, ya a bude kofar ya wurga ta gefe yace “ke dan Ubanki kame kika je yi dakin shi?” Dago da idanunta tayi ta watsa mashi harara cikin tsiwa tace “abunda ake zuwa yi” Take idanunshi sukayi jaa kamar ya Shaketa cikin daga murya yace “don ubanki ni kike cema abunda ake zuwa yi? Menene tsakanin ki dashi, idan baki yi magana ba Zan babbalaki anan” Itama afadace cikin tsiwa tace” an fada maka kowa irinka ne?” Baki ya bude, ya kasa ce mata komai, Sai binta ya dunga yi da idanu yana kallon yanda take surfa masifa, tsit yayi ya Kasa cewa Kala, “you’re unbelievable mtewww” Ta fada da karfi kafin ta dauki mayafinta daya fadi kasa dalilin turota da yayi ta wuce, saurin bude baki yayi yace “sal” da sauri ta juyo ranta a bace, wato ya chanza mata suna zuwa na Yan iska, rai abace tace “idan bazaka ce salima ba karka Kara kirana da wani sal miye wani sal” Tana fadin haka ta banko mashi kofar a zafafe, tana fitowa ta tsaida natsuwar ta tare da saurin tsayawa wajen sitting room ganin ya Muhammad ya fito, kallonta yayi ganin yanayinta kafin ya kauda kai ya wuce dining, itama dining din ta nufa ta zauna kusa da Salim dake kusa da ammah don Har sun fara cin abunci,kallonshi ammah tayi tace “me za ah zuba maka son” dago da idanunshi da sukayi jaa yayi yace “anything ammah” kokarin kauda idanunshi yake daga kallon ammah don yasan tana ganin shi zata san yana cikin damuwa don ita kadai ce ke karantar shi, uwa kenan,hakan take kuwa ta bangaren ta don tunda ya tunkaro hanyar dining din ta hango yanda yanayinshi ya sauya, sanin basu kadai bane yasa ta kauda zancen don Aman ma ya karaso ya zauna opposite kujeran da sal dinshi ke zaune. Dakyar amar ya tsakuri lomar tuwon guda biyar ya mike kallonshi ammah tayi tace “are you okay son?,” “Yea ammah” Yana kaiwa nan ya wuce dakinshi, yana shiga ya dafe kanshi, toilet ya wuce ya tube jallabiyan da shorts sun dake jikinshi ya tsaya gaban shower ya sakarma kanshi ruwan zafi, tunanin ya fara yanda yake Shan wahala, shi wannan ba sauqi ya samu ba na cire abunda ke cikin marar shi da yayi saima ingiza shi da yayi, babu dare babu rana yake jinshi a buqace, bayason sama kanshi cewa buqatar yake saidai jikinshi yaki bashi hadin kai don kamar pressure ake Kara mashi kullum, he’s trying so hard for keeping what he promise not to do” Wannan ruwa dake sauka jikinshi ji yayi kamar Kara mashi azaba suke don garin Akwai sanyi sosai gashi ruwan zanyi ne, fitowa yayi daure da towel ya zauna gefen gado ya runtse idanunshi, wani tunanin ne yazo ranshi yayi saurin miqewa ya shige cikin closet ya nemi kaya matasa nauyi ya zaro key dinshi da wayanshi ya fito daga dakinsa, lokacin daya fito Duk sun hau sama Sai lantana dake kwashe kwanukan da suka gama amfani dashi, fucewa yayi daga gidan gaba daya. Tafiyar minti ashirin ta kawoshi larrics cikin mintuna goma don wani irin mahaukacin gudu yakeyi, yana isowa yayi parking,saida ya dauka kusan minti ashirin yana sake sake a cikin motar, duban agogon dake screen din motar yayi, ganin kusan karfe goma da rabi yasa ya futo ya kulle motar ya shige cikin gidan,Nadine ce ta bude mashi kofa don suna zaune kamar kullum, tunda ya shigo ya kafa mata idanu, yanda take gyangyadi a zaune, at the same time tana hana kanta barcin, maganar Nadine ce ta fargar da ita jin tana gaishesa, gabanta ne ya bada dammm, saurin danne wa tayi ta gyara zaman rigarta a jikinta, takowa yayi ya zauna gefen da yake zaune don raqubewa tayi daga chan karshe doguwar kujerar, Nadine kam wucewa tayi bata tsaya ba. Adan tsorace murya chan kasa ta dago tace “Ina yini” chan kasan makoshi ya amsa da lapiya don ko kallon inda yake baiyi ba, itako zaman nan da yayi kusa da ita kamar ya watsa mata garwashi haka take ji,waigowa tayi ko zata ga Nadine taga wayam,tana son mikewa saidai tana tsoronshi don haka ta danne abunda ke mata zafi ta maida idanunta kan tv, Allah Allah take a gama movie din ta samu ta wuce sama, cikin ikon Allah kuwa aka gama movie din, shi dai ba kallon yake ba don gaba daya zaman nan da yayi hatta saukan nunfashinta a cikin xuciyarshi yake ji, ya rasa tunanin da zaiyi, ya Tamke fuskanshi tsam bai ce qala ba saima kwantar da kanshi da yayi a baya, tana ganin an gama kuwa ta miqe tsaye ta Kasa motsawa, chan kasan maqoshi kamar wadda aka zarema soul tace “saida safe” Jin yayi shuru yasa ta fara tafiya, difff light din gidan ya dauke gaba daya sakamakon dan spark da wani line yayi, hankali tashe ta fara zuba idanu ganin ko ina duhu, gashi tabar wayan ta asama ta saka charge, ita bama tsoron duhun take ba don wani tsoron ma mantawa kake dashi Idan wanda yafishi yana gabanka, laluben kujerun ta fara don samu access to hanyar dazai sadaka da sama, karaf taji hannunta kan wani thick abu, da sauri ta dauke hannun bata gama ba daukewa ba ya damke hannun nata da ta daura kan lap dinshi ba tare da saninta ba, nan take ta zama mai in’ina, shock din abunda ta dafa da hannunshi daya damke ta yasa gabanta mugun faduwa, kamar Mara gaskia ta sauke murya tace “dan Allah kayi hakuri nan san na…” Fizgota yayi gaba dayanta kan jikinshi, saurin runtse idanunta tayi jinta a jikinshi, kamshin nufashinsa dake fita da kamshin mint ya tabbatar mata a jikinshi take, a daburce ta gwale idanu hankali a tashe ta fara kokarin Tashi, idanunshi na nan lumshe yana jin yanda yake kokarin Tashi, kasala ta hanashi yin komai, matsoda da ita yayi sosai kan kirjinshi ya lalubo fuskanta zuwa wuyanta, ahankali ya matso da fuskanshi wajen wuyan nata yadanyi relaxing jaw dinshi a wajen, gashin sajenshi na gogar wuyanta, ahankali ya soma magana kamar ba Shiba “shiiii relax” take ta runtse idanu jin wani abu na yawo tun daga yatsunta, Har wani zafi zafi take ji, nunfashinsa yana sauke mata wani alamari mai wuyar fassara hade da tsoronshi, yanda yace haka tayi, don ko motsawa bata sake ba don data motsa jikinsu na gogar na juna, sun dauka kusan minti goma ba a maido da light dinba, ganin haka yasa ta tattaro jarumtarta tace “uhm Zan je na kwanta” Banza yayi da ita, tana shirin magana taji saukar lausassun lips dinshi kan Bakinta, saurin runtse idanu tayi gabanta na faduwa, hankalinta bai gama Tashi ba saida taji yanda ya tura halshensa cikin nata ya gyara zamanta ta hanyar dagata ya Dora ta kan lap din nashi sosai kafafun kowanne yayi gefe, take jikinta ya don kyarma sosai jin yanda kasan shi ke dan halbawa a gabanta don ya wale kafafunta sosai, gashi ya rike Bakinta gammm sosai babu access, wani dan remote ya danna wanda ya daukoshi daga cikin jerin remotes dake kan Center table din dake tsakiyar parlor din lokacin da aka dauke wutan, nan take red dim inner light ya haske parlor, remote din daman na solar ne, kuma zaka iya chanza Duk light din da kake so don komai na gidan smart ne shima, saurin bude idanunta tayi don hasken bashi da wani haske sosai saidai tana iya hango idanunshi dake a rufe, wani irin mad hot French ya fara aika mata take idanu ya raina fata, don jikinta Har wani bari yake, waist dinta ya rike sosai don neman comfort don daman shi already a sama yake ya Lula tun kafin ya karaso gidan, aranshi babu abunda yake cewa Sai “this is the best feeling ever” Wani irin moaning yayi ya matsa waist dinta zuwa hips dinta, take yaji zaman Ma baiyi mashi yanda yake so ba don haka tana zaune a jikinshi ya zuba hannunshi kan ass dinta ya daga ta tare da murginata kan kujeran ya zamana tana kasa yana samanta, still bai cire bakinshi daga nata ba yana bata wani irin suck of her life, gaba daya ta gama burkice wa don karamin hauka ne batayi ba don lokaci guda hankalinta ya tashi, dan matsa ass dinta yayi kafin ya cire bakinshi daga nata yayi groaning “arhhhhhhhhhhhhhh”” She can hear and feel his hard deep throated sound wanda ya Kara daga mata hankali don Har kwakwalwarta taji shi, smooching dinta yayi sosai daga kasa kafin ya maida hannunshi kan gaban rigarta, hankali a tashe ta fashe da kuka tace “dan Allah ka bari” Inaa oga baya sauraronta, he just want to see demm he wants to seee what his eyes has been craving for over 2 weeks kenan tun bayan jinsu da yayi a hannunshi da suka zautashi sosai. Tana ji tana gani yayi unbuttoning rigar daga sama kafin ya sauketa zuwa kugunta, Duk tashin hasken din light din bai hanashi hango su ba cikin farar bra dinta tada turo su gaba, a hankali ya maida bakinshi kan wuyanta yana sauke nunfashi a hankali don daidaita natsuwar shi, ganin ya dan tsagaita yasa ta danji sauqin abunda yake ji, bata gama tunanin ba taji saukan hannunshi a bayanta duka biyun, at the same time yana mata waiwayi da lips dinshi a wuyanta tare da nunfashinsa mai dumi, clip din bra din nata ya soma ballewa harya kai karshe kafin ya dan dago don bai sauke mata nauyi ba,ahankali ya sanya hannunshi kan hannun bra din tayi saurin damke wa, tsaye a yayi ya zuba mata idanu tunda fuskanta da yayi jaga jaga zuwa kirjinta da boobs don ke sama da Kasa zuwa shafaffen cikinta da waist line dinta, ganin tana neman mashi gardama yasa baiyi wata wata ba ya cire bra din, nan ya zuba Ma kirjinta idanu Har wani girma suka Kara a idanunshi and they look so pecky, reddish nippie dinta sun firfito sosai kamar zasu tsole idanun shi, ahankali ya maida bakinshi kan nata ya damke boobs don gaba daya ya fara wasa dasu, yanda yake jansu kamar zai rabasu daga jikinta, gaba daya ya koma kamar wani hungry lion da ke neman fucewa daga hankalin shi, moaning kuwa kamar zai fasa gidan don he’s ontop of his voice, baiyi yunkurin taba kasanta ba dukda yana son yayi abunda kawai zaiyi don ya samu relieve, tana jin yanda hard erection dinshi ke dukanta saurin runtse idanu tayi don azabar ta fara yi mata yawa, squeezing dinta yayi sosai to his satisfaction kafin ya dan samu relief, still bai sake ta, ganin alamun hasken gidan ya karu ya tabbatar mashi da an dawo da wuta don haka don kanshi ya kyaleta anan kwance tana sarfa kuka har muryanta na dishewa, in a commanding way yace “get up” Kamar jira take kuwa ta miqe tsaye, rigarta ya janyo mata Har sama kafin yace “jeki kwanta” Kamar jira take kuwa tayi saurin tattare rigar sosai ta nufi hanyar stairs, bata karasa ba taji ya sake kiranta “zoki dauka wannan” ya nuna mata bra din nata, da sauri ta karaso ta dauka jiki na bari ta wuce sama Harda dan gudunta. Tana wucewa ya sauke wani nauyayyan numfashi, atleast ya samu rayuwarta 50% din abunda yake ji, and he can’t lie he enjoyed it sosai. Mikewa yayi ya wuce dakinshi dake sama ya kwanta Sai barci. Washe gari koda ammah ta sauko aka hada breakfasts da ita, specially ta dafa mashi intestine pepper soup da daddawa da yake so sosai musamman yake sawa ammah tayi mashi Idan zaizo don yana son komai na gargajiya. Kallon lantana amma tayi tace “son bai fito ba Har yanxu kusan karfe sha daya” Da sauri lanatana tace “ay bai kwana anan ba kuwa, don na zauna jiran dawowarshi danaga ya fita don na bude mashi kofa har barci ya kwashe ne bai dawo ba” Mamaki ne karara a fuskan amma don tasan Idan yana nan baya kwana a waje koda kuwa gidan shi dake nan, kuma bayan wannan Ma yana fada mata Duk inda zaije. Bata gama tunani ba saiga saukan shi, yana parking ya fito fuskanshi na nan yanda take bazaka taba tantance yanayin da yake ciki ba,saidai kana ganinshi kaya kwanciyar hankali shimfide a fuskan nashi. Tunda ya shigo amma ta kafa mashi idanu, wani tsadadden lace ne a jikinta wanda ya Kara fidda asalin kyawunta, kwata kwata bazaka taba cewa ita ta haifi Amar ba, murmushi yayi m mata ya karaso gabanta, “Ina kwana ammah na” “Lpy Lau, ashe ba anan ka kwana ba, baka fada min ba” “Sorry dearest ammah na, wani aiki ya fitar dani, achan larrics na kwana” Murmushi ta mashi tare da takowa Har inda yake ta kamo hannunshi tace “nasan bakayi breakfast ba, come and eat na dafa maka favourite dinka” Saida amma ta futa mashi abunci sosai kafin ya barshi ya koma daki ya sake wani shirin ya fuce daga gidan. Amra… Baiwar Allah tun bayan yaga damar sakinta ta koma daki take kuka mai cin rai, takaici haushi babu wanda bataji na kanta, me ya maidata kenan? Toy dinshi o wahtt, ahankali ta durkushe kasan toilet hawaye na dauka akan fuskanta tace “ya Allah ya kawo min sauqin abunda nake ji” Ya dade sosai a cikin toilet din kafin ta wanke jikinta ta fito. After 2days…. Cikin kwanaki biyu nan bata yarda ta fito koda corridor dake tsakanin stairs ba tana kunshe a daki, akwana na uku haka ya sake dawowa lokacin harta kwanta Ma don dole ta koya Ma kanta bacci da wuri, misalin karfe goma Sai gashi a gidan, Nadine na bude mashi ya wuce sama ganin bata nan, yana wuce Nadine ta girgiza kai tace “maza irin wannan baka iya masu” Dakinta ta wuce ta rufo kofarta don tun kwanaki biyu da suka wuce daya zo ya riskesu a parlor bayan an dauke wuta ta fito domin zuwa ta saka securities don duba line din, bata kaiga karasawa parlor ba kunnuwanta suka jiyo mata abunda bai kamata ta ji ba, da sauri ta Har tana gurdewa ta koma daki bata Kara fitowa ba sai da safe tana tausayama amra sosai. Direct dakinshi ya sauka ya watsa ruwa don a gajiye yake sosai, baiyi wani shirin ba towel din jikinshi ne kawai a jikinsa, daukan wayanta yayi yana tunanin kiranta don tun ranar da yakai mata wayan asibiti ya saka line dinta a wayan shi, tsaki kawai yayi ya bude kofar dakinsa ya sauko kasa, ba tare da bata lokaci ba ya bude dakin nata, ganin ko ina babu haske sai dan hasken bedside lamb data rage sosai ya tabbatar mashi data kwanta, babu fargaba ko Tsoron komai ya tako Har bakin gadon ya kura ma innocent face dinta idanu, she sleeps innocently babu hayaniya,ahankali take sauke nunfashi don rub d ciki tayi,bin bayanta yayi da kallo kafin ya runtse idanunshi yace “why are you always craving for this little stubborn girl” Murmushi yayi d gefen bakinshi na shakiyanci kafin ya duqa baiyi wata wata ba ya ciccibeta gaba dayanta, a furgice ta bude idanunta da barci bai gama warware su ga sauke akanshi, da sauri ta furta “na shiga uku innalill….” Saurin toshe Bakinta tayi ganin yanda ya kura mata idanu, tana ji tana gani haka ya fita da ita daga dakin zuwa bedroom dinshi daya sauya furnitures zuwa wasu sabbi, nan take hankalinta ya Tashi ganin ya nufi gado da ita “dan Allah dan Allah ka sauke ni,” Da sauri ya kalleta fuskan nan mur dukda bata ran nashi Ma kyau yake mashi yace “inna qi fah” Saurin guntse Bakinta tayi hawaye na saukowa a fiskanta, tana ji tana gani haka ya sauketa akan gadonshi a hankali ya fara kidanshi da rawarshi dayasa jikinta amsa saqon ba tare da saninta ba, Allah ya taimake ta baiyi mata komai ba saidai yakai koluwar da yana gab da shiga jikinta ta sume, take ya dawo hankalinshi don ya kusa karya alqawarin daya daukama kanshi yana ganin yanda ta sandare haka dole ya hakura ya watsa mata ruwa ya koreta a fusace kamar bashi ne yaso yin abun kunya ba “get out, now !! I don’t want to repeat my self” Tana hawaye shabe shabe ta janyo rigarta ta fuce mashi daga dakin, gaba daya jikinta ciwo yake mata yanda yake yanda yaga dama da jikinta. Tana fita ya miqe ya sauya kayanshi ya fuce daga gidan don kusan karfe sha biyu saura, koda ya isa gida Duk sun kwanta don haka ya wuce dakinsa direct. The next morning!!! A wannan rana ya Tashi da munannan labari, labarin da yake tsoron zuwan shi don bai san yanda zai dauki zancen ba, wato achan kwanaki lokacin da shida asad suka hadu da ya don da akayi trafficking inda suka gano mutumin da yayi deceiving yaran ta hanyar cewa ya sako masu aiki, aranar kuma asad yasa a nemo mashi wannan card din mutumin daya baka daya daga cikin samarin, abunda asad ya gani ya tayar mashi da hankali shi sosai don katin companying Taura ne baro baro, aranar bai sanarma da amar ba ya bari sai washe gari. Washe gari asad ya nemi ganinshi inda suka hadu anan headquarters na sojoji, ba tare da wani kwana kwana ba ko Bata Lokaci asad ya nuna mashi katin, hankalin Amar ya Tashi sosai ba kadan ba, nan take suka gane Akwai wanda ke amfani da company’ yana harkar kenan ko kuma a cikin company Duk yanda akayi Akwai wanda ke hulda da empire din, hakan kuma na nufi dole cikin manyan company din. Aranar bai zauna ba saida ya tabbatar da alhaji kabiru wato kanin mahaifinshi wanda suke uwa daya uba daya shine wanda ya bama yarannan aiki tare da basu private card dinshi na nan company,Amar dai mamaki bai barshi ya gama digesting abunda ke ranshi ba,ya shiga rudani sosai ba kadan ba, ahankali ahankali ya fara hada puzzle din Duk wani connection, ciki kuwa shine inda yayi deciding zai koma gida don Sai yanxu komai ke dawo mashi, he never trust daddy wato alhaji kabiru, Akwai lokacin da kafin dada ya rasu ya taba bashi wani tarihin lokacin da Daddyn yayi masu wuyar gani Har aka fidda rai da samunshi, karshe dai sai bayan wasu shekaru ya dawo, inda a binciken da dada yayi akan dan uwan nasa ya gano yayi kudi ne achan wani gari daban kafin ya samu karayar arziki ya dawo gida don kansa. Tabbas bai yarda da daddy ba amma hakan bai hanashi ya bar mashi dukiyar da mahaifinshi ya bari ba don shi ba wannan ne agaban shi ba,saida ya dawo ne yake ganin irin barnan da akeyi, abunda yafi tayar mashi da hankali shine lokacin da yaje company da abunda ya tarar, anyi asarar maqudan kudade sosai na tashin hankali,ahankali ya soma kananun bincike akan wannan, Har a gida ma saidai Har yanxu bai samu kwakwarar hujjar da zata nuna cewa dady yana da da hannu a cikin wannan gurbatacciyar kungiya mai zaman kanta. Continuation…. Tunda ya fito daga gida hankali a tashe ya wuce office din asad, yana zuwa rai a bace ya zauna, kallon asad yayi yace “it’ has been confirmed now, nan I feel so stupidddddd”!! Ya fada da karfi yana furzar da nunfashi, dago da jajayen idanunshi yayi yace “asad, all of these has been happening under my nose, for the past year!!!!” “I’m so stupid na kasa gane wannan mutumin yana daya daga cik….” Saurin dakatawa yayi ya fara cute dariyanshi, saida yayi mai isarsa kafin ya kalli asad “dude I’m so stupid😂… These two old fucking men are working beside me, ya akayi na kasa ganewa” Ganin kamar zafin nashi yasa ya soma zama high yasa asad saurin cewa “oga calm down…mu gode ma Allah komai ya fara bayyana” Da karfi ya daki table din yace “don’t fucking tell me to calm down dude” Yana kaiwa nan ya fuce a fusace, jinjina kai asad yayi yana mamaki irin zafi da lafiyar da Aman yake dashi, baka isa kace mashi yi kaza ba ko karkayi kaza ba. Tunda ya fito daga cikin office din ya wuce motar shi rai abace, wato dalilin binciken da dada keyi kenan, ya gano dan uwa shi kenan yana cikin wannan kungiyar, bugun steering din yayi yace “that’s it” “Da karfi idanunshi sunyi jaa yace “but the fuck are you working for!!!!, how did I even underestimate this fucking old man” Saurin parking motar shinyayi gefe ganin ya dauko zafi sosai, ahankali ya soma addua Har ya fara jin komai na ragewa a zuciyarshi, wayanshi ya janyo ya sake duba email din da Hammam ya turo mashi, ga sunan taura company nan a jiki baro baro a cikin list of kudaden dake shugowa account din alif shuraim, abunda yafi bashi mamaki shine, yanda alhaji kabiru yayi abun, kamar boye ne karkashin bishiya don amfani yake da sunan kamfanin yana Duk wani wrong ayyukanshi. Yanda ya kurama wayar zaka dauka idanunshi zasu sauko kasa, yana nan zaune wayar dake hannun nashi tayi ringing, ganin number securities din shi dake larrics yasa ya danyi jim kafin yayi picking yasa wayana kunnenshi ba tare da yace komai ba, nan take yanayinshi ya sauya fuskanshi tayi jaa ahankali yace “whatttttt!!!!!” Da sauri security din da saida ya cire wayan don yanda yace waht din kamar zai fasa mashi kunne, “Oga we’re very sorry” “Are you insane????? Where’s the maid give her d phone” Da sauri Nadine ta karbi wayan hankali a tashe tace “yea sir” “Where’s she, how did it fucking happened? Answer me” Da sauri Har jikinta na bari tace “sir I don’t know, I left her in her room bayan nakai mata breakfast, naje kai na kwashe plates din naga bata taba abincin ba, nayi mamaki sosai don na dauka tana cikin toilet don naji saukan ruwa, I waited for about 30mins bata fitowa, the I decide to check Ina dubawa ne kuma ban ganta ba and I checked everywhere” “Shut up!!” Ya daka mata uban tsawa don Har ya fara jin kanshi ya mashi ciwo don bai saba dogon magana haka ba, Kitt ya kashe wayan ya fisgi motar zuwa larrics, koda yaje yau securities sunga tashin hankali don yace sallamarsu zaiyi, Nadine dai Harda kuka don tafi kowa ganin tashin hankali, gaban dakin cctv record ya shiga nan take ya bada umarnin suyi rewinding daga Daren jiya zuwa safiyar, nan take kuwa suka ga firtowanta da hijab dinta da fucewanta, waigowa yayi ya kalli securities din gaba dayansu harda waenda ke kula da cctv din ba tare da ya saurari komai Daga gareshi ba yace “you’re all fired” Hankali tashe kowa yayi tsuru don suna samun kudi sosai da aikin gidan nashi, bai tsaya kallonsu ba ya fuce ya shige cikin motar shi, aguje ya fuce daga gidan ya kira larrics eastate management akan su sauyo mashi securities zuwa sabbi. [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update!!! 17/5/2023 Unedited❌ Yanda yake zugar motar a guje kamar zai Tashi sama, tunanin shi ya tsaye chak wuri daya, hankalin shi ya gama Tashi saidai bazaka taba tantance hakan ba daga fuskanshi, daman yana shiga irin wannan yanayi na fushi da zafin zuciya yake peaceful waje yayi addua Har yaji sanyi a cikin ranshi, ahankali ya gangara da motar shi gefen titi inda babu mutane sosai , bai kashe motar ba saima Kara karfin ac da yayi ya kwantar da kanshi baya tare da rufe idanunshi yana karanto adduar da zata sanya zuciyarshi tayi sanyi babu abunda yake ayyanawa a ranshi sai rashin hankali irin na yarinyar nan, babu macen da ta taba bashi ciwon kai sai gashi wannan tana neman saka mashi ciwon kai, saida yadan dawo daidai kafin ya bude idanunshi ya sauke kan titin dake gabanshi, badan yana da dalilin shi ba akanta daya barta ta tafi, saidai bazai ita ba, na farko saiya tabbatar Idan Akwai cikinshi a jikinta na biyu kuma yasan she will be broken Idan Har tace zata koma wannnan gidan don abunda zata tarar zai tada mata hankali, bayan wannan he has so much plan da shi kadai yake yinshi, bawai rabuwar ne bayanson yayi da itaba, saidai shi komai a lissafe yake a wajenshi kuma komai da lokacin shi. Shi mutunne mai magana daya, idan yace gaba da za ayi Toh nan za ayi babu abunda zai sa ba za ayi yanda yake so ba,he’s nan of his words, aure sukayi na yarjejeniya, kuma ya cika nashi alqawarin don Har ya gama proceeding card din citizenship dinta na nan uae,ta bangarenshi shima dole sai ta cika nata alqawarin, dukda yana mamakin yanda qiri qiri ta nuna bata san shi nashi buqatun ba akan yarjejeniyar da abunda yake so gurinta while he made a very clear statement akan abunda yake so a cikin yarjejeniyar su. Dan tsuka yayi tare da furzar da nunfashi yace “I will deal with you later on” mtewww ya Kara buga wani tsakin kafin ya bude wayanshi, number asad yayi dialing, yana picking ya danyi shuru yace “I need your men, Akwai wani aiki da zasuyi min, will send a picture of a lady, inason a bincika min duka garin nan, most importantly car parks, I need all the information of transportation na yau,” Ba tare da tunanin komai ba asad yace “okay sir” Yana kashe wayan ya tura Ma asad picture dinta kafin ya shiga line dinta da baiyi saving ba saidai ya haddace digit din gaba daya, tsaida hannunshi yayi ya kasa dialing, chan kuma ya Danna call tare da saka speaker, “the number you’re trying to call is not avai….” Yana jin haka yayi saurin katse wayan ya shiga wani application masu na sojoji da suke tracking ya saka number nata, babu duban da baiyi ba don kokarin yin tracking dinta saidai hakan bai yuwu ba sakamakon rashin network daga wajenta don Sai app din ya fara nuna mashi inda take Sai ya bace, but it’s looks like zai dawo anytime, tunda ya hakimce anan cikin motar ya bada other bai sake magana ba, kusan minti ashirin kafin asad ya kirashi, saida wayan ya kusan katse kafin ya dauka “any update” ya fada chan kasan maqoshi, magana akayi daga chan bangaren kafin yace “okay” Yana kashe wayan ya fige motar hankali kwance. Bangaren amra, kwana tayi idanunta biyu, Har safiya karfe takwas daidai ta fito da hijab dinta kasa, tun bayan sallar asuba take monitoring mutanen gidan gaba daya don neman chance din guduwa, kamar da wasa tana fitowa kuwa securities basa zaune Sai mutun daya wanda ke monitoring cctv shima barcinsa yake hankali kwance, tana zuwa bakin gate kusa ta Danna button din dataga suna dannawa, nan take kofar ta bude bata tsaya rufewa bama ta fara tafiya cikin sassarfa, saida ta fuce daga cikin estate don gaba daya hankalinta ya dawo jikinta don ba karamin dogon tafiya tayi ba don estate din yanada girma sosai, hankalinta bai gama Tashi ba saida ta tuna ko sisi bata dashi a jikinta, take taji jikinta yayi sanyi, tunanin tafiyar ta farayi, yanxu ina zataje, kallon wayar hannunta tayi, ba kowa ta sani ba balle tace zata kira wani don ya taimaka mata, ta dade tana nazari kafin wani mai drop ya tsaya gabanta don kamar bayarbe ne, kallonta yayi yace “madam where are you heading too” Bata tsaye tunanin komi ba don hankalinta yayi gaba, so take kawai ta tafi don haka tace “motor park sir” “How much you go pay” Taurus tayi da idanu don bata da kudi a jikinta “uhm I don’t have money sir” Kallonta yayi daga sama Har qasa don gani yake kamar ta raina mashi hankali don ga alamun hutu nan a jikinta, wayar hannunta ya hango cikin asaka yace “you get money na, your phone too na money, you wan go o should I just move?” Jiki a sake tace I will pay with my phone but please sir will You give me something so that I can use it to travel” Dariya kawai yayi yace “oya naw “ Bude bayan motar tayi ta shige kafin ya ja motar. Daidai jabi park ya sauketa ya nuna mata inda line din abuja to kano yake, godiya tayi mashi sosai kafin ta miqa mashi wayar nata gaba daya harda sim din, washe baki yayi don yasan zai samu kudi Idan ya sayar, zaro dubu goma yayi chif ya bata yace “thank you madam” Godiya tayi mashi taja baya ya wucewarshi, da sauri drivers sukayo kanta yuuu saida gabanta ya fadi, da sauri tayi baya Duk ta gama tsorata, don gaba Dayan su kamar Yan kwaya, “madam where you wan go” Daya daga cikin su ya tambayeta, saurin tashe hancinta tayi don abuga yake, kauda kanta tayi gefe ta wuce wajen wasu drivers musulmai ta masu sallama tare da tambayar su motar zuwa kano, “hajiya Sai karfe Tara motar kano zata Tashi, saidai Idan zaki dan jira” Shuru ta danyi tace to” Samun waje tayi wajen wani bench ta zauna, kallon ko ina take, kazanta dai Akwai ta a wajen kamar mutun yayi amai, ga satin maza, hakan nan ta daure don wani amai amai take ji,tana nan zaune motar kano ta soma diban passengers, saida motar ta cika maqil kafin driver yace hajia “shugo bismilla” Hankali tashe take duban kwarbabbiyar motar karshe seat aka bata kuma namiji a kusa da ita, nan take taji kamar karta shiga saidai tunawa da abunda ke gabanta yasa tayi addua ta shige. Nan take suka fuce daga park din sai kano…. Daidai ajuwele road yayi parking motar shi ya fito cikin qasaita ya Taka Har inda asad yake da mutanenenshi, gabansu wani mutumine yayi kneel down hannunshi aka yana roko, “oga I take god beg una, please I swear to god I no steal the phone, I collect tam from someone” Gabansu Amar ya karaso Har lokacin idanunshi sunyi jaa saidai fuskarshi tana nan yanda take bazaka gane a wani yanayi yake ciki ba, tunda ya karaso wajen mutane aka Kara cika wajen, daman rundunar asad ne suka kama yaruba driver din don an samu anyi tracking wayar Tata anan aka kamashi tare da wayar, an sun fara lugudar shi amar yace su jira yazo wajen. Hannunshi na cikin aljihunsa ya kafa masu idanu baya son rana sosai gashi ranar ta fara fitowa don wajen karfe goma da rabi na safiyar ne. “Oga gashi nan ga wayar Ma” Karba amar yayi take ya shiada wayan nata ne, kallon driver din yayi yace “let’s make things very easy for all of us, just answer me where did you get this from”? Ya fada yana nuna wayar, driver dai kamar munafuki ya soma bayani daga inda ya dauko ta Har zuwa inda ya sauketa, kwade kanshi asad yayi yace “you’re a thief, you agree on collecting phone that’s worth hundreds of money” Dago da rinannun idanunshi yayi ya kalli asad ya mashi alamun ya kyale shi da hannu daya, sun card dinta ya cire mata ya jefama driver wayar ya kalli asad yace “let’s move to the park” Da sauri asad ya shige motarshi suma sojojin kusan su ashirin suka shige tasu nan take ko ina ya shiga jiniya wiwi wiwi, mikewa driver yayi yana ayyana masifar da yaso jefa kanshi. Koda suka iso park nan take Yan shaye shaye suka dunga watsewa aguje don Duk tunanin su su akazo kamawa, asad ne ya jagoranceshi shiga park din saidai bai sauko ba yana cikin motarshi hankali kwance,futa asad yayi ya baza mutane shi aka fara tambaya, basu wani kuma ba suka samu bayanin da suke nema, bayan motar amar ya bude ya shiga yace “Sir Mun samu motar da ta shiga da number driver din, and sun dade da tafiya don Ina kyautata zaton sun fita daga abuja heading to kaduna by now” Dan waigowa yayi ganin yanayin fuskanshi, kamar bai damu ba kwata kwata haka zalika yanda yake yi da fuska zaka dauka kamar Baiji abunda asad din ke fada ba, yar tsuka yayi yana tunanin irin hukuncin da zai mata for stepping on his words, saurin runtse idanunshi yayi aranshi yace “babu yarinyar data isa tayi stressing dina, I will surely deal with you” Bude jajayen idanunshi yayi kan asad yace “I want her in abuja in d next 30mins, just do whatever you can do, ko helicopter ne ka nema, I don’t fucking care just bring her here” “Yes sir kawai asad yace ya fuce daga motar, shima juya akalar motarshi yayi ya fuce daga park din, tafiya ya dunga yi batare da sanin inda yake zuwa ba, don ya kusa zagaye abuja gaba daya,ganin stressing kanshi bashida wani amfani yasa ya juya zuwa gida, yana gab da shiga taura estate wayar asad ya shigo,saida ya kusa tsinke wa kafin ya dauka tare da sakawa a speaker ya danyi shuru,”oga!! Akwai matsala” Dan jin yayi yace “what’s the problem” Yanxu haka Mun samu report Akwai attack anan abuja to kaduna road” Yanda ya Taka burki zaka dauka motar zatayi tumble ta juya, kokarin daidaita kanshi yayi kafin yace “what attack?” Da sauri asad yace “kidnapping” Runtse idanunshi yayi ya budesu ya dauka kusan minti biyar baice qala ba saida asad yace hello kafin ya dawo daidai yace “get the helicopters ready I’m coming now” Aguje ya fuzge motar ya juya ya hau titi kamar zai Tashi sama, babu abunda yake fada aranshi Sai innalillahi, bayason ya zama selfish amma nan take ya ayyana wani abu ya faru da ita while cikinshi na jikinta? Saurin runtse idanu yayi ya maida hankali kan tuqin, cikin mintuna biyar ya iso headquarters din sojoji, baima kaiga rufe motar tashi ba ya fito ya wuce inda ake aje helicopters, already su asad na jira shi don haka ya shige ciki shima, billet protection suka miqa mashi, da sauri ya masu wani mugun kallo yace “do I look like I need one” Yanda yake fada yasa kowa yin baya asad ne yayi ta maza yace “oga you have to…” Saurin tsaida shi yayi ta hanyar nuna mashi yatsanshi, babu wanda ya sake cewa qala, wayar driver din asad ya cigaba da kira Har lokaci baya shiga,gashi babu damar yin tracking line din don babu network, yanda helicopters ke yawo a sararin samaniya kusan guda goma ajere zaka dauka yaqi za a tafi. Amra…. Tun bayan da suka fara tafiya gabanta ya soma faduwa, gaba daya tunaninta ya tsaya chak,addu’oi ta fara a cikin ranta Har barci ya kwasheta, babu mace ko daya a cikin motar sai ita kadai gashi ta maqure sosai gefe guda jikin kofa saboda gefenta namiji ne, ga tafiyar a takure ake yin ta saboda yanayin motar, tunda ta janyo gaban wuyan hijab din ta ta rufe fiskanta bata bude ba Har suka fita daga garin abuja, ahankali ta fara jin faduwar gaban na sauka, runtse idanunta tayi Har barshi ya soma fusgarta don batayi wani barcin kirki ba kwata kwata,tafiya ce sukayi ta kusan awa daya dukda hanyar bata da kyau, ahaka driver nan ya dunga bin titin inda babu wasu mutane dake yawo Sai daji Sai kuma motoci dake wucewa. Dammm taji gabanta ya fadi lokacin da mutanen cikin motar suka fara doka salati, babu abunda kake ji Sai innalillahi wa inna ilaihi rajiun, afurgice ta bude idanunta da sukayi jaa gabanta na faduwa don ganin abunda ke faruwa, tun daga nesa driver ya hango dandazon mutane a kwance amma dake dan tasha ne hakan bai da shi ya tsaya ba, tun kafin su kaiga karasawa daya daga cikin mutanen gaban motar yace “innalillahi jama’a Mun shiga uku Yan kidnapping” Tassss sukayi karar bindiga nan take motar su ta fara juyi Har saida ta tsaya sakamakon tayar motar tasu data bayansu da aka harba, mutane ne gandama gandama hannayensu dauke da bindigu manya manya ak 47, ga mutane a gabansu kwance wasu cikin jini wasu kuma sun kwanta, yanda motarsu ta lula yasa ta buge kanta sosai harya dan soma jini, saida motar ta tsaya chak dan nesa da mutanen kafin mutane biyar daga cikin kidnapers su su karaso biyu suka tsaya wajen motar su amra uku suka wuce motar baya, mutane biyun nan na karasowa suka fara bude motar ta bangaren driver da amra dake gefenshi, tunda uwarta ta kawo ta duniya bata taba ganin tashin hankali irin na yau ba, “Ku fito” wata irin murya mata dadin jii ta karade wajen, haka suka dunga futowa suna layi daya bayan daya amra dai suma ne kawai batayi ba don Har wani jiri jiri ke dibanta, haka aka taso su gaba, driver ne a gaban line din kafin ita abayanshi Sai mutumin dake gefenta, suna zuwa inda mutane ke kwance tsoro da furgici yasa ta kwala uwar kara, da sauri ogan cikin kidnappers din yazo gaban wajen su idanunshi jaa kamar garwashi fuskarshi ba kyan gani, yana zuwa baiyi wata wata ba ya fasa kan driver dake gabanta, wanwas driver din yayi baya kan jikinta, jini na malala sosai har kan fuskanta, da sauri ogan ya kalli kowa dake wajen yace “Duk wanda yayi yunkurin dogon nunfashi mai sauti wannan ne sakamakon shi” Haba wa da sauri amra ta damke Bakinta yanda driver dinnan ya zube haka ta zube wanwas kamar matacciya, ko motsin kirki bata yi, tsabar furgicin data shiga zuciyar ta ta kusa bugawa don kwata kwata nunfashin Ma dauke wa yayi gaba daya, tun bayan wannan abun daya faru bata kara sanin inda take ba don na bayanta Ma ya dauka itama mutuwar tayi. Kamar daga sama suka fara jin karar helicopter na yawo a zarar yin samaniya don kamar an wullosu, da sauri ogan ya kalli gabas kafin ya cije lebenshi yace “an tarfo mu, kowa ya gudu” Haka suka dunga gudu, dayake mugaye ne haka suka dunga harbin mutane da suka mimmike don neman hanyar guduwa, tun daga sama sojajin suka so su fara Harbi ganin suna neman guduwa saidai babu hali don zasu iya hallaka mutane, haka sukayi landing wasu suka bi hanyar dajin da sukabi sauran kuma suka tsaya,tunda sukayi landing ya Kasa motsawa don tun daga sama ya hango yanda mutane ke kwance, asad ne daya rigada ya fita ya ga situation din wajen kafin yayi saurin tura health team da suke cikin daya daga cikin helicopters din don su duba masu taimakon gaggawa, mutane biyar ne kawai suka rasa rayukansu ciki Harda driver Sai kuma mace daya ta suke tunanin kamar zuciyarta ce ta kusa bugawa, asad baisan wacece amra ba don hotonta ya gani kawai, sannan cikin mutanen wajen bai kura da itaba don Har gaban inda take kwance bayan an daura ta kan emergency bed, dalilin hijab dinta dake kan fuskanta data jawo Har hancinta yasa bai Lura ba, takowa yayi har gaban Amar dake zaune fuskanshi tamm bazaka taba tantance a wani yanayi yake ciki ba, dago da rinannun idanunshi yayi yana kallon asad tare da sauraron bayanan shi “oga mutane biyar ne suka mutu, sauran mutane babu wanda ya samu rauni, Sai mace daya da Muna kyautata zaton kamar zuciyarta taso bugawa don Har yanxu she’s not responding Muna bata taimakon gaggaw….” Bai tsaya sauraron asad ba ya fito a gaggauce ya fara wucewa, mutane kamar sun san waye shi suka fara bashi hanya Duk tashin hankalin da suke ciki bai hana sun zuba mashi idanu ba ganin yanda yake tafiya cikin izza da qasaita. Saida ya duba ko ina bai ganta ba, da sauri ya fara bin motocin wajen da kallo daya bayan daya kusan guda goma ajere, nan take idanunshi suka sauka kan motar driver da suka karbi number shi da plate number na motar tashi, dan waigowa yayi wajen mutanen dake zaune yace “waye driver motar nan” Daya daga cikin mazan da suke cikin motar ne yayi saurin cewa “yallabai gashi nan Akwance shima an kashe sa” Saurin runtse idanu yayi sosai yace “Duk wanda yake cikin motar ya miqe tsaye” Nan duka suka mike su kusan shida saidai babu amra a cikin su kuma baiyi tunanin itace matar da asad ke magana akai ba, wani irin zazafan numfashi ya sauke idanunshi sun sake yin wani jaaa sosai, ganin haka yasa asad saurin zuwa gabanshi ahankali cikin rada yace “I think bata cikin motar nan,” Kwata kwata baya Ma jinMaganar da asad ke mashi, saida ya dauka kusan minti ashirin kafin daya daga cikin health team tace “sir Mun samu pulse din wannan, I think she’s alive” Dago da idanunshi yayi ya dubai matar kafin ya sauke idanun nashi kan matar da take magana akai, idanunshi ya bude sosai, ya kasa koda motsawa, tabbas hijab din da ya gani ne a jikinta lokacin data fito daga gidan ta cikin cctv camera, kamar zaki haka ya dunfaro wajen ya yaya chak ya kura mata idanu, jini Duk ya bata gaban hijab din nata, cikin sauri ya sa hannu ya zame hijab din daga Bakinta, yana yin arba da fuskar ya runtse idanunshi ya budesu sosai, ya kasa cewa komai ganin haka yasa asad shima matsowa Har inda take ya kafa mata idanu Sai a lokacin ya gane itace suke nema. “Oga she’s the one” Shuru asad yayi baice qala ba don kamar tunani yake kafin ya kalli health team din yace “what’s her condition?” Da sauri wata soja budurwa ta kalleshi tace “she’s stable sir, shock ne ya kamata wanda yasa zuciya ta ya kusa bugawa, she needs somewhere peacefuly da rest zata dawo daidai” Bai kalli budurwa ba ya sake tambaya “and this blood stain?” Da sauri daya daga cikin mutanen yace “Jinin driver ne don shi aka harba maimakon ita lokacin da tayi ihu” Nan take jini shi ya sake boiling inda Ana measuring zafin zuciya za a gane yanda yayi high sosai babu abunda yake fada aranshi sai “hmmm” Ya rasa mema zaiyi mata yaji dadi aranshi, zuciyar shi ta hasala sosai, yayi warning dinta bataji magananshi ba. Kallon asad yayi yace “ka sa akawo available motoci daga kusa su tafi da mutanen nan inda zasuje,let’s move with those that got injured” Asad najin haka yasan me yake nufi don haka yasa manyan sojoji guda goma su tsaya don kula da lafiyar mutanen wajen sauran waenda suka mutu aka debesu zuwa helicopter din health team, saida akazo tafiya da amra yace su dakata, nuni ya masu da su sakata a helicopter sun da yake, haka suka gurgura emergency bed din zuwa cikin helicopter din suka saka ta tare da likitoci biyu daga cikin health team, shi dai asad bai bisu ba ya tsaya tukunna saboda motocin da zasu zo su dauki mutanen wajen. Tunda ya suka Tashi sama bai sake kallon ko inda take ba, saboda yanda yake jin wani zafi ganin yanayin da take ciki,tunanin yanda zaiyi dealing da ita yake yanda bazata sake tunanin taka umarnin daya bata ba, kamar wanda aka tsungula ya zaro wayanshi ya soma kira, yana gamawa ya kashe ya kira landline din gidan shi na larrics, Nadine dake zaune hankali tashe tayi picking call din kafin ta saka a kunnenta, “go and bring her few clothes and pack your belongings,” damm gabanta ya fadi da jin abunda yace bata gama tunani ba ya cigaba, “driver will be waiting for you outside, come along with your passport” Yana kaiwa nan ya kashe wayar, da sauri ta miqe ta tattara kayanta Harda kukanta don tunaninta korar ta yayi saidai tayi mamakin jin yace driver na jiranta a waje, agurguje ta fito da yar jakar kayanta ta shige motar driver ya jasu, Agaban headquarters driver ya dire ta, cikin Yan mintuna qalilan helicopter su ya dira a field din headquarters, ahankali ya soma saukowa kafin a sauko da amra wadda Har lokacin bata dawo hayyacinta ba, dan asibitin dake cikin headquarters aka wuce da ita aka cire mata kayan zuwa wasu wanda Nadine ta taho dashi kafin a mata allura don zuciyarta ta samu relive din shock din data shiga. Takowa Nadine tayi Har gaban gadon da aka kwantar da ita ta kare mata kallo, fuskarta tayi fayau Har wani yar rama tayi, dukda bata san wani hali take ciki ba tausayinta ya gama dabaibaiye zuciyarta take tayi alqawarin koma menene damuwarta zata taimaka mata. Manyan ambulance ne suka shigo cikin headquarter aciki aka saka ta tare da Nadine, kowa dake cikin headquarters saida ya shaida qila yar governor ce aka ceto ko kuma yar wani minister din, baibi motar ambulance ba ya shige cikin Tashi ya figi motar, wayarshi dake Kara yayi saurin picking yana dauka ya saka a hands free, daga chan baba garen aka soma magana “sir the visa is ready, and the private jet also” “Okay” kawai yace ya kashe wayan kafin ya Kara ma motarshi speed sosai. Agurguje dai saiga amra a airport ita da Nadine, dayake ya rigada yayi proceeding komai in less than an hour suna zuwa airports aka wuce dasu wajen private jet Har aka shige da amra wanda ke kwance kamar gawa, kallon Nadine yayi don shi bazai bisu ba tukunna saiya gama abunda ya kawo shi “When you arrive my personal guard will be there to pick you up,” Kallon agogon shi yayi ya juya harzai tafi ya dawo yace “take care of her” Yana kaiwa nan ya fuce suna suka hau jirgin, abun mamaki Nadine na ganin jirgin tana an rubuta Taura baro baro, tasan sir yana bearing sunan saidai bata kawo ko nashi bane ko ba nashi bane saidai taga abunda ake kira da luxury lokacin da ta shiga cikin jet din gashi sak nan nan ake da su. Bangaren Amar kuwa wata zuciyar nashi na mashi fadan yin hakan don yasan zai sha wahala idan bata kusa don ya fara sabama kanshi da abubuwan da Allah ya albarkaceta dashi, saidai kuma yana ganin wannan opportunity ne da zai tabbatar idan Har cikinshi ya shiga jikinta ko bai shiga ba bayan wannan plans dinshi da yake akanta na nan yanda ya tsara tun farko kafin ta dawo Nigeria. Gida ya tafi direct don wani irin ciwon kai ne ya addabeshi sosai, yana zuwa ya wuce dakinshi ya watsa ruwa ya kwanta don ya samu ya danyi barci kozai ji saukin abunda yake ji, saidai kuma barcin gaba daya ya kaurace masa, tunanin da baya son yin ya tsaya mashi arai, zuciyar shi nayi mashi wani irin nauyi ganinta da yayi a wannan yanayi, runtse idanunshi yayi sosai aranshi yace “why won’t you get out my mind” Tsaki ya danyi ya sake juyawa tare da kure ac din dakin ya janyo duvet Har ya samu barci ya nasarar daukanshi. Dubai United Arab Emirates Uae 🇦🇪….. Jet dinsu na sauka a uae international airport akayi masu Duk wani arrangement na shiga kasar ba tare da sun motsa ba, Nadine dai tana ganin rayuwar manya, don gaba daya ta gama tsurewa, Duk rayuwar a Cameroon bata taba shiga jet ba, amra dai tana daga chan wani bangare na cikin jet din da masu bata kulawa don Har lokacin bata farfado ba, minti bayar da landing din wata ambulance din ta karaso, m5 ne ya shigo Har cikin jet din ya jagoranci Nadine din suka sauka kasa zuwa motar dake harabar filin jirgin, iska ce mai dadi ke kadawa sosai. Ahankali aka saka amra cikin ambulance din itakuma Nadine ta shiga wata haddaiyar motar daban wanda m5 yazo da ita suka wuce gida tare da special doctor din Amar don shi zai kula da lafiyar amra. Tafiyar minti talatin suka iso tafkeken penthouse din general Amar,inda tundaga shigarsu Nadine ta soma bama idanunta hakkinsa, tunda take harkar aiki wayo house keeping bata taba ganin gida makamancin wannan ba, Har m5 yayi parking bataji ba don ta Lula tunani, saida ya bude mata kofa kafin ta dawo hayyacinta ta fito daga cikin motar, already motar data shugo da amra tayi parking itama Har an sauko da ita daga cikin motar, m5 ne yayi gaba suka bishi abaya dukkansu, doorbell ya dannan pablo dake expecting dinsu yayi saurin budewa kafin su saka kai cikin main parlor din, Nadine dai ta zama kamar jaka don da kyar ta shiga cikin gidan, direct wurin suka wuce kafin m5 ya Danna floor 2 don nan ne masaukin su, fadar haduwa floor dinnan Ma bata lokaci ne don dakuna ne ajere Sai babban cozy sitting room tamkeke da yasha kayan duniya na gani na fada, babban dakin aka wuce da amra nan Ma ba a cewa komai Sai Masha Allah don an zuba duniya ba kadan ba, akan wani hadadden English bed aka kwantar da ita da taimakon nurse din dake tare da doctor din kafin su fara dubata don Har lokacin barci take sakamakon allurar da akayi mata. A Last floor m5 ya nunama Nadine dakinta wanda yaci uwar na wanda aka bata a larrics don itama harda dan coffee table and chairs aka aje mata da tv Sai tamkeken bed dinta.. [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update Unedited page Bai dawo gidan ba saida ya tsaya akayi sallar isha’I dashi kafin ya shugo gidan, lokacin daya shigo main sitting room babu kowa a kasan don haka ya wuce bedroom dinshi direct don hes not in a good mood. Bangaren amra tun bayan fitar ammah wani irin zazzabi ya rufeta, babu wanda yasan da situation din da take ciki, don ko sallar magrib kasa tashi tayi don ta samu tayi, tana nan kudundine cikin blanket akayi knocking kafin a shugo, lantana ce ta shigo hannunta dauke da tray da ammah ta zubama amra abinci, da sallama ta karaso dakin ta aje a kasan carpet, ganin amra a duqunqune tana rawar sanyi yasa ta karaso gaban gadon tace ‘’anty baki da lafiya ne?’’ kasa Magana amra tayi don gaba daya ta zama very weak, sai karkarwa da jikinta keyi, ganin haka yasa lantana fucewa daga dakin zuwa part din ammah, da sallama ta shiga sitting room din ammah don bata shiga cikin bedroom dinta kai tsaye, tundaga bedroom ammah taji sallamanta don haka tace ‘’shugo’’ Ahankali lantana ta bude bedroom din ta shugo daga bakin kofa ta tsaya tace ‘’hajiya nakaima bakuwar abunci saidai na ga kamar bata jin dadi,’’ Ammah dake zaune gaban dresser ta juyo ta kalli lantana tace ‘’subhanallah, bari nazo dakin’’ Futa lantana tayi ammah ma ta miqe tabi bayanta, amar dake shirin hawowa part din yana ganin ammah da yanda ta rude yayi saurin kallon inda take shirin shiga,ammah ma bata lura dashi ba don yana tsaye wajen stairs, dakin amra ta shige direct cikin sassarfa, lanatana na biye da ita,kai tsaye gaban gadon ammah ta tsaya ganin yanda amra take rawar sanyi, idanunta na neman rufewa, hankali atashe tace ‘’daughter meke damunki subhanallah’’ tallafota ammah tayi ta janye duvet din data qanqame a jikinta kallon lantana ammah tayi tace ‘’jeki dubamin ko Muhammad ya dawo akaita asibiti’’ Lanatana na juyawa don kiranshi sai gashi ya shugo dakin shima kai tsaye, sanye yake da doguwan jellabiya fara har kasa, hannunshi cikin aljihun rigar ya zuba masu idanu, juyowa ammah tayi ganin shi tsaye tace ‘’yaka tsaya anan, shugo mana ka dauketa Mukai ta asibiti’’ Kasa daga kafafunshi yayi, ranshi ya a dagule, ganin ya tsaya kyam ya qi motsawa yasa ammah juyowa ta kalleshi tace ‘’muhammad? Kana jina kuwa’’ Anatse ya bude baki yace ‘’I will call doctor yazo ya dubata’’ yana kaiwa nan ya janyo wayarshi yayi dialing contact din family doctor dinsu, doctor na daga ya fuce daga dakin. Kauda kai kawai ammah tayi tana mamakin hali irin nashi, me Kenan yake nufi? Badai yana kan bakarshi na sakin yarinyar ba, tasan shi da kafewa akan abu saidai wannan karan zata nuna mashi ta isa dashi don ita ta haife shi bashi ya haifeta ba, kallon lanatana ammah ta sakeyi hannunta rike dana amra dake karkarwa ‘’shiga bathroom ki kawo min luke warm water da towel’’ ‘’toh hajiya’’ lanatana ta fada tare da shigewa bathroom din dakin, agurguje ta debo ruwa a cikin bowl da towel ta karaso gaban ammah tare da dukawa, karwan towel din ammah tayi ta jiqashi kafin ta fara gogama amra a fuskanta da wuyanta,ta dae sosai akan amra tana shafa mata ruwan don taji dadin jikinta saidai kamar ma kara mata zazzabin akeyi don jikin yayi zumm sosai, nunfashinta ma kanshi da zafi yake futa daga bakinta, ganin haka yasa ammah tace ‘’wannan wani irin zazzabi ne oh ni Maryam, yarinya daga dawowa’’ kallon lanata ammah tayi tace ‘’ke rage min ac nan’’ Mikewa lanatana tayi don itama a furgice take ta kashe ac, suna nan zaune after like 20mins saiga doctor, amar ne ya shigo dashi har cikin dakin, ammah na ganin haka ta bashi waje ya fara dubata, futa lanatana tayi don ta basu waje shima gogan bai tsaya bay a fuce ganin irin kallon da ammah take jefanshi. Cikin gaggawa doctor ya dubata harda drip ya saka mata ganin ta zama weak, kafin ya mata allurai da zai saukar da zazzabin, saida ya tabbatar shes stable kafin ya kalli ammah yace ‘’hajiya bamu gaisa bama ina wuni’’ Murmushi ammah tayi don tana zaune daga bakin gadon tace ‘’lafiya kalua doctor, ya jikin nata?’’ ‘’alhamdullah its just a fever, nayi mata allurai da zai saukar dashi sannan ga drip nan na saka mata zuwa anjima idan yak are sai a cire mata’’ Godiya sosai ammah tayi mashi kafin ya ta rakoshi har kasa, doctor na tafiya ta wuce dakin amar kai tsaye, tana knocking kofar tace ‘’muhammd’’ Amar dake kwance daga shi sai shorts yayi saurin miqewa ya janyo jallabiyanshi ya saka ya bude kofar bedroom din, ganin ammah tsaye fuskanta babu walwala yasa ya sauke kanshi kasa, kallonshi tayi cikin fada tace ‘’muhammad lafiyanka kuwa?matarka na chan kwance babu lafiya kai kana nan zaune hankalinka kwance? Waye zai kula maka da ita ni? ‘’ ‘’im sorry ammah ba haka bane’’ ya fada kanshi a kasa ‘’okay menene then? Don’t tell me kana kan bakar ka saika saki yarinyar nan? Look bari kaji, Muhammad baka isa ka saki yarinyar nan ba saina baka umarnin haka, don sainaji daga bakinta idan tana raayin haka’’ ta karashe rai abace Dan dagowa yayi ya kalli ammah zuciyanshi na mashi zafi sosai yace ‘’but ammah….’’ Katse shi tayi ta hanyar cewa ‘’but what?’’ Sunkuyar dakanshi yayi don bazai iya kallon cikin idanunta a wannan yanayi ba, ganin haka yasa ammah fucewa daga bedroom din nashi gaba daya, tana fucewa ya cije lower lips dinshi, saida wajen yayi jaa sosai amar zai fashe, dakin ya koma ya zauna bakin gadonshi ya dafe kanshi, ahanakli ya soma Magana ‘’ya allah, ammah please karki hanani abunda nayi niya, babu wani amfani aje mace arayuwana, bana buqata’’ Ranshi a dagule haka ya kwanta, abubuwa sunyi mashi yawa.   Ammah na fitowa daga bedroom dinshi ta nufi hanyar stairs, salima dake zaune a dining tana cin abunci ta hango ta, da sauri ta karasa cin abuncin don daman kadan ya rage a plate din,kafin ta miqe zuwa wajen ammah ‘’ammah naaa tun daxu nake zuwa dakinki ban ganki ba’’ Murmushi ammah tayi mata tace ‘’ina dakin daughter ne bata jin dadi’’ Shuru salima tayi kafin ta dan tabe baki, kallonta ammah tayi tana karantar ta, kafin tace ‘’ina salim?yayi dinner?’’ ‘’eh yayi tun daxu, har yayi bacci mah,’’ ta bata amsa fuskanta dauke da murmushi ‘’ammah kinci abunci?’’ salima ta tambaye ta cikin kulawa Murmushi amma tayi mata kafin tace ‘’nayi dinner tun daxu, kune dai da kuke son cin dinner late’’ Dariya salima tayi suka hau sama atare har daki salima ta rakata kafin tayi mata sallama ta fito, tunda ta fito daga part din ammah ta kafa ma kofar dake chan gefen dakin su kallo, tunani kala kala na yawo aranta, tana son shiga saidai wata zuciyar na hana ta yunqurin shiga. Jiki a mace ta taka zuwa bedroom din tayi knocking, jin shuru babu response yasa ta dan bude kofar ta shiga, a kwance ta tadda amra hannunta da drip, kasa daga kafa salima tayi, hawaye ne ya soma bin kuncinta take tausayin amra ya fara dabaibaye ta, takowa tayi har bakin gadon ta tsaya ta kafe fuskar amra da kallo, ta chanza mata sosai, tayi kiba da cika, ta zama wat babbar mace a fuskanta, kallon yanda take barcin wahala salima tayi, tana jin qaunar yar uwar tata na ninkuwa hade da tausayinta lokaci guda, nan take ta fara tunanin da bata son yi,ganin amra na kokarin juyi da hannunta dake dauke da canula zata danne hannun yasa tayi saurin rike hannun nata don har yadan kumbura kadan, ahankali salima ta taimaka mata ta gyara mata kwanciyar kafin ta janyo mata duvet ta lulluba mata ta juya gaban switch ta rage mata haske kafin ta fuce..     The next morning… Wajen karfe takwas amra ta bude idanunta da sukayi mata nauyi sosai,kallon dakin ta fara yi daga kwance, kafin ta miqe zaune dakyar, cije lebenta tayi jin yanda bayanta ya rike,tace ‘’arshhh’’ da muryarta da baya fita sosai,kallon rail din dake dauke da drip tayi kafin ta maida kallonta ga hannnuta dake mata zugi dauke da canula,anatse ta cire canula din ta kafin ta sauke kafafunta kasa ta wuce bathroom, wanka ta farayi da ruwa mai dumi sosai don jikinta yayi tsami sosai kafin ta wanke bakinta ta dauro alwala, dakin ta dawo ta maida kayan data cire kafin ta shimfida sallaya don gabatar da sallolin da ake binta, tana idarwa ta jingine da bangaon dakin tana tunani, da sallama ammah ta shigo dakin, da sauri amra ta miqe muryarta chan ciki ciki tace ‘’ina kwana’’ Takowa har inda take ammah tayi ta riko hannunta zuwa gefen gadon ta zaunar da iat kfin ta zauna gefenta tace ‘’morning daughter kin tashi lafiya? Ya jikin ki?’’ Anatse amra ta sunkuyar da kanta tace ‘’alhamdullah da sauqi,’’ Murmushi amma tayi mata tace ‘’bari akawo maki breakfast ko akwai abunda kike so adafa maki’’ kasa cewa amra tayi kanta a kasa jiki a mace tace ‘’ah ah!!’’ nunfasawa ammah tayi ganin har yanxu taqi sakewa yasa tace ‘’toh bari akawo maki saiki samu ki karya,babu abunda ke maki ciwo ko?’’ ‘’ah ah babu nagode ammah’’ amra ta fada tana dan murmusawa Wani irin dadi ammah taji kafin ta fuce daga bedroom din, cikin yan mintuna kalilan lanatana ta shigo da lafiyayyan breakfast ta aje mata bayan sun gaisa, lanatana na fita ta tako har inda ta aje mata breakfast din, zama tayi ta deba yanda zai zauna a cikin ta. Nan zaune lantana ta sake dawowa hannunta dauke da kaya doguwar riga mai mayafi mai kyau cuttons,gabanta ta karaso tace ‘’gashi hajiya tace akawo’’ Karba amra tayi tare da yin godiya, kafin ta juya. Anatse ta gama cin abuncin ta mikew ta sauya kaya, rigar ta zauna mata ciff ciff don bubu ce, mai hade da mayafi, tana gama shiri ta dan fesa turaren dake kan dresser, cikin nastsuwa ta kwashe plates din data gama cin abunci da tray din ta futo daga dakin, waige ta fara yi don parts din dake saman suna na da yawa, chan gefe ta hango stairs, cikin natsuwa ta bi hanyar ta fara saukowa, babu kowa a kasan don haka ta fara waigen hanyar kitchen, gashi bata san ko’’ina a gidan ba, tana cikin waige waige ta hango hango wani dan sako da sautin cokula, takowa ta farayi don duk tunaninta nan ne hanyar kitchen din, shiga wajen tayi kai tsaye bakinta dauke da sallama, duk atare suka waigo suka zuba mata idanu banda amar dake facing hanyar shugowa dining din, dago tayi idanunta ya suaka akanshi, nan take hannunta ya soma karkarwa don kirish ya rage plate din ya fadi, saurin sauke kanta kasa tayi, kallonta amma tayi tace ‘’daughter kin sauko?kina buqatan wani abun ne?’’ tayi tambayar fuskanta dauke da murumshi, anatse amra ta dubi bangarenta don tana daga gefen amar tace ‘’daman kitchen nake nema zan aje wannn’’ ‘’ay da kin barshi kin kwanta kin huta lanatana zata kwashe,lantana lantana’’ ammah ta fada tana kallon hanyar kitchen, daga chan kitchen lantana ta amsa Aman dai kasa tauna abuncin dake bakinshi yayi don yana ganinta yaga kammaninta da su salima sosai,don badan yaga tana da kiba bama zaice wannan ay salima ce, amar kuwa ta wutsiyar ido ya kalli inda take tsaye kafin ya kauda kanshi gefe, maida hankali da yayi wajen cin abuncin sa cikin kamewa, ba tare da yace tak ba, amra dai kamar ruwa ya cita ta kasa cewa komai saida lanatana ta karaso ta karbi plate din kafin ammah tace ‘’daughter kije ki huta ko’’ Sunkuyar dakai amra tayi kafin ta juya, har zata tafi ta dawo tace ‘’ina kwanan ku’’ Aman ne kawai ya amsa ta fuskanshi dauke da surpise, Batare da ta tsaya sanin wanda ya amsa ba ta juya ta wuce sama gabanta na faduwa don wani irin kunyar amar take ji sosai.   Tana fucewa aman ya kalli amma yace ‘’ammah whos she?’’ Murmushi amma tayi ta cigaba da cin abuncinta tace ‘’your sister inlaw ga mijinta nan a gefenka’’ Da sauri amar ya dago ya kalli ammah, itama shi take kallo don ganin reaction dinshi, saurin kauda kanshi gefe yayi ya miqe yabar dinin din, aman kuwa da tambayoyi suka mashi yawa ya sake cewa ‘’itace matar shi da yayi aure?’’ ‘’yes itace’’ ammah ta bashi amsa kai tsaye, jinjina kai kawai yayi     Amra na wucewa sama ta shige daki ta zauna gefen gado ta doka wani uban tagumi, gaba daya jikinta yayi sanyi, tunawa da yanda ko kallon inda take baiyi ba, ahankali wani hawaye mai dumi ke xubowa a fuskanta, tana regretting abubuwa sosai akan shi, yayi mata abunda duk duniya bazata taba ganin laifinshi ba, takaicin kanta takeyi akan yanda ta dunga judding dinshi, ashe gata yake mata, she can clearly recall lokacin data gudu daga gidanshi, ashe all this while shike protecting kannenta shine ya taimake su shine ya inganta rayuwarsu, saurin runtse idanunta tayi tana jin takaicin kanta da yanda ta dunga behaving.   Yana shiga daki bathroom ya shige after few minutes ya fito daure da towel,agaggauce y agama shiryawa cikin kananun kaya, saida ya feshe jikinshi da turarukanshi masu sanyin kamshi kafin ya fuce daga dakin, yana fitowa sama ya wuce zuwa dakin ammah, yana shiga bai jima ba ya fito ya sauka kasa ya fuce daga gidan gaba daya.   Haka amra ta wuni a daki ita kadai, time to time ammah ke shigowa dakin tana dubata, su salima kuwa daman sun tafi school, karfe biyu daidai suka dawo ita da salim, daki suka wuce direct suka sauya kaya, salim ne ya fara fitowa yabar salima a daki, direct dakin amra ya wuce yayi knocking kafin ya bude kofar, amra na ganin shi tayi saurin miqewa tsaya, kallonshi ta soma yi tana mamakin yanda ya kara girma, miqewa tayi da saurin ganinshi tsaye shima ya kafa mata idanu, har gabanshi ta tsaya ta mashi murmushi tace ‘’salim kaima kana fushi dani ko?’’ Hannunshi ta janyo fuskanta gwanin ban tausayi tace ‘’forgive me kaji salim, bazan taba abandoning dinku ba kaida salima’’ Saurin rungumeshi tayi tana hawaye shima rungumeta yayi yana hawayen kewar ta, yanxu wannan addar su ce, yana jin abun kamar a mafarki, da kyar amra ta janye jikinta daga na salim, yana ganin haka ya soma goge mata hawyen fuskanta yana mata murmushi, itama murmushin take mashi, kallonshi tayi tana nazari don tunda ya shigo baice mata kala ba don haka tace ‘’bazaka kulani ba ko salim? Kana fushi dani har yanxu?’’ ta fada tana marairaicewa , kallonta yayi ya girgiza mata kai alamun ah ah, daga chan bakin kofa salima data fito daga dakinsu ta hango su tayi saurin karasowa inda suke, kallon yanda amra ta kafe salim da idanu tayi, cikin sauri salima ta karaso dakin ta janyo hannunshi waje ranta a bace tace ‘’meka tsaya yi anan, wuce mu sauka’’ juyawa tayi tare da salim, amra na ganin haka tayi saurin cewa ‘’salima…’ Tsayawa salima tayi ba tare da ta waigo ba, amra na ganin haka tace ‘’salima dan allah….’ Katseta salima tayi ta hanyar cewa ‘’don allah ki rabu damu adda, na fada maki bama buqatar ki yanxu, alokacin da muka buqace ki ay baki waigo mu ba’’ Tana kaiwa nan ta jaa hannun salim suka bar wajen,ammah dake jinsu daga kasa tayi mamakin yanda salima ke Magana da amra, tasan dole suji zafi saboda ta tafi ta dauka shekaru acahn wata kasa ba tare da ta waiwaye su ba saidai sanin cewa basu san halin data shiga sanadinsu bane yasa suke jin haushin ta, Suna saukowa kasa salima ta kalli salim tace ‘’duk sanda na kara ganinka a dakin nan saina mareka wallahi’’ Kallonsu ammah dake zaune a sitting room tayi kafin tace ‘’salima zo nan’’ Karasowa salima tayi don bata lura da ita bama a sitting room, bin bayan salim yayi shima yana gunguni har suka karaso gaban ammah. Zama salima tayi a gefen ammah kanta a kasa, kallonta ammah tayi in a calming tone tace ‘’why zaki hanashi zuwa wajen yar uwarshi?, nasan kuna jin haushinta but that doesn’t give you the audacity kiyi ma addan ki Magana haka,kin tsaya kin saurari dalilinta na qin dawowa da tayi?’’ Jiki a mace salima ta girgiza kanta, nunfasawa ammah tayi ta shafa kanta cikin dabara ta manya tace ‘’haba dearest, bai kamata kina mata Magana ahaka ba kinji ko, kamata yayi ki sameta kuyi Magana ta fahimta, babu yanda za ayi dan uwanka na jini yayi abandoning dinka, listen to her with open ears kinji ko?’’ Hawaye ne ya zuboma salima tayi saurin sharewa tace ‘’toh ammah’’ ‘’yauwa ko kefa, kuje kuci abunci kafin lokacin islamiyya yayi’’ ‘’tohm ammah’’ salima ta fada tare da miqewa, dining suka wuce ta zuba masu abunci ita da salim.   Bangaren amar direct headqauters ya wuce inda suka hadu hardasu m5 da sojojin da suka karso suka shiga helicopters kusan guda uku, tafiyar awa hudu ta fiddasu daga Nigeria, daidai inda bunciken su ya tabbatar da nan ne factory din alhaji kabiru suka tsaya, wajen gaba daya daji ne gaba da, suna landing duk suka fifito harda asad da mukarrabban shi,gaba daya kowannensu hannunsu dauke da bindigu, tun daga bakin gate suka fara harbi, agurgije suka shiga cikin factory din, nan take yaran alhaji kabiru suma suka fara don zuwan bazata sukayi masu, nan take wajen ya kacame da karar harbi, an kama kusan mutane talatin da suke cikin factory din, waenda sukayi yunkurin guduwa ma saida aka kamosu, daga bayan factory din kuwa katon gida ne da dakuna inda maaikatan ke kwana, nan take suka farabinciken ko ina, akallah sun samu kudi a cikin factory din akallah kusan billion goma, bayan wannan harda kwayoyin da sukayi sealing, abunda yafi bama su amar mamaki shine suna yin production din drugs din professionally harda batch number da seal din nafdac alamun shaidar drug din an tantance su, nan take suka fara fidda drugs din daya bayan daya, da chemicals din da suke amfani dasu wajen hadawa, harda waste din drugs din komais aida suka dauka saboda evidence, asad dai tsayawa yayi yana kallon yanda ake ainihin bincike, ba kmar yanda sukeyi baa nan Nigeria, don nan idan an kama mutun kotu kawai ake kaishi a yanke mashi hukunci, suko su amar da sauran sojojin dake karkashinsa daga uae aiki sukeyi tukuru wajen tattara komai babu abunda suka bari, saida suka gama komai suka tattara komai kafin su rufe wajen gaba daya.   Basu suka dawo ba sai wajen karfe sha biyu na dare, daga headquarters gida ya wuce direct, yana shugowa ya wuce dakinshi direct. Washe gari da sasafe ma haka ya shirya ya fuce daga gidan tun kafin kowa ya tashi.   Bangaren Aman ya natsu sosai, ya daina shaye shaye ya zama natsatse sosai da taimakon salima, wanda yanxu sun fara jonewa dukda har yanxu bata karbi tayin soyayyar shi shiko kullum nuna mata yake yanda yake qaunarta, yanxu ya maida hankali sosi wajen aiki a company don gayara abunda mahaifin ya lalata, relationship dinshi da amar ya gyaru sosai don yanxu baya mashi irin kallon da yake mashi a baya, don ya gano da taimakon aman aka gano duk wani ayyukan da alhaji kabiru yayi.   Salima ma tun bayan Magana da ammah tayi mata akan amra, tayi kokarin danne abunda ke zuciyarta, saidai har yanxu ta kasa daina fushi da ita, don ko hanyar da take bata bi,salim dai kullum yana zuwa wajen amra don hanashi da salima keyi yanxu ta daina. Bangare amra har yanxu ta kasa sakewa da gidan,yau kwanan ta hudu da suwa gidan kullum tana kunshe a daki,zuwan da salim keyi ne ke debe mata kewa, abunda yake tayar mata da hankali shine yanda kwata kwata salim baya Magana, gashi salima taki bata dama zuyi Magana don tsoron tambayarta ma take yi, haka zaizo idan tayi Magana yayi shuru sai ta fashe da kuka.   Saturday morning…. Tunda ta tashi take fama da ciwon kai,tun bayan datayi wanka ta zauna bakin gado ta doka uban tagumi, tan nan zaune lanatana ta kawo mata breakfast, tana futa salim ya shugo, kallonshiamra tayi harya karaso inda take ya zauna agefenta,kallonshi amra tayi tace ‘’salim ka tashi?’’ girgiza mata kai kawai yayi yana murmushi Tana ganin haka tace ‘’salim baka Magana ne?’’ Nan ma girgiza mata kai yayi, jiknta ne yayi sanyi ta kara tambayrshi ‘’meysa baka Magana?’’ Sunkuyar da kanshi yayi kasa tana ganin haka tace ‘’kaci abunci?’’ Girgiza mata kai ya sakeyi alamun baici komai ba tana ganin haka tace ‘’zo muci tare’’ Da murnarshi ya zauna gefenta ta jawo masu abunci sukaci atare, tana kallonshi tana jin dadi aranta. Suna gamawa ta kafa mashi idanu tana kallonshi babu uhm babu uhm uhm.   Baibar dakin amra ba saida lokacin islmiyya yayi ya koma dakinsu don ya shirya, yna shigowa salima ta waigo ta kalleshi kafin ta kauda kanta tace ‘’kaidai wallahi kana da naci, harka manta wahalar da muka sha a gidan uncle, shine kake..’’ Juyowa tayi ganin ya wuce bathroom baima tsaya ya saurareyta ba yana fitowa ta kalleshi tace ‘’banza kurma kawai’’ Juyowa yayi ya galla mata harara, banza tayi dashi ta saka hijab dinta tace ‘’inkaga dama ka sauko mu tafi’’ tana kaiwa nan ta fuce daga dakin. Dakin ammah ta fara zuwa tayi mata sallama kafin ta sauka kasa wajen driver. Driver dake zaune da maigadi suna hira ya hangota daga nesa kallon ta yayi kafin yace ‘’baba mai gadi yarinyarnan gaba daya zubinta na Fulani ne, yanda kasan gari daya suka fito da mlm labaran,’’ juyowa baba mai gadi yayi yace ‘’naji ance yayan kanin hajiya ne, kasan itama bafullatana ce saidai basa kama da yan gidan kwata kwata’’ Miqewa driver yayi yace bari naje na saukesu a islamiyya’’ Yana kaiwa nan ya karasa ya bude motar, tana ganinshi ta gaishesa ta shige motar, cikin yan mintuna salim ya fito shima suka fuce daga gidan.   Bayan fitarsu ammah ta fito cikin shigarta da kamala,riga da zani na atamfa, dakin amra ta wuce direct tana shiga ta hangota gefen gado ta doka uban tagumi, murmsuhi amma tayi ta karso har bakin gadon ganin gaba daya tunaninta yayi nisa, ‘’daughter, lafiya dai tunanin me kikeyi’’ Da sauri amra ta kalleta kafin ta sunkuyar da kanta kasa tace ‘’ina wuni ammah’’ ‘’alafiya lau daughter’’ ammah ta masa ta fuskanta dauke da murmushi Shuru ne yadan ratsa tsakaninsu kafin ammah ta nunfasa tace ‘’menene asalin sunanki?’’ Atsanake amra tace ‘’Aisha’’ ‘’masha allah’’ ammah ta fada tana murmusawa kafin ta cigaba ‘’’’aisha ina son ki daukeni a matsayin uwa kamar yanda su salima suka daukeni, inason ki cire kunya ki saki jikinki anan gidan kinji ko?,’’   ‘’insha allah’’ amra ta fada tana sunkuyar da kanta fuskanta dauke da dan murmushi ‘’masha allah, yanxu inason naji ta bakinki, ki fada gaskia karki boye min komai, wani irin zama kukayi keda Muhammad achan dubai’’ Gaban amra ne ya fadi dammm,samun kanta tayi da kasa cewa komai har saida ammah tace ‘’karkiji tsoro kinji ki fada min komai, shin zamanku da Muhammad bayan yarjejeniya da kukayi babu komai tsakanin ku?’’ ‘girgiza kai kawai amra tayi ta kasa cewa komai saida ammah ta sake cewa ‘’yace kin buqaci ya sakeki?,har yanxu kina son ya sakeki ne?koda kuwa shi baya son yin haka?’’ Kasa motsi amra tayi balle ta dago ta bata amsa sai , ammah na ganin haka ta gane tana da matsanancin kunya don haka kai tsaye ba tare da wani kwana kwana ba tace ‘’kina sonshi?’’   Shuru amra tayi hawaye na gangarowa akan fuskanta, koda ace bai dauki kannenta bay a kula dasu ba bazata taba iya kallon mahaifiyarshi tace mata bata son zama dashi ba, Ammah na ganin haka ta sauke ajiyar zuciya tace ‘’bazanyi forcing dinky ki fada min ba aisha, but kiyi tuanni akai kinji, zan dawo anjima zamu sake maganar nan, ‘’ Tana kaiwa nan ta fuce daga dakin…   Daki ammah ta wuce tayi mata order kayan sawa ready made, dukda bata san size dint aba haka ta bayar ayi mata kafin ta zuwa dan wani lokacin idan komai ya lafa sai suje a dauka size dinta, tana gama waya da designer dinta wato zetatelia fashion house, wayar amar ta soma kira, don tana sane dashi kwana biyu yanda yake doging dinta,ringing daya biyu ya daga wayar yana dagawa tace ‘’kana ina?’’ Magana yayi daga chan bangaren kafin tace ‘’ina son ka dawo da wuri inada Magana dakai’’ tana kaiwa nan ta akshe wayar,mikewa tayi ta shiga dakin closet dinta, abubuwan amfani daga kan sprays, mayukan shafawa masu tsada turarruka, haka ta kwaso ta wuce dakin amra dasu, akwance ta taddata don haka tana shiga tace daughter ga wannan ki fara amfani dashi kafin zuwa nextweek saimuje shopping ko’’ Sunkuyarvdakai amra tayi ta mata godiya kafin ta fuce. Kallon abubuwan amra tayi, wani irin dadi taji aranta son dama taba buqatar su sosai.   Karfe shida takwas daidai ya shigo cikin gidan saida ya fara tsayawa a masallaci yayi sllah kafin ya wuce cikin gida, direc t dakinshi ya wuce bai tsaya komai bay a watsa ruwa ya sauya kaya kafin ya fuce daga dakin, hawa stair ya fara yi ya tunkari part din ammah, bai kaiga karasawa ya jiyo muryar amra ‘’salima don allah ki kulani, wannan silent treatment din da kike bani is killing me, wallahi azeem bazan taba abandoning dinku ba kiyi hakuri ki yafe min’’ Kallonta salima tayi don daman tazo kiran salim ne don suje suci dinner shine amra ta tare ta da tambayr meysa salim baya Magana, tambayar ta bata mata rai sosai, don idanda tana tare dasu ay zata san dalilin rashin maganar nashi, abunda yafi bata mata rai Kenan, don haka cikin kuka ta soma Magana harshly ‘’wallahi adda bazan taba yarda da maganr ki ba, shekara hudu fah?tunda kika tafi baki waigo mu ba sai yanxu, lokacin da muke buqatarki ay baki zoba sai lokacin da bama buqatarki,yanxu dan allah bakiji kunyar tambayar dalilin rashin Magana da salim keyi ba?are you not feeling ashamed?, tunda tun farko baki damu da sanin halin da muka shiga ba maysa yanxu zaki damu, kibarmu yanda kika ganmu’’ ta karaseh tana kuka wiwi, itama amra kukan takeyi tana jin zafi da kunan rai, amar dai daga nesa yake hangosu don suna bakin kofa, tsaki kawai yayi ya shige dakin ammah, yana shiga ya taddata tana sallah kan sallaya, karassawa yayi cikin dakin ya zauna kan ottoman harta idar ta shafa, kallon inda yake tayi kafin ta miqe tsaye ta karaso inda yake ta zauna bakin gado, cikin nastuwa yace ‘’barka da dare ammah’’ kallonshi tayi a kamilance tace ‘’kaga dam aka dawo gida da wuri yau?, ko ince k agama kauce kaucen naka?’’ shuru yayi ya kasa dagowa, ‘’muhammad’’ ammah ta kirashi Dan dagowa yayi ya kalleta yace ‘’naam’’ ‘’da wayonka da hankalinka basaina fada maka maanar hakki ba, na lura da kana son ka nuna min kai ka girma ko?,’’ Ta fada tana kallonshi, saurin dagowa yayi yace ‘’ammah ba haka bane…’’ Kallonshi ta sakeyi tace ‘’so? Gardama zakayi min Kenan?’’ Sunkuyar da kanshi yayi kasa ya kasa cewa komai, saida tace ‘’maysa kake son sakin ta?’’ Kamar jira ko yake tayi tambayar yace ‘’ammah babu amfanin auren, aside from that wannan auren wallahi ban daukeshi a matsayin komai ba, yarjejeniya ne kuma its over, wallahi ammah bana buqatar mace a rayuwana, I have a lot on my he…’’ Kasa karasawa yayi ganin yanda fushi ya bayyana a fuskanta karara azafafe tace ‘’ta gama maka amfani Kenan muhammad wato bari ka sake ta baka buqatar mace arayuwarka, to bari kaji, wallahi wallahi ka roki allah kada yarinyar nan tace itama batason auren don wallahi youll regret it, kai ina tunaninka, im not trying to be selfish over here don zan tambayeta dakaina idan har tace batason auren zan barku kuyi abunda kukeso but inason ka sani, a zamanin nan babu macen da zata zauna da namijin da baya haihuwa duk kyawunka da arzikinka da mukamun ka da kake takama dashi , maysa bazakayi wannan tunanin ba?’’ Hade rai yayi ranshi adan bace aranshi yana jin zafin abunda ammah tace wai babu macen da zata iya zama dashi Kenan saboda baya haihuwa duk ajin shi da arxikinshi, shi abunda yafi bata mashi rai shine yanda ammah ke mashi fada akan wannan yarinyar’ Dan dagowa yayi idanunshi yayi jaa ya kalli amma muryarshi a kasa yace ‘’ammah please….you have to understand, nine bana buqata, I don’t mind nayi rayuwana a haka, bayan wannan ma ita da kanta ma ta buqaci sakin koda kuwa bata buqata ba ma zan bata dakaina saboda batada wani amfani a wajena, shes not my type, yarinya ce karama ammah, shes just 22,’’ Rai abace ammah ta miqe don kwata kwata kamar ma bai gane maganganun da yakeyi ne suke hasala ta ba ‘’muhammd idan kai ka haifeni zan sani idan kuma nice na tsugunna na haifeka to dole kayi abunda nace, now get out my room,’’ ‘’ammah please I don’t mean to upset you, don allah karkiyi fushi’’ Ya fada anatse ‘’muhammd get up, karna kara ganin fuskanka’’ ta fada idanunta a rufe don ranta ya baci, daman ance mai hakuri bai iya fushi ba Yana ganin haka gabanshi ya fadi hankali atashe ya rike hannunta ya zaunar da ita cikin sanyin murya yace ‘’ammah na, please calm down, don allah kiyi hakuri wallahi zanyi duk abunda kike so dan allah kar kiyi fushi dani please, me kikeso ayi yanxu?bakya son na saketa right? Shikenan zanyi abunda kike so’’ Bata kalleshi ba tace ‘’zan kwanta’’ Yana jin haka ya miqe jiki a mace yayi mat sallama ya fito rai abace, azafafe ya wuce dakin amra yana zuwa ya bude kofar a zafafe, a durkushe ya taddata ta rike ciki tana kuka, rai abace ya karaso dakin ya kalleta yace ‘’keeeee!!!’’ Yanda ya fada saida dakin ya amsa, da sauri ta miqe tana muzurai gabanta na faduwa,kallon fuskanshi tayi ganin yanda ya karade yayi jaaa kamar bashi ba yasa gabanta faduwa,bata ankare ba ta ganshi gadan gadan yayo kanta, kan kace me nan take ta sulale a sume, dan tsaywa yayi yana kallon ikon allah, yama rasa abunda zaiyi yana huci kamar zaki, juyawa yayi ya doka tsaki yabar dakin, kasa ya wuce zuwa dakinshi wuce ya zame kayan jikinshi ya shige bathroom, cold shiwer ya sakarma kanshi don hot temper dinshi yah au sosai, ya dade sosai saida yaji zuciyarshi ta lafa kafin ya fito anatse kugunshi daure da towel, closet dinshi ya shiga ya zaro kayan barci kafin ya shirya, gadon shi ya hau yayi rub da ciki, ya dauka kusan minti talatin ahaka hanakli ya soma jin yunwa don haka ya miqe ya zura bedroom slippers dinshi ya fuce daga dakin, fitowa yayi daga dakin cikin kamewa yawuce dining, nan ya tadda salima zaune da plate din indomie agabanta, kallonta yayi tana ganinshi itama tayi saurin miqewa tace ‘’ina wuni ya muhammad’’ Ataqaice ya amsa ta ‘’lafiya’’ kafin ya janyo kujera ya zauna, kallon wall clorck din dake gaban dining din yayi ganin kusan goma da rabi yasa yace ‘’why are you eating late’’ Sunkuyar da kanta tayi tace ‘’dazun ne kaina ke ciwo saina kwanta’’ Shuru ya danyi yana wani nazari kafin yace ‘’bring me coffee’’ Da sauri ta miqe ta hado mashi coffee cikin coffee maker tana gamawa ta kawo mashi tace ‘’bismillah ya muhammd’’ Karba yayi yace ‘’thanks’’ Tana ganin haka ta dauke plate din indomie ta wuce kitchen dashi ta karasa tana gamawa ta fito hannunta rike da bottle water,’’good night ya muhammad’’ Dagowa yayi ya kalleta azafafe yac e’’zo nan’’ Anatse ta juyo gabanta na faduwa ta karaso wajen dining din tace ‘’gani’’ Yana sipping coffee din ba tare da ya kalleta bay ace ‘’why where you talking to your elder sister harshly? Ita sa’arki ce?’’ Shuru salima tayi hawaye na zubo mata ta kasa cewa komi saida yace ‘’clean those tears and answer me, ita sa’arki ce?’’ ‘’ah ah’’ salima ta fada ahankali tana goge hawayen ‘’who told you tayi abandoning dinku?you better get your head staright, you don’t owe her explation saboda I recall na fada maku cewa saboda ita nasan ku, I don’t have to repeat my self duk halin da kuka shiga ita kinsan wani hali ta shiga ne? kince kunsha wahala tayi abandoning dunku lokacin da kuke buqatarta right? Ita kinsan halin da ta shiga saboda ku day and night? kinsan abunda ta jefa kanta saboda ku?’’ ya karashe a fadace yana kallonta har saida tadan furgita ‘’im sorry ya muhammd’’ salima ta fada tana shesheka, ‘’bani zaki bama hakuri ba, you should be ashamed of your self for being selfish, and this should be the last time da zaki sake mata Magana babu respect understood’’ Da sauri salima ta daga kai jiki na bari tace ‘’insha allah yaya’’ ‘’go and sleep’’ ya fada yana aje empty cup din, da sauri kuwa ta juya ta wuce sama. Tana tafiya shima ya miqe ya wuce dakinshi hankali kwance….   The next morning…. Sai wajen karfe biyar amra ta farfado, bakinta dauke da salati t miqe, duk jikinta ya gam tsami, saida ta zauna ta tuna da abunda ya faru, kamar a mafarki, mikewa tayi ta wuce bathroom tayi wanka ta dauo alwala, tana fitowa ta dora bayarta data zo da ita gida ta saka hija ta tada sallah tana idarwa tayi azkar, sai wajen karfe shida ta miqe ta koma kan gado ta kwanta, bacci ne ya dauketa sai wajen karfe tara ta tashi, tana tashi ta wuce bathroom ta wanko bakinta ta fito, gaban dresser ta tsaya tana karema kanta kallo, ta dan rame, duban kanta tayi dake buqatan gyara sosai don har tsinkewa ykeyi, nannadeshi tayi daga daurewar datayi da ribbom,ahankali ta tura annunta cikin gashi kafin ta fiddashi, hankalinta ne yadan tashi ganin gashi ya biyo hannunta,saurin annnade gashin tayi jin anyi knocking, salima ce ta shigo kanta a kasa tace ‘’good morning adda’’ Da mamki amra ta jyo ta kalleta, murmushi tayi ta tako har inda salima take tace ‘’salima, good morning kin tashi lafiya’’ yanda take Magana kamar itace kanwar salimar, ba tare da ta kalleta ba salima tace ‘’ammah tace ki sauko muyi breakfast’’ tana kaiwa nan ta juya ta fuce daga dakin. Jikin amra ne yayi sanyi sosai, haka ta jawo veil din abayr tata ta maidashi kanta tayi rolling kafin ta sauko kasan, direct wajen dining ta nufa tana zuwa daidai hanyar gabamta ya soma faduwa, runtse idanu tayi ta karaso cikin dining din tace ‘’sallam alaikum’’ gaba daya juyowa sukayi suka kallet hara mar dake zaune kafin ya hade rai wanda hakan akan idanunta yayi,saurin sunkuyar da kanta tayi ta karaso wajen dining din, ammah na ganinta tace ‘’zoki zauna nan kusa dani daughter’’ Gaban wajen da ammah ke nuna mata ta karaso don dayan side din da mar ke zaune ne sai ya zamana sun sakashi a tsakiya, anatse amra ta zauna kanta kasa tace ‘’ina kwana ammah’’ da sauri ammah tace ‘’lpy lau dota how was your night’’ ‘’alhamdulillah amra ta amsa Murmushi ammah tayi ta kalli salima tace ‘’yan mata na a fara serving dinmu tunda kowa ya zauna’’ Mikewa salima tayi ta fara serving sai alokacin amra ta lura da wanda kekusa da ita, daga chan gefe, ahanakli ta kalli aman tace ‘’ina kwana’’ murmushi yayi mata yace ‘’lafiya kalua sister inlaw’’ Da sauri salima t dago ta kalleshi ta galla mashi harara don duk a tunaninta yaa referring to her ne amatsayin yayar budurwarshi nan ko bata san shi ya fadi hakan ne saboda matsayin amra na matar amar, kallon gefen amar tayi daya hade rai yayi kamar ba a yi ruwanta a wajen ba, kanta a kasa tace ‘’ina kwana’’ Banza yayi da ita kamar baisan dashi take ba wanda hakan akan idanun ammah, ‘’muhammd bakaji ana gaisheka bane?’’ ammah ta fada Dan waigowa yayi ya mata wani irin mugun kallo ataqaice yace ‘’lafiya’’ Kauda kai amma tayi ta basar, ba tare da tace komi ba.   Lantana ce ta karso dining din ta ajema ammah green juice dinta kafin ta koma kitchen. Anaste suka fara cin abunci har kowa ya gama amra dai kasa ci tayi sai juya cokali takeyi, ammah na ganin haka tace ‘’daughter ko kina buqatan wani abun ne?’’ Saurin girgiza kai amra tayi tace ‘’ah ah wannan ma yayi’’ Murmushi kawai ammah tayi ta cigaba da cin abuncinta, amar ne ya fara miqewa yace ‘’ammah zan fita’’ ‘’ókay adawo lafiya’’ ta bashi amsa yana fucewa aman ma ya wuce office,suna gamawa salima ta mike ta fara kwashewa, amra na ganin haka itama ta mike suka kai plates din kitchen atare, murmushi kawai ammah keyi tana kallonsu su biyu.     Karfe biyu aka kawo kayan da ammah tayima amra order na ready made, da kanta ta shiga dakin don kai mata, tana shiga dakin lokacin amra na toilet, saida ta jira har ta fito. Da sauri amra ta karaso inda ammah take zaune kanta kasa tace ‘’barka da rana ammah’’ Murmushi ammah tayi tace ‘’thank you dear, ga kayanan kafin mu samu time mu shiga kasuwa,allah yasa suyi maki daidai,’’ Kallon inda ammah ke nuna mata tayi kafin tace ‘’allah ya saka da alkairi ya kara budi’’ ‘’ameen ya allah’’ ammah ta fada tana kallonta kafin tce ‘’zoki zauna nan daughter muyi magana’’ Anatse amra ta tako har inda ammah ke zaune dan nesa da ita bakin gadon ta zauna kanta a kasa, nunfasawa ammah tayi tace’’ daughter fatan kinyi tunani akan abunda na fada maki,’’ anaste amra tace ‘’eh’’ Kallonta amma tayi kafin tadan nunfasa tace ‘’kafin naji daga bakinki ina son nayi wata mahimmiyar Magana dake saboda bana tauyema kowa hakki, muhammd ya fada min auren yarjejeniya da kukayi inda kika buqaci citizenship wato katin kasa ta karkashinsa don ki kawo qannenki kusa dake yanxu dai inason naji daga bakinki shin kinsan dalilin da yasa shi Muhammad ya aureki’’ Shuru amra tayi don bata kwata kwata all this while tunani daya ke zuwan mata akan dalilin aurenta da yayi which is saboda jikinta ya aureta,batayi yunkurin tambayrshi ba ko jin ta bangarenshi dalilin aurenta da yayi, itadai tayi concluding saboda yana shaawar jikinta ne shiyasa ya aureta har ya kaita asibiti aka gwadata don ya tabbatar da bata da ciki don ya saketa, runtse idanunta tayi ta nunfasa tace ‘’ah ah ban sani ba’’ Shuru ammah tayi don tayi tunanin hakan, saida ta danyi wani nazari kafin tace ‘’kinsan oligospermia?’’ Ammah ta tambayeta tana kallonta, Dagowa amra tayi tadan aklleta kafin ta sauke kanta kasa tace ‘’eh na sani’’ ‘’masha allah, Muhammad yana da oligospermia 3rd stage ya aureki ne saboda he has last chance of producing a child’’ Dan nunfasawa ammah tayi muryanta na breaking ta cigaba,’’wannan ne dalili da yasa ya aureki saboda daga wannan last chance din idan bai samu haihuwa ba bazai taba haihuwa ba’’ Da sauri amra ta dago idanunta fal da hawaye, innalillahi ta wa inna ilaihi rajiun ta fara maimaitawa aranta, maganar ammah ce ta katseta ‘’wannan ne dalilin dayasa nace kafin naji daga bangaren inason muyi Magana, duk abunda kika yanke daughter shi za ayi, don anytime muhammd zai iya sakin ki indai kina so,idan kuma bakya ra ayin hakan, ni an tsaya mashi’’ Anatse ammah ta share hawayen fuskanta daya zubo mata tace ‘’my dear babu macen da zata zauna da namijin da baya haihuwa shiyasa bazanyi forcing dinky akan ki zauna dashi ba, idan har bkyaso zai sakeki kinji ko?’’ Kallonta amra tayi hawaye na zarya a fuskanta, tama kasa cewa komai, tausayin ammah y agama dabaibaiye ta sosai, idanunta sunyi jaa sosai wato all this while tayi mashin muguwar fassara, bait aba shaawar jikinta ba ko sau daya, hasalima ya aureta ne saboda that was his lat chance of haihuwa, hawaye ne ya soma yi mata zarya a fuska, sai yanxu take regretting magan ganun data dunga fadamashi, da yanda take cewa ta gode ma allah daya bata dauki cikinshi ba, yanda take jinshi aranta yanxu ya wuce musali, ya samu wani babban gurbi a zuciyarta, dashi da mahaifiyars. Ammah na ganin haka ta miqe tace ‘’daughter zan barki kiyi shawara kinji ko’’ Tana kaiwa nan ta fuce tana goge hawayen da take boye, salima dake labe bakin kofar su tayi saurin komawa da baya ta boye gefen flower vase, tana ganin ammah ta wuce daki ta fito, idanunta itama ya cika da hawaye  she cant believe abunda kunnuwanta suka juyo mata, adda matar ya muhammd ce? Auren yarjejeniya sukayi saboda ta samu katin kasa ta kawosu kusa da ita? Sulale wa tayi anan wajen ta fara hawaye, daman ya Muhammad yace she will regret it idan taji abunda ta jefa kanta a ciki saboda su, kamar wadda aka tsugula ta miqe ta wuce cikin dakin amra, amra dake kukan zuci dana fili bataji kararbude kofar da salima tayi ba sai ganinta da tayi akanta, kura mata idanu amra tayi don tadan tsorata da ganinta tana hawaye, ‘’adda what did I just hear? Auren yarjejeniya kikayi saboda mu?’’ Salima ta fada tana kallonta, kauda kai amra tayi tace ‘’ian kikaji wannan’’ Zama salima tayi gefenta kanta akasa don wani irin nauyin amra ta fara ji tace ‘’adda im so sorry im sorry for blaming you’’ Kuka ne ya kufce mata ta cigaba ‘’wallahi adda ban taba tunani kema kin shiga wani hali ba saboda mu, im so srry addaa’’ Janyota amra tayi a jikinta tana hawaye tace ‘’salima ya za ayi na manta daku, daku nake kwana daku nake tshi, na shiga babban tashin hankali lokacin da kika kirani, don har lokacin nayi niyar dawowa saidai nayi laakari da idan na dawo komai zai iya wargajewa don daddy yace karna sake na dawo ba tare da na biyashi kudinshi ba bayan wannan ma banida wani option daya wuce na san aynda zanyi na kawo ku kusa dani har allah ya hada ni da ya muhammad’’ It was an emotional moment for amra and salima a wannan lokacin, kuka dai har suka gaji babu wanda ya iya hana dan uwanshi suna rungume da juna, saida suka gaji dan kansu suka rarrashi kansu kafin salima tace ‘’adda, ina neman wata alfarma a wajenki, bansan irin zaman da kukayi da ya Muhammad ba but bana jin akwai abunda shida ammah zasu nema a wajen mu muqiyi masu, adda mutanen nan basu san ba sun karbe mu hannubibiyu, ya muhammd yayi mana abunda iyayenmu ne kadai zasu iya yi mana don yayi mana gatan da waenda ya kamat suyi mana basuyi mana ba,shi ya biya mana kudin aikin da akayi mana lokacin da muka kusa mutuwa shine yayi protecting dinmu lokacin da aka watsar damu akan titi, shine wanda dora mu kan ilimin da aka hanamu yi aka tauye mana, shi ya samu a school nida salim ba tareda yasan asalin mu ta sanadiyarki, ke karan kanki bakisan yayi hakan ba,adda babu abunda zasu nema a wajen mu da zamu gagara yi masu shi har karshe nunfashin mu don komai zamuyi masu bazamu taba biyansu da abunda sukayi mana ba’’ hannunta salima ta rike looking very very serious tace ‘’adda rokeki da allah, karki rabu da muhammd don lalurar shi, yau ko bashi da kafa nasan zaki zauna dashi adda, idan har kinason haihuwar ma ni idan nayi aure zan baki duka yayana kyauta, kimin alqawarin bazaki taba barinshi ba adda promise me’’ Amra na hawaye take bin salima da idanu, shes so speechless, wannan yanxu kanwarta ce, salima tayi hankalin da ayau ko bta raye zata kula da kanta da kaninta sannan tasan me ake nufi da halacci, Murmushi amra tayi danyi tare da yar dariya ta kalleta ‘’basai kin roke ni ba salima, yau koda ace baya iya amfani da jikinshi zan zauna dashi, har abada bazan taba complain ba’’ Saurin rungumeta salima tayi tace ‘’tahnk you adda na, ni zan baki duka yaya na idan nayi aure’’ Kallonta amra tayi tace ‘’soyayya kikeyi ko? Har kinsan wani idan aure zaki bani yaya’’ Dariya salima tayi tace ‘’kaii add aim 19 years fa yanxu’’ Bugu amra takai mata tace ‘’karya kike youre 18 ay a lissafe yake akaina, next month’’ Dariya itama salima tayi tace ‘’wow ni harna manta fah, kuma next month ma graduation dina’’   Hira suka sha sosai ta kewar juna har suka shagala, kiran sallar magrib ne yasa salima fucewa ta barta a daki, murmushi amra tayu sai taji 50% din damuwarta ta raguwa, nauyin da zuciyarta keyi ma duk ya ragu.   Bayan sallar ishai salima tazo ta kirata don suci dinner, tare suka sauko gwanin ban shaawa, anra sanye take da doguwar rigar material da amma tasa akayi mata na bubu, suna karasowa suka tadda ammah da salim akan dining, da murmushi ta tarbesu ganin yanda suka rike hannu suka karso, har kasa amra ta tsugunna tagaishe da amma kafin ta samu waje ta zauna, su hudu kawai sukayi dinner don amar da aman basu dawo ba.   Karfe tara daidai amra ta fito daga dakinta sanye da hijab, cikin natsuwa ta tako zuwa part din da take tunanin na ammah ne don yafita daban a saman, da sallama ta shiga part din, babu kowa a sitting room don haka ta kara kwada sallama, daga ciki ammah tace ‘’bislillah’’ anatse amra ta tako har cikin dakin bakinta dauke da sallama, kanta a kasa ta shigo amma na ganinta tace ‘’daughter shugo mana ya kika tsaya kamar bakuwa daga kofa’’ Anaste amra ta karaso ta tsugunna har kasa ta gaishet kafin ta samu waje ta zauna tsakiyan carpet, ammah na ganin haka tace ‘’haba daughter ki zauna kan gado mana’’ Kai akasa amra tace ‘’nan ma yayi ammah’’ Murmushi amma tayi ta kalleta, kai akasa amra ta soma Magana cikin kunya ‘’uhm daman….’’ Murmushi ammah tayi tace ‘’kinason ki fada min shawarar da kika yanke ne’’ Kai a kasa amra ta girgiza mata kai tace ‘’ehhh’’ ‘’okay inajinki daughter, duk abunda kika yanke haka za ayi’’ Dan nunfasawa amra tayi tace ‘’ammah bana son ya sake ni’’ Runtse idanu ammah tayi cikin farin ciki da jin dadi tace ‘’are you sure daughter, karkiyi deciding kodan abunda yayi maku keda kannenki, inason kibi abunda zuciyarki ta raya maki kinji’’ Girgiza kai amra tayi tace ‘’badan haka bane, babu abunda zan iyayi da zan saka mashi da wannan saidai na roki allah ya biyaku da aljanna, kune gatanmu, duk duniya babu abunda zai chanza wannan’’ ta karashe tana hawaye, kanta ammah ta shafa tace ‘’thank you so much daughter, allah ya maki albarka, allah ya baku zuriyya dayyaba, inda rai akwai rabo, allah mai jin qan bayinshi ne, insha allah zaku dawwama cikin farin ciki har abada’’ Wani irin dadi ne ya ziyarci amra jin kalamin da ammah tayi da adduó ta. Bata dade ba tayi ma ammah saida safe ta wuce dakin su salima, a zaune ta tadda salima tana zane while salim nab arci, karasowa amra tayi fuskanta dauke da murmushi tace ‘’har yanxu kina zanen’’ Juyowa salima tayi cikin murnar ganinta tace ‘’addaaaaa naa, yau tare zamu kwana ko’’ Kallon book din hannunta amra tayi ta ga zanen nata, kafin tace ‘’kin tuna min da abba, allah ya jikanshi da rahama da mami’’ Hira suka sha sosai kafin su kwanta tare…… [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update Unedited page Karfe shida saidai salima ta shugo dakin, sanye take da kayan islamiyya, kallonta amra tayi tace ‘’har kun dawo’’ karasowa salima tayi fuskanta dauke da murmushi tana kallon amra tace ‘’waiii adda yanaga sai kyalli kike yi’’ Murmushi karfin hali amra tayi mata tare da matsa mata gefen gadon donta zauna ‘’babu wani kyalli, kedai akwai zuzuta abu’’ Zama salima tayi agefenta tare da janyo hannunta tace ‘’wallahil azeem kyalli kikeyi adda, kinji fatar hannunki kuwa kamar auduga’’ Dariya amra tayi ta dan harareta ‘’kedai da zuzuta abu wallahi, kije ki sauya kaya saimu sauka kasa tare’’ Cikin zumudi salima ta miqe ta fuce daga dakin nasu, tana fita amra ta sauke ajiyar zuciya don har lokacin tana fargabar haduwa dashi, da kyar ta samu ta danne abunda ke ranta ta miqe tsaye, gaban dresser ta tako ta tsaya tana karema kanta kallo cikin mirror, tundaga kanta zuwa shafaffen cikinta dake cikin doguwar rigar data sauya take kallo, ita kanta tasan kyan datayi yau naturally na dabanne don ya fito sosai, sauke ajiyar zuciya tayi kafin ta juya ta nufi hanyar kofa, tana fitowa salima na fitowa itama, atare suka sauko kasan suna hira kasa kasa, tunda suka shiga kitchen suka fara preparing dinner salima ta lura da yanda jikin amra yayi sanyi, bata kawo komai aranta ba don haka ta dunga janta da hira har suka gama abunci suka jera a dining table, sama amra ta wuce don ana gab da kiran sallar magrib, salima kuma kitchen ta koma don ta karasa kwaso plates da za ayi amfani dashi. Shogowa kitchen din aman yayi ya kafa ma bayanta idanu, yanda take goge plates da rag anatse, murmushi yayi ya tako har cikin kitchen din, bataji motsin shugowarshi ba saida yadan rankwafo daidai kunnenta yayi mata whispering wasu words daya sata dan razana har plate din hannunta na neman faduwa, saurin juyowa tayi ta kura mashi idanu fuskanta dauke da murmushi ‘’yaa aman, ka bani tsoro’’ ta karashe a shagwabe, dariya yadanyi yace ‘’I missed you baby, yau gaba daya da tunaninki na wuni ah office’’ Dan harara tayi mashi kafin ta gifta ta gefenshi ‘’babu wani nan,’’ saurin riko hannunta yayi don tana gab da wuce shi, shima cikin shagwaba yace ‘’baby sal, dan allah ki karbi soyayya na, ni wallahi kina wahalar dani sosai,zan hadaki da ammah ko sister inlaw wallahi’’ Kallonshi tayi da yanda yake shagwaba kafin ta kyalkyace da dariya ‘’yanxu shagwaba ka koyo kuma?’’ Dariya shima yayi ya kara shagwabe fuska yace ‘’wallahi da gaske nake sonki zai kasheni baby sal’’ Banza tayi dashi tana murmushi ta wuce dining, haka ya dunga binta daga dining zuwa kitchen, karshe dai guduwa sama tayi ganin yana neman shagaltata da shagwabarshi, wani irin son shi da kaunarshi take ji a jininta, hes so good with words, duk sanda ya fara mata Magana tsintar kanta take da blushing kamar wata zautacciya. Amra na shiga daki ta wuce bathroom ta dauro alwala, tana fitowa ta zura hijab, ta tada sallah, tana idarwa ta zauna saida aka kira sallan isha’I, tana nan zaune salima ta shugo dakin da sallama kafin ta kalli inda amra ke zaune kan sallaya, ‘’adda mu sauka kasa, naga ammah ta sauka already’’ Juyowa amra tayi ta kalleta ‘’bana jin yunwa, kije kawai sai zuwa anjima zanci’’ ‘’okay,’’ salima ta fada tana bude kofar futa daga dakin. Tana fita amra ta mike tsaye ta cire hijab din,baking ado ta zauna gabanta na faduwa sosai, wayarta ta janyo tama rasa abunda zatayi da wayar,sai a yanxu take missing din haifa sosai, aje wayar tayi a gefe ta kwanta tana tunani, gabanta na faduwa sosai. Bayan fitar salima kasa ta sauko direct zuwa dining, ammah ce kawai a zaune sai salim a gefenta don harsun fara cin abunci, basu hangota daga cikin dining dinba don haka ta sulale ta juya zuwa dakin aman, anatse tayi knocking, jin shuru yasa ta bude kofar ta shige, babu kowa a sitting room dinshi don haka ta wuce gaban bedroom din tayi knocking, shuru har kusan minti biyu, wani knocking din ta sake jin shuru yasa ta bude kofar tadan sako kanta, kafin ta shige ciki gaba daya, bin dakin nashi tayi da kallo, ko’ina very neat babu datti, ahanakli idanunta ya sauka kan kwalabe dake gefen bed dinshi kusan guda biyar, idanu ta zaro sosai jikinta na bari ta karaso gaban kwalbar, anatse ta tako ta dauka guda daya ta fara karantawa, koba a fada mat aba tasan kwalaban giya ne don haka taji wani abu ya daki ranta, fuskanta ya soma jaa kamar zatayi kuka. Bude kofar toilet aman yayi daure da towel a kugunshi ya fito daga bathroom din, saida ya karaso dakin ya lura da ita a tsaye rike da kwalbar giya, gabanshi ne yadan fadi cikin hanzari ya karaso kusa da ita, dan dagowa tayi ta kura mashi idanu kafin ta maida idanunta kan bottle din ta aje shi a kasa inda ta dauko shi, ba tare da tace mashi komai ba ta juya zata bar dakin, da sauri ya kamo hannunta ya damek yace ‘’babeee wait’’ Azafafe ta juyo ranta a bace ‘’let go of my hand’’..hankali atashe aman ya rike hannun nata gam ‘’babe please listen to me, karkiyi saurin yanke min hukunci please’’ Fusge hannunta tayi ya sake riko hannun nata, tana ganin haka tace ‘’ka sake min hannu na, I hate you, daman baka daina shan giya ba? Alkawarin dakayi min Kenan,’’ Hankali atashe aman ya rungumota ta baya gaba daya ya susuce ‘’babe dan allah ki saurare ni, wallahil azeem na daina, don’t hate me please ki saurare ni’’ Saurin runtse idanunta tayi jinshi a bayanta da yanda ya kankameta, hawaye ne ya soma sulalo wa afuskanta, ‘’I said let go of me, ka daina taba min jikina kai ba muharramina ba, anyways daman ay kai baka san da hakan ba tunda ko wani jack and jill tabawa kake yi’’ tana kaiwa nan ta fusge jikinta ta fuce daga dakin tana hawaye, saida ta tsaya a sitting room dinshi ta goge hawayen dake fuskanta kafin ta fuce kanta a kasa, bata tsaya wucewa dining ba ta nufi hanyar sama. Ammah da salim ne kawai sukayi dinner, ammah dai mamakin rashin saukowan su tayi daga salima har amra don haka tana gamawa ta wuce sama, dakin amra ta fara shiga ganinta kwance tana barci yasa ta fito ta barta, dakin su salima ta wuce, anatse ammah ta shiga bakinta dauke da sallama, da sauri salima ta goge hawayen da takeyi kanta akasa, ammah na ganin haka ta karso gefen gadon su da take zaune tace ‘’my dear kukan menene wannan?’’ ammah ta fada tana kallonta ‘’are you okay?, baki da lafiya ne’’ Dan dagowa salima tayi tana kokarin danne hawayen dake shirin zubo mata tace ‘’barka da dare ammah na, kaina ne ke ciwo’’ ‘’shine kike kuka? Kodai an maki wani abun ne?’’ ammah ta shefeta da tambayar tana kallonta don gano abunda ke damunta, kauda kai salima tayi tace ‘’babu komi wallahi, ciwon kai ne ammah’’ Murmushi ammah tayi ta kalleta ‘’kodai kunyi fada ne keda mutumin naki’’ ammah ta fada tana kallonta tana murmushi, da sauri salima ta kalli ammah don tayi mamaakin jin abunda ta fada, saurin sunkuyar dakanta tayi kasa, ba tare da ta amsa tambayar da ammah tayi ba, mikewa ammah tayi kafin tace ‘’zaku shirya ne ma,’’ ‘’kinsha magani?’’ ammah Ta sake tambayarta Girgiza kai salima tayi tace ‘’ah ah, amma zan sha yanxu, inada panadol’’ ‘’okay, ki fara cin abunci kafin kisha maganin, allah ya sawaqe’’ ammah ta fada tana futa daga dakin zuwa dakin ta. Karfe tara da rabi daidai ya shigo gidan,babu kowa a sitting room, sai karar tv dake aiki, direct ya wuce bedroom dinshi kai tsaye, kayan jikinshi ya fara ragewa kafin ya wuce bathroom, anatse yayi wanka ya fito daure da towel cikin kamewa, yan sahfe shafen shi yayi, kafin ya wuce cikin closet dinshi, short ya zaro da jellabiya, agaggauce ya shirya ya janyo wayarshi daketa faman ringing babu kakkautawa ya fuce daga cikin bedroom din, hanyar stairs ya bi ya fara takawa cikin kasaita, har ya hauro saman, ya wuce dakin ammah,da sallama ya shuga bedroom din ammah, a tsaye ya taddata gefen wardrobe tana shirya kayan wanki da aka kawo daga laudry, juyowa tayi ta kalleshi fuskanta dauke da murmushi ‘’har an dawo babana,’’ Kallonta yayi cikin so da kaunarta ya karaso dakin ya zauna bakin gadonta ‘’barka da dare ammah,’’ ‘’barka son, ya aiki? You look stressed kardai ka wahalar da kanka fa’’ Ammah ta fada cikin kulawa tana karasowa inda yake zaune, kallonta yayi yana tausayinta sosai yace ‘’ammah bakice komai game da daddy ba’’ Fuskanta ne yadan chanza tayi shuru, saida ta dauka yan seconds kafin ta soma Magana cikin natsuwa‘’toh me zance son?, duk abunda ya faru shiya jefa kasha a ciki, ni na dade da zargin yana miyagun ayyuka,’’ Murmushi amar yayi ya riko hannunta ganin tana neman shiga damuwa yace ‘’please ammah karki sama kanki damuwa, daman na tambaya ne don naga baki ce komai ba akan zancen sa’’ Riko hannunshi tayi cikin nasa itama tace ‘’bazan saka damuwa araina ba akan mutumin da bai san damuwar kowa ba saita kanshi, ni yanxu kaine damuwa ta son’’ Yasan inda ta dosa don haka yayi saurin kauda zancen ta hanyar cewa ‘’inajin yunwa’’ da ammaki ammah tace ‘’yau da kanka kake neman abunci?’’….dariya ya danyi yana mahaifiyar tashi cikin kulawa yace ‘’im craving special coffee dinky ammah na ‘’ ‘’oh kaida dada bansan waye yafi wani son coffee ba, allah ya jikanshi da rahama’’ ammah ta fada still fuskanta dauke da murmushi, jikinsa ne yayi sanyi sosai, tunawa da wani abu, anatse ya miqe yace ‘’ammah kisa yarinyar nan ta kawo min bedroom,I will be so busy this night, zanyi rounding up duka investigation dina nan, I have to report back to office soon’’ Murmushi kawai ammah tayi tana wani tunani kafin tace ‘’bari za a kawo maka yanxu’’ Yana fucewa yaci karo da salima da plate din abunci a hannunta tana shirin shiga bedroom dinsu, kallonta yayi suna hada idanu ta sauke nata don ta tuna lokacin da yayi mata Magana akan cin abunci late, ‘’babu gaisuwa’’ ta tsinkayo muryashi don yana gab da sauka kasa, anatse tace ‘’sorry ya muhammd, ina wuni ya officee’’ ‘’lafiya’’ ya bata amsa ataqaice kafin ya sauka kasan zuwa bedroom dinshi, yana wucewa salima ta sauke ajiyar zuciya tana hamdala, kafin ta shige daki. Karfe goma daidai amra ta bude idanunta kamar wadda aka tsungula, mamakin yanda akayi tayi barci a wannan lokacin tayi, tarr ta bude idanunta ta fara bin da kallo kafin ta miqe zaune bakinta dauke da salati, mikewa tayi ta wuce bathroom jin jikinta yayi weak sosai, wanka ta fara yi ta wanke bakinta kafin ta fito anatse, wani irin yunwa ne ya nuqurqusota, aggauce ta bude wardrop ta janyo doguwar riga mara nauyi ta barci ta saka, rigar takai mata har kasa tana da hula a baya, bata tsaya komai ba ta futo daga bedroom dinta ta sauka kasa don neman abunda zata sakama cikinta, hanyar dining tabi ta karasa, ganin an kwashe warmers dake kan dining din yasa ta wuce cikin kitchen anatse, bin ko’ina ta farayi da kallo neat, tunanin abunda zata sama cikinta ta farayi, kafin ta yi deciding, bread dake ajiye a gefe rak ta jawo ta saka cikin toaster, cikin yan mintuna kalilan ta fidda toasted bread din ta bude fridge ta janyo avocado tayi mashing, tana gamawa ta hada da toasted bread din ta fito dining, zama tayi ta fara ci anatse, nan kasan shuru babu sound din komai. Tana nan zaune tana tura toast a bakinta tana tunani harta cinye kusan slize biyar, saida tajita dam kafin ta mike ta maida plate din kitchen ta dauraye kafin ta wuce sama. Bata dade da shiga daki ba saiga ammah, da sallama ta shugo cikin dakin sanye da hijab har kasa fuskanta dauke da fara’a ‘’daughter harkin tashi? Na shigo ay naga kinata barci’’ Murmushi amra tayi kanta a kasa tace ‘’barka da dare aammah, daxun ne kaina ya dan soma ciwo shine na kwanta banma san lokacin da barci ya kwashe ni ba’’ Murmushi itama ammah tayi mata ganin ta fara sakin jiki da ita ta karso cikin bedroom din, ‘’zauna daughter’’ Zama amra tayi gefen gadon itama ammah ta zauna gefenta ‘’baki manta da abunda na fada maki ba daxu ko?’’ Dan sunkuyar dakai amra tayi tace ‘’eh ban manta ba’’ ‘’yauwa, ungu wannan’’ ammah ta fada tana miqa mata wata kwalbar turare mai shegen kyau ‘’ki shafa kafin ki tafi, yana da kyau mace ta kasance tana kamshi koda yaushe,’’ Sunkuyar dakai amra tayi ta karba hannu bibiyu tana jin kunya sosai, ammah na ganin haka tace ‘’daughter ki daina jin kunya ta, karki daukeni a matsayin sirika, ni uwa ce agareki, kuma zanyi kokarin ganin kin samu matsayi mai girma a wajen mijinki kinji,’’ ‘’in sha allah, allah ya saka da alkairi’’ amra ta fada ‘’baki daukeni uwa ba Kenan tunda kika godemin’’ saurin dagowa amra tayi kafin ta sauke kanta kasa tace ‘’ba haka bane ammah’’ ‘’karki godemin daga yanxu, duk abunda uwa zatayi ma diya shi zanyi maki’’ murmushi amra tayi mata tana jin kaunar ammah sosai aranta, wannan itace uwa ta gari, mai jan kowa a jiki, ita kowa nata ne, bata kallon amra kwata kwata a matsayin suruka sai ya, shiyasa wayewa take da dadi. ‘’yanxu kije kiyi wanka ki shirya saiki tafi ko, akwai coffee daya buqata yana kan dining ki kai mashi, karkiji tsoron komai, ki cire tsoronshi a ranki’’ ammah ta fada tana shirin miqewa, ‘’tohm’’ amra ta fada ahankali ‘’saida safe’’ amra ta fada ahankali kamar wadda aka zarema laka, ‘’Allah ya tashe mu lafiya daughter’’ ammah ta fada tana fucewa daga bedroom din fuskanta dauke da murmushin jin dadi. Tana fita amra ta sauke wani nauyayyan ijiyar zuciya, gabanta na faduwa tama rasa me zatayi, wani irin tsoro ne ya durar mata, kwata kwata shes not ready to face him saidai bazatayi jayyaya da maganra ammah ba, tasan cewa ammah tayi hakan ne saboda ta daidaita. Kamar wata munafuka haka ta aje turaren kan dresser ta janyo zumbulelen hijab dinta akan rigar ta nufi hanyar futa, dan tsayawa tayi jimm ta juyo ta koma gaban dresser din, bude cover turaren tayi ta dan shaka a hancinta, turaren yana da wani irin karfi sosai at the same time yana da dadi sosai,beneath her breath tace ‘’uhm akwai kamshi’’ tunani ta soma yi ko me yasa ammah tace ta saka kafun ta tafi part din, bata kawo komai aranta ba don haka ta dan zuba a tafin hannunta daya dan jan lalle a yatsun, tana zuba turaren taga its oily don haka tayi saurin murzawa a hannunta ta dake hijab din ta goga a jikinta, tana gamawa ta aje kwalban ta fuce daga bedroom din. Kasan ta sauko ta wuce kan dining, nan taga flask din coffee dinshi akan tray da mug agefe sai zuma, daukan tray din tayi anatse ta wuce hanyar part dinshi gabanta na faduwa, knockin ta fara yi, jin shuru yasa ta bude kofar ta tsaya bakin kofar, sanyin ac ne ya daketa, da sauri ta fara bin parlorn da kallo,wayanshi ne kawai da laptop a kan couch sai wani dan décor blanket a gefe da alamun bai dade da barin wajen ba, ta dade a tsaye ta kasa yin komai sai sake sake take aranta tana tunani, tana nan tsaye sai gashi ya futo kai tsaye sanye yake da classy pjs dinshi riga da wando nabarci, farare tass, baima lura da ita ba daya futo don kanshi a kasa yake yana kokari buttoning rigarshi, saida ya dago idanunshi ya sarqe cikin nata, mamakin ganinta ya soma yi don ba ita ya buqaci ta kawo mashi coffee din ba, jiki na bari amra ta kauda idanunta daga nashi ganin irin kallon da yake mata,kauda idanunshi yayi daga kanta ya karasa inda ya tashi daga kan couch din’ Yana zama ya dora kafanshi dake dauke da black sock kan daya ya janyo laptop dinshi ya daura kan cinyashi, ta gefen idanu take kallonshi, saida ta tsaida natsuwarta waje daya jiki a mace ta karaso har inda yake zaune ta aje tray din akan center table, tana ajewa ta danyi baya gefe tace ‘’barka da dawowa, ina wuni ya aiki?’’ Da mamaki ya dago ya kalleta, he’s so surprise, shi mamakin ta ma yake ji, lokaci guda ta chanza from that stubborn girl to soft girl, murmushi ya danyi ta gefen baki tunawa da dalilin chnzawan nata, ‘’mata are fake’’ ya fada a zuciyarshi Wani irin banzan kallo ya mata yace ‘’meya kawo ki dakina?’’ Ya fada babu wasa a fuskanshi, sauke kanta kasa tayi murya chan kasa tace ‘’ammah tace na kawo maka coffee’’ Bai ce mata komai ba ya maida hankalinshi kan aikinsa, ya dauka kusan minti talatin yana aiki, tana tsaye a gefenshi ta kasa motsawa, kamar daga sama ya tsinkayo melodious muryanta ‘’na saka maka coffee din’’ Cire idanunshi yayi kan laptop din ya maida kanta yana kureta da idanu, tana ganin haka ta sauke nata kasa ‘’wowww,… ashe kema baki da banbanci da sauran mata, youre so fake, why are you acting up?na buqaci abu daga wajenki ne?’’ Kasa dago kanta tayi tana sauraron abunda yake fada, idanunta yayi jaa sosai hawaye na shirin zubo mata daman tasan haka zata kasance, shiyasa kwata kwata bata shirya ma fuskantanshi ba, saidai babu yanda zata iya daman tasan zai fadi hakan. Shiko mamakin ta y agama cikashi don yasan duk wannan sauyin nata saboda ta gane shine ya taimaki yan uwanta, aduniya babu abunda ya tsana kamar mutun mai faking abu, ba haka ya santa ba, saidai yanda ta sauya lokaci guda abun na bashi mamki. ‘’what are you still waiting for?,’’ ya kafeta da idanunshi dake tayar mata da hankali, kasa cewa komai tayi sai hawaye, yana ganin haka yace ‘’youre dismiss, zaki iya fita’’ Ararrabe ta soma Magana ‘’ anan zan kwa…’’ Kasa tsayawa ya ji me zatace yayi ya zabga mata wani kallo daya sa zancen nata ya maqale, ‘’are you deaf?, you knw how I hate repeating my self right?’’ Da sauri ta juya ta bude kofar parlorn nashi ta fuce tana hawaye, samun kanta tayi da zama a sitting room din kasa tasha kukanta harta gode ma, zuciyarta ta karaya sosai da alamarinshi, saidai ko sau daya bata kawo cewa zatayi giving up ba, ko me zaiyi mata da duk maganganun da zai gaya mata haka zata zauna dashi, wannan alkawari ne ta dauka ma kanta, da dade sosai a zaune tana saka wa tana warware har barci ya kwashe ta anan sitting room. Shiko goga tana futa ya tabe baki ya cigaba da aikinshi, coffee dinma baisha ba saida yaji barci na neman dibanshi ya fara sha don hana barcin, sai wajen karfe biyu da rabi ya samu ya wuce bedroom dinshi ya kwanta. Da asuba ammah ta futo ta wuce bedroom dinta, don hankalinta bai kwan taba data turata part dinshi, don definitely zai iya korota, saboda tasan halinshi, ganin bata dakin yasa ammah yin hamdala, ta wuce dakin su salima ta tashesu kafin ta fito, tana fitowata nufi hanyar bedroom dinta, bata kaiga karasawa ba ta juya zuwa stairs ta sauka anatse har zuwa kitchen, ganin koi a a kashe ya tabbatar mata da lantana bata tashi ba, bottle water ta deba guda biyu kafin ta fito daga kitchen din, kamar ance ta dago kuwa ta hango amra na yi miqa tana salati, baki abude ammah take kallonta don ita batabhango taba, ammah na ganin haka ta wuce sama ba tare da ta bari ta ganta ba, tana shiga bedroom kuwa ta zauna gefen gado tana mamakin ganin amra a kwance a sitting room din kasa, daman tasan za ayi hakan indai muhammd ne kafiya tayi mashi yawa sosai, girgiza kai kawia ammah tayi ‘’zanyi maganinka kuwa, indai korar yarinyar nan kayi’’ Ammah ta fada tana janyo ledar magungunan ta ta bude tasha na safe don daman dalilin saukanta kasa Kenan don ta dauka ruwan da zata sha magani, yawanci lantana ke kawo mata da asuba, saigashi saukanta yanxu da tayi yayi amfani don ba lallai ta gane cewa ya kori amran ba haka zalika tasan amra bazata fada mataba. Karfe goma kowa ya fito breakfast, jiki a mace amra ta sauko salima na gefenta suka karaso har dining suka gaida ammah, kafin kowa ya zauna, gaba dayansu daga salima har amra dukkansu jiki a mace kowa da abunda ke damunshi, ammah duk ta lura dasu don haka ya kauda kanta gefe batace komai ba don duk tasan damuwar su. Aman ne ya fara karasowa dining din shima jikinsa yayi laasar saboda baya samun barci kwata kwata, damuwar salima tayi mashi yawa don ta daina kula shi kwata kwata, bata ma saukowa kasan don shi baya hawa sama saidai idan zaije ya gaida ammah, kiri kiri take avoiding dinshi taki bashi chance din fada mata side of his story. Dagowa salima tayi idanunta ya sauka akan nashi,kauda kanta gefe tayi rai abace, shiko haka ya karaso kamar wani mara lafiya ya zauna agefe. Duk ammah na lura dasu su duka, don taga yanda suka kalli juna kafin su kauda kai. Anatse salima ta mike tayi serving din ammah kafin ta zuba ma amra da salim, tana gamawa ta nema wajen zama, dan dagowa yayi ya kalleta itama ta kalleshi tare da galla mashi harara, fuskan tausayi yayi yana dan daga hannunshi alamun bada hakuri, ammah na ganin haka tace ‘’dear yau baza a zubama yayan bane?’’ Dan dagowa salima tayi ta kalli ammah tace ‘’shi yace karna zuba mashi’’… da mamaki ya dago ya kalleta jin irin karyar da tayi, ammah najin haka ta dan murmusa ta maida hankali wajen cin abuncin ta, Akarshe dai aman da kanshi ya zuba ma kanshi abunci, amra dai hankalinta baya kansu kwata kwata, sai juya cokali take a abunci ta kasa ci tana tausayin kanta. Kamshinsa ne ya maidota daga tunanin data shiga,nan take hancinta ya shaida mata yana tafe don tundaga nesa ta jiyo kamshin, qin dago kanta tayi ta kalleshi har ya karaso ya jaa kujera ya zauna ya gaisheda ammah, su salima ma gaishesa sukayi ya amsa. Kallon ta ammah tayi ganin yanda ta sauke kanta kasa ‘’daughter bismillah’’ Ammah ta fada tana kallonta, sanin abunda hakan ke nufi yasa ta mike ta jawo plate mai kyau ta zuba mashi, saida ta gama atsanake ta tura abuncin gabanshi, muryanta chan kasa kamar mai jin barci tace ‘’ina kwana, bismillah’’ Bai amsa ta ba haka zalika hart aje abuncin bai kalli wajenba, jiki a mace ta juya ta zuana a mazauninta. Gaba daya breakfast din was awkward, don kowa yayi jugum sai karar spoon ne ke tashi, amar ne ya fara miqewa ya wuce bedroom dinshi follow by ammah, ammah na wucewa amra ta sauke ajiyar zuciya ta ture abuncin don tunda ta saka abuncin agaba tayi loma daya taji ya fita akanta, mikewa itama tayi ta wuce abunta, salim ma bai wani dade bay a mike, ya rage daga salima sai aman, itama bata san kowa ya watse ba don ta lula tunani, aman na samun chanze dinnan kuwa ya mike ya zagayo inda take zaune ya zauna, bata ji sanda ya zagayo ba saijin muryanshi tayi a gefenta ‘’baby sal dan allah ki saurare ni, wallahi zuciyata zata buga, I cant take this silent treatment da kike bani,youre ingnoring me I cant take it please my loveee’’’ya karsehe fada cikin sanyin murya, samun kanta tayi da waigowa ta kalleshi tace ‘’hmey zakayi explain bayan na kama ka red handed?, me zaka cemin yanxu? Haba niba karamar yarinya bace ba da zaka kawo wa wani excuse daban bayan abunda na gani da idanu na’’ Anaste ya kama hannunta bata hanashi bay a soma Magana ‘’babe a cikin daki kika gani ko? Shin a hannuna kika gani inasha? Shin ki shigo taddani ina maye ne?’’ girgiza mashi kai tayi tana sauraronshi idsnunt sunyi jaa don bata jin akwai explanation din da zaiyi mata ta yarda, katse mata tunanin yayi ‘’love, wallahil azeem ba abunda kike tunani bane hasalima a cikin closet dina na tsinto su, shine na fidda su zan zubar, tunda na rantse maki kan cewa na daina wallahi na daina for the sake of all, believe me’’ yanda yake mata Magana cikin sanyi saiya bata tausayi sosai, wani iri taji aranta, saidai shes finding it hard to believe him saida taji ya rantse tukunna ta yarda saidai bata nuna mashi ta yard aba saboda tana son ta tabbatar da gaske yake, kwace hannayenta tayi ta miqe ba tare da tace mashi komai ba ta wuce sama, yana ganin haka ya dafe kanshi ya furta‘’ya allah ka akwo mun sauqi’’ kafin ya mike jiki a mace ya wuce dakinsa ranshi adagule. Amar kuwa yana shiga daki ya shirya agurguje ya fuce daga gidan baima tsaya yima ammah sallama ba saboda kiran gaggawa da asad yayi mashi. Akwance take idanunta akan ceiling tana tunanin abubuwa da dama, knocking akayi a bakin kofa dayasa ta maida hankalinta ga wanda ke shirin shugowa, salima ce fuskanta gwanin ban tausayi kana ganinta kaga wadda take cikin damuwa, kallonta amra tayi harta karaso bakin gadon ta zauna ‘’salima are you okay? Naganki yau kwata kwata babu walwala’’ amra ta tambaya tana gyara zama akan gadon, kallonta salima tayi tana kokarin danne abunda ke zuciyanta don tabbas tana buqatar abokin shawara saidai bazata taba iya fada ma amra cewa aman na shaye shaye ba don hakan kamar zata zubar mashi da kima ne a wajen yayarta, ta gwammace karta san da hakan kwata kwata, sauke ijiyar zuciya salima tayi ta kalleta ‘’babu komi adda kawaii m not in d mood ne’’ Hannunta amra ta rike tace ‘’kodai period ne, nasan haka mood dinky ke chanzawa idan zakiyi’’ Girgiza mata kai salima tayi tace ‘’nop bashi bane, munyi fada ne da ya aman’’ Gyara zama amra tayi ta fuskance don jin abunda ya hadasu ‘’meya hadaku?’’ amra ta tambaya tana kurama salima idanu ‘’I just feel like yamin karya ne akan abu’’ ‘’kinyi confronting dinshi’’ ama ta tambay aba tare da taji karyar da yayi matan ba ‘’yes adda, he explained and I believe him saidai zuciyana bata gama aminta da hakan ba’’ Murmushi amra tayi tace ‘’okay…let me advice you, life is so short salima,if he sincerely apologies and explain, don’t waste time wajen cire komai ki aje zargi, aikin shedan ne kawai’’ Wani irin dadi salima taji da shawarar da amra ta bata don haka tace ‘’shiknan adda, na cire komai araina,’’ Shuru ne yadan ratsa kafin salima ta bude baki tace ‘’au laa, king azan manta, ammh ne ke kiranki, kinga na zauna ban isar maki ba’’ Mikewa amra tayi tace ‘’shine baki fada min ba’’ Cikin sauri taja hijab dinta ta fuce daga dakin zuwa dakin ammah, da sallama ta shugo kanta a kasa tana gyra abayar dake jikinta, ‘’daughter karaso mana’’ Ammah ta fada tana kallonta, karsowa amra tayi har zata zauna a kasa ammah ta hanata, ‘’yauwa dear, akwai fashion designer zatazo anjima zata dauka measurement dinki, saiki mata bayanin dinkin da zatayi maki’’ ‘’tohm ammah’’ amra ta amsa ta cikin sanyi ‘’daughter?babu dai abunda ke damunki ko? Muhammd bai maki komai ba ko?’’ ammah ta fada tana sauraronta don jin me zatace ‘yaqe amra tayi ta dan dago fuskanta da dan murmushi tace ‘’babu abunda yace min’’ ‘’hmmm’’ ammah ta fada chan kasan maqoshi, don tasan bazata fada mat aba, wani irin dadi take ji aranta, wannan ita ake kira da mace ta gari mai kare mijinta, murmushi kawai ammah tayi tace ‘’toh shikanan, ammah duk sanda ya maki wani abu da baki so ki dinga fadamin kinji’’ Kasa dagowa amra tayi ta kasa ce mata komai, ammah na ganin haka tace ‘’dear saikinyi hkuri da halayan sa, haka yake, ni kaina mahiafiyarsa fama nake da miskilanci da kamewar muhammad’’ Dariya kawai amra tayi batace komai ba don kunyar maganrsa takeyi agaban ammah, ammah kuwa janta ta dunga yi da hira harta dan sake, nan cikin dabara ta soma nuna mata yanda rayuwar aure ke tafiya da mahimmancin miji a wajen mata, itadai amra kanta a kasa don kunya saidai tana jin duk abunda ammah take fada mata kuma tayi alqawarin amfani da hakan.. Nigerian Army Headquaters…… Tunda ya iso headquarters na Nigerian army, bai tsaya ko’’ina ba sai dakin sirri da suke ajiye manya manyan criminals kafin a kaisu prison, dakin ana kiranshi da dark room,dakin yana dauke da securities jiga jiga da suke guarding kai tsaye amar ya shiga dakin, asad na ganin shugowarshi yasa aka kunna lights, takowa yayi har inda asad ke tsaye da wani mutumi da akayi hanging hannayenshi da karafuna, ruwan sanyi asad ya dauka ya watsa ma mutumin, furfugi ya tashi ya dago kumburarren kanshi, alhaji kabiru ne kammaninshi duk sun chanza, kanshi ya kumbura idanunshi sunyi suntumm,badan yanada taurine raiba da tuni an shafe zancenshi, yana ganin amar a soma surutan da ya fara tun safiya wanda yasa asad kiran amar don yazo yaji da kanshi ‘’nine alajinsu su duka hahahahah’’ alhaji ya fada kamar wani zautacce, ‘’tsinannan yaron Nan, saina kasheka yanda na kashe ubanka, wallahi yanda ka tarwatsa achievement dina na shekaru ashirin saina tarwatsa farin cikin ka, hahahah ay nama tarwatsa, hahahah’’ Da sauri amar ya taho azafafe ya bashi wani blow daya sa hakoranshi zubewa duka tass, da sauri asad ya taro amar don inya barshi zai kasheshi ne da duka daya don amar nada wani irin karfi sosai ‘’oga calm down’’ asad ya fada yana rike hannun amar, fusgewa amar yayi yace ‘’let go’’ dagowa alhaji kabiru yayi yana tangadi don yaji bugun nan ba kadan ba yace ‘’ku kasheni, banida asara tunda zan mutu da cikar burina, wallahi wallahi saina tarwatsa farin cikin ka, hahahaha ina kan tarwatsa wa mahhh mark my words,just wait for the timeeee’hahahahah’’ asad na ganin yanda idanun amar sukayi jaaa jijiyoyin kanshi sun fito,yasan abunda zai faru next don yakai high da yawa don haka cikin sauri ya janyo shock ya saka a wuyan alhaji kabiru nan take ya kwala kara ya sume saboda shock din. Amar na ganin haka ya fuce azafafe zuwa office din asad,asad na biye dashi yana shiga ya ganshi ya dafe table ranshi abace, ‘’oga ka kwantar da hankalika, don’t take his word…’’ Katseshi amar yayi ta hanyar cewa ‘’anya bai samu tabin hankali ba? Ko dai bakwa purnishing dinshi ya kamata? Yanda bakinshi yaqi mutuwa dinann I thout kuna aykin daya kamata, why is it taking so long na samu approval din tafiya dashi ne uae, mtewwww’’’ya karseh yana dukan table, zama asad yayi a kujera ya kalleshi yace ‘’oga ka zauna muyi magana’’ Da sauri amar ya zauna yana sauraronshi ‘’nifa ina ganin wannan mutumin fah yana da wata kirsar a kasa,yanda yake maimaita saiya tarwatsa ka anya bashi da wata kungiyar aboye ko mutanen da suke mashi aiki’’ Shuru amar yana nazari kafin yace ‘’but munyi clearing duk mutanenshi, kana tunanin akwai abunda mukayi missing ne?’’ amar ya fada yana kallon amar ‘’nidai I will advice ka zama very careful, zai iya yi maka wani abun’’ Asad ya fada looking so concern about it ‘’and you think akwai uban wanda nake tsoro a duniyannan’’ amar ya fada yana kallon asad kamar yanda shuma yake kallonshi ‘’ay ba sai lallai kai ba,’’ Shuru amar yayi yana nazari kafin yace ‘’yanxu ya maganar approvai din, kace I should clam down zaka nema, if zai dauka time haka zan samu president din dakaina, its just a matter of one call’’ Dariya asad yayi yace ‘’gaggawar me kake yi ne oga, zanyi kokari zuwa end of month’’,,,,,,Sun dade suna tattaunawa, sai wajen karfe tara ya dawo gidan, kai tsaye ya karso cikin sitting room, azaune ya taddasu su duka banda ammah, salim na gefen cinyan amra while salima na zaune a kasa aman ma na zaune saitinta ya kafa mata idanu yana kallo, anatse ya fara takowa ya karaso parlor, gaisehsa duk suka farayi harda amra wadda baima lura da it aba don kwata kwata bata gabanshi yanxu,kalloni aman yayi yace ‘’can we talk’’ ‘’yes sure aman ya fada jikinshi a mace, su salima na ganin haka duk suka miqe harda amra suka wuce sama don su basu waje, suna haurawa sama amar ya kalli aman yace ‘’I need your help’’ da mamaki aman ya dago ya kalleshi don yayi mamakin jin haka daga bakinsa saidai tunda yaji haka yasan abu ne babba don haka yace ‘’okay, how may I help you’’ Nunfasawa amar yayi yace ‘’uhm… bayan mutanen daka yi mana bayani da suke aiki da daddy akwai wata kungiya ne da yake dashi bayansu?, I mean kun taba Magana makamancin haka’’ amar ya fada yana kallon aman seriously, shuru aman yayi yana nazari kafin yace ‘’I doubt that, bait aba yimin maganar wasu kungiya ba bayan wannan da yake dashi, kana tunanin yana da wata kungiyar ne ko kungiyoyin nashi biyu ne?’’ ‘’no im just curious, inajin kamar we have miss something, baka tunanin akwai waenda suke mashi aiki bayan wanda muka kama?’’ Amar ya fada yana karantar aman ‘’gaskia babu, iyakacin mutanen dana sani kenan’’ aman ya fada kai tsaye Mikewa amar yayi yace ‘’okay thanks for the help’’ Da mamaki amar ke kallonshi harya miqe yana mamakin yau amar ne ke mashi godiya. Yana shiga daki ya rage kayan jikinshi yayi wanka ya shirya cikin kananun kaya, saida yayi sallah ya idar ya zauna, yana nan zaune wayarshi dake kan gado tayi ringing, mikewa yayi hannunshi rike da charbi ya zauna bakin gadon, ganin number ammah akan screen yayi saurin daga wa yakai kunnenshi, ‘’assalam alaikum’’ ya fada kai tsaye Saida ta amsa sallamanshi tace ‘’ka dawo ne?’’ ‘’yes ammah’’ ya amsata kai tsaye ‘’okay kazoo inason ganinka’’ ba tare da tunanin komai bay ace ‘’okay ammah’’ Ajiye wayan yayi da charbin hannunshi yayi stretching jikinshi kafin ya mike,kwana biyu baiyi gyming ba duk sai yaji jikinshi is becoming weak. Sama ya wuce bedroom din ammah direct, yana shiga ya zauna gefen couch din da take zaune, cikin kulawa yace ‘’barka da dare ammah na’’ Ataqaice ta amsa shi ‘’barka’’ Yana jin haka yasan yayi mata laifi Kenan ko tana fushi dashi, ‘’ammah na nayi laifi ne’’ Dan dagowa tayi ta aje wayar hannunta tare da glass din dake kara karfin ido ta kalleshi babu wasa kwata kwata tace ‘’bakayi min komai ba, daman inason na shaida maka aisha zata dawo part dinka, muhammd muhammd muhammd sau nawa na kira ka’’ Ta fada tana kallonshi, kanshi a kasa ya kasa cewa komai ranshi na kuna sosai, ‘’yarinyar nan amana ce a hannunka, tana da hakki akanka, saboda haka bana son jin wani zance daga wajenta, I don’t have to tell you to treat her right, wallahi Muhammad akan yarinyarnan zamu samu sabani dakai kana jina ko’’ Ranshi yayi mugun baci sosai, don babu abunda yazo ranshi sai maybe korarta da yayi jiya shine tazo ta fada ma ammah Kenan, cije lower lips dinshi yayi yana ayyana abubuwan da zai mata, lallai dole yayi maganinta don babu macen da ta isa ta hadashi da mahifiyarshi ‘’ka dai jini ko’’ ammah ta kaste mashi tunaninshi Anatse ya dukar da kanshi kasa yace ‘’yes ammah’’ Sallama yayi mata ranshi adagule ya fuce daga dakin zuwa bedroom dinshi, shifa harga allah ya amince ne bai saketa ba saboda ammah, saidai kwata kwata bashida niyar zama da ita a matsayin mata, babu yanda ya iya dole haka zai lallaba ammah ya nuna mata baya raayin wannan auren. For now dai saiya koya mata hankali sosai, don baya son rawar kai. Haka y agama bambaminsa aransa ya shige bedroom dinsa. Karfe goma daidai ammah ta shigo dakin nata, tana zaune ta doka uban tagumi, tana tunanin yanda zatayi, na farko dai tsoron komawa dakinshi take, bayan wannan kuma batason ammah tazo ta sameta bata tafi ba, don bata son taga kamar ko taqi jin maganarta ne, tana cikin tunanin kuwa ammah ta leko dakin, bata shigo dakinba tace ‘’daughter kina nan zaune baki tafi ba’’ Akunyace amra ta miqe ta jawo hijab zata dora kan doguwar rigar bubu dake jikinta ‘’yanxu zan tafi ammah’’ Murmsuhi ammah tayi cikin raha tace ‘’haba daughter kamar ba daga dubai kika dawo ba, ina waye war taki, maza kije ki watsa ruwa a jikinki ki goga turaren dana baki kafin ki wuce, ay baa zuwa sasan miji babu kamshi saiya rainaki ay’’ Sunkuyar dakai amra tayi tana jin kunyar ta sosai, anatse ta mike ta wuce bathroom, ammah na ganin haka ta wuce cikin closet dinta ta dauko mata night gowm mai kyau, doguwar riga mai santsi saidai tana da sirirn hannu tare da hijab mai tsayi ta aje mata ta fuce daga dakin tana murmushi. Amra na fitowa idanunta ya sauka kan kayan da ammah ta aje mata a bakin gado, saurin toshe fuskanta tayi tana jin kunya kamar ammah na kusa da ita,saurin kauda kanta tayi ta wuce gaban dresser ta janyo turaren da ammah ta bata, saida ta zuba a hannunta kafin ta sauke towel din jikinta ta goge duka jikinta da turaren, ita kanta kamshin fusgarta yake sosai, tana gamawa ta karasa gabn gadon ta kurama jar rigar idanu, kalaman ammah ne suka soma mata yawo a kunne ‘’haba daughter ina wayewar tayi,ay saiya rainaki’’ Dan tabe baki tayi tace ‘’hmm ammah dakinsan halinshi da baki bata lokaci ba’’ Tana kaiwa nan jiki a mace ta zura rigar tana gama sawa ta dora hijab din asama ta fuce daga dakin jiki a mace. Koda ta sauko kasa ta dade a bakin kofar dakin nasa, ta dauka kusan minti goma tana tunanin ta shiga ko tayi zamanta a sitting room kawai, tana cikin wannan tunanin dabara tazo mata, kitchen ta wuce kai tsaye ta hado mashi special coffee kafin ta fito anatse ta soma knocking kofar part din, jin shuru yasa ta bude kofar ta shige cikin parlor din, babu kowa a sitting room din sai sanyi ac da dim light, tana ganin haka ta karasa gaban kofar dakinsa ta soma knovcking, shuru babu respond don haka ta sauke ajiyar zuciya tasa kai cikin dakin, sanyin kamshin turarensa dana ac daya kure ne ya bugeta daya sata lumshe idanunta, harga allah tana son kamshinsa sosai, yana rage mata fargabanshi sosai, anatse ta soma bin dakin da kallo ganin baya ciki,anatse ta tako gaban side stool ta aje mashi coffee din ta tsaya kikam kamar gunki, after like five minute da tsayuwanta sai gashi ya fito sanye da pjs, sauyin kamshin dakinsa yasa ya dago ya fara duban dakin, nan take idanunshi ya sauka kan nata, ya dan jima yana kallonta itako kanta a kasa tadan gyara natsuwarta tace ‘’ina yini yaayaa’’ Saida yadan runtse idanunshi kafin ya kauda gefe, wani tunani yayi kafin ya maido da kanshi aknta ya zuba mata idanu, murmushin gefen baki yayi wanda keda maanoni daban daban, gaban gado ya zauna yace ‘’kin kawo kanki Kenan, ay dakin fada min tun wuri kina buqatar na kwanta dake basai kin kaini gaban ammah ba,’’ saurin dagowa tayi dajin maganarshi, maganr tayi mata zafi sosai saidata hadiye abun kafin ta danyi murmushi tace ‘’yaya ban gane me kake nufi ba’’ Kallonta yayi aranshi yace ‘’lallai yarinyar nan rainin hankali zatayi min Kenan, aiko zan koya maki hankali’’ Anatse ya soma takowa zuwa inda take tsaye, gabanta na faduwa dam amma haka ta daure ta runtse idanu har ya kars inda take, take yajiyo kamshin nata dukda bai karaso gab da it aba, wani irin sanyin kamshi ne ke fita a jikinta wanda ke yawo a kwakwalwarshi, shida ya taho da manufarshi daban a zuciya, sai gashi komai ya tsaya mashi chak, kamar ana fusganshi haka yake ji, azafafe ya damko hannunta ya turata jikin bango yabita har bangon yayi mata runfa bakinshi na kusa da nata nunfashinsu na gugan juna ararrabe kamar mai koyon Magana yace ‘’don’t play silly tricks with me, nasan kin san me nake nufi,tunda kin kawo kanki bari na baki abunda kikeso’’ Yana kaiwa nan ta kwashe hijab din sama gaba daga, da tudun kirjinta ya fara cin karo, zaro idanu yayi ya ahdiye miyau kafin ya maida fuskanshi kan wuyanta ya soma yawo da hancinshi a wajen kamar wani tsorhon maye, amra dai gaba daya jikinta mutuwa yayi, nunfashinta ma neman daukewa yakeyi don ta tsorata sosai, ga wani abubuwa da yake mata dake mata waiwayi yasata shiga tashin hankali, ‘’yaayaa.. please ni wallahi ba abunda ya akwoni dakina Kenan ba, ammah ce’’’ Saurin toshe bakinta yayi da nashi, ya bata wani romantic hot deep kiss daya sata shidewa, jikinta na karkarwa don she can never forget the feelings, kamar ana jona magnet haka ya dunga hade jikinshi da nata karshe ma dai hannayenshi biyu ya saka ya daga ta sama yayi leaning dinta jikin bangon yana….. [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update!!! Unedited page…. Hankali atashe amra ta jita a sama babu zato babu tsammani ya dagata har lokacin bakinshi na cikin nata, yanda ya shige tsakankanin kafafunta yasata kankameshi hankali, tasan duk abunda zatayi bazata taba iya kwatan kanta ba daga hannushi ga tashin hankalin da take ciki na yanda ya yake kissing lips dinta kamar mayuwacin zaki, Bangaren goga kuwa kasa controlling kanshi yayi don tunda ya matso kusa da ita yayi perceiving kamshin ta yaji gaba daya kamar ana connecting jikinshi da nata, kasa hana kanshi daga abunda yake yi yayi saima kara zurfafa abun da yayi, tunda yakai bakinshi cikin nata kuwa komai ya dauke mashi diff, hes so much enjoying it, ganin tsayuwa yana neman gagarar shi yasa ya riko ass dinta dakyau ya nufi gadonshi da ita, ahankali ya kwantar da ita tare da yi mata runfa, amra najinta a akan gadonshi da yanda yayi mata runfa yasa hankalinta tashi sosai don har yanxu memory din first haduwanshi da ita bai goge ba daga kwakwalwarta, she can vividly recal lokacin da yanda tasha wahala sosai a hannunshi, cikin tashin hankali da tsoro ta fara bugunshi, tana son yin kuka ya qi bata daman hakan don yayi gumming bakinshi da nata, bai damu da yanayin data shiga ba haka ya fara cukwikwiyata yanda yaga dama, kwata kwata baiyi gigin cire mata rigar jikinta ba saida yayi mai isarsa kafin ya kyale ganin yana neman jefa kanshi inda bazai iya fitowa ba indai ba samun abun yayi ba. Adaddafe ya mike ya wuce bathroom ya sakarma kanshi ruwan sanyi, tunda ya tsaya gaban shower din ya runtse idanunshi shi kadai yasan irin wahalar da yake sha, ya dauka kusan awa guda a cikin shower din. Tunda ta runtse idanunta bata budeba har ya shige bathroom, ta dauka kusan minti talatin tana hawaye akwance, he was never gentle ko kadan,mikewa zaune tayi da kyar ta lalubo hijabinta ta zura, haka ta zauna daga gefen gadon nashi ta raqube, saurin taba lips dinta tayi jin yanda yayi suntum. Tana nan zaune ya fito daure da towel akugunshi, hannunshi rike da karamin towel yana goge wuyanshi, kallon ta yayi ganin yanda ta raqube a gefe kafin ya kauda kanshi gefe. Cikin natsuwa ya shirya cikin pjs dinshi, anatse ya tako gaban switch ya rage lights din dakin kafin ya wuce gefen gadon yayi kwanciyarsa tare da janyo duvet dinshi. Tunda ya fito harya shriya ya rage lights din dakin har ya kwanta bata dago kanta ba, gaba daya ta rasa me zatayi, shiko tunda ya juya mata baya bai sake waigowa ba, barcin ma kaurace mashi yayi gaba daya Tana nan zaune har kusan karfe biyun dare, tsoron kwanciya kusa dashi y agama cika ta ga gyangyadin da takeyi. Karfe biyar daidai ya bude rinannanun idanunshi alamun barci bai ishesa ba, mikewa yayi tsaye yayi miqa kafin ya janyo bedroom sleeper dinshi,ya nufi hanyar bathroom, cikin yan mintuna qalilan saigashi ya fito, agurguje ya zura jallabiyanshi ya fuce daga dakin don an kusa tada sallah. Bayan an idar saida ya tsaya yayi morning azkar kafin ya fito daga masjid, direct apartment dinsu ya wuce cikin kamewa, gaishesa baba mai gadi yayi bayan ya bude mashi kofa, yana amsawa ya wuce cikin gida, bai tsaya ko’ina ba sai part dinshi. Kai tsaye ya bude kofar yana hamma saboda baccin da bai ishesa ba don gaba daya baifi barcin awa biyu yayi ba aka kira sallah, yana karasowa tsakiyan dakin yayi turus ganinta kwance gefen gadonshi, gaba daya ta takure waje daya ta hade jikinta kamar mai tsoron wani abu zai sameta, karsowa yayi har bakin gadon ya zuba mata mayun idanunshi, kallon cute face dinta yayi hannunshi nade a kirjinshi, barcinta takeyi peacefully kamar yar baby, fuskanta tayi fayau gwanin ban tausayi, lebenta yayi jaa sosai saboda yanda ta turo bakin nata,ya dauka kusan minti goma a tsaye yana kallonta, kwata kwata bai san ya shagalta ba,kauda kanshi yayi gefe tunawa da wani abu da yayi kafin ya maida kallonshi zuwa gareta, ‘’ke! Kee! get up’’ Afurgice ta bude idanunta tare da mikewa zaune don kwata kwata batasan lokacin da barci ya kawashe ta akan gadon nashi ba, Adaburce ta sauke kanta kasa kamar mara gaskia, yana ganin haka yace ‘’ke sai an tasheki sallah ne?’’ Saurin girgiza kanta tayi ta miqe tsaye ta nufi hanyar futa daga dakin, tana futa ya danyi yar tsuqa ya rage kayan jikinshi ya kwanta. Tana futa daga dakin ta wuce sama abunta, tana shiga dakin ta sauke nauyayyiyar ajiyar zuciya, sai alokacin ta samu natsuwa, cire hijab din jikinta ta fara yi don dashi ta kwanta kafin ta wuce bathroom ta dauro alwala, cikin natsuwa ta fito ta hau kan sallaya ta tada kabarrar sallah, tana idarwa ta miqe tabi lafiyar gado don wani irin barci ne ke fusgarta sosai don sallar ma da kyar ta samu ta idar saboda jirin dake neman dibanta. Zama ammah tayi bakin gado tana mamaki hali irin na amar, don lokacin da amra ta fito daga dakinshi akan idanun hakan ya tabbatar mata da korota yayi Kenan da asubar fari, daman saida tayi tunani zai korota don haka ta sauko kasan don ta tabbatar ko a cikin dakin ta kwana,futowan amra ya tabbatar mata da yayi halin nashi kenan, amra dai bata lura da itaba don a furgice ta fito harta haura sama zuwa daki. Sauke nauyayyaiyar ajiyar zuciya ammah tayi tana mamakin hali irin na amar,yana da kafiya sosai, mamakin yanda ma kwata kwata amra bata gabanshi take, babu wanda zai kalli yarinyar ya kauda kai indai lafiyayye ne, dole saita sa idanu sosai akansu musamman amra data lura da yarinta sosai a tattare da ita. Wayarta ta jawo ta yi dialing wata number datayi saving da madina marrage cousellor, ‘’assalam alaikum likitar mata diyar arziki how are you’’ ‘’waalaikum salam hajiya ina wuni’’ matar ta fada daga chn bangare ‘’lafiya lau dear ya ayyuka da fama da mutane’’ ammah ta fada tana murmushi ‘’alhamdullah hajiya, kune da fama da mutane, yawan alkairin da kike mana saidai muyi fatan allah ya saka maki da alkahiri ya raya maki zuriyya’’ matar ta fada sounding very respectful daga chan Murmushi ammah tayi kafin ta cigaba ‘’haba yarinyar kirki ya kamata ki daina godemin, banyi maki komai ba ay’’ ‘’hajiya kinyi min komai wallahi dole nagode maki, kece sandiyar karatuna harna zama abunda na zama ayanxu, babu abunda zance sai godiya allah ya kara lafiya da tsawon rai’’ Murmushi ammah tayi tana jin dadin yanda gaba daya shes surrounded with positive mutane, nunfasa ta danyi kafin tace ‘’ina neman taimakon ki madina’’ Da sauri wanda ammah ta kira da madina tace ‘’ babu abunda zaki nema a wajena da bazaki samu ba insha allah hajiya,’’ ‘’akwai diyata danake so ki koyama karatun ku na matan zamani, yarinya ce karama’’ ammah ta fada tana sauraron ta ‘’okay, tana da aure ne?’’ madina ta tambaya daga chan ‘’eh, inason ki koya mata duk wani abu daya kamata ta sani game da rayuwa da miji’’ ammah ta fada tana sauraron ta ‘’ba damuwa hajiya, zanyi kokari insha allah, zan duga zuwa ma har gida’’ goiya sosai ammah tayi mata kafin ta kashe wayar. Bari mu leka katsina….. Rayuwa juyi juyi, yau idan kaga daddy da iyalanshi saika tausaya masu, abubuwa da dama sun faru ciki kuwa harda mutuwar inna wato mahaifiyarshi, tun bayan rasuwarta abubuwa sun dan raga masu sosai, don yanxu buga buga daddy yake yi yana dillanci, kaf anguwar nan babu wanda bai shede sa da damfanra ba, haj kareema dai itama taga sauyin rayuwa , ada chan itace da saka gwala gwala da manyan kaya, ayanxu kuwa komai ya juya masu baya, ya muhammd yana kokari sosai wajen taimaka masu da kudi duk wata, duk sanda yaso ya dawo Nigeria haka haj kareema zata hanashi saboda idan yazo ma karar dashi dasuyi kaff, khady dai taqi auruwa don yanda zance ke yawo kamar ruwa haka anguwar su ta dauka da tana dauke da cutar aids, asma kuwa tana nan tana fama da kafa daya, hajiya kareema data kallesu sai kuka don ko a mafarki bata taba kawo cewa zasu koma haka ba ita da iyalanta, zagi dai babu irin wanda dadi bayasha a wajenta, har takaiga zaman kananun yayanta kawai take a gidan, don badan sub a da tuni ta tattara ta kara gaba itama, ana cikin wannan zama allah ya hadata da wata hatsabibyar mata talatu mai gwajo uwar mata, a kasuwa suka hadu inda haj kareema taje sayan kayan miya, nan take kuwa suka hade, sai gashii allah ya hadasu anguwa dayaa ba tare da sanin su sai daga baya, haka talatu ta dunga shiga jikin haj kareema harta karanci rayuwar haj kareema da yanda take da kwadayin kudi da rayuwa don haka ta fara zugata kan shiga hanyar samun kudi irin yanda takeyi itama, da farko haj kareema bata fahimci talatu ba don duk a tunaninta sana’ar gwanjo da talatun ke fakewa dashi a matsayin sana’ar ta, shi take nufi, saidaga baya ta futo mata muraran ta mata bayanin yanda take samun kudi tana biyan buqatar kanta basai ta jira wani ya mata ba wato kawalci da bin manyan maza masu kudi dattijai a waje. Da farko mummy batayi shaawar shiga harkar da talatu tayi mata introducing ba saidaga baya ta amince saboda wulaqancin da daddy yake mata, musammad idan muhammd ya tura masu kudi haka zai je ya akshesu abanza a sunan investing kudin yake, haka zasu wuni wani lokaci babu abuncin kirki a gidan, yaranma yanxu government school suke zuwa, khady ce kadai a gabanta wadda yanxu itama ta saduda ta koma yin sana’ar sayarda sayarda takalma wanda jarin ma a wajen sabon saurayinta ta samu, shima dai saurayin dan jagaliya ne don ba auranta zaiyi ba. Change of environment yasa kananun yaranma suka koyi rashin kunya da zagi, idan kaji su jalal suna kuza ashariya saika rike baki, don babu wanda suke ragama har da iyayen nasu. Hajiya kareema dai pressure din wahalar rayuwa yasa tayi diciding bin shawarar kawarta talatu wanda ayanxu ta kasance aminiyarta, tunda ta shiga harkar kuwa sauyi yazo masu a gidan, abunci baya yanke masu safe yamma da dare, alhaji mustpah dai bait aba tambayrta inda take samu ba don shima rakubewa yayi karkashin inuwarta ana ci dashi. Akwana a tashi saiga hajiya kareema da ciki, aranar data gano tana da ciki hankalinta ya tashi sosai don haka ta fara laluben wayar talatu, rininging daya biyu talatu ta dauka ‘’yar gari any aba batan hanya kikayi ba, tun ranar dana hadaki da wannan alhajin ban kara jin motsin ki’’’ Cikin furgici haj kareema ta mike tna zarya adakin tace ‘’haba tlatu, inata kiranki tun jiya bakya dauka, kinsan irin damuwar danake ciki yanxu kuwa ‘’toh ay gashi nan na dauka ya ake ciki naga hankalinki ya tashi sosai meke faruwa?’’ talatu ta fada tana sauraronta ‘’talatu ciki, ciki ya shiga na shiga uku’’ kareema ta fada tana duban kofar shugowa dan dakin nasu ‘’shine kike wani tada hankali, amma dai kema wallahi kara wata karamar yarinya wallahi,’’ talatu ta fada tana dariya A harzuke mummy tace ‘’ke ba dole hanklai na ya tashi ba, ke kinsan wannan cikin shege ne, kuma yanxu da aurena da tsufana aka ganni da cikin shege akwai damuwa’’ Da sauri talatu ta tari nunfashinta ‘’waye zai gane? Nifa matsala dake wani lokacin kamar baki da kwakwalwa wallahi, ki gane mana’’ Dan shuru haj kareema tayi kafin tace ‘’ance maki banyi wannan tunanin bane,bazaiyuwu na barshi a matsayin na mijina ba saboda yau mun kusa wata rabonda mu kwanta tare’’ Wata bazawarar dariya talatu tayi tace ‘’and so what?, yanxu dai tukunna zubarwa zakiyi ko ajeshi zakiyi’’ ‘’zubarwa zanyi mana me zanyi dashi me zanyi da wani dan shege yanxu kuma’’ kareema ta fada ‘’ay shiknan, bari zan kira likita na saimuje kobe a cire shi’’ talatu ta fada Sallama kareema tayi mata kafin ta kashe wayar. Tana aje wayar khady ta shugo fuskanta dauke da takaicin abunda tajiyo ma kunnenta, a furgice mommy ta mike daga zaune ta dago ta kalleta, itama kallon nata tayi yanda take kallonta tace ‘’chapp yanxu ke mummy cikin shege kika kwaso?,lallai ma, kullum kece meyi mana surutun kinyi asarar haihuwa, mu kasa mu kasa, munje munyi iskanci ashe kema shi kikeyi, koda yake wallahi alhakin marayun da kika…’’ Afurgice mummy ta buge bakinta tace ‘’a gidan ubanwa kikaji wannan batu’’ Kallonta khady tayi tace ‘’wanne daga ciki? Na cikin shegen kona su salima da kika sa azubar dasu saboda rashin imani’’ Kwasheta kareema tayi ta mari tass, ta nuna ta da dan yatsa tace ‘’dan ubanki ina matsayin uwarki kike fada min Magana haka’’ kallonta khady tayi babu kunyar idanu tace ‘’hmm mummy Kenan, borin kunya ne ke damunki zanyi maki uzuri,amma wallahi allah saiya tambayeku keda dadi, duk halin da muka shiga ku kuka jawo mana, kuma bazan fasa fad aba wallahi alhakin marayun nan ne ke binmu mu duka shiyasa duk muka tsiyace,’’ ta kareshe tare da fucewa daga dakin tana hawaye, tana fita mummy ta dafe kirji tana innalillahi ‘’wannan wace irin masifa ce na shiga uku ni kareema’’ Washe gari haka mummy ta fuce daga gidan afurgice ba tare da sani kowa ba, direct asibitin da talatu ta bata address ta shige,a reception ta tadda talatu,saida suka gaisa kafin su wuce office din likitan, tunda suka zo talatu ta fada mashi buqatarsu, ba tare da bata lokaci bay ace ‘’ayki kam in yanxu kukeso za ayi, saidai sai kun cika min hannu, bayan wannan dole sainayi mata scanning da yan gwaje gwaje saboda bana son asamu complications don wannan aikin kusan yana da risk sosai,’’ atake talatu tace ‘’haba magaji baka da case’’ Wata irin dariya ya kyakyace kafin yace ‘’dillaliyar yan gwanjo ina yinki sosai’’ Saida suka aje mashi kudinshi kafin ya buqaci mummy ta kwanta don yin scanning,anatse ya soma duba cikin nata, gama daya satinshi shida don haka yace ‘’ayki zai yuwu don cikin baiyi gir…’’ dan shuru yayi yana gwalo idanu yana duban mahaifarta da kyau, ganin yayi shuru yasa takatu cewa ýadai’’ Nunfasawa yayi ya dubesu duka yace ‘’gaskia akwai matsala, cikin nan bazai zubu ba dole sai an haife shi,mahiafarta is weak, kuma kunsan cire ciki kamar forcing dinshi ne don ya futo bawai kamar bari bane don haka ayki bazai yuwu ba gaskia, idan kuwa akayi zata iya mutuwa’’ Hankali atashe mummy tace ‘’na shiga uku, yanxu babu yanda za ayi ya fit aba tare da wata matsala ba’’ Dariya likitan yayi tace ‘’haba hajiya lokacin da kike kwasar dadi bakiyi tunanin ciki ba sai yanxu, ai kawai kiyi hakuri ki haife shi don wallahi zaki iya mutuwa idan aka ce za ah cire shi don dole’’ Mummy dai karamin hauka ne batayi bad n hankalinta ya tashi sosai, yanxu ya zatayi da wannan masifa data tunkarota, babu abunda yafi tayar mata da hankali sai tunawa da daddy, tabbas shizai fara tona mata asiri don sunfi wata hudu basu kwanta ba,tunda suka fito daga asibiti mummy ke kuka har suka shiga napep, ganin haka yasa talatu cewa ‘’kewai kukan me kikeyi kamar tashin kiyama?,’’ Cikin jin haushin talatu ta soma Magana ‘’haba talatu, ay dole kice haka tunda ba kece a cikin situation din dana tsiinci kaina a ciki ba’’ ‘’’toh ay naga kin tsaya kina bata ma kanki lokaci kina kuka ne, inma wanchan maholon mijin naki kike tsoron karya gane akwai yanda zamu toshe bakinshi, bazai taba cewa komai ba akan wannan ‘’ Cikin jin dadi mum kareema tace ‘’dan allah ki fada min,ya za ayi kenan’’ Murmushi kawai talatu tayi tace ‘’ki kwantar da hankalin ki indai kina da talatu bakida case’’ Nan take ta fada ma mai napep inda zai kaisu, cikin yan muntina kadaan sai gasu cikin wata anguwa, saukesu mai napep yayi suka sallameshi suka wuce, saida suka danyi tafiya mai nisa har suka wuce wata maqabarta kafin su shige wani gida dake kallon maqabartar, da baya baya talatu ta shiga gidan, mummy na ganin haka itama ta shige,babu komai a cikin gidan sai katon fili dake sagaye da bishiyu, sao tsakiyan bishiyar wani tsoho zaune akan taburma, anatse suka karaso suka zauna gabanshi, talatu ce ta fara gaishesa kafin ta nuna kareema tace ‘’malam na zango, wannan kawata ce, ga matsalolinta…..’’nan talatu ta fada mashi komai tare da buqatar da suke nema daga wajenshi, dago wa yayi ya karema karima kallo, kamar yanda itama take kallonshi, tsoho ne tukuf don har furfura ta gama cika fuskanshi, wata yar dariya yayi irin ta tsoffi yace ‘’ an gama, zaku niya tafiya’’ Shuru mumy tayi tana mamaki, just like that an gama?, talatu ce ta kallshi ta aje mashi maqudan kudi tace ‘’mun gode malam na zango’’ Sallama sukayi mashi suka fito atare,kareema dai gaba daya hankalinta ba a jikinta yake ba, kallon takatu tayi tace ‘’ban gane me tsohon nan ke nufi da an gama ba’’ Kallonta talatu tayi kafin ta bude Jakarta ta janyo cingum ta wulla bakinta kafin tace ‘’ayki ya tafi inda ya kamat yaje, ay an gama komai, da kanki zakizo ki bani labari’’ Shuru dai mummy tayi bat ace komai ba har suka iso anguwarsu… Abuja Nigeria…… Yau sati guda Kenan, kullum madina ke zuwa wajen amra,da farko amra bata sake mata ba, ganin haka yasa madina ta fara janta da hira har suka shaku sosai cikin yan kwanakin, madina wayyaiyar yarinya ce, haifaffiyar garin sokoto ce aure ya kawota nan waje wajen Abuja har mujinta ya rasu, ya barta da yaya biyu,akwai wani program da akeyi na mata inda mata ke taimakon yan uwansu mata, ta hanyar basu jari da kudi da abubuwan da zasu dogara da kansu, ammah na cikin top member na cikin kungiyar inda take contributing sosai wajen taimakaw matan nan,anan ammah ta san madina,abunda yaja hankalin ammah ga madina shine,ta fita daban cikin sauran mutane, ita burunta kawai ayi sponsoring karatunta ba kamar sauran da suke neman aba su jariya ba, nan take ammah ta dauki nauyinta da karatunta, madina na ganin haka kuwa ta miqa yayanta wajen wan babansu don daman ba iya rikesu zatayi ba koda ta koma wajen iyayenta, cikin shekaru kalilian mdina ta gama karatunta na physiology harta fara aiki a cikin wani asibiti, inda ta samu wani bangare daban na sashen mata, har take yima mutane masu matsalolin aure counselling, duk wanna achievement din nata har yanxu she believe saboda ammah ne don kwata bata taba tunanin zata kai inda take ba ayanxu ba tare da taimakon ammah ba da suke kira da hajiya uwar marayu’. Yau Friday don haka sai wajen karfe hudu ta karso gidan don saida ta gama da office, lokacin data shugo ammah na zaune a parlor, cikin girmamawa madina ta karaso suka gaisa, nan ammah ke tambayarta any progree ‘’ay hajiya daughter taki tana da wayewa sosai, tana daukan karatu ssoai’’madina ta fada tana murmushi ‘’madallah, nasan bazaku bani kunya ba ay, haka nake so naji, allah ya taimaka yarinyar kirki’’ ammah ta fada tana murmuhsii ‘’ameen hajiya’’ ‘’kije saman yanxu ta haura’’ ammah ta fada tana kallon tv Anatse madina ta mike ta hau saman, direct dakin amra ta wuce da sallama, amra dake sanye da riga da skirt tayi saurin juyowa jin muryarta ‘’ánty madinaaaa, sannu da zuwa’’ Murmushi madina tayi ta karaso cikin dakin ta cire mayafinta tace ‘’washh na gaji, yauwa student, ya zaman gida fatan ki fara bashi assaignment kema’’ Shuru amra tayi tana jin kunya tace ‘’anty madina its not easy oo, kinsan na maki bayanin komai’’ Kama baki madina tayi tace ‘’haba karki bani kunya mana mrs general’’ Karasowa amra tayi har inda take zaune cikin nastuwa tace ‘’hmmm anty madina Kenan wallahi bazaki gane bane, ahaka ma da nake zuwa dakin nashi bakiji kirjina ba’’ Dariya madina tayi tace ‘’banga laifinki ba wallahi, ni har yanxu mamaki nake ashe shine mujin naki?, dole kiji tsoro sister don wallahi jiya dana ganshi saida gabana ya fadi, yana da wani irin kwarjini sosai, saidai bari kiji na fada maki wani abu’’ Madina ta fada tana kamo hannunta tace ‘’kalleni kiga, sister ke macece, mace nada wani sirrin daraja, musamman irin ku, jibeki fah san kowa kin wanda ya rasa, wallahil azeem duk gigin kanshi zaki iya saukewa trust me and trust the process,’’ Sauke ijiyar zuciya amra tayi tace ‘’wallahi tsoronshi nake ji anty madina, kinga yanxu fah kamar ya kara tsanata, baya kallon inda nake kwata kwata, baya cemin komai har gaisuwata ya daina amsawa’’ Shuru madina tayi tana sauraron ta kafin tace ‘’wace irin gaisuwa kikayi mashi? Kinyi irin wadda na koya maki ko yaya?’’ Sunkuyar dakai amra tayi tana dan murmurshi ‘’gaskia anty madina nidai bazan iyaba wallahi’’ amra ta fada tana sunnar dakai ‘’kinji matsalarki Kenan wallahi, menene abun kunya adan hugging,kinga wallahi in baki cire kunya da tsoronshi ba wallahi zaki wahala’’ Kallonta madina ta sakeyi tace ‘’dear in tambayeki mana? Bakyason kiga kuna sakewa kedashi?,’’ ‘’ina…so’’ amra ta amsa ta jiki a mace ‘’then you have to make him know your existence, you have everything da namiji mai lafiya dai bazai iya kauda kai daga ganinki ba,kuma wallahi yanxu kiyi min alkawarin zaki cire duk wani tsoronsa daga ranki, ki saki jiki kiyi abunda ya kamata inba haka ba wallahi haka zaiyi ta maki kallon hadarin kaji, don yarigada ya dandana ki, inason ya haukace akanki ta yanda bazaiyi yan seconds b aba tare da yaji motsinki a kusa dashi ba’’ ‘’anty madina zan iya kuwa? Ni ina ganin kamar yafi karfina’’ amra ta fada ashagwabe Dan buge mata bagi madina tayi tace ‘’waya fada maki namiji yana fin karfin mace, musamman mace irinki, gaki da kayan alatu allah ya baki diri da komai, ga kyawun fuska gana hali duk kin hada ke kadai’’ Dariya amra tayi ta kalleta ‘’kai anty madina da zuzuta, yanxu me zaki buqata akawo maki?’’ Dan dagiwa sukayi jin an bude kofa, daga nesa salima na hangosu tace ‘’yanxu nasan zaku koreni, waima anty madina me kike koya mata ne? nima akoya min’’ Hararata amra tayi tace ‘’toh mara kunya, futa anan’’ Dariya madina tayi tana kallonsu har salima ta fita tana cewa ‘’ina wuni anty madina, ‘’ Amsata madina tayi harta fuce tana kunkuni, maido da kallonta ga amra tayi tace ‘’yauwa as I was saying,wallahi saikin dage damtse ki cire wannan tsoron naki fah, yanxu dai daga ina muka tsaya jiya?’’ ta fada tana kallonta….. Sun dade sosai inda madina ta tsatsarata akan yanda zata dunga tarairayarshi, itadai kawai tana jinta ne saidai tasan cewa shidai duk wannan ba lallai yayi aiki a wajenshi ba. Sai wajen karfe shida na yamma madina tayi masu sallama ta wuce gidanta. Yau amra da kanta ta sauko kasan ta dora dinner, nan salima ta sauko ta tayata tare da talatu, sai wajen gab da sallar magrib suka gama, da taimakon salima suka jera komai a dining, suna gamawa suka wuce sama atre gaba dayansu. Wani sabon wanka amra ta sake ta sauya kaya zuwa doguwar riga a shape gown data fidda shape dinta sosai, atamfa ce Holland mai zanen flowers mai kyau, anyi mata dinkin stones tundaga sama har kasa yayi mata kyau sosai, feshe jikinta tayi da turaren ta masu sanyin kamshi kafin ta tada sallah, tana nan zaune aka kira sallah isha’I tana idarwa ta danyi yan addu’oi ta dan dade sosai a zaune kafin ta miqe ta zare hijab din nata ta wuce gaban gado ta janyo wayarta, ammah tasa an mata sabon sim card saidai bata da number dayawa a ciki daga na ammah saina haifa da Nadine ,suma duk numbers din nasu basa shuga, gashi tayi trying tura masu message shima baya tafiya, har social media din haifa saida ta shiga ta tura mata message thrug Instagram, shima shuru babu response, haka nan ta hakura saidai kullum saita duba Instagram dinta, Yanxu ma zaman datayi duban Instagram din ta soma yi, ganin babu response yasa ta hakura kawai ta soma duban timline dinta,da sabbin followers dinta, tana cikin yan dube dubenta ta shiga wajen suggested followers, taga handle din amar, bata dauka shi bane ba don sunan dayayi using as ‘’A..mar, kallon profile din ta soma yi ba tare da ta shiga ba don tabbatar da ko shi dinne, ginin picture din baya fita sosai yasa ta shiga cikin account din, nan take pictures dinshi sukayi appearing guda hudu ajere, samun kanta tayi da shiga cikin hoton don tabbatar da shi dinshi, first picture din a tsaye yake a safari da kundura a saka wani bakin glass gefenshi wani tattabara ne dayayi landing a kafadarshi ya juya yana kallon tattabar, yayi masifar kyau sosai a hoton don ita kanta saida ta shagala da kallon shi, hes looking so so cute and charming, haka ta sakankance wajen kallon hotunan nashi kaf har tayi liking day aba tare da saninta ba, saida salima ta shigo dakin tace ‘’adda dinner’’ kafin ta danyi firgigi ta waigo tace ‘’gani nan’’ Atare suka sauko kasan , ammah ne kawai zaune kan dining gefenta salim, zama duk sukayi atare, cikin yan mintuna kalilina ammah tace ‘’salima jeki kira yayanku’’ sanin wa take nufi yasa ta miqe a tsanake ta wuce dakin nasa, da sallama ta shiga har cikin dakinsa, azaune ta hangoshi ya doka tagumi abun tausayi, kallonshi tayi kafin ta karaso har inda yake kanta a kasa tace ‘’dinner is ready ammah tace ka fito’’ dan dagowa da jajayen idanunshi yayi ya kalleta yace ‘’ina zuwa’’ Wani iri taji ganin yanda yanayinshi yake gashi yanda ya bata amsa ma yasa taji babu dadi harta juyata dawo tace ‘’is everything okay with you’’ Ay kamar jira yake ya juyo ya kalleta yace ‘’youre asking me if everything is okay?i thought kince you don’t care anymore, so why are you asig huh?’’ ya fada yana kafeta da idanu, wani irin rashi dadi taji saidai hakan baisa ta ji zata sauke kudurinta akanshi ba don haka tace ‘’I just ask bawai don na damu bane’’ Ataqaice ya bata amsa da ‘’okay good’’ Yana kaiwa nan ya juya mata bata, rike kugu tayi tana mamakin shi kafin tace ‘’me yake nufi da hakan Kenan?daman nasan ba sona yake ba’’ Yana gab da shiga bathroom ta dago murya a hasale tace ‘’hmm namiji Kenan daman nasan ba sona kake ba fada kawai kake abaki’’ Juyowa yayi gadan gadan jin abunda ta fada yazo gab da ita yace ‘’ are you kidding me?bayan kinyi neglecting dina yanxu kuma kina questioning son da nake maki?anyways laifina ne dana kasa moving on da rayuwata dama chan nike sonki ba sona kike ba so nima zanyi kokari na cireki araina’’ yana kaiwa nan ya fuce daga dakin ya barta tsaye hawaye na zarya a fuskanta, rai abace ya wuce dining din ya zauna, itama saida ta daidaita natsuwarta kafin ta fito daga dakin ta zauna’ Abunci suka fara ci atsanake babu wanda yace tak sai karar cokula dake tashi, ‘’barka da dare ammah’’ Da sauri duk suka dago don gaba dayansu babu wanda ya lura da karsowarsa har ya wuce mazauninsa, kallonshi da gefen idanu amra tayi kafin ta sauke kana ‘’yaushe ka dawo son, na dauka zaka kai dare yau ay’’ ammah ta fada tana sauke spoon din hannunta kan plate ‘’dazun na shigo’’ ya fada yana jan kujera ya zauna fuknshi na nan yanda take babu wasa Duk gaishesa sukayi banda amra data tsaya dacin abunci nata saida ya zauna ta dan dago da fuskta dake kyallin hutu tace ‘’barka da dawowa, ina wuni’’ Atakaice ba atre daya kalleta bay ace ‘’alhamdulillah’’ Mikewa tayi ta tako har inda yake dab dashi sosai don yana jin kamshinta a hancinsa tace ‘’what sould you like’’ yanda ta fada saida ya sashi dagowa ya mata kallon second biyar kafin ya sauke yace ‘’any thing’’… anatse ta soma juya mashi baya ta koma wajen warmers ta bude, tunda ta juya mashi baya ta soma takawa gabanshi ya fadi dammm, bayanta ya zuba ma idanu, ya kasa kaudawa, ammah dai tunda ta dago ta kallesu tayi saurin sauke idanunta ta cigaba da cin abuncinta, su salima kuwa daman su hankalinsu ba akansu yake ba, salim kam shi harya mike yabar dining din, Saida ta zuba mashi yanda zai isheshi, white rice da kidney and liver sauce kafin ta tako har inda yake ta aje mashi tace ‘’bismillah’’ bin bakinta ya danyi da kallo kafin yayi saurin kauda kanshi, daman juice yana daga dayan bangarenshi don haka daga gefe ta rankwafo ta zagayo da hannunta ta janyo glass jug din, ay tunda tayi hakan ya saki spoon din hannunshi kan plate din, saida ta janyo glass din ta matsa ya samu yajaa dogon nunfashi yana mamakin abubuwan da takeyi, da sauyin data yi cikin kwanaki, haka ta zuba mashi juice din ta tura gabanshi kafin ta koma mazauninta hankali kwance. Anatse kowa yaci abunci har suka miqe su duka don daman sun kusa gamawa ya shugo dining din, ammah ce ta fara tafiya kafin salima follow by aman, amra dai bata dagaba haka zalika bata dago ta kalleshi ba shima bai kalleta ba saidai yana mamakin qin tashi datayi don ya lura da ta gama cin abuncin. Saida y agama tsaf ya janyo tissue ya goge bakinsa kafin ya jayo glass cup din juice, tana ganin haka ta mike tsaye ta fara tattare kwanukan, saida ta kwashe duka harta dawo dining din yana zaune juice a hannunshi, takowa ta soma yi cikin takunta mai daga hankali ta karaso har inda yake tace ‘’kana buqatan wani abun ne?’’ ta karashe tana kafeshi da idanu yanda ya kafeta itama, mamakin yanda take kallon cikin idanunshi yasa ya kasa cewa komi, at the same time bai dauke idanunshi akanta ba, saida tace ‘’yaayaa?, do you need anything?’’ Samun kanshi yayi da girgiza mata kai, tana ganin haka kuwa ta juya ta soma taku daidai kamar mujiya, yanda take tafiya kamar bazata taka kasa ba harta nufi stairs,ta haura saman abunta, baki asake ya dunga kallonta harta wuce saida ta fuce mashi daga gani yadan yi tsaki ya miqe yabar dining din. Kamar kullum saida tayi wanka ta goge jikinta da turaren da ammah kafin ta janyo nighties dinta da ammah ta saya mata kwanaki wanda ta jingine su saboda kunyar sasu da take yi, yanxu kuwa maganr anty madina da karfin gwiwa da take bata yasa take jin zatayi kokarin rage kunyar da takeyi, Janyo wata milk night gown tayi,rigar straight ce kamar ta sirara, hannun rigar sirri, gaban rigar anyi v neck don cleavages dinta ya fito sosai,koda tasa rigar saida ta tsaya ta karema kanta kallo, she looks so breath taking, tayi masifar kyau sosai ba kadan ba, murmushi kawai tayi gabanta nadan faduwa tunawa da maganr da madina tayi mata akn cewa ta rage kunya idan tana tare dashi ta saki jikinta ta daina jin tsoronshi kwata kwata, da kyar ta tattaro kuzanrinta ta kalli kanta tace ‘’an y azan iya kuwa’’ Chan kuma ta kara kallon kanta ‘’why not, kefa macece, dole ki tsaya tsaye akanshi inba haka ba haka zaki kare rayuwarki cikin kunci’’ Saida ta jaddama kanta tare da hana kanta tsoron komai kafin ta janyo hijab dinta da wayrta ta tare da sleeping mask dinta ta fuce anatse, tana fitowa taci karo da salima tana haurowa hannunta rike da cereal, kallonta amra tayi tace ‘’kedai da ciye ciyen dare’’ Tabe baki salima tayi tace ‘’ina zuwa adda’’ ta fada cikin zolaya don tasan duk nuqu nuqun da takeyi tare da madina harma da ammah, banza amra tayi mata tace ‘’ruwan da zan dauko ma saina fada maki’’ Dariya kawai salima tayi tace ‘’mu kwana lafiya addan mu’’ Da harara amra ta bita harta shige dakinsu, amra na ganin ta shige ta sauka kasan cikin nastuwa, bata tsaya knocking ba ta shige part din nashi, saida tasan tsaya a sitting room ta karema ko’’ina kallo kafin ta wuce bedroom din kai tsaye, da sallama ta bude kofar bedroom din, zaune yake baking ado ya dafe kanshi dake mashi wani irin masifaffan ciwo, takowa tayi gefen gadon inda take kwanciya ba tare da ta kalleshi ba, tunda ta shigo kuwa yaji kamshinta daga zaunen da yake, tana ganin haka kuwa ta kauda kanta gefe ta cire hijab dinta ta ta aje kusa da ita don dashi take luluba, tunanin ko me yasameshi ya dafe kanshi takeyi tan nan zaune tajiyo muryanshi ahankali ‘’bude side drawer ko miqa min magani’’ Anatse ta miqe tsaye ta janyo drawer dake gefenta ganin magunguna da yawa yasa tace ‘’wanne za a dauko’’ ‘’panadol’’ ya bata amsa, tana jin haka ta gane kanshi ke mashi ciwo, don haka ta dauko Panadol din ta tako inda yake ta mika mashi, ‘’gashi’’ Dan dagowa yayi ya soma kallonta tundaga kan yatsun kafunta zuwa fuskanta, saurin runtse idanunshi yayi don baiyi tunanin ganinta a haka ba, itako daman da gayya tayi haka dukda tsoron daya cikata,ganin yaqi karban maganin ya kafa mata idanu yasa tace ‘’ga maganin’’ Kauda idanunshi yayi ya miqa hannu don karban maganin, nan take ya hade hannunta da maganin, wani irin shock yaji da sauri ya dago ya kalleta tare da karban maganin, tana ganin haka ta wuce gefen bedside ta dauka bottle water ta mika mashi, karba yayi ba tare da ya kalleta ba haka zalika baisha maganinba, Take zuciyarta ta fara raya mata wani abu, runtse idanunta tayi kawai ta sallamawa kanta tare da zama gefenshi, hannunta ta daura kan nashi, maganin hannun nashi ta karba daga hannunshi ta balla guda biyu tare da bude bottle water din tace ‘’gashi’’ ta fada tana mika mashi, samun kanshi yayi da karban magani yasa a bakinshi kafin ya karbi ruwan hannun nata ya kora dashi, yana gma sha ta karba daga hannunshi ta rufe, kafin ta miqe tsaye, tana miqewa ya kwanta da bayanshi kafafunshi na kasa jikinshi na kan gadon. Kamar munafuka haka amra ta zagayo ta hau gadon ta zauna, hannunta na rawa tana tsoron abunda zuciyarta ke ingizata, shiko idanunshi a rufe yake don kanshi wani irin bugu yake mashi kamar an daura mashi buhun shinkafa, kamar daga sama yaji kanshi akan lausassan hannunta ta tallabo kanshi ta dora kan cinyanta,da sauri ya bude idanunshi tarr akan fuskanta don tadan rankwafo, murmushi tayi mashi tace ‘’this will help’’ ta fada tana massaging kanshi ahankali dayasashi runtse idanunshi yanajin yanda take massaging kan nashi, ta dauka kusan minti talatin tana massaging dinshi in a slow motion motion har barci ya soma debanshi, d moment was out of world, barci na yake son dibanshi sosai, saidai hakan bai samu ba don baya son yanayin yakare, chan yaji ta daina massaging din,bai bude idanunshi ba saida yaji abu a fuskanshi, da sauri ya bude idanunshi, gashinta ne ya barbazu akan fuskanshi sakamakon barcin daya kwasheta ta rankwafo, hannunshi biyu yasa ya tattare gashin nata baya dukda yana cikin hula ya karema fuskanta kallo, ya dauka kusan inti goma a haka kafin ya daga kanshi daga cinyanta yace ‘’mteww inkinsan barci zakiyi meysa zaki fara ’’ Da sauri ta bude rinannaun idanunta da barci ya rikesu sosai tace ‘’laaa sorr…yyy’’ ta fada adan shagwabe kafin ta matsa gefe ta kwanta kamar gawa, ‘’whys she sleeping like a dead person’’ ya tambayi kanshi, saurin dauke kanshi yayi daga gareta ya koma gaban couch ya zauna yayi relaxing kanshi [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update!! Unedited chapter Karfe shida da rabi daidai ya bude idanunshi da sukayi mashi nauyi sosai, dagowa yayi daga zaune kan couch din, baima san lokacin da barci ya kwashe shi ba, squeezing fuskanshi yayi ya dago hannunshi ya sanya a bayan wuyanshi daya rike, saida ya dauka kusan minti biyar a zaunen kafin ya miqe, direct cikin bathroom ya shige ya dauro alwala, kafin ya fito cikin kamewa, bai tsaya duban inda take kwance ba ya zura jallabiyanshi ya shimfida sallaya ya tada kabbarar sallah, yana idarwa ya fara lazimi anatse. Dai waigawa yayi ya kalleta nay an seconds kafin ya kauda kanshi, kamar wanda yayi tunanin wani abu ya sake juyo da kanshi, sai alokacin ya tabbatr da fadowan zatayi daga kan gado don lokacin daya juyo yaga tana juyi kamar zata sulalo, da sauri ya miqe azafafe ya yarda charbin hannunshi, taku biyu yayi ya karaso gefen gadon ya duka tare da taro ta da hannunshi don kiris ya rage ta fado, gaba daya jikinshi ta murgino cikin barcinta don bata farkaba kwatakwata, mamkin irin nauyin barcin da take dashi yake yi, sai alokacin yayi dana sanin miqewa ya tarota, dama barinta yayi ta fado ya fada aranshi, yar tsuka yayi yana shirin turata daga jikinshi yaji ta nanuqoshi sosaai tana tura kanta cikin kirjisnhi, atake yayi baya ya zauna dabas,ya dafe tiles, yanda take shishige mashi gaba daya kamar mage ya sashi kallonta dakyau, shi baima lura da kayan data saka jiyan ba sai yanxu, rigar tayi mata kyau sosai ta bi lafiyar fatar jikinta ta haskata, maido da idanunshi yayi kan fuskata datayi fayau, he can’t lie tana da innocent cute face, tabe bakinshi yayi ya kalleta da kyau yace ‘’kee’’ shuru babu respond don haka ya dan matso da fuskanshi daidai tata ahankali ya soma Magana ‘’keee….tashi,’’ ya fada da dan karfi Sama sama ta soma jin muryanshi a kunnenta, ahankali ta soma bude sexy idanuwanta  bata kaiga bude sub a ta lumshesu still bata tashi ba don duk tunaninta mafarki take, yana ganin haka kuwa yadan harzuka ‘’open your eyes kona zubar dake’’ Fugigi ta bude idanunta don sai alokacin ta tabbatar da ba mafarki take ba, kuri tayi mashi da idanu taqi sauke wa, shima kallon nata yake fuskanshi babu annuri ba wasa, saurin lumshe idanunta ta sakeyi ta dan tabe bakin ta kamar yar karamar yarin, ‘’lallai yarinyar nan ta raina min hankali, ina mata Magana tana lun lumshe min idanuwa’’ ya fada a cikin ranshi, duk wannnan zancen da yakeyi aranshi bai sashi ya tureta daga jikinshi ba, itako haka kawai taji bazata iya tashi daga jikinshi ba, don shes weak, gashi barci bai isheta ba, ‘’are deaf ne? get off me kafin ranki ya baci’’ Ya fada babu wasa afuskanshi, dukda gabanta na faduwa haka kawai taji zata dake taki tashi daga jikin nashi. Kamar yar baby haka ta sanya hannunta ta nadoshi sosai a jikinta, ashagwabe ta soma cewa ‘’ya..ya wallahi kaina yana min ciwo sosai, bazan iya tashi ba I’m weak’’ ta karashe tana turo baki, kura mata idanu yayi yana kallon ikon allah, yanda take mashi Magana ashagwabe ma is giving him phallus, da sanyin safiyar allah  yarinya karama na neman rikita mashi lissafi, kiri kiri ya kasa controlling mind dinshi, da mamaki amra taji ya dauketa gaba dayanta ya maidota gadon ya dafe bedding din ya sakata tsakiyanshi, don daya ajeta bai daga ba, idanunshi na cikin nata yana sauke mata su, saurin lumshe idanunta tayi she can feel yanda yake bin jikinta da mayen kallonshi, kokarin hana kanshi yin abun kunya yake saidai inaa kamar ma fusganshi akeyi zuwa gareta, he can still sniff kamshin turaren jikinta dake dagula lissafin kwakwalwarshi,ita kuwa tunda ta rufe idanunta taqi budesu, babu abunda kirjinta keyi sai lugude, indai ya rabeta babu abunda ke fado mata aranta kamar irin wahalr datasha a hannunshi, dukda anty madina na convincing dinta akan cewa ta miqa amshi kanta,ta cire tsoron komai itadai batajin shes ready for that. Bata gama tunanin ba taji saukan hannunshi wajen kafadarta, yana sauke hannun rigar jikinta, saurin bude rinannun idanunta tayi ta sauke akanshi, ya rankwafo sosai gab da fusaknat, idanunshi a rufe, ganin haka yasa ta runtse idanun nata don duk tunanin kissing dinta zaiyi, bazato ba tsammani taji tip din hancinshi kan fatar shoulder dinta zuwa ga wuyanta,ahankali yake brushing lips dinshi da hancinshi yana sniffing dinta slowly kamar wani mad dog har yazo daidai kunnenta ya sauke mata zazzafan nunfashin sa… Kasa motsawa tayi don kamar an dauke mata wuta,dukda tana jin tsoro hakan baisa taji wani irin bakon yanayin na ziyartarta ba,kamar an arura mata wuta a jiki haka ta soma ji don wani irin gumi ne ya soma tsatsafo mata, ‘’why are you weak?’’ ya fada yana kai bakinshi cikin kunnenta in a sexy way, cikin sauri amra tayi gasping breath dinta tana jin wani irin waiwaiyi a kasan ta, yanda ya yake mata Magana a cikin kunnenta ba karamin effect yake bata ba, don gama daya jinta take kamar shes getting out of the world, ta kasa fahimtar dalilin da yasa jikinta yake wannan response din, yanayin da take ji bai gama zama high ba saida ya danyi bitting kunnenta in a naughty way ‘’so youre naughty huh?,’’  Ya fada yana dago kanshi tare da fuskantar ta da kyau yana zuba mata mayun idanunshi da sukayi jaa sosai alamun yah hau network, he can feel yanda take harhade kafafunta, kallon yanda ta damke bedsheets din gadon da yanda ta rufe idanunta gam yayi, wani irin murmushin mugunta yayi yace ‘’so that’s the reason kike acting as a wife now?, ya fada babu wasa, saurin dawowa hayyacinta tayi ta bude idanunta tarr akanshi, baibar kallonta ba ya cigaba da cewa ‘’ ‘’you think what youre doing will change my thought on you?let me make things clear, bana buqatarki a rayuwana kwata kwata ive said this countless of times, I don’t even know why you changed your mind about this whole god damn things, so let me remind you idan nayi Magana daya bana chanzawa,and all this acting that youre doing its better you stop it, it wont work on me okay? You gerrit?’’ ya kaarshe yana kallonta, wani irin maqoqon baqin ciki ne ya tsaya mata a maqogaro, kuka take son yi don taji zafin maganar tashi sosai saidai tana kokarin hana kanta, ‘’this is going to be tough as I predict’’ ta fada a zuciyarta, da mamaki yake kallon yanda take mashi murmushi, ada chan idan ya fada mata Magana hawaye take yi, saidai yanxu yayi mamakin ganin akasin, mikewa yayi azafafe daga kanta, binshi ta soma yi da idanu har zuwa kasanshi, tana daga kwance ta dago a sanyaye cikin dakewa, fukanta dauke da murmushi tace ‘’hmm yaaya Kenan, komai zakace dai I’m still your wife’’ tana akrashewa ta mike tsaye kamar ba ita tayi Magana ba ta raba ta gefenshi ta zari hijab dinta ta saka tare da fucewa daga dakin ta barshi baki asake, he can still recall irin kallon da tayi mashi kafin ta fuce daga dakin, yar tsuka yayi ya wuce bathroom kai tsaye, tube kayanshi yayi ya wuce shower, tunda ya kunna shower din kwakwalwarshi ta soma tariyo mashi tundaga lokacin daya sauketa kan gadonshi har zuwa abunda  kallon datayi mashi da kalamanta na karshe, saurin sauke kanshi yayi ya kalli erection dinshi dake dripping, sai a lokacin ya fuskanshi ma’anar kallon datayi mashi da kalamanta na karshe, da sauri ya daki bangon shower nitch yace ‘’shitttt’’ Wani irin takaici ya soma ji na kanshi, duk maganganun da yayi mata yanxu a banza Kenan, rainin da yake tsoro yanxu zai shiga tsakaninsu don tabbas erection dinshi ta gani, shi kwata kwata bai kawo wannan aranshi ba kuma baiyi tunanin zata lura ba ko tayi tunanin shima ya shiga yanayi, don kallon da yake mata as yarinyar da bata san komai ba ‘’haba dude shes 23 fah, dole tasan komai’’ zuciyarshi ta raya mashi, hes trying to convince kanshi cewa bata gane ba saidai wannan look din datayi mashi ya tabbatar mashi da tasan komai. ‘’but meysa yarinyar nan take bashi wuta ne duk lokacin da ya rabeta? ko bai rabeta bama he feels her presence koda yaushe,’’ ya tambayi kanshi tare da kallon erected di22k dinshi harga allah hes craving for her sosai, don tun bayan first sex din da sukayi a wannan lokaci da kyar ya hana zuciyarshi daga abunda take ingiza shi akan yi, tsaki kawai yayi ranshi adan bace, ‘’I will just ignore her completely kafin nayi abun kunya’’ ya fada ma kanshi   Tunda ta fito daga dakinshi dakinta ta wuce directly, aggaugce ta tube kayan jikinta bata tsaya komai ba ta wuce bathroom don tunda ta miqe tsaye kafafunta a dakinshi kafafunta suka fara trembling, cikin sauri ta kunna bath ta kunna ruwan zafi ta shige cikin bath tube din ta hade kai da gwiwa, wani irin baqon yanayi take ji mara misaltuwa wanda ta rasa ko menene but definitely it has to do with abunda yayi mata dazu, abunda ta kasa ganewa shine, that’s not the first time data taba jin closeness dinsu don har sex sunyi saidai yanxu taji wani abun daban wanda ta kasa controlling jikinta, kuka ne ya kufce mata sosai jin yanda cikinta yadan murda mararta ta kulle, she can feel abuu na sauka akanta, what shes feeling is unbearable, saurin runtse idanunta tayi tunawa da yanda yayi bitting kunneta da yanda yake sauke mata nunfashinsa akan wuyanta, ‘’innalillahi wa inna ilaihi rajiun’’ ta soma furtawa ahankali jikinta na trembling, ita taqamaimai bazatace ga abunda take jiba,ta dauka kusan awa guda cikin bathtub tana mutsu mutsu kafin ta danji dama dama, jikinta y agama mutuwa gaba daya, anatse ta fito daga cikin bathube, ranga ranga taji futsari ya tunkudo mata, saida ta zauna tayi fitsarin taji wani irin relieve sosai, jiki a mace ta janyo hand washer faucet ta soma yin tsarki, dan jim tayi ta fidda hannunta, zaro idanu tayi cikin mamakin ganin yanda wani ruwa mai yauqi kebin hannunta, shes so confuse tama rasa me zatayi, ‘’wannan menene kuma’’ ta tambayi kanta, ganin bata da amsar tambayar tata yasa ta karasa wanke pp dinta ta wuce shower tayi wankanta fess ta dauro alwala ta fito, Lokacin data fito gari yayi haske sosai don kusan karfe takwas, agaggauce ta shirya cikin manyan kaya, doguwar rigar lace anyi dinkin riga da skirt, kayan ya zauna dam ajikinta saboda yanayin jikinta, dirin ta ya fito sosai haka zalika kayan sunyi mata masifar kyau, Cikin hanzari ta gama saka kayan ta zura hijab dinta ta hau kan sallaya ta tada sallah, tana idarwa ta mike ta zare hijab din ta wuce gban dresser don ko mai bata shafa ba,kallon kanta tayi ta jikin mirror tana mamakin kanta sosai yanxu itace ta koma haka? Ta tambayi kanta, lallai allah baya barci, kuma yana tare da duk wani bawanshi musamman marayu, gaba daya rayuwarta bata taba tunanin zata samu gatan saka sutura ba masu tsada tun bayan rasuwar iyayen su, tunawa da iyayensu yasa jikinta yamutu sosai, yanxu babu wanda zasu nuna a matsyin danginsu yanxu daman chan mami batada dangi don uncle dinta daya riketa ya dade da rasuwa tun tana raye,daddy kuma ya nuna tsantsar butulci da cin amana agaresu da iyayensu, don amana ce a hannunshi amma haka yayi watsi dasu ya wulaqantasu, hawaye ne ya soma sulalo mata tunawa da rayuwar da sukayi abaya, nan take ta fara godiya ga allah da irin gatan daya masu ita da kannenta daya kawo masu ya muhammd cikin rayuwarsu, duba ga komai ayanxu tun bayan tafiyarta dubai har zuwa yanxu shine ya haskaka rayuwarta da qannenta, ayanda take jinshi aranta ayanxu batajin akwai abunda bazata iya mashi ba shida ammah, batada gatan daya wuceshi ita da kannenta, bai san sub a haka kawai rana daya allah ya kawoshi cikin rayuwarsu, don haka tayi alqawarin komai zai faru zata zauna dashi for better for worse, yau koda ace bashida komai aduniya zata zauna dashi har abada, zatayi mashi biyayya and she will always do as he said, bazata taba saba mashi ba haka zalika she will keep pushing har saiya amince ya yarda da ita kuma yayi accepting dinta as his wife. Murmushi kawai tayi tunawa da lokacin daya gaya mata Magana adazun, saurin rufe fuskanta tayi da tafin hannunta jin kunyar abunda ta gani, daman anty madina ta fada mata yanda zata gane if hes into her, ‘’hmm yaya Kenan, akwai cika baki’’ ta fada tana yar dariya,’’yanxu wannan abun saboda ni ya miqeeee’’’ta karashe tana jan maganar kamar mai jin kunya, saurin marin fuskanta tayi tana dariya ‘’ashe zan iya’’ ta fada ma kanta tana kallon surarta cikin mirror ‘’lets see idan abunda ka fada hakan ne, baka buqatar mace ?hmmm not someone like me,yanxu wasan ya fara yaa muhammd hmm’’ ta fada tana murmushi ta gefen baki Alabe salima ta shigo dakin don kwata kwata amra bata lura da it aba harta karaso inda take, ta kura mata idanu tace ‘’adda…naji kince ya muhammd kodai kin kamu ne kema?’’ salima ta fada tana mata dariyar mugunta, Firgigi amra ta waigo ta zuba mata harara tace ‘’ki daina shigo min daki babu sallama ‘’oh adda sallama na sau nawa kuma, na shigo naga kin fada tunani kina cewa ya muhammd, kodai tunanin ya muhammd kike naga baki dade daga dawowa daga….’’ Wani irin mugun kallo amra tayi mata  da ya sata maqale sauran maganar nata ta kyalkyale da dariya, bugu amra takai mata da sauri ta kauce ta gudu daga dakin. ‘’lallai yarinyar nan, zanyi maganin ki ne’’ amra ta fada tana janyo dankwalin lace din ta yafa shi ta fuce daga dakin, Direct part din ammah ta wuce da sallama, tana shiga ganin babu kowa ya tabbatar mata da qila tana toilet kota sauka kasa don haka ta fuce daga dakin zuwa kitchen.   Tana futa ammah ta fito daga toilet adafe saboda aman data tashi dashi da ciwon kai,yau kusan sati guda Kenan tana fama da aman babu wanda ya sani, koda taga abun is getting worst don kullum saitayi don haka tayi consulting family doctor, nan take ya shaida mata effect din magungunan da take sha ne saboda suna da karfi sosai, which normally damn idan girma yazo hakan tanafaruwa har sai an gama shan magungunan, bata akwo komai a baa rata don haka ta maida hankalinta wajen shan magungunan nata don sunada yawa sosai. Ayanxu hakan ma daga toilet din take don bata dade da shan magungunan ba aman ya taso mata gadan gadan,da kyar ta karso gaban gado ta zauna ta dan dafe kanta dake mata ciwo,dan dagowa tayi don duba agogon bango kafin ta sauke kanta ganin kusan karfe tara saura,hannunta ta sanya don daukan wayanta don shes feeling weak nan take taga digan jini atafin hannunta, bat agama tunanin daga ina jinin yake ba ta sake jin saukan wani digan jinin a hannunta, da sauri ta tabo fuskanta ta shafo nan take taji zuban jinin daga hancinta bul bul harda gudan jini, hankali atashe take kallon hannunta dake dauke da gudan jini, ‘’subhannallah habo da safiyar allah’’ ammah ta fada anatse..   Amra na shiga kitchen dain ta tadda salima da lantana suna fere irish da plantain, saida suka gaisa da lantana kafin ta sanya masu hannu don su gama da wuri. Cikin kankanin lokaci suka gama suka fara jerawa akan dining, kallon agogo amra tayi ganin kusan karfe tara da rabi yasa ta kalli salima tace ‘’ki je ki dubo ammah’’ Da sauri salima ta wuce sama zuwa dakin ammah, saida ta fara shiga dakinsu ta tashi salim daketa faman sheka barci kafin ta wuce dakin ammah. Da sallama ta shigo dakin kai tsaye, daga nesa ta hango ammah a zaune, da sauri ta karaso gabanta ganin hannunta daya akan kirjinta daya kuma a daidai fuskanta ta taro, da sauri salima ta matso kusa da ita don tabbatar da abunda idanunta ya hango mata, ‘’innalillahi ammah, are you okay’’ salima ta fada hankali atashe tana duban ammah Kallonta amma tayi ta mata nuni da tissue dake kan dresser, da suri salima ta dauko mata ta miqa mata ta soma goge hancin nata, saida ta gama tass tace ‘’oh dear harkin tada hankalinki, habo ne fah’’ Sai alokacin salima taji sanyi aranta tace ‘’harna tsorata wallahi, baya maki ciwo dai ko?’’ salima ta sake tambayarta cikin kulawa, ‘’no dea, an gama breakfast ne?’’ ammah ta tambayeta tana riko hannunta, ‘’yes ammah an gama, adda nema tace nazo na duboki ganin baki sauko kasan ba’’ salima ta karshe tana kallonta fuskanta dauke da damuwa. Atare suka sauko kasan, amra na ganin ammah tayi saurin dukawa ta gaisheta kafin su zauna kan dining, Zama ammah tayi ta kalli amra ‘’ya futa aiki ne?’’ ammah ta fada tana son jink o adakin ta kwana dashi, Kanta a kasa tace ‘’ah ah bai fita ba’’ ta amsa amra don shes not even sure ko yana gidan koya fita Katse mata tunanin da ta fara ammah tayi ‘’go and call daughter’’ Dan dagowa amra tayi idanunta suka sauka kan salima dake dariya ciki ciki, harara amra ta galla mata ta miqezuwa bedroom din nashi, da sallama ta shige cikin bedroom din, akwance ta taddashi daga shi said an towel a kugunshi alamun daga bathroom yake, saida tazo dab dashi ta gane cewa barci yakeyi ma, zama tayi gefen gadon ta zuba mashi idanu don rub da ciki yayi, haka ta dunga bin bayanshi da kallo zuwa murdaddan cinyanshi da hannayenshi, hes so damn sexy, samun kanta tayi da kasa tashin nashi ta zuba ma suman kanshi idanu dake kwance lub lub sai shining take yi, maida kallonta tayi ga fuskanshi, hes sleeping peacefully, idanunshi a lumshe gashin idanun zara zara, ‘’hes cute when hes sleeping,’’ ta fada ahankali Hannunta ta janyo kamar mai jin tsoron wani abu ta dan shafa sajen fuskanshi dake kwance sunsha gyara sun kara mashi kyau, haka ta dunga running hannunta kan fuskanshi tana taba gashin nashi, kamar daga sama taji yace ‘’stop that’’ Chak ta tsaya daga abunda takeyi still bata cire hannunba saida ya bude jajayen idanunshi ya kura mata idanu, da murmushi dauke a fuskanta ta matso da fuskanta daidai tashi don har nunfashinsu na gugan na juna, hancinta na dab da nashi tace ‘’good morning ya mohaa, breakfast izz ready ammah tace nazo na kira ka’’ ta karashe tana mashi wani fari da bata a san tayi ba, tuni wuta ta dauke ma goga, azafafe ya janyota ya kwantar da ita kan gado ya matso da fuskanshi daidai tata azafafe yace ‘’why are you doing this? Ke baki da zuciya ne? are you that cheap kina kawo kanki inda ba a buqatanki huh? Bakiji abunda na fada maki bane dazu?, bakisan youre disgusting me ba? Huhhh?’’ Dan runtse idanunta tayi ta budesu akanshi tana shakar kamshinsa dake bata wani effect, bata san lokacin data matso dab dashi sosai ba itama don har bakinsu na gab da mannewa ta bude bakinta dake kamshin mint and strawberry mouth wash tace ‘’what im I doing yaa? Ni babu abunda nakeyi,’’ ta karashe tana juya mashi idanu, ay kamar ta kara kunnoshi ya mike yayo kanta tare da  damko hannunta sosai zuwa ga jikinshi yace ‘’ni kike cewa babu abunda kikeyi, youre trying my patience ko?’’ Ganin ya harzuka gashi yanda ta kwanta gefen gadon zasu iya fadowa, ba tare da wani ba ta murgina nan take kuwa ta fado cikin hanzari ya biyo bayanta, ahankali ta rikoshi kamar batasan tayi ba tace ‘’washhh yaya, my bum….’’   Baki sake amar ke binta da idanu, sarai ya gane da gangan ta murgino, abubuwanta na neman haukatashi sosai, rai adan bace ya bude baki saiyi Magana tayi saurin jan hannunshi tace ‘’yaa dubamin ko naji ciwo’’ kamar ba amarba haka ya kasa hanata yin abunda take shirin, itako daman tasan zai fusge hannunshi don haka ta chanyo hannun takai wajen bum dinta, bata kaiga daura hannun nashi ba ta tsaya chak ganin yaqi hanata yin hakan,daman a tsorace take kawai dakewa takeyi tana wasu abubuwan da ita kanta mamakin kanta takeyi, sakin hannun nashi tayi ta miqe tsaye ‘’barshi ma yaya, ya daina zafi’’ tana kaiwa nan ta fuce daga dakin, saida ta fuce daga ganinshi ya lura da abunda ya faru just now, da sauri ya miqe tsaye yana huci ‘’lallai yarinyar nan is trying my patients, dole nayi maganinta kuwa’’   Amra kuwa na fitowa daga bedroom dinshi ta tuna da ayken ammah, koba a fada mat aba tasan ta dade a dakinshi, akunyace ta karasa dining kanta aksa ‘’gashi nan fitowa’’ Dan murmusa ammah tayi batace komai ba, salima kuwa me zatayi banda dariya, tana ganin aman dake kaarso wa dining din ta guntse dariyarta ta hade girar sama da kasa daman haushinsa take ji sosai.   Da yamma saiga aunty madina tazo, cikin aminci amra ta tarbeta, saida suka gaisa kafin ta soma tambayarta ya ake ciki, nan take amra ta bata labarin komai tare da shaidama mata yanda yake acting, nan take madina ta daka tsalle tace ‘’madallah, ina maki kallon shuru shuru ashe kema pro ce ‘’ madina ta fada tana zama gefenta tana dariya, rufe ido amra tayi tace ‘’kai anty madina wai pro’’ ‘’ke tsaya ma dai tukunna fatan dai, kin saki jikinki anyi komai’’ madina ta tambayeta tana dariya ‘’anty madina ni wallahi tsoro nake ji, im not ready harga allah’’ ‘’ay bazan tursasa ki ba, just calm your self, but duk sanda kikaga ya nuna yana so karki hanashi, don wallahi wannan kuma keda’’ Madina ta fada ‘’hmm anty madina anya zai tambaya kuwa, kinsan me yace min ne? wai im cheap, yace baya buqatata ni kuma sai chusa kai nake yi’’ amra ta kfada tana kallon madina fuskanta gwanin ban tausayi ‘’haba dear wannan duk surutanshi ne, kedai kidage dayi mashi biyayya, ki nuna mashi kulawarki agareshi, and keepgiving him assignment, its your turn now, wallahi karki sassauta mashi, kina Instagram ay ko? Akwai wata kawata amrukt incence muna kiranta da queenMarh, tana sayarta mahaukatn turarurukan wuta da su khumra, ke khumran nata ma wani special hadi take mashi da haddaddun oils daga dubai wanda ke attracting sosai wallahi duk inda kika gifta bazai dauke kanshi akanki ba,zan baki handle dinta kiyi mata Magana thrug Instagram wallahi saikinzo kin bani labari hmm’’ Cikin zumudi amra tace ‘’yauwa anty madina, kai wallahi ina godiya ga allah daya kawo ki cikin rayuwata, thank you so much allah ya biyaki’’ amra ta karashe tana kallonta fuskanta dauke da murmushin jin dadin hirar tasu ‘’haba amra tsakanina dake babu godiya, fatana allah yasa ki damke wannan miskilin mijin naki,’’ Nan madina ta bude wayarta tabata handle din mai turaren@amrukt_incense harda phone number ta 08032542629 ‘’ki tura mata mssage zata maki recommending best seller dinta, akwai wani royal oud khumra, ya hadu ba a Magana dear’’ Godiya sosai amra tayi mata nan ta bude janyo bag pack data zo mata dashi tace ‘’ga wannan kyautar daga wajena ce,’’ Karban jakar amra tayi tana jin dadin muamalarsu da madina, ‘’oh anty madina da dawainiya’’ Bude packaging din amra tayi, baki abude ta zaro wasu lingeries haddddu guda biyar, daya bayan daya ta dunga kallon riguwanan, ahankali tace ‘’waii anty madina, wannan fah’’ ‘’banasan kauyanci, daga yanxu su zaki dunga sakawa idan zakije dakinsa, kuma wallahi saura na dawo naji kince min baki saka ya gani ba’’ madina ta fada tana dariya ‘’hmm anty madina anya’’.. ‘’babu wani anya, rufe idanu zakiyi ki zama yar gari kawai’’ madina ta fada tana miqewa zuwa bathroom Shuru amra tayi tana karema kayan kallo, kayan dai dasu da babu duk daya, daga daya daga cikin kayan tayi, rigar yar yaloluwa ce, daga gefe an tsattsaga kamar rigar mahaukata saidai rigar nada kyau sosai don sai shekin diamonds take, agefe harda wani g string pants, kallon g string din tayi ta tabe baki ‘’chab wannan a ciki za ah sa Kenan? Toh ay wannan dinma dashi da babu duk daya’’ ta fada tana tabe baki, haka madina ta fito ta taddata tana jujuya kayan. Zama Madina tayi kusa da ita ta Kara Dora mata lectures sosai akan yanda zata dunga tarairayarshi tana janshi a jikinta “Yanxu dai inason ki daina taoron komai kinji, and Duk abunda ya shige maki duhu ki fadamin, Zan maki explaining komai. Madina ta fada tana kallonta, shuru amra tayi tana wani nazari kafin tace “anty Madina Akwai wani abu kuwa” Da ido Madina ta kalleta tana sauraron ta “Ni banma san yanda Zan maki bayani ba” amra ta fada ashgwabe “Ki fadi ko ta yaya ne Zan gane” Madina ta fada tana janyo handbag dinta “Anty Madina kinga, jiyan da abunnan ya faru bayan na dawo daki, gaba daya jikina wani irin ya dunga mun, musamman idan na tuna abun da yayimim, na dade sosai a bathroom cikina na kullewa na rasa ya zanyi, gashi inajin wani abu na fita daga jikina, gaba daya hankalin na ya tashi saboda what I was feeling is unexplainable” ta karashe tana kallon Madina fuskanta gwanin ban tausayi “Bayan ya zo kusa da jikinki kika fara jin abun?”Madina ta tambayeta tana nazari Kallonta amra tayi fuskanta dauke da damuwa tana dan nazari kafin tace “eh naji abu na zubomin, bayan na koma daki kuma naji abun is getting worse” Dariya Madina tayi Harda fadawa tace “Anya sister kema ba yar hannu bace?” Kuri amra tayi mata tana son jin Karin bayani “Anya ke ba harija bace? Because don touches bazaisa ki shiga wannan yanayin ba” Madina ta fada tana dariya “Anty what’s harija kuma?” Amra ta tambaya don kwata kwata bata gane kan zancen ba “Kaji yayan boko, bakisan meaning din harija ba?Well it means, a woman with high sex drive” Zaro idanu amra tayi waje tace “noo anty madina I doubt that gaskia na shiga uku na” Gyara zama Madina tayi “Gaskia ina tunanin hakan ne, anyways zaki iya nemawa kanki answer dakanki idan kukayi Har kuka saba tanan zaki gani idan ke mabuqaciya ce” Madina ta fada tana mata dariya Harda rike ciki Tabe baki amra tayi tace “anty madina please nidai ba hiriji bace” “Harija ake cewa ba hiriji ba yar Boko” anty Madina ta fada tana mikewa tare da janyo handbag dinta “Toh amarsu nidai Zan tafi, Kar dare yayi min sai zuwa gobe Insha Allah” Sallama sukayi amra ta rakota Har kasa shiga motar ta ta tafi.   Amar…… Tun bayan fitarta ya miqe ya shirya cikin kananun kaya, saida yah aura sama ya gaishe da ammah nan ta tambayeshi maisa baizo breakfast ba nan ya shaida mata ya tashi da ciwon kaine, saida ta mashi addaur neman sauqi kafin ya mata sallama ya fuce daga daki, yana fitowa ya kalli kofar dakin amra, kafin ya kauda kanshi gefe ya sauka kasa ya fuce daga gidan gaba daya.   Bai dawo gidan ba sai wajen karfe sha daya, anatse ya shigo gidan cikin kamewa harya shige bedroom dinshi don agajiya yake sosai, yauma saida yaje ya dubo daddy,inda ya tarar da abubunshi sunyi nisa sosai, don yanxu idan an kunce mashi karafunan da aka kulle jikinshi dashi saiya fara attempting kashe kanshi, don kusan sau biyu ana kunce shi yana buga kanshi da bango, inda kanshi yayi kulu sosai, ga maganganu da yakeyi kamar ya zauce, haka duk dare zai fara dariya yana kyakyatawa yana cewa ‘’lokaci ya kusa, lokaci ya kusa hahahaha’’ Tun asad baya fargaba da lamarin alhaji kabiru haryazo ya fara warning amar akan lallai dole akwai wata kullalliya wadda basu san da ita ba, haka suka wuni suna buncike shida asad.   Anatse ya bude kofar dakin nashi nan take kamshi muattar mukhalat data saya wajen amrukht aka queenmarh ya dashi hancinsa, saida yadan runtse idanunshi kafin ya budesu tarr, bin dakin ya fara yi da kallo, jiki a mace ya fara takowa bai kaiga karasa shugowa ba ya tsaya chak yana binta da kallo, amra kuwa kanta aksa ta fito daga bathroom dinshi, batama lura dashi ba, tundaga sama har kasa ya bita da ido sanye take da wani matsiyacin nighties daya tsaya a gwiwanta, rigar daga both side of cinyoyinta a tsage yake daga kan hips dinta zuwa kasa, hannun rigar siriri daga kasan wajen kirjinta ya dan tattare don clevages dinta ya fito sosai, yanda rigar tayi lapping a jikinta he can clearly see duka surar jikinta, sai alokacin ya lura da madd hips dinta dake juyi cikin rigar don he can clearly see her skin tsaboda rigar nada tsagu ta gefe gefen, gaba daya lokaci guda nunfashinsa ya tsaya chak saida ya tattaro shi yayi gasping breath  ‘’goddd damnn ya allah, yarinyarnan tana neman kasheni’’ ya fada a ranshi Itako batama lura dashi ba Saida tazo tsakiyan, zaro idanu tayi adan furgice cikin sarsarfa ta wuce ta gabanshi ta wuce inda ta aje hijab inta ta dauka ta zura shi ajikinta, shiko atsayen nan da yake ya kafeta da idanu harta wuce ta gabanshii yabi ass dinta da kallo harta zura hijab din, hes so confuse at that moment don ko bai kalli gabanshi ba yasan ya samu phallus, azafafe kamar bashiba ya wuce bathroom kai tsayr ganshi na bugu sosai, saida ya shiga bathroom din ya dan tsaya yana sauke huci mai zafi, bai gama processing kwakwalwarshi ba sai gata  shugo toilet din sanyeda hijab tace ‘’welcome ya mohaa, bari na hada maka ruwan wanka,’’ Ta gabanshi ta wuce ta tattara hijab dinta don karya cike ta tsaya gaban bath ta tara mashi ruwa tare da zuba mashi abubuwan kamshi sosai a ciki, tana gamawa ta juyo ta sake kallonshi ashagwabe tace ‘’bismillah yaaa moh,’’ tana kaiwa nan ta kashe mashi idanu ta fuce, amar dai hes definitely loosing it, yarinya karama tana san susutar dashi, mamakin kanshi ma yakeyi da abubuwan da takeyi, kamar an dinke mashi baki ya kasa tsawatar mata, kallon gabanshi yayi daya yi tozo kafin ya kauda kanshi gefe ya wuce gaban shower ba tareda yabi takan bath dinba ya rage kayan jikinshi ya soma wanka. Ya dauka kusan an hour kafin ya fito yana futiowa kuwa ya taddata zaune gefen gado tana latsa waya, baibi ta kanta bay a gama shirin shi tsaf cikin pjs kafin ya fuce daga dakin, cikin yan mintuna kalilan sai gashi da bottle water ya dawo, dagowa tayi ta kalleshi tace ‘’ya moh, do you need coffee? Nasan baka son cin abunci when its late’’ Bai aklleta ba haka zalika bai bata amsa bay a tabe baki ya aje bottle water yayi kwanciyarsa, bataji zafin hakan ba don haka ta maida hankalinta kan wayarta tana scrolling, tana gamawa ta miqe ta kashe lights din dakin kafin ta dawo gefen da take kwanciya, kamar bazata cire hijab din ba chan kuma ta cireshi kawai ganin wutan dakin a kashe yake ta kwanta abunta tare da juya mashi baya. Nan take barci kuwa ya kwasheta hankali kwance, amar kuwa duk wannan abubuwan datayi akan idanunshi gaba daya harta kwanta,baiyi tunanin zata kwanta ba ganinshi kan gadon don normally cikin kwanakin idan ta kwanta kan gadon kan couch yake dawowa, in kuma shine ya fara kwanciya kan couch itama take komawa, da mamakinta ya rufe idanunshi dakyar shima ya samu barci ya kwashe sa.   Cikin dare ya bude idanunshi jin futsari na matsinshi,janye duvet dinshi ya soma yi anatse kafin ya soma kokarin mikewa, ba zato ba tsammani yaji cinyarta gaba daya akan jikinshi, da mamaki ya kunna bedside lamb don tabbatrwa, waro idanu waje yayi yana bin laps dinta dake bayyane a bude har zuwa p**sy dinta dake cikin white panties dinta, saurin ture kafarta yayi daga jikinshi ya mike ya wuce bathroom, don yana kara kallon wajen for the second time komai zai iya faruwa don he can do anything wanda zaiyi regretting daga baya, ya dade sosai a cikin bathroom kafin ya futo, baimabi takan gadon ba ya fuce daga bedroom din gaba daya zuwa sitting room yana tunanin yanda zai raba kanshi da ita gaba daya ba tare da ammah tayi fushi ba. A zaune ya kwana Har aka kira sallan asuba, wanda barci da yayi ma gaba daya baifi na awa daya ba a zaune, mikewa yayi jiki a mace ya wuce bedroom din, as he expected bata Tashi ba, bai tsaya kallon inda take ba don karya ganoma ma kanshi ya wuce bathroom kai tsaye ya dauro alwala, yana fitowa ya saka jallabiyan shi ya fuce daga dakin gaba daya zuwa masjid. Koda ya dawo daga masallaci kaya kawai ya sauya zuwa gym wears,wayarshi ya janyo dake gefen bedside kanshi a gefe ya fuce daga dakin. Anan cikin estate din ya wuce sashen gym da aka bude a cikin estate ga wanda ke shaawar workout, yana shiga ciki kuwa cikin girmamawa couch’s din cikin gym din suka gaishesa sanin shi a matsayin me estate din gaba daya. Don kowa yaga live broadcast announcementda yayi akan taura company, inda ya bayyanar da matsayinshi na da ga Alhaji Yunus Taura, kuma magajin tauraCom gaba daya. Amra kuwa saida tasha barcin ta ta koshi kafin ta Tashi, ganin baya dakin yasa ta fuce daga dakin gaba daya zuwa nata, tana mamakin wannan yawan barci da take yi hartana mising sallah. Shiko goga sai wajen karfe takwas ya shigo gida, anan kasa ya tadda ammah, anatse ya tako Har Ind a take ya gaisheta kafin ya wuce bedroom dinshi. Karfe Tara kowa ya hallara a dining Banda amra, ammah na Ganin haka ta tura Salim ya dubota,a kwance ya taddata tana barcin ta hankali kwance don tayi wanka harta sauya kaya, tashinta ya soma yi suka sauko kasa atare. [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update!! Unedited page Doguwar rigace a jikinta ta atamfa free gown sai dankwalin atamfar dake rike a hannunta, gashinta duk ya bazo har kan kafadarta, fuskanta fayau tayi wani irin kyau sosai anatse ta karso har dining din ta gaisheda ammah kafin tabi kowa da kallo, aman ta fara gaishewar kafin ta maida dubanta ga amar daya hade rai tamm kamar zai fashe, kauda kanta tayi ta karaso gefen da yake zaune ta janyo kujera ta zauna, saida ta zauna ta dan dago suka hada idanu, wani irin kallo ya watsa mata mai wuyar fassara,saurin kauda kanta tayi daga wajenshi,jiki a mace tace ‘’ina kwana ‘’ ‘’lafiya’’ ya amsa ta atakaice saboda ammah na zaune, tabe baki kawai amra tayi janyo plate zata diba abunci, dan dagowa yayi ya faki idanun ammah cikin sauri ya buge hannunta, dan dagowa tayi ta zuba mashi shanyayyun idanunta tana mamakin abunda yayi, rai adan bace ya soma maggana kasa kasa yanda babu wanda zai jisu, ‘’cover your hair’’ tana jin haka tayi saurin taba gashinta, sai a lokacin ta lura kanta a bude yake, mamakin yanda ta manta bata daura dankwalin ba tayi, nan take taji kunya ta lullubeta don ahaka ta sauko kasan, cikin hanzari ta daura dankwalin ta rufe kanta dashi, samun kanta tayi da kasa motsawa saida ammah tace ‘’daughter bazakici ba? Ko kina buqatan wani abun daban?’’ Da hanzari ta dago ta kalli ammah cikin kunya tace ‘’no ammah, zanci’’ Har amma ta mike ta fuce daga dining din bata diba abuncinba, haka duk suka fara fucewa daga dining din daya bayan daya,ya rage daga ita shi a zaune, dukda shima y agama hakan baisa ya miqe ba haka zalika inda take zaune ma bi kalla ba saida kowa ya watse ya dago ya kalleta babu fara a afuskanshi yace ‘’this should be the last time zaki dunga yawo babu cover, understood?’’ ya karashe yana kallonta, dan waigowa tayi ta zuba mashi idanun nan nata kafin ta dan murmusa ta sauke kanta kasa tace ‘’in sha allah baza a sake ba, wannan ma tsautsayi ne bansan na futo haka dinba,’’ kallonta yayi ganin yanda ta sauke kanta da yanda take magana calmly in a respectful manner sai ya bashi mamaki chan kuma yaji wani iri, yar tsuka yayi ya miqe tsaye ya fuce daga dining din. Yana fucewa tabi bayanshi da kallo, haka kawai yau ta tashi with emotional mood, yana fucewa ta afshe da kuka, ita kanta bazatace ga abunda ke damunta ba ko ga abunda akayi mata, kawai dai shes not feeling her self, abuncin ma bata kalli inda yake ba ta miqe ta wuce sama tana hawaye.   Ammah na komawa daki ta zauna bakin gado ta jawo wasu papers, kallon takardar ta farayi hawaye na zubuwa akan fuskanta,abunda ke kunshe cikin papers din yarjejeniya ce da tayi sighning da hannunta na transfer din property din amar zuwaga alhaji kabiru, tunani ta soma yi tana hawaye wannan ne first threat da manipulation da alhaji kabiru ya fara yi mata bayan mutuwar dada, inda aranar ne ta ga asalin intention dinshi na karbar company da yayi asunan zaija ragamar company din, duk sanda ta dauka papers dinnan saitayi hawaye,dukda yanxu ta samu kwanciyar hankali da aka kama daddy but hakan baisa hankalinta ya kwanta dashi ba kwata kwata don ita ta fara gano cewa shi ya kashe dada, dukda ta boye ma amar saboda tsoron abunda zaije ya biyo baya dalilin hakan tayi sighing yarjejeniyar saboda daddy yayi threatning dinta akan idan har bata bashi komai ba zai kashe amar ta hanyar daya kashe dada, tayi kuka sosai lokacin data gano dady nada sa hannu a kisan dada don tunwa da wannan kadai ma yakesa ta samun heart attack,bayan wannan tunanin aman ya fado mata, bazata taba manta lokacin da mahaifiyarshi ta bar mata wasika ba kafun allah ya dauki ranta inda take ce mata ‘’maryama, akwai masifa da ukuba a cikin zuriar nan, wanda na kasa hana ta yin tasiri a cikin family nan, bazan ce maki komai ba don nasan mutuwa zanyi, saidai nasan koba yauba allah zai kawo ranar da allah zai bayyanar da komai, ga yayanmu nan ki kula dasu, sannan a karshe ina rokon alfarma a gurinki yar uwa, don allah ki kula min da aman, dan allah ki jashi a jikinki karki bari yabi sahun mahaifinshi, bazan iya fada maki komai ayanxu ba amma zaki gane komai nan da yan shekaru agaba,’’ Tun bayan mutuwarta cikin ikon allah abubuwa suka fara bayyanar ma ammah cikin ruwan sanyi wanda daga karshe bata da option daya rage mata don tayi protecting yayanta sai auren dady,inda shi da kanshi ya buqaci hakan, da farko tayi mamakin sai daga baya ta fahimci kudirinshi nayi hakan don ya karbi company da duk dukiyar da dada yabar masu, da farko dataqi yarda saiya nuna mata asalin kudirinshi akan inhar bata yarda tayi sighimg wannan papers dinba zaiyi abunda zaisa properties din su dawo hannunshi cikin ruwan wanda hakan na nufin zai kashe amar. Sanin yanada hannu a kisan dada yasa hankalinta ya tashi don tabbas zai iyayin komai don haka ta amunce da buqatarshi harta aureshi, a wannan lokacin tayi kuka sosai babu wanda take tausayama kamar Amar don jin wannan zancen zaiyi shattering dinshi idan yaji labarin cewa daddy nada da hannu a kisan dada, don haka Tayi alkwarin bazata taba bari ya sani ba don abun zaiyi breaking dinshi sosai wanda bazata so ta ganshi cikin damuwa ba.   Baiwar allah abunda bata sani ba shine wannan papers din forging dinsu daddy yayi ba sune asalin real document dinba don babu wanda yasan inda asalin paper record of the property’s din yake ba harshima don koda yazo kashe dada saida yayi threating dinshi akan ya bashi real paper record din ko yanda zai kasheshi haka zai kashe amar, saidai allah bai bashi ikon samun hakan ba saboda atake dada ya mutu, alhaji kabiru kuwa yayi takaici sosai don saida ya aiwatar da kudirinsa na kashe dada saboda ya gano sirrinsa ya tuna da property record din. Saurin share hawayen fuskanta tayi bayan ta gama tunanin, anatse ta janyo locker da take aje duk wani important document ta aje aciki ta rufe. Anatse ta mike tsaye don dauro alwala, nan take taji jiri na dibanta, ahankali ta furta ‘’ya salam’’ Da sauri tayi baya ta zauna ta dafe kanta don gaba daya kanta juyawa ya soma yi, wasa wasa bayan jiri ta soma jin throat dinta Nayin zafi sosai, wanda hakan yasa ta danyi coughing next thing saiga gudan jini ,abunda yafi tayar mata da hankali shine abunda yabiyo tarin, kallon hannunta tayi hankali atashe ta furta ‘’subhanallah jini kuma” Wasu irin hawaye ne ke zubowa a fuskanta babu dalili saidai tabbas tasan something is definitely going on, anaste ta soma karanto innalillahi ta yago tissue dake gefen bedside dinta ta dauki gudan jinin ta nade shi cikin tissues din, tunani ta soma yi yanda cikin kwanakin yake samun changes a jikinta wanda hakan ke bata mamaki dukda doctor ya shaida mata effect din magungunan ta ne, wanda for the mean time zata samu changes daga baya kuma zaizo ya bari idan maganin ya kare, gaba daya she’s not convinced with maganar doctor don abun gaba yake yi don haka Tayi saurin janyo wayarta ta soma dialing number family doc din,yana picking suka gaisa. Tun kafin ta soma mashi bayani ya soma magana “hajiya yau ma Akwai wani chances din ne?” Tayi mamaki dajin kalamanshi don abun sounds like kamar yasan dalilin kiranshi datayi kenan, bata kawo komai aranta ba don haka tace “oh doctor harkasan complain zanyi maka kenan, anyway gaskia inaga zanzo asibitin don nayi checkup, don naga abubuwan na Kara gaba sosai, anya baza a sauya wasu magungunan ba da alamu dai wannan basu karbeni ba” ta karashe tana murmushi. Dariya ya danyi yace “Akwai wasu chances dinne bayan wanda kika fada kwanaki hajiya?” “Eh yau na Tashi da jiri, sai kuma tari da jini” Shuru ya danyi kafin yace “okay bayan tari da jiri Akwai ciwon kirji?” Ya tambayeta kai tsaye “No gaskia babu Ay rabon da nayi ciwon kirji harna manta likita”ta bashi amsa “wannan ma yana nuna alamun Akwai ci gaba kuma maganin yana aiki saidai Ina Ganin kamar yayi maki karfi ne shiyasa kike jin jiri, amma za a iya chanza maki wasu suma dai babu guaranteed don kowani magani yana da effect substance da yake chanza organism, don wannan da na baki shine mai sauki sosai wanda bashida side effect and Duk wannan symptoms din normal ne ga masu ciwon zuciya with time zai daina Ammah najin haka tace “Toh shiknan doc ba damuwa Zan cigaba da wannan din, kasan girma idan yazo sai ah hankali” ta karashe tana murmusa daga bisani kuma tayi mashi godiya ta kashe wayar. Wunin ranar ammah a kwance tayishi don tana miqewa sai jiri, koda su amra sukazo dubata jin shuru nan ta shaida masu da ciwon kai ta wuni. Amar ma koda ya hauro sama don ya dubata shima boye mashi tayi saboda tasan yanda zai tada hankalinshi don haka ta shaida mashi ciwon kai ne kawai ya dan rike ta, shima saida yayi mata sannu kafin ya wuce kasa zuwa part dinshi. Tun bayan daya dawo daga dakin ammah wanka kawai yayi ya sauya kaya zuwa pjs dinshi ya zauna kan gado tare da jawo laptop dinshi ya soma yin wasu ayyukan, daman evidence ne yake tartarawa gaba daya akan mks empire da wanda dada ya tura mashi da wanda ya samu shima. Tunda ya kafa ma screen din laptop dinshi idanu ya kasa daukewa yana kallon property report dinda dada ya tura mashi cikin encrypted portal, gaba daya properties din taura sunanshi ne a jiki as the heir, haryau mamakin date din da dada yayi handing over Duk properties din yakeyi don if he can recall alokacin yana makaranta ne ko university bai gama ba, “Toh kodai tun lokacin dada ya gano sirrin daddy ne?” Ya tambayi kanshi. Ganin babu mai bashi amsa yasa ya rufe laptop din ya dubi time da agogon na rolex, almost past twelve, dan waigawa ya soma yi yana mamakin rashin zuwan ta dakin, tabe baki kawai yayi don she hakan ma yayi mashi, don he needs break from her new behaviour wanda ke sakashi yin abubuwan da ya kasa gane kanshi. Saida ya kwanta ya janyo duvet yayi addaua ya rufe idanunshi, forcefully yake son yin barci saidai tunanin da yake hana kanshi yi yagama shiga ranshi, he keeps thinking of her, tambayar kanshi kawai yake yi meysa bata zo ba? Kodai she’s sick ne? Ya tambayi kanshi, da sauri ya miqe zaune zumbur ya zauna ya dafe kanshi, “goddd why do I care” ya karashe yana yar tsuka kafin ya kwanta, ko second biyu baiyi ba ya sake Tashi gama daya he’s anxious, haka nan ya Tashi ya saka bathroom sleeper dinshi ya fuce daga dakin, sama ya wuce direct kamar Ana ingiza shi Har zuwa dakinta, saida ya dan tsaya yana nazari kamar ya shiga kamar karya shiga, karshe dai haka ya batse ya tura kanshi cikin dakin ba tare da yayi knocking ba, a zaune ya tadda daga ita sai singlet da shorts akan gado, ta aje dry cereal a gabanta tana ci,dan waigawa tayi tana jin alamun bude kofa, da mamaki ta kura mashi idanu don kwata kwata batayi expecting dinshi ba, shima idanun ya zuba mata Har ya shigo dakin dan nesa da ita yana mamakin Anya wannan yarinyar kalau take kuwa?, Kallonshi amra tayi Ganin yanda ya Tamke fuska kamar bai taba fara a ba don haka tace “laa Bakayi barci ba yaaya” Shuru yayi yana mamakin yanda yanzu ko irin fargabar da take yi idan zatayi mashi magana batayi, ayanxu yanda yake magana dashi sshe’s talking casually. Haka ya dunga binta da idanu baice mata Kala ba Har saida ta mike tsaye ta karaso gabanshi ko kunyanshi bata jiba, tace “kana buqatan wani abu ne?”ta karashe tana mashi Farr da idanu, da ido ya dunga bin ta da kallo tundaga tsakiyan kanta don gaba daya bata da wani tsayi sosai a gabanshi zuwa cinyoyinta, cikin sauri ya kauda kanshi gefe yace “bring me coffee” Yana kaiwa nan ya fuce cikin kamewa, da idanu tabi bayanshi da kallo har ya fuce mata daga gani. [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update Unedited page Wani irin jiri ne ya soma dibanshi ganin yanda jini kebin fuskan ammah ta baki ta hanci, idanunshi sunyi jaa suna neman kawo ruwa, thie is the most painful day of his life, ammah is his life entirely, he cant take it idan abu ya sameta don shes his everything, itace rayuwar shi gaba daya. Jikinshi na kyarma ya tallabo kanta, bakinsa na karkarwa ya kasa motsawa gaba daya, hannunshi na karkarwa ya soma jijjiga ta, ‘’am..mah..ammahh…innalillahi wa inna ilaihi rajiun, ammah please wake up, ammah karki tafi ki barni yanda dada ya tafiya, ammah plaes’’ gaba daya y agama rikidewa ya chanza kamar ba general ba, amra dake gefenshi dasu salima babu abunda sukeyi sai kuka, tun yana Magana ahankali harya soma ihu idanunshi yayi jaaa, kana ganinshi kasan an tabo weak point dinshi‘’somebody should fucking call the ambulance’’ Cikin sauri aman ya miqe tsaye ya wuce cikin gida ya domin ya dauko car keys dinshi, yana gudu yana tuntube harya shige dakinsa agigice ya dauko car keys. Yana futowa motar karar motar ambulance ta karade anguwar hade da motocin su asad, cikin sauri securities suka bude gate, nan take suka fara shigowa aguje, motar ambulance din na parking emergency health team suka fito da gadon marasa lafiya daga motar, shima asad sunayin parking suka sauko shida yaransa kowannen su hannunshi dauke da bindigu, Aguje suka firfitowa gaba dayan su sukayo kan lantana dake ayashe kamar babu rai, haka suka dibeta kamar wulaqantattun kayan wanki suka watsa a cikin mota, ammah ma dakyar aka banbareta daga hannun amar don gaba daya ya susuce don gani yake kamar ana rabata da jikinshi mutuwa zatayi,dakyar aka samu asad ya dagashi suka samu akasa ammah a cikin mota. Aman na ganin haka ya fiddo da tashi motar shima, janyo amar asad yayi ya turashi cikin motar aman din, baima lura dasu salima da amra ba da suke tsaye, saida suka shige motar amra tace ‘’dan allah ku tafi damu ya aman’’ Wata uwar kara amar ya yi ya kalli aman yace ‘’give me the car keys’’ da kyar asad ya karaso inda yake yace ‘’oga bazaka iya tuki a wannan condition dinba ka bari shi tuka. Kallonsu amra asad yayi yace ‘’ku shiga’’ Shigewa sukayi gaba dayansu bayan motar cikin gaggawa kafin aman yabi bayan motar ambulance din da matsiyacin gudu har saida suka kamo motar ambulance din, har suka karaso cikin asibitin amar dai tunda ya zauna cikin motar ya dafe kanshi hankali atashe, suna isowa ko parking aman bai gama yiba amar ya futo daga motar acikin hanzari ya shige cikin asibitin don already an shiga da ammah, hankali atashe aman yayi parking ya bude motar duk suka fito duk hankalinsu atashe, bin bayanshi duk sukayi kowannen su hankali atashe. Yana shiga cikin emergency ward din ya wuce wajen emergency room da gudu, yana zuwa daidai kofar ya tsaya saboda family doctor su daya fito daga cikin ward din a hargitse, amar na ganinshi yayi saurin karasowa gabanshi cikin fada yace ‘’whats going on aciki? Hows ammah?’’ Yanda ya zubama doctor idanu haka shima ya zuba mashi jiki na bari ya kasa cewa komai, kana ganinshi kaga mara gaskia, amar na ganin haka ya daka mashi tsawa ‘’don’t just fucking shut your mouth,Talk to me whats going on there meyya samu mahaifita’’ Saurin tattara natsuwa doctor yayi ya kalleshi yace ‘’we are trying our best don mu gano meke damunta, excuse me’’ Yana fadin haka ya bi wata hanya kamar wani ward din ya fuce, amar dai wani irin tangadi ya soma yi, da sauri aman ya taro shi ya jashi wajen waiting chairs ya zaunar dashi don gaba daya y agama chanza kamar bashi ba, abunda yake tsoro yana neman faruwa, Amra dai tunda taga yanda ya lokaci guda ya chanza kamar baa mar din data sani ba, wani irin tausayinsa na yawo a jininta, tsakanin daaa da uwa sai allah, tabbas su zasu shiada kaunar dake tsakaninshi da ammah, bama shi kadai ba, har suma don babu wanda zai kallesu bazai hango tsantsan tashin hankali atare dasu ba, sai hawaye sukeyi, sun dauka kusan minti biyu saiga wata nurse ta fito daga emergency din hankali atashe ta, bata dade ba ta dawo tare da doctors biyu suka shige cikin emergency room din, amar dai tunda yaga suna shige da fuce gaba daya jikinsa yam utu, babu abunda yake furtawa sai innalillahi wa inna ialihi rajiun, don idanda za a gwada jinin a wannan lokacin toh tabbas ya je high sosai, tunda ya dafe kirjinshi ya kasa motsawa, bakinsa ne kawai ke motsawa, adduar ma da yakeyi baya futa kwata kwata daga bakinshi, su amra da salima da salim dai suna tsaye sun kasa zama kowannanesu babu abunda yake sai hawaye, aman ma yana tsaye yana sassarfa tsakanin walk way din, kowannen su yayi jigum hankali atashe, cikin mintuna talatin saiga daya daga cikin doctors din ya fito, amar na ganin futowarshi yayi saurin mikewa ya karaso inda yake tsaye aman na biye dashi suka zagaye doctor, kowannensu idanun shi yayi jaa sosai jijiyoyin wuyansu ya fito sosai, kokarin calming dinsu ya fara baima karasa magana baa mar ya katse shi ‘’how my mother? Meke faruwa da ita? Whys she bleeding’’ amar ya fada yana kafeshi da idanu ‘’I’m so sorry to say this but…’’ dan jim yayi yama rasa ta yanda zai mashi bayani ‘’why are you silent? Kun kasa aikin ku ne? wallahi idan wani abu ya same ta sainayi suiing aisbitin nan’’ cikin sauri aman ya dafashi yace ‘’calm down, ka tsaya muji me zaice’’ Kallonsu doctor ya sakeyi yace ‘’shes in danger rn, zuciyarta na gab da bugawa saboda tayi damaging ta tsaya chak dalilin pumping jini da batayi kwata kwata, mun yi iya kokarin mu don mu gano abunda ya toshe hanyar mun kasa ganowa saidai, dole zamuyi mata operation, and we only have 10% chance zata rayu idan anyi operation din Kenan idan baayi ba cikin gaggawa kuma, im so sorry to say this she cannot make it, and right now shes in coma’’, Hannu aka salima ta dora tana ‘’innalillahi mun shiga uku’’ Amar dai gaba daya komai nashi tsaywa yayi chak, babu abunda yake sai innalillahi wa inna ialiahi rajiun, idanunshi yayi jaa sosai kamar garwashi, jijiyoyin kanshi sun firfito sosai, da sauri ya damko rigar doctor hankalinshi y agama gushewa gaba daya ‘’are you insane? Wannan wani irin maganar banza kakeyi, shes perfectly fine dazu yanxu kuma zaka cemin zuciyarta ya buga kai mahaukaci ne’’ kakarin amai doctor ya soma yi saida aman ya taimaka mashi ya kwaci kanshi a hannun amar, ya tura shi baya, da sauri amra ta taro amar ta riko shit ace ‘’yaya please calm down, ka kwantar da hankalinka babu abunda zai samu ammah insha allah she will be fine’’ bai dago ba haka zalika bai kalleta ba jikinshi dai sai bari yake kamar mazari, gaba daya kana ganinshi kasan hes weak, asuna nan tsaye nurse ta fito hannunta rike da report ta kalli doctor ‘’sir ga scan ga result din scan’’ Karban file din doctor yayi ya bude ya karanta tsaf yana gamawa ya dago ya kalli aman don amar ya futa hayyacinshi gaba daya yace ‘’dole ayi mata opration yanxu don komai zai iya faruwa, and dole zamu buqaci jini don blood type dinta babu a blood bank so I suggest kuje a diba jini as much as possible saboda shi tafi buaqata ayanxu’’ yana kaiwa nan ya juya ya shige emergency room don ya shaku sosai. Takowa aman yayi inda amar ke tsaye yace ‘’bamuda wani option yanxu, dole we have to accept duk abunda suka ce’’ Afusace amar ya kalleshi yace ‘’waennan basu san komai ba, I will be transferring her now to dubai, I want to confirm abunda suke cewa’’ Wani irin kallo aman ya mashi kana ganin kasan hes very serious ‘’wai bakaji abunda suka fada bane?, shes in danger dole ayi mata operation yanxu, ayanxu da kake cewa zakayi mata transfer to wata kasar how sure are you zatakai har lokacin’’ Kallonshi amar yayi, gaba daya jikinshi yam utu he cant believe abunda kunenshi ya jiyo mashi, katseshi amar yayi yace ‘’yes nida kai munsan komai, wannan duk aykin daddy ne, so we have no other option dole muyi abunda doctors sukace kafin mu gano komai’’ Dafe kai amar yayi yana ambaton allah, lallai abunda suke zargi haka ne, da farko ya dauka sun tsirar da ammah na kokarin gano lantana, saidai abunda basu sani ba shine dalilin bugawar zuciyarta. Nurse din data kawo report ce ta jagorancesu zuwa lap gaba dayansu, suna gab da shiga aman ya waigo wajen su amra yace ‘’ku jira anan’’ Yana kaiwa nan yabi bayan amar don ya shige ciki already cikin gaggawa, jininshi aka fara diba don ayi blood test kafin a diba na aman, ana gamawa suka fito waiting room suka tsaya don jiran report, cikin mintuna qalilan saiga doctor ya fito cikin kayan operation, yana futowa suka miqe su duka suka tsaya gabanshi har ya soma Magana ‘’sir jininku baiyi daidai da nata ba, I mean bazaku iya bata jininku ba, gaba dayan ku blood group din ku AB ne, ita kuma universal donor ce dole sai universal donor irin ta ne zai iya bata,’’ Hannu amar ya daga ya shafa kanshi kafin ya kaima bango naushi, nan take hannunshi ya fara fidda jini, gaba daya duk saida suka tsorata dashi sosai, ‘’im a universal donor’’ duk waigowa sukayi suka zubama amra idanu datayi Magana harda amar, takowa tayi har gaban doctor din tace ‘’im o negative’’ Kallonta doctor yayi shes so young gashi da yawa ake buqatan jinin don haka yace ‘’that’s perfect, saidai jinin da za mu buqata yaan da yawa sosai’’ Saurin katseshi tayi tace ‘’ba damuwa a diba,’’ Kallon nurse doctor yayi yace ‘’kuje blood bank a diba sample kuyi running blood group test kawai cikin gaggawar ko bag biyu ne for now’’ ‘’okay sir’’ nurse din ta fada tana bin hanyar lap din amra na biye da ita har suka shige cikin lap din. Babu abunda aman keyi sai hamdala, gaba daya fatansu allah yasa a dace. Bangaren asad tun bayan fitarsu amar shima ya shige motarshi da yaransa suka wuce asibitin dake cikin nigerian army head quarter saboda abama lantana taimakon gaggawa don gaba daya kamar ta daina nunfashi, suna zuwa aka karbeta akayi treating ciwukanta, kowa saida yayi mamakin yanda ta karairaye kamar wadda tayi accident, don anyi mata gyaran karaya biyar a jikinta, tasha azaba kuwa hannunta an daureshi da ankwa a jikin gadon asibitin. Saida asad ya tabbatar ta dawo hayyacinta ya fara buncike akanta tundaga kan rayuwarta har zuwa abubuwan da takeyi da mutanen da take mu’amala dasu. Amra…. Bayan sun shiga lap nurse ta deba sample din jininta, cikin yan mintuna kalilan tayi running test nan taga jinin amra yayi matching da amma don haka tayi saurin bata gado anan cikin lap don kafin ta ta fara kokarin diban jininta. Tunda amra ta kwanta babu abunda take sai hawaye, gaba daya she’s weak, alokacin babu abunda take fata sai samun lafiyar ammah, tunda ta kwanta idanunta akan celing tana jin yanda jinin ke fita daga jikinta har aka diba 1st bag, ita kadai tasan abunda take ji ajikinta, saida aka gaam diban seconb bag ta soma jin jiri, lokaci guda tayi passing out, nurse na ganin haka ta tsagaita daman tasan dole hakan zata faru don haka tayi mata taimakon gaggawa ta mata alluran bacci. Bangaren su amar tun bayan tafiyar amra kowannensu na zaune a gaban emergency room suna cikin zullumi, gaba dayansu hankalinsu a tashe yake sallah ce kawai ke fidda su amar da aman da salim, suna nan zaune har nurse tazo ta wuce da bag of jinin da aka diba na amra, tana fitowa ta sanar dasu amra tayi passing out har an bata daki, tashin hankali biyu, ga amra ga ammah, salima dai kamar zata haukace haka take ji, gashi basuji komai daga bangaren ammah ba, haka suka dunguma itada aman suka wuce dakin da aka kwantar da amra suka bar amar da salim a emergency, da sallama salima ta bude kofar, a kwance suka taddata, fuskanta yayi pale sosai, kana ganinta kasan she’s not okay kwata kwata, tausayinta duk suka fara ji gaba dayansu salima dai babu abunda take sai hawaye. Basu wani dade wajen amra ba suka koma emergency ganin tana barci, koda suka koma chan ma haka salima ta zauna ta doka uban tagumi. Suna nan zaune saiga amra ta zama wata abar tausayi, salima na hangota daga nesa tayi saurin miqewa ta taho da ita don da kyar take dingisawa, suna karasowa ta kalli su aman tace ‘’yaya ya jikin nata? An gama operation din’’ ta tambaya tana kokarin zama, kallonta yayi yana jin tausayinta sosai aranshi yace ‘’basu fito ba tukunna how are you feeling now? Meysa kika fito ki koma karki fadi’’ ‘’ah ah ya aman, zan zauna anan har su fito’’ Tunda suka fara Magana amar bai dago ba, idanunshi a lumshe yana addua aranshi, kana ganinshi zai baka tausayi fuskanshi tayi jaa sosai. Suna nan zaune nurse ta sake futowa hankali atashe, suna ganin futowarta suka miqe gaba dayan su,tana kokarin wucewa ta hango amra, ‘’alhamdullah daman dakin da kike zanje, ana buqatar wani jinin saidai ina tsoron zaki iya samun matsala kema’’ Saurin katse amra tayi tace ‘’ku diba kawai,’’ Shuru nurse din tayi tana kallonta dakyau tana son sensing wani abun, don tabbas kana ganinta kaga lafiyayyiya saidai diban jini ba abu bane mai sauqi dole zataji a jikinta, Wata nurse dinta ta sake fitowa tace ‘’nurse t what are you waiting for, ana buqatar jini yanxu, jinin ta yayi kasa, we can lost her at any time’’ Saurin runtse idanu amar yayi gabanshi na faduwa, hankali atashe amra tace ‘’dan allah ki diba kawai, babu abunda zai sameni,’’ Wadda aka kira da nurse t tanajin haka tace ‘’amma…’’ ‘’dan allah ku diba kawai nace maku im okay’’ amra ta katseta Dayar nurse dince ta shiga emergency room ta debo abubuwan da zasu diba jinin dashi, anan zaune ta saka mata canula ta soma diban jinin, babu abunda amra keyi sai runtse idanu tana hawaye, yanda takeji kamar ana zare mata rai, ana diban half nurse t ta kalleta tace ‘’ko zaki tashi ki dunga zagayawa saboda naga baya futa sosai’’ Girgiza mata kai akwai amra tayi ta mike salima dake gefenta itama ta miqe, ahankali ta daga kafarta tayi taku daya biyu harta kusa gifta inda amar yake kafin ta yanke jiki, amar da idanunshi ke rufe yayi saurin budesu ya tarota da sauri, abubuwa da daman a yawo aranshi, cikin muryanshi da baya futowa sosai yace ‘’ku cire mata please’’ Da kyar amra ta bude idanunta ta sauke akanshi, tsantsar damuwa ne akan fuskanshi sosai,saurin runtse idanunta tayi tace ‘’no karku cire min dan allah, ammah needs it more’’ Binta yayi da jajayen idanunshi kafin ya dauketa gaba dayanta da hannunshi ya kalli nurse din ya nufi hanyar dakin da aka bata, yana gab da shiga dakin ya dan rankwafo daidai kunenta’’ why are you stubborn, youre not okay bari acire maki’’ Wasu siraraen hawaye ne suka zubo mata muryanta baya futa sosai tace ‘’ah ah yaya, dan allah kar a cire, ammah..’’ bata kaarsa ba ta sake passing out, saurin kwantar da ita yayi akan gadon ya kalli nurse din dake biye dashi yace ‘’ku cire mata, zanje na nemo wani ji Yana kaiwa nan ya fuce daga dakin hankali atashe, har wani tangadi yakeyi kamar zai fadi, yanxu ina zaije ya nemo jini ya tambayi kanshi, wajen emergency ya koma ya dan tsaya, yanajin kamar idan ya tafi shikenan bazai sake ganin ammah ba har abada. After 3 hours of successful operation, sai wajen karfe biyar doctors suka fito daga cikin operating room, amar dake shirin barin wajen yayi saurin tsayawa ganin green light a jikin kofar emergency din which means an gama operation Kenan, gabanshi ne ya bada dammm, shikenan babu abunda yazo ranshi sai qila ta mutu ne, saurin rintse idanunshi yayi lokacin da doctor yake ma aman bayani kan zuje office dinshi. Doctor na juyawa aman yabi bayanshi, amar shima dai haka ya daga kafarshi da kyar yabi bayansu zuwa office din doctor, suna shiga office din suka zauna suka kafama doctor idanu kamar tv, kallonsu shima yayi ya soma Magana ‘’alhamdullahi, dole mu gode ma allah, we have a successful operation, saidai shes still in coma’’ Wata irin ajiyar zuciya suka sauke atare suna hamdala, amar kuwa saida yayi sujudul shukur, Kallonsu doctor ya sake yi yace ‘’abunda ya bamu mamaki shine shes very strong shes a fighter don ko lokacin da muka shiga operating room bamu taba tunanin zata rayu ba, saboda chance din kadan ne, sannan operation din anyi shi cikin gaggawa wanda hakan ma saboda ikon allah ne muka samu komai ya daidaita,’’ Kallon doc aman yayi yace ‘’thank you so much thank you but munason komai game da rashin lafiyar nata, meya kawo mata wannan heart damage din?’’ Nunfasawa doctor yayi ya bude file din gabanshi ya tura amsu gabansu kafin ya danyi yan danne danne akan screen din desktop dake gabanshi ya juya masu screen din ya soma bayani ‘’wannan scan din zuciyarta ne,wannan hole din shine yake pumping blood zuwa ga zuciya, case irin nata bamu taba samu ba saboda yawanci masu heart attack da wuya ka samu wanda heart dinshi yayi blocking gaba daya daga jan jini, saboda kwayoyin hallita da suke kare lafiyar jikin dana adam,abunda yafi bamu mamaki shine kwayoyin hallitar jikinta duk sun mutu kadan suka rage wanda sune suka taimaketa har take raye saboda jinin ta nada karfi sosai, and bayan wannan a buncikena da mukayi akwai wani substance a jikinta wanda shine ya kashe mata kwayoyin haliitar kare lafiya na jikinta wanda buncike ya nuna yana bin jininta ne bayan wannan munyi buncike akan substance din and it looks like drug ne mai karfi don drug ne mai karfi ke kashe waennan kwayoyin. Acikin file dinta naga ta taba samun heart attark, shima duk ta dalilin substance dinne don ahankali ya fara cinta harya nemi hanyar toshe wucewar jinin daga zuciyarta’’ Juyowa amar da aman sukayi atare suka kalli juna, abunda suke zargi ne dai ya tabbata, so all this while daddy ita yake hari, shiyasa yace suna tafun hannunshi Kenan, muryar doctor ce ta sake katse masu tunani inda yace ‘’bayan wannan akwai abunda ya daure mana kai, magungunan da doctor hafix ya daurata akai ya kamata ace sunyi protecting dinta don magunguna ne masu karfi sosai, bayan wannan alamu sun nuna symptom din da take samu na fidda jini ta baki da hanci ba tun yanxu ta fara yinsu ba, maysa kukayi gangancin barinta har jininta yayi kasa?, don badan jinin wannan yarinyar ba da tuni mun rasa ta gaba daya, jinin yarinyarnan shine kadai abunda ya ceceta, sai mu gode ma Allah, and by the way shes a brave girl, babu inda aka taba diban jini bag uku lokaci guda, wasu bag daya ake diba suke passing out,’’ Kallon doc din aman yayi yace ‘’alahamdullahi thank you so much doctor zamu iya ganinta yanxu’’ ‘’no not now, shes in coma, will advice zuwa gobe idan komai y agama regulating don yanxu haka muma dole sai mun sanya idanu sosai akanta’’ Tunda amar ya sauke kanshi kasa ya kasa dagowa har doctor y agama yi masu bayani. Godiya sukayi mashi suka fuce daga office din, gaban emergency rooms da ake ajiye patients suka tsaya suna kallon ammah dake kwance akan gadon marasa lafiya babu abunda suke hangowa sai fuskanta don gaba daya an lullubeta fuskan nata ma an saka mata oxygyn hannunta kuma jini ne da ake kara mata, tunda suka kafa mata idanu ta jikin glass door din sunkai kusan minti talatin a tsaye, gaba dayansu duk sun firgice kamar basu ba, sun sauya gaba daya duk sun galabaice, jin ana kiran sallar magrib yasa aman yace ‘’muje muyi sallah’’ Jiki a mace amar ya wuce aman yabi bayanshi tare da salim, fadin irin kwanciyar hankali daya samu da akace bata mutu ba ma bata lokaci ne, har sukayi sallah suka dawo cikin asibitin babu wanda yasa ko ruwa a baki, suna dawowa amar ya tsaya a bakin kofar dakin ammah ya zuba mata idanu while su salim da aman suka wuce dakin da aka kwantar da amra. Da sallama suka shiga nan suka tadda amra kwance idanunta a lumshe har an sauya mata kaya zuwa na patients, salima kuma na gefe ta na sallah tana idarwa ta mike zuwa gaban aman tace ‘’ya jikin ammah? An gama operation din? Hope babu abunda zai sameta? Bazata mutu ba ko?’’ Haka ta dunga jero mashi tambayoyi, samun kanshi yayi da janyota jikinshi ya rungumeta yace ‘’calm down, the operation is succeccfull’’ Jin haka yasa amra ta bude idanunta don kamar a mafarki taji Kalmar, fuskanta yayi fayau sosai tayi haske saboda jinin jikinta da aka jiba, sai jijiyoyi da suka firfito mata, kallonshi amra tayi muryanta na karkarwa tace ‘’is she out of danger?tana lafiya? Is she okay now? ‘’ Saurin sakin salima yayi ya kalleta yace ‘’alhamdulillah, it’s a successful operation, but shes still in coma, yanxu we have to wait har saita tashi.’’ ‘’alhamdulillah alhamdulillah’’ amra ta furta tana hawayen farin ciki. Kallonshi salima tayi tace ‘’yaya muje inason naga ammah pls’’ Katse ta yayi yace ‘’bazaki samu ganinta ba saidai ki leka’’ Amra ce ta soma kokarin mikewa tace ‘’please zan dubata nima, wallahi hankalina bazai taba kwanciya ba inbanganta ba’’ Badan yaso ba ya jagorancesu suka fito, salima na rike da hannun amra don bata iya tsayuwa saboda jirin dake dibanta, anatse suka tako har gaban dakin inda amar ke tsaye ya zuba ma dakin idanu,kallonshi aman yayi yace ‘’zasu dubata’’ Dn waigowa yayi ganin amra a tsaye kanta a kasa, nan take yayi saurin kauda kanshi gefe, wani irin daraja da girmanta ne ya sauka a kanshi, bayan ammah babu mace a duniyannan da yake jin ta kamar amra ayanxu, ta samu wani matsayi a zuciyarshi wanda bazai taba hadata kowa ba bayan amma, yau yarinyar daya raina itace ta taimaki mahaifiyarsa, itace ta ceci mahiafiyart ayanxu da babu ita a cikin asibitin da saidai ammah ta mutu, Samun kanshi yayi da yin baya ya tsaya daga bayanta salima ta taimaka mata suka tsaya bakin kofar, shafa kofar amra tayi tana hawaye babu abunda take fada sai ‘’alhamdullah ya allah, allah mung ode maka, allah ya tashi kafadunki ammah, allah ya tausasa maki ya baki strength, muna buqatarki a cikin rayuwarmu gaba daya, allah ya baki lafiya’’…. Amar dai kasa tsayuwa yayi ya juya ya fuce daga wajen, don shi kadai aysan abunda yake ji a cikin zuciyarshi a wannan lokacin. Sun dade sosai wajen kofar dakin ammah kafin su koma dakin amra atare. Karfe goma aman ya kalli amar yace ‘’ya kamat muje gida sai mu dawo gobe’’ ‘’no ka tattara yarannan ku koma gida kawai ni zan kwana anan,’’ Aman najin haka yace ‘’okay ita kuma..’’ ‘’kuje kawai zan kula dasu’’ yana kaiwa nan ya koma gaban dakin ammah, aman kuma ya juya dakin amra don sanar dasu salima sa salim su fito don su wuce gida ‘’salima ce ta kasteshi ta hanyar cewa ‘’yaya, adda fah? Ku koma kaida salim ni zan zauna da ita’’ Janta gefe yayi don amra nab arci karta tashi yace ‘’amar zai kula da ita shi yace na wuce daku gida ma’’ Jiki amace salima tace ‘’toh muje,’’ Juyawa sukayi ganin amra nab arci basu tasheta ba suka fuce daga dakin. Suna wucewa amar ya wuce dakin amra, a kwance ya taddata tana barci fukantsa ya zubama idanu, ta rame sosai lokaci guda ta zabge, wani irin tausayinta ne ya dabaibayeshi, shi kadai yasan me yake ji game da ita a wannan lokacin, ya dade sosai anan kafin ya koma wajen ammah itama ya kai kusan awa guda a wajenta kafin ya sake dawowa dakin amra, sai ya zamana kamar shifting yake yi, idan ya duba nan saiya duba chan, gaba daya tausayinsu yake ji sosai, duk wata gajiya ma baya jinta ko kadan, karfe sha biyu ya dawo dakin amra, bai dade da shigowa ba ta bude idanunta ta sauke akanshi, kasa dauke idanunshi yay akanta, yana nazari abubuwa da yawa na yawo a kwakwalwarshi akanta, saurin kauda kanta gefe tayi batace mashi qala ba haka zalika shima baice mata komai ba, chan kuma ya juya ya fuce daga dakin, abunci ya nemo mata don yasan zata buqata anan cikin kitchen din asibitin, atare da chef din ya taho suka shigo cikin daki, kallonta ya sakeyi muryanshi kamar bazai fitaba yace ‘’aishaaa’’ dan waigowa tayi ta kalleshi jikinta duk ya zama weak, ‘’seat up’’ ya fada kamar bashi ba, da kyar ta fara kokarin mikewa saidai kash jikinta y agama tsami don haka tana dagowa ta koma, yana ganin haka ya matso kusa da ita ya tallabota ya zauna gefenta ya kalli cheaf din yace ‘’bring the food here’’ Katseshi tayi saurn yi tace ‘’bana jin yunwa’’ …….. [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update Uneditedpage Binshi da idanu amra tayi harya fuce daga cikin dakin, da cearal dinta a hannunta ta janyo hijab dinta ta zura ta bi bayanshi, tana sauka kasa kitchen ta wuce direct ta fara kiciniyar hada coffee, anatse ta gama hadawa ta daura mashi akan saucer ta fuce daga kitchen din cikin natsuwa, da sallama ta bude bedroom dinshi a zaune yake bakin gado ya nade hannayenshi akan kirjinshi, dan dagowa tayi ta kalleshi kafin ta karaso har gabanshi ta dan sunkuya gefen bedside ta aje mashi mug din, ‘’bismillah’’ Kallonta ya danyi kafin ya maida idanunshi kan mug din, cikin kamewa ya miqa hannunshi wajen bedside din ya dauka mug din kafin ya fara kaiwa bakinshi, tana ganin haka ta juya zata fuce daga dakin, hankalin shi gaba daya nakan coffee din yana kokarin cire mug din daga bakinshi bayan yayi sipping ‘’na baki umarnin tafiya ne?’’ Tana jin haka tadan tsagaita ta juyo ta mashi kallo daya kafin ta tako har inda yake zaune ta dan tsaya daga nesa, ta dauka kusan minti biyar a tsaye duk ta gama takurewa, dan leka mug din hannun nashi tayi ganin ko half baiyi ba ta dan tabe baki ta karaso gefen da yake zaune ta zare hijab din jikin nata ta zauna gefenshi ta tankwashe kafarta kan gadon ta bashi baya tare da bude pack din cereal din nata data boye a cikin hijab, da mamaki ya waigo ganin yanda gaba daya yanxu bata kunyar shi, samun kanshi yayi da gyara zama yanda zai hangota da kyau akan gado, tana jin motsin chanza position da yayi ta juyo bakinta cike da cereal, cikin sauri ya kauda kanshi ya hade rai tamm kamar ba kallonta yake ba, sake maida idanunshi yayi kanta karaf suka hada idanu tana ganin haka ta sauke mashi lausansan murmushi mai melting herat wanda yasa heart dinshi skipping lokaci guda, cikin shagwaba tace ‘’yaya nifa barci nake ji wallahi, ka sallameni na tafi’’ Banza yayi da it aba tare da ya sake kallonta ba, itama tana ganin haka ta juya mashi baya tana turo baki tana cin cereal din harta cinye tass, wasa wasa sun dauka kusan awa guda shi baice mata ta tafi itama bat ace mashi kala ba har barci ya soma fuzgarta, time to time yake dubanta har barci ya kwasheta ta lafe akan gadon, zuba mata idanu yayi yana kallon bayanta, hakannnan yaji hes relaxed harya gama shan coffee din, yana gamawa ya miqe ya fuce da mug din zuwa kitchen, yana dawowa ya taddata ta baje ko’ina, tayi rub da ciki, bin bayanta yayi da kallo yana ayyana abubuwa sosai aranshi kafin yayai saurin kauda kanshi, anatse ya tako bakin gadon ya kwanta daga gefe ya janyo masu duvet, koda yazo lulluba mata saida yadan tsagaita yana wani tunani aranshi ‘’why im I doing this?’’ ya tambayi kanshi, kallon innocent face dinta yayi haka kawai yaji yana tausayinta babu dalili, saurin kauda duk wani tunanin dayazo ranshi yayi ya rufa mata duvet din ya kwanta gefe yana facing ceiling tare da nade hannayenshi a kirjinshi yana tunani har barci ya fusgeshi. Cikin dare yaji mutsu mutsu a jikinshi, ahankali ya soma bude rinannaun idanunshi harya sauke su akanta, ta nadeshi gaba daya ta rungumeshi, da mamaki ya ware idanunshi da kyau don tabbatar da abunda idanunshi ke ganar mashi, ta wani kanainayeshi tayi cuddling dinshi, he can feel her bare chest a jikinshi, saurin runste idanushi yayi ya fara kokarin janyeta daga jikinshi,bai kaiga zareta ba ta zake hade jikinta da nashi ta rike shi gam kamar ta samu pillow, shiko goga take komai ya fara chanza mashi don gaba daya jinshi yayi kamar an arura mashi wutar azaba a marar shi, ‘’ya allah, yarinyar nan zata haukata ni’’ ya fada ahankali yana fidda nunfashin wahala, rasa abunyi yayi don gaba daya babu alamun zata bari ya janyeta daga jikinshi, gashi any wrong move yayi saita kara damkoshi wanda hakan ba karamin affecting dinshi yake ba, don haka ya hakura ma ya kyaleta saidai daren ranar dai barci kaurace mashi yayi gaba daya. Akunnenshi aka kira sallar asuba, yana jin haka kuwa ya turata gefe, ganin tana shirin damkoshi ya sashi daka mata tsawa ‘’kee bakida hankali ne, whats the meaning of this?’’ Firgigi ta bude idanunta ta sauke akanshi, idanunta sunyi mici mici,gaba daya barcin bai isarta ba don haka ta maida idanunta ta rufe yana ganin haka kuwa ya wuce bathroom azafafe rai a bace, yana shiga ya fara yin wanka, ya dade sosai a tsakiyan shower yana rage ma kanshi wahalan da yake ji, saida yaji ana neman tada sallah yayi saurin dauro alwala ya fito ya zura jallabiyanshi ya fuce daga dakin. Koda aka idar da sallah tare suka fito daga masjid shida aman da salim, idan ka gansu gwanin burgewa har suka shige cikin gida kowa ya wuce part dinsh. Yana shiga bedroom dinshi ya tako har bakin gadon ganinta a kwance kamar aynda ya barta, ranshi ne yadan sosu haka kawai don haka ya soma Magana afadace ‘’keee aisha!!!’’ Anaste ta juyo ta bude idanunta ta suka danyi jaa ta kalleshi, ‘’ke are you okay?what sort of rubbishness is this? Ke kafira ne ko sai ance tashi kiyi sallah’’ Miqewa tayi zaune ta kura mashi idanu, saida y agama fadace fada cen shi kawai ta fashe da kuka, wiwi ta dunga kukan shagwaba, shide tsayuwa yayi yana kallon ikon allah, lallai yarinyar nan ta gama rainashi yana mata Magana tana kukan rainin hankali, ya fada aranshi, ay baisan lokacin daya daka mata tsawa ba ‘’shut the fuck up, are you insane?’’ Ay kamar ya kara tunzirata don haka ta miqe tsaye ta janyo hijab dinta ta karaso gabanshi tace ‘’haba yaya, why are you treating me like this? Meysa ka tsane ni? Me nayi maka a duniyar nan,ina kokarin ganin na faranta maka kai kuma kullum cikin neman hanyar kuntata min kakeyi,why???’’ Yanda ta tsaya gabanshi babu tsor babu komai tana fada mashi maganganu ya hasalashi ya kalleta daga sama har kasa ya mata wani disgusting look yace ‘’nace maki ina buqatar farantawar taki ne? nace maki ki shiishigemin ne? ke kika sama kanki, waye ya yama baki wannan shawarar, look idan kina tunanin wannan abubuwan da kikeyi zai chanza mind dina youre mistaken, gwara ki daina bata ma kanki lokaci, Magana daya nakeyi bana chanza Magana, so I will advice its better you stop…’’’ Takowa tayi gabanshi tana sheshekar kuka jikinta na rawa ta tsaya gabanshi dab dashi ta rike kugu harda dan dingilawa don ya ganta da kyau don ya fita tsayi sosai ‘’nooo, nooo I will not stop, this is just the beginning ma yaya, ko mai zakace min wallahi bazan taba rabuwa dakai ba, kace ina shishigi ko ina cusa kai?, ay aynxu ma na fara, kuma kyautatawa ne ba chusa kai ba’’ ta karashe tana murguda mashi baki kafin ta juya mashi baya ta duka ta dauki hijab dinta data yar da gangan a kasa, saurin yin baya yayi don gab ass dinta ya gogi gabanshi, ganin abunda take shirin yi wanda idan har ya bari hakan ta faru zaiji kunya, ba karamin chaza mashi kai yarinyar nan take yi ba itako tana dukawa ta dauki hijab dinta ta mike ta zura abunta ta gifta ta gefenshi ta nufi hanya, tana gab da fita ta dan waigo tayi murmushi don taga lokacin dayayi baya data duka ‘’sorry my yaya ban gaisheka ba, ina kwana?hope ka tashi lafiya ‘’ Bata jira jin amsan shi ba ta fuce tana dariya ciki ciki, ‘’ay yanxu wasan ya fara, wallahi zaka ga chusa kai, daman kunya nake ji shiyasa nake baya baya dakai ammah wallahi yanxu zan nuna maka cewa ba’a yima mace haka’’ Tana kaiwa nan ta shige daki ta dauro alwala ta tada kabbarar sallah tana idarwa tabi lafiyar gado hankali kwance. Tun bayan fitar amra ya kasa motsawa, he’s so stunned with her new attitude, ya kasa ganema kanshi shima yanda ya kasa taka mata burki, cije lower lip dinshi yayi yana takaicin yanda ya tsaya take fada mashi maganganu ba tare da yayi maganin ta, he’s so madd, yanda she looked into his eyes har tana iya cewa she won’t stop, shi abunda yafi bashi haushi ma is the fact that deep down yana son yanda take chusa kanta zuwa gareshi, dukda he’s trying to distance himself from her saboda neman haukatashi da takeyi with her presence, duk motsinta akan idanunshi wanda yakeyi afake ba tare da sanin yana yi da kanshi ba, bayan wannan he started to notice he cared so for her dukda ya dauka wannan a matsayin saboda ita marainiya ne kuma yanxu reponsibity dinta da kannenshi ya dawo hannunshi saboda sanin yanda suka taso cikin wahala. Dubai uae…. Tun bayan tafiyar amra without notice hankali haifa da Nadine ya tashi sosai. Washe gari m5 ya shaida ma Nadine saboda yasan zata damu, haifa cedai babu wanda ya shaida mata, don sunyi plans din haduwa the next day ita da amra saboda zasuyi pre graduation photoshoot, haka ta wuni tana kiran line din amra baya shiga karshe dai haka ta hakura, washe gari ma haka ta dunga kiran lne din throughout switch off, ganin haka yasa ta shirya ta wuce penthouse din amar. Koda ta iso gidan nan Nadine ta shiada mata cewa ta koma Nigeria saboda wani abu daya taso urgently wanda haka m5 ya fada mata, hankalin haifa ya tashi sosai don tana jin haka babu abunda yazo ranta sai maybe ko amra ta gudu, ko kuma general ya sake maidata gidanshi saboda wani kudirin nashi daban, ganin babu wanda zai bata amsar tambayoyinta yasa ta koma gida hankali atashe. Haka ta jera kwanaki tana zuwa gidan don neman yanda zatayi connecting da amra,gashi duk zuwan da zatayi sai sunyi sabani da m5 sabod yabar zuwa gidan, daman amfanin zuwanshi saboda ya kai amra aiki ne ko idan general yana nan, yawancin zuwan nashi sai jefi jefi yake yi don duban gidan saboda ya bama general report akan abubuwan da suke gudana a gidan wanda hakan qa’’idarsa ce duk sanda baya kasar sai m5 ya bashi report ,agidan kuwa Nadine ce kawai sai dayar maid din, suke kula da gidan don sir general din bai sallamesu ba haka zalika wata na karewa zai tura masu kudin aikinsu. After 1 month… Haifa’s resident… Lokaci kamar ruwa haka yake gudu, yau wata daya Kenan rabonda haifa taji daga wajen amra, cikin kwanakin nan haifa tayi su ne cikin tashin hankali da damuwar aminiyarta, amra ta zame mata wani bangare na cikin rayuwarta da bazata taba neglecting dinta ba kota manta ta da ita, acikin kwanakin har tunanin zuwa Nigeria saida tayi saidai abuh ya hanata saboda na farko that will be the first da zata shiga kasar, gashi bata san kowa ba shima abu bashida wani connection da Nigeria don baitaba zuwa ba, don haka ya bata hakuri akan ta bari daga baya after engagement dinta da hamman wanda ake shirinyi a cikin month din. Yau gidansu haifa a cike yake tam da dangi, both dangin abuh da dangin ummi, asalin larabawa kake gani kota ina, an kawata gidansu da decoration din flowers, daga hanyar shigowa gidan anyi hanging wedding banner (welcome to haifa and hammans engagement) gaba daya anguwar ta cike da hadaddun motoci, cikin gidan kuwa shima cike yake da mata dam, anata guda, ga kamshin turaren wuta daya bade ko’ina, compound din gidan yasha lightings da decors kamar yau ne ranar bikin nasu, cikin sitting room kuwa manya manyan carpet ne shimfide da tuntu inda jiga jigan larabawa masu ji da dirhams suke zaune, duk sunsha gwala gwalai kamar competition gabansu shake da abunci kala kala, irin nasu na manya, su hammus falafel,taboule, fattoush, su mandi ne,gasassun rago da kaji a jibge, kawayen ummi da danginta da dangin abu duk kowa na zazzaune ana hira masu guda na guda masu takawa na, abun dai sai san barka,yau engagement din diya daya tilo a cikin familyn, chan na hango ummi, taci kwalliyansu na larabawa cikin traditional arab dressing na iyaye, tasha gwala gwala itama kamar babu gobe, tana saukowa daga stairs aka fara guda yiiiii yiii ko’ina, kawayenta ne suka miqe suka tarbota har zuwa cikin sitting room din. Karfe biyu daidai dangin ango suka karaso, maman hammam ce kawai sai yan uwanta na chan Iraq mutane biyar wanda duk distance relatives ne, suma sunyi kyau sosai, itama tasha gwal dinta babu laifi don shima ana gani ansan kudi ya zauna, hammam dai ya fito da mahaifiyarshi, suna karasowa aka fara guda ana gaggaiwasa, abunka da larabawa ba barsu abaya ba wajen tsegumi, dole saida aka samu waenda suka danyi tsegumin cewa ay angon is no body anan uae. Saida akaci akasha kafin aka fara shirin fitoda da amarya don ango ya iso,ummi ce dakanta ta wuce dakin haifa don dubota, da sallama ta shiga dakin, haifa dake zaune bakin dresser tasha bridal gown irin na larabawa red, tayi masifar kyau sosai tasha makeup, ta fito a asalinta na balarabiya jinin larabawa sak, she looks so beautiful sai wani irin sheki take kana ganinta kaga amarya, A zaune take bakin dresser ta kurama diamond necklace data sa akayi masu customizing ita da amra a hannunta inda a jikin necklace din aka rubuta amra bestie, idanunta ne suka kawo ruwa tunawa da alkawarin da sukyai ma juna ita da amra, she clearly recall lokacin da suka yi alakwarin having each other back, komai is moving so fast yanxu gashi har za ayi engangement dinta babu best friend dinta, babu bestie dinta a kusa da ita, alokacin da suke tare haka zasuyi ta maganar with so much excitement, tunawa da maganra amra yasa hawayen nata ya soma bullowa ‘’I cant wait to walk with you during your engangement, I want to be your best girl’’ Jin alamun bude kofa yasa haifa bude dan box din Sarkar ta aje aciki ‘’I miss you so much best girl’’ haifa ta fada tana goge hawayenta jin muryar ummi tana cewa ‘’masha allah allahumma bareek habibty masha allah’’ Karasowa ummi tayi kusa da ita ganin hawaye na neman saukowa akan fuskanta, da hanzari ummi ta rike hannunta ta dagota sama ta kalleta da kyau, ‘’my baby why are you crying on your special day?,’’ Ashagwabe haifa ta kalli ummi tace ‘’ummi, im so sad, todays my engangement babu amra a kusa dani, I missed her so much’’ Saurin share mata fuskanta ummi tayi tace ‘’no dearest don’t cry, im sure idan tasan kinyi kuka ranar engangment dinky saboda ita bazataji dadi ba, I’m sure she will be happy for you, and insha allah zaku sake haduwa habibty, kinga yanda kikayi kyau kuwa?’’ ummi ta fada tana kamo fuskanta tayi pecking din kumatunta da goshinta, nan take emotions ya shiga, kallonta ummi tayi kmar zatayi kuka she cant believe yau engangement din diyarta, shes so happy’ Saida ummi ta lallaba ta ta daina kukan kafin ta rufe mata fusknta da veil din bridal gown din ta riko hannunta suka futo. Ataresuka fara saukowa kasan, mutane na hangosu aka fara gudaa yiii yiii yii, babu abunda ke tashi sai larabci, ‘’masha allah, allahumma bareek’’ wasu na addua wasu nay aba kyawun amarya dukda ba a fuskanta ba, ummi na saukowa da ita ta karasa da ita gaban mahaifiyar hammam, nan ta duka ta gaisheta yanda suke traditionally, mikewa mahaifiyar hammam tayi ta rike hannunta ta rungumeta tare da kissing din kumatunta, haka ummi ta dunga zagaye da ita saida kowa ya rungumeta ya sumbaci goshin kafin a zaunar da ita a tsakiyan parlor, daman haka tradition dinsu yake, nan za a ajeta gaban kowa ango zai shigo ya sameta yayi unveiling fukanta don shi zai fara ganinta kafin afara engangement din. Karasowar ango dakin ya karade da guda, masha allah sanye yake da kundura yasha farar jellabiya, fuskanshi dauke da murmuhsi, mahaifiyarshi data shigo dashi har gaban haifa ta zaunar dashi, nan ya bude veil din haifa kafin ya sanya mata engangement ring, nan take wajen ya sake dauka da guda, anata masha allah, haifa dai kanta akasa har sukayi exchanging rings. Nigeria taura estate… yau kwana biyu Kenan bai saka amra a idanunshi ba dukda ya damu sosai saidai ego dinshi bazaisa ya dubata ba bayan wannan ma haka ya dunga denying kanshi akan ya damu da itan dukda yana alaqanta hakan ne saboda maraicinta ne yasa ya damu badan wani abun ba, itama dai ta bangarenta tana sane dashi, don saita faki lokacin da ya futa daga gidan take shiga dakinshi ta gyara mashi ko’ina ta saka mashi turaren wuta,kyautatawa dai wadda tayi alkawarin saitayi mashi kullum tana yi abayan idanunshi, haka zata shiga closte dinshi ta gyara mashi kayanshi, bayan wannan ma ayanxu duk abunda ya shafeshi ya dawo hannunta daga kan gyaran bangarenshi bata wasa da wannan sosai zuwa ga coffee dinda ammah keyi mashi duk dare yanxu duk ita takeyi kuma idan tayi haka zata kai mashi dakinta ta aje mashi ta futo, kwata kwata bata yarda sun hadu ba don yanxu ta daina kwanan dakinshi gaba daya saboda shawarar da madina ta bata kan cewa tayi testing dinshi ta hanyar daina shishige mashi ko zai zo da kafarshi, idan har baizoba kuma dole su chanza salon yanda zasu tunkareshi. Ko wajen yin breakfast ma bata saukowa, haka zalika ammah ma bata takura mata akan dole saita sauko kasan taci dasu saboda wasu dalilai. Afili dai yana nuna bai damu ba saidai a zuci ya damu sosai don sanin kodai tana lafiya, gashi dai bazai taba iya tambayar ammah ba bayan wannan ma bazai taka har inda take ba don zata rainashi, a cikin ranshi ba karamin haushin kansa yake jib a yanda ya kasa controlling kanshi har yake saka damuwar mace aranshi wanda bait aba tsammanin zaiyi haka bag aba daya rayuwar shi. Friday morning…. Yau garin an tashi da sanyi sosai, wether gaba daya ya rikide babu rana, it was a peaceful morning, gaba daya duk sun hallara a dining banda amra dake sama a kwance cikin dakinta zazzabi na neman ya rufeta,ta dauka kusan awa guda a kwance tana juyi, gaba daya ta rasa abunda ke mata, ganin kwanciyar ma zazzabi yake kara mata yasa ta mike ta janyo hijab dinta ta daura akan riga da wandon dake jikinta nab arci don ko wanka bata samu tayi ba saboda sanyin da take ji ga sanyi garin ma, anaste ta zura slippers dinta masu kyau ta fito daga dakin fuskanta fayau, anaste take sauko wa daga stairs harta nufi hanyar kitchen, tana shiga ta bude fridge ta zaro fresh milk, cup ta janyo ta tutula yanda zai isheta kafin ta zura cup din cikin microwave ta fara warmng, tana gamawa ta fito hannunta rike da cup din don madaran ya dau zafi sosai, kallon agogon jikin bangon sitting room tayi ganin kusan karfe sha daya saura tayi tunanin ya fuce daga gidan don haka ta chanza hanya zuwa dakinshi don ta gyara mashi sharpe sharpe kafin zazzabin ya riketa sosai. Bata tsaya knocking ba don tasan ya rigada ya fuce by that time don haka ta wuce cikin bedroom din direct kanta a kasa, tana shiga ta aje warm milk din nata a gefen bedside kafin ta soma cire hijab din jikinta, tana cirewa ta ninkeshi ta aje a gefe ta tattara gashinta daya bazo ta nade shi a baya, jiki a mace ta soma bin daki da kallo, ganin gadon shi adan yamutse yasa ta soma zare blanket din don ya kwana biyu and bata wuce kwana biyu take chanza mashi zuwa wani, tana zarewa ta wuce bathroom ta saka shi cikin laudry kafin ta fito, anaste ta bude closet dinshi don anan ne wankakkun set of blankets dinshi suke, kai tsaye ta bude kofar tana jin jiri na dibanta, saida ta shigo ta rufe kofar ta dafe kanta dake sara mata,ta dauka kusan minti biyu a tsaye kafin ta danji ya lafa, yana lafa mata ta juyo jiki a mace ta nufi hanyar closet din, kyam ta tsaya ganinshi tsaye ya bata baya babu komi a jikinshi naked da alamu yana cikin shiri ne ta shugo, arazane tabi gaint sexy structured bayanshi da kallo ganinshi a haka ba kaya,saida ta danyi baya tayi saurin kauda idanunta daga kanshi ta juya, shiko yayi mamkin shugowanta a wannan lokaci don kwata kwata baiyi expecting ba, ‘’innalillahi im so sorry bansan kana shiryawa bane’’ Gaba daya ta gama rikicewa ganinshi da tayi a hakan, gabanta na faduwa ga wani abu data somaji daya fara taso mata wanda anty madina ta karance mata shi ta mata bayanin cewa idan taji irin haka to sha’awa take ji, shiko ko ajikinshi yanda ya juya bayan nan bai juyo ba haka zalika baibar abunda yake ba kwata kwata, sai yayi ma kamar bai san da zamanta a wajen ba saidai deep down yaji kunyan ganinshi da tayi a hakan, ayanxu koda yayi Magana ma ko ya juyo yay a kalleta abun kunya za ayi don dalilin qin futarshi Kenan, yau abun ya motsa mashi gadan gadan babu sauqi, ya watsa ruwan sanyi yafi sau biyar ajere saidai abunma kamar tunzarashi yakeyi don yanda garin ya sauya wani irin niima na sauka yasa yake jin muguwar shaawar da yake dannewa na taso mashi. Ganin ya mata shuru yasa ta dan juyo dontaga koya gama shiryawa, aykuwa tana juyawa tana ganshi ya dafe closet din ya rike mararshi, tsoro ne ya durar mata ga abunda take ji daya taso mata babu shiri, saurin saita natsuwarta tayi ta dan kauda kanta gefe ta karaso dan nesa dashi taba sake gigin kallon bayanshin ba tace ‘’ya..yaa, are you okay? Is something wrong with you’’ Yana jin muryarta yayi saurin runtse idanunshi don kamar an balbala mashi wuta haka yakeji, wannan shurun da yayi ya kasa koda motsawa ya kara tayar mata da hankali don saida ta sake waigowa ta mashi kallo daya ta kauda kanta, samun kanta tayi da dan taba murdadden damtsen hannunshi ‘’yaya’’ Azafafe ya juyo kamar wani mayen zaki ya chapko hannunta ya juyata zuwa gabanshi, a tsorace ta dago ta kalli jajayen idanunshi, cikin furgice ta maida kallonta ga hannunta dayayi ma wani irin ruko kamar zai balla mata kashinta, idanunta na kawo ruwa ta kalleshi muryanta chan kasa kamar bata son yin Magana tace ‘’yaaya hannuna’’ ay kwat kwata kamat an toshe mashi brain dinshi baya ji baya gani sai binta kawai yake da idanuwanshi dake kara haukata ta, yaukam tabbas tasan ta shigo hannu don kwata kwata bataga alamun wasa a fuskanshi ba, yau asalin genera din data sani ne tun farko wanda baya daukan wargi ne agabanta, bude bakinta ta sakeyi zata mashi Magana ‘’ya…’’ baiyi wata wata ba ya turata bayan glass closet din ya chapke lips dinta ya fara kissing dinta passionately yet hungrily kamar wanda ya shekara baici ba, gaba daya rikicewa tayi jin yanda yake kissing dinta da yanda ya damke hannunta kamar hes depending on them’’ jikinta har wani irin karkarwa yake shima jikinshi bari yakeyi kamar mazari, yana son hana kanshi abunda yake saidai inaaa, yanda ta kawo kantan nan baya jin zai iya raga mata koda na seconds ne, amra dai babu abunda take sai hawaye, dukda kalaman anty madina na yawo a kunneta inda take ce mata koda ya nemeta da kanshi ta natsu ta cire tsoro she will enjoy it, dukda she’s trying to calm her self hakan bai samu ba saboda wani irin azaba take sha a hannnushi, saboda yanda ya riketa da yanda ya kama bakinta yana zuqota kamar babu gobe, hankalinta bai gama tashi ba saida taji ya sauke hannunshi daga kafadarta ya ruko kugunta dashi da karfi, jiki a mace duk suka zube anan kasan, it aba aje ko’’ina bama ta galabaita jiki a mace ga zazzabi ga abunda ke ciyota, goga dai shi tun bayan shugowarta bazai iya tantance meyake yi ba saboda feelings din daya taso mashi kamar walkiya, Ya dauka kusan minti ashirin yana sarrafa jikinta son ranshi, kayanta ma batasan a yaushe ya kwashe su daga jikinta ba don baibarta da komai ba said an pant dinta, bra dinta kam yageta yayi tass ya wullar gefe, tunda yaci karo da albarkatunda allah yayi mata kuwa notikan kasnhi suka kunce tass babu abunda yayi saura, brain dinshi ma vibrating yake, iya nan ma Kenan baa je ga manhood dinshi ba, hes just ripping her yanda yake so, wani irin dadi na ziyartashi that is out of the world, ahankali ya soma jin ya fara dawowa daidai, ko kadan baiyi gangancin kusantarta ba, saidai babu irin jagwagwalon da baiyi mata ba, ita kuwa gaba daya ya karar mata da ruwan jiki don har lokacin jikinta karkarwar sanyi yake yi ga azabar muguwar shaawar da takeji, sun dauka kusan awa guda a yashe a kasan, harya rage wahala, itama dai fita tayi a hayyacinta dukda zazzabin dake ciyota saida sakon da yake aika mata ya isa gareta dukda a wahale komai ya wakana. Saida komai ya lafa mashi ya miqe tsaye yayi satisfaction stretching, amra da idanunta ked an kafeta tana jin ya miqe ta fashe da matsanancin kuka, shuru ya danyi yana mamakinta, don yasan baiyi mata komai ba tunda bai shigeta ba balle ace ko ta samu tear kamar last, then whys she crying ya tambayi kanshi yana karemata kallo daga sama har kasa yana mamakin yanda ta kara komai ba kamar yanda ya sameta a lokacin daya kusanceta ba, tabe bakinshi yayi ya fuce daga closet, tana jin alamun rufe kofar da yayi ta miqe adaddafe ta janyo hijab dinta don batabi takan kayanda ya faffarka bag aba daya, tana zura hijab din ta allabo ta fito ta fuce daga dakin. Tana hawa sama kamar ana ingizata dakinta ta wuce direct ta kwanta kan gado tana kuka mai cin rai, tabbas tayi alkawarin komai zai mata zata zauna dashi saidai batasan hes this heartless ba, babu abunda ya sani sai kanshi, lallai tana da aiki agaban, tambayar kanta ta soma yi anya ya Muhammad zai taba sonta kuwa? Ta dauka kusan awa guda akwance tana hawaye, gab daya jikinta y agama tsami ga zazzabin da takeji, da kyar ta samu ta mike ta wuce bathroom ta watsa ma kanta hot bath kafin ta fito, ko kaya bata tsaya ta saka ba ta balli Panadol biyu tasha ta kwanta, nan take barcin wahala ya dibeta. Shiko goga koda ya fito daga bathroom closet room ya koma kugunshi daure da towel, bin closet room din ya farayi da idanu, ganin batanan, yar tsuka yayi ya wuce gaban closet ya bude ya dauka kayansa ya shirya, gaba daya jinshi yayi kamar an zare mashi duk damuwarsa, abunda yaji adazun is unexplainable. Agurguje y agama shirinsa ya fuce daga gidan gaba daya yanajinshi relaxed and stree free. Amra dai wunin ranar a kwance tayishi, koda salima tajita shuru ta leko dakin tana ganinta kwance ta fito ta barta don yanxu ta daina mamakin yawan barcin da takeyi, direct dakin ammah ta wuce ta sameta zaune, nan ta zauna suka sha hirarsu har tana yi mata tausa. Ta daddare ma salima ce kawai ta sauko don bata tsaya duban amran ba, daga ita sai lantana sukayi preparing dinner atare. Suna gamawa ta fara jerawa akan dining, saida ta tabbatar ta kammala komai ta nufi hanyar stairs, tana shirin hawa saiga aman ya fito daga dakinshi, kasa motsawa tayi daga tsayuwan datayi ta zuba mashi idanu yanda shima ya zuba mata, tun bayan zuwanta dakinshi da tayi last har sukayi musayar yawu yake ignoring dinta, bata taba sanin tana mashi so, mahaukacin so ba sai yanxu, gaba daya bata iya barcin saida tunaninshi, sonshi ya rigada ya mamaye zuciyarta, shiko a yanxu yayi moving on don ta nuna mashi bata sonshi, dukda deep down baya jin zai iya rabuwa da ita saidai ya bama kanshi hakuri akan ta, tare da barma allah komai, don yayi Imani idan har akwai rabo tsakaninsu zasu dawo don babu macen daya taba so duk duniya kamar baby sal dinshi. Tunda ta kura mashi idanu ta kasa saukewa, ya mata ram a idanu, tausayin na ninkuwa aranta, harga allah she wants to open up, she wants to tell him how much she love him saidai ganin yanda ya watsar da ita yasa ta watsar dashi itama ta fara nuna kamar bata damu ba. Kauda kanshi yayi daga kanta ya wucewarshi kamar bai ganta ba, haka ta dunga binshi da idanu harya fuce daga gidan, ahankali siraran hawaye ya soma sauka akan fuskanta, ‘’yaya dan allah ka daina wahalar da zuciya ta’’ ta fada acikin zuciyarta tana share hawayen daya zubo mata. Karfe tara daidai amar ya shugo gidan, jikinshi a mace, gaba daya haka ya wuni yau sukuku da tunaninta don saida ya fita ya tuna yanayin daya barta, haka kawai yaji zuciyarshi na iching musamman idan ya tunata. Yana shugowa direct sama ya wuce zuwa dakin ammah, da sallama ya shiga dakin, ganin babu kowa a dakin yasa ya zauna gefen gadonta don yaji alamun mutun abandaki. After like 10mins saiga ammah ta fito, hannunta dafe a kirjinta dake mata zafi, bata lura dashi ba saida ta karaso cikin dakin ta ganshi, yana ganin futowarta yace ‘’barka da dare ammah na’’ Fuskanta dauke da fara’a , tana kokarin karasowa tace ‘’barka dai son, ya aiki harka dawo’’ ‘’ya amsa yanxu na shigo gidan,’’ ya amsata Zama tayi gefenshi ta kalleshi fuskanta dauke da murmushi, kallonta shima yayi sai alokacin ya lura da yanda ta dafe girjinta, ganin haka ya sashi saurin cewa ‘’are you okay ammah?ko baki jin dadi ne’’ ‘’im okay son lafiyata kalua’’ ta bashi amsa tana kauda kanta gefe, batajin zata iya fada mashi abunda ke damunta don tasan tabbas zai tada hanaklinshi, shiko kallonta yake yana karantarta, sai alokacin ya lura da yar ramar datayi, ga idanunta ya fada sosai. Mikewa yayi tsaye yace ‘’gobe zamuje asibiti,I want to be sure youre fine ammah na, goodnight’’ Dan murmusawa tayi don daman tasan halinshi idan ya fara sensing abu don haka bata musa bat ace ‘’allah ya kaimu son, saida safe’’ Yana fucewa daga dakin ammah yabi dakinta da kallo yana nazari, yanason ya shiga dakin nata saidai ego dinshi bazai barshi ba. The next day…. Saturday morning 8am Da sallama salima ta shigo dakin amra, sanye take da hijab har kasa, amra dake zaune baking ado ta rafka uban tagumi, sanye take da doguwar riga abaya baqa, fuskanta tayi fayau alamun damuwa kwance akan fuskan nata. Anatse salima ta kaarso har inda take ta zauna gefen gadon ta dafa kafadarta ‘’adda lafiya dai? Are you okay ko akwai abunda ke damunki,’’ Firgigi amra ta farga da ita, jiki amace ta kalleta tace ‘’yashe kika shugo’’ Da mamaki salima ke kallonta, ‘’adda something is wrong with you ko? Ki fada min dan allah, akwai abunda ke damunki da kike boyemin’’ Murmushin yaqe amra tayi ta miqe tsaye tayi rolling mayafin abayarta akanta tace ‘’babu abunda ke damuna, kece dai kike boye min abu, na lura kwana biyu bakya cikin wlwala’’ Shuru salima tayi son tasan waske zancen take son yi don haka itama tace ‘’ni babu abunda yake damuna, abu daya ne ke damuna’’ Da idanu amra ta kalleta ‘’meke damunki fda min my baby sis’’ ‘’kece adda na, wallahi damuwata damuwarki ce,ki daina boyemin komai don allah, we only have each others back’’ Nunfasawa amra tayi ta dan kakalo murmushin d bai kai xuci bat ace ‘’nidai babu abunda ke damuna, kinga taso muje mu daura breakfast yanxu naga karfe tara ta kusa’’ Atare suka sauko kasan zuwa kitchen, anan suka tadda lantana tana ayyukanta, saida suka gaisa kafin su fara preparing breakfast, suna gab da gamawa amra tace ‘’baby sis, kije ki fada ma ammah an gama breakfast, sannan ki taso salim’’ ‘’okay adda’’ salima ta fada tana kokarin fucewa, amra ce da kanta ta jera komai saboda salima ta wce sama, saida ta gama tsaf ta dawo kitchen ta kalli lanatan dake yankan avocado tace ‘’oh anty lantana bakya gajiya da aiki, ayda kin ajiye idan kin gama cin abunci saiki hada juice din’’ Da murmushi lantana ta kalleta tace ‘’ah ah gwara n agama duka na huta’’ Shuru amra tayi tace ‘’toh shiknan bari na wuce sama’’ Amra nakaiwa nan ta juya zuwa sama, bata kaiga karasawa ba ta tuna da wayanta data bari a kitchen don haka ta juya zuwa kitchen din, koda ta karaso kicin din batayi sallama ba ta kutsa kai, ‘’kingaa na man…’’ kasa karaswa tayi ganin yanda lantana ta daburce kamar wata barauniyar da aka kama, da mamaki amra ke kallonta da yanda take kokarin kare abunda ke hannunta da zaninta, staff amra ta ngo qamshin rashin gaskia a tattare da ita, ance kayi ma mutun kyakyawan zato koda yaushe don haka ta basar kamar bata ga komai bat ace ‘’ashe anan nabar wayar’’ Cikin yaqe lanatana ta juya gefe tace ‘’au laa ashe mantawa kikayi, kinga nida nayi zaman akuye daurin zani na neman gagarata’’ ta fada tana gyaran zani, murmushi kawai amra tayi ta fuce daga kitchen din tana mamakin abunda ta gani. Karfe goma daidai kowa ya hallara banda amra, ammah na zaune salima tayi serving dinta, kafin tayi serving salim, tana shirin zubama aman yayi saurin janye plate dinshi ba tare da ya kalleta bay ace ‘’no thanks’’ Jiki a mace ta zubama kanta ta zauna chan gefe ta fara cin abunci, da sallama amar ya shugo shima ya zauna, saida ya fara gaisheda ammah kafin suma su gaishesa, duban dining din yayi zuwa kofa hoping ko zai ganta, ganin babu ita yasa ya fusge, salima ce tayi serving dinshi tana gamawa shima yayi bismillah ya fara ci. Suna nan zaune saiga amra kamar wadda aka wullo, ta sauyo kaya zuwa wata abayar mai kyau lemon green color, tayi mata kyau sosai kmar ba ita, anaste cikin takunta mai daukar hankali ta karaso dining din fsukanta fayau, kusa da ammah ta fara zuwa ta gaisheta kafin ta ja kujera kusa da ita ta zauna, daya bayan daya ta bisu ta gaishesu, amar dai tunda ta fito ya kasa dauke idanunshi akanta, har saida ya kusa kwarewa kafin ya sauke idanun nashi, itako bata wani bi takanshi ba ta soma serving kanta. Shuru kake ji a dining,babu wanda yace kala sai karar spoon dake tashi. Da sallama lantana ta shugo dining din hannunta dauke da dogon cup data hadama ammah green juice aciki, saida ta gaishe da kowa kafin ta matso kusa da ammah ta aje mata kan table tace ‘’hajiya ga girin juice din’’ Dariya salima ta danyi data kubce mata tace ‘’kai anty lantana, keda wannan girin din’’ Murmusa duk sukayi ammah tace ‘’nagode lantana sarki aiki, bakya mantuwa,ni wallahi mantawa ma nakeyi da green juice din’’ Murmushi kawai lantana tayi ta juya da nufin shiga kitchen, amra data kafeta da idanu tana ganin juyawarta tace ‘’ji mana’’ Juyowa lanatana tayi ta tsaya tace ‘’naam anty’’ Miqewa amra tayi ta tako inda ammah take zaune tana kokarin kai juice din bakinta tace ‘’ammah zansha’’ Da mamaki ammah ta kallota, kafin ta dan murmusa tace’’ gashi doctor ay bana hanaki ba,’’ Karba amra tayi ta juyo gaban lantana ta kalleta tace ‘’anty lantana ko zaki fara sha kiji min idan da daci’’ adaburce lantana ta kalleta tana yaqe tace ‘’ay na taba sha, akwai daci kam wallahi, anya zaki iya sha kuwa keda kike son zaqi’’ Shuru amra tayi ta sake kallonta fuskanta babu wasa, tace ‘’yaushe nace maki inason zaqi?, kedai ki dandana min kawai’’ Atsorace lantana ta sake kallonta tace ‘’kaii ni zawayi yake sani saidai ki bama ammah ta dandana maki’’ Amar da kanshi ke kasa yana jiyo su sama sama ya dago ya kallesu, nan kowa ma ya maida kallonsu kansu, amra dai ta dage akan lantana saita dandana, ita kuwa lanata data gama tsurewa sai dojewa take karshe ma cewa tayi, ‘’na doraruwan zafi akan gas bari na kshe’’ Kamar daga sama taji muryar amar ‘’stoppp there’’ Ya fada a kausashe kafin ya tako har inda suke, hannu ya sanya ya janye amra gefe anatse kafin ya karbi juice din daga hannunta ya kalli lantana yace ‘’shaaa’’ Haba waa nan take lantana ta saki futsari, gaba daya alamunta sun nuna bata da gaskia kiri kiri, Akaro na biyu ya daka mata tsawa yace ‘’takeeee it and drink it up’’ Jiki na bari ta karba ta fara kokarin kaiwa bakinta, bata kaiga sha ba ta saki cup din a kasa wanwas ya fashe juice din ya malale, saurin miqewa duk sukayi daga kan ammah zuwa ga aman da abun shima ya daure mashi kai, Kallon cup din amar yayi zuwaga juice din dake Malala, ahankali idanunshi suka sauka kan wani yellow drug da bai gama melting ba a cikin juice din, tsugunnawa yayi ya dauka kwayar yak are mata kallo sosai, if hes not mistaken wannan molly ce wanda daddy yake safarar su ga manyan kasashe, wanda a shekara sau daya yake hadata kuma baifi mutun biyar yake sayarma ba duk duniya, kuma da ita yake amfani yake kashe mutanen da suka nemi susha gabanshi, hankali atashe amar ya dago idanunshi sun kada sunyi jaaaa, jikinshi harya soma bari barr barr, ya kalli lanta adata saki futsri, yau karyarta ta kare asirinta ya tonu, yanxu ko tace zata falfala ta gudu bazata tsira ba, ammah ce ta kaste silence din ganin amar ya furgice lokaci guda, anatse ta tako inda suke tsaye don nesa kadan suke da dining tace ‘’muhammad whats wrong? In tace bata son sha ku kyaleta mana’’ Hanakali aatshe ammah tayi baya ganin yanda amar ya karade ya sauya, idanunshi sunyi jaaa fuskanshi ma tayi jajawur, lantana na ganin haka tayi saurin zubewa a gwiwarta ta dora hannu aka ‘’na shiga uku ni abida wayyo allah na, yau karshena yazo, don darajar allah ku yafe min wallahi wallahi bayin kaina bane, sharrin shaidan ne na rantse da allah’’ Kallonta amma tayi don bata gane kan zancen ba ‘’ke lantana meke faruwa anan? Me kikayi da kike neman gafara’’ ‘’wallahi hajiya ba laifin…’’ tassss taji saukan marinda saida ya toshe mata kunnenta nan take taji wani dummmm saida ta yi baya, bata gama jin zafin marin bay a sake kwasheta da wani marin, fuskanshi yayi jaa sosai jikinshi har rawa yake,wanda yasa ammah da amra yi baya son sun tsorata da yanda suka ganshi, lantana dai ta tafi hutun wucin gadi kafin ta dawo ya sake ball da ita, aman ne yayi saurin taro shi yana kokarin kamashi ya hambare hannunshi gefe ya sake bata wani blow daya sata gangarawa har wajen parlor, dukda haka bai barta ba saida ya bita ya dunga kwallo da ita gaba daya ya fuce daga hayyacinshi, ammah na ganin zai kashe yar mutane tayi saurin bin bayanshi tana ‘’muhammd kaii muhammd menene haka, dukan mace kakeyi? Kome tayi maka bai chanchanci kayi mata haka ba’’ Ay muhammd fa ba sauraron ta yake ba, haka su amra sukabi bayan su suma aman ma da y agama gano komai yayi saurin bin bayansu don tabbas amar zai iya kasheta anan take, don haka yayi gaggawar janyo wayarshi ya soma kiran hukuma, Ammah dake bin amar har suka fito tsakar gida yana ball da lantana tayi saurin kallon amra tace ‘’aisha meke faruwa ne?,’’ Kasa cewa komai amra tai don itama Karin bayani take nema, saida amar yayi mata lugu lugu idanunshi sunyi jaa sosai ya janyo wayarshi daga aljihunsa baya gani ma sosai yayi dialing number asad,yana picking azafafe yace “idan ka wuce 5 minutes baka zo nan gida b azan kashe wannan wicked soul din’’ yana kaiwa nan ya kashe wayar ya fara neman abunda zai dauka ya karasata, ganin wani karfe daga chan gefe yayi saurin juyawa ya dauko yayo kanta dashi, ammah na ganin haka ta dafe kirjinta tana innalillahi, Muhammad zaiyi kisa akan idanunta, innalillahi wa inna ilaihi rajiun, bat agama tunani ba taji kwal ya bugama lantana a kafa daya saida kafar ta balle, daga hannu yayi zai sake buga mata amra tayi saurin tahowa inda yake ta rungumeshi ta baya ‘’yayaa don allah calm down, karkayi abunda zakazo kayi dana sani’’ Baya ji baya gani yace ‘’sakeni,’’ ‘’wallahi bazan sakeka ba yaya, bazan taba bari kayi abunda zai jefa rayuwar ka a halaka ba,’’ ‘’aishaaaaaaaaa’’ ya daka mataa tsawa, dukda ta tsorata hakan baisa ta sakeshi ba, wani irin juyi yayi ya zubar da ita a kasa, nan take ta kwala uwar kara dayasa ammah ta kalleta, kankace me cikin kankanin lokacin ammah ta zube a kasa wanwas, jini na fita daga bakinta da hancinta hankali atashe salima ta kwala kara ‘’ammahhhhhhhh!!!!! Wayyo allah na shiga uku’’ Amra da bat agama dawowa daidai tana ganin ammah a yashe a kasa tayi saurin rarrafowa ta karaso wajen, ganin ammah a kwance hankali aatshe ta taba ammah tace ‘’ammah ammah’’ jin shuru ya sata taba wajen zuciyar ammah, dipp komai ya tsaya chak, hankali atashe amra ta dago agigice ta kalli salima da aman da suka zagaye ammah tace ‘’am….mahhh..ta mutu.uu..’’hannunta da bakinta duk karkarwa suke, da sauri ta miqe tsaye kamar mahaukaciya har veil dinta na faduwa ta kaarso inda amar ke bugun lantana da duk jini ya gaba malalewa a jikinta ga uban raunuka daya ji mata, amra na karasowa ta daka mashi tsawa daya sashi tsayawa babu shiri ‘’amarrrrrrrrrr!!!!!’ idanunta sunyi jaa sosai sai sauke nunfashi takeyi Da sauri ya waigo ya kalleta ya zuba mata idanunshi, tana ganin haka ta juya ta nuna mashi ammah ‘’ammahhhh’… ammahhh’’’ Ay baisan lokacin daya saki rodin ba taku biyu uku ya iso inda ammah ke kwance kamar gawa, salima a furgece ta dago tana kuka ‘’ya aman wai ta mutu, ammah ta mutu, na shiga uku na wayyo allah na’’ Amar daya tsaya kikam ya kasa yin komi, jikinshi na bari ya durkuso ina ammah ke kwance rai a hannun allah……… [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: UPDATE Unedited page Ba tareda ya saurare ta ba ya janyo table din da chef din ya ajiye abuncin kafin ya fuce yace ‘’bana son gardama eat’’ Kauda kanta gefe tayi jiki amace tace ‘’toilet nake son shiga’’ Mikewa yayi ya sungumeta gaba dayanta, arazane ta juyo ta kalleshi, gaba daya bata da wani kuzari ajikinta don hka ta lafe a jikinshi har ya shige da ita bathroom din, yana shiga ya sauketa akan wc ya fuce daga bathroom, Bayan fitarshi ta soma tube kayan jikinta tayi wanka da ruwan zafi sosai kozaji dadin jikin nata, tana gamawa ta dauro alwala jiki amace dukda tana jin jiri sosai. Tana gamawa ta maida kayan asibitin ta fito anaste,lokacin dta fito yana zaune kan kujeran dake gefen gadon asibiti, ya dafe kanshi dake sara mashi, baiji alamun fitowanta ba saida ta rufo kofar bathroom din, dago kanshi yayi ganinta tsaye tana shirin takowa harta karaso baking ado kanta akasa, tana zuwa bakin gadon ta janyo jallabiyanta datazo asibitin da ita ajikinta, kokarin komawa bathroom tayi ganin haka yasa yayi saurin ‘’let me excuse you’’ Yana kaiwa nan ya juya ya fuce, da mamaki ta bishi da idanu kamar bashi ba,gaba daya yayi laushi sosai, tausayinshi ta soma ji lokacin data maida idanunta kan abuncin day ace taci, yanxu haka shima baici ba ta fada aranta,jiki a mace ta sauya kayan jikinta zuwa abayar nata kafin ta zauna a kan carpet ta tada sallah. Tan idarwa ta koma kan gado ta lafe jikin gadon ko kallon abuncin batayi ba don bakinta ma daci yake mata sosai. Wajen karfe daya tana nan zaune kafin ta miqe ta gyara mayafin abayarta ta fuce daga dakin, direct emergency ward ta wuce zuwa inda aka kwantar da ammah, anatse take tafiya kamar zata fadi harta karaso wajen, batama lura dashi ba, yana zaune daga gefen kujerun reception din ya dafe kanshi dake sara mashi sosai, Gaban dakin da ammah ke ciki ta tsaya, ta jikin glass din kofar dankin take hangota hancinta maqale da oxygen dake taimaka mata waje fidda nunfashi, ba karamin tausayinta taji ba, ta kasa gane dalilin da zaisa lantana ta cutar da wannan baiwar allah, dan zaman datayi da ammah ta karanci halayyanta, macece mai tausayi da kaunar kowa, bata da ha’inci kwata kwata ga son mutane ga hakuri uwa uba ga kyauta, batada matsala kwatakwata kowa nata ne, idan kowa bai shaide ammah ba toh tabbas ita da kannenta zasuyi mata sheda mai kyau don tayi masu komai a duniya, ammah uwace ta gari a gurin kowa. Fashewa amra tayi da matsanancin kuka sosai tana wannan tunanin aranta harya dago kanshi don kwata kwata baijin motsin ta ba data karaso wajen ba sai yanxu, samun kanshi yayi da kallonta ba tare da tasan yana yi bama, kuka sosai takeyi kamar ranta tana tausayin ammah sosai, ayau koda ance ta bata zuciyarta zata iya, ba karamin tashin hankali ta shiga ba lokacin data ga lantana tana saa mata abu acikin drink, don bashine frist time da hakan ya faru ba, dukda bata kawo komai aranta daga farko ba saidai dole yanda lanata tayi acting kamar mara gaskia lokacin data shiga kitchen dinnan ya tabbatar matar mata da something is fishy, tana nan tsaye wani irin karar na’ura ta soma tashi daga dakin, ammah dake kwace ta soma jijiga, zaro idanu amra tayi kan kace me saiga nurses gaba daya sun taho hanyar dakin harda likitoci guda biyu, hankali atashe amar ya miqe yazo gaban dakin inda amra ke tsaye, nurses na ganinsu bakin kofar suka ce ‘’sir ku bamu waje,’’ Hankali atashe amar yace ‘’waaa…waaas…whats going on? Meke faruwa, you guys should fucking explain whats going on’’ Ba tareda sun bashi amsa ba suka wuce cikin dakin gaba dayansu harda doctors din, nurse day ace kawai ta tsaya bakin kofar tana kokarin yi masu explaining,’’sir dan allah ku kwantar da hankalinku, zamuyi iya kokarinmu akanta please’’ Tana kaiwa nan ta koma cikin dakin suka dukufa akan ammah da likitoci, amra dai kasa tsayuwa tayi saida ta dafe bango, amar kuwa tunda ya kafama kofar idanu yana hango yanda suke fidda wasu na’urori agaban ammah hankalinshi ya tashi, yanda likitocin ke zarya akan ammah suna kokari cetota, babu abunda amar ke fadi sai innalillahi wa inna ilaihi rajiun, sun dauka kusan minti ashirin a gaban ammah suna kokarin daidaita bugun ziciyarta saidai kasha bun yaci tura, kafa masu idanu amar yayi ganin sun tsaya gaba dayansu, nan take gabanshi ya fadi dammm, bude kofar doctor yayi jiki a mace kanshi a kasa ya karaso inda amar ke tsaye yace ‘’im so sor….’’ Janyo rigarshi amar yayi yace ‘’what do you mean by that?, why are you sorry’’ ‘’yallabai sai hakuri, zuciyanta ya tsaya chak bata nunfashi babu abunda zamu iyayi im sor….’ Doctor bai gama fadaba amar ya katseshi ya soma cewa ‘’innalillahi wa inna ilaihi rajiun, innalillahi wa inna ilahi rajiun’’, nan take yayi baya yuuu zai fadi, cikin sauri doctor ya taroshi, mikewa amra tayi aguje ta karaso inda amar ke yashe a kasa babu numfashi yayi passing out, saurin kamo hannunshi tayi ‘’yaya yaya dan allah ka tashi na shiga uku’’ Gaba daya ta gama susucewa kamar wadda tayi karamin hauka babu abunda take cewa sai ‘’yaya dan allah ka tashi, ammah bata mutu ba bazata mutu yanxu ba insha allah’’ doctor ne ya kira nurses sukada janyo gado aka saka amar akai don yayi passing out gaba daya, amra dake tsaye itama kunnuwanta zun gama jiyo mata abunda doctor fada ga amar a kwance shima kamar babu rai hankalinta ya gama tashi sosai har wani dishi dishi take gani, haka aka gangara da gadon da aka kwantar da amar har zuwa wani daki amra na biye dasu duk ta gama susucewa, har aka kwantar dashi aka mashi allura don ya samu shock ne, amra dai babu abunda take sai maimaita innalillahi a zuciyanta, shikenan ammah ta mutu, innalillahi wa inna ialihi rajiun, kallon amar tayi kawai saita fashe da wani matsanan cin kuka, haka ta duga sintirya agaban gadonshi tana hawaye ga jiri na dibanta, hankalinta y agama tashi don bata san mezai faru dashi ba shima,gabanshi ta karaso ta tsaya tana kuka ta rike hannunshi da kyau ‘’yaya…’’ tana fadin sunan shi ta sake fashewa da wani matsanancin kukan sosai, ta dauka tsawan minti talatin a kusa dashi har ya soma motsa hannunshi, da sauri ta dago ta kalleshi lokacin harya bude idanunshi da sukayi jaa sosai, zumbur ya miqe ya dafe kirjinshi dake bugu fat fat fat, amra na ganin haka ta soma toshe bakinta ta kalleshi, shi baima kalleta bay a soma juya kanshi yana cewa ‘’no nooo nooo innalillahi wa inna ilaihi rajiun, wannan wani irin mafarki ne haka’’ ya fada yana confusing kanshi, shuru amra tayi tana kallonshi ta kasa cewa komai har nurse ta shigo don ta duba koya tashi don alluran da akayi mashi relaxing mind takeyi idan mutun ya samu shock, after 30mins kuma zai farka, don haka tana shigowa ta kaarso gabanshi zata duba yanayin bugun zuciyarshi tana karasowa ya daka mata uwar tsawa ‘’don’t fucking touch me, get outtttttt!!!’’ yanda ya fada saida ya razanar da nurse din harda amra, aguje nurse din ta fuce don idanunshi sunyi jaa sosai jijiyoyin wuyanshi duk sun mike, amra dai bata motsa ba dukda ta tsorata sosai baya ji baya gani haka ya sauko da kafafunshi kasan gadon yana kokarin fucewa daga dakin ‘’karya kuke wallahi, ammah na tana raye’’ yana miqewa ya fara tangal tangal zai fadi, da sauri amra ta taroshi, nauyinshi ne ya rinjayeta nan take suka fadi gaba dayansu a kasa, da sauri yafusge jikin shi ya juyo da jajayen idanunshi ya kalleta, kafin ya yunkura zai sake tashi, bai kaiga daga kafarba ya sake faduwa kasa,yana ganin haka ya dafe kanshi kawai, amra na kuka matso kusa dashi da kyar ta karaso hannunta na rawa ta fara kokarin dafashi ya daka mata tsawa ‘’leave me alone, ki fitaaaaa’’ muryanta na rawa ta dafa ‘’ya…ya’’ ‘’ki futa nace, bana son ganinki’’ ya fada yana sunkuyar da kanshi, idanunshi sunyi jaaa sun tara ruwa, kwata kwata hawaye suqi futa daga idanunshi, abunda yakeji kadai ya fi kuka ciwo, yau ta kasance rana mafi baqanta a cikin rayuwarshi, har lokacin ya kasa believing abunda kunenshi suka jiyo mashi, yana nan zaune ya dunqule hannunshi ya fara bugun tiles din dakin,amra na ganin haka tayi baya tana hawaye ta fara girgiza kanta ta toshe bakinta da hannunta tana, gaba daya ya sauya kamar bashi ba, babu abunda ke shimfide afuskanshi sai pain,he’s in so much pain, bugun hannunshi yake akan tiles din yana ‘’noo noo nooo ammah noooo’’ Yanda yake bugun nan saida tiles din ya fashe, hannunshi ya soma fidda jini, arazane amra ta karaso gabanshi jikinta na bari fara kokari rike hannunshi nashi, kasa hanashi tayi don kamar ta rike rock har jini ya fara Malala akasan dakin, tana kuka haka ta miqe ta rungumoshi gaba daya zuwa jikinshi ta kankameshi, ‘’yaya dan allah ka bari, zaka jima kanka ciwo’’ Baya jinta ma kwata kwata don y adage sai bugun hannunshi yake yana ‘’nooooo ammah na nooooo’’ Rukoshi tayi da kyau ta soma karanto mashi addua a kunenshi, tana jin yanda kirjinshi ke bugu kamar zuciyarshi zata futo, har razana saida tayi saidai hakan baisa ta sake shi ba saima dagewa datayi tana mashi addua a kunneshi,ta dauka kusan minti goma tana yi har ya daina bugun hannunshi nashi ya fara sauke ajiyar zuciya, ‘’shikenan, ammah kin tafi abu ya tafi,kun barni ni kadai, innalillahi wa inna ilaihi rajiun,’’ ya fada yana kankame amra sosai, kwata kwata ya kasa fidda hawayen dake cikin idanunshi, zuciyarshi is so tough, when it comes to ammah hes so weak, itace weakness dinshi, lokaci guda yaji kamar an toshe mashi farin cikin rayuwarsa gaba daya. Yanda yake maganganu ba karamin karya zuciyar amra yayi ba,fadin irin tausayinsa da take ji a lokacin ma bata lokaci ne, she can feel his pain don ta shiga irin yanayi daya shiga lokacin da nasu iyayen suka mutu, tana kuka shabe shabe ta soma mashi Magana anatse cikin kunnenshi ‘’yaya, youre not alone, you have us you have me, allah yana tare dakai yaya, dan allah ka sauke hawayen dake cikin idanunka ko zaka samu sauki,’’ Gaba daya ya gama sandarewa ya zama kamar dutse, zuciyarshi ta dashe gaba daya ta sauya daga haske zuwa baki. Suna nan zaune saiga doctor ya shgo dakin…… [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update Unedited Suna karasowa Madina tayi parking gefen da Aman yayi parking motarshi, atare Duk suka fito, amra ba gefen Madina while salima na gefen su itama sai Aman da Salim da sukayi gaba. Anatse take ta kawa kanta a kasa, Madina ta Lura da yanda tayi sanyi sosai saidai bata tambayeta dalilin hakan ba, anatse suke tafiyar Har suka karaso dakin ammah, Aman ne ya bude kofar Duk suka shigo atare, babu kowa a cikin dakin sai ammah da nurse dake tsaye a gefenta tana goge mata jiki da towel cikin wani warm towel, juyowa nurse din tayi suka gaisa daman ta gama goge ma ammah jiki don haka ta wuce bathroom ta zuba Mr da ruwan ta fuce daga dakin. Takowa Madina tayi tare da amra gefen ammah suka tsaya, kallonta suka fara yi, babu abunda ya sauya a tattare da ita sai nunfashi da take fitarwa ahanakli, kallon amra Madina tayi tace “Allah ya bata lafiya ya Tashi kafadunta,” Madina ta fada fuskanta na nuni da jimamin da take yi, salima ce ta karaso inda suke tace “Ameen anty Madina mun gode” Amra dai bata ce komai ba tana tsaye ita ma gefen gadon ta kame jikinta, sanye yake da abaya baqa tayi rolling kanta, gaba daya itama she looks pale,suna nan tsaye Aman ya shugo tare da doctor, gaba daya matsawa sukayi daga gaban gadon don su basu waje, Madina ce ta fara gaishesa, bai ma kalli inda take tsaye ba kamar kullum fuskanshi a hade babu fara’a ya amsa kafin su salima suma gaishesa, amra dai na daga gefe, don koda ya shigo bata dago kai ta kalleshi ba balle ta gaishesa, gaba daya wani irin haushinsa take ji sosai, don ko muryarshi bata son jin, shima koda ya shigo bai dago ya kalli kowa ba so bai wani damu da wanda ya gaishe shi ba da wanda bai gaishesa ba, mikewa Aman yayi ya bashi hannu shida doctor sukayi misabaha, kafin doctor ya sake duba jikin ammah, Yan gwaje gwaje yayi kafij ya waigo ya kallesu yace “Masha Allah, tana healing cikin ikon Allah, don yanxu bata buqatan oxygen sabod nunfashinta yayi stabilising,sannan rashin farfadowartaba matsala bane saboda dole daman zata dauka dan lokaci kafin ta farfado sannan alluran da mukayi mata suna dade wa kafin su saki mutun” Yana kaiwa nan ya miqa ma Amar hannu, godiya ya mashi sosai kafin ya fuce daga dakin. Doctor na fita salima ta kalli Amar daya tsaya bakin gadon ammah ya kafa mata idanu tace “ya Muhammad ga abunci an kawo ko azuba maka” Bai waigo ba cikin kamewa yace “no” Shuru sukayi gaba dayansu babu wanda yace qala Duk suna daga tsaye, kallon amra Aman yayi yace “sister inlaw ku zauna mana bismillah” yayi masu nuni da kujeran visitors doguwa inda Salim ne zaune. Juyowa Madina tayi ta kalleshi kafin ta maida kanta kan amra tace “Ay ni wucewa ma zanyi, amma Zan dawo da daddare Insha Allah” Kallonta amra tayi jiki amace tace “Toh anty Madina muje na rakaki” Tunda amra ta fara magana ya danyi jim ya lumshe idanunshi, bai yi tunanin da ita aka zo ba don bai dago ya kalleta ba, sai alokacin yayi mamaki sosai. Sallama Madina tayi masu kafun ta nufi hanyar fita amra na biye da ita. Tun a kan hanyar futa daga reception Madina ta dan tsaya ta kalleta “amra meke damunki? Nayi sensing abu na damunki, now tell me,meysa kika rame haka? Duk jikinki yayi sanyi” Dan dagowa amra tayi tana dan qaqalo murmushi tace “babu komai anty Madina stress ne kawai na yawon asibiti, bayan wannan ma tashin hankalin da muka shiga na rashin lafiyar ammah kadai ma zaisa hakan” Shuru Madina ta sakeyi tana nazari kafin ta dubi wayarta Ganin tana lattin zuwa aiki, “Zan dawo anjima da daddare Insha Allah zamuyi magana,” “Toh anty madina allah ya kaimu” amra ta fada tana lumshe idanunta alamun gajiya da tsayuwan da sukayi, “ki koma kawai na hutar dake amaryar general” Dan murmusawa Madina tayi kafin ta wuce parking lot amra kuma ta samu waje anan gefen reception ta zauna ta doka uban tagumi kamar wadda aka aikoma mutuwa, abubuwa da dama suna yawo a kwakwalwarta. Cikin dakin ammah kuwa, Amar ne ya miqe ya kalli su salima da Aman yace “zan wuce gida yanxu, idan wani abu ya taso call me” Aman ne ya kalleshi yace “okay, zaka wuce da sister inlaw ne?” Hanyar kofa amar yabi kafin yace “no, bazan dade ba Zan dawo” Yana kaiwa nan ya fuce daga dakin ya nufi hanyar reception l, anatse yake tafiya kamar basarake Har ya kusa karasowa Inda take zaune ya doka uban tagumi ta fada duniyar tunani, Har ya kusa giftata ta dago tana shirin miqewa, kallo daya tayi mashi ta kauda kanta gefe, shikam Bai dauke idanunshi akanta ba haka zalika bai tsaya ba ya wuce abun shi, itama tana Ganin haka ta juya ta nufi hanyarshi dakin ammah jiki a mace, da sallama ta shiga cikin dakin, kallonta Duk sukayi gaba dayansu kafin ta karaso Har cikin dakin ta zauna kan kujera ta dan jingina don gaba daya babu abunda ke mata dadi, Har akayi sallah zuhur Duk sukayi sallah bai dawo ba, Aman da Salim Har suka je masallaci suma suka dawo, suna dawowa salima ta zubama kowa abunci Banda amra wadda tace bata jin yunwa sai zuwa anjima, kallonta salima tayi tace “adda ko breakfast sun kirki fa bakiyi ba dazu? Ko baki jin dadi ne?” Dago da jajayen idanunta tayi don ta sauke kanta kan gwiwanta tana jin wani irin ciwon kai sosai, anatse ya soma magana “kaina ke ciwo zanci anjima” Salima naji haka ta kyale ta ta zauna gefen Aman dake zaune kan carpet ta fara cin abuncin da suka taho dashi din hankali kwance. Har suka gama salima ta tattara amra bata dago ba kanta akasa. Bangaren Amar yana komawa gida ya watsa ruwa ya kwanta don idan sunyi switching baya barci haka zai kwana a zaune yana yima ammah addua tare da fatan farfadowarta, sai wajen karfe uku da rabi ya Tashi daga barci, ba karamin dadin barcin yaji ba don wani irin mafarki yayi mai wuyar fasaara,dukda yajin dadin mafarki don Harda amra a ciki hakan bai hanashi tabe baki ba yayi tsaki ya wuce bathroom ya sake wani Sabon wanka kafin ya futo ya shirya cikin branded kananun kaya marasa nauyi, kamshinsa ne ke Tashi ta ko’ina harya fuce daga gidan ya kullo kofar. Yana fitowa wayar asad na shugowa, kallon wayar yayi kamar bazai daga ba, Har ya shiga cikin motar ya fara warming dinta, nan take wani call din ya sake shugowa, saurin daga wayar yayi tare da sallama,daga chan bangaren asad ya amsashi kafun ya soma mashi bayani, “oga mun kama doctor hafiz tun Daren jiya, naso Na kira na maka bayani tun alokacin sai nayi tunanin hakan bai daceba saboda kana tare da Mara lafiya, jiya wajen karfe sha daya na dare kuka kamashi a nnamdi ezikiwe international airport yana kokarin gudu wa tare da iyalinshi, ayanxu haka yana cikin interrogation room ban fara interrogating dinshi ba na bari saika zo tukunna” Shuru amar yayi yana wani nazari, tabbas ya kamata ace yana tsaye akan Duk wannan interrogation din don he needs to, saidai kuka bayajin zai iya barin ammah a yanxu inhar ba Ganin ta yayi ta farfado ba, ayanxu Duk mintuna da seconds da yake fiddau nunfashi a duniya yanada mugun amfani a wajen shi saboda ya girgiza sosai da abunda suka faru a cikin kwanakin, Nunfasawa yayi kafin ya danyi gyaran murya yace “asad, banida lokacin wannan ayanxu saboda inhar ba Ganin ammah nayi ta farfado ba bazan iya yin komai ba, kayi interrogating dinshi Duk wani abu da kasan zamu buqata, yanxu lokacina nayi dedicating dinshi to mahaifiyata ne, bazan taba samun natsuwar yin wani buncike ko interrogation, but inason Duk wani abu da kasan Zan buqaci sani Ka buncika, bazansake yin sake ba akan family na ba, this should be the last Insha Allahu” “Okay yallabai ba matsala, zanyi kokarin rukesu for now sannan zanyi maka Duk wani buncike,” Godiya amar yayi mashi kafin ya kashe wayar ya yo reversing motarshi ya fuce daga gidan gaba daya. Tunda ya fara driving ya maida hankalinshi kan hanya, babu abunda ke Tashi a kofar sai karatun Qur’an na sudais, anatse yake driving harya iso asibitin, saida ya tsaye a masjid yayi sallahr asr kafin ya wuce cikin asibitin. Da sallama ya bude kofar dakin, a zazzaune suke gaba dayansu, Aman na zaune kan carpet salima a gefenshi while Salim na zaune gefen gadon ammah, amra kuwa tana kwance akan doguwar kukerar tana barcin wahala anan zaune, kallo daya yayi masu duka ya sauke kanshi ya karaso cikin dakin, gaishesa salima tayi kafin ya tambayi jikin ammah, Aman ne ya amsashi, “doctor yazo dazu ya sake dubata, babu wani changes” Shuru kawai amar yayi ya kafama ammah idanu, yana kallonta, aranshi yana cewa “”allah ya Baki lafiya ammah na, y kamata ki Tashi haka ammah na I miss you so so much,can’t imagine how I can survive without you,” Saurin runtse idanunshi yayi ya kamo hannunta ya fike gam. Suna nan zaune kowa jugum Jugum amra ta bude idanunta da sukayi jaa sosai, mikewa tayi zaune daga kwance ta tare da ta kalli bangarenshi ba ta mike tsaye kamar Ana ingizata, tafiya ta somayi harta shige bathroom, dan dagowa yayi ya kalleta yana tunani ko meke damunta, harta fito daga bandake daurw da alwala, ruwan na diga daga fuskanta zuwa wuyanta don ta zame mayafin abayar datayi rolling don ji tayi kamar yana shaketa ta rike shi a hannu, gashinta ya sauko Har kafadunta yayi curly wanda ya karama fuskanta kyau sosai, sai asalin kyawu ta ya fito sosai kamar ba itaba,ta dan rame kadan tayi fayau, Amar dake zaune ya zuba mata idanu harta fito daga bathroom din ya kasa dauke kanshi akanta,harta zo inda su salima ke zaune, Aman na gefenta Kowannen su da sake sake da yakeyi aranshi, kallonsu amra tayi tace “ya Aman kudan matsa min zanyi sallah” Dan dagowa yayi ya mata kallo daya kafin ya dauke kanshi ya mike “okay sister inlaw” Salima ma Mikewa tayi nan suka dan gwara da goshinsu don kusan a atare suka miqe, saurin kauda kai salima tayi tace “sorry” Shima kallo daya yayi mata ya dauke ki gefe ya koma kujeran ya zauna, salima dai Kyam ta tsaya a gefe bata motsa ba tana tausayin kanta na dakon soyayyar shi, shida takeyima yanxu ya daina bata fuska ma kwata kwata. Tunda amra ta tsaya gaban Aman yaji kirjinshi nayi wani irin bugu damm, runtse idanunshi yayi lokaci guda ranshi ya gama baci gaba daya sosai dalilin tsayuwar ta gaban Aman babu mayafi, kishi ne karara ke balbalal shi wanda baima san yanayi ba,babu abunda yake fada aranshi sai “bata da hankali ne zata futo daga bathroom kanta a bude, kuma ta tsaya gaban wani kato da ba muharraminta bane” Yanda idanunshi ya karade yayi jaa sosai zaka gane ranshi ya mugun baci sosai, shi kanshi mamakin bacin ran nashi yakeyi saboda yasan dole bayan kishi Akwai so, tabbas yasan he’s jealous of her but so kam babu shi, bai taba jin ya sota ba saidai tausayinta ya fada aranshi, but daman Akwai kishi ne babu so? Ya tambayi kanshi,tsaki kawai yayi ya sha mur, juyowa su salima sukayi suka kalleshi Ganin yanda ya hade rai, da yanda yayi tsaki. Amra dai bata ma san yana yi ba don tana idar da sallah ta jingina da bangon dakin, Har aka kira sallar magrib, gaba daya mazan futa sukayi suka wuce masjid while ita da salima sukayi sallah anan dakin ammah. Karfe goma daidai ya mike tsaye yana kallon agogo, ganin haka yasa Aman cewa “zaka wuce ne?” “Yes Zan dawo da safe” amar ya fada yana kallonshi kafun ya maida kallonshi ga amra babu wani wasa a fuskanshi yace “Tashi muje” Bata dago ba don kwata kwata tunaninta baya wajen saida salima ta dan ta bota “adda ya Muhammad na magana” Firgigi ta dawo hayyacinta ta dago zuba mashi mayun idanu nata da sukayi ciki ciki Ta kalleshi, bai sake maimaita abunda yace da farko ba ya bude kofa ya fuce daga dakin, salima ce ta kalleta tace “yace kuje wai” Jiki a mace amra ta mike tsaye ta kalli Salim tace “muje Salim” Kallonta salima tayi tace “zai tayani kwana kije kawai” Badan taso ba haka ta nufi kofar ta fuce daga dakin jiki a mace donma tana buqatar komawa gidan ne don kwanciya anan wahala Yake bata badan haka ba bazata bishi ba don gaba daya ya fita aranta dukda tana nan kan bakarta bazata taba rabuwa dashi ba, saidai haka kawai cikin kwanakin nan take saurin fushi da jin haushin sa da abubuwa ma gaba daya. Ahanakli take tafiya harta zo bakin harabar asibitin wajen parking lot, Har tana shirin wucewa inda Aman yayi parking Tayi saurin tsayawa saboda horn dayayi mata, juyowa tayi gafe ta kura ma motar idanu, batayi tunanin da wata motar yazo ba don haka ta dan tsaya don tabbatar da shi dinne, saida ya sakeyi naga horn kafin ta fara takowa jiki a mace ta karaso ta bude gidan gaba ta zauna. Tana shiga bata idasa rufe kofar ba ya figi motar, ta Lura da take takenshi don haka tayi banza dashi kamar batasan yanayi ba. Tunda suka fara tafiya babu wanda yace Tak tsakanin su, shi gaba daya ya maida hankalinshi ga tukin da yake while ita kuma ta juyar da kanta gefe tana kallon hanyar, Waigowa yayi ya mata kallo daya kafin ya kauda kanshi gefe ya cigaba da tukin. A Daidai wani haddaden waje yayi parking don bazata ce ga ainahin sunan wajen ba, saidai tundaga wajen parking da ya aje motar tabi wajen da idanu, wajen ya hadu sosai don Duk manyan motoci ne a wajen. Bai kashe motar ba ya bude ya fuce daga cikin motar, yana fita tabishi da idanu kafin ta kauda kanta gefe, zaman minti goma tayi sai gashi ya fito hannunshi rike da manya manyan ledoji guda biyu, harya shugo ya bude motar ya saka ledojin a bayan mota bata kalli inda yake ba, shima ya Lura da yanda take wani babbasarwa don haka ya kauda kanshi gefe kawai shima bai ce mata qala ba don haushinta yake ji sosai, ya kasa gane dalilin da yasa ma ya kasa mata magana akan dazu. Reversing motar yayi ya fuce daga compound din wajen, anatse yake tukin cikin kwarewa, cikin Yan mintuna qalilan suka iso taura estate, horn yayi aka bude main gate kafin ya wuce apartment dinsu,nan ma sai dayayi horn securities suka bude kafin ya saka hancin motar wajen parking space dinshi. Yana parking ya kashe motar ya dan saiga gefenta Ganin bata motsa ba, barcin ta take yi hankali kwance, baya Ganin fuskanta don haka bai tantance a wani yanayi take barcin ba,saida ya dauka about 10mins yana tunanin tashinta, don haka kawai ya tsinci kanshi da son barinta tayi barcin saboda yanda yake hidima da ammah gashi alamu sun nuna bata jin dadin jikin ta amma tana boyewa, shuru shuru saida suka dauke kusan awa guda, yayi relaxing kanshi a jikin kujeran inda yake zaune yana tunani wasu abubuwan. Gyara zamanta ta yi saboda yanda kwanciyar datayi yasa jikinta ya fara mata ciwo, ahankali ta bude idanunta ta kalli gefen window kafin ta maido da kanta gareshi, ya lumshe idanu kamar mai jin barci hankali kwance, lumshe idanun ta tayi ta kauda kanta gefe ta bude kofar motar ta fuce daga cikin motar, Tunda ta farka yanajin motsin ta harta fuce daga cikin motar bai bude idanunshi ba sai da ya dauka kusan minti biyar kafin ya bude jajayen idanunshi ya futo daga motar ya bude gudan baya ya janyo ledojin ya rufe motar ya wuce mai entrance, lokacin daya bude kofar parlor ya shige harta hau sama abunta don haka ya karo kofar ya rufe ya wuce part dinshi da ledojin, anan parlor shi ya aje ledojin kafin ya wuce bedroom dinshi kai tsaye, yana shiga dakin ya sauke wata nauyayyiyar ajiyar zuciya ta gajiya kafin ya soma rage kayan jikinshi, saida ya aje wayanshi a gefen bedside kafin ya wuce bathroom din ya watsoo ruwa ya fito daure da towel, bai tsaya shafa mai ba ya feshe jikinshi da turarukanshi masu sanyin kamshi kafin ya janyo pjs dinshi na cotton Riga da wando baqaqe, zama yayi bakin gadon shi ya janyo wayarshi ya soma latse latse, da message din asad ya fara cin karo, bai bude ba don yasan idan ya bude ma ranshi ne zai baci don haka ya kashe wayar ma baki daya ya aje ta a gefe ya mike cikin kamewa ya zura bedroom slippers dinshi ya fuce daga cikin bedroom din,anatse ya bude kofar da zai sadashi da parlorn shi, daga nesa ya dan tsaya ya karema ledojin daya ajiye na grilled fish daya sayo,fiddo da ledojin yayi gaba daya ya wuce dining ya ajiye kafin ya wuce sama, anatse yake tafiya kamar wani basarake harta zo daidai kofar ta, fuskan nan yasha mur babu fara’a harya danyi knocking kofar kafin ya sa kai ya shige ciki,yana shiga dakin tana fitowa daga bathroom daure da pink towel jikinta na digar ruwa tundaga kanta zuwa wuyanta, saurin kauda idanunshi yayi daga kanta ya danyi gyaran murya yace “Idan kin gama ki sakko kasa yanxun nan” Yana kaiwa nan ya juya ba tare da ya sake kallonta ba ya fuce daga dakin, ita kuwa tunda ta fito ta ganshi tsaye batayi wani mamaki ba don ya saba shugowa babu excuse don haka bata wani damu ba a wani yanayi ya ganta don haka bayan ya fuce ta tabe baki tabi bayanshi ba tare da ta saka komi ba, haka ta sauko kasan anatse tana tafiya kamar dawisu Har wani kwarkwarsa takeyi ba tare da saninta ba Har ta karaso parlorn, tana shirin karasowa part dinshi ya katseta, “over here” ya fada anatse, juyowa tayi ta nufi inda tajiyo muryan nashi daga wajen dining, takowa tayi harta shugo dining din kanta a kasa ta tsaya qiqam a gaban dining din, tunda ta shigo ya kafa mata idanu ya kasa daukewa, harya dauka kusan minti biyu baice mata komai ba, itama bata ce mashi komai ba don bata son magana dashi yanxu kuma saidai hakan baisa taji zata ki amsa kiranshi ba Duk sanda ya nemeta, gajiya tayi da tsayuwar ta dago ta kalleshi shima ita yake kallon soma haka yayi saurin tattara natsuwarshi yace “come and serve me” Kallon ledar gefenshi tayi kafin ta juya zuwa kitchen bata ce mashi qala ba, yayi mamaki sosai yanda take bashi wani silent treatment, haushi yaji sosai, who’s she da zata dunga bashi silent treatment tana qin bashi amsa idan yayi mata magana, kokarin danne zuciya shi yayi harta karaso dining din, Har lokacin towel dinnan ne a jikinta haka zalika ruwan jikinta bai bushe ba yana bin lausassan fatar jikinta dake sheki babu gashi ko digo daya very soft, hannunta rike da plate da serving spoon sai spoon and fork da knife, ta karaso dining din ta tsaya daga gefenshi ta ajiye komai akan dining din kafin ta koma kitchen din, bin bayanta yayi da kallo harta wuce kitchen din ta fito hannunta dauke da bottle water da orange juice sai glass cup a dayan hannunta, cikin natsuwa take komai harta iso Inda yake zaune ta aje mashi a gabanshi, ledojin data gani a gefe ta janyo ta soma budewa,ledar farko data bude grilles fish ne da yaji dankali dasu cabbage a ciki sai kamshi daya bade hancinta Har tana lumshe idanunta don dadi, yawunta ne ya dan tsinke kafin ta fara zuba mashi,saida ta zuba mashi yanda zai ishesa kafin ta tura mashi gabanshi ta juya zata wuce sama dukda ranta ya biya sosai, Hannunshi ya daga biyu ya kame bakinshi yana kallon ikon Allah Har tazo fucewa daga dining din, “Aisha!!!” Ya Kira sunanta, chak ta tsaya ta kasa motsawa kwata kwata harta juyo ta fuskanceshi, “zo nan!!” Ya sake fada yana kallonta hannunshi akan habar bakinshi, takowa ta soma yi jiki a mace ta tsaya nesa dashi batace mashi komai ba, “Seat!!” Ya fada sounding commanding wanda abun ke bata mata rai sosai, bata musa mashi ba ta zauna gefen seat din da yake zaune, tana zama ya maida idanunshi ga abuncin dake gabanshi ya saka spoon ya soma ci hankali kwance, ta dauka kusan minti goma kanta a kasa tana jiran jin abunda zai ce mata daya dakatar da ita daga tafiya jin shuru baice mata qala ba ta dago ta kalleshi, ya maida hankali sosai ga abuncin da yake ci ahanakli kamar baya son ci, saida ya dago suka hada Ido ya kauda nashi gefe yace “lower your gaze” Ba zat ba tsammani yaji amsarta “why? Haramunne don na kalli mijina? Why would I lower my gaze?” Da mamaki ya dago ya mata kallo daya kafin ya dan murmusa ta gefen baki ya kauda kanshi daga gareta baice mata qala ba don da alamu ta zama mafadaciyar karfi da yaji, Haka kamshin grilled fish dinnan ya cikata gashi baiyi mata tayi ba ga takaicin abunda yace mata don haka ta hade rai tamm kamar hadari, “are you waiting for me to ask you to eat?” Ya tambayeta kai tsaye ba tare da ya kalleta ba, “bana jin yunwa” bata gama fada baa cikinta ya fara qugin yunwa qiii, atare suka dago ya daga mata gira daya alamun karya kike yi, saurin sauke kanta qasa tayi ta hade rai tam, harya kusa cinye nashi wanda ta zuba mashi a plate din tana zaune ta nade hannunta akan tudun kirjinta daya dan futo sosai, kwata kwata baiyi gigin kallonta ba saboda komai nata haukatashi yake, abuncin ma zai iya kasa ci idan ya dago,saida yaci kusan rabi kafin ya tura mata gabanta ya dago ya kalleta fuskanshi babu wasa yace “eat!!!” Dan dagowa tayi ta kalleshi kafin ta maida idanunta kan plate din nashi, shuru ta danyi tana nazari, me yake nufi kenan da ita? Saida yaci ya rage zaice taci, Ay kuwa ko sama da kasa zata hade bazata ci ba,, maidoda kallonta tayi zuwa gareshi “bana ci” “You know I….” “You hate repeating your self na sani, bana jin ci ne kawai” tayi saurin katseshi kafin ta miqe tsaye ta juya zata wuce, bata idasa taku biyu ba taji ya janyo waist dinta baya ya hade da gabanshi ya rike tam “why are you so stubborn huh?” Shuru tayi mashi batace komai ba tana sauraron yanda nunfashinsa ke sauke a shoulder dinta don ya dan rankwafo wajen wuyanta, daidai ta natsuwarta tayi ta soma kokarin same jikinta daga nashi, yanda ta soma jaa baya haka ya sake janyota sosai zuwa jikinshi ya yi mata rikon daya fi wanchan ma, saurin runtse idanunta tayi ta budesu tace “dan Allah inason zanje na kwanta kaina na ciwo” Daidai kunnenta ya sauke bakinshi ya fitsari mata da nunfashinsa mai fidda kamshin dadi yace “bazakije ba Saina bada umarnin haka” Tunda yayi maganan bata sake gigin kwace wa ba ta saki ragamar jikinta do Yanxu ta gane musu ma dashi bata lokaci ne don ba’a iya mashi, haka zalika ita kuma yanxu bashine a gabanta ba, bata buqatan surutanshi kwata kwata, barcin da take ji ma ya isheta, jin tayi mashi shuru yasa ya juyo da ita gabanshi ya kura mata idanu yace “meysa kika bama ammah jininki?” Dagowa tayi ta kalleshi kafin ta kauda kanta gefe tace “saboda tana buqata shi fuye dani” “You’re sick meysa baki je doctor ya dubaki ba?” Dagowa tayi Ganin yanda yake magana calmly kamar bazai yi halin nashi ba na wulaqanta mutun, turo baki kawai tayi tace “lafiya ta kalau bana buqata” “Why are you talking to me like that?ni Sa’am kine ?” Ya fada yana hade rai Itama hade ran tayi tau ta kalleshi cikin ido tace “yanxu kuma me nayi? Tambayata kayi ni kuma na baka amsa,?” Ta bashi amsa itama tana kallonshi, matso da ita yayi gab da jikinshi yace “bakida kunya” Bai gama sauke nunfashinsa ba ta matso daidai da fuskanshi har nunfashinsu na gaurayewa ta dan dingila kafarta gab dashi tace “mey nayi na rashin kunyar uhm,” Kasa ce mata komai yayi saima kallon juna da suka tsaya yi kamar Ana magnetising idanun suu, saida ta dan gaji da dingile kafafunta datayi ta fara kokarin saukesu kasa Dan ta bar wajen yayi saurin taro waist dinta da hannu biyu ya dauketa gaba dayanta, sai jinta tayi a sama, baiyi wata wata ba ya wuce bedroom dinshi da ita, bata ce mashi komai ba saida ya sauketa bakin gado ya wuce bathroom kamar bashi ba, Binshi da kallonta tayi harya shige bathroom din aranta tana ayyana halayenshi, mey yake nufi kenan daya kawo ta dakin shi ta tambayi kanta, badai yana nufi anan zata kwata ba ta sake tambayar kanta, “chap lallai ma, jiya Ka gaya min bakar magana Ka min korar kare yau kuma Ka wani lallabo Ka shugo dani dakinka kamar babu abunda ya faru, Ay Wallahi tunda Nace na daina kawo kaina inda kake bazan Kara ba” tana kaiwa nan ta miqe tsaye ta fuce daga dakin tana gunguni, tana hawa sama kuwa ta shige daki ta rufo kofarta tayi kwanciyarta akan gado. Yana fitowa daga bathroom yaga daki wayam, babu ita babu inuwarta, saida yadan cije lebenshi kafin ya kwanta. Washe gari da sassafe ta Tashi ta hada masu break ta jera kan dining, tana gamawa ta debi naga ta wuce sama abunta, tana shiga daki ya zauna bakin gado ta soma cin breakfast din, bata wani ci da yawa ba ta ture abuncin ta karasa shirya wa, wata atamfa ta janyo holland da akayi mata dinkin Riga da skirt ya janyo, atamfar sai kamshin bakhoor wardrobe balls din amrukht_incense take saboda ta saka balls din a cikin wardrobe dinta wanda ya bi kayan nata da kamshin dadi sosai, agggauce ta shirya ta zura skirt din, saida tazo zuge zip din skirt din ta tabbatar da ta karu sosai, tayi qiba, da kyar ta samu ta zuge skirt din ta zura rigar, bata wani iya daurin dan kwali ba don haka ta daura dan medium mayafinta akanta ta fito hannunta rike da dankwalin atamfar, cikin natsuwa ta sauko kasan, kanta a kasa ta wuce kitchen ta dauko basket din abunci data dafa ma su salima aggauce, tana fitowa ta tsaya gaban dining ba tare da ta dago kanta ba, kamshinsa ne yayi mata sallama Tayi saurin daga kanta, anatse yake takowa daga dakinsa yana kokarin gyara agogon hannunshi, kasa dauke idanunta tayi daga kanshi, yayi masifar kyau sosai, komai nashi with class da gayu naira ta gama zama a jikinshi sosai, saurin kauda kanta tayi don ya dago ya kamata tana kallonshi, tabe baki kawai yayi ya zauna kan dining, “Ina kwana” amra ta fada ba tare da ta kalleshi ba, “lafiya” ya amsa ta kai tsaye, baima buqaci ta zuba mashi komai na ya deba coffee kawai ya fara sipping anatse, ya dauka kusan minti goma yana sha anatse ba tare da ya dago ya kalleta ba itama bata sake gigin kallonshi ba harta kwashe basket din ta dawo parlor ta aje ta zauna zaman jiranshi. Yana gamawa ya bar dining din ya koma dakinshi ya dauko wayanshi da ya manta a dakin kafin ya wuce hanyar futa ba tare da yace mata qala ba, batayi wani mamaki ba don ta gama karantar halayenshi yanxu, shidai kamar wahainiya yake, yau ya chanza launi gobe ma haka zai chanza wani Launin, tana Ganin fucewar shi Tayi saurin miqewa ta wuce inda ya fidda motar, anatse ya karaso inda yayi parking ta bude motar ta shige gaban motar, tana rufe kofar yaja motar suka bar compound din gidan. Tunda suka fara tafiya babu wanda yace ci kanki ko ci kanka ba Har suka karaso asibitin, shi ya fara futowa yana kashe motar kafin ta fito itama tabi bayanshi, anatse take tafiya da basket din hannunta tana haki kamar wadda tayi gudu, mamakin yanda take zama weak takeyi sosai, saida ta dan tsaya ta huta kafin ta dauki basket din, wani saurayi ne yayi saurin saka hannunshi kan basket din shima zai taimaka mata Ganin yanda take haki sosai, hannunshi rike da lapcoat da alamu likita ne shima, saurin dagowa tayi ta kalleshi tana sauke nauyyayiyar ajiyar zuciya, murmushi yayi mata “let me help you, you look stressed” ya fada anatse, turanci shi ma dadin sauraro, qaqalo murmushi tayi tace “no thank Zan iya” “No ma’am let me help bai kamata kina daukan abu mai nauyi ba” ya karashe sounding so caring and calming, ba tare da ta kalleshi ba tayi gaba yabi bayanta, Amar daya hangosu tun daga nesa don tana biye dashi harya wuce ta yazo gab da kofar dakin ammah, yana shirin budewa ya waiga ko zai hangota nan take idanunshi ya sauka akansu, dabanshi ne ya bada dam idanunshi Har sun fara yin jaa ganinta da yayi da saurayin suna tahowa, Har suka zo gab da kofar amra tayi saurin jaa da baya ganinshi a tsaye ya kafa mata jajayen idanunshi, ko ba a fada mata ba tasan wannan yanayin nashi da take gani kwance akan fuskanshi, he’s pissed kuma ranshi a bace yake, gabanta ne yadan fadi dukda bata san dalilin fushin nashi ba don haka gudun karya dizgata Tayi saurin juyawa ta kalli saurayin fuskanta dauke da murmushi tace “thank you I will Take it from here” Ba tare da musu ba ya miqa mata yana mata murmushi yace “it’s my pleasure” Yana kaiwa nan ya juya yana murmushi don tayi capturing dinshi wanda yaso ya karbi number ta saidai mutunmin daya gani tsaye ya kafa masu idanu kamar zai cinye su ya hade rai yasa yayi tunanin maybe mijinta ne ko yayan ta don haka ya juya kawai ya wuce paediatric ward daman nan yake aiki. Tunda ta karbi basket din ta juyo batayi gigin dagowa ba ta wuce cikin dakin. Tana shugowa ta tsaya chak tana shirin sakin basket din Ganin ammah a zaune, salima a gefenta da aman sai wata nurse a tsaye tana examining dinta, da sauri amra tace “ammah!!!!” Hakan ya fargar dashi daga sake sakin da yakeyi na magani ta da zaiyi na abunda tayi, da sauri ya shugo cikin dakin jin ta ambaci ammah, da sauri ya karaso ya tsaya kyam shima ya kasa motsawa yana kallon ammah dake kallonshi fuskanta dauke da murmushi tana miqa mashi hannu shida amra, cikin sauri ya karaso inda take salima na Ganin haka ta matsa fuskanta a washe dan dadi, aman ma wani irin dadi yake ji tun daga dare jiya zuwa yau don tun wajen karfe biyu ta farfado, dukda batayi magana ba alokacin Har zuwa yanxu, Hannunta yayi saurin kawowa ya rungumeta sosai fuskanshi dauke da murmushi da farin ciki, gaba dayansu. Kallonshi suka fara yi don kusan zasu ce this is the first time suka ganshi cikin farin ciki babu abunda yake cewa sai “Alhamdulillah ya Allah alhamdullah” Saurin dakin ammah yayi yayi sujudul shukr ya godema allah, dukkansu suka kallonshi sukeyi kowannanen su fuskanshi dauke da murmushin jin dadi, amra dai baya ta danyi ta kafa masu idanu shida ammah, babu abunda yake hangowa sai tsantsar kaina da yake yima ammah sosai, saurin mikewa yayi ya sake rungumeta yace “ammah na ammah!!!” Shafa kanshi tayi hannuna na yin karkarwa tace “so…son” runtse idanunshi yayi don bai taba tsammanin zai sake jin sunan a Bakinta ba, fadin irin farin cikin da yake ma bata lokaci ne, “son tun yaushe nake kwance anan?” Dagowa yayi ya kalleta tare da riko hannunta biyu murya shi chan kasa yace “don’t worry ammah, Zan fada maki komai” Maida kallonshi tayi kan nurse yace “yaushe ta farfado, why didn’t you inform me?” Ya karashe yana kallon Aman, shuru Aman yayi kafin ammah ta kalli Amar “son ina daughter?” Waigowa sukayi nan amra ta tako Har inda ammah ke zaune akan gadon marasa lafiya an tokare bayanta da pillow, hawaye ne kwance fuskanta tayi saurin karasowa inda yake zaune, zame hannunshi ammah tayi ta rike na amra tace “daughter ya kike? Meysa kika rame sosai” Fashe wa amra tayi da kuka har tana dan tureshi ta rungume ammah sosai a jikinta “Alhamdulillah ammah na Allah Kun Gode maka, mun shiga fargaba sosai ammah” Shafa bayanta ammah tayi kamar ba surukarta ba tace “why are you crying dear, ya isa haka kukan, sai mu gode ma Allah ko” kallonsu Amar yayi ya kalli amra ya tabe baki, mamakin yanda ammah ta nuna damuwa akanta karara yakeyi daga farfadowarta [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update continuation Matsowa su salima suma sukayi don ayi dasu,kowannen su kana ganinshi kasan yana cikin farin ciki, kallonsu ammah tayi gaba ayansu tana jin wani dadi a cikin ranta sosai dukda bata san dalilin kawota asibitin da ayi ba saidai doctor da yazo daxu yayi mata bayanin kusan satinta guda akwace anyi mata operation saboda zuciyanta daya buga, suna nan zaune doctor ya shugo fuskanshi dauke da murmushi yace ‘’masha allah, hajiya allah ya albarkaci zuria arki, babu wanda ya runtsa gab dayansu saida kika farfado, allah ya kara lafiya’’ Godiya sosai duk sukayi ma doctor kafin ya buqaci ganin amar a cikin a office dinshi, mikewa yayi ya bi bayan doctor, yana tashi amra na zauna a inda ya tashi tana jin dadin, kallon ta ammah ta sakeyi tace ‘’daughter meysa kika rame? Bakya cin abunci ne?’’ Salima ce tayi karaf tace ‘’wallahi ammah bata ci, kullum sainayi mata Magana batason cin abunci saidai barci kamar shine abuncinta’’ juyowa amra tayi ta galla mata harara, Murmusawa ammah tayi tana jin wani irin dadi aranta ta riko hannunta tace ‘’allah yayi maki albarka daughter, allah ya tsareki ya sanya farin ciki a cikin rayuwarki, doctor yayi min bayanin komai’’ Sunkuyar dakai amra tayi tana jin wani iri, muryanta chan kasa tace ‘’ameen ammah, allah ya baki lafiya’’ Gaba daya suka amsa da ameen, salim ne ya sake mastowa inda ammah take ya rike hannunta, kallonshi ammah tayi ta shafa fuskanshi ‘’hope kaima kana cin abunci?’’ ‘’chap wannan ay baya barin kwano’’ salima ta fada tana hararshi, dariya sukayi gaba dayansu banda aman daya sunkuyar da kanshi, saida ammah ta dago ta kalleshi ‘’son, zo’’ ta fada tana kallonshi, amra ce ta matsa mashi gefe ya zauna ya riko hannun ammah ya sumbaceta yace ‘’allah ya baki lafiya ammah, we miss you a lot’’ Shafa kanshi ammah tayi tace ‘’I miss you all too,ka fito min da mata aurar dakai kaima zanyi karka tsufan min a gida’’ dariya sukayi gaba dayansu Banda salima data hada kirar sama da kasa gabanta na faduwa, dan dagowa yayi ya kalleta ganin tayi gum kamar ba itace ke zolayar amra da salim ba, kauda kanshi yayi daga kanta ya kalli ammah yace ‘’insha allah very soon ammah’’ ya fada yaan murmusawa, gaba daya hira suka dunga yi mata suna saka ta dariya banda salima data koma gefen kujera ta hade rai jikinta a mace da maganar da aman yayi, tuaani ta soma yi aranta wato harya samu wata Kenan, saurin danne abunda ke ranta tayi don tana gab da fashewa da kuka, ya lura da ta don haka bai damu bay a kauda kanshi ya cigaba da hirar da sukeyi dasu ammah.   Amar na shiga office din doctor ya zauna ya kalleshi, nunfasawa doctor yayi yace ‘’alhamdullillah sir saidai mu godema Allah, jikinta yana da kyau sosai don masu larura irin tata da wuya ake samun waenda suka rayu, bazamu sallameta yanxu ba saboda zamuyi watching jikinta for couple of days don mu tabbatr da komai koma normal, bayan wannan inason nayi informing dinka akan abu daya da bamu fada maka ba saida mukayi bunciken mu tukunna, a cikin magungunan da akeyi ma hajiya prescribing wanda doctor hafiz ke bata mun gano akwai maganin da bai kamata ya bata ba, wanda yayi violeting medical rules dinmu,board member sunyi suspendin dinshi akan wannan dukda yanxu kusan sati guda Kenan rabonda yazo nan asibitin, bazamu hanaka kai kara ba idan har zakayi dukda zaiyi tarninshig imagine din asibitin, saidai muna neman alfar..’’ Dagowa yayi ya kalli doctor din ya katse shi ‘’no need for that, saidai inason ku duba staffs dinku da kyau, I will turn a blind eye on this saidai babu next time’’ ‘’yallabai muna fatan hakan bazai s aka cire membership din asibitin’’ doctor ya tambayeshi. ‘’duk wani tallafi da company sukeyima asibitin nan baza a daina ba saidai bana buqatar service dinku’’ yana kaiwa nan ya mike ya bama doctor hannun shi kafin ya fuce daga office din a wuce dakin ammah, da sallama ya shugo, gaba dayansu waigowa sukayi suka zuba mashi idanu suna kallonshi, wani irin mugun kallo ya zabga ma amra dayasa ta dauke kanta daga kanshi ,ammah ta lura dasu saidai bata ce masu komai ba saima kallon amar da tayi tace ‘’son harka dawo?, yaushe zasuyi discharging dina? Kasan yanda bana son zaman asibiti kwata kwata, kaarsowa yayi cikin dakin ya zauna bakin gado yace ‘’no ammah ba yanxu ba tukuna sai doctor sun tabbatar komai ya dawo normal tukunna’’ ‘’no son, kaje ka masu Magana su bani sallama naji sauqi’’ ‘’ammah please to ki bari zuwa gobe, kinga ko dinkin da akayi maki baiyi healing ba’’ ya fada a marairaice, amra ce tayi saurin kaste ammah dake shirin mashi Magana tace ‘’ammah please, ki bari kiji sauqi sosai saimu koma gida’’ Kallonta amah tayi tana murmushi tace ‘’toh shiknan daughter allah ya kaimu’’ Gaba daya suka amsa da ameen banda amar dayake kallon ammah da amrar yana mamakin yanda ammah keyi mata ba.   ‘’sister inalw yau babu breakfast ne’’ aman ya fada yana kallon inda amra ke zaune don ya tashi ya bata kujerar gaban ammah, sai alokacin tama tunada basket data shugo dashi, kallon inda salima ke zaune lost in her thought tayi tace ‘’laa bata zuba maku ba, nazo da breakfast gashi nan a basket’’ amra ta fada tana mikewa ta bude kwandon ta zaro kulas din abuncin gaba daya da plates, kallon inda ammah ke kwance tayi tace ‘’ammah fa? Doctor yace zata iya cin abunci ‘’ amra ta tambaya tana kallon inda salima ke zaune, aman ne ya amsata don salima kwata kwata batsan sunayi bama ‘’no not yet saboda operation di da akayi mata’’ Sauke kanta kasa tayi ta zuba ma aman abunci kafin ta zuba ma salim ta miqa masu, godiya aman yayi mata kafin ya koma wajen carpet ya zauna ya soma cin abunci. Ammah ce ta kalli salima dake zaune akan kujera tace ‘’daughter bazakici abuncin ba kema’’ Takowa inda take zaune amra tayi ta dan buge kafadarta tace ‘’bakiji ana Magana bane’’ Furgigig ta dago tace ‘’naam? Kinyi Magana ne?’’ ‘’abunci? Bazakici bane ke, tunanin me kikeyi’’ amra ta tambayeta ‘’sai anjima bana jin yunwa,’’ salima ta fada tana doka tagumi, yar tsuka amra tayi ta wuce inda basket din yake ta fiddo da plate zata zuba mata tana dan haki,kallonta ammah tayi tace ‘’daughter ki kyaleta idan batasonci yanxu, kizo ki zauna ki huta haka nan ki daina wahalar da kanki’’ Kallon ammah amar yayi, ita dake kwance bata da lafiya shes showing so much concern for amra,bai kawo komai aranshi ba saima danganta hakan yayi da maybe taji cewa amra ce ta bata jininta.   Sun dade sosai wajen ammah hara man ya fita ya karbo masu lunch a kitchen, nan suka baje sukaci, banda amra dataci kadan ta ture tace zuwa anjima zata kara, salima kuwa haka ta zauna sukuku tana tunain maganr aman da yayi dazu, shiko ya lura da ita kuma yana karantarta saidai bai fassara hakan da komai ba don bayason ya sama kanshi false hope.   Da daddare nan yace wajen ammah zai kwana, amra dai ta kafe saita kwana while salima na ikirarin yau a wajen ammah zata kwana, ammah dai na zaune tana kallonsu tana jin dadi aranta, kallonsu duka yayi yace ‘’babu wanda zai zauna duk ku tafi gida’’ Turo baki amra tayi bata kalleshi bat ace ‘’ammah dan allah ki mashi Magana inason kwana anan’’ Dariya amma tayi tayi ‘’daughter kiyi hakuri ki koma ki huta abunki kinji, nida na kusa dawowa gidan ma, gobe da safe sai aman ya dawo daku’’ Kallon amr ammah tayi tace ‘’kaima son dam aka biyu you don’t have to stay tunda ga doctors da nurses, kuje ku huta’’ ‘’no ammah I will stay with you, banason mu tafi gaba daya babu wanda zai tsaya a wajenki’’   Haka nan badan taso ba ta bisu suka wuce gida tana jin haushinsa na qin barinta da yayi ta zauna da ammah. Suna fita shima ya fita ya kira doctor don ya sake duba ammah don ya tabbatar da babu abunda yake damunta, a cikin daren ya kira doctors yafi sau biyar duk after 20 mins, ammah dai kallonshi take tana jin kaunarshi sosai aranta. Wajen karfe goma suna zaune yana matsala ammah kafafunta da suka kumbura don komai daga kwance take yinshi, kallonshi tayi tace “son,…!” Yana jin haka yasan maganar da zatayi don haka yace “Ammah please mu bari saikin samu sauki inmun koma gida please” “No, yanxu nake son muyi magana” ta fada seriously Sauke kanshi yayi kasa bai sake cewa komai ba saida ta tace “will explain abunda ya faru kafin ku kawo ni nan ko Saina tambaya?” Ta fada tana kallonshi fuskanta a hade, “Ammah Duk abunda nayi she deserves more than that, bazan taba tsayawa ina kallon wadda ke shirin illataki ba” ya fada ran shi Adan bace “Muhammad sai yaushe ne zaka rage wannan halin naka na kaifin zuciya? Muhammad mace Ka kusa illatawa fah? Duk laifin ya bazaka kaita ga hukuma ba?” Dago da jajayen idanunshi tayi da sukayi jaa sosai yace “ammah kashe kinga taso yi?” “Yea na sani, and tun ba yanxu nasan da hakan ba” ammah ta amsa shi, sa mamaki yake kallon fuskanta don jin Karin bayani. “Yea son, nasan lanatan tana saka min kwaya a cikin green tea kuma Ina sha” ammah ta fada kai tsaye “But ammah why? Kinsan illataki zatayi kika sha” “Kwarai kuwa kuma nayi hakan ne saboda idan har ban karba ba zasu biyo ta wata hanyar, shiyasa dana ga hakan na karba,” Mikewa tsaye yayi yana zarya tsakanin dakin hannunshi Har karkarwa yake, “ammah whyyy, kinsan how tough it was for me seeing you akwance ammah? I thought zaki mutu, rayuwa a cikin kwananin turns upside down ammah” Hannu ammah ta miqa mashi alamun yazo, takowa yayi inda take ya rike hannunta kafin ya zauna, anatse ya soma mashi magana, “son, Duk abunda kaga ya faru da mutun rubutacce ne, Allah ya kaddara hakan daman zai faru, yau kina mutu nasan nan barka kai kadai ba” Nunfasawa tayi hawaye na zubowa a fuskanta, furgice yayi sosai idanunshi sunyi jaa ga hawaye nan kwance cikin idanunshi yaqi bari su sauko don yana son ya zama very strong, “son, nasan at this point kasan komai basai nayi maka bayanin komai ba, wannan azzalumin mutumin bazai taba gamawa da duniya lafiya ba, ya cuce mu ya cuci alummar musulmai gaba daya,” Hannunta ya rike gam ya kalli ammah yace “hawayenki bazan taba bari su zuba a banza ba, tun bayan lokacin dana gane shine ya kashe dada, I can’t even imagine how you’ll feel shiyasa nayi alkawarin boye maki Har labari na saidai ayanxu bana jin Zan iya barin mugun mutumin nan ya sake nunfashi a dorar kasa, I will make his life miserable,“ Kallonshi amma tayi tace “no son, bazakayi haka ba, your hands are clean kuma bazan so hannunta ya baci ba Ka barshi da allah da hukumar ta mashi hukunci daidai da abunda yayi, mutuwar dada dai bazamu taba dawowa dashi ba, so promise me bazakayi komai ba, zaka barshi yaji da masifar duniya acahn kuma Allah zai saka mana” Runtse idanunshi yayi baya jin zai iya hakan don babu makawa saiya kashe kabiru, don achan uae yana da rights din hakan don basa barin mai laifi nan kuwa saidai ace za ayi sentencing dinshi life in prisonment, girgiza kanshi ya soma yi ammah na Ganin haka tasan gardama zaiyi mata don haka ta hade rai tace “idan har kana jin magana ta a matsayin mahaifiyarka kuma kana bin umarnina dole kayi abunda Nace maka Muhammad, baka gani ne son, kayi tunanin akan dalilin dayasa na karbi kwayar nan nake sha over the years ban fada maka ba dukda nasan illatani takeyi slowly? It’s because I don’t want you to be like him wanda na tabbatar hakan yake so, yana son yaga Ka zama miserable baka da zuciyar imani which I’m seeing now, shiyasa yayi amfani da zafin zuciyarka da weakness dinka, kasan yanda kayi breaking heart dina lokacin da kake dukan lantana harna fadi? I never imagine my big zaiyi haka nan taba tsammanin zafin zuciyanka zaisa Ka daki mace ba Duk laifin datayi koda kuwa kokarin kasheka taso yi, na dauka kai mai tunani ne, yanxu haka zaka zauna da matanka da wannan zafin zuciyar?itama zaka duke ta kenan? Idan zaka iya dukan mace zaka iya dukana nima a matsayina na mahaifiyarka kenan idan ranka ya baci ko? Saurin girgiza kanshi yayi dake kasa ya dago da sauri idanunshi yayi jaa “ammah I will Never bazan taba yin hakan ba, not only you ko wace mace a duniya nan harma da aisha bazan taba yin haka ba,“, Nunfasawa yayi ya cigaba “itama wannan bansan may ya shiga kaina bane, because ban taba tsammanin zatayi kokarin kashe ki ba, please forgive me ammah na” Kauda kanta gefe tayi kafin ta ce “this should be the last time Muhammad da zaka saka hannu Ka akan mace,” “Insha Allah ammah na” ya fada jiki a mace Juyowa tayi ta sake kallonshi tace “and lastly naga kamar babu abunda ya sauya tsakaninka da matanka, dukda kaga yanda ta sanadiyarta Allah ya nufa zan rayu saboda jininta dake yawo ajikina” saurin cije lebe ammah tayi tunawa da wani abu kafin ta cigaba “Muhammad Wallahi ko bayan raina Ka rabu da aisha ban yafe ba, aisha macece ta kwarai mace ta gari, Wallahi bazaka taba samun mace kamarta ba a duniyan nan, kasa a yanayin da take ciki kuwa ammah dukda haka ta jajirce bata damu da hakin da zata shiga ba ta bani jininta, Muhammad muhammad hmm gwara ka bude idanun Ka tunda wuri yanxu ya kamata kasan cewa bazamu rayu ba atare Har abada dole dayanmu zai tafi. Tana karashe ta sauke zazzafan nunfashi yanda zaka san ranta ya Sosu sosai da zancen, Saurin rike hannunta ya sakeyi idanunshi sunyi jaa jijiyoyin kanshi sun fito sosai, aduniyar nan babu wadda maganar ta ke sashi shiga rudani kamar ammah, “ammah I’ve accept her, Wallahi na karbeta bazan taba rabuwa da ita ba I promise you that” “Look bawai sabodani ko dan na fada maka zakayi ba don Karan kanka zaka karbeta da hannu bibiyu, Ka sauke hakklinta dake kanka kuma Ka girmamata a matsayin matarka Ka kula da cinta shanta damuwarta da lafiyarta kai harma da Gurin kwanan ta,Ka aje wannan banzan tunanin naka Wai tayi maka kankanta karya ne wannan, Ka godema Allah ma ta karbeka hannu bibiyu kaida baka haihuwa, haka ta salwantar da Tata rayuwar ta karbe Ka ba tare da second thoughts ba hmm” Shuru yayi kamar ruwa yaci shi haka ammah ta silleshi tass ta mashi fada tare da nuna mashi inda baiyi daidai hade da shawarwari da nasiha don tunatar dashi ilimi da yake dashi, tunda ta fara magana harta gama kanshi a qasa idanunshi sunyi jaa sosai, “yanxu ka kai shekaru 35 wadannan abubuwan bai kamata ace ni Zan fada maka ba da ilimin Ka da tunanin ka” ammah ta karashe tana kokarin gyara kwanciyanta, saurin mikewa yayi ya tallabota ta kwanta yace “Insha Allah za a gyara in Allah ya yarda” “Allah yasa” ta bashi amsa tana rufe idanunta har barci ya kwasheta yana nan zaune ya dafe kanshi yana nazari daban daban, idan ya saka chan saiya warware nan, kwata kwata bai runtsa ba ko kadan maganganun ammah nayi mashi yawo akai,yanxu dole yayi abunda taa umarceshi ba tare da gardama ba. Washe gari da safe shi da kanshi ya goge ma ammah hannunta da fuskanta da kafafunta don bata fara anfani da ruwa da kanta ba,saida ya gama, ya daura mata alwala ya zura mata hijab ta fada sallah anan zaune, fita yayi ya wuce kitchen ya basu orders abunda doctor yace zata dunga ci da sha Mara nauyi kafin ya dawo dawo dakin, lokaci daya dawo harta idar da sallah tana zaune, kallonshi tayi harya karaso tana lazimi kafin yadan duqa “good morning ammah na an Tashi lpy ya kwarin jiki” Dan sakin fuskanta tayi ba tare da ta kalleshi ba “morning, Ka Tashi lapia” ta amsa shi Shuru ya danyi baice komai ba don ya Lura da yanayinta Har lokacin tana fushi dashi kenan Sallamar doctor ce tasa suka dago gaba daya, gaisawa sukayi ya duba ammah, kallon doctor sun tayi tace “yau zaku sallameni ko?” “Ah ah hajiya sai nan da kwana hudu haka” Yana kaiwa nan ya fuce, kallon Amar tayi tace “kaje kasan yanda zakayi su sallameni yau yau dinnan idan ma zasu hadani da home care taker ne su hadani da ita dan bazan zauna ba” Ta karashe tana kauda kanta gefe, sum sum ya juya ya fuce daga cikin dakin ya wuce office din doctor, nan ya buqaci a bata sallama, da farko doctor yaso qin amincewa sai daga baya Ganin ran shi a bace yake yasa ya bata sallama ya hada ta da home care taker nurse don ta dunga monitoring dinta, Dakin ya koma nan ya tadda har an kawo mata tea tana kokarin sha hannunta na karkarwa, saurin karasowa yayi ya karba cup din don ya taimaka mata, bata hanashi ba ta bashi cup din, haka ya dunga bata tea sun harta shanye kafin ya aje ya janyo white carrot soup, kauda kanta gefe tayi “tea din ma ya isa” Bai kusa ba ya aje bowl din ya tura shi gefen, sallamar su salima ce ta sa suka juyo gaba dayansu daga shi Har ammah, salima ce ta fara shugowa hannunta rike da basket sai Salim a gefenta, kafin amra sai Aman dake biye da ita abaya yana latsa waya, gaba Dayan su matan sanye suke da abaya mai shegen kyau, Kallonsu ammah tayi fuskanta dauke da murmushi idanunta kan amra tace “daughter maraba lale shugo,” Da fara’a amra ta karaso hannunta rike da water flake babba, kallon food flakes din ammah tayi tace “yanxu babu wanda zai dauko flakes sun saike daughter? Ki bar masu su dauka mana karki wahalar da kanki” Salima ce ta turo baki tace “oh ammah wannan yar warayya da akeyi mana ni ban ganeba fah, nice na kinkimo garin basket fah amma ko kallona bakiyi ba” Dariya ce ta kufce ma amra “kedai Allah ya sawaqe maki wallahi” Murmusa wa ammah tayi tace “ahh dear harda fushi kuma, kema na ganki Wallahi, bismillanku ku shigo” Atare Duk suka karaso gabanta suka gaisheta cikin girmamawa, amsawa tayi tana jin dadin gani su kafin su zazzauna, “daughter zo daga nan naji lafiyanki” Takowa amra tayi feeling so shy yanda ammah ke nuna kulawa a gareta ta karaso, hannunta ammah ta rike tace “Ki ci abunci dai ko? Hope babu abunda ke damunki?” Girgiza mata kai amra tayi tace “babu komi ammah na, I’m perfectly fine, yanxu burinmu kema allah ya Baki lafiya mu tafi gida atare” “Ay yanxu ma kuwa zamu tafi, Yan yakaddun sallama muke jira” Salim ne ya karaso wajen ammah ya rungumeta don murna tana Ganin haka itama ta rungumeshi tace “yaron kirki you can’t wait mu koma gida ko?” Girgiza mata kai yayi yana fidda set of hakoranshi. Suna nan zaune Madina ta shigo da sallama, kallonta duka sukayi gaba daya Harda ammah “lale maraba likitar mata, sannu da zuwa” Cikin fara a Madina ta karaso Har bakin gadon ta zauna tare da dan dukawa tace “Ina kwana hajiya? Ya jiki? Allah yasa kaffara ne” Gaba daya suka amsa da Ameen, “Ay jiki yayi sauqi my dear, yau zasuyi min sallama ma Insha Allah” “Masha Allah Allah ya Kara sauqi” Madina ta sake fada, bata wani dade ba tayi masu sallama don zata wuce office. Karfe goma sha daya daidai doctor ya shugo da paper sallaman ammah,Ka karamin dadi duka suke jiba musamman salima da amra don sunyi missing dinta sosai gidan babu dadi kwata kwata, don itace farin ciki kowa gaba daya. Akan keken marasa lafiya aka saka ammah while aka hadota da wata nurse da zata dunga dubata daga safe zuwa dare, atare Duk suka fito Amar ne ke tura keken ammah Har zuwa parking space, bayan motarshi aka bude ya sanya ta aciki kafin nurse din ta zagaye gefen ammah ta zauna, amra dai juyawa tayi zata shiga motar Aman inda su salima ke zaune, saurin tsaidata yayi “Aisha!!!!” Chak ta tsaya bata sake motsawa ba saida yace “get in” Juyowa tayi ta nufi gaban motar ta bude ta shige ciki ta zauna shima ya shige mazaunin driver ya kunna motar ya saka seat belt, kallonta yayi fuskanshi babu yabo ba fallasa yace “fasten your seat belt” Dan juyawa tayi ta kalleshi don this is the first time daya taba ce mata ta saka seat belt yawanci shike saka abunshi,dan tabe baki kawai tayi ta janyo seat belt din, haka ta fara kokawa da seat belt din saboda yayi stocking, waigowa yayi ya kalleta, kafin ya dan matso kusa da ita sosai ya janyo belt din ya saka mata, yana saka mata ya koma mazauninshi, Duk wannan abun nasu akan idanun ammah dake smiling tana sunnar dakai kasa, she’s so happy seeing them like this fatanta Allah yasa ya dore a hakan… [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update!!! Unedited… Tunda ya kunna motar yayi reverse ya bar harabar compound din ya dau hanyar zuwa gida, motar tayi tsit sai karar ac, motar su salima na gaban tasu inda salima ke zaune agaban motar sai Salim a baya har suka karaso gida. Tunda sukayi parking kowa ya fito ya nufi inda ammah ke zaune a bayan motar Amar na shirin fitowa da keken da za a sakata, da taimakon nurse Amar ya fito da ita, kafin su wuce cikin gidan gaba daya,babu wanda yakai su salima jin dadin dawowarta,suna biye da ita har suka shiga parlor, bin parlor ammah tayi da kallo kafin ta fara hamdala, salima ce Tayi saurin cewa “welcome back ammah, gidan was so empty bakya nan, yanxu ya zama complete Alhamdulillah!” Dariya Duk sukayi ammah dake zaune kan wheelchair ta fuskanceta tace “Alhamdulillah! Godiya ta tabbata ga Allah wanda ya kaddarar hakan zai faru, Ina rokon Allah ya tsare mu daga Duk wani sharri na fili dana badi’ni” Gaba daya suka amsa da Ameen, sama Amar ya wuce da ita tare da nurse, saida ya tabbatar she’s comfortable kuma babu abunda zasu buqata ita da nurse din. “Son kaje Ka huta, hidiman ya isa haka, tunda ga nurse nan zata taimaka min” ammah ta fada tana kallonshi bayan ya taimaka mata ta zauna bakin gado, murmushi kawai yayi ya kalleta cikin kulawa “Akwai abunda zaki buqata a sayo?” Hannunshi ammah ta rike don yana tsaye bakin gadon “no son, kaje Ka huta you look stressed” Murmushi kawai yayi mata kafin yayi mata sallama ya futo daga dakin, da amra yaci karo dake shirin shugowa, batayi expecting mutun zai bude kofar ba don haka yana bude tayi baya saboda ta ciki aka budo, saurin rike hannunta yayi don yayi tunanin faduwa zatayi “careful!!!!” Ya fada ahankali kamar ba Amar ba, saurin cire hannunta tayi daga nashi tace “thank you”, bai tsaya ba ya bar wajen, ya dauka kasa, yana wucewa ta shige cikin part din ammah, dakinta ta wuce direct ta bude kofar da sallama, kallonta sukayi gaba daya daga nurse din Har ammah fuskanta dauke da murmushi ta karaso bakin gadon ammah ta zauna tace “ammah kina buqatan wani abu? Me kikeso na daga maki?” Kallonta ammah takeyi tana murmushi fadin irin dadin da take ji idan ta kalli amra ma mai wuya ne, Nunfasawa ammah tayi fuskanta duaie da murmushin bata daina ba tace “daughter daga dawowa ko hutawa bakiyi ba, gashi alamu sun nuna jin fara nauyi, karki damu kinji, bana buqatar komai yanxu kije ki kwanta ki huta, Kisha barcinki kinji ko?” Sauke kai amra tayi dukda bata gane akalar zancen ammah ba sai kawai ta tsinci kanta da jin kunyar ammah lokaci guda, kallonsu nurse din tayi fuskanta dauke da murmushin tace “gaskia kam, barci nada amfani a wannan stage din da drinking lots of water” Shuru amra tayi don bata gane kan zancen ba,gaba daya sun gama confusing dinta, ammah na Ganin haka Tayi saurin cewa “kije ki huta daughter dake da son bansan waye yafi wani damuwa akaina ba, I will be fine” Mikewa amra tayi jiki a mace tace “Toh shikenan ammah, Zan dawo anjima” “Toh daughter Allah ya kaimu” ammah ta fada tana godiya ga Allah a cikin zuciyarta Futa amra tayi zuwa dakin ta don agajiye yake sosai dukda batayi wani abun gajiyan ba, abun yanxu ya daina bata mamaki kwata kwata, yawan barci, da mood swings ga changes da yake gani a jikinta, bata kawo komai aranta ba sai maybe stress din jigilar asibiti da suka dunga yi wanda tana tunanin idan ta samu ta tsaida natsuwarta guri daya komai zai daidata. Tana shiga daki ta rage kayan jikinta ta shige bathroom ta watso ruwa mai dumi kafin ta fito daure da towel, gaban dresser ta tsaya tana son shafa mai saboda skin dinta dake zama dry sosai cikin kwanakin saidai kuma qiwar yin hakan na cinta sosai, lumshe idanunta tayi jin barcin na neman fuskaganta “wannan wani irin yawan barci ne haka nake yi” Ta fada tana Mirza idanunta da hannu, kallon kanta tayi a jikin mirror, yau kusan sati biyu kenan rabon da ta kalli kanta a mirror haka, ta dan kara qiba kadan don cukowar tafi futowa akan fuskanta fuskanta ma yadan kumbura kadan, shafa face din nata tayi kafin ta juya ta nufi kan gadon, zama ta fara yin tana tunanin abubuwa da dama, sauke idanunta tayi akan feet dinta Ganin kamar sun dan kumburo kadan, bata kawo komai aranta ba ta basar da komai tabi lafiyar gado cikin mintina kadan barci ya fusgeta. Bayan futarta ammah ta kalli nurse fuskanta dauke da murmushi tace “is it obvious?” Kallonta nurse din tayi tana kokari balle magungunan da ya kamata ta sha yanxu kafin yamma tayi, “yea ma” Nurse ta amsa ta tana murmushi, murmusawa itama ammah tayi tana kara godiya ga Allah. Tun bayan yabar dakin ammah dakinshi ya wuce direct, gaba daya agajiye yake don kana Ganin fuskanshi kasan he’s stressed, gajiya ne sosai a tattare dashi, yana shugowa dakinshi ya wuce bakin gadonshi ya aje keys dinshi kafin ya fara kokari cire wrist watch din hannunshi, yana cire ya ajiye gefen gado tare da wayarshi kafin ya wuce closet room, cikin natsuwa ya bude kofar ya shige ciki ya soma rage kayan jikinshi saida ya rage daga shi Sai shorts dinshi kafun ya futo, yana fitowa toilet ya shige hannunshi sanye cikin gashinta yana hautsina Ganin nasa,cikin shower ya tsaya ya sauke shorts din nashi kasa ya kunna tab din ya rike kugunshi, ruwa na sauka akanshi yana tunanin maganganun ammah,bazai taba take zancen ta ba don haka dole yayi abunda yake so don ya faranta mata,na farko yanxu zai fara settling case din daddy ya cireshi daga hannunsa yabarma su asad don daman niyarshi ya tafi dashi chan dubai don ya hukunta shi achan don anan bazai iya hukuntashi ba saboda bashida wannan right din don ba Nigeria yake ma aiki, chan dubai kuwa babu wanda zai hanashi hukuntashi, shiyasa ya nemi asad ya karba mashi approval ko kuma ya karba da kanshi hannun president don abu ne mai sauki a wajen shi, kira daya zaiyi mr president zai sa abashi approval saidai baya son bin wannan hanyar don kamar ya karba ne ta inda dole abashi ba saida approval din military din Nigeria ba don case din na hannun su shiyasa asad ya dage akan ya bari ya karba mashi da kanshi idan sunyi approving. Shampoo dinshi ya dauka ya latsa a hannunshi ya goga a gashinsa dake sheki, ya dauka kusan awa guda yana gida chan yana wanke chan,Har shaving gashin bakinsa saida yayi yana gamawa ya futo feeling refreshed, don kwata kwata tun bayan admitting ammah da akayi a asibiti bai samu time din yin komai ba musamman kula da kanshi daya saba yi koda yaushe, anatse ya fito qugunshi daure da towel harya karaso gaban dresser dinshi, Yan shafe shafen shi yayi ya feshe ko’ina na jikinsa da body mist dinshi kafin ya wuce cikin closet room. Cikin Yan mintuna kalilan sai gashi ya futo a shirye cikin kananun kaya da sukayi mashi kyau, Riga da wando, rigar ta kamashi sosai musamman wajen damtsen hannunshi gashi tabi lafiyar fatar jikinshi don six packs dinshi sun fito ta cikin rigar, agurguje ya janyon wrist watch dinshi ya saka kafin ya janyo wayarshi da car keys dinshi. Anatse ya futo daga part dinshi ya tsaya ya karema gidan kallo, gidan is so big yanxu tunanin yanda zaiyi da help din da zata dunga taimakawa wajen Gyaran gidan yake don Yan matan gidan kadai bazasu iya ba,gashi dalilin abunda ya faru yasa baya jin zai iya trusting wata house help ayanxu, harma da professionals helps dukkansu baya jin zai iya yarda da kowannensu ayanxu. Kauda kanshi gefe kawai yayi ya fuce daga cikin parlor zuwa motarshi, yana shiga motarshi ya kunnata yayi reversing kafin ya fuce daga gidan gaba daya. Salima dake tsaye a kitchen tana kiciniyar dora lunch a kitchen ita kadai don kafin ta sauko saida ta Leqa dakin amra Ganin tana barci yasa ta sauko kasa kawai don bata son tashinta don alamu sun nuna agajiye take yanda take yin barcin a wahale, Sanye take da simple doguwar riga mata nauyi hannun rigar ma karami ne sosai,gaba daya kana ganinta kasan tana cikin walwala saboda ammah, Bude freezer tayi ta fiddo Jan mama da kayan miya, naman ta fara sarrafawa kafin ta bude fridge ta fiddo veggies ta fara yankawa anatse cikin kwarewa, jin alamun shugowa mutun cikin kitchen din yasa ta dan juyo, idanun su ne ya sarke dana juna, kallon kallo suka fara na kusan minti biyu don Har wukar hannunta na neman gifcewa daga hannunta harta gives ya fadi kan kafarta, “ahhh wayyo Allah na “ Ta danyi Kara tana duban kafarta, da sauri ya karaso inda take tsaye tana kokarin dukawa, da sauri ya duka ya fara duban kafar nata yana dan fada “why are you careless sai jin jika kanki ciwo jin tsaya kina kallo na kamar zaki cinyeni” Saurin fusge kafarta tayi ta kalleshi “yaushe na kalleka?” Dagowa yayi tsaye ya mata kallon ko in kula yace “yanxu mana,” “Saidai in kaine ke kallo na” ta bashi amsa tana kauda kanta gefe, matsawa baya shima yayi ya tabe baki yace “why are you denying bayan na kama ki?” “Hmm da wani idon kasan Ina kallonka in kaima ba kallo na kake ba” ta bashi amsa tana kokarin dora carrot daya akan chopping board ta fara yankawa aqule, don maganar shi ta kona mata rai sosai, bai sake kulata ba ya bude fridge ya janyo hallandia yogurt, duban kitchen din ya soma yi yana neman glass cup don baisan inda suke ajiye wa, tana Lura dashi don jefi jefi take kallon side dinshi kafin ta kauda idanunta don karya kamata, ganin duban nashi yaqi karewa gashi cups din na drawer da yake tsaye, runtse idanunta tayi kafin ta bude su ta ajiye knife din ta karaso gabanshi, yana Ganin yanda ta taho ya danyi baya ya jingina da gefen cupboard din drawers din, matsawa tayi daf dashi sosai don nunfashinsa na gogan juna ba tare da ta kalli fuskanshi ba ta zura hannayenta ttsakanin shi ta janyo drawer ta fidda glass cup kafin ta rufe drawer ta danyi baya, kallonshi tayi ta miqa mashi cup din ba tare da tace mashi qala ba, kallonta yayi kafin ya maida idanunshi kan cup din, karba yayi atsanake ya hada da hannunta, wani irin shock tayi saidai bata nuna hakan ba saima zame hannunta datayi ta danyi baya ta koma inda take tsaye tana yankan veggies don, “thank you!” Ya fada ahankali yana kokarin bude cover din pack din, saida yasha ya koshi ya maida sauran kafin ya koma Inda take tsaye daga gefenta “meysa kike gaba dani, is it because…” Saurin ajiye knife din salima tayi ta kalleshi “baba gaba dakai, babu dalilin da zaisa nayi gaba dakai,” Katseta yayi saurin yi yana matsawa kusa da ita “then why are you ignoring me?nine ya kamata nayi ignoring dinki saboda ni kika yima breaking heart tho I’ve moved on” ya karashe yana daga mata kira, kallonshi tayi kafun ta kauda kanta gefe “ni bana gaba dakai kaine de…” ta fada tana jin yanda zuciyarta ke pounding, Murmushi kawai yayi ya miqa mata hannu fuskanshi dauke da murmushi “friends” Kallon hannun nashi tayi hawaye na shirin zubo mata Tayi saurin dannewa tace “no” “Please!!!!!” Ya fada yana Jan word din kamar mai riko Kauda kanta gefe tayi tana jin zafin shi sosai Wai friends may yake nufi da ita kenan, “Kinyi shuru friend” ya sake magana Wani irin maqoqon bakin ciki ne ya turniketa yana ganin haka, wata irin dariya ce ke ciyo bai Ganin yanda yake take reacting ba tare da saninta A harzuke tace “okay but don’t call me frind call Me with the name you usually call me” “You mean baby sal? Or sal? Or salima” Y tambayeta yana kallon cikin idanunta, saurin kauda nata idanun tayi da suka kawo ruwa “anyone” ta bashi amsa tana kokarin slicing green pepper, maganar da yayi ne ya Dakar mata zuciya “okay but banda baby sal, sabod ayanxu baby daya gareni kinga bai kamata na dunga hadata da kowa ba ko sal?” Rai abace ta dago ta kalleshi “just call me with salima, and please kaje kana distracting dina idan Ka gama abunda kakeyi” tana kaiwa nan ta juya mashi baya ta wuce wajen sink ta fara wanke veggies sun hawaye na sauka akan idanunta tana gogewa, sarai yaga yanda yake goge hawayen tana basar wa, baice komai ba ya danyi dariya ta gefen baki kafin ya tabe baki “au harda korata salima?“ yanda ya karashe maganar da suna ta kamar an buga mata mashi a zuciya, saurin runtse idanunta tayi ba tare da da tace mashi Tak ba, “daman Zan taimaka maki da wasu ayyukan ne but tunda an koreni bari nayi tafiya na” Yana shirin juyawa call ya shugo wayanshi, saurin muting call din yayi ya kai wayar kunnenshi kamar ya amsa yace “hello baby na how are you today?Kinci abunci kuwa?” Ya fada yana fucewa daga kitchen din, wani maqoqon bakin ciki ne ya turnike salima ta juyo ta bishi da harara “Allah ya isa Wallahi, shegiya koma wacece bazaki taba samunshi ba” Ta fada ahankali tana goge hawaye kafin ta maida hankalinta wajen girkinta, Aman da ya dan labe a hanyar kitchen din sarai yaji abunda tace don Har darawa saida yayi “zanyi maganin ki ne” ya fada yana dariya shi kadai kamar wani zautacce, wayar hannunshi ce ta sake yin ruri, kallon wayar yayi ganin Amar na kira don shine ya kira dazu ma, saurin dagawa yayi ya kafa wayan a kunnenshi, magana Amar yayi daga chan bangaren kafin ya soma amsawashi “Bari na duba dakin nata, yanxu nake shirin haura wa saman ma” “Okay thanka, idan kaje Ka kirani zanyi amra magana” Amar ya fada yana kokarin kashe wayar “Okay” Aman ya amsashi kafin ya wuce sama. Dakin ammah ya wuce direct, da sallama ya bude kofar,budurwar nurse din dake kula da ammah ce a tsaye hannunta rike da wayanta, kallonshi tayi fiskanta duake da murmushi, shima kallonta yayi, black beauty ce ga ido ga diri saidai gajeriya ce sosai don sai ya zamana dirin nata ya dunkufe, kallonta Aman yayi yana karasowa inda ammah ke kwance tana barci saboda maganin da aka bata wanda kesa barci sosai sannan yana hana jin yunwa sosai, “welcome sir” nurse din ta fada anatse tana kallonshi tana lankwashe murya don tunda ta shugo gidan tasan gidan masu hannu da shuri ne, don haka taci alwashin cusa kanta itama, kallon gefenta yayi fuskanshi duake da murmushi yace “thanks, tasha magani ne?” “Yes sir, maganin yana aka barci but zata Tashi in 2hours” ta bashi amsa tana kallonshi da manya manyan idanunta kamar na mujiya, juyawa kawai tayi ba tare da yace mata komai ba ya fuce daga dakin ya sauko kasa, dialing number Amar ya fara yi ya shiada mashi tana barci don daman ya kirata ne bai sameta ba don yanason yaji ya lafiyar jikinta sannan yana son ya shaida mata ya futa sai yamma zai dawo “na shiga yanxu tana barci saboda magani data sha, she will be up in the next 2 hours, will call you zuwa lokacin”daga chan bangaren Amar yace “thanks, please let me know idan wani abun ya faru” “Don’t worry I will watch over” Aman ya bashi amsa kafin ya dauke wayan daga kunnenshi ya wuce dakin shi. Aman na kashe waya shima ya aje wayarshi ya maida hankalinshi kan tukin da yakeyi anatse, tafiyar minti goma ta maqoshi Nigerian military headquarters, anatse ya shige da motarshi kamar koda yaushe, yana parking ya dauki wayarshi dake kan dashboard ya futo daga motar kafin ya rufe ta ya nufi hanyar shiga cikin headquarters din, bai tsaya ko’ina ba sai office din asad, da sallama ya bude office din yasa kai ya shige ciki. Asad ne zaune kan kujeran office dinshi, sanye yake da kakin sojoji, saurin miqewa yayi, nan Amar ya tako inda yake ya miqa mashi hannu, musabaha sukayi kafin amar ya zauna, shin zama yayi fuskanshi dauke da murmushi yace “ya jikin hajiya? Allah yasa kaffara ne” “Alhamdulillah,taji sauqi mun dawo gida ma” Amar ya bashi amsa yana kokarin duban wayarshi Kallonshi asad yayi ya tura mashi file din gabanshi yace “Masha Allah Zan shugo yau da daddare, Allah ya bata lafiya” “Ameen” Amar ya amsa shi a taqaice Kallon file din yayi kafin ya soma budewa, “oga ga approval ta iso, you have the right to take him zuwa uae,“ Kallon file din Amar yayi saida ya gama karantawa gaba daya ya rufe file din ya tura gaban asad, kallonshi asad tayi tana neman Karin bayani, “No need for that anymore, Zan barshi anan kuyi mashi hukunci daidai da abunda yayi,” Da mamaki asad ya dago ya kalleshi don yasan saboda wannan abun ne ya kasa komawa bakin aikin sa acahn uae saboda yana son ya tafi dashi don a hukuntashi achan, “but oga..” “No but, lieutenant asad, saidai Ina rokonka don Allah karka bani kunya,” Amar ya fada yana kallonshi fuskanshi a hade tauuu kamar baiso hakan ta kasance ba, “Yes sir, justice will served” Asad ya fada yana Sara mashi, fuskanshi a hade ya cigaba “suma ku hukuntasu gaba dayansu, nabar komai a hannunta nasan bazaka bani kunya ba?” “Insha Allah sir,but oga…why did you suddenly change your mind” asad ya tambaya yana kallonshi don gaba daya he’s confused, yayi mamaki sosai don yasan idan Amar yace zaiyi abu sai yayi babu wanda zai hanashi haka zalika daya nemi abashi kabiru koda military ta hanashi zaiyi using power shi ya karbeshi ta karfi da yaji, saidai yanxu dayaga akasin haka yayi mamaki. Bai amsashi ba ya mike tare da miqa mashi hannun “thank you so much for your help” Jinjina kai asad yayi “nine da godiya oga fir trusting me on this case” Fucewa sukayi atare daga office sun suka wuce criminal room inda aka aje Alhaji kabiru, gaba daya nan bangaren babu wuta kwata kwata don cikin duhu ake ajiye criminals Ana Kiran wajen ma da dark room don azabar da ake gamawa a ciki, asad ne ya bata umarnin aka kunna wutar wajen nan take haske ya hade ko”ina, dakunan ne aqalla zasu kai kusan goma sha biyar Kowanne da manya manyan criminals a ciki gefen su kuma na kananun criminal ne da ake kamawa suma Ana ajiye su, cikin dakin da aka ajiye Alhaji kabiru suka shiga Kallon inda Alhaji kabiru ke maqure amar yayi, an kulle hannayenshi da karafuna gaba daya ya sauya fasali ya yanqwane ya zama kamar tsumma, ahaka ma in aka barshi ya gama lalacewa gaba daya, takowa Har gabanshi amar yayi ya tsugunna ya kalleshi “yanxu menene ribarka na abubuwan da kayi? Ka cuci kanka kuma muka Ka cucemu” Dagawa kabiru yayi ya kalleshi dakyar don idanunshi a kumbure suke, yana gane amar ne ya babbake da dariya, kamar mahaukaci “finally!!!! Burina ya cika yanxu, you’re miserable, yanxu saika kashe ni ko?” Alhaji kabiru ya fada yana dariya, murmushi amar yayi sai yanxu ya gane abunda ammah ta fada mashi jiya, ganin yana murmushi yasa Alhaji kabiru tsagaita dariyar shi ya kafa mashi idanu kamar mahaukaci, kallonshi amar yayi kallon ina tausaya maka “in kashe Ka saboda na zama kamar kai ko? Haka kake so?” Nunfasawa amar yayi ya cigaba “bazan taba zama kamar kai ba, kuma bazan kashe ka ba, Zan barka kasha azabar duniya da hakkin waenda ka salwantar da rayuwarsu, shi kadai ma ya isheka, “ Mikewa Amar yayi bai sake kallonshi ba ya juya ya fuce daga cikin dakin, Alhaji kabiru dai ba haka yaso ba, don haka ya dunga ihu yana surfa ashariya, “ Wallahi saika kashe ku kasheni dan Allah na gaji da wannan masifar na shiga uku” Kallonshi asad yayi don shima sai alokacin ya gano dalili da yasa amar ya fasa tafiya dashi chan “ay mutuwa ba yanzu zakayita ba sai lokacin Ka yayi bayan munci ubanka” Asad ya karashe yana Kiran yaranshi don zuci ubansa. Futowa yayi ya tadda amar a tsaye kafin su wuce dakin mata da aka ajiye lantana, bude dakin asad yayi kafin amar yabi bayanshi, a zaune take a kasa kan cement don ko leda babu a cikin dakin, dago da idanunta da sukayi jaa tayi, da sauri tayi baya Ganin Amar a tsaye, gaba daya furgicewa tayi kamar mahaukaciya don bazata taba mantawa da dukan da yayi mata ba din taji kamshin lahira, kallonta Amar yayi daga nesa, ta rame sosai ta koma kamar wata mai kanjamau saboda rashin abuncin kirki, hawaye ta soma yi jikinta na bari “dan darajar Allah ku yafe min, dan Allah yallabai Wallahi sharrin shaidan ne” Takowa Inda take Amar yayi idanunshi sunyi jaa, aduniya babu wadda ya tsana kamar lantana dukda yana kokarin dannewa saboda itace ta kusa sanadin rabashi da farin cikin sa wato mahaifiyarsa, “dan Allah yallabai ku yafemin l, hajiya ta yafemin Wallahi sharrin shaidan ne” “Ba sharrin shaidan bane, da saninki cewa abunda aka baki kiyi ba daidai bane kika karba kikayi, kinci albarkacinta don saboda ita ne kike nunfashi Har yanxu,” Yana kaiwa nan ya fuce fah dakin asad na biye dashi, ganin yana shirin sauka kasa yasa asad saurin cewa “ oga Dayan doctor fah?” “No need, Zan wuce gida yanxu saikazo” ya fada yana mikama asad hannu, sallama sukayi kafin ya fuce daga cikin headquarters din ya nufi inda tayi parking motarshi. Yana shiga motarshi ya sauke nauyayyanijiyar zuciya yana jin zafi aranshi sosai, saidai yanda ya saki komai a hannun asad sai yaji kamar ya sauke wani nauyi ne daya rataya akanshi, ya dauka kusan minti goma a zaune kafin ya kunna motar shi ya fuce daga headquarters din. Gidan gona… Futowa malam labaran yayi daga cikin gidan gonar ammah bayan ya gama ban ruwa saboda cikin kwanakin Ana rana sosai,gidan gonar nada girma sosai don babu abunda baya shukawa a ciki Harda kiwon kaji Duk yana yi, fitowa yayi hannunshi rike da buta, sanye yake da triga da wando da yadi fari, ya rame sosai ba kamar yanda yake abaya ba saboda rashin lafiya da yayi ta tsawon sati uku, don hakan ne ma bai samu yaje ya kaima ammah abunda ya fidda na cikin nima wanda ya gyara, don Duk shekara saiya fara kai mata gida idan ta diba sauran sai akai kasuwa idan an sayar sai ya maido mata da kudin dukda kusan Rabin kudin take bashi a matsayin ladan shi wani sa’in ma haka zata ce ya rike gaba daya kudin, ammah wadda yake kira da hajiya ta gama yi mashi komai sosai, don yanda take kyautata mashi, bata sanshi ba bata san asalin shi ba hasalima tsintarshi tayi ta bashi ci ta bashi sha da sutura da yanda ta damka mashi amanar gonarta ba tare da ta waiwayeshi ba hakan na sashi jin Duk duniya babu abunda zata nema a wajen shi da bazai yi mata ba, fatanshi kullum Allah ya kawo ranar da zai saka mata da alkairin datayi mashi. Zama yayi bakin bishiyar dake gefen gonar yayi ya daura alwala, yana gamawa ya shimfida abun sallah ya tafa kabbara yana idarwa ya zauna yana lazimi yana bin tsirarrun mutane dake yawo, Mikewa yayi ya tattare abun da yake sallah dashi tare da butarsa ya shige cikin gidan gonar, bin ko’ina ya soma yi da kallo yau sati shi guda kenan rabon da yazo gona sai yau saboda rashin lafiyar da yayi na zazzabi da matsanancin ciwon kai dake hanashi yin komai don Har dishi dishi yake gani idan ya Tashi da safe don haka ya zauna a gida ba tare da ya futa ba Har saida ya danji dama dama. Gaban buhunhunan shinkafa kusan guda talatin ya tsaya ya bude yana duba su sosai, shinkafar tayi kyau sosai daman ya bari sai ya tara bugu talatin kafin ya kaima hajiya don ta gani, saida ya duba duka kafin ya zaro wayarshi dake cikin aljihun wandonshi, yar Nokia ce karama da ya saya cikin Albashin da ammah ke bashi dukda yana da kudin da zai saya babba hakan baida ya saya ba saboda babu wani amfani, he’s leaving a lowkey life. Kira ya fara yi ana daga ya kafa wayar a kunnenshi “iruu ya aiki, Ina buqatar akori kura karama wadda zata diba buhu talatin gobe” Shuru ya danyi yana sauraron shi daga chan kafin yace “yauwa Nagode sosai. Yana kaiwa nan ya kashe wayar ya futo daga gonar ya rufe inda yake Adana shi kafar kafin ya wuce bakin titi, tunda ya taaya bakin titin ya dafe kanshi dake Sara mashi sosai, wani irin dishi dishi yake gani, kwata kwata baiyi tunanin tsaywan shi kan titi ke kawo mashi ciwon kai ba sai yanxu, da kyar ya samu ya tsallaka ya tari mai machine don ya kaishi GRA. Tafiyar minti a shirin ta kawosu high way dake hade da titin taura estate don mashin baya wucewa ta wajen,saukowa yayi ya zaro dari biyar ya bama mai napep, godiya yayi mashi ya fara takowa zuwa eatate din, tafiyar minti goma ta kawoshi taura estate, bai wani sha wahalar shiga ba don an sanshi, yana shugowa ya wuce babban apartment din estate din kai tsaye, da sallama ya karaso inda securities suke dukda ba musulmai bane hakan baisa basa amsawa ba, gaisawa sukayi kafin su bude mashi ya shige ciki, da baba mai gadi yaci karo a compound din gidan yana zuba ma flower ruwa, yana ganinshi labaran yayi saurin karasowa inda yake suka gaisa tare da yaushe gamo. “Kayi wuyar gani labaran, yau kusan wata guda rabonka da gidan nan” mai gadi ya fada yana zuba ma flower ruwa “Wallahi baba nayi rashin lafiya ne sosai, baba iya futa ma, sai cikin kwanakin nan na samu zuwa gidan gona” labaran ya fada yana dariya Kallonshi baba mai gadi yayi ya aje tiyo din ruwa yace “Allah sarki shiyasa, Ay hajiya ma an kwantar da ita a asibiti yau sati biyu kenan, jiya aka sallamesu” “Subhanallahi Allah kasa kaffara ne ay ban sani ba dana zo” Dan matsawa baba mai gadi yayi labaran na Ganin haka yasan gulma zaiyi don haka ya dan dara kawai baice mashi komai ba yana sauraron sa, “labaran baka da labarin abunda ya samu hajiya?” Da mamaki labaran yace “ah ah fatan dai ba wani munmunan abu bane” “Hmm rayuwar nan dai babu tabbas, Ka janyo mutun Ka sashi a inuwa ya jefa Ka a rana, wannan la’ananniyar matsiyaciyar yarinyar nan ya take da suna yar aikin nan” Da mamaki labaran yace “lantana?” “Ee ita fa, la’ananniya aje guba ta dunga zubawa hajiya a abun sha, rana daya Allah ya tonu asirinta matar yallabai ta kamata” Da mamaki labaran ya zaro ido yana innalillahi, “yaushe akayi hakan” labaran ya tambaye da yana kallonsa “Ay nake fada maka dalilin da yasa hajiya ta fadi kenan an dauka ma bazata rayu ba” baba mai gadi ya fada yana sauke muryarshi kasa Zaro idanu labaran yayi yana jin tsanar lantana yace “gaskia wannan matar anyi azzaluma,allah ya saka ma hajiya ya tsareta,” “Ameen fah, Ay badan matar yallabai ba da tuni saidai gawar hajiya” baba mai gadi ya fada yana jimami Wani irin kallo labaran yayi mashi najin rashin dadin kalamanshi na karshe, saurin katseshi labaran yayi don yasan baba maigadi Akwai surutu haka zai dunga zance babu kan gado don haka yace “godiya ta tabbata ga Allah, Allah ya tsare wannan ahalin gaba daya” Tabe baki baba mai gadi yayi yana yau at goro baya son zancen yayi ending don haka yace “Ashe shi yallaban aure yayi achan wata kasar, itace matar tasa data taimaki hajiya ay” Jinjina kai kawai labaran yayi ba tare da yace komi ba kafin yadan nunfasa yace “yanxu ana iya Ganin hajiya?” “Haba kai kuwa, jiya fa ta dawo Ka bari sai zuwa jibi saikazo” baba mai gadi ya fada yana daukan tiyo yana Jan ruwa, “Toh shikenan bari na koma baba, sai zuwa goben” sallama sukayi labaran ya juya, salima ce ta futo daga ciki main entrance hannunta rike da flasks “baba bismillah ga abunci” Da sauri baba mai gadi ya ajiye tiyo din ya taho da gudu ya karbi Kumar yace “Nagode karantar hajiya Allah ya Baki miji na gari” Murmushi kawai tayi mashi ta Mika mashi ta juya zuwa ciki. Malam labaran dayaji muryarta Har tsaki Yan kanshi yayi saurin tsayawa, kanshi ne ya soma juyawa yana falshing wasu memories da bai gane daga inda suke ba, saurin juyowa yayi don Ganin koma wacece, bin bayanta yayi da kallon don harta shige cikin gida, dafe kanshi yayi dake Sara mashi yayi yana jin kamata rawar tasu tsaye akanshi, saida ya dauki kusan minti biyu a tsaye kafin komai ya kafa mashi ya fuce daga gidan. Katsina….. Yau kusan wata biyu kenan hankalin hajiya kareema atashe, ga ciki nan sai girma yake dukda bata laulayi saidai kumburi, kana ganinta kasan ciki gareta don yana da girma sosai, komai yanxu ya tabarbare mata, hanyar samun kudinta Duk ya toshe saboda ciki da yayi mata cikas rabonta da talatu tun bayan dawowarsu daga wajen malami , ta daina daukan wayarta koda ta kirata, ga talauci daya fara masu katutu don yanxu makarantar government dinma ta gagari yaran gaba dayansu, khadi dai bata fasa Sana’a ba don harda saida gwanjo yanzu takeyi, ta zama wata bugaggiyar Yan matan tasha babu mutunci, saboda da dan abunda yake samu suke samu au daura sanwa, yanxu muhammad ya rage tura masu kudi sosai saboda yabar Jordan ya koma France, nan kuma yanda zai tura masu kudi ya zama wahala saboda idan ya tura kudin saiya dauki watanni kafin yazo masu wanda ko yazo ma a banza yake tafiya don daddy ke cinyeshi tass ah harkar chacha daya koma da bariki, don yabar harabar dillanci don babu cigaba kwata kwata,daure baki kam anyi mashi don yaga ciki a jikin Haj kareema saidai baice komai ba game da ciki, haka ta dunga rainin cikin nata yau lafiya gobe jinya khady ce kadai tasan cikin shege ne a jikin mummy, tun tana damuwa itama harta watsar ta daina damun kanta akan abun kunyar uwartata ta cigaba da harkokinta na Sana’a, asma is useless batada wani amfani kwata kwata, kullum tana fama da kafa daya a tsakar gida don ko shafa bata iyayi, akan haka kuwa babu irin zagin da bata sha wajen Haj kareema ita da ko dukansu bata yi ada chan baya balle akaiga zagi. Zaune suke akan tabarma a tsakar gida gaba dayansu, khady na arranging gwajunan data saro while haj kareema na zaune tana jefa gyada a baki asma na yi mata tausa a kafa, su jalal ma na gefenta suna cin gyada, sallama akayi daga waje, kallon jalal hajiya kareema tayi “kai jeka ga da wa ake sallama” Mikewa yayi tsaye ya fuce, da gudu ya dawo yana haki, “daddy ne daddy ne” Mikewa haj kareema tayi ta janyo mayafinta khady ma mikewa tayi don Ganin yau wace irin masifar ya kwaso, futa sukayi gaba daya kafin su tsaya chak a bakin soro, daddy ne kwance jini na bin jikinshi yana wayyo Allah na Zan mutu, hannu aka kareema ta dora tana kallon yanda kafarshi ta karkace ta juya baya, kallon dandazon mutanen dake bakin kofar shugowa tayi da waenda ke gabanshi hankali atashe “na shiga uku meya sameshi yau wace irin masifa ce wannan Ka kwaso mana” Kallonta mutanen sukayi suna Allah wa dai da halin mata irin wannan, wani daga cikin mazan ne yace “accident yayi a bakin titin, munyi munyi yabari akaishi asibiti shine yace akawo shi gida shine muka kawoshi nan” Cije yatsa hajiya kareema tayi don yasan dalilin dayasa yace akawo gida saboda baya son fidda kudi, “Toh Ay shikenan kuje ku barshi anan tunda hakan ya tsaba” Mikew Duk sukayi suka barshi anan kwance, alamajirai biyu manya tasa suka shigo dashi cikin gida suka kwantar shi anan kan tabarma, zagaye shi duka sukayi yaran harma da kareema “Yanxu kai fisabillilahi kayi mana adalci kenan? Kullum cikin masifa muke daga wannan sai wannan ni Wallahi ba gaji” Yana jin azaba haka ya dunga surfa mata masifa yana kwashe mata albarka, “kinsan Allah kareema ki fita a idona, nine Ruffin asirinki don haka mu taru mu rufama juna asiri kawai” Yana kaiwa nan ya kwala uwar kara, wani irin murmushin takaici kareema tayi ta kalli khady “ki tashi kije gidan malam mai Gyaran hannu ki rokesa kozaizo ya duba” Tsaki khady tayi ta kalleta “nifa kinga Wallahi yau ban fita siyarda gwanjon nan ba saboda jin rikeni Saina yi shara da wanke wanke, ko tura wannan mara amfanin taje ta kirashi” Tana kaiwa nan ta mike ta kwashi kullin gwanjonta ta fuce daga gidan, shuru kareema tayi tana debe mata albarka a zuciya don bata tankwabarta ko musa mata saboda ita kadai tasan sirrin ta, kallon asma kareema tayi tace “Toh mara amfani ay gaskiar ta ne bazaki zauna ba bakya amfanuwa, mike kije gidan malam ki kirawoshi” Sauke kanta kasa tayi tana hawayen cin mutuncin da ake mata kafin ta zari mayafi ta fuce tana dogara sandarta. After like 20 mins saigata da mai Gyaran targade, da sallama suka shugo nan kareema ta bashi waje don ya duba daddy, kallon hannunshi yayi da kafarta daya yace “karayar hannu ce sai targade a kafa” Tun kafin ya kaiga fara wa kareema tace “kuma Nawa za a baka” “Dubu daya” ya amsata “Haba malam ina laifin dari uku” kareema ta fada, Mikewa yayi yace “ku nemi wani yayi maku” Da sauri daddy yace “kutmaa kareema Allah ya tsine maki yanxu dari biyar ce bazaki iya badawa ba don jaraba ayi min gyara” Gyaran murya mai Gyaran yayi yace “dubu daya nace ba Dari biyar ba” Wani irin banzan kallo tayi ma daddy, yana Ganin haka yace “toh ki bada Dari biyar Zan bada Dari biyar nima” “Ay Wallahi baka isa ba, dari uku nayi niyar bayarwa idan bazaiyi ahaka ba Ka zauna Ka rube ma” “Ke wai wace irin Mara imani ce” daddy ya fada yana hawayen azaba “Akwai nada imani sama dakai azzalumi” kareema itama ta maida mashi martani, tsaye a mai Gyaran yayi yana kallon ikon Allah yanda suke zagin juna agaban yayan su, tsaki kawai yayi yace “ni kunga tafiya ta” Da sauri dady ya tsaidashi “ki bada Dari ikon Zan cika sauran” Zama mai Gyaran yayi ya gyara mashi hannu da kafa kafin ya daure ko Ina “a dunga gasashi da ruwan zafi kullum sannan Zan dawo jibi na duba hannun” mai Gyaran ya fada yana mikewa Karema ce ta katse shi “Ay basai Ka dawo ba don sisi na bazan sake bayarwa ba” Maida kallonta tayi ga dady tana kokarin zaro dari uku daga gashinta datake kullewa tace “Aikin banza asararre ashe da kudin Ka ajikinka amma bazaka fidda sai na bada a nawa ” ta fada tana kallonshi bayan ta mika ma mai gyara dari uku, saida ya tabbatar ta bada kudin ya zaro nashi daga aljihu da hannu daya kafun ya kalleta yace “Ay babu asarriya kamar ke, keda y kikayi cikin shege da auranki Ay kece asarrariya” Idanun mummy ne sukayi jaa sosai, batayi expecting hakan ba daga wajen shi, ashe yasan komai, shiko mai Gyaran hannu saida ya taaya ya sake kare masu kallo yaqi fucewa don jin abunda zata ce “An fada maki ban sani bane? An fada maki bansan ta yanda kike samun kudin da kike kashewa a cikin gidan nan bane? Tun Ranar da kuke maganar da diyarki na san komai? Saboda haka ki kama kanki wallahi” Tsit kareema tayi bata Kara ce mashi Kala ba karshe ma dai daki ta wuce tana hawayen bakin ciki da dana sani. Abuja Nigeria….. Yau kwanan ammah goma da dawowa daga asibiti, taji sauqi sosai don tana takowa Har kasa tana saukowa, Duk bayan kwana biyu Amar ke kaita asibiti Ana mata general checkup, gaba daya yanxu health dinta shine damuwanshi, baya zaman hour guda koda baya gidan bai kirata a waya ba yaji yanayin jikinta, tun tana hanashi Har tazo ta saba ta hakura don gaba daya yanxu ya zama very strict akan komai, Har yau kuwa baiyi gigin kawo masu house help ba, salima da amra keyin komai dukda salima ce karfin aiki sosai don amra na kwance kullum bata da aiki sai barci sai cin abunci kamar kasa, ammah na kura da ita sosai don yanxu tafi damuwa da ita agidan akan kowa, kowa mamakin hakan yake Harda Amar saidai babu wanda ya taba tambayarta dalilin da yasa take damuwa akan amra da bata so much attention dinta gaba daya don Kowa yanaa Ganin hakan ne a matsayin saboda ta bata jininta ne alokacin da yake buqata, bangaren ammah kuwa ita kadai tasan komai haka zalika bata fada ma kowa ba tayi shuru abunta Harda amra ma. Bangaren Amar yanxu babu laifi yana dan nuna kulawa ma amra don tun bayan da sukayi wannan maganar da ammah yake dan shiga sabgar amra, haka Duk Safiya idan yaje gaisheda ammah in ya fito zai wuce dakin ta don ya duba lafiyar yanda ta tashi, Duk sanda yake zuwa tana barci don haka yana shiga yake futowa baya zama ko na minti daya, ammah na Lura da hakan da yakeyi kullum kuma ta nuna mashi jin dadinta akan hakan sosai. Tskanin Aman da salima kuwa yanxu sai fada kamar kaji haka zai biye mata suyi ta fada,Akwai ranar da tana shara a kitchen ya shugo, yana shugowa ya zubarda banana daya ci anan kasa inda ta share, ranar tayi masifa kamar menene haka nan ya tsaya yana kallonta ta rike kugu idanunta a rufe tana masifa “kaje Ka kira budurwar kanta share maka ni ba yar aikin ka bace” Kallon cute face dinta yayi, ba karamin burgeshi takeyi ba da yanda take masifa abun yana kunnashi sosai “Ay baby na bata shara, yar hutu ce shiyasa nake sonta sosai” Ya fada yana sake kunnota, Wullata da tsintsiyar tayi ta wuce sama tana kuka. Tana futa kuwa ya tuntsireda dariya abunshi don ya gama gano ta, ko ba a fada mashi ba shi da kanshi ya shaida irin mahaukacin son da take mashi, shima dai daman ba wani giving up da yayi kawai dai yana son ya tabbatar tana sonshi. Ammah ne ta fito daga part dinta ta wuce dakin amra, a kwance ta taddata wujiga wujiga daure da towel, da sallama ammmah ta shigo dakin “daughter barcin ne Har yanxu kusan sha biyu ko breakfast bakiyi ba” Da kyar amra ta dan gyara zaman towel dinta gaba dayanta kana ganinta kasan she’s weak don ta dan zabge sosai tace “barka da rana ammah bismillah” Karasowa Ind a take ammah tayi ta kalleshi tana murmushi “ya jikinki daughter? Hope baby baya baki wahala sosai?” Da mamaki amra ta dago ta kalleta tana neman Karin bayani, hannunta ammah ta kama duka biyu tana murmushi tace “nasan baki sani ba,shiyasa nayi deciding na fada maki” Nunfasawa ammah tayi ta sake kallonta ya cigaba da magana “wannan barcin baby ne ke sakaki daughter” ta karashe tana dariya, da mamaki amra ke kallonta gaba daya kanta ya kulle Bakinta na karkarwa tace “ammah wani baby kuma? Ina baby yake?” “Listen to me daughter, kin kusa zama uwa, Allah ya amsa addua ta, you’re pregnant” a furgice amra ta daga ta kalli ammah da mamaki, gaba daga kana ganinta kasan she’s shocked, “yes dear you’re pregnant, tun daga ranar da kika shigo gidanan naga hakan a tare dake saidai ban tabbatar ba na barma Allah komai,” Kasa motsawa amra tayi sai binta take da idanu haka zalika ta kasa cewa komai, riko hannunta ammah ta sakeyi tace “listen to me dear, karkiji komai kinji ko, wannan kyauta ce daga Allah nasan zaki shiga rudu,Akwai wani abu daban fada maki ba acahn baya, tabbas Muhammad baya haihuwa kamar yanda na fada maki abaya don dalilin aurenki da yayi was his last chance of having his own blood line, nasan kunje asibiti ko? Kuma an gwadaki babu, wannan jarabawa ce daga Allah kuma hakan na Kara tabbatar mana da allah baya barci kuma mai yanda yaso ne kuma yana bayarwa a lokacin daya ga dama kuma ya hana a lokacin daya ga dama, zamuje asibiti gobe don muga how far you’ve gone don naga baby bump din namu mai boye wa ne,saidai bana son Muhammad yasan da wannan zancen kinji ko sai mun Kara tabbatarwa kema dole ne yasa na fada maki don ya kamata ki sani.” Girgiza mata kai amra tayi kamar wata doluwa, ta kasa daina kallon bakin ammah dake furta mata tana da ciki cikinma na ya muhammad don sai yanxu kwakwalwarta ta fara processing. [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update Unedited Mikewa ammah tayi fuskanta dauke da lausansan murmushi dake nuna tana cikin farin ciki sosai “Akwai abunda kikeson ci?” Sauke kanta tayi qasa tana mai jin kunyar ammah ayanxu sosai, “ah ah” “Daughter ki ajiye kunyan nan fah, yanxu ba lokacin kunya bane ba kinji ko, ba abun jin kunya bane abun farin ciki ne” Da kyar ta iya bude Bakinta ta amsa ammah “tohm ammah” “Bari na barki ki shirya saiki sauko qasan ko” Ammah na kaiwa nan ta fuce daga cikin dakin fuskanta dauke da murmushi, tana gab sauka qasa saiga Amar ya fito daga part dinta Ganin bata ciki, kallonshi tayi fuskanta dauke da murmushi da fara’a, “son Har ka Tashi” “Yes ammah na shiga naga bakya nan” ya amsata anatse yana me karasowa inda take “naje wajen daughter ne” ta amsashi kai tsaye tana murmushin jin dadi “Good Morning, ya karfin jiki” ya fada fuskanshi asaka yana kokarin maida wayar hannunshi cikin aljihun gajeran wandon jikinshi don daga gym yake., “morning son, jiki kam Ay ya gama sauqi Alhamdulillah, muje ciki daman inason muyi wata magana”, Cikin part dinta suka wuce Har zuwa sitting room dinta, zama tayi akan doguwar 3 seater kafin tayi mashi nuni da gefenta akan yazo ya zauna, takowa yayi ya zauna gefenta ya tattara duka natsuwarshi gareta, “yaushe zaka koma uae?” Dan shuru yayi yana nazari kafin ya soma magana “Duk ayyukan da zanyi na gama yinsu, anytime from now za a iya nemana a office don na rigada na gama tura duka report din ayyukan danayi anan so anytime from now Zan koma” Nunfasawa ammah tayi, jikinta yayi sanyi sosai, harga Allah tafison ya hakura da aykin na chan don ya samu ya kuka da dukiyarsa, saidai bazata taba hanashi yin abunda yafi so ba don wannan burin shi tun yana karami na zama babban soja, don haka ta dan nunfasa tace “matar Ka fah?” Sunkuyar da kanshi yayi yama rasa abunda zai ce, “ya zakayi da ita? Zaka tafi da ita ne?” Ammah ta sake tambayarshi “Zan barta anan, Zan dunga zuwa every month” Shuru ammah tayi kafin tace “okay!” Da mamaki ya dago din baiyi tsammanin zata amince ba cikin sauqi don yanda yaga gana ji da ita cikin kwanakin nan ko shi bata bashi attention kamar haka, “Inason Ka gyara gidan Ka na larrics, a refurnishing din gidan” Ba tare da ya tambayi dalili ba yace “Insha Allah!!” Dukda yasan dalilin hakan. “Allah yayi albarka ya Kara arziki da lafiya,” ammah ta sake fada tana murmushi “Ameen” ya amsa ta anatse cikin kamewa, mikewa yayi tsaye ya nufi hanyar futa “Zan dan futa Zan kai dare” “Allah ya kiyaye, yauwa kaje Ka duba daughter bata jin dadi” Anatse ya amsa ta “Okay” Yana futa ammah ta mike tana hamdala ta wuce bathroom. Tun bayan fitan ammah amra ta kasa mikewa tana nan zaune, lost in her thoughts completely, tunanin abun takeyi kamar a mafarki, maganganun ammah sun tsaya mata sosai, “I’m pregnant???” Ta tambayi kanta in a confusing way, samun kanta tayi da taba tummy dinta dake a shafe kamar babu komi, dan matsawa tayi kadan taji tauri, sai alokacin ta tabbatar da wannan ma yana cikin changes din datake gani a tattare da ita cikin kwanaki,dan matsawan nan da tayi taji abu nayin zillo a cikinta, a rude ta miqe tsaye cikin firgici, is not like bata san komai Game da ciki ba saidai Har Yanxu ta kasa yarda da abunda ammah ta fada mata, tabbas sunje asibiti kuma doctor ya tabbatar bata da ciki, Toh ya haka kenan? Boye wa cikin yayi komenene? Gaba daya ta gama daburcewa she’s so confused, tana nan tsaye tana kallon cikinta Amar yayi knocking harya shugo dakin kai tsaye bata sani ba, tundaga bakin kofa ya tsaya ya kura mata idanu, towel ne kawai a jikinta sai gashi ta data baza a kafadarta, kallonta yayi daga sama zuwa kasa, ta dan rame kadan a fuskanta zuwa wuyanta, saidai kwata kwata ranar batayi affecting structure dinta ba da dirinta, idanunshi ne ya sauka akan inda yake kallo, bai gane dalilinta na kallon cikin nata ba don haka ya soma takowa Har inda take, ahankali ta soma jin daddadan turarenshi na shiga hancinta, da sauri ta dago idanunta ta sauke a cikin nashi dake yi kyalli, zuba mashi idanu tayi ta kasa daukewa don yau kusan sati guda kenan rabonta dashi, ya dan chanza ba kamar lokacin da suke jigilar zuwa asibiti ba, ya Kara kyau da kwarjini, bata ankare ba ganshi a gabanta ya zuba hannayenshi cikin aljihun wandonshi, Gyaran murya yayi ya dan kauda kanshi gefe “meke damunki?” Ba zato ba tsammani taji tambayar nashi, gabanta ne yadan fadi Tayi saurin kauda zancen ta hanyar cewa “Ina kwana” “Morning how are you feeling?” Ya tambayeta daga nan tsaye ya kame “Alhamdulillah da sauqi” ta bashi amsa Sake tambayarta yayi fuskanshi na nan yanda take a kame “meke damunki?” Saurin sauke kanta kasa tayi tana jin yanda kirjinta ke yin lugude, pat pat, Bakinta na karkarwa ta soma magana “ciwon kai da zazzabi” Juyawa yayi ya nufi hanyar fuce “get ready muje asibiti” Cikin sauri ta katse shi tunawa da maganar ammah “noo basai naje asibiti ba, ammah ta bani magani I’m okay now” Ba tare da ya damu ba yace “okay” Yana kaiwa nan ya fuce daga dakin, saurin dafe kirjinta tayi ta zauna saboda wani jiri jiri daya soma dibanta, saida ta dauka kusan minti ashirin a zaune saiga salima ta shugo da tray a hannu da ammah ta aikota dashi don tasan amra ba lallai ta sauko ba saboda yanayin jikinta, plates da bowl biyu ne akan tray din daya pepper soup din gizzard da liver ne a ciki sai kuma fruits da ammah tasa salima ta yanka mata, Da sallama salima ta shigo “oh yau ashe za ayi ruwan sama da kankara kin Tashi da wuri adda Wai, nikam adda Anya wannna barcin naki na lafiya ne kuwa? Kodai zamuje asibiti” Banza amra tayi mata don ba surutun ta ne agabanta ba yanxu, confusion din dake kanta ma ya isheta don gaba daya ta kasa gane yanda akayi ciki ya zauna a jikinta bayan doctor yace babu shi. Ajiye tray din salima tayi a gefenta tace “gashi ammah tace na kawo maki, wannan special treatment dun da ammah ke baki yana bani mamaki” ta karashe tana kama habar Bakinta, dafe kai amra tayi ba tare da ta kalleta ba tace “dan Allah salima kije kawai, ni ciwon kai surutunki ke sani Wallahi, Ki tafi da wannan abun ma banason cin fruit kawai zaki barmin” ta karashe tana nuna mata plate din gizzard. Da mamaki salima ke kallonta, kafin ta tabe baki “uhm Toh shikenan,“ Daukan plate din salima tayi ta bar mata bowl din fruit ta fuce daga dakin tana mamakin yanda gaba daya amra ta sauya kamar ba ita ba. Salima na futa ta janyo plate din fruit ta fara ci tana tunani harta cinye tass ba tare da saninta ba, gaba daya jin tayi tana son karasa don haka ta zari hijab dinta ta sauko kasan, yau kusan sati kenan rabonta da saukowa kasan kullum tana kunshe a daki, anatse take tafiya harta shugo kitchen din, ammah ce sai salima a tsaye suna Dora lunch, da mamaki duka suka juyo suka kalleta, ammah ce Tayi saurin cewa “shugo daughter ya kika tsaya” Karasowa amra tayi kanta a kasa “ammah ke da kan a kitchen?” “Ay naji sauqi sosai daughter, dole na sauko Kar ayki yayi ma anty salima yawa” dariya ammah tayi tana kallon salima, amra ma dan murmusawa tayi don ta gane dalilin kiranta da anty da tayi, kallon bowl din hannunta ammah tayi Ganin ta shanye tace “ Masha Allah, kina buqatan wani abun? Ko a sake yanka maki wani fruit din” Girgiza mata kai amra tayi tace “Zan yanka” “Ah ah bazaki yanka ba, kije ki kwanta ki huta, salima zata kawo maki yanxu” Kallonsu kawai salima keyi tana kallon ikon Allah, tabe baki tayi ashagwabe tace “ni gaskia ammah wannan nuna kulawa da kikeyi ma adda yayi yawa Wallahi ni kwata kwata ba a yimin haka” Dariya ammah tayi ta wuce gaban fridge ta zaro bunch of different fruits ta ajiye akan island “haba mutuniyar, bakiga addan taki bata jin dadi bane?” Karban wukan da ammah ta dauko salima tayi tace “Bari na yanka bana son kina son wahala, Amma dai gaskia ammah nima adunga kula dani haka I’m jealous” Rankwashi amra takai mata tare da hararta, da sauri ta kauce tana mata gwalo, dariya ammah ta dunga yi masu kafin ta tsagaita “oh Allah kuma kuna yin yar saqo da saquwa kenan, yanxu dai daughter ki wuce sama karki biye mata ta wahalar dake” Sunkuyar dakai amra tayi cikin jin kunya tace “Toh ammah” kafin ta juya ta nufi hanyar futa daga kitchen din, kallonta ammah tayi harta fuce daga kitchen din kafin wani tunani yazo mata, “daughter!! Daughter!!! Zo” Salima ce ta ajiye wuqar ta nufi hanyar futa kitchen ta tsaya daga bakin kofar tace “addaaa kizo ammah na kira” tana kaiwa nan ta juya cikin kitchen din ta cigaba da yankan fruits. jiki a mace amra ta juyo don Har takai stairs, dan saukowan nan datayi da tsayuwar datayi gaba daya taji ta fara galabaicewa jikinta ya fara mutuwa, daman tana jin haka sai barci gaba daya tama manta da maganar ciki da ammah tayi mata akan shike sata barcin don yabi jikinta, Da sallama ta sake shugowa kitchen din, ammah na ganinta ta soma magana anatse “sorry dear Har kin gaji ko? Ungo wannnan ki kaima Muhammad, na manta tun dazu ya buqaci akai mashi” “Ah ah ban gajiba bari nakai mashi” amra ta amsata tana Karban mug din da ammah ke miqa mata tayi da yake turiri sosai kafin ta juya ta fuce daga Kitchen din, harta fuce ammah na kallonta tana karantar yanayin ta sosai saboda bayanin da zatayi ma doctor insunje asibiti akan yanayi ta, kana ganinta kasan she’s so excited, fara’ar fuskarta taqi yankewa kwata kwata, babu abunda take sai godiya ga Allah da kuma fatan abunda take tunani ya tabbata insunje asibiti dukda ta tabbatar da hakan a nata hasashen. Anatse take tafiya harta shugo part dinshi, kamshin parlor ne ya bugeta don parlor ya dau sanyi sasai wanda taji lokaci guda cikinta ya hautsina, saurin toshe hancinta tayi ta wuce bedroom dinshi cikin sassarfa, tana bude kofar ta shige ta sauke wata nauyayyan ajiyar zuciya saboda kamshinsa daya bugeta wanda ya sata jin cikinta ya lafa, Har wani dadi taji ya ziyarceta aranta, tana bala’I son kamshin musamman a yanxu. Bin dakin nashi tayi da kallo, it’s been long ta inda ta tako da kafarta ta shugo tun bayan last day din da suka dawo tare daga asibiti bayan yayi mata korar kare Inda tayi alqawarin bazata sake takowa ba tazo Inda yake harya daukota ya kawo ta, babu abunda ya sauya adakin, it’s still so clean kamar yanda yake, ko’ina fess fess gwanin ban shaawa, baya cikin dakin ta tako gefen bedside ta ajiye mashi mug din, saukan ruwa ta ji a kunnenta nan ta gane yana cikin toilet kenan m, har zata fuce daga dakin ta dawo bakin gado ta zauna tana jiran fitowa shi dinta bashi sakon ammah, tana nan zaune Har kusan minti goma bai fito ba, ga wani irin barci dake fusgarta sosai, zungudawa tayi kadan tayi kwanciyarta nan take barci ya kwasheta anan kan gadonshi,ba tare da sanin ta ba. After like 10mins da kwanciyarta ya bude kofar bathroom, ya futo anatse kamar basarake, wani irin kamshi ne ke fita daga jikinshi mai kamshi dadi sosai at the same time ga tururin ruwan zafin da yayi wanka dashi, towel ne kawai a kugunshi, sai dan hand towel daya rike a hannunshi yana goge qirjinshi daya mummurde sosai, kwata kwata bai Lura da ita ba ya wuce gaban dresser ya fara Yan shafe shafen shi cikin class kamar wani mace, shafa chan goga chan, saidaya gama kafin ya nufi gadonshi don yana son yadan kwanta kona 2 hours ne don baiyi barcin safe ba tun bayan sallar asuba daya dawo daga masjid ya wuce gym. Gaban switch na dakin ya wuce ya kashe ya rage bedside lamb kawai, dakin yayi duhu sosai don da hadari aka Tashi a garin daman abuja badai ruwan sama ba kullum cikin hadari ake ko ruwa haka garin zai hade sosai. Juyowa yayi ya tako bakin gadon idanunshi a lumshe yana hamma. Chak ya tsaya don saura kiris ya afka kan gadon saboda baiyi expecting dinta ba, don Yama manta when last ta shugo dakinshi da kafafunta, da fuskanta ya fara cin karo, da mamaki yake kallon yanda take barci hankali kwance, samun kanshi yayi da kallon fuskanta, Har lokacin he’s surprised, ta kwanta ta tattare hijab dinta sama don harya harde mata wuyanta, kana Ganin ta kasan kwanciyar baiyi mata dadi ba but she’s sleeping peacefully kamar wadda tasha wani abu, shuru ya danyi yana mamakin wannan wani irin barci ne haka? Bai kawo komai aranshi ba don haka ya dan harde hannayenshi a kirjinshi ya soma magana “Aisha!!! Aisha!!”” Tsit kake ji kamar da kanshi yake magana, sai fidda nunfashi takeyi akai akai kamar wadda aka shake, ganin nunfashinta na sama sama still tana barci yasa ya matso inda take kwance, Bakinta ta soma bude tana blabbering, Har lokacin barci na idanunta don ta rufe idanun gam, wajen wuyanta ta kama jiki a mace ta fara Jan hijab din “wayyo mamii.. wu..ya..na” Ahankali take furtawa don kwata kwata bai ji abunda take cewa ba saidai bin Bakinta yayi da kallo harya gane abunda yake cewa, cikin hanzari ya karaso bakin gadon ya sake kiranta “Aisha aisha!!” Inaaa, bata jin shi, barcin ta kawai take tana surutai, Ganin tana kokari janye hijab din daga wuyanta ya gane damunta yake don haka ya zura hannunshi cikin hijab din da hannu daya Dayan kuma ya tallabo kanta gaba daya ya janye hijab din daga jikinta, yana cire wa ya sauke mata kanta ahanakli kan gado ya zame hijab din kasa, wani irin nunfashi ta sauke alamun samun relieve kafin ta gyara kwanciyarta tayi rub da ciki, dan yatsine baki tayi ta juya gefe saboda ta takura cikinta, Duk wannan juye juyen da takeyi akan idanunshi, gaba daya mamakin yanayin ta ya gama dabaibayeshi, wannan barcin baba lafiya bane ya fada aranshi, karshe dai tabe baki yayi ya maida idanunshi kan fuskanta, wani siririn hawaye ne ke sauko a fuskanta kamar tana mafarki, lokaci guda kuma yaji yana tausayin ta babu dalili, tana kashe mashi zuciya sosai ba tare da saninshi ba, yanxu ya gama yarda ya bata special gurbi a zuciyarshi, tayi mashi abunda bazai manta da ita ba, yanda ta nuna jajirce wajen ceto mahaifiyarshi bazai taba mantawa da wannan ba, saidai Har yanxu he’s struggling akan karbanta a matsayin matar shi,he just feel like idan ya amince kamar ya cuceta ne, ko kuma he’s being selfish saboda baya haihuwa,cause she’s so young, tana da rayuwa anan gaba, idan ta zauna dashi a haka she will miserable ba kowa ne zai iya zaman auren da babu haihuwa ba,dalilin da yasa yaqi amincewa kenan da auren shiyasa tun farko da ya tabbatar babu cikinshi a jikinsa yaso ya saketa taje tayi aurenta tunda ita bata da matsalar komai. Saurin dafe kanshi yayi yana tausaya mata haka kawai, yayi kokarin ya nunama ammmah manufarshi na qin karban auren ta amma ta kasa gane wa, saurin dafe kanshi yayi yana jin wani irin, dago da kanshi yayi da jajayen idanunshi ya kalleta kamar wani mai jin tsoro haka ya miqa hannayenshi ya fara gyara mata kwanciyanta zuwa jikinshi, ahankali yake matso da ita kamar kwai don baya son ta Tashi kafin ya janyo masu duvet ya rufa masu, tana jin kamshinsa na shiga hancinta cikin barci kuwa ta damkoshi sosai “uhm ina….shon..wannan..” ta furta tana turo dan bakinta ahankali kamar mai rada cikin barcinta. Akan idanunshi tayi haka wanda yasashi Saurin runtse idanunshi yanajin yanayin shi na sauyawa, gaba daya komai ya tsaya mashi chak, baiyi wata wata ba yakai bakinshi kan nata ya dan bata slow peck kafin ya zare bakin shi “mai bakin rashin kunya” ya karashe yana sauke wani lausasan murmushi wanda ya Kara ma fuskanshi mahaukacin kyau sosai kamar bashi ba, lumshe idanunshi yayi har barci ya sauke shi mai dadi sosai. Salima na gama yankan fruit ta wuce sama don takai mata, tana hawa sama taga wayam, bakin toilet dinta ta tsaya tace “adda??? Kina toilet ne? Ga fruits din” Jin shuru yasa ta cewa “adda!” Still babu response, da sauri ta Bude kofar nan ma wayam, haka nan ta juya ta sauko kasa ta wuce kitchen, ammah dake sauke tukunya tana ganin ta shugo hannunta dauke da bowl din fruit din data futa dashi tace “ah ah ya kika dawo dashi ko bata so ne?” “Ammah naje ban ganta ba, na duba ko’ina” Dan shuru ammah tayi kafin ta dan murmusa tace “ajiye mata a fridge zata sha anjima” Gaban fridge salima ta bude ta saka bowl din don itama sai a lokacin ta tuna taje wajen ya Muhammad, dariyar keta ta danyi kafun ta dan basar saboda ammah na wajen. Suna cikin shirya abuncin warmer Aman ya shugo kitchen din yana hamma, da sallama ya karaso ya gaishe da ammah kafun yace “ammah!!! meysa kika shugo kitchen ya kamata ace kina hutawa ne saboda baki gama recovering ba” Murmusa ammah tayi ta kalleshi cikin kulawa tace “son na samu sauki fah, kuna shagaltani da yawa shiyasa naqi biye muku kaida son, Ay gwara na fito saboda na dunga exercising jikina, bayan wannan ma my baby tana buqatar helping hand tunda ku bakwa taimaka mata” Ta karashe tana kallon salima dake smiling kamar mimi kafin ta kalleshi ta watsa amshi harara, shima hararar ta yayi, ammah na kallonsu tana murmushin jin dadi sosai, “wannan mara kunyan babu wanda zai taimaka mata” Ya fada yana kallon salima yana zabga mata harara Turo baki salima tayi ta rike kugu ta kalleshi “niba Mara kunya bace yaushe nayi maka rashin kunya ?” “Bani kika yima ba, baby na kikayima” wani irin maqoqon baqin ciki ne ya turnike ta Har batasan lokacin datace “ah ba baby ba Ka manta feeder ce” Kallonsu ammah tayi kamar tohm and jerry yanda suke ma junansu, “nidai aurar daku zanyi na huta inkunje chan saiku karata ba a gida ba” Tabe baki Aman yayi ya bude fridge ya dauko ruwa yana shirin balle karfin yace “chapp ammah dawa zaki hadani? Wannan ? Badai niba ni inada wadda Zan aura” A harzuke salima ta kalleshi da idanunta da suka kawo ruwa tace “nima inada wanda nake so,” “Toh ya isa haka nan, kowa Zan bashi wanda yakeso tunda bakwa son juna,” Ammah ta fada fuskanta na nuni da she’s serious, kallonta Aman yayi kafin ya dan sauke murya yace “nifa ba Yanxu zanyi auren bafa ammah” “Meysa ba yanzu ba ga dan uwana nan da matanshi, kaima aurar dakai zanyi very soon acikin shekarar nan ka fadama babyn taka anytime za a turo” Dan jim yayi kafin ya dan dago idanunshi nan take ammah ta kashe mashi ido daya,nan ya hasko abunda take shirin yi, dan murmusawa yayi ya soma magana trying to go along, “Toh shikenan ammah Zan mata magana, sai aje ayi tambaya ma kawai” ya karashe ba tare da ya kalli inda salima ke tsaye ba, Salima dai kafafunta gagarar daukanta sukayi don haka Tayi saurin fucewa tana hawayen takaici. Tana futa amma ta kalleshi, “ son!! Kaifa yanxu ba yaro bane, basai an fada maka yanda yarinyar kirki ke sonka ba, man up and stop all this childish act Ka daina wahalar min da yarinya, seat her down and talk to her in a cool manner, okay??”” Kanshi a kasa ya amsata “Insha Allah ammah na” “Masha Allah, Allah yyi maku albarka baki daya” “Ameen” ya yi saurin amsata kafun ya taimaka mata suka fito da warmers zuwa dining. Salima na hawa sama tasha kukanta tana dana sanin shegen Jan aji data dunga yi mashi gashi yanxu ya kubce mata, son da take mashi bata jin yayi mata irin shi, “Wallahi yaya bazaka auri kowa ba saini” ta fada tana hawayen takaici. Bangaren su amra Basu farka ba sai wajen karfe uku na rana, shine ya fara bude idanunshi ya sauke su akanta, gaba daya ta nannadoshi kamar mage ta kudundune shi, saida ya dauka kusan minti biyar yana kallonta, kumatunta daya kara zama fluffy yajaa kadan kafun ya kauda kanshi ya soma kokarin zame jikin shi daga nata ahankali. Kokarin riko towel dinshi yayi saidai yanda ta kwanta a jikinshi dole saidai ya bar towel din, haka kuwa yayi ya akai towel sun don baya son tashin ta,juyawa yayi ya dan tsaya yayi miqa jikinshi na murdewa sosai, ahankali ya soma tafiya majestically, daidai nan ta bude idanunta da sukayi luhu luhu karaf ta sauke su akan naked bodynshi daga bayanshi zuwa ga structure dinshi, da sauri ta runtse idanunta don batayi expecting Ganin haka ba daga tashinta daga barci, kamar munafuka haka ta soma bude idanunta akaro na biyu ta sauke akanshi lokacin har yakai wajen kofar bathroom zai shige, kasa sauke idanunta tayi daga kallon jikinshi, he’s so hot, skin dinshi fari tass babu tabo, ga kirarshi so sexy, saida ya shige bathroom ya dawo hayyacinta ta sauke ijiyar zuciya kafin Tayi saurin mikewa ta gyara towel dinta dake neman zamewa ta janyo hijab dinta ta zura shi ta fuce daga dakin cikin sassarfa don wata irin yunwa ce ta tashe ta daga barcin. Cikin sassarfa ta hau sama don bata son amah ta ganta, saida ta shiga cikin daki ta sauke nauyayyiyar ajiyar zuciya tana haki kamar wadda za a kama, toilet ta wuce direct ta dauro alwala don an kira sallar la’asar. Bangaren salima saida ta shaqi kukanta son ranta kafin tayi wanka, tana futowa agurguje ta sauya kaya tayi sallah ta fito kasan jiki a mace, idanunta sun kumbura sosai alamun kukan datayi sosai, Kasa ta sauko ahankali tana tafiya tunaninta ya gushe harta shiga kitchen , ganin ko’ina tsaf yasa taji wani iri don tama manta aiki sukeyi ita da amah ta gudu sama saboda takaicin aman, fridge ta bude ta janyo pack daya na hollandia bata ma san shi ta dauka ba don tunaninta ya gushe, damuwar da soyayyar aman na burkita mata lissafi harta fito daga kitchen din ba tareda tana kallon gabanta ba, hanyar stair ta nufa tana tafiya kanta a kasa, buge kafarta tayi da karfen handrail, da sauri tayi baya ‘’wash allah na’’ ta furta ahankali, dan dukawa tayi tana kokarin duban kafar tata, ‘’dan allah ayi min Magana da hajiya’’ labaran dake zaune tun bayan saukowanta ya hangota daga nesa harta shige kitchen ta fito, daman ya dade a zaune yana jiran wanda zai sauko dan yayi fada ma hajiya yazo, har cikin kwanyarta taji muryarshi, anatse ta soma dagowa, tana shirin waigawa inda taji muryar aman ya sha gabanta, yanda ta ganshi a gabanta ba zato ba tsammani yasa gabanta faduwa cikin tsiwa tace ‘’meye haka kuma,’’ Yanda suka saba cikin kwanakin idan suka hada hanya yawanci harara ce ke biyo baya saidai yanxu taga akasin haka don murmushi yake mata, sauke kanta kasa tayi tana tausayin kanta don ya maidata as a joke, don haka ta nemi giftawa ta gefenshi, hannunta ya rike in a calming tone ya soma Magana ‘’sorry for what I said earlia idan ya bata maki rai’’ Dan dagowa tayi ganin yanda ya marairaice, kauda kanta ta sakeyi tare da zame hannayenta tace ‘’bakayi min komai ba’’ Hannun nata ya sake kamawa ya bude tafin hannunta ya dora mata leda akai kafin ya juya ya wuce dakinshi, kallon ledar tayi kafin ta wuce sama itama, labaran dake zaune yana kallon ikon allah harsuka bar wajen. Salima na haurowa sama har zata wuce daki ta tuna da maganar mutumin dake zaune a kasa, dakin amah ta wuce ta sanar mata da wani yazo yana kasa kafin ta futo ta wuce dakinta ta bude ledar daya bata, bunch of chocolate ne a cikin ladar hade da apology card a ciki, dukda taji dadin kyautar hakan baisa ta tabe baki ba tana tausaya ma kanta. Saukowa kasan amah tayi cikin mutunci, anatse ta karaso har cikin sitting room din ‘’lale maraba, malam labaran sannu da zuwa’’ Zama tayi kan kujera tana fuskantarshi, yana zaune akasa ya dukar da kanshi ‘’ina wuni hajiya, ya karfin jiki, ashe bakiji dadi ba, nazo shekaran jiya ay baba mai gadi yake fada min, allah yasa kaffara ne’’ ‘’ameen ya allah malam labaran, ay naji sauqi sosai, ya noma? Kwana biyu baka zoba’’ amah ta fada tana kallonshi ‘’wallahi nayi rashin lafiya ne tsawon wata guda hajiya shiyasa na kwana biyu ban zo ba’’ malam labaran ya fada cikin girmamawa ‘’subhanallahi shine baka kira ka fad aba labaran’’ amah ta fada in a concerning way. ‘’ay naji sauqi sosai hajiya, allah ya kara arziki da lafiya’’ ‘’ameen ya allah’’ amah ta amsashi ‘’kun gaisa da mutan gidan kuwa?’’ amah ta tambayeshi tana kallon gefensa ‘’eh mun gaisa da yallabai na dubai,don tare mukayi sallah a masallaci ma, dan uwansa ne dai bai lura dani ba lokacin daya shugo’’ Malam labaran ya karashe yana sunnar dakai ‘’madallah, ay kwanaki inataso na fada maka yayi aure ma’’ amah ta fada tana murmsuhi Cikin fara a malam labaran yace ‘’masha allah , allah ya sanya albarka, ya kade fitina’’ ‘’ameen ya allah ya aikin gona’’ amah ta tambayehsu anatse ‘’ay sai godiyar allah hajiya, tun shekaran jiya naso na kawo kwasar wannan shekarar, an samu buhu talatin na shinkafa, buhu ashirin na masara’’ ‘’ahhh madallah, allah yasa albarka, akai kasuwa kawai’’ ‘’toh shiknan hajiya’’ Sun danyi hira kafin yayi mata sallama ya wuce bayan ya kara yi mata godiya akan abubuwan datayi mashi. The next day… Da sassafe amah ta wuce dakin amra don ta shigo da asuba ta sanar mata da wuri zasuje asubiti don bata son amar ya sani saboda zai iya suspecting wani abun ko yace zai bisu don haka ta shaida mata da wuri zasu fita. Da sallama amah ta bude dakin, a kwance take cikin shiri don saida tayi wanka ta shirya barcin nata yazo mata, takowa har inda tae amah tayi tana murmushi, ‘’wannan jika nawa akwai barci’’ amah ta fada tana murmsuhi, Dafata amah tayi ‘’daughter, tashi muje ko’’ Bude jajayen idanunta tayi ta sauke su akan amah kafin ta miqe da kyar ‘’good morning amah, harkin futo’’ ‘’yes dear muje kar muyi latti’’ Atare suka sauko amah naga ba amra na biye da ita, sanye suke da abaya gaba dayansu, tasha stone tundaga sama har kasa, sai colors din daya banbanta, amah na rike da wata haddaiyar handbag mai shegen tsada ta manyan mata, fuskanta da farin glass mai kara kwarin idanu tayi masifar kyau, hausawa sunce lafiya uwar jiki kana ganinta kasan ta samu sauyi sosai a rayuwarta compare to lokacin da take yawan rashin lafiya, ramar datayi ma kara mata kyau tayi sosai, inka ganta bazakace ta haifi amar ba kwata kwata, skin dinta sai glowing yake daman ga haske ga kyau duk ta hada don a jikinta amar yayi gadon komai, amra dake gefenta ma tayi kyau sosai dukda gama daya kana ganinta kasan tana jin jiki. Inka gansu yanda suka fito atare cikin abaya zaka dauka sisters ne saboda amra nada jikin girma sosai fuskanta ne kawai ke nuna kankantar shekarunta, sai kuma amah in ka kalli fuskanta ta zaka ga ta manyanta dukda manyancen nata bai futo sosai ba, she’s looking so beautiful and young kamar ba ammah ba, bata da damuwar komai ayanxu sai ta iyalinta don yanxu ita kadai ta rage masu gaba dayansu. Duban agogon dake maqale a hannun ta tayi ganin kusan bakwai da rabi yasa tace ‘’daughter ay bazamu jira driver bama ni zanyi driving dinmu’’ Murmushi amra tayi tace ‘’toh ammah’’ kafin tabi bayanta har suka karaso inda motoci suke, da sauri baba mai gadi yazo ya gaishesu gaba daya kafin amah ta bada umarnin ya cire car cover din motarta don it has been long tayi driving tun bayan rashin lafiya data farayi, Baba mai gadi na bude cover motar amah saida na kalla na sake kalla, wata bugaggiyar range rover ce rr2023 white color, fadin irin haduwar motar bata lokaci ne da alamu ma sabuwa don kamar ba a shiganta, Motar ma gaba daya smart car ce, don bata danna key din motar ba kofar ta bude ta, amra dake biye da ita ma tana tsayuwa motar ta bude da kanta, anatse ta shige gaban motar ta zauna. Saida amah tayi warming motar kafin tayi revarse ta juya, nan securities suka bude gate suma suna kwasar gaisuwa kafun su fuce daga gidan. International specialist hospital… Daidai wani haddadden asibiti amah tayi parking, amra na kwance tana barci batama san sun iso basaida amah ta tasheta, bin asibitin ta sma yi da kallo, ya hadu sosai har yafi wanda aka kwantar da amah. Atare suka fito amah ta taimaka mata wajen rike mata hannu don she looks pale and weak,har suka shiga cikin asibitin . Suna shiga amah ta barta anan reception ta wuce wajen receptionist ta bude mata file, cikin yan mintuna kalilan ta gama yi mata komai har tayi booking appointment. Tana gamawa ta dawo ta taimaka mata ta mike suka wuce wajen vips don anan zataga doctor, idan lokacin appointment dinsu yayi daman by 8am dctor zaizo. Zama suka danyi har doctor yazo, nan ma saida amah ta taimaka mata suka shiga har office din doctor, fadin irin haduwar wajen ma bata lokaci ne don ya fita daban a cikin asibiti, don ana kiran wajen da presidential root lol, zama sukayi inda doctor yayi welcoming dinsu kafin amah ta soma mashi bayani, a bayanin da amah tayi mashi saida ya tsaya y agama sauraron ta kafin ya soma Magana ‘’well hajiya ance komai na allah ne inda rai akwai rabo, we have a lot of patients muma anan nigerai waenda sukeda ospermia kamar aynda kikayi explain mujinta nadashi, kuma cikin ikon allah zakiga basu da kwayayan haihuwar cikin ikon allah zakiga allah ya akwo wata hikima allah ya basu haihuwar, yanxu ayanda kikayi bayanin yanayinta it obvious shes preg, but zamu mata blood test baya daukan 10mins result ke fitowa don munyi upgrading facilities dinmu na nan, sannan zanyi mata scanning yanxu so that we can know how far she has gone then after that sai muyi tunanin wani irin medication zamu daurata. Murmushi amah tayi tace ‘’okay tohm’’ Kiran wata nurse doctor yayi don ita zata taimaka mashi tana shugowa office din ta ajiye abubuwa test data dauko daga mini lap dinshi dake cikin office din, nuni yayi mata da amra yace ‘’overall blood test za ayi mata yanxu but ina buqatan pregnancy test immidiately’’ ‘’okay sir, it will be ready in 5 mins;’’ ‘’okay thank’’ ya amsa nurse din, gaban amra ta karasa ta soma diban jininta tana gamawa ta ta wuce general vip lap don tayi running test din daya buqata, cikin mintuna biyar saigata da result har biyu, karba doctor yayi, tunda doctor yak araba gaban amra ya soma bugawa pat pat, ammh kuwa babu abunda take sai murmushii tana godema allah don tasan ma mai zai buyo baya, bayan doctor ya gama karantawa ya kalli amah fuskanshi dauke da murmushi yace ‘’hajiya congratulations, shes 5 months and 3weeks pregnant, by next week zata shiga 6months zata fara zuwa antenatal, sannan akwai magungunan da ya kamata ta dunga sha don jininta is very low shiyasa take zama weak,’’ Tunda ya fara Magana amra kebin bakinshi da kallo gabanta na faduwa, yanxu itane ake cewa tana da ciki? Cikin ya muhammd? Bangaren ammah kuwa Fadin irin murna da farin cikin da take ciki a wannan lokacin bata lokaci ne karshe ma bude Jakarta tayi ta zaro bundle din kudi yan dudu dubu guda uku ta ajiye akan table din doc tace ‘’wannan tukwicinka ne for this good news, I’m sure idanda agaban mijinta kayi breaking wannan news din abunda zai baka saiyafi wannan ma, but ayi managing wannan’’ ‘’no hajiya ia cant take it’’ Kaste amah tayi ‘’I insist,’’ ta karshe tana hamdala, hannun amra ta rike tana kallonta ta fara zabgo mata albarka,’’allah ya shi maki albarka daughter, allah ya saukeki lafiya, allah ya biyaki da gidan duniya kin gama yimana komai, youre a blessing to us dear thank you so much’’ hawaye ne suka soma zubowa akan fuskan amah itama kukan takeyi sosai tana rungume amah, saida sukayi mai isarsu shiko doctor don farin ciki shima yak washi kudin da aka bashi ya ajiye a locker shi. Saida komai yadan lafa doctor yace ‘’yanxu scan zamuyi ko? At this time zaku iya sanin gender of the baby ma’’ ‘’no doctor, bazamuyi ma allah shishigi ba kuyi scanning din kawai it’s a gift from allah so we want to keep it basai munsan komai ba ta hanyar yima allah shishigi’’ Dariya doctor yayi yace ‘’toh shikenan hajiya, zan duba lafiyan babyn kawai’’ Mikewa yayi ya nuna ma amra kan gadon da zata zauna anan office din nashi kafin ya janyo scanning machine, anatse ya soma observing cikin nata saida ya dauka kusan minti goma kafin ya mike ya dawo saet dinshi, amra ma mikewa tayi dakyar don tana jin kamar karta tashi ta kwanta tayi barcinta. yan rubuce rubuce yayi a laptop ammah dai na zaune tana kallonshi, saida ya gama ya dago a kallesu su duka,’’she is having a healthy baby, the breathings are nomal, babyn yana inda ya kamata,’’ ‘’toh likita banga bumps ba? Kuma naji kace ta kusa wata shida’’ amah ta tambaya ‘’yes that is not a problem yanayin jikinta Kenan, baya nuna bumps din, mostly matan yanxu haka suka fi so saboda basa son suyi teba da stretvh marks but intakai 8 months definitely she will be very very heavy saboda cikin’’ ‘’alhamdullah alhamdullah’’ abunda amah ke fada Kenan har doctor ya rubuta masu magungunan da zata buqata ayanxu da allurai. Godiya amah tayi ma doctor suka futo tana rike da hannun amra dake ta faman sunnar dakai, ta kasa believing cewa wai ciki ne da ita cikin ya muhammd, shes so emotional right now, bata san me zatayi ba farin ciki ko akasin haka, shi uban dan ma ba sonta yake ba,saidai ganin yanda amah ke farin ciki yasa hankalinta ya dan kwanta, yanxu koba komai ta sakama amah da yanda ta rike yan uwanta ta zama gatansu kuma ta riksu amana. Cikin awa guda aka gama yima amra komai aka bata magunguna akayi mata allura, ba laifi tunda akayi mata alluran nan taji wani dadi a jikinta da kuzari, nan nurse ta bata shawaran ta dunga shan ruwa sosai da lots of milk, godiya sosai amah tayi mata kafun su fuce daga asibitin, yanda amah ke lallabata kamar kwai abun har kunya ke saka ta don koda ska karaso wajen mota da kanta ta bude mata ta shiga cikin motar ta zauna kafin ta zagayo ta kunna motar, ‘’daughter me kike son ci?, please ki fada min kinji? Ko zakici cake naga kinason kayan zaqi’’ Ganin yanda ta damu sosai yasa amra ta dan murmusa tace ‘’zanci cake din ammah’’ Cikin murna amah tace ‘’yauwa my dear, bari na kaiki wani cake shop, akwai different varieties saiki zaba wanda kike so’’ Tada motar amah tayi ta juya akalar motar suka bara harabar asibitin, wayanta dake ruri ta daga tana ganin sunan amar ta ajiye a gefe yanxu batashi take ba ta amra take. Koda suka iso cakemeaway shop, amra bata shiga ba saboda tana jin jiri amah ce ta sayo mata different types, flavors and toppings of cake kusan guda goma, haka aka biyota da ledoji har cikin mota kafin subar wajen. Suna kan hanya ammah taga mai agwaluma, da data, nan ma saida ta tsaya ta saya mata kafin su bar wajen, har lokacin amar waya yake mata yayi mata missed call yafi talatin hankalinshi duk y agama tashi, karshe ma message tayi mashi ‘’son were fine, please stop calling’’ Horn din motar amah ne ya karade gidan, securities ne suka bude gate, amar dake safa da marwa a parlor yana jin horn yayi saurin futowa tsakar gidan, sanye yake da shorts sai vest gaba daya bashida natsuwa tun bayan daya tashi saida yaji horn din motar amah. Amah na parking yazo gaban mazaunin driver, bude kofar amah tayi tana murmushi, babu zato ba tsammani ta rungumeshi, da mamaki ya tsaya shima ya rungumeta, ‘’alhamdullah alhamdullah son, im so happy today’’ ta kaarshe tana dariya, amra ce ta fito daga motar tdan deba kayan da suka shigo dashi zata wuce amah tace ‘’noo noo kawo nan, muhammd zai dauka, ay shine da wannan bake ba diyata’’ Kallonshi amma ta sakeyi tace ‘’karba kayan chan ka wuce mata dashi dakinta,’’ Kallon inda amra ke tsaye tayi tace ‘’zaki iya kuwa daughter ko ya daukeki kema ya kaiki saman’’ sauke kanta kasa tayi tana jin kunya sosai, amar dai baki sake ya tsaya yaan kallon yanda amah ke cikin farinciki da annushuwanda bait aba gani a tattare da it aba, ‘’ammah whats the news? Why are you so happy’’ lakatar kumatunshi amah tayi tace ‘’it’s a secret’’ tana kaiwa nan ta shige ta barsu tsaye shida amra, karasowa yayi ahankali yazo gabanta, kamar baa mar bay a miqa mata hannunshi don ta bashi ledojin, dan dagowa tayi ta kalleshi nan ta shagala harta fada tunani, ‘’ya Muhammad is the father of my baby? Hes going to be a father, allah sarki ashe yana da rabon ganin danshi shima,’’ saida ya dan gyara murya ya daga mata gira daya ta ankare da kallonshi da takeyi, saurin sauke kanta kasa tayi tana tausayin kanta, ayanxu data tsaya agabanshi sai taji wani irin dadi sosai koba komai zata saka mashi da alkairin da yayi ma yan uwanta ta hanyar protecting dinsu ya kula dasu ya basu ci da sha, badan shiba qila da sun salwanta saidai tausayin kanta take ayanxu kuma, don ta rigada tasan bazai tabasonta ba bazaitaba kallonta a matsayin mace ba. Fatanta allah yasa taci albarkacin abunda ke cikin ta ta samu kwanciyar hankali a cikin aurensu da soyayyarsa. Ganin batada niyar bashi yasa ya karba daga hannunta kawai yace ‘’muje ciki’’ sata yayi agaba yabi bayanta. Suna shiga ciki suka tadda ammah ta tara su salima dasu aman da salim tana masu kyautar kudi, yaudai kowa ya shaida ammah na cikin farin ciki dukda sunyi sunyi ta fada amsu taki. Amra dai sama ta wuce amar ya bita da kayanda ammah tace nata ne, yana shiga yaso ya tambayeta inda sukaje saidai kuma wata zuciyar ta haneshi da hakan don haka ya fito daga dakin ba tareda yace mata qala ba yana futa tabi lafiyar gado itama. Monday morning… Yau su salima zasu koma school don by next week zasu fara waec da neco don already bandasu yan ss3 za ayi exam din school sais u salim dake ss1 going to 2. Haka suka jera kwanaki suna zuwa school kullum ita da salim, ta maida hankali sosai kan revision da practice exams da akeyi masu saboda preparing dinsu akeyi for waec da neco. Amra dai kullum tana kwance, ammah na kula da ita sosai har lokacin babu wanda yasan abunda suke ciki, ammah bata yarda ta fada ma amar ba don tace sai when the right time comes. Shima bai damu ba don bai tambaya ba, haka ya dunga harkokinshi, yanxu kokari yake y agama komai don ya samu ya wuce bakin aikinsa. Gyaran da ammah tace yayi bai fasa ba, yasa anyi refurninshi gidan gab daya an saka furnitures din da sukaci uban nada, fadin irin yanda gidan ya chanza ya kaar kyau ma bata lokaci ne don komai yaji zam zam, ko a kasar waje sai haka. After 3weeks…. Yau saura sati guda salima su gama neco don already sun gama waec, gaba daya ta rame sosai sai karatu takeyi kullum tana daki, salim kuwa ya gama school exam, kullum yana zaune yana games dinshi sai salima ne ke zuwa school itama in a week zata gama, gaba daya ta fidda tunanin aman aranta saina karatunta , shima ya bata space sosai don baya son ya takura mata saidai duk sanda suka hadu koda a wajen dining ne nan suke aika ma knsu kallon love wanda kowa ya shaida soyayya mai karfi ce a tsakaninsu… Amra ta shiga 6month harda sati biyu, har lokacin cikinta bai fito ba don bazaka taba cewa tana dashi ba inka kalleta saidai wanda yasan ainihin ciki ko yayi experianceing zai gane dashi ajikinta. duk ranar Wednesday ammah ke kaita antenatal babu wanda ya sani a gidan amar ne kawai ke yawan tambayr inda suke zuwa,shima lokaci guda ta taka mashi burki don tasan zai iya yin buncike don haka ta shaida mashi bata san shishigi, he should behave him self, nan take kuwa ya shiga taitayin shi bai sake tambay aba kuma baiyi gigin yin bunciken ba. Friday morning.. Tunda amra ta tashi yau ta tashi da son cin yalo, avocado, gurjiya da agwaluma gaba daya at the same time, haka ta dunga zarya adaki harda kukanta ta rasa yanda zatayi, cravings din kamar zai saka ta hauka, babu shiri ta daura hijab dinta akan towel dinta don yanxu dashi take wuni idan tayi wanka bata son saka kaya kwata kwata, ta na fiowa ta wuce dakin ammah direct, da sallama tashiga dakin harda hawayenta, ammah na ganinta ta mike ‘’daughter lafiya? Akwai abunda ke maki ciwo ne?’’ Karasowa amrat tayi kanta akasa ‘’ammah dan allah inason yalo da data, da gurjiya, da avocado da dayan banma don sunanshi ba but kinsaya min lokacin da mukaje asibiti’’ Murmuhsi ammah tayi ta rike hannunta, ‘’haba daughter yanxu saboda wannan kike kuka? Share hawayenki bari na kira muhammda yaje ya nemo maki, yanxu kuwa kiji,’’ ammah na kaiwa nan ta dauki wayarta, amar dake shirin futa don harya riko keysa dinshi ya nufi inda motarshi take wayar ammah ta shugo mashi, saurin dauka yayi yasa a kunneshi ‘’muhammad kana ina’’ ammah ta fada tana sauraronshi Daga chan ya amsa ‘’yanxu zan fita, inzo ne?’’ ‘’no basai kazoo ba, daughter na son cin yalo da data da avocado da agwaluma da gurjiya da dinya’’ Zaro idanu yayi waje don tunda ta fara Magana baima gane abunda take nufi ba ‘’sorry come again ammah’’ Ya fada surprisingly ‘’nace maka my daughter nason cin yalo da data da agwaluma da dinya da gurjiya sai avocado, ianson kabar duk abunda kake kaje ka nemo mata’’ ‘’what!! Ammah, menene wannan din, kuma….’’ Saurin katseshi ammah tayi ‘’look babu wani kuma, kaje duk inda zakaje nab aka nan da 1hours’’ amra ce ta katseta yayin da ta fashe da kuka, 1hour ina bazata iya jira ba, ammah na ganin haka ta gane don haka tace ‘’kaii nabaka 30mins, ka nemo su duka duk nda zakaje kaje ka nemo su yauwa’’ Tana kaiwa nan ta kasha wayar dipp ta juyo gaban amra ‘’daugter, ki kwantar da hankalinki kinji, zai akwo aynxu yanxun nan, bari na yanko maki avocado ki fara dashi don naga akwai anan kitchen kafin ya kawo sauran’’ Ashagwabe amra tace ‘’thank you ammah’’ ‘’ki kwanta ma anan ki huta yanxu zan dawo my dear’’ ammah ta fada tana mikewa ‘’amra kuwa janye hijabin tayi ta kwanta abunta nan take barci ya kwasheta…………. [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update Unedited Ammah ne ta dago ta kalleta Ganin ta takure waje daya “daughter jeki huta” “Tohm ammah” ta fada a tsanake, kallon inda asad yake tayi tace “saida safe mun gode da ziyara “ “Ba komai nike da godiya” ya amsa ta Har lokaci idanunshi na kanta, Amar dai kasa dauke idanunshi yayi akanta, haka kawai yaji bayason ganinta tsaye a wajen saboda yanda Asad ke kallonta,ya kasa dauke idanunshi har ta wuce sama. Tana hawa sama ya sauke wata ijiyar zuciya dayasa Ammah dake gefen shi ta kalleshi, murmushi kawai tayi ta kauda kanta gefe. Mikewa asad yayi ya ajiye bundle din naira note guda biyu a kan kujeran daya tashi kafin ya kalli inda salima ke zaune yace “kanwata thanks for the drink,ga wannan ba yawa a saya eyeshadow” Ya karashe yana mata murmushi, kallonshi tayi itama fuskanta dauke da murmushi tace “thank you uncle” Sallama yayi ma ammah, kafin ya kalli inda Aman yake ya miqa mashi hannu, Amar na Ganin haka ya miqe tsaye suka fuce atare, Har gaban motarshi ya rakoshi, suna karasowa asad ya miqa mashi hannu yana murmushi “congratulations oga, ashe itace madam” Dan murmushin da bai kai zuci ba yayi tare da saurin basarwa cewa “thanks for the visit, Allah ya bar zumunci” “Ameen oga” yana kaiwa nan ya mashi sallama ya shige motarshi. Bayan fitarsu salima ta miqe ta kwashe juice da cups din da baqon yasha ta wuce kitchen dashi, tana wucewa Aman ya miqe ya bi bayanta. A tsaye ya taddata tana kokarin wanke cup din, tana gama wa ta juyo “wayyo Allah na” ya fada da dan karfi saboda bataji shugowanshi ba kwata kwata, “ka bani tsoro yaya” Hannunshi ya nade a kirjinshi ya matso kusa da ita “meysa kike ma wanchan gardin murmushi?, bakisan murmushinki nawa ne ba ni kadai?” Da mamaki take kallonshi kafin ta kufce da dariya Ganin yanda yayi kicin kicin da fuska “yaya are you jealous?” “Yea I am” ya bata amsa kai tsaye, tuntsirewa tayi da dariya kafin ta dan matso daf dashi fuskanta dauke da murmushi Har wani blushing takeyi, “ka kwnatar da hankalinka my yaya, babu wanda zai chanza gurbin da kake dashi a zuciyata” Hade rai ya danyi kafun ya kauda kanshi irin bai yarda dinnan ba tana Ganin haka ta dan shgwabe “yaya Wallahi da gaske nake , bakisan yanda nake jinka araina ba” Dan murmusawa yayi kafin ya kalli cikin idanunta in a naughty way yace “zaki aure ni?” Sunkuyar da kanta kasa tana mai rufe fuskanta cikin sassarfa ta gifta ta gefenshi Har takai bakin kofa tadan juyo “ yes honey” Da sauri ya juyo ya kalleta harta fuce daga kitchen din aguje tana dariya. Wani irin dadi ne ya ziyarceshi, soyayyar da yake mata ta dabance a cikin zuciyarsa. Amar na shugowa gidan ya wuce bedroom dinshi, har lokacin yana jin wani irin zafin yanda asad yake kallonta, haka kawai yaji bayason ana kallonta kwata kwata, haka ya dunga zarya a cikin dakinshi ya rasa abunda ke damunshi, zuciyarci cushe take da bacin rai mara dalili, babu abunda yake sai tsuka, he can’t believe yanda yake behaving when it comes to her wanda ada kwata kwata baitaba tunanin zaiyi hakan ba akan wata mace ba. Haka ya kwana cikin bacin rai, hade da tunaninta aranshi wanda ya kasa hana kanshi yin hakan. Ita kuwa bayan ta hau sama hijab din jikinta kawai ta cire ta wuce bathroom jiki a mace tayi wanka ta sauyo wani towel din ta futo ta kwanta abunta. After one week…. Yau sati guda kenan rabon shi da ganinta, tun bayan zuwan da asad yayi ta sauko kasan bai sake ganinta ba dukda baya wuni a gidan, yana tashi yake fucewa sai kuma yamma zai dawo. Bangaren amra, itama dai rabonta dashi tun lokacin, bayan wannan ma yanxu bata wani damu da al’amarin shi ba, kamar yanda ammah ta fada mata akan tayi focusing akan lafiyarta da babyn dake cikinta kawai, har lokacin kuwa batayi gigin fada mashi komai ba kwata kwata. A cikin kwanakin ta samu kuzari sosai ba kamar da ba, don ba laifi yanxu ta rage yawan bacci sosai, sai ci, yanda take cin abunci sosai har mamaki ammah keyi sosai ita da salima dukda ita ammah tasan dalilin cin nata, salima dai mamakin addar nata takeyi sosai don ta chanza dukda bataa bata wani mahimmanci ba saboda karatu dayasha kanta sosai saboda sunyi nisa sosai suna gab da gama neco. Friday morning… Yau ne 3rd time dinta na zuwa asibiti da ammah, yanda sukaje last time haka sukaje this time around babu wanda ya sani, kulawa da tarairaya babu wadda ammah bata nuna mata, babu abunda zata buqata wanda ammah bata kokarin ganin ta bata, har alokacin babu wanda yasan cewa tana da ciki musamman amar. Fitowa sukayi daga cikin asibitin, a,,ah na rike da magungunan ta da suka karba a pharmacy, ahankali amra ke tafiya saboda kumburin da kafafunta sukeyi saboda zama waje daya da takeyi wanda doctor yanxu yayi advicing akan ta dunga exercise sosai don tayi nisa a 6th month dinta. Bude motar ammah tayi shuka shige kafin taja motar suka bar asibitin, ko akan hanya saida ammah ta tsaya tasaya mata agwaluma da take yawansha sosai, allah ya taimaka lokacinta ne ma, saida ta saya mata cikin leda kafin su bar wajen. Driving ammah keyi a natse tana murmushi kafin ta dan waigo gefen amra tace ‘’daughter kinji dai abunda doctor yace ko?, you have to be excercising saboda kumburin kafan nan,’’ Dan murmusawa amra tayi kanta a kasa tace ‘’inshs allah ammah..’’ ‘’yauwa baki fada mashi ba dai ko?’’ ammah ta sake tambayarta ‘’ah ah ban fada mashi ba ammah, rabo na dashi ma harna manta’’ amra ta bata amsa. Dan jim ammah tayi kafin tace ‘’bana son ya sani yanxu, so nake muyi surprising nashi ‘’ Hira suka danyi inda ammah ke buncikan cikinta akan yanda yake treating dinta ganin yanxu ta dan sake sosai da ita sosai ba kamar lokacin da taji tana da ciki ba tana kunyar ta. Suna karasowa gida ammah tayi horn securities suka bude gate, suna budewa ta shige da motar har wajen parking space inda take ajiye motarta, tana kashe motar suka fito atare, cikin gidan suka shige ammah na rike da magungunan ta, da sallama suka shige gidan, salim ne kawai a zaune a parlor yana buga game da ps5 dinshi da amar ya saya mashi, yana ganin su yayi saurin ajiye game din ya miqe ya taho wajen ammah, rungumeshi tayi tsam a jikinta ‘’mun barka kai kadai a gida ko?’’ girgiza mata kai yayi kafin ta sake tambayarshi ‘’son ya futa ne?’’ nan ma girgiza mata kai kafin su karasa sitting room. Kallon inda amra ke tsaye ammah tayi tace ‘’daughter kije ki huta ko’’ ‘’tohm’’ Tana kaiwa nan ta wuce sama anatse,. Karfe biyar daidai ya shugo gida, yana futowa daga motarshi ya wuce main entrance kai tsaye, da sallama ya shugo cikin parlor cikin kamewa da izzarsa, sai buga kamshinsa yake, yayi wani fresh ya kara kyau kana ganin fuskanshi kasan yana cikin kwanciyar hankali sosai, sanye yake da kaftan sky blue da baqar hula, kayan sunyi masifar yi mashi kyau, kamar wani arab guy, kanshi a kasa ya shugo parlor har zai wuce part dinshi ya jiyo dariyarsu, juyowa ya danyi inda suke zaune a parlor, da amra ya fara cin karo, tana zaune kan kujerar zaman mutun uku ta mikar da kafarta daya akan kujerar daya kuma a kasa sai plate akan cinyarta da aka yayyanka agwaluma a ciki. Sanye take da doguwar riga ta atamfa, kanta babu dankwali sai gashinta data nade tayi bun a tsakiyan kanta, rigar jikin nata ta zauna mata dam a jiki boobs dinta sun futo sosai don yana iya hango yanda suke sheki daga nesa kamar zasu farka mata rigar, tayi wani irin haske dake daukan idanu, gefenta kuwa ammah ce da salim dake maqale da ita duk suna zaune kan kujerar gefenta suma, gaba daya hankalinsu nakan tv suna kallo suna dariya. Saida ya kaarso parlor yak are mata kallo sosai kafin ya dauke kanshi ya kalli inda ammah ke zaune yayi gyaran murya, gaba daya juyowa sukayi suka kalleshi, banda amra datayi mashi kallo daya ta maida idanunta kan tv, da fara a ammah ta kalleshi ‘’son har an dawo?,sannu da dawowa’’ ‘’thank you ammah’’ ya amsa atakaice Samun waje yayi ya zauna akan single chair dake facing tata, tunda ya zauna taje jin yanda idanunshi ke yawo a jikinta, agwalumar dake hannunta ma kasa kaiwa baki tayi, kamar wadda aka zare ma laka haka ta juya ta kalli inda yake, cikin muryanta mai sanyaya zuciya da kasha garkuwar jini tace ‘’barka da dawowa’’ Ahankali muryanta ta ratsa kwanyarshi don lokacin data juyo ta kalleshi ya kauda kanshi gefe, maido da idanunshi yayi kanta ya zuba mata wannan mayun idanun nashi, ‘’thanks’’ ya amsa ahankali Saurin sauke idanunta tayi daga kanshi ta cigaba da shan agwalumarta tana kalllon, zaman shi anan baisa tabar dariyarta da yazo tadda sunayi ba don wani funny movies suke kalla, datayi dariya haka zai dago ya kalli kyakyawar fuskanta da yanda sound din dariyar nata ke fita daga bakinta da yanda kumatunta ke lotsawa, zai iya cewa wannan ne first time daya ga tana dariya haka sosai, tayi masifar tayi da imanin shi, tayi mashi kyau sosai, yanda yake ganinta yanxu kamar ba it aba, ta cika mashi idanu. Ammah ne ta juyo ta kalli inda yake zaune ‘’son kayi lunch kuwa ko zakaci yanxu?’’ Jin shuru babu response ya kafa ma waje daya kallo yasa ta waiga don ganin inda yake kallo haka daya dauke mashi hankali don kwata kwata baima ji abunda tace ba, tana ganin amra yake kallo ta sauke wani lausassan murmurshin jin dadi, ko ba a fada ba tasan y agama kamuwa saidai taurine kanshi bazaisa ya sauke kanshi ba yayi admitting hakan, ‘’son?? Are you okay’’ ammah ta sake fada tana murmushi, Da sauri ya kauda kanshi don sai yanxu yaji muryan ammah, baiyi tunanin ta ganshi ba don haka ya mike tsaye yace ‘’im okay ammah, sai zuwa anjima’’ yana kaiwa nan ya wuce part dinshi, binshi da idanu ammah tayi tana murmushi kafin ta maida hankalinta tv. After like 5 mins haka, ammah ta waigo inda take zaune tace ‘’daughter, kije ki kai mashi ko dan juice ne’’ Saurin dagowa amra tayi, hannunta rike da bawon agwaluma data gama sha, jin abunda ammah tace yasa tayis aurin sauke kanta kasa tana mai jin kunya, Kauda kai ammah tayi ta maida idanunta kan tv tana murmushi ganin kamar ta zama uncomfortable lokaci guda, amra dai kamar ta nitse dan kunya, haka nan ta sauke kafarta ta mike tsaye ahankali ta wuce kitchen, bata ma tsaya daukan dankwalinta ba ta. Tana shiga kitchen ta dauka wani babban glass cup mai tsayi sosai ta wankeshi tass kafin ta goge kafin ta bude fridge ta janyo wani exoctic apple and mint juice mai sanyi. Zuba juice din tayi a cikin cup din kafin ta janyo inda suke ajiye veggies, nan ta dauko mint leaves da cocumber , suma saida ta wankesu kafin tayi slizing cucumber a cikin juice din sai dan mint din kuma ta jefa shi a ciki, tana gamawa ta dauka cup din ta saka shi wajen ice dispenser, bata saka mashi ice da yawa ba ta cire cup din ta futo daga kitchen din kanta a kasa, dan dagowa tayi ganin ammah bata parlor yasa a dan sake kadan ta wuce part dinshi. Anatse take tafiya saboda kafarta daya dan kumbura kadan, da sallama ta bude sitting room dinshi, k’ina lum lum babu wani haske sosai sai sanyin ac daya cika dakin. Bata tsaya dube duben parlor nashi ba ta wuce bedroom dinshi kai tsaye, ‘’assalam alaikum’’ ta fada da yar siririyar muryarta tana rufe kofar dakin bayan ta shugo. A tsaye yake dagashi saidan shorts dinshi yana tsaye bakin windown dakinshi ya bama kofa baya yana receving call, batajin me yake cewa saidai dagjin yanda yake Magana kasan work related call ne, takowa ta dan soma yi har inda yake tsaye, bata yarda ta sakekallonshi ba bayan kallon da tayi ma jikinshi data shugo ba, saida tazo dan dab dashi tace ‘’uhm…’’ kasa karasawa tayi don tayi niyar kirasnhi ne idan ya juyo saita miqa mashi saidai ganin kamar baima san ta shygo ba yasa ta dan yi jim kafin ya tako har inda yake tsaye ta zagayo gabanshi. Unexpectedly ya ganta a tsaye agabanshi, tunda ta staya gabanshi maganar dake bakinshi ya maqale saboda kamshin ta daya buge shi lokaci guda, idanu ya kura mata yana kallonta, itama shi take kallo. Saida suka dauka kusan minti biyu suna kallon juna, da kyar ta samu ta dauke nata idanun daga nashi ta dago hannunta muryanta chan kasa kamar mai rada saboda bata son interrupting call din nashi ‘’bismillah’’ bin bakinta yayi da kallo don muryanta bai futo ba sai motsin bakinta,kafin ya sauke idanunshi zuwa hannun nata dake dauke da juice din, dagowa ya sakeyi for the second time ya daga mata gira daya alamun menene?, tana ganin haka ta sake motsa bakinta ‘’juice’’ Wayarshi ya cigaba da m5 don dashi yake wayan tun kafin ta shugo inda suke Magana akan ayyukan da suke kan desk dinshi idan ya koma sai kuma report din da yake bashi kullum akan abubwan dake gudana acahn. Kallonta ya sakeyi har lokacin tana rike da juice din ta dago shi tana miqa mashi, gaba daya ta gama gajiya da tsayuwan dukda ko minti biyar batayi ba, kanta a kasa tana tunanin kodai ta ajiye mashi ne ta tafi, idan y agama wayan saiya dauka, Da sauri ta dago idanunta jin hannunshi kan nata, ya dago hannun nata yakai cup din zuwa bakinshi, saida ya danyi sipping kafin ya ire cup din da hannun nata, zuba mashi idanunta tayi tana ganin sabon salo daga wajenshi, bata gama tunani ba ya sake daga hannun nata da cup din yakai bakinshi ya sake sha for the second time yana lumshe idanu at the same time yana amsa m5 cikin harshen turaenci, samun kanta tayi da kallonshi da bakinshi dan yanda yake Magana kamar wata mace a gayance babu hayani cikin kamewa, dan jefi jefi shima yake maido da idanunshi kanta har ya shanye juice din tass, dukda bayan y agama sha dinma bai saki hannunta ba ya rike gam har saida y agama wayar. A wannan lokacin already ta gama galabaita da tsayuwar, kafarta tayi tsami sosai tadan kumburo, cute feet dinta yayi bul kamar ka bula jinni ya futo, sauke wayar yayi daga kunnenshi ya maido da kallonshi gareta, kamar bazaiyi Magana ba chan kuma yace ‘’meysa kike yawo babu cover?’’ Da mamaki ta dago tana kallonshi kafin ta shafa kanta da dayan hannunta don dayan har lokacin yana rike dashi hade da glass cup din. Muryanta baya futa sosai ta soma Magana ‘’na mantashi a parlor ne’’ ‘’dazu ban ganki dashi ba?’’ ya sake tambayrta ‘’na manta ne, kaina ke itching shiyasa ‘’ ta sake bashi amsa a natse kanta a kasa don kwata kwata bata son hayaniya yanxu. ‘’meysa yake itching’’ ya sake tambayarta yana matso da fuskanshi wajen gashinta don yana iya hango tsakiyan kanta, san sana gashin yayi, babu abunda gashin keyi sai kamshin haddadun oils dinta wanda yasashi saurin runtse idanunshi ya saki hannunta ya dora hannunshi kan gashin nata ya fara shafwa ahankali, ‘’uhmmmmm? Meysa yake itching?’’ Ya sake fada yana kokarin shige mata, da sauri ta danyi baya kadan har tana kaiwa dab da bangon dakin nashi ‘’ya cika ne da yawa’’ tana kaiwa nan ta juya zata fuce daga dakin, cikin sauri ya riko hannunta ‘’ay ban sallameki ba malama’’ Juyowa ta danyi kamar zatayi kuka, ‘’dan allah ka barni na tafi, kafana yana min ciwo kuma inajin jiri’’ Duban kafar nata yayi ganin yanda ta dan kumburo kafin ya maida idanunshi kanta ‘’meysa kafan naki ke ciwo?’’ ‘’ba komai, tsayuwan da nayi ne?’’ ta bashi amsa ‘’tsayuwa yana saka ciwon kafa ne harda kumburi?’’ ya sake jeho mata tambaya babu wasa a fuskanshi Ganin tayi shuru ta daburce yasa ya saki hannunta ya koma baking ado ya ajiye wayanshi, ba tareda ya kalleta bay ace ‘’wanke min bathroom dina’’ Da sauri ta dan dago ta zuba mashi ido, kafin ta sauke, ta fara takowa zuwa bathroom din nashi, ta gabanshi ta wuce ciki ta rufo bathroom din, gaba daya bata da wani kuzarin wankin toilet ammah haka ta fara wanke mashi, tana yi tana zama tana hutawa, toilet dima baiyi komai ba babu datti ko digo amma don tsabar neman Magana ya sata wankewa, tana cikin wankewa bata dauraye ba ta zauna agefen bath tana hutawa. Cikin daki kuwa bayan shiganta bathroom ya kasa sukuni, don baiso ya sata wani wanke toilet ba kawai bayason ta fita ne yanxu, he just feel like dama ya ta zauna yayi ta kallonta yaan teasing dinta, wani iri yake ji game da ita sosai wanda yana jin yanason kasancewa da ita koda yaushe, dukda tana ciikin dakin nashi kasa sukuni yayi yana mai jin haushin kansa yanda yake acting. Cikin sauri ya mike ya daidaita natsuwarshi ya shige bathroom din, yana shiga ta dawo idanunta da suka danyi jaa sosai, tana ganinshi tsaye tayi saurin miqewa da kyar, kaffunta sun fi da kumbura, ‘’sorry yanxu zan gama’’ ta fada tana janyo shower don ta dauraye bathroom din, taku daya biyu tayi kafarta tayi gaba dayar kuma tayi baya, saura kiris ta fadi don tama saddakar faduwa zatayi, da wani irin sauri yayi taku biyu ya cimmata gaba daya suka fadi ita ta fado jikinshi while shi kuma ya fadi a kasan, ‘’washhh allah na ciki na’’ Ta dan furta ahankali, damamaki ya dago ya kalli fuskata, shida ya fadi akan tiles din wajen baice wash ba sai ita data fadi akanshi, samun kanshi yayi da cewa ‘’are you okay? Kin buge ne?’’ Saida yayi Magana ta luar a ajikinshi ta fado don haka tayi saurin kokarin janye tana sauke ajiyar zuciya don gabanta faduwa ya dungayi sosai don inda ta fadi ba karamin muguwar faduwa zatayi ba, babu abunda ya fado mata aria lokacin sai cikinta, da sauri ta shafa cikin nata tana hamdala kan kace me sai hawaye sharr afuskanta, kallon mamaki yake mata, don duk a tunanin ko ta fadi taji ciwo ne kafin ya taro ta saida tunawa da a jikinsh ta fado ya tabbatar ma da kanshi cewa bata fadin ba, ‘’heyy heyy whats wrong? Are you okay’’ya fada adaburce, don lokaci guda yaji kukan nata ya sakar mashi da jiki tausayinta ya baibaye shi, ay tana jin haaka ta sake fashe mashi da kuka tana kankameshi donta tsorata sosai, saurin rungumeta yayi hankalinshi adan tashe har hannunshi na danyin karkarwa ya soma shafa bayanta, mai ciki dai da shagwaba haka nan taji kawai bari tayi ta yin kukan, don sun dauka kusan minti goma ana abu daya, dago da fuskanta yayi jin ta rage kukan ya sake tambayarta fuskanshi dauke da damuwa dukda baisan ma yanayi ba ‘’are you okay?whats wrong with you’’ Turo mashi bakinta tayi tace ‘’babu komi, na dauka zan fadi ne kua ina tsoron kar bab…’’ saurin guntse maganar dataso yi tayi don saura kiris tace baby, shiko zuba mata idanu yayi yana sauraronta,. Saurin zame jikinta tayi daga nashi ta mike da kyar ‘’bari na kaarsa wankewa’’ ‘’no ki barshi’’ yayi saurin katseta ‘’ah ah bari nayi ay na kusa gamawa’’.. sake katseta shima yayi bayan ya mike ‘’I said noo, bana son gardama’’ Yana kaiwa nan ya fuce daga bathroom din, yana fita itama ta futo ta dauki glass cup din data ajiye a gefe ta juya ta nufi hanyar futa ba tareda ta sake kallonshi ba. Tana futa ya sauke wata nauyayya ajiyar zuciya, yana mamakin yanda heart dinshi ke racing sosai anan zaune don ba karamin tashin hankali ay shiga ba lokacin datakusa faduwa da yanda ta soma mashi kukan shagwaba don har cikin kwanyar kanshi yake jinta. Tana futa ta wuce bedroom dinta ta dauro alwala don an kira sallar magrib. Tana idar da sallah salima ta shugo dakin nata, daga chan nesa ta tsaya ‘’adda ki sauko muyi dinner inji ammah’’ Dagowa amra tayi ta kalleta don tana shirin futa daga dakin ‘’salima!!’’ Ta kirata, juyowa salima tayi ta tsaya daga nesan don tun ranar da tace mata ta daina matsowa kusa bata son turarenta ta daina zuwa inda take. ‘’zo mana ya kika tsaya daga bakin kofa’’ Zaro idanu salima ta danyi ‘’inzo? Adda keda kikace na daina zuwa kusa dake bakyason kamshina dukda na daina saka turaren?’’ Wani iri amra taji don bata ma san ta koreta ba harga allah duk sharrin tsirfan ciki ne, ‘’sorry sweet sis, yi hakuri ki karaso, wallahi tsokanarki nake’’ Tabe baki salima ta danyi ta kaarso har inda take zaune bakin gadon ‘’uhm, ay ni adda lamarinki tsoro yake bani, kuma wallahi nasan akwa abunda kike boyemin bakyason na sani’’ Hannunt amra ta rike ta marairaice ‘’haba baby sis, yada fushi haka?, ‘’ ‘’eh mana dole nayi fushi ay, ni sometime inajin kamar bakyasona yanda kike sona ada’’ Saurin toseh bakinta amra tayi ‘’haba salima ki daina fadin haka, bani da waddda ta wuceki a matsayin yar uwa ta jinni’’ ‘’toh ki fada min meke damunki?, meysa kika sauya ba kamar da ba’’ salima ta tambayeta tana kureta da idanu ‘’zan fada maki amma ba yanxu ba kinji but wallahi I promise zan fada maki soon’’ Rankwafar dakai salima tayi kafin ta danyi mata murmushi ‘’toh shiknan muje muyi dinner kowa na zaune banda mu’’ Mikewa amra tayi ta janyo dankwalin atamfar jikinta ta daura akanta kafin su fuce daga dakin, salima nag aba tana biye da ita don ahankali take tafiya don ammah na nanata mata lura da steps dinta musamman idan zata hau ko zata sauko daga stairs, Da sallama suka shigo dining din, kowa na zazzaune, ammah amar aman da salim, dukkansu harsun fara cin abunci, ‘’sannu daughter bismillah, salima zuba mata tuwo taci’’ Zama gefen shi tayi inda ammah tayi mata nuni da idanu tayi kafin salima ta soma zuba mata tuwo, ‘’adda wani miyan zan saka maki? Kuka ko egusi?’’ ‘’kuka’’ ta amsata kai tsaye don bata jin zataci wani egusi, amar dai bai dagoba tun da ta shigo dining din hankalinshi na kan abuncin da yakeci, hes trying so had to control and maintain himself. Anatse kowa kecin abunci sai karar cokali, amra dai tunda ta fara da cokali taga kamar baya shiga tayi saurin ajiyewa ta wuce kitchen ta wanko hannunta ta dawo ta zauna ta fara loma, duk motsinta akan idanunshi harta wuce kitchen ta dago, saidai bai yarda sun hada idanu ba sabod idonta na affecting dinshi sosai yanxu, dan wani duk yanda ta lumshe su sai tsikar jikinshi ta tashi. Suna gama cin dinner suka dawo parlor kowa ya baje ana hira banda amra da amanr da sukayi tsit sua zaune opposite din juna ita hankalinta nakan tv ma tana shan agwaluma idan anyi Magana takan dan jefa bakinta a cikin hira while shi kuma idanunshi nakan wayarsa saidai duk hirar da sukeyi yanaji and time to time yakan dan dago ya kalleta. Salima ce ta maido dashi daga tunanin daya fada ‘’ya muhammd gobe zamu gama exam fa kuma ranar Tuesday zamuyi graduation’ Dan dagowa yayi ya kalleta ‘’masha allah allah yasa asamu result mai kyau, and congratulation, wani gift kikeso’’ Gyara zama tayi don a kasa take zaune ta tankwashe kafa ‘’ya Muhammad digital drawing book nake so’’ Da sauri amra ta dago ta kalleta tana mamaki kafin ta jefa mata harara, ‘’shine baki fada min graduation din ba? ‘’toh ay adda kullum kina daki, idan nazo dakinki ma korata kikeyi shiyasa ni nama manta ban fada maki ba’’ ‘’ay shikenan saikije grad din naki ke kadai’’ amra ta fada ranta adan baci Kallonsu ammah tayi tace ‘’ayi hakuri yaya babba, mantawa tayi’’ Sauke kai amra tayi tace ‘’toh shikenan ammah,’’ Kallon salima ta sakeyi ta gallo mata wata hararar ‘’saboda ammah kawai na hakura’’ Amar ne yadanyi gyaran murya, salima najin haka tace ‘’sorry yaya, adda ta kaste mu, digital drawing board nake so’’ ‘’okay’’ ya amsa ta kai tsaye yana latsa wayarshi Cikin murna salima tace ‘’ammah ki tayani godiya thank you yaya’’ ‘’allah ya saka da alkairi’’ ammah ta fada tana kallon, kowa amsawa yayi da ameen, ‘’toh yarinyar kirki ni me kikeso na baki?’’ ammah ta tambayeta tana kallonta, Hannu salima ta saka akan habarta tana nazari, amra dai bat ace komai ba tana sauraronsu aranta tana cewa ‘’oh su salima an samu waje’’ ‘’ammah, basai kin bani komai ba, kawai inason ki kasance a wajen idan akazo bani certificate dina’’ salima ta fada tana murmushi ‘’toh shikenan dear sai kuma me kikeso?’’ ammah ta sake tambayarta yayin da take shafa kan salim daya kwantar da kanshi kan cinyarta ‘’babu komi ammah na, wannan ma ya wadatar’’ Dariya duk suka danyi, kafin a kalli aman, ‘’toh su yaya aman me bazama a tambayi me za a bani ba’’ Hararar ta ya danyi kafin yace ‘’anqi tambaya din,’’ Dariya duk sukayi gaba daya harda amra don inkaga yanda suke kamar wasu tom and jerry kwata kwata girmanshi faduwa yake idan har suna magana da salima. Karfe goma daidai kowa ya fara waste wa, amar ne yafara mikewa, ‘’ammah ina son coffee’’ ya fada baima tsaya sauraron response dint aba ya wuce bedroom dinshi, bayan tafiyarshi aman yayi masu sallama shima ya wuce kafin amra ta mike itama tana hamma, ‘’ammah saida safe na fara jin barci’’ Kallonta ammah tayi kafin tace ‘’’ki fara kai mashi coffee din saiki kwanta daughte’’ ‘’tohm ammah’’ ta fada kanta a kasa don kwata kwata bataso zuwa part dinshi ba don wani irin barci takeji sosai. Sama ta fara wucewa ta watsa ruwa a gaggauce ta sauya kaya zuwa doguwar rigar bacci cotton wadda ta dan sauko mata har kasa don ta gifta gwaiwarta, sai yar hula data saka same color da rigar. Tana gama shiryawa ta sauko kasa direct zuwa kitchen. Kitchen ta wuce ta hada mashi lafiyayyan instant coffee sai kamshi ke tashi ta zuba mashi a cup ta futo daga cikin kitchen din, lokacin data futo duk sun wauce sama har ammah ta rage hasken parlor don haka kai tsaye ta wuce part dinshi, da sallama ta shige cikin bedroom dinshi kai tsaye bayan tayi knocking daya. Tana shiga ta rufo kofar kafin ta juyo, a zaune yake kan gado ya rufe kafafunshi da duvet sai laptop kan cinyanshi yana typing cikin kwarewa sanye yake da pjs dinshi milk color, takowa tayi ta karaso inda yake zaune ta ajiye mashi gefen bedside ‘’ga coffee din’’ Bai kalleta bay ace ‘’thanks’’ yana typing. Juyawa tayi zata fita ya katseta ‘’come back here ‘’ Ya fada in a commanding way babu wasa, wanda yasa gabanta dan faduwa ta dawo ta tsaya dan nesa dashi ‘’gani’’ Banza yayi mata ya cigaba da aikinshi, saida ya dauka kusan minti goma yana aiki, ganin haka yasa ta zamu waje gefen gado ta zauna kusa da kafashi, saboda kafanta da baya juran tsayuwa. Saida ya shafe awa guda yana aiki yana shan coffee harya gama kafin ya rufe laptop din, sai a lokacin ma yaji nauyi akan kafafunshi ashe hartayi barci abunta ba tare da snainta ba, ajiye laptop din yayi ya janye kafafunshi ya sauke su kasa ya mike tsaye, bathroom ya shige cikin mintuna kalilan saigashi ya futo, direct gaban switch ya wuce ya rage haske kafin ya kaarso bakin gado ya rankwafo ya gyara mata kwanciyanta gefe kafin shima ya kwanta dayan gefen ya lulluba masu duvet bayan ya masu addua….Update Unedited Ammah ne ta dago ta kalleta Ganin ta takure waje daya “daughter jeki huta” “Tohm ammah” ta fada a tsanake, kallon inda asad yake tayi tace “saida safe mun gode da ziyara “ “Ba komai nike da godiya” ya amsa ta Har lokaci idanunshi na kanta, Amar dai kasa dauke idanunshi yayi akanta, haka kawai yaji bayason ganinta tsaye a wajen saboda yanda Asad ke kallonta,ya kasa dauke idanunshi har ta wuce sama. Tana hawa sama ya sauke wata ijiyar zuciya dayasa Ammah dake gefen shi ta kalleshi, murmushi kawai tayi ta kauda kanta gefe. Mikewa asad yayi ya ajiye bundle din naira note guda biyu a kan kujeran daya tashi kafin ya kalli inda salima ke zaune yace “kanwata thanks for the drink,ga wannan ba yawa a saya eyeshadow” Ya karashe yana mata murmushi, kallonshi tayi itama fuskanta dauke da murmushi tace “thank you uncle” Sallama yayi ma ammah, kafin ya kalli inda Aman yake ya miqa mashi hannu, Amar na Ganin haka ya miqe tsaye suka fuce atare, Har gaban motarshi ya rakoshi, suna karasowa asad ya miqa mashi hannu yana murmushi “congratulations oga, ashe itace madam” Dan murmushin da bai kai zuci ba yayi tare da saurin basarwa cewa “thanks for the visit, Allah ya bar zumunci” “Ameen oga” yana kaiwa nan ya mashi sallama ya shige motarshi. Bayan fitarsu salima ta miqe ta kwashe juice da cups din da baqon yasha ta wuce kitchen dashi, tana wucewa Aman ya miqe ya bi bayanta. A tsaye ya taddata tana kokarin wanke cup din, tana gama wa ta juyo “wayyo Allah na” ya fada da dan karfi saboda bataji shugowanshi ba kwata kwata, “ka bani tsoro yaya” Hannunshi ya nade a kirjinshi ya matso kusa da ita “meysa kike ma wanchan gardin murmushi?, bakisan murmushinki nawa ne ba ni kadai?” Da mamaki take kallonshi kafin ta kufce da dariya Ganin yanda yayi kicin kicin da fuska “yaya are you jealous?” “Yea I am” ya bata amsa kai tsaye, tuntsirewa tayi da dariya kafin ta dan matso daf dashi fuskanta dauke da murmushi Har wani blushing takeyi, “ka kwnatar da hankalinka my yaya, babu wanda zai chanza gurbin da kake dashi a zuciyata” Hade rai ya danyi kafun ya kauda kanshi irin bai yarda dinnan ba tana Ganin haka ta dan shgwabe “yaya Wallahi da gaske nake , bakisan yanda nake jinka araina ba” Dan murmusawa yayi kafin ya kalli cikin idanunta in a naughty way yace “zaki aure ni?” Sunkuyar da kanta kasa tana mai rufe fuskanta cikin sassarfa ta gifta ta gefenshi Har takai bakin kofa tadan juyo “ yes honey” Da sauri ya juyo ya kalleta harta fuce daga kitchen din aguje tana dariya. Wani irin dadi ne ya ziyarceshi, soyayyar da yake mata ta dabance a cikin zuciyarsa. Amar na shugowa gidan ya wuce bedroom dinshi, har lokacin yana jin wani irin zafin yanda asad yake kallonta, haka kawai yaji bayason ana kallonta kwata kwata, haka ya dunga zarya a cikin dakinshi ya rasa abunda ke damunshi, zuciyarci cushe take da bacin rai mara dalili, babu abunda yake sai tsuka, he can’t believe yanda yake behaving when it comes to her wanda ada kwata kwata baitaba tunanin zaiyi hakan ba akan wata mace ba. Haka ya kwana cikin bacin rai, hade da tunaninta aranshi wanda ya kasa hana kanshi yin hakan. Ita kuwa bayan ta hau sama hijab din jikinta kawai ta cire ta wuce bathroom jiki a mace tayi wanka ta sauyo wani towel din ta futo ta kwanta abunta. After one week…. Yau sati guda kenan rabon shi da ganinta, tun bayan zuwan da asad yayi ta sauko kasan bai sake ganinta ba dukda baya wuni a gidan, yana tashi yake fucewa sai kuma yamma zai dawo. Bangaren amra, itama dai rabonta dashi tun lokacin, bayan wannan ma yanxu bata wani damu da al’amarin shi ba, kamar yanda ammah ta fada mata akan tayi focusing akan lafiyarta da babyn dake cikinta kawai, har lokacin kuwa batayi gigin fada mashi komai ba kwata kwata. A cikin kwanakin ta samu kuzari sosai ba kamar da ba, don ba laifi yanxu ta rage yawan bacci sosai, sai ci, yanda take cin abunci sosai har mamaki ammah keyi sosai ita da salima dukda ita ammah tasan dalilin cin nata, salima dai mamakin addar nata takeyi sosai don ta chanza dukda bataa bata wani mahimmanci ba saboda karatu dayasha kanta sosai saboda sunyi nisa sosai suna gab da gama neco. Friday morning… Yau ne 3rd time dinta na zuwa asibiti da ammah, yanda sukaje last time haka sukaje this time around babu wanda ya sani, kulawa da tarairaya babu wadda ammah bata nuna mata, babu abunda zata buqata wanda ammah bata kokarin ganin ta bata, har alokacin babu wanda yasan cewa tana da ciki musamman amar. Fitowa sukayi daga cikin asibitin, a,,ah na rike da magungunan ta da suka karba a pharmacy, ahankali amra ke tafiya saboda kumburin da kafafunta sukeyi saboda zama waje daya da takeyi wanda doctor yanxu yayi advicing akan ta dunga exercise sosai don tayi nisa a 6th month dinta. Bude motar ammah tayi shuka shige kafin taja motar suka bar asibitin, ko akan hanya saida ammah ta tsaya tasaya mata agwaluma da take yawansha sosai, allah ya taimaka lokacinta ne ma, saida ta saya mata cikin leda kafin su bar wajen. Driving ammah keyi a natse tana murmushi kafin ta dan waigo gefen amra tace ‘’daughter kinji dai abunda doctor yace ko?, you have to be excercising saboda kumburin kafan nan,’’ Dan murmusawa amra tayi kanta a kasa tace ‘’inshs allah ammah..’’ ‘’yauwa baki fada mashi ba dai ko?’’ ammah ta sake tambayarta ‘’ah ah ban fada mashi ba ammah, rabo na dashi ma harna manta’’ amra ta bata amsa. Dan jim ammah tayi kafin tace ‘’bana son ya sani yanxu, so nake muyi surprising nashi ‘’ Hira suka danyi inda ammah ke buncikan cikinta akan yanda yake treating dinta ganin yanxu ta dan sake sosai da ita sosai ba kamar lokacin da taji tana da ciki ba tana kunyar ta. Suna karasowa gida ammah tayi horn securities suka bude gate, suna budewa ta shige da motar har wajen parking space inda take ajiye motarta, tana kashe motar suka fito atare, cikin gidan suka shige ammah na rike da magungunan ta, da sallama suka shige gidan, salim ne kawai a zaune a parlor yana buga game da ps5 dinshi da amar ya saya mashi, yana ganin su yayi saurin ajiye game din ya miqe ya taho wajen ammah, rungumeshi tayi tsam a jikinta ‘’mun barka kai kadai a gida ko?’’ girgiza mata kai yayi kafin ta sake tambayarshi ‘’son ya futa ne?’’ nan ma girgiza mata kai kafin su karasa sitting room. Kallon inda amra ke tsaye ammah tayi tace ‘’daughter kije ki huta ko’’ ‘’tohm’’ Tana kaiwa nan ta wuce sama anatse,. Karfe biyar daidai ya shugo gida, yana futowa daga motarshi ya wuce main entrance kai tsaye, da sallama ya shugo cikin parlor cikin kamewa da izzarsa, sai buga kamshinsa yake, yayi wani fresh ya kara kyau kana ganin fuskanshi kasan yana cikin kwanciyar hankali sosai, sanye yake da kaftan sky blue da baqar hula, kayan sunyi masifar yi mashi kyau, kamar wani arab guy, kanshi a kasa ya shugo parlor har zai wuce part dinshi ya jiyo dariyarsu, juyowa ya danyi inda suke zaune a parlor, da amra ya fara cin karo, tana zaune kan kujerar zaman mutun uku ta mikar da kafarta daya akan kujerar daya kuma a kasa sai plate akan cinyarta da aka yayyanka agwaluma a ciki. Sanye take da doguwar riga ta atamfa, kanta babu dankwali sai gashinta data nade tayi bun a tsakiyan kanta, rigar jikin nata ta zauna mata dam a jiki boobs dinta sun futo sosai don yana iya hango yanda suke sheki daga nesa kamar zasu farka mata rigar, tayi wani irin haske dake daukan idanu, gefenta kuwa ammah ce da salim dake maqale da ita duk suna zaune kan kujerar gefenta suma, gaba daya hankalinsu nakan tv suna kallo suna dariya. Saida ya kaarso parlor yak are mata kallo sosai kafin ya dauke kanshi ya kalli inda ammah ke zaune yayi gyaran murya, gaba daya juyowa sukayi suka kalleshi, banda amra datayi mashi kallo daya ta maida idanunta kan tv, da fara a ammah ta kalleshi ‘’son har an dawo?,sannu da dawowa’’ ‘’thank you ammah’’ ya amsa atakaice Samun waje yayi ya zauna akan single chair dake facing tata, tunda ya zauna taje jin yanda idanunshi ke yawo a jikinta, agwalumar dake hannunta ma kasa kaiwa baki tayi, kamar wadda aka zare ma laka haka ta juya ta kalli inda yake, cikin muryanta mai sanyaya zuciya da kasha garkuwar jini tace ‘’barka da dawowa’’ Ahankali muryanta ta ratsa kwanyarshi don lokacin data juyo ta kalleshi ya kauda kanshi gefe, maido da idanunshi yayi kanta ya zuba mata wannan mayun idanun nashi, ‘’thanks’’ ya amsa ahankali Saurin sauke idanunta tayi daga kanshi ta cigaba da shan agwalumarta tana kalllon, zaman shi anan baisa tabar dariyarta da yazo tadda sunayi ba don wani funny movies suke kalla, datayi dariya haka zai dago ya kalli kyakyawar fuskanta da yanda sound din dariyar nata ke fita daga bakinta da yanda kumatunta ke lotsawa, zai iya cewa wannan ne first time daya ga tana dariya haka sosai, tayi masifar tayi da imanin shi, tayi mashi kyau sosai, yanda yake ganinta yanxu kamar ba it aba, ta cika mashi idanu. Ammah ne ta juyo ta kalli inda yake zaune ‘’son kayi lunch kuwa ko zakaci yanxu?’’ Jin shuru babu response ya kafa ma waje daya kallo yasa ta waiga don ganin inda yake kallo haka daya dauke mashi hankali don kwata kwata baima ji abunda tace ba, tana ganin amra yake kallo ta sauke wani lausassan murmurshin jin dadi, ko ba a fada ba tasan y agama kamuwa saidai taurine kanshi bazaisa ya sauke kanshi ba yayi admitting hakan, ‘’son?? Are you okay’’ ammah ta sake fada tana murmushi, Da sauri ya kauda kanshi don sai yanxu yaji muryan ammah, baiyi tunanin ta ganshi ba don haka ya mike tsaye yace ‘’im okay ammah, sai zuwa anjima’’ yana kaiwa nan ya wuce part dinshi, binshi da idanu ammah tayi tana murmushi kafin ta maida hankalinta tv. After like 5 mins haka, ammah ta waigo inda take zaune tace ‘’daughter, kije ki kai mashi ko dan juice ne’’ Saurin dagowa amra tayi, hannunta rike da bawon agwaluma data gama sha, jin abunda ammah tace yasa tayis aurin sauke kanta kasa tana mai jin kunya, Kauda kai ammah tayi ta maida idanunta kan tv tana murmushi ganin kamar ta zama uncomfortable lokaci guda, amra dai kamar ta nitse dan kunya, haka nan ta sauke kafarta ta mike tsaye ahankali ta wuce kitchen, bata ma tsaya daukan dankwalinta ba ta. Tana shiga kitchen ta dauka wani babban glass cup mai tsayi sosai ta wankeshi tass kafin ta goge kafin ta bude fridge ta janyo wani exoctic apple and mint juice mai sanyi. Zuba juice din tayi a cikin cup din kafin ta janyo inda suke ajiye veggies, nan ta dauko mint leaves da cocumber , suma saida ta wankesu kafin tayi slizing cucumber a cikin juice din sai dan mint din kuma ta jefa shi a ciki, tana gamawa ta dauka cup din ta saka shi wajen ice dispenser, bata saka mashi ice da yawa ba ta cire cup din ta futo daga kitchen din kanta a kasa, dan dagowa tayi ganin ammah bata parlor yasa a dan sake kadan ta wuce part dinshi. Anatse take tafiya saboda kafarta daya dan kumbura kadan, da sallama ta bude sitting room dinshi, k’ina lum lum babu wani haske sosai sai sanyin ac daya cika dakin. Bata tsaya dube duben parlor nashi ba ta wuce bedroom dinshi kai tsaye, ‘’assalam alaikum’’ ta fada da yar siririyar muryarta tana rufe kofar dakin bayan ta shugo. A tsaye yake dagashi saidan shorts dinshi yana tsaye bakin windown dakinshi ya bama kofa baya yana receving call, batajin me yake cewa saidai dagjin yanda yake Magana kasan work related call ne, takowa ta dan soma yi har inda yake tsaye, bata yarda ta sakekallonshi ba bayan kallon da tayi ma jikinshi data shugo ba, saida tazo dan dab dashi tace ‘’uhm…’’ kasa karasawa tayi don tayi niyar kirasnhi ne idan ya juyo saita miqa mashi saidai ganin kamar baima san ta shygo ba yasa ta dan yi jim kafin ya tako har inda yake tsaye ta zagayo gabanshi. Unexpectedly ya ganta a tsaye agabanshi, tunda ta staya gabanshi maganar dake bakinshi ya maqale saboda kamshin ta daya buge shi lokaci guda, idanu ya kura mata yana kallonta, itama shi take kallo. Saida suka dauka kusan minti biyu suna kallon juna, da kyar ta samu ta dauke nata idanun daga nashi ta dago hannunta muryanta chan kasa kamar mai rada saboda bata son interrupting call din nashi ‘’bismillah’’ bin bakinta yayi da kallo don muryanta bai futo ba sai motsin bakinta,kafin ya sauke idanunshi zuwa hannun nata dake dauke da juice din, dagowa ya sakeyi for the second time ya daga mata gira daya alamun menene?, tana ganin haka ta sake motsa bakinta ‘’juice’’ Wayarshi ya cigaba da m5 don dashi yake wayan tun kafin ta shugo inda suke Magana akan ayyukan da suke kan desk dinshi idan ya koma sai kuma report din da yake bashi kullum akan abubwan dake gudana acahn. Kallonta ya sakeyi har lokacin tana rike da juice din ta dago shi tana miqa mashi, gaba daya ta gama gajiya da tsayuwan dukda ko minti biyar batayi ba, kanta a kasa tana tunanin kodai ta ajiye mashi ne ta tafi, idan y agama wayan saiya dauka, Da sauri ta dago idanunta jin hannunshi kan nata, ya dago hannun nata yakai cup din zuwa bakinshi, saida ya danyi sipping kafin ya ire cup din da hannun nata, zuba mashi idanunta tayi tana ganin sabon salo daga wajenshi, bata gama tunani ba ya sake daga hannun nata da cup din yakai bakinshi ya sake sha for the second time yana lumshe idanu at the same time yana amsa m5 cikin harshen turaenci, samun kanta tayi da kallonshi da bakinshi dan yanda yake Magana kamar wata mace a gayance babu hayani cikin kamewa, dan jefi jefi shima yake maido da idanunshi kanta har ya shanye juice din tass, dukda bayan y agama sha dinma bai saki hannunta ba ya rike gam har saida y agama wayar. A wannan lokacin already ta gama galabaita da tsayuwar, kafarta tayi tsami sosai tadan kumburo, cute feet dinta yayi bul kamar ka bula jinni ya futo, sauke wayar yayi daga kunnenshi ya maido da kallonshi gareta, kamar bazaiyi Magana ba chan kuma yace ‘’meysa kike yawo babu cover?’’ Da mamaki ta dago tana kallonshi kafin ta shafa kanta da dayan hannunta don dayan har lokacin yana rike dashi hade da glass cup din. Muryanta baya futa sosai ta soma Magana ‘’na mantashi a parlor ne’’ ‘’dazu ban ganki dashi ba?’’ ya sake tambayrta ‘’na manta ne, kaina ke itching shiyasa ‘’ ta sake bashi amsa a natse kanta a kasa don kwata kwata bata son hayaniya yanxu. ‘’meysa yake itching’’ ya sake tambayarta yana matso da fuskanshi wajen gashinta don yana iya hango tsakiyan kanta, san sana gashin yayi, babu abunda gashin keyi sai kamshin haddadun oils dinta wanda yasashi saurin runtse idanunshi ya saki hannunta ya dora hannunshi kan gashin nata ya fara shafwa ahankali, ‘’uhmmmmm? Meysa yake itching?’’ Ya sake fada yana kokarin shige mata, da sauri ta danyi baya kadan har tana kaiwa dab da bangon dakin nashi ‘’ya cika ne da yawa’’ tana kaiwa nan ta juya zata fuce daga dakin, cikin sauri ya riko hannunta ‘’ay ban sallameki ba malama’’ Juyowa ta danyi kamar zatayi kuka, ‘’dan allah ka barni na tafi, kafana yana min ciwo kuma inajin jiri’’ Duban kafar nata yayi ganin yanda ta dan kumburo kafin ya maida idanunshi kanta ‘’meysa kafan naki ke ciwo?’’ ‘’ba komai, tsayuwan da nayi ne?’’ ta bashi amsa ‘’tsayuwa yana saka ciwon kafa ne harda kumburi?’’ ya sake jeho mata tambaya babu wasa a fuskanshi Ganin tayi shuru ta daburce yasa ya saki hannunta ya koma baking ado ya ajiye wayanshi, ba tareda ya kalleta bay ace ‘’wanke min bathroom dina’’ Da sauri ta dan dago ta zuba mashi ido, kafin ta sauke, ta fara takowa zuwa bathroom din nashi, ta gabanshi ta wuce ciki ta rufo bathroom din, gaba daya bata da wani kuzarin wankin toilet ammah haka ta fara wanke mashi, tana yi tana zama tana hutawa, toilet dima baiyi komai ba babu datti ko digo amma don tsabar neman Magana ya sata wankewa, tana cikin wankewa bata dauraye ba ta zauna agefen bath tana hutawa. Cikin daki kuwa bayan shiganta bathroom ya kasa sukuni, don baiso ya sata wani wanke toilet ba kawai bayason ta fita ne yanxu, he just feel like dama ya ta zauna yayi ta kallonta yaan teasing dinta, wani iri yake ji game da ita sosai wanda yana jin yanason kasancewa da ita koda yaushe, dukda tana ciikin dakin nashi kasa sukuni yayi yana mai jin haushin kansa yanda yake acting. Cikin sauri ya mike ya daidaita natsuwarshi ya shige bathroom din, yana shiga ta dawo idanunta da suka danyi jaa sosai, tana ganinshi tsaye tayi saurin miqewa da kyar, kaffunta sun fi da kumbura, ‘’sorry yanxu zan gama’’ ta fada tana janyo shower don ta dauraye bathroom din, taku daya biyu tayi kafarta tayi gaba dayar kuma tayi baya, saura kiris ta fadi don tama saddakar faduwa zatayi, da wani irin sauri yayi taku biyu ya cimmata gaba daya suka fadi ita ta fado jikinshi while shi kuma ya fadi a kasan, ‘’washhh allah na ciki na’’ Ta dan furta ahankali, damamaki ya dago ya kalli fuskata, shida ya fadi akan tiles din wajen baice wash ba sai ita data fadi akanshi, samun kanshi yayi da cewa ‘’are you okay? Kin buge ne?’’ Saida yayi Magana ta luar a ajikinshi ta fado don haka tayi saurin kokarin janye tana sauke ajiyar zuciya don gabanta faduwa ya dungayi sosai don inda ta fadi ba karamin muguwar faduwa zatayi ba, babu abunda ya fado mata aria lokacin sai cikinta, da sauri ta shafa cikin nata tana hamdala kan kace me sai hawaye sharr afuskanta, kallon mamaki yake mata, don duk a tunanin ko ta fadi taji ciwo ne kafin ya taro ta saida tunawa da a jikinsh ta fado ya tabbatar ma da kanshi cewa bata fadin ba, ‘’heyy heyy whats wrong? Are you okay’’ya fada adaburce, don lokaci guda yaji kukan nata ya sakar mashi da jiki tausayinta ya baibaye shi, ay tana jin haaka ta sake fashe mashi da kuka tana kankameshi donta tsorata sosai, saurin rungumeta yayi hankalinshi adan tashe har hannunshi na danyin karkarwa ya soma shafa bayanta, mai ciki dai da shagwaba haka nan taji kawai bari tayi ta yin kukan, don sun dauka kusan minti goma ana abu daya, dago da fuskanta yayi jin ta rage kukan ya sake tambayarta fuskanshi dauke da damuwa dukda baisan ma yanayi ba ‘’are you okay?whats wrong with you’’ Turo mashi bakinta tayi tace ‘’babu komi, na dauka zan fadi ne kua ina tsoron kar bab…’’ saurin guntse maganar dataso yi tayi don saura kiris tace baby, shiko zuba mata idanu yayi yana sauraronta,. Saurin zame jikinta tayi daga nashi ta mike da kyar ‘’bari na kaarsa wankewa’’ ‘’no ki barshi’’ yayi saurin katseta ‘’ah ah bari nayi ay na kusa gamawa’’.. sake katseta shima yayi bayan ya mike ‘’I said noo, bana son gardama’’ Yana kaiwa nan ya fuce daga bathroom din, yana fita itama ta futo ta dauki glass cup din data ajiye a gefe ta juya ta nufi hanyar futa ba tareda ta sake kallonshi ba. Tana futa ya sauke wata nauyayya ajiyar zuciya, yana mamakin yanda heart dinshi ke racing sosai anan zaune don ba karamin tashin hankali ay shiga ba lokacin datakusa faduwa da yanda ta soma mashi kukan shagwaba don har cikin kwanyar kanshi yake jinta. Tana futa ta wuce bedroom dinta ta dauro alwala don an kira sallar magrib. Tana idar da sallah salima ta shugo dakin nata, daga chan nesa ta tsaya ‘’adda ki sauko muyi dinner inji ammah’’ Dagowa amra tayi ta kalleta don tana shirin futa daga dakin ‘’salima!!’’ Ta kirata, juyowa salima tayi ta tsaya daga nesan don tun ranar da tace mata ta daina matsowa kusa bata son turarenta ta daina zuwa inda take. ‘’zo mana ya kika tsaya daga bakin kofa’’ Zaro idanu salima ta danyi ‘’inzo? Adda keda kikace na daina zuwa kusa dake bakyason kamshina dukda na daina saka turaren?’’ Wani iri amra taji don bata ma san ta koreta ba harga allah duk sharrin tsirfan ciki ne, ‘’sorry sweet sis, yi hakuri ki karaso, wallahi tsokanarki nake’’ Tabe baki salima ta danyi ta kaarso har inda take zaune bakin gadon ‘’uhm, ay ni adda lamarinki tsoro yake bani, kuma wallahi nasan akwa abunda kike boyemin bakyason na sani’’ Hannunt amra ta rike ta marairaice ‘’haba baby sis, yada fushi haka?, ‘’ ‘’eh mana dole nayi fushi ay, ni sometime inajin kamar bakyasona yanda kike sona ada’’ Saurin toseh bakinta amra tayi ‘’haba salima ki daina fadin haka, bani da waddda ta wuceki a matsayin yar uwa ta jinni’’ ‘’toh ki fada min meke damunki?, meysa kika sauya ba kamar da ba’’ salima ta tambayeta tana kureta da idanu ‘’zan fada maki amma ba yanxu ba kinji but wallahi I promise zan fada maki soon’’ Rankwafar dakai salima tayi kafin ta danyi mata murmushi ‘’toh shiknan muje muyi dinner kowa na zaune banda mu’’ Mikewa amra tayi ta janyo dankwalin atamfar jikinta ta daura akanta kafin su fuce daga dakin, salima nag aba tana biye da ita don ahankali take tafiya don ammah na nanata mata lura da steps dinta musamman idan zata hau ko zata sauko daga stairs, Da sallama suka shigo dining din, kowa na zazzaune, ammah amar aman da salim, dukkansu harsun fara cin abunci, ‘’sannu daughter bismillah, salima zuba mata tuwo taci’’ Zama gefen shi tayi inda ammah tayi mata nuni da idanu tayi kafin salima ta soma zuba mata tuwo, ‘’adda wani miyan zan saka maki? Kuka ko egusi?’’ ‘’kuka’’ ta amsata kai tsaye don bata jin zataci wani egusi, amar dai bai dagoba tun da ta shigo dining din hankalinshi na kan abuncin da yakeci, hes trying so had to control and maintain himself. Anatse kowa kecin abunci sai karar cokali, amra dai tunda ta fara da cokali taga kamar baya shiga tayi saurin ajiyewa ta wuce kitchen ta wanko hannunta ta dawo ta zauna ta fara loma, duk motsinta akan idanunshi harta wuce kitchen ta dago, saidai bai yarda sun hada idanu ba sabod idonta na affecting dinshi sosai yanxu, dan wani duk yanda ta lumshe su sai tsikar jikinshi ta tashi. Suna gama cin dinner suka dawo parlor kowa ya baje ana hira banda amra da amanr da sukayi tsit sua zaune opposite din juna ita hankalinta nakan tv ma tana shan agwaluma idan anyi Magana takan dan jefa bakinta a cikin hira while shi kuma idanunshi nakan wayarsa saidai duk hirar da sukeyi yanaji and time to time yakan dan dago ya kalleta. Salima ce ta maido dashi daga tunanin daya fada ‘’ya muhammd gobe zamu gama exam fa kuma ranar Tuesday zamuyi graduation’ Dan dagowa yayi ya kalleta ‘’masha allah allah yasa asamu result mai kyau, and congratulation, wani gift kikeso’’ Gyara zama tayi don a kasa take zaune ta tankwashe kafa ‘’ya Muhammad digital drawing book nake so’’ Da sauri amra ta dago ta kalleta tana mamaki kafin ta jefa mata harara, ‘’shine baki fada min graduation din ba? ‘’toh ay adda kullum kina daki, idan nazo dakinki ma korata kikeyi shiyasa ni nama manta ban fada maki ba’’ ‘’ay shikenan saikije grad din naki ke kadai’’ amra ta fada ranta adan baci Kallonsu ammah tayi tace ‘’ayi hakuri yaya babba, mantawa tayi’’ Sauke kai amra tayi tace ‘’toh shikenan ammah,’’ Kallon salima ta sakeyi ta gallo mata wata hararar ‘’saboda ammah kawai na hakura’’ Amar ne yadanyi gyaran murya, salima najin haka tace ‘’sorry yaya, adda ta kaste mu, digital drawing board nake so’’ ‘’okay’’ ya amsa ta kai tsaye yana latsa wayarshi Cikin murna salima tace ‘’ammah ki tayani godiya thank you yaya’’ ‘’allah ya saka da alkairi’’ ammah ta fada tana kallon, kowa amsawa yayi da ameen, ‘’toh yarinyar kirki ni me kikeso na baki?’’ ammah ta tambayeta tana kallonta, Hannu salima ta saka akan habarta tana nazari, amra dai bat ace komai ba tana sauraronsu aranta tana cewa ‘’oh su salima an samu waje’’ ‘’ammah, basai kin bani komai ba, kawai inason ki kasance a wajen idan akazo bani certificate dina’’ salima ta fada tana murmushi ‘’toh shikenan dear sai kuma me kikeso?’’ ammah ta sake tambayarta yayin da take shafa kan salim daya kwantar da kanshi kan cinyarta ‘’babu komi ammah na, wannan ma ya wadatar’’ Dariya duk suka danyi, kafin a kalli aman, ‘’toh su yaya aman me bazama a tambayi me za a bani ba’’ Hararar ta ya danyi kafin yace ‘’anqi tambaya din,’’ Dariya duk sukayi gaba daya harda amra don inkaga yanda suke kamar wasu tom and jerry kwata kwata girmanshi faduwa yake idan har suna magana da salima. Karfe goma daidai kowa ya fara waste wa, amar ne yafara mikewa, ‘’ammah ina son coffee’’ ya fada baima tsaya sauraron response dint aba ya wuce bedroom dinshi, bayan tafiyarshi aman yayi masu sallama shima ya wuce kafin amra ta mike itama tana hamma, ‘’ammah saida safe na fara jin barci’’ Kallonta ammah tayi kafin tace ‘’’ki fara kai mashi coffee din saiki kwanta daughte’’ ‘’tohm ammah’’ ta fada kanta a kasa don kwata kwata bataso zuwa part dinshi ba don wani irin barci takeji sosai. Sama ta fara wucewa ta watsa ruwa a gaggauce ta sauya kaya zuwa doguwar rigar bacci cotton wadda ta dan sauko mata har kasa don ta gifta gwaiwarta, sai yar hula data saka same color da rigar. Tana gama shiryawa ta sauko kasa direct zuwa kitchen. Kitchen ta wuce ta hada mashi lafiyayyan instant coffee sai kamshi ke tashi ta zuba mashi a cup ta futo daga cikin kitchen din, lokacin data futo duk sun wauce sama har ammah ta rage hasken parlor don haka kai tsaye ta wuce part dinshi, da sallama ta shige cikin bedroom dinshi kai tsaye bayan tayi knocking daya. Tana shiga ta rufo kofar kafin ta juyo, a zaune yake kan gado ya rufe kafafunshi da duvet sai laptop kan cinyanshi yana typing cikin kwarewa sanye yake da pjs dinshi milk color, takowa tayi ta karaso inda yake zaune ta ajiye mashi gefen bedside ‘’ga coffee din’’ Bai kalleta bay ace ‘’thanks’’ yana typing. Juyawa tayi zata fita ya katseta ‘’come back here ‘’ Ya fada in a commanding way babu wasa, wanda yasa gabanta dan faduwa ta dawo ta tsaya dan nesa dashi ‘’gani’’ Banza yayi mata ya cigaba da aikinshi, saida ya dauka kusan minti goma yana aiki, ganin haka yasa ta zamu waje gefen gado ta zauna kusa da kafashi, saboda kafanta da baya juran tsayuwa. Saida ya shafe awa guda yana aiki yana shan coffee harya gama kafin ya rufe laptop din, sai a lokacin ma yaji nauyi akan kafafunshi ashe hartayi barci abunta ba tare da snainta ba, ajiye laptop din yayi ya janye kafafunshi ya sauke su kasa ya mike tsaye, bathroom ya shige cikin mintuna kalilan saigashi ya futo, direct gaban switch ya wuce ya rage haske kafin ya kaarso bakin gado ya rankwafo ya gyara mata kwanciyanta gefe kafin shima ya kwanta dayan gefen ya lulluba masu duvet bayan ya masu addua…. [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update Unedited page Kasa motsawa yayi daga tsaye da yake bayan ammah ta katse wayar, gaba daya baima gane kan zancen ammah ba kwata kwata, meysa ammah zatace yaje ya nemo waennnan abubuwan da baima sansu ba? Ya tambayi kanshi, dan shuru yayi tunawa da wadda tace tana son abubuwan, ranshi ne yayi mugun baci lokaci guda, may yarinyar nan ke nufi kenan? Saboda ya saukar mata yanxu shine take neman kawo mashi raini? Inba raini ba Har tana da guys din da zata hadashi da ammah? Wani abun ya sake tunawa kafin ya danyi yar tsuka ya wuce cikin motarshi azafafe, yana shiga motar ya kunna yayi reverse, already securities sun bude mashi gate don haka ya fusgi motar ya fuce da high speed. Tunda ya hau kan titi ya rasa tunanin da zaiyi, babu abunda yake sai cije lebe yana tunanin kalaman ammah, Ina take cewa “Duk inda za kaje Ka nemo su na baka nan da 30mins” Haka ya dunga nanata kalaman ta a zuciyarshi yana tunanin meysa ammah ke bama yarinyar nan too much attention, yanxu abun Har yakaiga sai abunda take so za a sayo kuma ma babu wanda ta raina da zai sayo mata useless abubuwan nan sai shi saboda ta gama rainashi, and she’s shamelessly asking for too much, shi kalaman ammah ne sukafi tayar mashi da hankali yanda take nanata mashi akan dole saiya nemo abubuwan da baima taba ganinsu ba baima sansu ba sai avocado kawai alya sani, haka nan dan dolenshi ya fara tunanin yanda zaiyi karshe sai gashi a wani babban grocery mall anan cikin guzape, yana karasowa yayi parking, saida ya danyi jim a cikin motar kafin ya fara kokarin tunanin abubuwan da ammah tace ya siyo, wayarshi ya fara janyowa ya fara kokarin browsing abubuwan, “what is agbalum” ya fara searching, haka ya dunga browsing dinsu daya bayan daya yana duban sunayen su da turanci, yana gamawa ya fito daga motar ya saka dark shade dinshi don Ana kwala rana sosai, cikin mall din ya shige atsanake cikin kamewarshi,Duk wanda yazo wucewa cikin mall din saiya juyo ya kalleshi. Kai Tsaye ya shige cikin mall din yabi direction din wajen groceries, yana zuwa ya dan tsaya yana duban wayanshi, haka ya zagaye wajen nan baiga ko daya daga ciki ba, yanda yake zagaye wajen shi kanshi mamakin kanshi yake, don saida yaga 30mins sun da ammah ta deba mashi ya kusa karewa hankalinshi ya Tashi sosai, wani attendee ne dake kula da harkokin kayan lambu a wajen ne ya karaso inda yake don yana daga zaune yana kallon yanda yake zagaye wajen, “good day sir” mutun ya fada yana karasowa inda yake,kallonshi Amar yayi ganinshi da uniform din workers din wajen yayi saurin cewa “thanks” “Sir kana neman wani abu ne?” Mutumin ya tambayeshi yana kallonsa, Sauke glass din fuskanshi yayi ya kalli mutumin yace “yauwa, kunada uhm… agbalum, gunji and uhm…” ya dan tsaya yana nazari, Yalo” Dariya mutumin ya danyi kafin yace “yallabai Ay bazaka samu agwaluma anan ba da su data, saidai irin kan hanya haka,” Shuru Amar yayi yana tunanin wani kan hanya kenan, “ inane kan hanya kuma? I mean wani direction kenan?” Gaskia oga bazan iya cewa ga inda zaka samu saboda yawanci masu baro ne zakaga suna yawo a hanya haka, abunda na sani shine bazaka samesu a presidential root ba saboda basa bin irin manyan hanyoyin nan” Kallon agogo Amar yayi ganin 30mins din ya cika, baima kaiga gama tunanin ba wayar ammah ta shugo wayarshi, cikin sauri ya dauka yakai kunnenshi, “Muhammad kana Ina ne? What’s the meaning of this?” “Ammah please ina nema ne, nazo mall Babu,” Amar ya fada yana kokarin yi mata bayani “Yanxu ina Ka taba ganin Ana saida irin waennan fruits din a mall? Kaje kasuwa fruits Ka nema, na baka nan da 1hr, Wallahi son karka bari na sake kiranka baka dawo gida da wannan fruits din ba, kuma duka zaka sayo mata karka bar ko daya” Ahankali ya soma magana “tohm” Bata ma amsa shi ba ta kashe wayar, sauke wayar shima yayi daga kunnenshi yana cije lower lips dinshi, “pack those avocados” Kallonshi mutumin tayi jin abunda yace “sir duka??” A harzuke Amar yace “yes all” Shuru mutumin yayi ya fara packing duka avocados sun wajen don yakai kusan katon kwado daya, saida ya fara weighing kafin ya daukar mashi suka wuce wajen cashier, tunda suka tsaya mutanen wajen suka bisu da idanu dashi da wanda ya dauko avocado din niki niki,, Kallonshi cashier din yayi “sir 50k ne balance dinka” Ba tare da tunanin komai ba ya zaro wallet dinshi daga aljihun sa ya ciro black unlimited card dinshi ya miqa mashi, da mamaki cashier din ke kallon card din don bai taba ganinshi ba kafin yau I inserting cikin pos, yana gama payment ya fito wannan mutumin na biye dashi Har wajen motar shi, boot ya bude mutumin ya saka mashi uban tulun avocado din da sukayi mashi packaging a manya manyan kwalaye kafin ya rufe. Cikin motar ya shige ya zaro kudi daga cikin dash board dinshi da baima san adadin su ba ya miqa mashi, cikin jin dadi mutumin ya karbi kudin yana godiya don kudin yakai kusan albashinsa koma yafi haka, yana bama mutumin kudin ya zuge glass din motarshi yayi baya da motar ya fuce daga mall din. Haka ya dunga zagaye akan titi yana tunanin ko maybe zai ga masu sayarwa saboda mutumin yace mashi akan hanya ake samun su, haka ya kusa cinye Rabin awa, ganin yana Jan lokaci sosai gashi yana tsoron bacin ran ammah yasa yayi parking gefen titi ya soma dialing number asad don shi kadai ne abokinsa anan Nigeria. Ringing biyo asad ya daga wayar tare da sallama, gaisawa suka farayi kamar yanda suka saba kafin amar ya danyi jim yace “Ina san zamu wasu fruit anan abuja?” “Wani irin fruit kenan oga?” Asad ya tambayeshi “Uhm Wai abaluma da data da guji da sauransu” Shuru asad yayi kafin yace “Toh fah, gaskia bansan inda ake samun su ba, saidai maybe fruit market Koh ya tsaya irin su hanyar waje wajen garin abuja zaka samu, yawanci dai nafi ganin irin Abubuwan nan a buari” “Ina ne buari?” Amar ya tambayeshi “Hanyar fita daga abuja, zaka dauka wajen awa daya kafin kaje wajen”,asad ya bashi amsa “No it’s urgent, Ina ne fruit market din?” Amar ya sake tambayarshi “Akwai a garki2, Ka duba map” asad ya sake bashi amsa “Okay thanks” “Zan zo gaisheda hajiya anjima da daddare ” asad ya fada yana sauraron amsarshi Kai tsaye yace “okay” yana kaiwa nan ya kashe wayar ya bude map, Yana saka wajen a map ya kunna motar ya hau titi a guje, haka ya dunga wuce motoci yana kutsawa Har yakai fruit market, koda yake da kyar ya samu Yalo da agwaluma nan ma saida ya saya kusan kwando kwando, kafin yayi payment ya koma motarshi hankali atashe, haka ya juya akalar motar ya bar wajen, haka ya dunga bin hanya yana fatan samun masu saidaga akan hanya, yana cikin driving kuwa ya hango wani mutumi yana tura baro, da sauri ya gangara motarshi gefen titi wajen da mutumin ke tsaye da baronshi a tsaye, sauke glass din motar yayi ya kalli mutumin “barka dai malam” “Barka yallabai” Kallon abubuwan da yake sayarwa yayi kafin yace “menene wannan kake sayarwa?” “Wannan gurji ne yallabai sai kwakwa” Hamdala Amar yayi ya kalli mutumin ba tare da bata lokaci ba yace “Nawa ne duka?” “Dubu goma ne yallabai” ya bashi amsa “Hada mun duka” Amar ya fada yana kwaso sauran cash din dake cikin dash board din, baima taaya irgasu ba ya Mika ma mutumin, karba mutumin yayi kafin ya Mika mashi duka Gurjin da kwakwar “Nagode yallabai bismillah” Karba Amar yayi ya ajiyesu agefen seat din gaba, baima tsaya sauraron mutumin ba da yake cewa “kudin sun haura yallabai” ya fuzgi motar yabar wajen. Haka ya dunga zagaye, baiga wasu ba don haka ya wuce gida kawai jiki a mace, cikin minti biyar saiga shi a gida, yana shugo wa wayar ammah ta sake shigowa, saurin dagawa yayi yace “ammah gani nan na iso,” Kashe wayar tayi tana kallon amra dake faman kelayar da amai, ta kasa cin komai, avocado dinma ta cinye shi tass tana neman kari gashi babu. Cikin minti biyu sai gashi ya shugo cikin sitting room security’s na biye dashi da da ledoji, anan parlor ya basu umarnin ajiyewa, nan suka jera komai anan parlor, ammah ne ta fara saukowa kasan bayan ta ajiye wayarshi don tabbatarda ko ya dawo, kallon ledojin da ake ta shugowa dasu tayi kafin ta maida kallonta kan Amar, karasa takowa tayi parlorn ta tsaya daga nesa ta kalleshi “Muhammad wannan fah? Kanshi a kasa ya amsata “abubuwan ne” Sakin baki ammah tayi tana kallonshi tana kallon ledojin, “yanxu son Ina zata shanye wannan abun duka?” Sunkuyar da kanshi ya sake yi yama rasa mai zaice “daman na sayo da yawa ne saboda bansan ya ake amfani dasu ba, and I thought maybe zata buqata nan gaba” “Fruits ne fah? Zasu iya lalacewa yanxu ina zamu kai wannan” Yar tsuka kawai ammah tayi ta soma bude ledojin, saida ta bude duka tace “ya banga dataa ba?” “Ammah Wallahi babu na duba ban samu ba” Ya fada ranshi a hade kamar an sashi dole, dukda kanshi na kasa, “Ay kuwa saika nemo shi Wallahi, kaje wannan dinma yayi” Tana kaiwa nan ta deba ko wanne guda biyar ta wuce dashi kitchen, nan ta zuba su cikin sink ta wanke mata su tass kafin ta yanka mata yanda zataji dadin sha, yana nan tsaye ammah ta fito hannunta rike da tray harta wuce sama batabi ta kanshi ba, shiko binta yayi da idanu yana mamakin abubuwan da suke wanzuwa. Kasa daga kafafunshi yayi har saida ta bace mashi daga gani kafun ya dan cije lebe nshi ya wuce bedroom dinshi don watsa ruwa. Ammah na hawa sama dakinta ta wuce direct inda ta tadda amra harta koma wani barcin wahalar, cikin tausayinta ammah ta kalleta, ciki, haihuwa,goyo , ba abu bane mai sauqi ko kadan shiyasa take tausayinta sosai, Nunfasawa tayi kafin ta karaso bakin gadon ta ajiye mata tray sun kan gado, anatse ta soma tashinta “daughter daughter” Bude jajayen idanu ta tayi da suka koma ciki sosai, ramar datayi ta futo sosai a fuskanta, “sorry dear gashi an kawo maki” ammah ta fada cikin lallami Ahankali ta soma gyara kwanciyar ta mike tana cije lebe, “sannu dear it’s not easy, allah ya raba lafiya” kasa dagowa amra tayi kanta a kasa, turo mata tray din ammah tayi gabanta “gashi nan an kawo daughter” Cikin sauri ta dago idanunta ta sauke su akan tray din, da sauri takai hannu ta dauki agwaluma hannunta Har yana karkarwa takai Bakinta ta soma sha, har wani lumshe idanu take yi na samun abun da take so, she has been craving for it sosai, saida ta shanye kusna uku kafin ta ajiye ta dauka kwakwa, guda daya kawia taci ta ajiye ta janyo yalo, haka ta dunga ci hannu baka hannu kwarya, saida tasha da yawa ta ture, “ya isheki daughter?” Ammah ta tambayeta, “eh, Nagode ammah” “Alhamdulillah bari na ajiye maki, Akwai wani abun da kikeso again?” Girgiza mata kai kawia amra tayi tana lumshe idanu saboda barcin da bai gama sakinta ba , ammah na Ganin haka tace “shikenan dear kwanta abinki” Kwanciya amra tayi ammah ta janyo mata duvet kafin ta fuce da sauran zuwa kasa, tana sauka salima na dawowa daga school agajiye, tundaga bakin stair ammah tace “yarinyar kirki Har an dawo” Hammar gajiya salima tayi ta kalleta tace “barka da rana ammah na, Wallahi yau nasha wahala,maths mukayi and it’s so hard but Alhamdulillah” Karasowa inda take tsaye ammah tayi tace “sannu dear, Allah ya taimaka, kije kiyi wanka saiki sauko ki diba abunci” “Tohm ammah na, yau adda ta barki da aiki ke kadai ko? Ni na kasa gane wani irin barci ne wannan takeyi kullum” Murmushi kawai ammah tayi kafin ta juya zuwa kitchen da tray din hannunta “yarinyar kirki basai surutu ba, Ina ruwan Ki da barcin ta” Tabe baki salima tayi cikin shagwaba tabi bayan ammah tace “Toh Ay ammah barcin ne ya wuce normal barci wannan, Allah ya kamata take asibiti a duba ta” Ajiye tray din ammah tayi a gefen kitchen island kafin ta maida duba ta ga salima “Toh naji, kije ki wanka saiki sauko kici abunci” “Tohm ammah,” Juyawa salima tayi ta fuce daga kitchen din. Amra bata Tashi ba sai wajen karfe biyar na yamma, tana mikewa zaune ammah ta shugo dakin, gefen inda yake zaune ta zauna tana kallon ta fuskanta dauke fa murmushi “daughter kin Tashi? Ya jikin? Daman yanxu nake shirin zuwa na tasheki kiyi sallah” Muryanta a kasa tace “Alhamdulillah da sauqi ammah, bari naje daki” Miqew amra tayi ta fuce daga dakin, tana fitowa taci karo da amar, bata ma dago ta kalleshi ba kanta a kasa ta wuce daki don wani jiri jiri take ji, shiko saida ya tsaya ya kare mata kallo, fuskanshi tam babu fara’ a,harta shige daki bai daina kallonta ba yana waya tunani. Yar tsuka yayi kafin ya wuce dakin ammah. Yana shiga ya same ta a zaune, hira suka danyi inda ta tambayeshi maganar Gyaran gidan nan ya nuna mata abubuwan daya sauya na gidan, ba karamin dadi ya gani a tattare da ita ba lokacin da yake nuna mata abubuwan, “Allah yayi albarka son, gida yayi kyau sosai, Allah ya saka da alkairi” Da mamaki ya dago yana kallonta jin yanda take zabga mashi godiya sosai,baice komai ba sai sauke kanshi da yayi kasa. “Asad zaizo anjima, bai samu zuwa dubiya ba kwanaki saboda ayyukan da mukeyi tare” Kallonshi ammah tayi fuskanta dauke da murmushi don batayi tunanin suna zumunci sosai ba kamar yanda iyayensu sukayi, “Masha Allah asad dan gidan Alhaji abdallah abokin marigayi?” Girgiza mata kai amar yayi yace “uhm shi” “Ahh to Masha Allah, Allah ya kaimu” “Ameen” ya amsa kai tsaye Kallon agogon dake maqale a bango ammah tayi kafin ta miqe “Bari na dubo daughter ko zata buqaci wani abun” Tana kaiwa nan ta fuce daga dakin ta barci a zaune sakeke. Ammah na futa daga bedroom dinta dakin amra ta wuce, a zaune ta taddata ta hada kai da gwiwa, saurin karasowa inda take zaune kan sallayan ammah tayi kafin Tayi saurin miqa da ita “daughter Yadai? Ko zamuje asibiti? Akwai abund ake damunki?” Ammah ta jero mata tambayoyin, fuskanta dauke da damuwa don saida ta dagata taga yanda idanun ta yayi jaa sosai alamun kukan da tayi, hankali atashe ammah ta riko hannunta ta zaunar da ita bakin gadon tace “muje asibiti ne dear?” Kanta a kasa ta kasa dagowa ta kalli ammah,”ah ah basai munje ba kaina ne ke dan ciwo” “Subhanallah Allah ya sawaqe, now tell me me kikeso kici ko akawo su agwaluman ne?” “Wainar fulawa” amra ta fada anatse jiki a mace, kanta a kasa “Tohm Bari ayi maki,Kinsha magani kuwa?” “Ah ah ban sha ba ammah, amai yake saka ni” amra ta amsata “Daughter haka zakiyi hakuri kina sha saboda ki samu kuzari keda babyn okay?” “Tohm” amra ta amsata kanta a kasa. Mikewa ammah tayi ta fuce daga dakin ta sauka kasa, nan ta tarar da salima tana diban abunci a kitchen, kallonta ammah tayi tace “Har an sauko ni kam Ina Salim ne?” “ yana chan yana game,Ay Wallahi Saina fada ma ya Muhammad ya kwace game din ammah,” dariya ammah tayi tana kokarin diban flour tace “ki kyaleshi ya huta, anyi hutu ay” Kallonta salima tayi Ganin tana kwaba kulli “Ammah ne zakiyi? Kawo nayi maki” “No dear kici abunci, kafun ki gama ma na soya mata daughter ke son cin wainan flour” ammah ta fada Ajiye abuncin salima tayi tace “Toh fa yanxu kuma har wahalar dake takeyi ammah, hmm nidai Wallahi ammah Kin fison adda Wallahi,” Dariya ammah tayi ta kalleta “inason ku duka kowa da irin son da nake mashi, kinga bata jin dadi shiyasa dole na tausaya mata” Turo baki salima tayi ta karbi kulli tace “ shikenan Ay, kawo nayi Wallahi bazan iya tsayawa ina Ganin kina aiki ba, daman bana jin wani yunwa sosai, kawo nayi” Karba salima tayi ta karasa hada komai kafin ta fara so yawa ammah na tsaye harta gama soyawa tass daman bashi da wani yawa don baifi guda uku ba, tana gamawa ta zuba akan plate tace “bari na kai mata” Tana kaiwa nan ta fuce ta wuce sama zuwa dakin amra. Da sallama salima ta shiga dakin, ahanakli amra dake jingine bakin gado, har lokacin towle ne a jikinta ta amsa mata sallaman da tayi. Karasowa cikin dakin salima tayi hannunta duake da plate din wainar, zama tayi gefen amra kafin ta ajiye plate din a gefenta “barka da yamma addah ya jiki? Ammah tace bakya jin dadi” Dan dagowa mara tayi kafun ta kauda kanta gefe jin turaren dake Tashi daga jikinta na danunta tace “Alhamdulillah!!, kije bana son wannan scent din” Da mamaki salima ta mike tsaye tana kallonta tana wani nazari, dukda tana da kananun shekaru hakan baisa ta Lura da changes a tattare da yar uwar Tata ba “kije banson scent dinki pleas” Da sauri salima ta mike ta fuce daga dakin, tana futa ta mike ta wuce bathroom a guje tana kelayar da amai m, saida ta fidda komai kafin ta dawo agalabaice, kallon wainar tayi, ranta naso saidai tana tsoron amai, haka nan ta janyo plate din ta tsakuri kadan ta kai bakinta, haka ta dunga tsakura tana ci tana tsoron amai harta ci guda daya kafin ta ture plate din ta kwanta kafin a kira Sallar magrib. Tunda ta kwanta take juye juye don ta hana kanta yin barcin. Salima na fitowa ta sauko kasa zuwa kitchen lokcakin ammah ta wuce bedroom dinta, abuncin data ajiye ta dauka kafin ta koma sitting room ta kunna tv ta fara kallo. Tana nan zaune Har aka kira sallan magrib tana kallo saboda she’s off bata sallah. Kitchen ta mike ta wuce ta Dora simple dinner, stir fry noodles, saida ta gama ta jera akan dining kafin ta dawo parlor ta cigaba da kallonta Ahankali yake takowa bayan ya hangota daga nesa don daga masjid yake, a bayanta ya ya tsaya ya sauke kanshi saurin kunnenta daga bayan kujeran murya shi chan kasa ya soma magana “my beautiful wifey to be” Da mamaki salima ta juyo don ta tsorata kafun ta dan turo baki “haba yaya Ka bani tsoro” Zagayowa yayi ya zauna gefenta “ sorry baby kinyi sallah?” Sunkuyar da kanta kasa tayi ta kasa cewa komai “uhm I guess mun tafi off kenan,” Saurin rufe fuskanta tayi tana jin kunya, hira suka shiga yi ta masoya anan zaune. Ammah ne ta sauko fuskanta dauke da murmushi ta kallesu “son abarmin yarinya haka Kar a cikata da surutun karya na sama din zamani” Dariya ya danyi yace “barka da dare ammah” “Barka my dear,” karasowa parlor tayi ta zauna, nan suka shiga hira gaba dayansu anan zaune. Karfe takwas daidai saiga Amar ya shugo shida asad don, da sallama suka shugo atare, har zuwa parlor, su ammah dake zaune ne suka amsa sallamansu, kallonsu ammah tayi fuskanta dauke da murmushi tace “lale maraba yau PA alhaji ne a gidan namu” Saurin sunkuyar da kai asad yayi don baiyi tunanin zata tuna da sunan ba saboda sunan ne dada ke kiranshi dashi Duk sanda suka zo gidan.. Karasowa sukayi, Har kasa asad ya tsugunna ya gaisheta, da fara’a ta amsashi tana tambayar mutanen gida da hajiyarsa. Amar na daga zaune ya hakimce ya Dora kafa daya kan daya, salima ce Tayi saurin dukawa ta gaisheda da asad, kallonta tayi fuskanshi duake da murmushi ya amsa, maida kallonta tayi ga amar shima ta gaishesa, fuskannan Tashi a hade ya amsa ta. “Kunzo a daidai, bari a kawo dinner” Da sauri asad yace “Wallahi hajiya akan hanya nake, daman ayyuka ne sukayi min yawa shiyasa ban samu nazo ba” “Ahh Toh ko dan lemo Ay Ka tsaya kasha” ammah ta fada tana murmushi kafin ta maida kallonta ga salima, “yarinyar kirki a kawo ma baqo juice ko” Mikewa salima tayi ta fuce daga parlor asad ya bita da kallo wanda Aman ya ga hakan, take ranshi yadan sosu saidai bai nuna ba harta dawo da tray a hannunta, serving dinshi ta fara yi kafin ta miqa mashi. Godiya ya mata in a calming tone kafin ya karba yana mata wani irin kallo mai wuyar fasaara da alamu dai asad ya kamu. Saida ya gama sha yace “Alhamdulillah Zan wuce hajiya Allah ya Kara lafiya” “Tun yanzu PA? Baka tsaya Kun gaisa da matan abokin naka bama bari a kirata” Da mamaki asad ya kalli Amar daya hade rai yana latsa waya Har lokacin baice qala ba, Kallon salima ammah tayi tace “Kira min daughter” Mikewa tayi asad ya sake binta da kallo harta wuce sama, tana zuwa ga taddata zaune kan sallaya ta idar da sallar isha’I, daga nesa salima ta tsaya ta soma magana “adda kizo inji ammah” “Okay” amra ta fada jiki a mace, saida ta dauka kusan minti biyu kafin ta mike tabi bayanta don harta fuce. Anatse ta futo sanye take da dogon hijab har kasa don towel ne kawai a jikinta, gaba daya dagowa sukayi suna kallonta harta sauko Banda amar da asad, tana karasowa ta gamsu zazzaune, “ammah gani” Ta fada muryanta a kasa don bata tsaya ta tantance su waye a parlorn ba, Dagowa asad yayi ya kalleta, kasa dauke idanunshi yayi akanta, yana tunanin inda ya santa, aranshi babu abunda yake furtawa sai “waiii perfect match” Ammah ce ta danyi Gyaran murya “daughter ga abokin mijinki,” Dagowa ta danyi suka hada ido kafin ta sauke “Ina wuni” “La..fi..ya..” ya amsa ararrbe Saurin dagowa amar yayi don haka kawai yaji yana son ya dago, kallon Ind a take tsaye yayi kafin ya maida kallonshi ga asad, Ganin yanda ya kureta da idanu yasa yaji wani irin abu ya taaya mashi a maqoshi sa [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update!! Unedited page… Wajen karfe uku na dare ya farka saboda wani irin zafi dayaji a jikinsa lokaci guda, bude rinannun idanunshi yayi ya sauke su akanta, ta maqalqaleshi gaba dayanta ta sauke mashi nauyin jikinta tana rawar sanyi, ga wani irin turirin zafi dake fita daga jikinta, saurin lumshe idanunshi ya sakeyi yi ya budesu tarr akanta sosai bakinta na gab da nashi lebanta na karkarwa sosai, saurin mikewa yayi zaune ya gyara zamanshi ya kalleta da kyau saboda akwai hasken bedside lamb dake a kunne, kyawawan ya zubama idanu inda wasu siraran hawaye ke zarya akan fuskan nata, saurin taba wuyanta yayi ganin yanda ta fara kafewa bakinta har lokacin yana karkarwa sosai, wani irin zafi yaji daya sashi saurin cire hannunshi ‘’shes burning up’’ ya fada ahankali yana kallon fuskanta, saurin janyeta yayi daga jikinshi ya mike tsaye yama rasa abunda zaiyi don ya mata taimakon gaggawa, tunawa da yanda ammah ke mashi lokacin da yake karami yayi don haka ya wuce bathroom ya jiko hand towel kafin ya dawo gefen gadon ya zauna ya soma goga mata a fuskanta. jikinta ne ya tsananta don har lokacin he can feel yanda take sauke nunfashi mai zafi sosai akan hannunshi, last option daya yake dashi wajen taimaka, kamar bazaiyi ba don yasan zaiyi affecting dinshi sosai, saidai ganin yanda take rawar sanyi ya sashi jin wani iri don haka ya mike tsaye ya kashe ac dakin ya wuce ciki closet ya dauko babban duvet mai nauyi sosai ya sauya da dayan, yanda yake yin komai a gaggauce zaka gane hankalinshi a tashe yake. Yana nan tsaye yana nazari kamar ana fusganshi haka ya soma zame kayan jikinshi ya rage daga shi sai dogon wando pjs dinshi. Ahankali ya hau kan gadon ya zauna kafin ya janyota jikinshi ya soma zame kayan jikinta, saida ya cire kayan barcin nata gaba daya kafin ya hade jikinshi waje daya ya rungumota, wani irin shock ya soma ji saboda yanda fatar jikinta ke gogar nashi don babu bra kwatkwata jikinta, runtse idanu kawai yakeyi jikinshi na vibrating saboda kusanci yayi yawa sosai, janyo duvet din yayi ya rufa masu gaba dayansu tundaga sama har kasa har lokacin tana cikin jikinshi tayi lamo. Ahankali zafin jikin nata ke transferring zuwa jikinshi don shi temperation dinshi is normal, shida idanunshi suke a bude kuma yana cikin hayyacinshi shi kadai yasan irin connection din da zuciyoyinsu suka shiga, don heart beat dinsu kusan a tare suke bugawa, at the point ya tabbatar zuciyarshi is beating for her don kwata kwata ba haka zuciyarshi ke bugawa ba, Bakinshi ya maotso saitin kunnenta ya soma karanto mata addu’oin samun sauki harta daina rawar darin da takeyi nunfashinta na sauka ahankali akan kirjinshi da gashi ke kwance akai. Har aka kira sallar asuba bai runtsa ba ko kadan yana maqale da ita, sallar ma bai samu yayi ba don sai a lokacin barci ya fusgeshi saboda wani matsanancin ciwon kai daya fara kawo mashi ziyara. Amra dai bata san wainar da yake toyawa ba saidai daren ranar taji wani irin sanyi a zuciyarta, daman duk dare saitayi wannan zazzabin wanda ayanxu ya zaman mata jiki don duk dare saitayi. Basu suka tash ba sai wajen karfe goma na safiya, amra ce ta fara bude idanunta saboda wata irin yunwa data nuqurqusota, saurin bude idanunta tayi ganin duhu duhu yasa tadan razana don bata ma lura da ajikinshi take bay a lullubesu da duvet, mutsu mutsun da ta soma yi ne ya farkar dashi daga barcin, bude kyawawan idanunshi yayi ya sauke akanta, sai alokacin itama ta kalli fuskansa da kyau, janyota yayi sosai a jikinshi ya lumshe idanunshi da suka danyi jaa yace ‘’shiii go back to sleep’’ Dauke idanunta tayi akanshi don yanda yayi mata maganar yasa ta soma jin wani abu chan kasan ta saboda whispering tone yayi using, dan turo bakinta tayi kafin ta soma Magana anatse ‘’ ni yunwa nake ji’’ Bai bude idanun nashi ba ya sake cewa ‘’baki isa ba fah, yanda kika hanani barci jiya sai kin koma’’ Ashagwabe ta sake cewa ‘’wallahil azeem yunwa nakeji, cikina yana ciwo’’ Banza yayi da ita, idanunshi a rufe to his surprise sai jin kukanta yayi kamar wata baby ashgwabe tana kuka tana gunguni tana Magana ‘’ni wallah yunwa nake ji’’,ta fada tana harba kafarta har wani zungurinshi takeyi da kafafun nata wanda ya sashi runtse idanunshi ya danyi yar tsuka ya bude idanun ya saukesu akanta ‘’why are you so stubborn ne? ke ba’a isa a fada maki abu kiji ba’’ ‘’toh nace maka inajin yunwa kaqi barina na tafi’’ ta sae fada tana kauda kanta daga gareshi. Bai saketa ba haka zalika bai sake ce mata qala ba harta karaci kukan nata ta gaji ta rabu dashi, don kukan ma galabaitar da ita yakeyi sosai. Saida suka dauki kusan minti atalatin a haka, har lokacin bai saketa daman dalilin qin sakinta nata da yayi was erection din data tado mashi wanda bayason ta ganshi a haka ta samu kofar sake rainashi shiyasa ya ki sakinta saida ya bari komai ya dan lafa mashi. Sauke duvet din ya farayi kafin ya sassauta rikon da yayi mata ya sauke kafafunshi kasa ya wuce bathroom anatse ba tare da ya waigo inda take zaune ba don har lokacin engine dinshi na nan a tsaye bai sauka ba, ya shiga bathroom ya soma zame kayanshi ya fara wanka. Tana ganin ya shige bathroom ta mike zumbur, sai alokacin ta lura da babu komi a jikinta said an pants dinta, wani irin takaici ta danji a ranta don yanzu kiriri ta gane buqatarta yake sosai, wanda tayi alqawarin bazata taba bari ya kusanceta ba sai ya karbeta a matsayin mace kamar kowacce mace a wajen mijinta. Yar tsuka tayi ta zura rigar barcinta, bata ma staya saka hula ba ta fuce daga dakin aranta tana rokon allah yasa babu kowa a parlor, koda ta futo daga dakinshi ta karasa wajen kofar fita daga parlor nashi saida ta dan tsaya ta bude kofar ahankali ta zuro kanta, babu kowa a parlor kuma bataji wani hayaniya ba ko karar spoons don haka tayi maza ta bude kofar ta fuce fit tana dan sassarfa kamar munafuka. Batayi landing a ko’ina ba sai dakinta tana shiga ta sauke wata ajiyar zuciya tana haki, saida ta dan dawo daiidai kafun ta wuce cikin daki ta soma rage kayan jikinta ta wuce bathroom tayi wankanta. Tana gama wanka ta fito daga bathroom tana tsane jikinta da hnd towel data ruko a hannunta, agurguje ta soma shiryawa ta saka wani doguwar riga wanda ta dan kamata kadan, tana gama shiryawa ta hau kan sallaya ta tada sallah, tana idarwa ta mike tsaye tana kokarin cire hijab din jikinta saiga sallamar ammah, cikin sauri ta sauke hijab din kasa ta wuce wajen dresser ta tsaya tana murmushin yaqe don bazata so ta ganta tana sallah yanxu ba don duk wand aya ga haka sai ya kawo wani abun, ammah dai ta kamata lokacin da ta bar wajen sallayar haka zalika taga fitowarta daga dakin nashi don tana tsaye tana shirin futowa daga kitchen ta hangota. Fuskan ta dauke da murmushi ta tako cikin dakin tace ‘’daughter yau kin Makara sosai’’ Adaburce amra ta saukar da kanta kasa tana wasa da yatsunta tace ‘’ina kwana ammah?’’ ‘’lafiya kalua daughter ya kwanan ki da na baby?,’’ ammah ta sake tambayarta ‘’alhamdullillah’’ ta amsata anatse muryanta baya futowa ma sosai. ‘’zo ga breakfast na kawo maki, na sanki da son dumame’’ ammah ta fada tana karasowa baking ado ta ajiye mata akan carpet ‘’bismaillah, zoki zauna kici dear’’ Cikin jin dadi amra ta karaso inda ammah ke tsaye kanta har lokacin a kasa fuskanta fayau said an murmushi da ya wanzu akan fuskanta ‘’thank you ammah, daman dashi na tashi wallahi’’ Murmushi kawai ammah tayi mata kafin ta juya hanyar futa tace ‘’idan kin gama ki sauko kasa, yaudai kid an zagaya estate din, ga salim nan saiya rakaki’’ ‘’tohm ammah’’ amra ta bata amsa. Ammah na fucewa ta zauna ta nadi tuwon nan sosai, saida taci ta koshi harda sude hannu kafin ta wuce bathroom ta wanke hannunta, tana wanke hannun ta fito ta dauki plate din ta fuce daga dakin. Kasa ta fara saukowa babu kowa a kasan don haka ta wuce kitchen kai tsaye ta ajiye plates din, gaban fridge ta tako ta dauka bottle of ice water kafin ta fuce daga kitchen din. Tunda ta gifta ta wuce kitchen ya dago ya kaleta harta futo daga kitchen din batama san yana wajenba, itako amra bata lura dashi ba kwata kwata kanta a kasa saida tazo daidai wuce hanyar dining din ta jiyo karar spoon, duk a tunaninta ma ammah ne a wajen don haka ta dan dago da idanunta, karaf idanun nata suka sauka akan nashi, hannunshi rike da toasted bread yana kokarin kaiwa baki, samun kanta tayi da galla mashi harara tayi wani farr da idanu tare da turo mashi baki kafin ta kauda kanta gefe tana kokarin amsa kiran da ammah dake zaune a sitting room takeyi mata ‘’daughter daughter, kin sauko ne?’’ ‘’eh na sauko ammah, plate na ajiye ne a kitchen’’ tana kaiwa nan ta sake mashi kallo daya ta dauke kanta ta cigaba da catwalk tafiyanta kamar wata tarwada,mazaunanta yabi da kallo har saida ta gifta ma kallonshi kafin ya sauke wata nauyayyiyar ajiyar zuciya ‘’ya allah,’’ ya furta ahankali, tunani ya soma yi aranshi har lokacin bread din na hannunshi bai kai baki ba, ‘’yarinyar nan na neman haukatani’’ ya fada aranshi kafin ya danyi wani murmushin da shi kadai yasan ma’anar shi ‘’zanyi maganinki ne’’ Tura bread din yayi abakinshi, da farko kwata kwata bayajin cin komai saidai yanxu daya ganta da yanda tayi wannan abun da tayi mashi da fuskanta saiya tsinci kanshi da jin dadin cin abunci,. Amra kuwa wani irin haushinsa takeji yanda yake kokarin maidata kamar wata toy dinshi, don sai ayanxu ta lura da take takenshi na neman coffee da daddare, saboda yasan ammah zata ce takai mashi, tun kafin ta karaso parlor ta soma Magana a zuciyarta ‘’ay kuwa bazan kara kai maka ba wallahi, daman na lura da take taken ka’’ Kaarsowa tayi parlor har lokacin tana tunani aranta,muryar ammah ne ta katseta ‘’daughter kayannan baya damunki?’’ Dan dagowa tayi kafin ta maida idanunta kan kayan ‘’ah ah ammah, baya damuna’’ ‘’toh shikenan, ki dauko mayafi salim ya rakaki ku zagaya’’ ammah ta fada tana maida kallonta ga tv ‘’tohm ‘’ tana kaiwa nan itama ta wuce sama anatse, tana shiga daki ta dauka dankwalin doguwar rigar ta tsaya gaban mirror ta daura dankwali, ba karamin kyau daurin yayi mata ba dukda bata iya ba, tana gama daurawa ta dauka kohl ta sanya a idanunta da suka dan fada kadan, tana gamawa ta dan jaa baya ta karema kanta kallo, dan bumb dinta ya futo sosai don sai a lokacin ta lura dashi saboda yanayi rigar jikin nata daya fiddashi dan kiff, shafa cikin tayi tana murmushi, ‘’yanxu da baby anan wajen’’ ta fada tana shafa cikin nata tana murmushi, ta dauka kusan minti biyu a tsaye tana shafen cikin nata kafin ta tuna da wani abu, take yanayinta ya sauya tana tausayin kanta, duk sanda ta tuna yanda ya Muhammad ke treating dinta tana jin rashin dadi aranta, ta rasa dalilin dayasa hes always cold to her, kowani aure tasan koda babu soyayya akwai mutuntawa da kulawa da juna saidai ita batayi sa’a ba, don ko fara’arshi baifi sau biyu ta taba gani ba, baya sake mata ko kadan, doguwar Magana ma bata shiga tsakaninsu saidai fada, har lokacin ta kasa gane wani irin mutunne shi, da farko bayan rashin lafiyar ammah har tana cewa ya chanza ashe ashe bai chanza, koda yake what did she expect? Baka taba chanza mutun daga yanda yake dlilin wannan yasa ta kasa tantance a wani matsayi ta sakashi a zuciyarta, bata jin zai taba sonta a duniya don haka bata daurama kanta bama saida ta kawo zancen soyayya aranta ta tuna da Haifa,ada chant un tana tunaninta sometimes harda kuka idan tayi missing dinta saidai yanxu komai ya chanza, but har lokacin tana ranta. Nunfaswa tayi ta janyo mayafin ta ta nada shi kan kafadarta ta fito daga dakin har lokacin bottle of ice din data dauko yana hannunta, natse take tafiya harta sauko kasa, dan dagowa tayi daga nesa ta hangoshi zaune kusa da ammah ya daura kafa daya kan daya, wayarshi maqale a kunneshi yana responding calls, ‘’har kin sauko?’’ ammah ta tambayeta tana kallonta ‘’eh,’’ ta amsa ta kai tsaye kanta a kasa ‘’toh tashi kuje salim, ku zagaya ko’ina ki danyi exercise kafin ku dawo’’ ammah ta fada tana kallon salim dake zaune yana buga ball Mikewa salim yayi ya zagayo inda take ‘’ammah sai mun dawo’’ amra ta fada tana bin hanyar futa daga cikin parlor hannunta rike dana salim suna tafiya ahankali. ‘’toh daughter saikun dawo’’ ammah ta fada tana maida idanunta kan tv. Saida y agama wayar ya dan kalli ammah ta gefen idanu, kamar bazaice komai ba chan kuma ya hade rai yace ‘’ina zasuje da safen nan’’ Yanda yayi maganar yana basarwa kamar bashi ba,ammah bata kalleshi ba ta bashi amsa kai tsaye ‘’zasuje strolling’’ Dan tabe baki yayi kmar bai damu ba, yna son mikewa saidai kuma yana ganin kamar amma zatayi tunanin wani abun don haka ya soma latse latsen wayarshi. Tunda ta fuce yake kallon time din wayarshi don ya dauka suna fita zasu dawo saidai yaga akasin haka don kusan 30mins basu dawo ba, kasa sukuni yayi daga zaunen da yake dukda bazaka taba tantance hakan akan fuskanshi ba sai tsaki daya dunga jerowa har lokacin idanunshi nakan wayar, ganin tsukar tashi taki karewa yasa ammah juyowa ta kalleshi ‘’is everything okay son?’’ dan dagowa yayi ya kalli ammahn kafin ya sauke kanshi ‘’wani aiki nasaka ayi shine akayi min shirme’’ Ammah dai bat ace mashi qala ba don ta lura da yanda ya yanayin nashi bayan futarsu amra, babu abunda tke sai murmushi aranta ta so Magana ‘’zama ka saukar da wannan ego din naka ne’’ Zumbur ya mike tsaye ya wuce bedroom dinshi, cikin yan mintuna qalilan sai gashi da key a hannunshi, don gaba daya hes anxious akan futan nata, gani yake kamar wani abu zai sameta ko kuma za a kalleta wanda hakan ke tayar mashi da hankali sosai, ganin ya nufi hanyar futa yasa ammah cewa ‘’futa zakayi? I thought kace yau wuni zakayi a gida’’ ‘’akwai wani abu da zanje na karba ne’’ ya amsata ‘’okay adawo lafiya’’ ammah ta fada tana dauke idanunta daga gareshi tana dan murmusawa irin nasu na manya. Yana futa ya wuce wajen zabgegeiyar benz dinshi ya budeta ya shige ciki, cikin hanzari ya kunna motar yayi reversing, wani irin mahaukacin horn yayi don gab daya securities din suna cikin cctv room sai karar horn dinshi sukeji. Da sauri daya daga cikin securitis din ya futo ya bude mashi gate din, a harzuke ya karaso da motar inda securities din yake ya zuge glass din motar ya soma Magana cikin fada ‘’what the hell is going on with your head? Kana son loosing job dinka ne? Da sauri secuty yace ‘’no sir sorry sir’’ ‘’so you better do your job properly, this is your last warning’’ ya karashe yana fuzgar motar aguje kamar zai tashi sama, bin kan titin estate din ya farayi don street kusan uku ne a cikin estate din, haka yabi first street baiga alamunsu ba, gaba daya ranshi a dagule yake shi kanshi ayanxu kasa controlling kanshi yakeyi akanta, haka ya dunga bin street din estate dinnan yana zagayesu yana dawowa tass bai samesu ba, saida yazo dab da last street ya hangosu daga chan nesa, rage gudun motar tashi yayi ya soma tafiya ahankali, nan ya soma hangosu da kyau, tana daga zaune kan wani dakali wajen kofar gate din wani apartment salim na daga gefenta shima a tsaye yana wasa da wani farin cute kare, itama idanunta nakan Karen tana kokarin shafa kanshi, saurin taka burki yayi kiii lokacin da wani mutumi ya fito daga cikin apartment din yana masu Magana, dan jim yayi yana kallonsu zuciyarshi na boiling sosai, abunda ya kara harzuka shi shine ganin tana murmushi tana shafa kan Karen wanda mutumin ya janyo ring din da ake kama Karen dashi da alamu nashi ne, amar dai idanunshi sunyi jaa sosai, ranshi yayi mugun baci sosai har baisan lokacin daya karaso inda suke da mot aba ya zuge glass din motar fuskanshi babu annuri yace ‘’get in’’ Tunda ya tsayar da motarshi amra ta dago ta kalli motar,baka hango na ciki don saida ya zuge glass din ta ganshi, gabanta ne yadan fadi haka kawai ba tare da sanin dalilin ba, ganin yanda fuskanshi ta hade sosai yasa ta danji wani iri, ‘’do I have to repeat my self’’ Mikewa ta soma yi ahankali tana kokarin mikewa, kafanta da ya dan sake mata ya jaaa jinni ne yasa ta danyi baya ta danyi kara ‘’washh’’ da sauri mutumin ya mika hannu zai taimaka mata karta fadi kasa, aamar da yaga haka yayi saurin buga mashi tsawa ‘’don’t you dare, don’t you dare touch my wife!!!!! Are you insane!!!’’ Yanda yake fada a cikin motar da yanda gaba daya a susuce yasa gaba dayansu suka sha jinin jikinsu harma da mutumin, kallonshi mutumin yayi in a calming tone yace ‘’sorry yallabai, naga zata fadi ne shine!!!’’ ‘’shut the fuck up ka wuce cikin apartment dinka ko na koreka daga..’’ Kallonshi mutumin ya dunga yi tun lokacin daya soma Magana, sai a lokacin ya lura da koma waye, ‘’the owner of the estate,’’ ya fada aranshi, cikin sauri ya akste amar daga abunda yake shirin fada yace ‘’dan allah kayi hakuri sir, tsautsayi ne’’ yana kaiwa nan ya wuce cikin apartment dinshi da dan Karen sa a hannu. Amra dai komawa tayi baya ta zauna saboda zugin kafarta, idanunta sunyi jaa sosai, ‘’keee’’ amar ya sake fada yana kallonta, bata dagoba don at this point dayace kee dinnan ya hasalata sosai ‘’idan kika bari na sake repeating kaina saina…’’ ‘’saikayi me?’’ tayi saurin katseshi ranta a bace, itama idanunta yayi jaa sosai, mai ciki da jaraba, lokaci guda idanunta ya rufe ta soma Magana ‘’nace me zakayi min? dukana zakayi?, ehhh?’ da fada da dan karfi daya salim matsowa kusa da ita yana jan gyalenta alamun tayi shuru, saurin ture hannunshi tayi ta hankadashi gefe idanunta yayi jaa sosai bata ji bata gani ‘’matsamin a waje kai kuma,’’ Tana fadin haka ta maido da idanunta kana amar ‘’ina ruwanka dani yaya? Naga dai baka damu da alamarina ba? Baisa yanxu kake shiga cikin rayuwata?, ‘’ Ranshi ne yayi mugun sosuwa don haka ya mata wani irin kallo mai wuyar fassara, cije lower lips dinshi yayi ya fusgi motarshi yabar wajen yana jin haushin kansa da yanda ya sauke kanshi har tana iya fada mashi Magana, gaba daya maganganunta basu bashi haushi ba sai Kalmar dukana zakayi datace, abun ya bata mashi rai sosai, me take nufi Kenan? Hes not that ruthless, bazai taba koda bugun hannunta ba saboda tana da wani matsayi babba a zciyarshi. Yana barin wajen ta sauke wata ijiyar zuciya don batayi tunanin zasu wanye da sauqi haka ba don duk a tunaninta da sanin da tayi mashi da zafin rai bazaiyi shuru yayi walking out haka ba, salima e daya rakube gefe ya tako inda take ya rike hannunta ya taiamaka mata ta mike suka bi hanyar dazai maidasu gida. Cikikin yan mintuna kalilan suka karaso gida, babu abunda take sai haki har suka karso cikin gida, ammah suka tadda a zaune yanda suka barta ‘’sannu daughter kinyi kokari’’ Murmushi kawai amra tayi ta samu waje ta zauna ta mikar da kafarta ‘’washh ammah na gaji anya zan iya kuwa’’ ‘’zaki iya mana daughter, sannu haka zaki dage harki saba’ ammah ta fada tana kallonta ‘’dauko min ruwa mai sanyi salim’’ amra ta fada tana kallonshi Mikewa yayi tsaye ya wuce kitchen kallonta ammah tayi tace ‘’ku hadu da son akan hanya kuwa yanxu shima ya futa’’ Hade rai amra tayi tadan tabe baki kafin tace ‘’eh munga fucewarshi lokacin muna dawowa’’….. [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update Unedited page Hade rai amra tayi tadan tabe baki kafin tace ‘’eh munga fucewarshi lokacin muna dawowa’’ Shuru ne ya biyo baya bayan dawowar salim da ruwan data buqata, tunda tayi resting bayanta ta soma jin barci barci sama sama, ammah na dake duban ta jefi jefi tana ganin yanayinta tace ‘’dear kije ki kwanta kafin anjima da yamma saiku sake futa ko?’’ Kamar daman jira take ta mike tsaye tana dan yin nishi sama sama ‘’toh ammah,’’ Tana kaiwa nan ta wuce hanyar stairs zuwa dakinta, datayi dan taku daya biyu saita huta kafin ta cigaba, ammah na kallontta daga zaune, fadin irin farin cikin da take ji idan ta kalli amra dake dauke da cikin Muhammad mara misaltuwa ne, shes so happy, kusan kullum sai tayi sadaka, duk dare kuwa bata barcin daya wuce awa biyu, haka zata tashi ta kafa goshinta akan sallaya tana godiya ga Allah daya basu wannan kyauta ta musamman, she’s just waiting for the perfect time ta fada ma Muhammad, dalilin dayasa ta boye mashi kuwa shine, yanda ta lura yana qaunar amra sosai amma yaqi futowa fili ya nuna yana son ta, bayan wannan tafison sai ya nuna yana buqatar matarshi da kanshi kuma yayi accepting dinta da kanshi kafin ta fada mashi. Ayanxu ta zuba masu idanu tana karantarsu sosai, daya daga cikin abunda ta lura dashi shine, yanda yake pushing amra don duk hidimar datakeyi mashi akan idanunta ne shi kuma yana basarwa saboda ego dinshi daya kasa barinshi ya saukar da kanshi kasa, da farko taso ta barsu a yanda suke ko zasu dawo dan kansu saidai kuma amaimakon komai ya falling into places sai akasin haka, don yanda yake pushing din amra yasa take baya baya dashi, don da gayya ammah take aikata dakinshi don ta lura ta daina kwana anan dinma, bata takura mat aba haka ta kyaleta tana kwana inda takeso saboda yanayin ta. Nunfasawa ammah tayi tana tunanin, harga allah tana son tagansu kamar kowanne mata da miji, saidai hakan kamar bazai samu ba saboda kafiya irin ta amar, tunanin yanda zatayi dasu ta fara kafin takai kan decision dinta. Tana nan zaune salim na gefenta yana barcin daya saba a doguwar kujera akayi sallama, kallon inda yake shugowa ammah tayi fuskanta dauke da fara’a da bata barin fuskanta, ‘’malam labara maraba lale’’ Har inda take zaune ya karaso ya zauna a kasa ya fara gaisheta ‘’nace ka daina zama a asa malam labaran, ga kujera nan manene amfaninta kenan’’ Cikin girmama way ace ‘’hajiya nan ma yayi, ina wuni ya iyali?’’ ‘’lafiya kalua alhamdullahi ya aykin gona?,ya kuma jiki’’ ‘’da sauqi hajiya alhamdullahi, ‘’ ya bata amsa ‘’toh madallah allah ya taimaka’’ amma ta amsa shi tana kokarin kallon tv. Hannunshi ya zaro cikin aljihun shi yace ‘’hajiya ga wannan, kudin wannan shekarar ne, shine nace bari na akawo’’ Kudin ya ajiye mata da paper a gefe ‘’wannan list din komai ne na rubuta a ciki, murmusawa ammah tayi ta kalli kudin daya nade a leda kafin ta maida idanunta kanshi, ‘’masha allah, ka rike a hannunka, duk wani abunda za a buqata a gonar saika saya dashi sai kuma amfaninka kaima’’ Kanshi a kasa yace ‘’hajiya akwai duk wani abunda za a buqata, wannan…’’ ‘’Toh ka rike kaja jari’’ ammah ta kkasteshi, wasu ahwaye ne suka fara zarya akan fuskanshi, kafin ya dan dago ya soma jero mata adduo sosai. ‘’babu komai malam labaran ka daina min godiya? Yauwa daman inata so na tambayeka, ya maganra memories dinka kuwa, akwai improvement?’’ nunfasawa ya danyi yana murmushi yace ‘’alhamdullahi, gaskia akwai, saboda yanxu idan na kalli wasu abubuwan wani shafi daga cikin rayuwata yana zuwanmin’’ ‘’toh alhamdullah allah ya kawo sauqi cikin lamarin’’ ammah ta fada tana murmusawa ‘’ameen hajiya, bari na wuce,’’ ya fada yana mikewa, ‘’toh madallah malm labaran nagode sosai.’’ Dan waigawa yayi ya kallli inda salim ke kwance ya juyamasu baya don baya fuskanta inda suke zaune, murmushi kawai malam labaran yayi ya fuce daga gidan yana jin yanda hajiyar take kara qima da daraja a idanunshi, ‘’oh ashe waennan ne yaran da ta rikesu, allah sarki samun mutane irin hajiya sai an tona, baka sansu ba basu sanka ba ka rike su amana kamar naka allahu akbar’’ malam labaran ya fada yana tafiya shi kadai har yazo bakin wajen mai gadi, don shima maganar yara da hajiya take rikewa daga wajen baba mai gadi yaji zancen. Sallama yayi ma baba mai gadi kafun ya fuce daga gidan. Bangaren amra kuwa tana shiga daki ta soma zame kayan jikinta ta wuce bathroom don jikinta har wani yami yami yake mata saboda dan zufar datayi, a gaggauce ta watsa ruwa ta fito daure da towel tayi kwanciyarta nan take barci ya debeta. Bangaren amar shima tun bayan ya fusgi motarshi yabar estate din ranshi a bace bai tsaya ba, haka ya dunga zagaye da motar yama rasa ina zaije, ranshi yayi mugun sosuwa da abunda amra tayi mashi, bait aba tunanin zi sauke kanshi to this level ba har ta samu damar fada mashi Magana son ranta and abunda yafi bata mashi rai shine yanda ya kasa ce mata komai, ‘’why why’’ ya fada da karfi yana bugun steering motar shi, gefen titi ya gangara yayi parking don idan rasnhi ya baci baya careless driving, yana parking motar yayi shuru yana dafe kanshi dake sara mashi sosai, shi maganganun ma data fada mashi bai dameshi ba kamar ganinta da yayi zaune wani asararre yana mata Magana ita kuma tana murmushi, abun ya staya mashi arai sosai yanda mutumin ya tsaya yana kallonta har yana kokari taba jikinta, ‘’fuckkk’’ ya fada da karfi yan sake bugun sterring din kamarzai ballah ranshi amugun bace yake ‘’why would she smile’’ Ya fada aranshi, meysa zatayi ma wani murmushi, murmushinta mai tsada ne wanda baya son kowa ya gani bayanshi ya fada aranshi, wata zuciyarshi ce ta tambayeshi ‘’why? Why would you care idan tayi ma wani murmushi?meysa zaka damu’’ Dan jim yayi ranshi a abce kafin ya furta ‘’cause shes my wife, as long as shes my wife no one will ever see that smile’’ Wata zuciyar ce ta sake tambayarshi, ‘’but kace baka buqatarta why now? Why are you acting like that ko dai kana sonta ne? are you ready to accept her?’’ Dafe kanshi yayi ya furzar da wani nunfashi mai zafi kafin yace ‘’no no nooo, bazai taba yuwu hakan ne ba kawai obsession ne da tausayi that’s all, nothing else’’ Wata zuciyarce ta sake tambayarshi ‘’then why would you care, why are you jealous?’’ Haka nan zuciyarshi ta dunga mashi wasi wasi, yama rasa taka maimain, ainihin abunda yake damunshi, he cant lie baya wuni day aba tareda ta fado ranshi ba every seconds, gashi lokaci guda allah ya saka mashi damuwa akanta, don ayanxu sai yayi tunanin sau nawa baima san yana yi ba, hes craving for her, he wants her badly, he cares for her saidai wani bangare na zuciyarshi na ego dinshi bazai barshi ya sauke kanshi ba, infact why would he do that? Haka yake yawan tambayar kanshi daga nan kuma komai saiya sauya, haka zai fara denying feelings din da yake mata,thinking about this kadai yana damunshi sosai, ya dade a cikin motar yana saqa da warwara, sai wajen yamma yabar wajen ya juya akalar motarshi zuwa gida. Karfe biyar daidai ya shugo gidan bayan ya tsaya a masjid yayi sallan asr, lokacin daya shugo gidan babu kowa don motar ammah bata garage don haka ya gane cewa bata gidan, yana nan tsaye a parlor ya zaro waya shi ya soma dialing number ta, ammah na picking tun kafin ya soma Magana ta katse shi don tasan nagging zai fara ‘’sorry son ka dawo bana nan ko? Naje groceries shopping naga abubuwan fridge sunyi kasa’’ Sauke ajiyar zuciya yayi har tana jin sautin sa ‘’ammah na, maysa baki fada min dana futa ay dana biya na sayo’’ ‘’sorry son,nag aka futa ne cikin gaggawa, shiyasa banyi maka maganar ba’’ Saida takai aya ya cigaba ‘’ammah please..bana son kina yawan futa ke kadai, ga aman ne, idan ma bana nan he can go and get it’’ ‘’son, calm down, babu abunda zai faru dani cikin ikon allah, besides aman baya nan, zaije daukan salima daga school yau zasu gama exam very late, bazan dade b azan dawo nan kusa ne fah’’ Ahankali ya sauke ajiyar zuciya for the second time yace ‘’okay tohm, allah ya kiyaye’’ ‘’ameen yauwa ka shiga ka duba min daughter ko zata buqaci wani abu, na barta tana barci’’ Shuru ya danyi kamar bazaice komaiba har saida tace ‘’hello kana ji?’’ ‘’yess ammah’’ yana kaiwa nan ya kasha wayar Part dinsa ya wuce direct, yana shiga parlor ya zauna a kan couch dinshi ya danyi resting kanshi tare da lumshe idanunshi, yanayin fuskanshi bazaka taba tantance yanayin da yake ciki ba kwata kwata, ya dade a zaune kafin ya mike ya wuce bedroom dinshi. After like 30mins sai gashi ya futo sanye da farar riga mai gajeran hannu ta kamashi sai sai gajeran wando daya kai har wajen gwiwarshi, hannunshi rike da wayarshi while dayan hannun ya saka shi cikin aljihun wandon nashi, kafanshi sanye yake da wani sandals baki wanda ya fidda kyawawan yatsun kafafunshi dogaye, fuskanshi sai sheki yakeyi, he look so damn handsome, kamar ka sace shi ka gudu sai kamshi jikinsa ke fiddawa duk inda ya gifta, cikin kamewa yake tafiya harya bi hanyar stairs, walking majestically kamar basarake, fuskanshi a hade kamar koda yaushe, yana hawa sama hanyar dakinta ya wuce direct kai tsaye, yana zuwa daidai kofar nata ya sanya hannunshi kan handle din kofar ya bude, Yana budewa ta juyo arazane don harta zame towel dinta kasa tana shirin daukan doguwar rigar da zata saka, cikin saurin ta dago idanunta ta sauke akanshi, shima ita yake kallo tundaga kanta dake digar ruwa zuwa kafadarta dake sheki da sauran ruwa a jiki zuwa santatala cinyoyinta data saka wani blue lace pants, juya mashi baya tayi tana kare kirjinta ranta lokaci guda y abaci da wannan behavoiur nashi na shigowa dakin mutane babu sallama babu wani excuse kawai ya bude kofa, abunda yafi kular da ita shine yanda ya kafeta da idanu, dukda ta juya mashi ba she can feel yanda yake mata kallon kurulla, gashi babu komai a jikinta banda pant dinta, ita fatanta ma allah aysa baiyi noticing dan bumb dint aba daya fito sosai, rai abace ta jawo rigar tata ta zura abaibai kafin ta juyo ta fuskance shi, har lokacin ita yake kallo haka zalika bai rufe kofar dakin ba don yana tsaye a bakin kofar ya rike handle din kofar, ranshi a hade fuskanshi tam, dukda ya shiga wani yanayi daban ganin ta haka but bazaka taba tantance hakan ba saboda yanda fuskanshi keda wuyar fassara, ‘’dan allah ka dunga yin knocking in zaka shugo’’ ‘’in naki fah?’’ ya fada yana takowa inda yake bayan yayi banging kofar daya sa harta dan tsorata sosai. Takowa a soma yi ahankali har inda take tsaye dan nesa da ita har lokacin hannunshi na cikin aljihun shi, ‘’acikin gidana saina nema excuse kafun na shiga inda nake so? Uhmm’’ Ranta e ya dan sosu da maganarshi don haka ta dago rai abace ta kalleshi ‘’koda kuwa a gidan naka ne, bai kamata ka shugo min haka nan ba ina saka kaya yanxu idanda tsirara nake fah?’’ Kallonta yayi daga sama har kasa kafin yadan sauke wani lausassan murmushi kafin ya hade fuskan nashi, ‘’bakida right din fada min abunda ya kamata nayi, idan na ganki naked haramun ne?, niba mijinki bane?’’ Wani irin kallo tayi mashi na kama raina min hankali kafun ta dan murmusa ‘’auu sai yanxu kasan ni matarka ce?, I tot kace baka buqata na a rayuwar why yanxu kuma,?’ Rai a bace ya sake kallonta, ta kaishi bango sosai ita kanta dataga reaction dinshi bayan ta fada mashi hakn saida ta dan tsorata, ‘’anya kinje islamiyya kuwa? Let me remind you, nike da iko akanki aduk lokacin dana so, idan ina buqatarki dolenki ki mika kanki, haka zalika idan bana buqatarki baki isa kija da hakan ba,’’ At this point jii tayi kamar ya chaka mata mashi a wuya, ranta ya gama baci sosai, ‘’niko naje islamiyya kuma ni nasan darajar mace wajen mijinta, ya muhammd bari kaji, nifa ba toy dinka bace ba da zaka dunga yi min abunda kaga dama koka fadamin abunda kaga dama, ayau idan harka buqaci rabuwa dani bazan hanaka ba but baka da right din forcing dina idan nace banayi, so ka daina cewa sai duk yanda kaga dama dani, waima tukunna inason ka fada min wani abu, what exactly do you want from me? Kace baka buqata na kace you don’t accept me as a wife, what else do you want? Jikina kakeso? Indai shi kakeso yaya bazaka samu ba, saboda n agama kawo kaina inda kake, fom the moment kayi pushing dina to the wall na fita daga sabgoginka saboda ka nuna min baka buqatata kuma bazaka taba buqatata ba cikin rayuwar ’’ Rai abace ya damko hannunta ya juyashi bayanta ya bankarota gaba, ‘’washh Allah ka sakeni’’ ‘yanda yake huci yana turata baya idanunshi sun rufe sosai ya soma maganganu, ‘’idan jikin naki nake so so what are you not my wife,har yau bakisan who youre dealing with ba, baki jin kunyan fada min abunda kikaga dama, who d hell do you think you huh? Is it because kinga ammah ta tsaya mashi shiyasa you feel like saying duk abunda kikaga dama huh’’ ‘’yaya ka sakeni zaka jimin ciwo,’’ ‘’no bazan sakeki ba saina nuna maki inada iko dake, and I can toy with you to my satisfaction innaga dama, bakece zaki fadi yanda zanyi dake ba, you’ll belong to me, only me idan naga dama,’’ Hannunta daya da bai rike ba ta saka ta rike damtsen hannunshi daya rike dayan hannunta, idanunta na neman kawo ruwa ‘’yaya karkayi forcing dina, wallahi idan kayi haka youll regret it nan gaba, don wallahi bazan ya..’’ Saurin toshe bakinta tayi jin ya turata kan gadon, gaba daya baya ji baya gani haka ya sanya hannu ya fisge rikarta ya keta rigar daga sama har kasa, kafin ya afka mata, babu irin struggling din da batayi ba akan ya saketa yaqi, saida yayi mata yaga yaga, kafin ya miqe soma sauke wandonshi daidai gwiwarshi, komawa yayi kanta, a lokacin duk ta gama galabaita, ga kuka ga gajiya daya soma tara mata, shes so weak at that point, don ko tsaya bata iya dagawa sai hawaye har lokacin bakinta bai rufe ba ‘’ka bari yaya,’’ ‘’bazan bari ba, baki isa ke fada min abunda zanyi ba, saina koyama maki hankali na nuna maki nine namiji anan’’ Yana kaiwa nan ya farke dan pants dinta ya dan rankwfo kadan baya ya sauke inner shorts dinshi, manhood dinshi tsaye tana haninya kamar maciji, tana gani ta runtse idanunta ta sallama mashi don tasan bazai fasa ba yanda yakai maquran nan, cikin ta ne ya soma murda mata lokaci guda gadan gadan, ‘’yaa ya ka bari dan allah’’ Ta fada ahanakli bakinta na karkarwa, sakin boobs dinta da yake ma wani mugun matsa yayi ya dan dagata ya soma balle buttons din rigarshi, bai gama ballewa ba idanunshi ya sauka akan dan small bumbs dinta,tabbas ya dan fito kadan don yanda ya karanci jikinta aranshi zai iya zanata kuma yasanta da flat tummy sosai don shike fidda waist line dinta, bai komai aranshi ba don haka ya cigaba da abunda ya faro yana shafata daga samanta zuwa cibiyanta, dan jim yayi don alokacin ma saida ya danji mararta ta danyi tauri ta kasa kasa, gaba daya baya hayyacinshi don haka bai kawo komai bay a fara kokarin shigarta, manhood dinshi ya kama kafin ya kwanto jikinta ba tareda ya danneta bay akai bakinshi saitin kunnenta ya soma karanto addauar saduwa da iyali ahankali, yana gamawa ya daidaici hanyar shiga, ahankali ya soma kai manhood dinshi wajen, bamm yaji babu wata kofa don fatar a rufe take, kanshi ne ya dauka chargy sosai don koda yakai manhood dinshi wajen shes so wet, haka ya fara kokarin forcing kanshi ciki, tana ihu tana rokonshi baya jinta, saida ya sake komawa for the second time nan ma yaji shuru babu hanya, hankalinshi ne ya tashi don tsukewar data yi har tafi lokacin daya kusanceta, gashi yakai to the point that bazai iya hakura ba, kokarin daidaita natsuwar yayi yana kokarin kaiwa wajen ‘’wallahi azeem zaka kasheni, idan hark a sake kokarin shiga zaka kashemu, bakada imani ne?,’’ Dagowa yayi don kalamanta sun dakeshi sosai har cikin zuciyarshi, saida ya dago yaga yanda ta galabaice ga gumi daya shafe fuskanta gaba daya, kuka take sosai harda majina idanu ta a rufe, saida taji ya tsaya ta bude idanun nata, koda ya kalli cikin idanunta saida yaga yanda yayi jaa sosai kamar agwashi, ‘’menayi maka meysa ka tsaneni?da kake kokarin forcing kanka a jikina,wallahi yaya bazan taba yafe maka ba idan kayi sanadiyar abunda ke tattare dani, ban taba tsammanin zaka gwada min how merciless you are ba sai yanxu’’ Jikinshi ne yayi sanyi don sai a lokacin ya lura da abunda yaso yi, wanda bait aba tunanin zaiyi hakan ba a gareta dukda ita halas dinshi ce, bashida burin forcing kanshi a jikinta, ayanxun ma baisan mey ya hau kanshi ba,fushin da yayi yasa ya kasa controlling zuciyanshi, saurin mikewa yayi daga kanta jikia mace ya soma maida wandonhi, yana gamawa ya yi unbuttoning rigarshi, baima gama saka rigar ba ya kalleta ‘’the next time kika sake yin abunda kikayi yau bazan daga maki kafa ba,and it will be worst than this’’ Ya karashe yana juya mata baya yana runtse idanu, he can’t belive abunda ya fada mata bayan kuskuren dayaso tafkawa, wani irin haushi da takaicin kanshi yake ji,azafafe ya nufi hanyar kofar ya bude, ya fuce yana jin haushin kansa, bai ma tsaya ya lura da ammah dake shugowa da ledojin shopping a hannunta ba, gaba daya baya cikin natsuwarshi harya shige daki ammah na kokarin cewa ‘’son..mun..’’ Bata karasa ba ta dubi yanda jikinshi ke karkarwa da yanda buttons din rigarshi suke a bude ya sauko daga sama a harzike, gabanta ne ya dan fadi dukda bata kawo komai aranta ba saidai gabanta daya tsananta bugu saboda tasan shid a zuciya kamar kuturu. Yana shigewa daki ya dafe kanshi tare da fisge rigar jikinshi, ‘’inaliahi what was I thinking ya allah’’ Wani irin zafi da haushin kanshi yakeji tunawa da yanda idanunta sukayi jaa da yanda ta soma mashi Magana a galabaice lokacin da yke kokarin forcing kanshi, runtse idanunshi yayi ya aksa gane dalilin da yasa yake treating dinta haa dukda deep down baya jin dadin hakan shima, saidai wannan banzanego din nashi bazai sashi ya zama remorseful ba, babu abunda yakeyi anan tsaye sai tsaki, ganin hakan da yakeyi bazai maidoda agogo bay aba yasa ya wuce bathroom. Bayan shigewarshi part dinshii ammah ta bishi da idanu tana nazari kafin ta soma shigewa da abubuwan data sayo kitchen ta ajiye komai inda ya kamata na abubuwan datayi shoping dinsu kafin ta dawo parlor don daukar handbag dinta data ajiye anan parlor, su salima ne sukayi sallama ita da aman, salima ne ta fara shugowa sanye take da uniform a jikinta sai aman dake biye da ita da school bag dinta da books dinta a hannunshi tana mashi shagwaba yana bata hakuri kamar wani mijin hajiya, kallonsu ammah tayi, sun burgeta sosai yanxu ta sake tabbatar da idan aman ya auri salima zai kula da ita sosai saboda irin kaunar da yake nuna mata a fili sosai, jikinta ne ya danyi sanyi tunawa da yanda amar da amra suke zama, suda suke auren juna kwata kwata babu wani kusanci a tattare dasu ko kadan, shi miskili itama miskila, abun yana damun ammah ssoai dukda tasan amar nason amra ammah yana boyewa, bangaren amra ne ma bata tabbatar ba. ‘’ah ah yau kuma mai kayi mata haka ne take kunkuni’’ Ammah ta fada tana kallonsu, matowa salima tayi inda ammah take don sai a lokacin suka lura da ita ‘’barka da yamma amah na ya zaman gida’’ ‘’alhamdullahi daughter na ya kike ya exam, an gama lafiya? ’’alhamdullah ammah, im so excited jibi grads’’ Juyowa aman yayi ya kallesu yana dan murmushi yace ‘’barka da yamma ammah’’ ‘’barka dai son, ya hidima da mutuniyar tata, hala kayi mata laifi ne naga tana turo baki’’ ammah ta fada tana kallonta ‘’ammah wallahi shine wain ace zan sha icecream ya saya min wai bazai saya min ba haka kawai’’ salima ta fada tana galla mashi harara Kallonshi ammah tayi, ‘’haba son, meysa baka saya mata ba’’ ‘’ammah wallahi mura takeyi, da safe dana kaita school baki ganta ba she keeps on sneezing kamar hancinta zai fita’’ aman ya fada yana mata gwalo ‘’haba daughter yafiki gaskia anan, saboda lafiyanki, yanxu ki wuce sama kiyi wanka saiki sauko kuc abunci, gobe zamuje shopping din graduation’’ Cikin zumudi da murna salima tace ‘’yauwa ammah naa, love you so so much’’ ‘’love you more my dear’’ Juyowa salima tayi ta warci Jakarta ta wuce sama abunta tana jin dadi. Tana wucewa shima aman ya wuce dakinshi, suna tafiya ammah ta wuce sama itama don dubo amra data bari tana barci, da sallama ta bdue dakin nata, babu kowa a cikin dakin sai karar saukn ruwa, takowa ammah tyi bakin gadon ta dan tsaya tana jiran fitiwarta, idanunta ne ya sauka kan kayan amra dake a yage a kasa sai pant dinta shima da yayi gefe, maida idanunta tayi baking ado nan take idanunta ya suaka kan beddings din daya cukwikwiye kamar anyi dambe ga dan jini akan bedsheets din kadan, hankali ammah ne ya dan soma tashi, ahankali kunnuwanta ya soma jiyo mata kukan amra dake cikin toilet, matsowa tayi da sauri hanyar bathroom din t tsaya bakin kofar tayi knocking, kunnenta ta saka ajikin kofar tana jin yanada take yan surutai ‘’na tsanake yaya, youre so mean, baka da Imani, I hate you’’ Azafafe ammah ta donyi knocking kofar, ‘’daugter are you okay? Is everythingwrong,’’ Amra dake tsaye gaban shower jikinta a mace tayi zaman dirshan ta mike tsaye ahanakli tana share hawayenta ‘’e..eh.. im fine ammah, wanka zanyi yanxu zan futo’’ Komawa bakin gadon ammah tayi ta fara zarya tana son gano wani abu, don tabbas taga yanda ya sauko kasa a hargitse, ‘’badai muhammd forcing kanshi yayi akan yarinyar nan ba’’ ta tambayi kanta, fadin irin tashi hankalin da ammah ta shiga bata lokaci ne har saida amra ta futo daga bathroom kanta a kasa, idanunta yayi jaa sosai, hannunta ammah taja suka zauna baking ado, ‘’daughter meya sameki, meysa idanunki sukayi jaa?’’ shuru amra tayi ta sauke kanta kasa ‘’kaina ke ciwo’’ ‘’karkiyi min karya daughter whats wrong? Muhammd yazo wajenki ne? meya maki?’’ Kasa dagowa amra tayi haka zalika ta kasa cewa komai, ‘’daugter speak up, baki dauki matsayin uwa bane da kike boye min?’’ Hawaye ne suka fara zarya a fuskan amra ta kasa cewa komai, ‘’baki dauke ni a matsayin uwa ba Kenan?’’ ‘’ah ah ammah ba haka bane’’ amra ta fada ahankali kanta a kasa tana hawaye, ‘’then menene? Whats wrong ki fada min komai mai ya maki?’’ Cikin shehekar kuka amra ta soma Magana ‘’ammah bansan meysa ya tsanani ba, bayason ganina, ni na gaji da abunda yakemin, nace mashi bana so ban..’’ Saurin toshe bakinta tayi ta kasa karasawa, ‘’innalillahi wa inna ilaihi rajiun, ‘’ Rungumeta ammah tayi zuwa jikinta tana lallashinta, kiyi hakuri kinji, zan dauka mataki akan wannan, bazai cigaba da wulaqantaki ba idan baya sanki gwara ya rabu dake daina kukan my dear’’ Saida ammah ta lalasheta kafin ta umarceta datasa kayan ta kwanta ta huta, futa ammah tayi ta bata space, saida ta sauka kasa ta dumama mata tuwo da take so sosai kafin ta hauro saman, a zaune ta taddata ta doka uban tagumi a baking ado. Kaarsowa aammah tayi ta ajiye mata abuncin a gefenta ‘’daughter ki daina tagumi babu kyau kinji, kici abunci ki kwanta, ki kwantar da hankalinki zan amshi iyaka dake okay?’’ Grigiza mata kai tayi tare da yi mata godiya kafin ammah ta fuce daga dakin. Dakinta ta wuce direct, koda ta shigo dakin zarya ta soma yi a dakin tana tunanin yanda zatayi da amar, dole saita koya mashi hankali, yana neman rasa yarinyar nan ba tare da saninshi ba saboda wani banzan ego dinshi. Karfe takwas kowa ya sauko kasa, inda mazan suka wuce masallaci, suna dawowa duk suka wuce dining banda amra dake kwance a daki har lokacin bata fut ba saboda zazzabi daya riketa, tunda ya karas dining din ya gaishe da ammah yaga sauyi a fuskanta, hankalinshi ne yadan tashi don duk tunanin ko yayi mata wani abun ne batare da saninshi ba. Saida kowa ya gama cin abunci salima ta wuce da plates din kitchen, ammah ne ta miqe tsaye ta kalli inda amar yake zaune kanshi a kasa ‘’ka sameni a sama’’ tana kaiwa nan ta wuce sama direct Gabanshi ya fadi dam tunda ta soma Magana harta wuce sama, jiki a amce ya mike yabi bayanta zuwa dakinta, da sallama ya shiga dakin a zaune ya taddata baki gado, kaarsowa yayi anaste ya zauna bakin gadon nata gefen da take zaune, ‘’barka da dare ammah’’ Bata amsa shi ba ta soma Magana ‘’muhammd bansan haka ka koma very rutheless ba, bansan yanxu ka sauya ba zuwa mara tausayi da tawakkali, bayan wannan ban taba tunanin zaka take maganata ba, amma bbu komai, tunda ka kafe baka jin shawara sai abunda kaga dama kuma kake so kake shikenan zan barka kayi, saidai wallahi ian fada maka saikayi regretting nan gama, now inason ka saki yarinyar nan, zan nema mata cikakkayan namiji wanda ya fika komai na aura mata shi, kai kuma inkaga dam aka mutu a haka ma bazan kara yi maka maganar mace ba,’’ Dammm yaji gabanshi ya fadi da sauri ya dago kanshi ya kalli ammah, ‘’ammah..’’ ‘shut up my dear, wallahi saika saketa tunda dama chan kace baka buqatarta baka sonta, I was so selfish dana bar yar mutane a hannun wanda baisan darajarta ba idanda nasan haka zaka wulaqantata wallahi da tun wuri na barka ka saketa taje ta auri wanda take sotunda ba sonta kake ba, yarinya son kowa qin wanda ya rasa, wallahil azeem idan yau ta fita saita dawo da namijin da ya fika komai, kyau dai allah ya bata, uwa uba halayya na gari,ga rufin asirin miji, don duk abunda kake mata bata taba futowa ta fada min ba, she cares so much for you, abuncin da zakaci inda zaka kwanta gyaran part dinka dukda batada lafiya bata tsallake duk wani abunda ya danganceka ba, ammah maita samu daga gareka? You keep on pushing her, making her feel miserable dukda na fada maka wallahi bazaka taba samun mace kamarta ba, wadda zata zauna dakai despite halin da kake ciki na rashin haihuwa, haka ta amince ta amshe ka da hannu bibiyu kai kuma baunda zaka saka mata dahsi Kenan right? Toh ka saketa kawai babu dole, allah ya hada kowa da rabonsa, kuma wallahi aurar da ita zanyi to a gentle man dazai kula da ita ya tarairayeta ya bata kulawar daka gaza bata saboda wani banzan ego naka’’ ammah takai karshe tana haki kamar tayi tseren gudu. Hankali aatshe amar ke kallonta yama rasa mai zaice, kasnhi har wani juya mashi yake yi tsabar tashin hankali, ‘’im sorr..’’ ‘’noo o, don’t be sorry ba komai ay, wannan ne zabinka ay, kuma abunda kake so Kenan so ka saketa kawai ba damuwa nagode da nunamin da kayi ban isa dakai ba’’ ‘’ammah dan allah kiyi hakuri wallahi ba haka bane, kin isa dani, banida kamarke a zuniyar nan, wallahi na karbeta as my wife,’’ Nunfasawa ammah tayi idanunta ya rufe sosai ‘’ay Magana ya kare, nabaka nan da sati guda ka sakar min yarinya, bata buqatar wanda zai dunga kunsa mata bakin ciki a zuciya,’’ ‘’ammah please…’’ amar ya fada idanunshi sunyi jaa bakinshi har karkarwa yake ‘’don’t please me, wallahi kaya yanda nayi rantsuwa bazanyi kaffara ba, kuma youll regret it na fada maka, and nan da 1week ka ajiye min takardar yarinyar nan simple, now fita min adaki, I don’t want to sight you anan’’ Tana kaiwa nan ta nuna mashi hanyar futa, jiki a amce ya mike, duk duniya bayan ranar da ammah ta fadi bait aba shiga tashin hankali ba sai yau, gaba daya yama rasa tunanin da zaiyi harya shige cikin bedroom dinshi yana furta innalillahi a zuciyarshi , yanda yake zaarya tsakanin dakinshi da parlon shi zaka dauka ya zaunce ne, ‘’noo please ammah, wallahi bazan iyaba ba’’ Aranar dai amar bai samu wani abu da ake kira da barci ba, don a zaune ya kwana, idanunshi yayi jaa kanshi sai sara mashi yake sosai, fadin irin tashin hankalin da yake ciki bata lokaci ne, gaba daya yama rasa irin tunanin da zaiyi game da lamarin daya bijuro mashi. Washe gari very normal amra ta sauko kasa, don ammah da kanta tazo dakin ta ta tasota akan ta sauko kasa suyi breakfast, tana zuwa dining din ta taddasu zaune gaba dayansu, ammah na ganinta tayi mata nuni da kujerar gefenta ‘’zoki zauna nan daughter’’ Dagowa amar yayi ya kalli inda zata zauna din, kujeran da ammah ke nuna mata ta zauna dake kusa da ammah,sauke kanshi yayi yana jin wani iri, don sai a yanxu ya fara tabbataer da abunda ammah ke fada, don akusa dashi take zama koda ayushe idan zasuci abunci a dining saidai akasin yau da ammah ta sauya mata gurin zama. Haka nan akaci abinci kowa da irin tunanin da yake, amar dai da amra baifi spoon biyu sukayi ba, shi abun duniya ya isheshi na abunda ya tunkarosa, ita kuwa shi dinne ma bata son gani kwata kata, don tana shigowa suka hada idanu nan take taji wani irin baqin ciki ya ziyarceta lokaci guda. Karfe biyu daidai kowa ya sauko kasa, salima da amra sai salim da ammah, gaba dayansu sanye suke da doguwar riga ta abaya, sunyi kyau sosai, futowa sukayi daga sitting room zuwa inda aman yayi parking don dashi zasu fita, amar dake zaune ya hango saukowansu gaba daya, saida gabanshi ya fadi lokacin dayayi arba da amra, tayi wani masifaffan kyau abayra tayi mata kyau kamar balarabiya, shape dinta ya futo sosai kamar ka sace ta ka gudu, she has this attracting look da bazaka iya resisting ba, cikin sauri ya dauke kanshi daga kanta ya hadiye wani irin miyau mai daci,saboda wani irin kallo da ammah tayi mashi, basu tsaya bin takanshi ba suka fuce yana kallonsu shima baice masu qala ba. Wani makeken shopping mall suka shiga suka fara sayya saida suka jido abubuwa kamar babu gobe, janta gefe ammah tayi tace ‘’ki dunga duba wasu abubuwan na baby saboda da zarar kin shiga 8minth zamu fara sayyayn komai kinji daughter, akwai wasu ma danayi order daga dubai unisex masu kyau, sai next month zasu iso’’ Sunkuyar dakai amra tayi tana murmushi, ganin haka yasa ammah cewa ‘’gwara ki ajiye kunyan nan fah my dear ‘’ tana kaiwa nan ta wuce wajen da su salima suke tsaye. Sai wajen karfe biyar takwas suka dawo gida don sunyi yawo sosai inda ammah tace yau ranar salima ne saboda itace graduante,don haka suka dunga zuwa wuraren shakatawa da ciye ciye har suka kai wannan lokacin kafun su dawo. Lokacin da suka dawo baya gidan do haka kowa ya wuce sama da abunda ya sayo, aranar dai babu maganr girki don gaba dayan su a koshe suke. Amar kuwa daya dawo yaga sauyi don ko dan coffee da amma ke ajiye mashi ranar batayi ba, gashi baiyi dinner ba, haka nan ya je kitchen ya dauka laban yasha ya koma daki ya kwanta. Washe gari karfe takwas kowa ya futo cikin shiri, ammah sanye take da wani dakkaken lace mai shegen tsada wanda akallah zaikai dubu dari biyar, gefenta amra ce datasha atamfar super mai shegen tsada anyi mata dinkin doguwar riga A shape gown, rigar tasha stones daga sama har kasa wajen pattern din, sai salima data sha ladies suit blue, tayi masifar kyau sosai dukda batayi kwalliya ba, sai graduation gown dinta data rike a hannun tare da hular gown din, salim ma yasha riga da wando English wears yayi kyau sosai kamar bashi ba. Kasa suka sauko gaba dayansu nan suka tadda mai gayya mai aiki, yasha manyan kaya shima, ‘’general amar taura’’ Wata dakkakkiyar shadda ya saka sky blue sai baqar hula data haskashi sosai yayi masifar kyau don koda suka hada idanu da amra saida ta sake kallonshi kafin ta tabe baki ta kauda kai, abun mamaki shine kayansu sai yazo kusan color daya, don atamfar data saka itama skyblue ce da dan ratsin black don haka ta yafa black veil, aman ne shima ya fito sanye da English wear blue kolor kayan amaryarshi suma sukayi anko, gaba daya suka futo, saida aka zo shiga motar ammah ta kallesu tace ‘’yanxu ya zamuyi tafiyan, mota daya bzai ishemu ba’’ Salima ce tayi sauarin cewa ‘’ammah kizo mu shiga motar ya aman, kaima salim ka taho nan, adda ke ki shiga motar ya muhammd’’ Hade rai ammah tayi har zatayi Magana aman y ace ‘’yes ammah kizo nan mu tafi su sais u biyomu a baya’’ Amra dai babu abunda take sai tabe baki tana jinsu, saidai bata da energy din wani argument, shuru kawai ammah tayi ta wuce motar aman, salim na biye da ita, atare suka shige aman ya fuce da motar while su amra na tsaye, shine ya fara wucewa wajen motarshi yayi reverse zuwa inda take tsaye, saida ta dauka kusan minti biyu tana nazarin kodai tayi zamanta ta fasa zuwa, don bata son su kebance dagashi sai ita ko kadan,saida ya danyi horn kafin ta soma takowa anatse kamar wadda jinni baya circulating a jikinta, anatse ta bude kofar ta shige ba tare da ta kalli inda yake ba, tana shiga ta rufo kofar kafin yaja motar,tunda ya kama hanya ta kauda kanta gefe bata kalleshi ba, tsit kakeji sai karar ac, ganin shurun yayi yawa yasa ya kunna wata slow romantic music dake sanyaya zuciya, kallon gefenda take zaune yayi ganin yanda ta takure, kamar wanda ake fusga haka ya samu kanshi da dora hannunshi kan nata data ajiye akan cinyanta, da sauri ta waigo, donta furgita dataji lausassan hannunshi kan fatarta, ba zato ba tsammani taji ya fadi word in da bata taba ji daga bakinshi ba and it came out with honesty ‘’im..so..rry about’’ Kaste shi taui saurin yi tana zame hannunta daga nashi ‘’ya wuce’’ Yanda ta fada ya tabbatar ma da kanshi bata hakura ba, bayason takura mata don haka baice komai bay a zame hannunshi ya maida kallonshi ga hanyar da yake driving, fuskanshi na nan yanda take Har suka karaso school dinsu salima. Wat ahaddaiyiyar makaranta ce ta manyan yayan masu kudi, fadin irin haduwar makarantar bata lokaci ne sosai, amra dai da idanu ta dunga bin wajen da kallo har yayi parking wajen parking space na guest, shine yay a fara fitowa kafin itama ta fito tana gyara zaman veil dinta, tunda suka futo mutanen dak etsaye wajen parking spec suka zuba masu idanu, babu abunda kake ji sai masha allah, perfect couple, dukda sunji abunda mutane ke fada hakan baisa amra ta saki fuskanta ba haka zalika shima har suka karasa inda su ammah ke zaune. Cikin hall suka shiga, suka zazzauna, amra na gefen ammah wahile amar na daga chan dayan bangaren. Karfe goma daidai aka fara program of event. It was a beautiful and happy day for salima saboda as she wish ammah na tsaye a kusa da ita kan stage atare suka karba certificate dinta, ita da kawayenta kuwa babu abunda suke sai hotuna they look so so happy, saida suka gama ta kaarso inda su ammah ke zaune, don an gama basu certificate dinsu, hannu kowa ya dunga bata daga kan ammah zuwa amar ‘’congratulation my daugter’’ ‘’Thank you ammah na’’ Saida suka gama congratulating dinta amra dai harda dan kukanta kafin su fara daukan hotuna, kowa saida yayi da ita kafin suyi gaba dayansu, saida suka gama tace ‘’ya muhammd bamuyi dakai da adda’’ Shuru ko wannensu yayi kafin ta janyo hannayensu ta tsaya tsakiyansu aman ya masu hoto, yana gamawa ta saki hannunsu ta matsa gefen amra ta tura ajikin amar, da sauri ya tarota don kiris ya rage ta fadi ‘’daughter be careful’’ ammah ta fada tana galla mashi harara, nan take aman ya dunga daukan hotunan su inda sukayi kyau sosai dukd kowannen su rai a hade babu fara a. Suna cikin hoton wayarshi ta soma ruri, sakinta yayi ya fuce daga cikin hall din yayi receiving call din, ya dade sosai kafin ya dawo hankali adan tashe, ‘’ammah I got an emergency call daga uae, I have to leave, akwai wani babban operation daya taso da zamuyi it’s a big one dole sainaje, hankali aatshe ammah ta kalleshi, ‘’toh fa, wannan wani irin kiran gaggawa ne haka’’ ‘’yes I have to leave now, yarana zasuzo dauka na ta private jet in the next hour, zan koma gida nayi preparing yanxu’’ ‘’ammah in an hour? Wannan wani irin tafiya ne’’ ammah ta fada ‘’sunata neman wayana tun jiya basu samu ba saboda na kashe ta gaba daya, so sun taho ne daga nan chan wajen operation zamu wuce ’’ amar ya fada yana kallon agogon hannunshi ‘’toh fah mu tafi kawai tunda an gama, ke salima ki tsaya kusha parting ku, aman ka zauna da ita saiku dawo tare’’ ‘’okay ammah’’ suka amsa ta a tare. Gaba dayansu suka fito aman, amra da salim sai ammah, cikin motarshi suka shiga azafafce yabar wajen.. [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update Unedited page Suna tafiya Aman ya kalli salima dake tsaye dan nesa dashi kadan tana daukan hotuna ita da kawayen ta, daya daga cikin kawayen nata ne ta dan tabota tace “kaii sal wannan yayan naki Akwai kyau Wallahi, dama…” “Shut up Malama, shi Zan aura fah kike maganan banzan nan” Aman dake gefensu yana jinta ya soma dariya, yanda tayi maganan is so funny, ahanakli ya karasa inda take fuskanshi dauke da murmushi, tun kafin ya karaso inda yake ma Tayi saurin tunkararsa tana Galla mashi harara, “muje chan mu zauna, waennan Yan sa’idon har sun fara kai maka hari” Tana kaiwa nan ta ja hannunshi suka wuce wajen chairs don garden sun school. Suna zama ya zaro jakar da yake boyewa a bayanshi ya Mika mata, kallon hannunshi tayi kafin ta karba jakar tana murmushi, “yaya ashe zaka bani gift” “Yea love Nina isa naqi bada gift, yaufa is one of our special day, now open it” Ahankali ta soma bude jakar, tana budewa taga kwali anyi amshi wrapping, dagowa tayi ta dan kalleshi, kifta mata idanu yayi don haka ta maida idanunta kan kwalin, ahankali ta soma bude wrap din, tana budewa taga kwalin waya iPhone 14 pro max sabuwa dal, cikin sauri ta dago da idanunta ta kalleshi kafin Tayi saurin rungumeshi, “laaa iphone, iPhone 14 yaya thank you so so much love” Ba karamin dadi yaji ba yanda ta nuna farin cikinta sosai “thank you yaya Allah ya azurtaka ya saka da alkairi I love you so much” ta karashe tana kai mashi peck a kumatu, tsabar murna batama san tayi ba. Saida ta dago ta maida idanu ta kan kwali tana jujuyawa, shiko kasa motsawa yayi,fadin irin farin cikin da yake ciki bata lokaci ne, finally ta furta mashi abida he has been longing for tun last time data fada,“ baby say it again” Dagowa ta kifta mashi idanu alamu bata gane ba, “you mean I love you?” Ta tambayeshi saurin runtse idanunshi yayi ya sumbaci hannunta “I love you too so so much, I can’t wait to make you my wife, zaki haifa jin babies ko?” Saurin rufe idanunta tayi kafin ta mike ta shige hall, shiko da idanu ya bita yana godiya ga Allah don sai yanxu yasan rayuwarshi ta sauya ba kamar ta da ba. Bangaren Amar tunda suka fito daga school dinsu salima yake kakin calls,Cikin Yan mintuna qalilan suka iso gidan,yana parking bai ma tsaya sun gama fitowa daga motar ba ya wuce cikin gidan yana receiving emergency call. Atare ammah da amra da Salim suka fito daga cikin motar, ammah ce ma ta tsaya ta rufe mashi motar ta zare key din motar kafin su wuce cikin gidan, suna shiga amra ta wuce sama zuwa dakinta don agajiye take, ammah ma part dinta ta wuce ta sauya kaya. Bayan ya shiga dakinsa, a gaggauce ya zaro traveling bag dinshi da laptop dinshi saida ya gama shirya Duk wani abu dayasan zai buqata kafin ya wuce bathroom ya sakarma kanshi ruwan dumi, ya dan dade tsaye a tsakiyan shower ruwa na sauka akanshi, yanda ya dafe gaban shower nitch da hannayenshi babu abunda yake tunani sai amra, haka kawai ya tsinci kanshi da tunanin ta wannan lokaci kafin ya fito daga bathroom din waist dinshi nade da towel, a gaggauce ya fara shirinsa,cikin Yan mintuna qalilan ya gama shirin nasa kafin ya janyo baggage dinshi da laptop bag dinshi ya fuce daga dakin. Koda ya fito sitting room saida na kalleshi na sake kallonshi, fadin irin kyau da yayi ma bata lokaci ne, kakin sa ne a jikinsa da five stars dinshi maqale a gefen right shoulder dinshi, kafanshi kuwa sanye yake da boot dinshi same color da kakin sa, cikin kamewa yake tafiya harya karaso sitting room, ganin babu kowa yasa ya ajiye baggage da laptop bag dinshi anan sitting room din kafin ya wuce sama cikin natsuwa, Da sallama ya bude dakin ammah, a zaune ya taddata tana latsa waya, idanunta sanye da farin glass na karfin idanu, karaso yayi inda take zaune bakin gado ya dan duka ya kamo hannunta cikin nashi, fuskanshi gwanin nan tausayi ya soma magana “ammah na, Har yanxu kina fushi dani ko? Ina rokon ki yafemin, I’m so sorry bazan iya tafiya da fushinki akaina ba,” Da farko daya durkuso gabanta kauda kanta tayi don Har lokacin fushi take dashi kuka tana son ta nuna mashi kuskuren sa sosai,kallonshi ammah tayi nan take taji wani irin tausayin da kaunar sa a zuciyarta, Muhammad is her world shine komai nata, shine farin cikinta don shi kadai Allah ya bata, bazata so ya tafi da tunanin tana fushi dashi ba. Hannunta daya ta sanya ta dago da fuskanshi kafin ta sauke mashi murmushi, shafa sajenshi ta danyi kafin ta soma magana “Allah ubangiji ya kiyaye ya tsareka ya dawo mana dakai lafiya, bakayi min komai ba, na yafe maka” Wani irin dadi ne yaji ya ziyarce shi, cikin sauri ya mike ya rungumeta tsam kamar za a kwace mashi ita, “thank you ammah na, I love so so much, please take care of your self, da yaran” Dan bubuga bayanshi ammah tayi har lokacin fuskanta dauke da murmushi “Insha Allah, take care of your self as well,” “Insha Allah ammah na” ya fada yana sakinta fuskanshi dauke da murmushin jin dadi, “yaushe zaka dawo?” Ammah ta sake tambayarshi Nunfasawa yayi kafin ya dan dago ya kalleta, “Wallahi I don’t know ammah, amma Muna gamawa Zan dawo” “Toh Allah ya kiyaye ya tsareka” “Ameen ya rabb bye ammah” yana kaiwa nan yayi mata sallama, idanunshi Har sun danyi jaa sosai saboda kewarta daya farayi, yana futa daga dakin ammah ta zauna bakin gado gabanta na faduwa kamar this is the last time da zata ganshi, ahankali hawaye ya soma sauka akan fuskanta, wannan hawaye ya kasance kamar routine a wajen Duk sanda yazo niger idan zai koma saita zuba da hawaye, hankalinta yafi kwanciya idan tana tare da dashi koda yaushe saidai bazata hanashi yin abunda yake so ba, abu daya ne yanxu take tunawa saitaji sanyi aranta. Amar na futowa daga dakin ammah ya dan tsaya a corridor tsakanin dakunan nan saman,kasa daga kafafunshi yayi idanunshi na kan kofar dakin ta, da kyar ya tattara kuzarinshi ya soma takowa zuwa dakin nata, dan tsayawa yayi jim kamar mai wani tunani kafin ya danyi knocking, amra dake zaune, tun bayan futowanta daga toilet bayan tayi wanka ta kasa motsawa saboda wani azababban ciwon kai daya kawo mata ziyara a tsakiyan kanta sai bayanta daya dan rike saboda tsayuwan da sukayi wajen daukar hoton graduation din Salima, tana nan zauna ta dafe kanta ko kaya bata saka ba tana zaune da pink towel dinta don Har lokacin bata son saka kaya saboda yana takura ta, knocking din da akayi ne yasa ta dan dago kanta don Duk a tunaninta ammah ne “yea come in” ta fada ahankali muryanta chan kasa tana kokarin rike dafe bayanta da hannu daya tana “washh” Ahanakli ya bude kofar ya shugo anatse kafin ya rufe kofar ya tsaya yana binta da idanu. Jin shuru yasa ta dan dago da kanta, nan idanunta ya sauka a nashi, sai kamshinsa daya bade dakin gaba daya lokaci guda, Saurin kauda kanta tayi gefe ta mike tsaye ta nufi hanyar bathroom yana Ganin haka yayi saurin takowa zuwa inda take, cikin sauri ya kama hannunta “Aisha!!!” Chak ta tsaya ta kasa motsawa don gab take da shigewa bathroom din gashi ya rike hannunta, ahanakli ya Kara matsawa inda take ya tsaya a bayanta “Aisha please!!!” Gabanta ne ya dan fadi yanda yake mata magana da yanda ya kira suna ta calming kamar bashi ba sai taji kamar wani Amar dinne a tsaye a bayanta bashi general din data sani ba, kokarin kwace hannunta ta fara yi, yana Ganin haka ya rike hannun nata sosai kafin ya dan juyo da juyo da ita tana fuskantarshi, kasa dagowa tayi ta kalleshi kanta a kasa, fuskanta a hade babu annuri ko kadan, “Aisha please look up” ya fada in a calming tone, Har voice dinshi na cracking Samun kanta tayi da dagowa ta kafe shi da idanu Har lokacin bata sakin fuskanta ba, Bakinsa ya soma budewa yana son ya fada mata abu ya kasa, haka ya dunga mimicking ya gaza Tara courage dinshi, ganin haka yasa Tayi saurin kauda idanunta akanshi “Zan shiga bathroom” tana kaiwa nan ta zame hannunta daga nashi ta juya mashi baya ta nufi hanyar bathroom Taku daya yayi ya cinmmata tare da rungumeta, ya hade bayanta da kirjinshi, Lumshe idanu yayi yana jin wani irin natsuwa na zuwan mashi, itako tunda ya rungumeta taji ranta ya baci sosai, kokarin kwacewa ta soma yi ya qi bata damar haka don kwakwaran rungume yayi mata, ahankali ya sauke kanshi daidai kafadarta, ahanakli yake sauke mata nunfashi anan wajen kafin ya matso da fuskanshi daidai wuyanta, yana sauke fuskanshi a wajen ta lankwasar da wuyanta, Daidai bakinshi yayi wajen kunnenta kafin ya soma magana ahankali kamar mai rada “I’m sorry ayeeeshhh….I’m sorry for what I did the other time” Yana kaiwa nan ya saketa tare da juyo da ita sautin fuskanshi ya saqalo hannunshi a kugunta kafin ya matso da fuskanshi saurin fuskanta nunafshinsu na gugan na juna, “I…I….” Saurin katseshi tayi ta hanyar yin baya ta nunfashinta na fita sama sama, hawaye na gangarowa daga fuskanta, amaimakon kalamanshi su mata dadi sai suka bakanta mata zuciya, ya kaita maqura sosai inda take jin bata kaunar ganinshi ko kadan saboda abunda yaso yi kata shekaran jiyan, she begged him, but bai damu ba he’s selfish kanshi kawai ya sani, bayan abunda ya mata sai Yanxu kuma yazo yace sorry? Me yake nufi kenan? Ta hakura daga just saying sorry, Saurin girgiza kanta tayi tana tunanin tana hawaye “no no,“ Ta dunga furtawa a zuciyarta, ya kaita bango sosai bazata iyaba, sorry dinshi is nothing to her compare to abunda ya mata all this while, Yan a Ganin haka ya soma matsawa inda take “stop please karka matso inda nake” Chak ya tsaya jiki shi ya mutu sosai, harga Allah so yake yayi reconciling da ita Kodan saboda ammah don yasan tabbas bata huce dashi ba, dazun ma ta kulashi ne saboda zai tafi badan haka ba bazai ga murmushi ta bama. “Why?” Ya tambayeta kai tsaye Dan dago da jajayen idanunta tayi ta mashi kallo daya kafin ta sauke idanun nata ta kauda kanta gefe, yana Ganin haka yasa ya juya ba tare da yace mata komai ba,saida yazo daidai kofar futa daga dakin ya dan jinkirta “take care of your self and your siblings” Yan kaiwa nan ya fuce daga cikin dakin, yana futa ta shige bathroom sai hawaye,haka nan ta dunga kuka ita kanta bata san dalilin kukan nata ba, ta dade sosai a cikin bathroom din tana hawaye kafin ta wanke fuskanta ta dawo cikin bedroom din. Amar kuwa yana futa daga dakin amra ya sauko kasa, kai tsaye ya nufi Inda yabar jakanshi. Saida ya karaso ma ya Lura da ammah dake zaune a sitting room din, sanye take da hijab tundaga sama Har kasa, kallonshi tayi fuskanta dauke da murmushi kafin ta mike ta tako Har Ind a yake ta karba laptop bag dinshi, yana Ganin haka ya rike hannunta suka fuce zuwa inda driver yayi parking, suna karasowa shida ammah ya saki hannunta ya dan rungumeta yace “bye ammah take care of your self for me pls” “I will son, kaima Ka kula da kanka, don’t forget to call us idan kaje chan” “ I will Insha Allah ammah na” yana kaiwa nan ya shige bayan motar driver yaja motar suka fuce daga gidan, Jiki a mace ammah ta juya ta koma cikin gidan tana mai yi mashi addauar kariya da tsari. Wunin ranar dai ammah da amra sunyi shi ne cikin rashin jin dadi,kowannen su na zaune a daki, karshe dai amra barci tayi wanda ya fusge ta batare da ta sani ba, while ammah kuwa tunda ta zauna kan sallaya bata mike ba tun bayan sallan dhuru datayi. Amar kuwa suna fita da motar airport suka wuce direct, suna isa airport management suka shaida zuwanshi don haka takanas Aka saka mutun daya daga cikin officials yayi masu jagora zuwa wajen jets departures, bai fito daga cikin motarshi ba Har suka iso babban cikin da jet ke sauka, daga dan nesa jirgin driver yayi parking, ahankali amar ya futo anatse hannunshi cikin wandon kakin sa,kwarjinin sa ya gama cika wajen gaba daya, ahankali ya soma takowa cikin kamewa while wasu officials biyu na rike da baggage dinshi da laptop bag dinshi, direct gaban jirgin uae armed force ya tsaya, saida ya dan tsaya ya suke nauyayyiyar ajiyar zuciya kafin yayi addua yana gama wa fara hawa matattakalar jirgin, tundaga kan steps din jirgin yaranshi dake tsaye sunsha uniform dinsu kowannen hannunsa rike da manya manyan bindigu kamar zasuje yaqi, fuskokinsu a rufe da wani black helmet, sai inner bullet prove Riga da Kowannen su ya daura akan kakin, haka suka dunga Sara mashi Har ya shige cikin jirgin kafin su bi bayanshi, su kansu zasu kai akalla su talatin, wani special waje aka bashi nan ya zauna ya daura kafa daya kan daya, cikin sauri m5 y a karaso inda yake shi baima saka helmet dinba don Ana Ganin fuskanshi, “welcoming sir” m5 ya fada yana kamewa, kallonshi Amar yyi kafin yace “drop the formalities, seat” Zama m5 yayi ind a yake mashi nuni nan opposite kujeran da yake zaune, nan ya buqaci da yayi mashi bayani akan operation din da komai daya kamata ya sani. Cikin Yan mintuna qalilan jirgin su ya daga sararin samaniya….. Adawo lpy sir general😭 Yau kwana biyu kenan bayan tafiyar Amar, gidan yayi shuru kamar an dauke masu annurin gidan, ammah kullum tana daki, abu daya ke fiddata daga daki shine dubo amra don sanin yanda ta Tashi, aranar da Amar ya tafi wahee gari ya chanza masu securities na gidan gaba daya, Banda baba mai gadi, sannan ya sanya asad yayi mashi inspecting wani babban company da suke kawo helps daga wata kasar, nan yasa asad yayi mashi kwakwaran buncike akansu kafin a kawosu gidan, ya mata ne guda biyu akalla zasukai shekaru talatin talatin, dukkansu Yan phillipines ne, bai yarda ya kawo Yan Nigeria ba, Salima ne tayi kokarin training dinsu akan ayyukan gidan don kusan a tare suke yin komai, daya danganci abunci don basu iya abuncin mu na nan Nigeria ba,yanxu ayyukan gidan Duk ya koma hannunsu. Yau sati guda kenan da graduation din salima, don haka amra tayi deciding fada mata komai, don daman dalilin dayasa ta ki fada mata was saboda Karta fada ma Aman don idan ta fada mashi zai ita fada ma Amar shiyasa ta qi fada mata a wanchan lokacin, yanxu kuwa inka ga yanda suke ma junansu kamar zasu cinye juna. Zaune take akan gado hankali kwance tana chan mango da salima ta yanka mata,ayanxu bata da wata damuwa kwata kwata, don daman Amar ne ke bata ciwon kai, tun bayan tafiyarshi kuwa hankalinta ya dan kwanta, bata wani damu ba da alamarinshi don harta ma manta dashi saboda basu da wani memories mai dadi da zaisa ta tuna dashi saidai sometimes yakan dan fado mata arai. Sallama salima tayi hannunta rike da wani plate din ta sake yanko mata saboda ta buqaci hakan, tana zuwa gaban gadon ta ajiye mata akan gado tana turo baki don hira take da habibinta a sabuwar wayar daya bata don yaje office shine ammah ta tado akan tazo ta yanka ma amra mango. “Gashi nan, dan Allah abarni na huta haka nan, Wallahi adda lamarinki gaba yakeyi kamar wata mai ciki” tana kaiwa nan ta juya, amra kuwa mai zatayi Banda dariya din haka Tayi saurin katseta “ba laifina bane laifin danki ne ay” Da sauri salima ta juyo don bata gane inda ta Dosa ba, shafa belly bump dinta tayi kafin ta maida kallonta kan salima “kingani ba? Shike damunki bani ba” Da sauri salima ta tako inda take idanunta a waje Bakinta ya kasa rufuwa ta shafa cikin amra “adda baby ne anan?” Salima ta fada tana shafa cikin amra, girgiza mata kai amra tayi tace “yes… “ Fadin irin farin cikin da salima ta shiga a wannan rana bata lokaci ne don kowa saida ya shaida hakan a gidan, she’s so happy Harda dan kukanta. After one months…. A kwana a Tashi babu wuya yau wata guda kenan da tafiyar Amar, ayanxu hankalin ammah ya gama Tashi, wata guda kenan tun bayan tafiyarshi da sukayi waya sau daya lokacin daya shaida mata sun isa wajen operation inda bai fada mata ba saboda basa fadin work related to anyone hatta family wannan dokar sojoji ce. Fadin irin tashin hankalin da ammah ke ciki bata lokaci ne ta rame sosai saboda tunanin Amar, this is the first time hankalinta ya Tashi da tafiyar da yayi don this is not the first time yake tafiya operations, don Duk sanda zaije koda yana chan dubai saiya fada mata kuma haka zasuyi kusan wata biyu basuyi magana ba idan yana chan Duk bata damuwa saidai akasin na wannan Karan abun ya dameta sosai, Wai irin unnecessary tunani take yi aranta wanda ada bata yinsu kwata kwata, “what if wani abu ya sameshi? What if something is wrong?” Kullum tambayar da take ma kanta kenan, abunda yafi damunta shine sai yanxu take dana samun fada mashi maganar cikin amra. Tana nan zaune amra ta shugo dakin, kallonta nayi sama Har kasa sanye take da doguwar rigar atamfa bubu anyi nata free gown da ita, tayi wani irin bulbul skin dinta yayi haske sosai kamar jini zai fita, fuskanta tayi fayau, ga dan baby bump dinta daya futo ba laifi don yanxu kana ganinta kasan tana da ciki, yanxu cikinta watan shi bakwai da sati guda. Shugowa tayi dakin atsanake ta karaso Ind ammah ke zaune Har zata zauna a kasa ammah ta kalleta jiki a mace kana ganinta kasan tana cikin damuwa sosai “haba daughter, baba hanaki zaman kasa ba yanda kika fara nauyin nan” Murmushi amra ta danyi kafin ta zauna gefen gado ta gaisheta, cikin fara a ammah ta amsa mata. Shuru ne ya buyo baya kafin amra ta soma magana “ammah, Akwai abund ake damunki ne?” Shuru ammah tayi kafin ta nunfasa “babu komi daughter,kinci abunci?” “Eh naci tuwo” amra ta bata amsa “Ammah please Ki fada min abunda ke damun ki, bakya cikin walwala kwanakin nan” Kallonta ammah ta danyi baya son ta saka mata damuwa don haka tace “daughter yau wata guda kenan rabon da na samu son a waya, wayarshi baya shiga kwata kwata, Ina jin kamar wani abu ya faru” Hannunta amra ta kama kafin ta soma magana in a calming tone “ammah ki kwantar da hankalin ki, nasan he’s perfectly fine Insha Allah, maybe Har yanxu basu gama operation sun bane shiyasa bakya samunshi a waya” Haka amra ta dunga tausasa ta da kalamai masu kwantar da hankali harta danji nauyin da zuciyarta keyi ya ragu, hira suka danyi don yanxu inka gansu kamar uwa da ya babu wani kunya, amra ta sake sosai da ita. Washe gari suka shirya da ammah da salima da amra suka wuce asibiti don salima tace Yanxu dole da ita za a dunga hidiman baby, suna zuwa doctor ya duba lafiyar baby Har alokacin ammah taki yarda Suga gender na baby don haka doctor ya bata magungunan Karin jini da wanda zai dunga sakata cin abunci don zatafi buqatan hakan ayanxu don ta kusa shiga wata takwas wanda ya zamana anzo gangara. Bari mu Yan katsina…. Duniya ta juyama wannan family baya, yanxu taluacin da suke ciki haryaci uwar na da saboda da khady kawai suka dogara da take saida gwanjo itama ribar yanxu tayi kasa saboda hidiman gidan daya dawo hannunta dukda ba wani kudin arziki take fiddawa ba idan zasuyi cefane kullum, dari biyar ce safe da dare don ba a cin abuncin rana a gidan, dady kuwa tun bayan wannan targade da yayi har kayi mashi gyara a hannu da kafa, inda a hannunshi samu karaya while kafar kuwa ya samu targade, Toh da dai gyaran karayan nan baiyi ba kafarcema ya dan samu sauqi saidai hannun ne ya shanye gaba daya baya wani amfanuwa, sai kuma jan ruwa da yakeyi saboda inda ya ciwo wajen hannun ba a yi dressing ba haka gudaje da bad environment din wajen yayi affecting hannun, nan ya dunga Jan ruwa sai wani karshe dai hannun shanyewa tayi babu wani amfani. Haka kullum zai zauna a gida baya uban komai, tun kareema na jin tsoro shi lokacin daya gano tana da cikin shege har tazo ta daina tsoronsa take gasa mashi aya a hannu, zagi cin mutunci babu wanda basa yima juna agaban yayansu, yaranma Har sun saba da yanda iyayensu keyi ma junansu, ah anguwa kuwa babu wanda baisan kareema matar mustapha mai damfara nada cikin shege ba, tayi cikin shege da aurenta, wannan zance yasa ko fita bata iyayi yaranma idan sun futa da irin zagin da ake jifansu dashi kenan, khady dai ta gama zama yar tasha idan ma an fada bata wani damuwa don Har cewa take “Toh saime idan tayi cikin shegen idan uwar wani ce Tayi ku fada min badai tawa uwar bace to munji tayi ciki” Yanda ta zama yar daba daba yasa wasu idan sunso goga mata magana suke kyale ta saboda kangararren saurayin ta. Bangaren wahab yana chan a kurkuku don asad saida ya tabbatar an yanke mashi hukunci daidai da abunda yayi, nan aka kaishi prison na shekara goma,don Akwai diyyar daya kamata ya biya wanda yayi ma yarinyar maqocinshi na chan lagos fyade inda aka tuntubi iyayenshi ko zasu iya biya don in ba a biya ba shekarun da zaiyi a prison zai karu, nan aka tuntubi Alhaji mustapha, lokacin da suka kirashi ma yana gida a zaune babu uban abunda yake sai zaman banza don haka da sukayi mashi bayani nan take yace “ku rufeshi kawai babu abunda zaku samu a waje na” Yana kaiwa nan ya kashe wayar baima tsaya sauraron su ba, da kareema ta tambayi ko da wa yake waya kai tsaye ya mata bayani, nan take ta dunga kuka tana tsine daddy kan Duk shine ya janyo masu wannan masifa Har yayanta suka wulaqanta gaba daya saboda zalumcin shi da cin amanar dan uwansa da yayi na wulaqanta yayansa. Nan suka dunga Sarfa ma junan su zagi ta uwa ta uba “kije kiji da shegen ciki wahallaiya asararriyar mata Wallahi nayi dana sanin aurenki kareema kina da kaso mai girma a cikin lalata rayuwata kece ma baqar kafar data lalata kin komai, badan kin sa an zubar da waennan yarannan ba da tuni na samu wani abun a wajen yayarsu” Kallonshi karima tayi tana takaici ace Wai mutun baiyi nadama ba ko kadan, “shiyasa zaka kare a haka a wulaqance, Har yanxu zuciyarka a mace take” Nan suka cigaba da cece kucensu dagashi Har ita aka rasa wanda zai jaa baki yayi shuru maqota na jin su. Bangaren Muhammad kuwa yana chan Australia, yau watanshi biyar kenan, acahn yaqi dawowa don daddy’s ya kirashi ya shaida mashi uwarshi tayi cikin shege don haka ya tura masu da kudi, ranar da yaji wannan baqin labari ya shiga tashin hankali sosai inda ya ko sun kirashi ma kasa daukan wayan yakeyi don yana Allah wadai da iyaye nashi, wannan yasa yaqi dawowa yayi zamansa acahn ya maida hankali wajen aikin shi inda yake taimakawa kaninshi ishaq daya dage yana masters dinshi anan Australia don bayan ya gama karatu ya dawo wajen Muhammad nan ya muyi sponsoring dinshi ya samu schorlaship nan ya fara masters. Bangaren kakarsu salima kuwa, rana daya Allah ya dauki ranta anan kauye inda take zaune wajen dan uwanta, tayi jinya sosai inda suka dunga bata maganin gargajiya da farko kamar komai ya lafa sai daga baya kuma gadan gadan ciwon nata ya dawo Har Allah ya dauki ranta bata samu damar Ganin marayun jikokinta ba. Bangaren labaran shima bayan noma haka ya samu yayi renting wani kanti nan kusa da inda yake yake haya, nan yayi amfani da kudin da ammah ta bashi ya zuba provision a cikin shagon don bashi da wani girma sosai, cikin wata biyu wajen ya bun kasa don haka ya hade da shagon dake kusa dan wanda yake haka, cikin ikon Allah Allah ya by kasa mashi, don Allah ya bashi wannan baiwar da zarar ya saka hannu akan abu sai Allah ya bukata mashi, kullum kuwa saiyayi mafarkin yarannan guda uku ada chan baya yana mafarkinsu baya Ganin fuskokoinsu saidai shadow dinsu kuma yana jin saurin kukansu Yanxu kuwa yakan iya ganin su a fili saidai Har yau baiga fuskokinsu ba saidai yaji su suna dariya. Bayan wannan Har yanxu zane kam yana. Yin shi, don idan ya dauka alakali yana Zane kamar wani pro nan ya gane cewa yayi ilimi don saida ilimi zaka iya zane irin wannan da ake kira da architecture. Abunda yafi daga mashi hankali kuwa shine Akwai ranar da yazo tsallaka titi bayan ya dawo daga shago, nan take wata mota taso bugeshi Allah ya rufa asiri mutumin ya Taka burki nan take flashback din wani mummunan accident yazo mashi, inda anan ya gane lokacin da yayi accident ne kenan, everything was dark don haka bai gane komai ba. Alhaji kabiru dai Ana chan prison shima an kaishi gidan yari inda zai gama rayuwar shi acahn gaba daya, irin dukan dasu asad sukayi mashi yasa yayi loosing site dinshi daya, ya rame ya jeme ya zama kamar wani mai kanjamau, talking of kanjamau lokacin da yayi wata irin rashin lafiya anan prison aka kaishi asibiti nan akayi mashi test take kuwa aka gano yana da hiv. Haka aka sallamoshi bayan ya danji sauqi aka maidashi prison aka rufe shi, Har lokacin he can’t imagine rayuwarshi zata juya ta zama haka ba, ya zama kaskantacce, ya lalace kuma naka sasshe bashida kowa bashida komai, dukiyar daya tara ta hanyar haramci bata amfaneshi da komai ba saima jefa shi cikin mawuyacin hali datayi. Aman Duk wata yana zuwa nan prison yana dubashi, wani sa’in yakan futo ya ganshi wani sa’in kuwa haka zai Karaci zamanshi daddy yaqi futowa don yanxu blaming dinshi yake yi akan cewa ya cuceshi yana matsayin ubanshi ya fallasa asirin sa. Su lantaana da doctor ma ana chan ana serving a gidan yari, kowannensu an bashi shekara biyar for attempting murder. Abuja Nigeria…… After 2 months… Yau wata biyu kenan da tafiyar Amar, Har ranar dai shuru babu labarinshi, at this point hankalin ammah ya gama Tashi don haka ta fara neman manyan mutane da ta sani acahn dubai en, shuru dai Har lokacin don haka ta fara tunanin zuwa dubai din saidai kuma tunawa da amra tayi nauyi yanxu yasa tayi cancelling tafiyar. *** Ammah ce zaune a sitting room hannunta rike da charbi tana lazimi gefenta Salim ne dake ta faman yin game a wayar Salima don batama san ya dauko ba tana barci. Ahankali ta soma saukowa tana dingisawa harta sauko daga stair tana nishi, amra ce sanye da doguwar rigar chan iska wadda ammah ta sayo mata su da yawa saboda ta dunga sakewa a cikin rigar, saurin nishin da takeyi ne yasa ammah ta kalli inda take tsaye bayan ta sauko kasan, murmushi kawai ammah takeyi harta karaso parlor, kallonta ammah tayi da yanda yake tafiya, cikinta ya futo sosai kamar mai wadda zata haihu yau ko gobe, daman doctor ya fada masu cewa da zarar takai wata takwas cikin nata zai bude, yanxu kuwa cikin nata yakai 8months da sati daya, cikin ya futo sosai kuma yayi mata kyau sosai, ta Kara fresh da kyau kamar bamai ciki ba babu wannan kumburu fuska da na hanci, dass dass abunta. “Wash barka da yamma ammah” ta karashe tana zama gefen kujera mai zaman mutun biyu “Sannu daughter kina kokari, wannan babyn namu tubarkallah” Dariya amra ta danyi kafin ta kalli inda Salim yake tace “kai kuma baka daddara ba ko, saita sauko ta mammake zaka daina daukan mata wannan wayar yar gold din” Dan murmusawa ammah tayi tana kallonsu. Salima ce ta sauko rai a bace Har tana grade kafafunta daga stairs, tana karasowa parlorn tayo kan salim, “kai Ka gama rainani ko? Toh Wallahi yau Saina koya maka hankali” Tana kaiwa nan tayo kanshi, ammah ne Tayi saurin hanata “haba yarinyar kirki, yi hkui bazai sake ba kinji” “Ki barta ta bugeshi ammah tunda baya ji, haka ya lalata min yawa Yanxu kwata kwata idan an kirani baba jin kara” amra ta fada tana kallonsu “Ah ah baza ayi haka ba daughter” karban wayar ammah tayi daga hannunshi kafin ta mikama salima “ungo yarinyar kirki yaci albarkaci na” Dungure kanshi salima tayi kafin ta karbi wayar, alokacin call din Aman ya shigo don haka ta wuce sama abunta tana murmushi. Kallonta amra tayi da yanda jikinta ya dau zumudin Kira harta wuce sama, shuru ta danyi don sai a lokacin amar ya fado mata, dukda tana kokarin hana zuciyarta tunanin shi saidai hakan ya gagara don yanxu idan babyn cikin ta ya danyi motsi shine yake fadi mata arai. Suna nan zaune wayar ammah tayi vibrating, dan waigowa ammah tayi, kamar a mafarki idanunta ya sauka akan sunan Amar, cikin sauri ta dauka wayar Har hannunta na karkarwa yau wata biyu kenan rabonta dashi, “hello hello son is that you” Cikin jin dadi da murna Amar yace “yes ammah nine” “Subhanallah!! Son in Ka shiga Ka barmu cikin damuwa, wata biyu…” “So sorry ammah na shiyasa na kira ma yanxu, ko sauka bamuyi daga jirgi ba ayanxu haka maganar da nake dake” “Ya kake are you okay babu abunda ya sameka? Kana cikin koshin lafiy…” Saurin katseta yayi “I’m fine ammah, please don be worried I’m perfectly fine okay? Hope kuma kuna nan lafiya?” “Yes son we’re fine alhamdullah yaushe zaka dawo? I have something very important to tell you” “I don’t know ammah, saimunyi rounding up komai anan, but inason ki kwantar da hankalinki I’m perfectly fine, Muna gama operation Zan dawo Insha Al….” Dip wayar ta dauke, amra data gyara zama tana. Kallon ammah data sauke wayar, gaba daya ta maida hankalinta kan ammah haka zalika Salim shima yana daga gefe yana kallon ammah Duk sun zama curious suji ko lafiya, “Ammah lafiya dai ko?” Dan Nunfasawa ammah tayi tace “Alhamdulillah, son ne yace yana lafiya Har yanxu basu gama operation bane” Wata ijiyar zuciya amra ta saki Har yasa ammah ta juyota. “Har hankalina ya kwanta daughter, yau wata biyu da kenan, alhamdullah ya Allah” Sauke kanta kawai tayi kasa batace komai ba, saima wasa da Yan yatsunta data fara. Washe gari wajen karfe biyu suka fito gaba dayansu, da yake weekends ne, sunyi kyau gaba dayansu daga kan amra zuwa salima sai ammah, Duk sunsha native kaya, atare suka fito gaba sayansu suka wuce motar ammah, ammah ne ke jan motar sai salima a bayan motar, Anatse ammah ke drinving while tana dan duban amra ta jikin mirror, hira suka dan farayi a tsakanin au inda amra dai saidai tace uhm ko ah ah saidai kuma in anyi abun dariya Harda ita ake kyakyatawa. Gaban wani katon mall suka 360 mall, mall din ya gadu sosai don yana dauke da wani babban bulding mai tsayi sosai, atare suka fito gaba dayansu inda salima ta taimakawa amra ta bata helping hand saboda yanayin ta, ahankali suka shiga cikin mall, fadin irin kyau na wurin ma bata lokaci ne, babu wani hayaniyan mutane dan few mutane ke yawo, ko Ina fess fess sai kamshi, maintainance din wajen sai ba a magana saboda ko Ina clean, cikin lift suka shiga nan ma saida salima ta taimaka mata, suna hawa second floor suka wuce wani katon shop may suna baby shark, tundaga nesa zaka san shop din kayan babies ne, ammah ce agaba suna biye da ita Har suka shige cikin shop din, mutanen wajen ne sukayi welcoming din ammah kafin su fara zagaya wajen, Katon trolling ammah tasa salima ta janyo nan suka shiga shopping, abun da suka kwasa akalla zaikai wajen miliyan uku, ammah dai sage wa tayi babu abunda bata saya ba a wajen na Abubuwan da mummy and baby zasu magana dashi don suna da kaya designer don kamar ma kayan Duk na kasar waje ne, sun kwashi wajen awa biyu Ana abu daya, amra dai data gaji zama tayi nan mutanen wajen suka kawo mata ruwa da snacks, zamanta kuwa tayi taci snacks din tana cinye wa ta buqaci a kara mata nan ammah tasa su kawo mata da yawa. Saida su salima da ammah suka gama kwashe kwashe su Duk wani cute kayan baby saida suka dauka Harda unisex babu wanda suka bari, Harda abubuwan da amra zata buqata wajen preparing delivery bag dinta, suna gamawa ammah tayi payment, lokacin da amra taji kudin saida ta kama baki, bazata iya musama ammah ba don haka taja Bakinta tayi shuru saidai bata kam taga abunda ake kira da gata. Daga nan saida suka tsaya ammah ta saya masu kayan ciye ciye don itama tana son kayan dadi saidai diabetes dinta dake hanata cin wasu abubuwan, Sai wajen karfe biyar na yamma suka dawo gida da kaya niki niki, daki guda ammah ta fidda anan sama aka zuba kayan a dakin. Washe gari Kayan da ammah tayi order daga dubai da uk suka iso, suka fadin irin yawan kayan da kudin da aka kashe akansu bata lokaci ne. Su Aman ne suka dunga shugowa dasu suna hawa dasu sama shida salim, suna hawowa dashi ammah tasa suka wuce dashi dakin data ware, daki ne babba sosai don Har yafi inda amra take, empty room ne saidai yasha frames, nan suka dunga zuba komai a ciki daga kan crop zuwa strollers da baby swings. Suna gama ajiyewa ammah ta shugo dakin tare da salima sai maida din gidan, nan suka fara shirya komai suna jerawa inda nan Aman shima yazo ya tayasu harhada crip da sauran abubuwan da dole sai anyi assembling, amra dai bata shugo dakin ba don kwana biyu tana dan fama da ciwon baya ga kumburin kafa da yake fama dashi. After 1 week… A cikin sati daya ammah ta gama komai na sayayyan baby, babu abunda bata saya ba Har wanda bazasu buqata ayanxu bama Duk ta siya. Yau last appointment din amra before delivery don haka suka wuce asibiti, a cikin satitikan nan cikin amra girma yake kullum abun Har mamaki yake bama ammah, don cikin yayi girma sosai lokaci guda babu zato, Duk wasu kayanta yanxu basa shiga ta kwata kwata, sai doguwar riga mai bubu, wadda ammah ta karo mata su da yawa tana sakawa yanxu ma rigar ce a jikinta sai mayafin rigar, ahankali take sauko tana rike bayanta, tana saukowa ta dan tsaya tasa maid ta kawo mata ice water, tana nan tsaye ammah ta sauko kasan “sorry daughter na barki tsaye ko, muje” Suna sauka saiga salima ta taho da sauri itama daga sama, “Laa ammah shine zaku tafi babu ni, dan Allah Zan biku “ “Toh muje” ammah ta fada tana wucewa gaba harta karasa gaban mota, tana karasawa ta bude gidan gaba kafin ta bude ma amra baya don ta daina zaman gaba, suna shigewa gaba dayansu suka bar cikin gidan. Suna karasowa asibiti ammah tayi parking, fitowa sukayi gaba dayansu inda salima ke rike da hannun amra tana bata helping hand, anatse suke tafiya Har suka shiga cikin asibitin, suna zuwa kuwa time din appointment dinsu na cika cif. Basu tsaya komai ba suka wuce office din doctor. Da sallama suka shiga cikin office din ammah ce a gaba sai amra dake biye da ita tare da salima. Zama sukayi gaba dayansu baya sun gaisa da doctor din. “Sannu madam ya nauyi? Hope baby is kicking” Doctor ya fada yana kallon amra Murmusawa kawai tayi batace komai ba, maida kallonshi yayi kan ammah yace “Bari mu fara scan ko? Saimug ko edd dinta yayi gaba ko ya dawo baya” Mikewa amra tayi ta wuce inda doctor kw dubata, hawa tayi kan gadon kafin ya soma dubata, yana gamawa yayi printing scan din. Mikamaa ammah paper yayi kafin ya soma magana “alhamdullah hajiya, ta shiga wata Tara ciff and edd dinta yana nuna in the next 7 days baby will be ready to come to the world, yanxu form now ya kamata ta dage da exercise sosai zai taimaka mata sosai” “Alhamdullah I Alhamdulillah thank you doctor Ammah ta fada tana murmushi. *** Suna fitowa daga office din doctor motar suka shige, suna shiga ammah ta kunna motar suka bar cikin asibitin, kowannen su fuskanshi dauke da murmushin jin dadi, musamman ammah, amra dai mamaki ma ya hanata tunanin komai, she can’t believe itace zata haihu, allah mai ko kenan. Suna isowa gida amra ta wuce daki saboda wani irin ciwon baya daya riketa sosai, yau kwana biyar kenan tana fama dashi yazo ya dawo haka yake mata, abunda yasa bata fada ma doctor ba kuwa shine normallly tana yin haka tun kafin cikin ta ya tsufa so yanxu daya fara mata hakan sai tayi tunanin it’s normal. Karfe Tara nayi ammah ta shugo dakinta da sallama, a zaune ta taddata tana rike bayanta, “daughter Yadai” Ammah ta fada tana zama gefenta don yanxu bata wuce minti talatin bata leko ta ba, “ba komai ammah, na gaji ne kawai da zaman” “Toh ki miek ki zagaya gidan zai saki Insha Allah” “Tohm ammah” Tana kaiwa nan ta mike ta nufi hanyar futa daga dakin, kasa ta sauka ta zagaye parlor kafin ta hau sama, tana haurowa ammah na fitowa daga dakinta, “daughter Ina zuwa, Ay kin gama kwanan dakinki yanxu, wuce muje part dina” Kanta a kasa tace “Toh ammah” Part din ammah suka wuce inda ammah ta bata gadon ta gaba daya tace ta kwanta abunta, kwanciya amra tayi har barci ya kwashe ta, Mikewa ammah tayi ta luluba mata duvet kafin ta wuce bathroom ta dauro alwala don kusan karfe goma na dare, alwala ammah tayi tana dauro wa ta fito daga toilet din ta shimfida sallaya ta fuskanshi kibla, ta dade sosai tana addau Har barci ya kwashe anan zaune. Karfe uku daidai kuwa Tayi saurin bude idanunta don jin wani abu daya taho mata daga mararta lokaci guda, da kyar ta zauna akan gadon tana cije lebe ta, Ta dade sosai a zaune tana danne abun da takeji, abun dai gaba gaba yakeyi don haka yana turnikota ta kwala uwar kara “innalillahi wayyo bayana” Cikin sauri ammah dake shirin sallame sallar daren da takeyi tana sallama ta mike cikin sauri ta karaso inda amra ke kwance, tana zuwa inda take taga ruwa na fita daga kasa ta don tayi sharkaf “subhanallah, daughter abun yazo gadan gadan” Cikin sauri amra ta dago ta kalli ammah “wayyo ammah bayana marana Zan mutu” “Shii babu abunda zai faru my dear Ina zuwa” Mikewa ammah tayi ta dauka wayarta kan dresser ta fara dialing number Aman. Aman dake barci karar wayarshi ta karade dakin, cikin sauri ya dauka wayar ya Kara a kunnenshi Ganin sunan ammah baima tsaya ya gama jin abunda take fada ba ya kashe wayar ya mike tsaye ya zari keys dinshi ya futo daga dakin, yana fitowa saiga ammah ta futo da amra, mayafin daga lulluba mata ma ya koma gefe, kasa suka sauko ahanakli inda amra ke kururu tana wayyo Zan mutu, babu abunda ammah keyi mata sai addua “Kai Aman zo riketa bari na dauko delivery bag” Da sauri ya karaso ya rike amra dake faman dafe ciki. Ammah na saukowa suka ta amshi amra kafin ya fuce ya fidda motarshi daga parking space. Da taimakon Aman ammah ta saka amra a cikin motar, kusan karfe hudu kenan, suna shiga motar aman ya fushi mairam aguje suka bar compound din. Yanda yake mugun gudu yasa suka iso in few minutes, suna zuwa Aman ya wuce reception ya fada masu akwai emergency nan zauka fito a gado Har wajen mota aka fidda amra aka saka ta Har lokacin hannunta na cikin na ammah “wayyo ammah Zan mutu” kawo take fada “Bazaki mutu ba daughter, Allah ya sauke ki lafiya” Agaggauce aka shige da amra cikin delivery room inda ammah da Aman suka kasa sukuni hankali su a tashe, da kyar Aman yasamu ammah ta zauna ya dunga tausasa ta saboda ciwon zuciya ta. Suna nan zaune Har wajen karfe biyar shuru, awa saya da rabi kenan, at that point hankalin ammah ya gama Tashi sosai, babu abunda yake sai rokon Allah ya kawo ka amra sauqi. Suna nan zaune saiga doctor ya fito tare da nurse fuskansu dauke da murmushi, mikewa ammah tayi tare da Aman sukayi saurin karasowa inda doctor yake, hannu ya miqa ma Aman don Duk a tunanin shi shine mijin amra, yana Mika mashi hannu yace “congratulations sir, ta haihu lafiya, the mummy and the babies are perfectly fine” Wata nauyayyiyar ajiyar zuciya suka sauke atare nan ammah tace “were she zamu iya ganinta?” “Yea zaku iya but kudan bamu minti goma a gama gyarasu, don Ana gyarata.” Cikin zumudi ammah tace “Alhamdulillah alhamdullah, don ita ta amra ma take kawai don lokacin da take ce mata zata mutu ba karamin tashin hankali ta shiga ba. After like 10min saiga nurse ta fito “Ma zaku iya shugowa, mun kaita recovery ward” Nan nurse tayi masu jagora jikin ammah Har bari yakeyi tana son zuwa Ganin amra da abunda ta haifa don doctor bai fada masu ba. Nurse dince ta bude dakin ahanakli, tundaga nesa ammah ta hangota tana sanye cikin gown din marasa lafiya hannunta biyu rike da towels, nan take ammah ta soma hawaye Har tana neman faduwa kasa, nan Aman ya tallabota Har suka karaso dakin, ammah na karasowa tayi turus ta tsaya gaban gadon, gaba daya kafafunta Gaza daukanta sukayi nan take ta zube a kasa tayi sujjada tana dagowa ta daga hannu, it was a very emotional moment Aman ma kasa dauke idnaunshi yayi akan amra da babies dun dake gabanta ta rike guda biyu a hannunta sai guda daya akan gadon, dukda bak ga fuskansu ba but ya hango cute hannayen yaran farare tass, da sauri ammah ta mike ta karaso gabanta ta shafa fuska ta ta sumbace ta. Ammah na kuka amra na kukan murna, gaba dayansu aka rasa wanda zai taddashi wani “barakallah daughter Allah yayi maki albarka, Allah ya Raya mana su “ abunda ammah ke fada kenan kafin ta saketa ta koma wajen babies din, takowa Aman yayi ya dauki wanda ke kwance akan gado while ammah ta rike daya amra ma ta rike daya, nan take ammah ta dunga jeroma yaran kisses tana hawayen farin ciki, suna cikin wann moment din saiga doctor ya shugo yana shugowa yayi congratulating dunsu tare da shaida masu gender na babies din, “hajiya daman kince kyautar Allah irin wannan ba a yi mashi shishigi, madam ta samu triplet 2 boys and a baby girl” “Allahu akbar” ammah tayi kabbara tana gamawa ta juyo ta kalli doctor “hajjin bana dakai za aje doctor” “Thank you so much ma thank you!!” Abund adoctor ke fada kenan, “anjima zamu sallameta Insha aallah, madam is brave, bamu taba tsammanin hakan ba,” Godiya sosai ammah tayi mashi kafin ya fuce ya barsu suna kukan murna… Kallon babies sun Aman yayi yace “ammah naga suna kama dake” Dariya sukayi gaba dayansu inda ammah ta kalli babies sun for the countless times tace “gaba dayansu babu wanda yake kama dani, wannan ubansu suka dauko gaba Dayan su, kaga nan” ta fada tana nuna mashi wani dan mole din kumatunsu su duka don identical triplets ne, “kaga wannan mole din, irin na babansu ne sal hancinsu irin na mamansu skin dinsu irin na babansu, kai ni I’m jealous ma, gaba daya mazajen Nawa basu dauko mamansu da yawa ba” Dariya sukayi gaba dayansu daga ammah Har amra dake dan cije lebe don Har lokacin tana dan jin zafi a wajen donma basu yi mata stitches ba. Nnamdi ezikiwe international airport abuja….. Karfe biyar daidai na asuba sukayi landing a international airport din abuja, Sir general Amar taura… Ahankali ya fara saukowa daga cikin jet dinshi Sanye yake da kakin sa na sojoji, yana saukowa ya shakur iskan Allah, garin yayi dan duhu don gari bai gama wayewa ba, ahankali yake tafiya majestically Duk da agajiye yake, cikin motar da aka tanadar masa anan airport ya shige nan driver ya jaa shi sai gida. Tunda yayi relaxing bayanshi a cikin motar ya lumshe idanunshi, as he promised ammah suna gama operation zai dawo gida, hakan kuwa ta kasan don suna gamawa baima koma uae ba ya taho airport ya shige jet dinshi. Ya rame sosai wanda dalilin harbinshi da akayi a kafada wajen operation din. Parking din da driver yayi ne yasa shi dawowa daga tunani daya tsunduma, bude idanunshi ya fara yi ahankli nan take gabanshi ya fadi babu dalili, ciwon dake cinshi a zuciya yana dannewa ya dawo sabo tunawa da yayi da ita, fadin irin kewarta da yayi cikin watannin nan bata lokaci ne, da ita yake kwana da ita yake Tashi kullum, Driver ne ya bude mashi kofa don haka ya saqalo kafafunshi ya fito, yana fitowa yace “thanks” tare da wucewa cikin gidan don gari ya soma haske, yana karasawa wajen entrance baima tsaya knocking ba ya Danna pins ya bude kofar ya shige ciki, futilun kasan Duk a kashe suke don haka ya tabbatar mashi da basu Tashi ba, daman abunda yake so kenan shiyasa he wanted to surprise them, yana nan tsaye yana karema parlor kallon maid ta fito daga kitchen hannunta rike da mopper, tana karasowa inda yake dukda bata sanshi ba tace “good morning sir” “Morning” ya amsata kai tsaye kafun ya wuce bedroom dinshi, yana shiga ya watsar ruwa yayi salla yabi lafiyar gado. Su salima Ana ta shaka barci wajen karfe goma tana Tashi bayan tayi wanka dakin ammah ta fara wucewa donta gaisheta tana zuwa taga wayam don haka ta futo ta wuce na amra nan ma wayam, hankalinta ne ya dan Tashi don haka ta sauko kasa, nan ta tadda maid tana shirya dining “cinty ammah bata nan ne?” “Yes ma,“ “Sir Aman fah?” “Shima bai fito ba sai dai wani daya shugo daxu da safe” maid ta fada “Wani kuma? Waye wani?” Salima ta tambayeta “Wannan part din ya shige” maid ta fada tana mata nuni da part sun amar, tana Ganin haka ta gane amar take nufi, wani irin dadi ne ya ziyarceta don haka tace “laa ya amar ya dawo,Toh ina su ammah suka tafi kenan” Bata gama tunanin ba saiga horn din motar su aman, cikin sauri salima ta fuce zuwa tsakar gida, tana tsayuwar aman na parking, cikin sauri ta karaso “yaa…yaa” Saurin guntse bakinta tayi Ganin ammah ta fito hannunta rike da babies guda biyu, bata gama mamaki ba saiga amra ta fito da baby daya a hannunta, jikinta ne ya soma bari “ammah….. baby???? Babyn adda???” Wata uwar kara salima ta buga ta rungume amra tare da karban babyn hannunta nan take ta soma hawaye, ganin amra zata gaji a tsaye yasa ammah cewa “yarinyar kirki muje ciki ta huta” “Ammah I’m so happy ya Allah adda wannan babies dinki be wayyo Allah na” Cikin gidan suka wuce gaba dayansu inda ammah tace su taci sama gaba dayansu, wucewa sukayi nan aman ya wuce bedroom dinshi shima. Suna hawa sama salima ta amshi sauran babiea din, fadin irin farin cikin da yake ciki bata lokaci ne “Alhamdulillah double celebration ammah, ya amar ma ya dawo” Da sauri ammah ta kalleta “yaushe ya dawo,” “Maid tace da asuba ya shugo yana bedroom dinshi” Murmushi ammah tayi tana hamdala kafin ta kalli amra data Sunkuyar da kanta, gaba daya mood dinta ya sauya “Alhamdulillah lallai we have double celebration kam, yanxu daughter ki kwnata ki huta ko,” “Tohm ammah” Kallon salima ammah tayi tace “yarinyar kirki daukan min baby wannan mijin Nawa ni bari na rike amaryar dada da Dayan mijin nawa, mu bata wuri ta samu ta dan runtsa “ Mikewa sukayi atare suka bar amra ta kwanta nan take barci ya kwashe ta. Suna fitowa ammah ta kalli salima, “muje kasa,” Cikin zumudi salima tace “ya… Muhammad” “Shii” ammah tayi amra nuni kan tayi shuru, ahankali suka fara saukowa kasa suna saukowa suka wuce bedroom dinshi direct, ko Ina a kashe sai karar ac daya kunna, dakinshi suka wuce direct inda salima taso yin sallama nan ammah ta ce mata tayi shuru har suka karasa bakin gadonsa yana nan kwance cikin duvet ya rufe jikinshi sai fuskansa dake a bayyane, wani irin dadi ne ya ziyarci ammah yau ga Muhammad ga yayan Muhammad, suna karasowa gaban gadon ammah ta zauna a gefenshi har lokacin baby no 1 da baby no 2 na hannunta while salima na rike da baby no 3. Hannu ammah ta dan saka ta shafa fuskanshi tana murmushi, dan juyawa yayi kamar zai farka don barcin yayi nisa sosai, “son!!!” Kamar daga sama yaji voice din ammah. Ahankali ya soma bude idanunshi, da kyakyawar fuskar ammah yaci karo da yake hawayen farin ciki tana murmushi, saurin mikewa yayi yana kokarin goge idanunshi da sukayi jaa alamun barci bai sakeshi ba “son….” Ammah ta sake fada Dan dagowa yayi don baima Lura da abubuwan dake hannunta ba sai fuskanta daya kafe da idanu yana Ganin hawayenta Hannunta biyu ta daga ta Dora mashi su duka akan laps dinshi, da sauri ya waigo ya sauke idanunshi akan…….. [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update!!! Unedited page…. Hankali atashe amra ta jita a sama babu zato babu tsammani ya dagata har lokacin bakinshi na cikin nata, yanda ya shige tsakankanin kafafunta yasata kankameshi hankali, tasan duk abunda zatayi bazata taba iya kwatan kanta ba daga hannushi ga tashin hankalin da take ciki na yanda ya yake kissing lips dinta kamar mayuwacin zaki, Bangaren goga kuwa kasa controlling kanshi yayi don tunda ya matso kusa da ita yayi perceiving kamshin ta yaji gaba daya kamar ana connecting jikinshi da nata, kasa hana kanshi daga abunda yake yi yayi saima kara zurfafa abun da yayi, tunda yakai bakinshi cikin nata kuwa komai ya dauke mashi diff, hes so much enjoying it, ganin tsayuwa yana neman gagarar shi yasa ya riko ass dinta dakyau ya nufi gadonshi da ita, ahankali ya kwantar da ita tare da yi mata runfa, amra najinta a akan gadonshi da yanda yayi mata runfa yasa hankalinta tashi sosai don har yanxu memory din first haduwanshi da ita bai goge ba daga kwakwalwarta, she can vividly recal lokacin da yanda tasha wahala sosai a hannunshi, cikin tashin hankali da tsoro ta fara bugunshi, tana son yin kuka ya qi bata daman hakan don yayi gumming bakinshi da nata, bai damu da yanayin data shiga ba haka ya fara cukwikwiyata yanda yaga dama, kwata kwata baiyi gigin cire mata rigar jikinta ba saida yayi mai isarsa kafin ya kyale ganin yana neman jefa kanshi inda bazai iya fitowa ba indai ba samun abun yayi ba. Adaddafe ya mike ya wuce bathroom ya sakarma kanshi ruwan sanyi, tunda ya tsaya gaban shower din ya runtse idanunshi shi kadai yasan irin wahalar da yake sha, ya dauka kusan awa guda a cikin shower din. Tunda ta runtse idanunta bata budeba har ya shige bathroom, ta dauka kusan minti talatin tana hawaye akwance, he was never gentle ko kadan,mikewa zaune tayi da kyar ta lalubo hijabinta ta zura, haka ta zauna daga gefen gadon nashi ta raqube, saurin taba lips dinta tayi jin yanda yayi suntum. Tana nan zaune ya fito daure da towel akugunshi, hannunshi rike da karamin towel yana goge wuyanshi, kallon ta yayi ganin yanda ta raqube a gefe kafin ya kauda kanshi gefe. Cikin natsuwa ya shirya cikin pjs dinshi, anatse ya tako gaban switch ya rage lights din dakin kafin ya wuce gefen gadon yayi kwanciyarsa tare da janyo duvet dinshi. Tunda ya fito harya shriya ya rage lights din dakin har ya kwanta bata dago kanta ba, gaba daya ta rasa me zatayi, shiko tunda ya juya mata baya bai sake waigowa ba, barcin ma kaurace mashi yayi gaba daya Tana nan zaune har kusan karfe biyun dare, tsoron kwanciya kusa dashi y agama cika ta ga gyangyadin da takeyi. Karfe biyar daidai ya bude rinannanun idanunshi alamun barci bai ishesa ba, mikewa yayi tsaye yayi miqa kafin ya janyo bedroom sleeper dinshi,ya nufi hanyar bathroom, cikin yan mintuna qalilan saigashi ya fito, agurguje ya zura jallabiyanshi ya fuce daga dakin don an kusa tada sallah. Bayan an idar saida ya tsaya yayi morning azkar kafin ya fito daga masjid, direct apartment dinsu ya wuce cikin kamewa, gaishesa baba mai gadi yayi bayan ya bude mashi kofa, yana amsawa ya wuce cikin gida, bai tsaya ko’ina ba sai part dinshi. Kai tsaye ya bude kofar yana hamma saboda baccin da bai ishesa ba don gaba daya baifi barcin awa biyu yayi ba aka kira sallah, yana karasowa tsakiyan dakin yayi turus ganinta kwance gefen gadonshi, gaba daya ta takure waje daya ta hade jikinta kamar mai tsoron wani abu zai sameta, karsowa yayi har bakin gadon ya zuba mata mayun idanunshi, kallon cute face dinta yayi hannunshi nade a kirjinshi, barcinta takeyi peacefully kamar yar baby, fuskanta tayi fayau gwanin ban tausayi, lebenta yayi jaa sosai saboda yanda ta turo bakin nata,ya dauka kusan minti goma a tsaye yana kallonta, kwata kwata bai san ya shagalta ba,kauda kanshi yayi gefe tunawa da wani abu da yayi kafin ya maida kallonshi zuwa gareta, ‘’ke! Kee! get up’’ Afurgice ta bude idanunta tare da mikewa zaune don kwata kwata batasan lokacin da barci ya kawashe ta akan gadon nashi ba, Adaburce ta sauke kanta kasa kamar mara gaskia, yana ganin haka yace ‘’ke sai an tasheki sallah ne?’’ Saurin girgiza kanta tayi ta miqe tsaye ta nufi hanyar futa daga dakin, tana futa ya danyi yar tsuqa ya rage kayan jikinshi ya kwanta. Tana futa daga dakin ta wuce sama abunta, tana shiga dakin ta sauke nauyayyiyar ajiyar zuciya, sai alokacin ta samu natsuwa, cire hijab din jikinta ta fara yi don dashi ta kwanta kafin ta wuce bathroom ta dauro alwala, cikin natsuwa ta fito ta hau kan sallaya ta tada kabarrar sallah, tana idarwa ta miqe tabi lafiyar gado don wani irin barci ne ke fusgarta sosai don sallar ma da kyar ta samu ta idar saboda jirin dake neman dibanta. Zama ammah tayi bakin gado tana mamaki hali irin na amar, don lokacin da amra ta fito daga dakinshi akan idanun hakan ya tabbatar mata da korota yayi Kenan da asubar fari, daman saida tayi tunani zai korota don haka ta sauko kasan don ta tabbatar ko a cikin dakin ta kwana,futowan amra ya tabbatar mata da yayi halin nashi kenan, amra dai bata lura da itaba don a furgice ta fito harta haura sama zuwa daki. Sauke nauyayyaiyar ajiyar zuciya ammah tayi tana mamakin hali irin na amar,yana da kafiya sosai, mamakin yanda ma kwata kwata amra bata gabanshi take, babu wanda zai kalli yarinyar ya kauda kai indai lafiyayye ne, dole saita sa idanu sosai akansu musamman amra data lura da yarinta sosai a tattare da ita. Wayarta ta jawo ta yi dialing wata number datayi saving da madina marrage cousellor, ‘’assalam alaikum likitar mata diyar arziki how are you’’ ‘’waalaikum salam hajiya ina wuni’’ matar ta fada daga chn bangare ‘’lafiya lau dear ya ayyuka da fama da mutane’’ ammah ta fada tana murmushi ‘’alhamdullah hajiya, kune da fama da mutane, yawan alkairin da kike mana saidai muyi fatan allah ya saka maki da alkahiri ya raya maki zuriyya’’ matar ta fada sounding very respectful daga chan Murmushi ammah tayi kafin ta cigaba ‘’haba yarinyar kirki ya kamata ki daina godemin, banyi maki komai ba ay’’ ‘’hajiya kinyi min komai wallahi dole nagode maki, kece sandiyar karatuna harna zama abunda na zama ayanxu, babu abunda zance sai godiya allah ya kara lafiya da tsawon rai’’ Murmushi ammah tayi tana jin dadin yanda gaba daya shes surrounded with positive mutane, nunfasa ta danyi kafin tace ‘’ina neman taimakon ki madina’’ Da sauri wanda ammah ta kira da madina tace ‘’ babu abunda zaki nema a wajena da bazaki samu ba insha allah hajiya,’’ ‘’akwai diyata danake so ki koyama karatun ku na matan zamani, yarinya ce karama’’ ammah ta fada tana sauraron ta ‘’okay, tana da aure ne?’’ madina ta tambaya daga chan ‘’eh, inason ki koya mata duk wani abu daya kamata ta sani game da rayuwa da miji’’ ammah ta fada tana sauraron ta ‘’ba damuwa hajiya, zanyi kokari insha allah, zan duga zuwa ma har gida’’ goiya sosai ammah tayi mata kafin ta kashe wayar. Bari mu leka katsina….. Rayuwa juyi juyi, yau idan kaga daddy da iyalanshi saika tausaya masu, abubuwa da dama sun faru ciki kuwa harda mutuwar inna wato mahaifiyarshi, tun bayan rasuwarta abubuwa sun dan raga masu sosai, don yanxu buga buga daddy yake yi yana dillanci, kaf anguwar nan babu wanda bai shede sa da damfanra ba, haj kareema dai itama taga sauyin rayuwa , ada chan itace da saka gwala gwala da manyan kaya, ayanxu kuwa komai ya juya masu baya, ya muhammd yana kokari sosai wajen taimaka masu da kudi duk wata, duk sanda yaso ya dawo Nigeria haka haj kareema zata hanashi saboda idan yazo ma karar dashi dasuyi kaff, khady dai taqi auruwa don yanda zance ke yawo kamar ruwa haka anguwar su ta dauka da tana dauke da cutar aids, asma kuwa tana nan tana fama da kafa daya, hajiya kareema data kallesu sai kuka don ko a mafarki bata taba kawo cewa zasu koma haka ba ita da iyalanta, zagi dai babu irin wanda dadi bayasha a wajenta, har takaiga zaman kananun yayanta kawai take a gidan, don badan sub a da tuni ta tattara ta kara gaba itama, ana cikin wannan zama allah ya hadata da wata hatsabibyar mata talatu mai gwajo uwar mata, a kasuwa suka hadu inda haj kareema taje sayan kayan miya, nan take kuwa suka hade, sai gashii allah ya hadasu anguwa dayaa ba tare da sanin su sai daga baya, haka talatu ta dunga shiga jikin haj kareema harta karanci rayuwar haj kareema da yanda take da kwadayin kudi da rayuwa don haka ta fara zugata kan shiga hanyar samun kudi irin yanda takeyi itama, da farko haj kareema bata fahimci talatu ba don duk a tunaninta sana’ar gwanjo da talatun ke fakewa dashi a matsayin sana’ar ta, shi take nufi, saidaga baya ta futo mata muraran ta mata bayanin yanda take samun kudi tana biyan buqatar kanta basai ta jira wani ya mata ba wato kawalci da bin manyan maza masu kudi dattijai a waje. Da farko mummy batayi shaawar shiga harkar da talatu tayi mata introducing ba saidaga baya ta amince saboda wulaqancin da daddy yake mata, musammad idan muhammd ya tura masu kudi haka zai je ya akshesu abanza a sunan investing kudin yake, haka zasu wuni wani lokaci babu abuncin kirki a gidan, yaranma yanxu government school suke zuwa, khady ce kadai a gabanta wadda yanxu itama ta saduda ta koma yin sana’ar sayarda sayarda takalma wanda jarin ma a wajen sabon saurayinta ta samu, shima dai saurayin dan jagaliya ne don ba auranta zaiyi ba. Change of environment yasa kananun yaranma suka koyi rashin kunya da zagi, idan kaji su jalal suna kuza ashariya saika rike baki, don babu wanda suke ragama har da iyayen nasu. Hajiya kareema dai pressure din wahalar rayuwa yasa tayi diciding bin shawarar kawarta talatu wanda ayanxu ta kasance aminiyarta, tunda ta shiga harkar kuwa sauyi yazo masu a gidan, abunci baya yanke masu safe yamma da dare, alhaji mustpah dai bait aba tambayrta inda take samu ba don shima rakubewa yayi karkashin inuwarta ana ci dashi. Akwana a tashi saiga hajiya kareema da ciki, aranar data gano tana da ciki hankalinta ya tashi sosai don haka ta fara laluben wayar talatu, rininging daya biyu talatu ta dauka ‘’yar gari any aba batan hanya kikayi ba, tun ranar dana hadaki da wannan alhajin ban kara jin motsin ki’’’ Cikin furgici haj kareema ta mike tna zarya adakin tace ‘’haba tlatu, inata kiranki tun jiya bakya dauka, kinsan irin damuwar danake ciki yanxu kuwa ‘’toh ay gashi nan na dauka ya ake ciki naga hankalinki ya tashi sosai meke faruwa?’’ talatu ta fada tana sauraronta ‘’talatu ciki, ciki ya shiga na shiga uku’’ kareema ta fada tana duban kofar shugowa dan dakin nasu ‘’shine kike wani tada hankali, amma dai kema wallahi kara wata karamar yarinya wallahi,’’ talatu ta fada tana dariya A harzuke mummy tace ‘’ke ba dole hanklai na ya tashi ba, ke kinsan wannan cikin shege ne, kuma yanxu da aurena da tsufana aka ganni da cikin shege akwai damuwa’’ Da sauri talatu ta tari nunfashinta ‘’waye zai gane? Nifa matsala dake wani lokacin kamar baki da kwakwalwa wallahi, ki gane mana’’ Dan shuru haj kareema tayi kafin tace ‘’ance maki banyi wannan tunanin bane,bazaiyuwu na barshi a matsayin na mijina ba saboda yau mun kusa wata rabonda mu kwanta tare’’ Wata bazawarar dariya talatu tayi tace ‘’and so what?, yanxu dai tukunna zubarwa zakiyi ko ajeshi zakiyi’’ ‘’zubarwa zanyi mana me zanyi dashi me zanyi da wani dan shege yanxu kuma’’ kareema ta fada ‘’ay shiknan, bari zan kira likita na saimuje kobe a cire shi’’ talatu ta fada Sallama kareema tayi mata kafin ta kashe wayar. Tana aje wayar khady ta shugo fuskanta dauke da takaicin abunda tajiyo ma kunnenta, a furgice mommy ta mike daga zaune ta dago ta kalleta, itama kallon nata tayi yanda take kallonta tace ‘’chapp yanxu ke mummy cikin shege kika kwaso?,lallai ma, kullum kece meyi mana surutun kinyi asarar haihuwa, mu kasa mu kasa, munje munyi iskanci ashe kema shi kikeyi, koda yake wallahi alhakin marayun da kika…’’ Afurgice mummy ta buge bakinta tace ‘’a gidan ubanwa kikaji wannan batu’’ Kallonta khady tayi tace ‘’wanne daga ciki? Na cikin shegen kona su salima da kika sa azubar dasu saboda rashin imani’’ Kwasheta kareema tayi ta mari tass, ta nuna ta da dan yatsa tace ‘’dan ubanki ina matsayin uwarki kike fada min Magana haka’’ kallonta khady tayi babu kunyar idanu tace ‘’hmm mummy Kenan, borin kunya ne ke damunki zanyi maki uzuri,amma wallahi allah saiya tambayeku keda dadi, duk halin da muka shiga ku kuka jawo mana, kuma bazan fasa fad aba wallahi alhakin marayun nan ne ke binmu mu duka shiyasa duk muka tsiyace,’’ ta kareshe tare da fucewa daga dakin tana hawaye, tana fita mummy ta dafe kirji tana innalillahi ‘’wannan wace irin masifa ce na shiga uku ni kareema’’ Washe gari haka mummy ta fuce daga gidan afurgice ba tare da sani kowa ba, direct asibitin da talatu ta bata address ta shige,a reception ta tadda talatu,saida suka gaisa kafin su wuce office din likitan, tunda suka zo talatu ta fada mashi buqatarsu, ba tare da bata lokaci bay ace ‘’ayki kam in yanxu kukeso za ayi, saidai sai kun cika min hannu, bayan wannan dole sainayi mata scanning da yan gwaje gwaje saboda bana son asamu complications don wannan aikin kusan yana da risk sosai,’’ atake talatu tace ‘’haba magaji baka da case’’ Wata irin dariya ya kyakyace kafin yace ‘’dillaliyar yan gwanjo ina yinki sosai’’ Saida suka aje mashi kudinshi kafin ya buqaci mummy ta kwanta don yin scanning,anatse ya soma duba cikin nata, gama daya satinshi shida don haka yace ‘’ayki zai yuwu don cikin baiyi gir…’’ dan shuru yayi yana gwalo idanu yana duban mahaifarta da kyau, ganin yayi shuru yasa takatu cewa ýadai’’ Nunfasawa yayi ya dubesu duka yace ‘’gaskia akwai matsala, cikin nan bazai zubu ba dole sai an haife shi,mahiafarta is weak, kuma kunsan cire ciki kamar forcing dinshi ne don ya futo bawai kamar bari bane don haka ayki bazai yuwu ba gaskia, idan kuwa akayi zata iya mutuwa’’ Hankali atashe mummy tace ‘’na shiga uku, yanxu babu yanda za ayi ya fit aba tare da wata matsala ba’’ Dariya likitan yayi tace ‘’haba hajiya lokacin da kike kwasar dadi bakiyi tunanin ciki ba sai yanxu, ai kawai kiyi hakuri ki haife shi don wallahi zaki iya mutuwa idan aka ce za ah cire shi don dole’’ Mummy dai karamin hauka ne batayi bad n hankalinta ya tashi sosai, yanxu ya zatayi da wannan masifa data tunkarota, babu abunda yafi tayar mata da hankali sai tunawa da daddy, tabbas shizai fara tona mata asiri don sunfi wata hudu basu kwanta ba,tunda suka fito daga asibiti mummy ke kuka har suka shiga napep, ganin haka yasa talatu cewa ‘’kewai kukan me kikeyi kamar tashin kiyama?,’’ Cikin jin haushin talatu ta soma Magana ‘’haba talatu, ay dole kice haka tunda ba kece a cikin situation din dana tsiinci kaina a ciki ba’’ ‘’’toh ay naga kin tsaya kina bata ma kanki lokaci kina kuka ne, inma wanchan maholon mijin naki kike tsoron karya gane akwai yanda zamu toshe bakinshi, bazai taba cewa komai ba akan wannan ‘’ Cikin jin dadi mum kareema tace ‘’dan allah ki fada min,ya za ayi kenan’’ Murmushi kawai talatu tayi tace ‘’ki kwantar da hankalin ki indai kina da talatu bakida case’’ Nan take ta fada ma mai napep inda zai kaisu, cikin yan muntina kadaan sai gasu cikin wata anguwa, saukesu mai napep yayi suka sallameshi suka wuce, saida suka danyi tafiya mai nisa har suka wuce wata maqabarta kafin su shige wani gida dake kallon maqabartar, da baya baya talatu ta shiga gidan, mummy na ganin haka itama ta shige,babu komai a cikin gidan sai katon fili dake sagaye da bishiyu, sao tsakiyan bishiyar wani tsoho zaune akan taburma, anatse suka karaso suka zauna gabanshi, talatu ce ta fara gaishesa kafin ta nuna kareema tace ‘’malam na zango, wannan kawata ce, ga matsalolinta…..’’nan talatu ta fada mashi komai tare da buqatar da suke nema daga wajenshi, dago wa yayi ya karema karima kallo, kamar yanda itama take kallonshi, tsoho ne tukuf don har furfura ta gama cika fuskanshi, wata yar dariya yayi irin ta tsoffi yace ‘’ an gama, zaku niya tafiya’’ Shuru mumy tayi tana mamaki, just like that an gama?, talatu ce ta kallshi ta aje mashi maqudan kudi tace ‘’mun gode malam na zango’’ Sallama sukayi mashi suka fito atare,kareema dai gaba daya hankalinta ba a jikinta yake ba, kallon takatu tayi tace ‘’ban gane me tsohon nan ke nufi da an gama ba’’ Kallonta talatu tayi kafin ta bude Jakarta ta janyo cingum ta wulla bakinta kafin tace ‘’ayki ya tafi inda ya kamat yaje, ay an gama komai, da kanki zakizo ki bani labari’’ Shuru dai mummy tayi bat ace komai ba har suka iso anguwarsu… Abuja Nigeria…… Yau sati guda Kenan, kullum madina ke zuwa wajen amra,da farko amra bata sake mata ba, ganin haka yasa madina ta fara janta da hira har suka shaku sosai cikin yan kwanakin, madina wayyaiyar yarinya ce, haifaffiyar garin sokoto ce aure ya kawota nan waje wajen Abuja har mujinta ya rasu, ya barta da yaya biyu,akwai wani program da akeyi na mata inda mata ke taimakon yan uwansu mata, ta hanyar basu jari da kudi da abubuwan da zasu dogara da kansu, ammah na cikin top member na cikin kungiyar inda take contributing sosai wajen taimakaw matan nan,anan ammah ta san madina,abunda yaja hankalin ammah ga madina shine,ta fita daban cikin sauran mutane, ita burunta kawai ayi sponsoring karatunta ba kamar sauran da suke neman aba su jariya ba, nan take ammah ta dauki nauyinta da karatunta, madina na ganin haka kuwa ta miqa yayanta wajen wan babansu don daman ba iya rikesu zatayi ba koda ta koma wajen iyayenta, cikin shekaru kalilian mdina ta gama karatunta na physiology harta fara aiki a cikin wani asibiti, inda ta samu wani bangare daban na sashen mata, har take yima mutane masu matsalolin aure counselling, duk wanna achievement din nata har yanxu she believe saboda ammah ne don kwata bata taba tunanin zata kai inda take ba ayanxu ba tare da taimakon ammah ba da suke kira da hajiya uwar marayu’. Yau Friday don haka sai wajen karfe hudu ta karso gidan don saida ta gama da office, lokacin data shugo ammah na zaune a parlor, cikin girmamawa madina ta karaso suka gaisa, nan ammah ke tambayarta any progree ‘’ay hajiya daughter taki tana da wayewa sosai, tana daukan karatu ssoai’’madina ta fada tana murmushi ‘’madallah, nasan bazaku bani kunya ba ay, haka nake so naji, allah ya taimaka yarinyar kirki’’ ammah ta fada tana murmuhsii ‘’ameen hajiya’’ ‘’kije saman yanxu ta haura’’ ammah ta fada tana kallon tv Anatse madina ta mike ta hau saman, direct dakin amra ta wuce da sallama, amra dake sanye da riga da skirt tayi saurin juyowa jin muryarta ‘’ánty madinaaaa, sannu da zuwa’’ Murmushi madina tayi ta karaso cikin dakin ta cire mayafinta tace ‘’washh na gaji, yauwa student, ya zaman gida fatan ki fara bashi assaignment kema’’ Shuru amra tayi tana jin kunya tace ‘’anty madina its not easy oo, kinsan na maki bayanin komai’’ Kama baki madina tayi tace ‘’haba karki bani kunya mana mrs general’’ Karasowa amra tayi har inda take zaune cikin nastuwa tace ‘’hmmm anty madina Kenan wallahi bazaki gane bane, ahaka ma da nake zuwa dakin nashi bakiji kirjina ba’’ Dariya madina tayi tace ‘’banga laifinki ba wallahi, ni har yanxu mamaki nake ashe shine mujin naki?, dole kiji tsoro sister don wallahi jiya dana ganshi saida gabana ya fadi, yana da wani irin kwarjini sosai, saidai bari kiji na fada maki wani abu’’ Madina ta fada tana kamo hannunta tace ‘’kalleni kiga, sister ke macece, mace nada wani sirrin daraja, musamman irin ku, jibeki fah san kowa kin wanda ya rasa, wallahil azeem duk gigin kanshi zaki iya saukewa trust me and trust the process,’’ Sauke ijiyar zuciya amra tayi tace ‘’wallahi tsoronshi nake ji anty madina, kinga yanxu fah kamar ya kara tsanata, baya kallon inda nake kwata kwata, baya cemin komai har gaisuwata ya daina amsawa’’ Shuru madina tayi tana sauraron ta kafin tace ‘’wace irin gaisuwa kikayi mashi? Kinyi irin wadda na koya maki ko yaya?’’ Sunkuyar dakai amra tayi tana dan murmurshi ‘’gaskia anty madina nidai bazan iyaba wallahi’’ amra ta fada tana sunnar dakai ‘’kinji matsalarki Kenan wallahi, menene abun kunya adan hugging,kinga wallahi in baki cire kunya da tsoronshi ba wallahi zaki wahala’’ Kallonta madina ta sakeyi tace ‘’dear in tambayeki mana? Bakyason kiga kuna sakewa kedashi?,’’ ‘’ina…so’’ amra ta amsa ta jiki a mace ‘’then you have to make him know your existence, you have everything da namiji mai lafiya dai bazai iya kauda kai daga ganinki ba,kuma wallahi yanxu kiyi min alkawarin zaki cire duk wani tsoronsa daga ranki, ki saki jiki kiyi abunda ya kamata inba haka ba wallahi haka zaiyi ta maki kallon hadarin kaji, don yarigada ya dandana ki, inason ya haukace akanki ta yanda bazaiyi yan seconds b aba tare da yaji motsinki a kusa dashi ba’’ ‘’anty madina zan iya kuwa? Ni ina ganin kamar yafi karfina’’ amra ta fada ashagwabe Dan buge mata bagi madina tayi tace ‘’waya fada maki namiji yana fin karfin mace, musamman mace irinki, gaki da kayan alatu allah ya baki diri da komai, ga kyawun fuska gana hali duk kin hada ke kadai’’ Dariya amra tayi ta kalleta ‘’kai anty madina da zuzuta, yanxu me zaki buqata akawo maki?’’ Dan dagiwa sukayi jin an bude kofa, daga nesa salima na hangosu tace ‘’yanxu nasan zaku koreni, waima anty madina me kike koya mata ne? nima akoya min’’ Hararata amra tayi tace ‘’toh mara kunya, futa anan’’ Dariya madina tayi tana kallonsu har salima ta fita tana cewa ‘’ina wuni anty madina, ‘’ Amsata madina tayi harta fuce tana kunkuni, maido da kallonta ga amra tayi tace ‘’yauwa as I was saying,wallahi saikin dage damtse ki cire wannan tsoron naki fah, yanxu dai daga ina muka tsaya jiya?’’ ta fada tana kallonta….. Sun dade sosai inda madina ta tsatsarata akan yanda zata dunga tarairayarshi, itadai kawai tana jinta ne saidai tasan cewa shidai duk wannan ba lallai yayi aiki a wajenshi ba. Sai wajen karfe shida na yamma madina tayi masu sallama ta wuce gidanta. Yau amra da kanta ta sauko kasan ta dora dinner, nan salima ta sauko ta tayata tare da talatu, sai wajen gab da sallar magrib suka gama, da taimakon salima suka jera komai a dining, suna gamawa suka wuce sama atre gaba dayansu. Wani sabon wanka amra ta sake ta sauya kaya zuwa doguwar riga a shape gown data fidda shape dinta sosai, atamfa ce Holland mai zanen flowers mai kyau, anyi mata dinkin stones tundaga sama har kasa yayi mata kyau sosai, feshe jikinta tayi da turaren ta masu sanyin kamshi kafin ta tada sallah, tana nan zaune aka kira sallah isha’I tana idarwa ta danyi yan addu’oi ta dan dade sosai a zaune kafin ta miqe ta zare hijab din nata ta wuce gaban gado ta janyo wayarta, ammah tasa an mata sabon sim card saidai bata da number dayawa a ciki daga na ammah saina haifa da Nadine ,suma duk numbers din nasu basa shuga, gashi tayi trying tura masu message shima baya tafiya, har social media din haifa saida ta shiga ta tura mata message thrug Instagram, shima shuru babu response, haka nan ta hakura saidai kullum saita duba Instagram dinta, Yanxu ma zaman datayi duban Instagram din ta soma yi, ganin babu response yasa ta hakura kawai ta soma duban timline dinta,da sabbin followers dinta, tana cikin yan dube dubenta ta shiga wajen suggested followers, taga handle din amar, bata dauka shi bane ba don sunan dayayi using as ‘’A..mar, kallon profile din ta soma yi ba tare da ta shiga ba don tabbatar da ko shi dinne, ginin picture din baya fita sosai yasa ta shiga cikin account din, nan take pictures dinshi sukayi appearing guda hudu ajere, samun kanta tayi da shiga cikin hoton don tabbatar da shi dinshi, first picture din a tsaye yake a safari da kundura a saka wani bakin glass gefenshi wani tattabara ne dayayi landing a kafadarshi ya juya yana kallon tattabar, yayi masifar kyau sosai a hoton don ita kanta saida ta shagala da kallon shi, hes looking so so cute and charming, haka ta sakankance wajen kallon hotunan nashi kaf har tayi liking day aba tare da saninta ba, saida salima ta shigo dakin tace ‘’adda dinner’’ kafin ta danyi firgigi ta waigo tace ‘’gani nan’’ Atare suka sauko kasan , ammah ne kawai zaune kan dining gefenta salim, zama duk sukayi atare, cikin yan mintuna kalilina ammah tace ‘’salima jeki kira yayanku’’ sanin wa take nufi yasa ta miqe a tsanake ta wuce dakin nasa, da sallama ta shiga har cikin dakinsa, azaune ta hangoshi ya doka tagumi abun tausayi, kallonshi tayi kafin ta karaso har inda yake kanta a kasa tace ‘’dinner is ready ammah tace ka fito’’ dan dagowa da jajayen idanunshi yayi ya kalleta yace ‘’ina zuwa’’ Wani iri taji ganin yanda yanayinshi yake gashi yanda ya bata amsa ma yasa taji babu dadi harta juyata dawo tace ‘’is everything okay with you’’ Ay kamar jira yake ya juyo ya kalleta yace ‘’youre asking me if everything is okay?i thought kince you don’t care anymore, so why are you asig huh?’’ ya fada yana kafeta da idanu, wani irin rashi dadi taji saidai hakan baisa ta ji zata sauke kudurinta akanshi ba don haka tace ‘’I just ask bawai don na damu bane’’ Ataqaice ya bata amsa da ‘’okay good’’ Yana kaiwa nan ya juya mata bata, rike kugu tayi tana mamakin shi kafin tace ‘’me yake nufi da hakan Kenan?daman nasan ba sona yake ba’’ Yana gab da shiga bathroom ta dago murya a hasale tace ‘’hmm namiji Kenan daman nasan ba sona kake ba fada kawai kake abaki’’ Juyowa yayi gadan gadan jin abunda ta fada yazo gab da ita yace ‘’ are you kidding me?bayan kinyi neglecting dina yanxu kuma kina questioning son da nake maki?anyways laifina ne dana kasa moving on da rayuwata dama chan nike sonki ba sona kike ba so nima zanyi kokari na cireki araina’’ yana kaiwa nan ya fuce daga dakin ya barta tsaye hawaye na zarya a fuskanta, rai abace ya wuce dining din ya zauna, itama saida ta daidaita natsuwarta kafin ta fito daga dakin ta zauna’ Abunci suka fara ci atsanake babu wanda yace tak sai karar cokula dake tashi, ‘’barka da dare ammah’’ Da sauri duk suka dago don gaba dayansu babu wanda ya lura da karsowarsa har ya wuce mazauninsa, kallonshi da gefen idanu amra tayi kafin ta sauke kana ‘’yaushe ka dawo son, na dauka zaka kai dare yau ay’’ ammah ta fada tana sauke spoon din hannunta kan plate ‘’dazun na shigo’’ ya fada yana jan kujera ya zauna fuknshi na nan yanda take babu wasa Duk gaishesa sukayi banda amra data tsaya dacin abunci nata saida ya zauna ta dan dago da fuskta dake kyallin hutu tace ‘’barka da dawowa, ina wuni’’ Atakaice ba atre daya kalleta bay ace ‘’alhamdulillah’’ Mikewa tayi ta tako har inda yake dab dashi sosai don yana jin kamshinta a hancinsa tace ‘’what sould you like’’ yanda ta fada saida ya sashi dagowa ya mata kallon second biyar kafin ya sauke yace ‘’any thing’’… anatse ta soma juya mashi baya ta koma wajen warmers ta bude, tunda ta juya mashi baya ta soma takawa gabanshi ya fadi dammm, bayanta ya zuba ma idanu, ya kasa kaudawa, ammah dai tunda ta dago ta kallesu tayi saurin sauke idanunta ta cigaba da cin abuncinta, su salima kuwa daman su hankalinsu ba akansu yake ba, salim kam shi harya mike yabar dining din, Saida ta zuba mashi yanda zai isheshi, white rice da kidney and liver sauce kafin ta tako har inda yake ta aje mashi tace ‘’bismillah’’ bin bakinta ya danyi da kallo kafin yayi saurin kauda kanshi, daman juice yana daga dayan bangarenshi don haka daga gefe ta rankwafo ta zagayo da hannunta ta janyo glass jug din, ay tunda tayi hakan ya saki spoon din hannunshi kan plate din, saida ta janyo glass din ta matsa ya samu yajaa dogon nunfashi yana mamakin abubuwan da takeyi, da sauyin data yi cikin kwanaki, haka ta zuba mashi juice din ta tura gabanshi kafin ta koma mazauninta hankali kwance. Anatse kowa yaci abunci har suka miqe su duka don daman sun kusa gamawa ya shugo dining din, ammah ce ta fara tafiya kafin salima follow by aman, amra dai bata dagaba haka zalika bata dago ta kalleshi ba shima bai kalleta ba saidai yana mamakin qin tashi datayi don ya lura da ta gama cin abuncin. Saida y agama tsaf ya janyo tissue ya goge bakinsa kafin ya jayo glass cup din juice, tana ganin haka ta mike tsaye ta fara tattare kwanukan, saida ta kwashe duka harta dawo dining din yana zaune juice a hannunshi, takowa ta soma yi cikin takunta mai daga hankali ta karaso har inda yake tace ‘’kana buqatan wani abun ne?’’ ta karashe tana kafeshi da idanu yanda ya kafeta itama, mamakin yanda take kallon cikin idanunshi yasa ya kasa cewa komi, at the same time bai dauke idanunshi akanta ba, saida tace ‘’yaayaa?, do you need anything?’’ Samun kanshi yayi da girgiza mata kai, tana ganin haka kuwa ta juya ta soma taku daidai kamar mujiya, yanda take tafiya kamar bazata taka kasa ba harta nufi stairs,ta haura saman abunta, baki asake ya dunga kallonta harta wuce saida ta fuce mashi daga gani yadan yi tsaki ya miqe yabar dining din. Kamar kullum saida tayi wanka ta goge jikinta da turaren da ammah kafin ta janyo nighties dinta da ammah ta saya mata kwanaki wanda ta jingine su saboda kunyar sasu da take yi, yanxu kuwa maganr anty madina da karfin gwiwa da take bata yasa take jin zatayi kokarin rage kunyar da takeyi, Janyo wata milk night gown tayi,rigar straight ce kamar ta sirara, hannun rigar sirri, gaban rigar anyi v neck don cleavages dinta ya fito sosai,koda tasa rigar saida ta tsaya ta karema kanta kallo, she looks so breath taking, tayi masifar kyau sosai ba kadan ba, murmushi kawai tayi gabanta nadan faduwa tunawa da maganr da madina tayi mata akn cewa ta rage kunya idan tana tare dashi ta saki jikinta ta daina jin tsoronshi kwata kwata, da kyar ta tattaro kuzanrinta ta kalli kanta tace ‘’an y azan iya kuwa’’ Chan kuma ta kara kallon kanta ‘’why not, kefa macece, dole ki tsaya tsaye akanshi inba haka ba haka zaki kare rayuwarki cikin kunci’’ Saida ta jaddama kanta tare da hana kanta tsoron komai kafin ta janyo hijab dinta da wayrta ta tare da sleeping mask dinta ta fuce anatse, tana fitowa taci karo da salima tana haurowa hannunta rike da cereal, kallonta amra tayi tace ‘’kedai da ciye ciyen dare’’ Tabe baki salima tayi tace ‘’ina zuwa adda’’ ta fada cikin zolaya don tasan duk nuqu nuqun da takeyi tare da madina harma da ammah, banza amra tayi mata tace ‘’ruwan da zan dauko ma saina fada maki’’ Dariya kawai salima tayi tace ‘’mu kwana lafiya addan mu’’ Da harara amra ta bita harta shige dakinsu, amra na ganin ta shige ta sauka kasan cikin nastuwa, bata tsaya knocking ba ta shige part din nashi, saida tasan tsaya a sitting room ta karema ko’’ina kallo kafin ta wuce bedroom din kai tsaye, da sallama ta bude kofar bedroom din, zaune yake baking ado ya dafe kanshi dake mashi wani irin masifaffan ciwo, takowa tayi gefen gadon inda take kwanciya ba tare da ta kalleshi ba, tunda ta shigo kuwa yaji kamshinta daga zaunen da yake, tana ganin haka kuwa ta kauda kanta gefe ta cire hijab dinta ta ta aje kusa da ita don dashi take luluba, tunanin ko me yasameshi ya dafe kanshi takeyi tan nan zaune tajiyo muryanshi ahankali ‘’bude side drawer ko miqa min magani’’ Anatse ta miqe tsaye ta janyo drawer dake gefenta ganin magunguna da yawa yasa tace ‘’wanne za a dauko’’ ‘’panadol’’ ya bata amsa, tana jin haka ta gane kanshi ke mashi ciwo, don haka ta dauko Panadol din ta tako inda yake ta mika mashi, ‘’gashi’’ Dan dagowa yayi ya soma kallonta tundaga kan yatsun kafunta zuwa fuskanta, saurin runtse idanunshi yayi don baiyi tunanin ganinta a haka ba, itako daman da gayya tayi haka dukda tsoron daya cikata,ganin yaqi karban maganin ya kafa mata idanu yasa tace ‘’ga maganin’’ Kauda idanunshi yayi ya miqa hannu don karban maganin, nan take ya hade hannunta da maganin, wani irin shock yaji da sauri ya dago ya kalleta tare da karban maganin, tana ganin haka ta wuce gefen bedside ta dauka bottle water ta mika mashi, karba yayi ba tare da ya kalleta ba haka zalika baisha maganinba, Take zuciyarta ta fara raya mata wani abu, runtse idanunta tayi kawai ta sallamawa kanta tare da zama gefenshi, hannunta ta daura kan nashi, maganin hannun nashi ta karba daga hannunshi ta balla guda biyu tare da bude bottle water din tace ‘’gashi’’ ta fada tana mika mashi, samun kanshi yayi da karban magani yasa a bakinshi kafin ya karbi ruwan hannun nata ya kora dashi, yana gma sha ta karba daga hannunshi ta rufe, kafin ta miqe tsaye, tana miqewa ya kwanta da bayanshi kafafunshi na kasa jikinshi na kan gadon. Kamar munafuka haka amra ta zagayo ta hau gadon ta zauna, hannunta na rawa tana tsoron abunda zuciyarta ke ingizata, shiko idanunshi a rufe yake don kanshi wani irin bugu yake mashi kamar an daura mashi buhun shinkafa, kamar daga sama yaji kanshi akan lausassan hannunta ta tallabo kanshi ta dora kan cinyanta,da sauri ya bude idanunshi tarr akan fuskanta don tadan rankwafo, murmushi tayi mashi tace ‘’this will help’’ ta fada tana massaging kanshi ahankali dayasashi runtse idanunshi yanajin yanda take massaging kan nashi, ta dauka kusan minti talatin tana massaging dinshi in a slow motion motion har barci ya soma debanshi, d moment was out of world, barci na yake son dibanshi sosai, saidai hakan bai samu ba don baya son yanayin yakare, chan yaji ta daina massaging din,bai bude idanunshi ba saida yaji abu a fuskanshi, da sauri ya bude idanunshi, gashinta ne ya barbazu akan fuskanshi sakamakon barcin daya kwasheta ta rankwafo, hannunshi biyu yasa ya tattare gashin nata baya dukda yana cikin hula ya karema fuskanta kallo, ya dauka kusan inti goma a haka kafin ya daga kanshi daga cinyanta yace ‘’mteww inkinsan barci zakiyi meysa zaki fara ’’ Da sauri ta bude rinannaun idanunta da barci ya rikesu sosai tace ‘’laaa sorr…yyy’’ ta fada adan shagwabe kafin ta matsa gefe ta kwanta kamar gawa, ‘’whys she sleeping like a dead person’’ ya tambayi kanshi, saurin dauke kanshi yayi daga gareta ya koma gaban couch ya zauna yayi relaxing kanshi [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update!! Unedited chapter Karfe shida da rabi daidai ya bude idanunshi da sukayi mashi nauyi sosai, dagowa yayi daga zaune kan couch din, baima san lokacin da barci ya kwashe shi ba, squeezing fuskanshi yayi ya dago hannunshi ya sanya a bayan wuyanshi daya rike, saida ya dauka kusan minti biyar a zaunen kafin ya miqe, direct cikin bathroom ya shige ya dauro alwala, kafin ya fito cikin kamewa, bai tsaya duban inda take kwance ba ya zura jallabiyanshi ya shimfida sallaya ya tada kabbarar sallah, yana idarwa ya fara lazimi anatse. Dai waigawa yayi ya kalleta nay an seconds kafin ya kauda kanshi, kamar wanda yayi tunanin wani abu ya sake juyo da kanshi, sai alokacin ya tabbatr da fadowan zatayi daga kan gado don lokacin daya juyo yaga tana juyi kamar zata sulalo, da sauri ya miqe azafafe ya yarda charbin hannunshi, taku biyu yayi ya karaso gefen gadon ya duka tare da taro ta da hannunshi don kiris ya rage ta fado, gaba daya jikinshi ta murgino cikin barcinta don bata farkaba kwatakwata, mamkin irin nauyin barcin da take dashi yake yi, sai alokacin yayi dana sanin miqewa ya tarota, dama barinta yayi ta fado ya fada aranshi, yar tsuka yayi yana shirin turata daga jikinshi yaji ta nanuqoshi sosaai tana tura kanta cikin kirjisnhi, atake yayi baya ya zauna dabas,ya dafe tiles, yanda take shishige mashi gaba daya kamar mage ya sashi kallonta dakyau, shi baima lura da kayan data saka jiyan ba sai yanxu, rigar tayi mata kyau sosai ta bi lafiyar fatar jikinta ta haskata, maido da idanunshi yayi kan fuskata datayi fayau, he can’t lie tana da innocent cute face, tabe bakinshi yayi ya kalleta da kyau yace ‘’kee’’ shuru babu respond don haka ya dan matso da fuskanshi daidai tata ahankali ya soma Magana ‘’keee….tashi,’’ ya fada da dan karfi Sama sama ta soma jin muryanshi a kunnenta, ahankali ta soma bude sexy idanuwanta  bata kaiga bude sub a ta lumshesu still bata tashi ba don duk tunaninta mafarki take, yana ganin haka kuwa yadan harzuka ‘’open your eyes kona zubar dake’’ Fugigi ta bude idanunta don sai alokacin ta tabbatar da ba mafarki take ba, kuri tayi mashi da idanu taqi sauke wa, shima kallon nata yake fuskanshi babu annuri ba wasa, saurin lumshe idanunta ta sakeyi ta dan tabe bakin ta kamar yar karamar yarin, ‘’lallai yarinyar nan ta raina min hankali, ina mata Magana tana lun lumshe min idanuwa’’ ya fada a cikin ranshi, duk wannnan zancen da yakeyi aranshi bai sashi ya tureta daga jikinshi ba, itako haka kawai taji bazata iya tashi daga jikinshi ba, don shes weak, gashi barci bai isheta ba, ‘’are deaf ne? get off me kafin ranki ya baci’’ Ya fada babu wasa afuskanshi, dukda gabanta na faduwa haka kawai taji zata dake taki tashi daga jikin nashi. Kamar yar baby haka ta sanya hannunta ta nadoshi sosai a jikinta, ashagwabe ta soma cewa ‘’ya..ya wallahi kaina yana min ciwo sosai, bazan iya tashi ba I’m weak’’ ta karashe tana turo baki, kura mata idanu yayi yana kallon ikon allah, yanda take mashi Magana ashagwabe ma is giving him phallus, da sanyin safiyar allah  yarinya karama na neman rikita mashi lissafi, kiri kiri ya kasa controlling mind dinshi, da mamaki amra taji ya dauketa gaba dayanta ya maidota gadon ya dafe bedding din ya sakata tsakiyanshi, don daya ajeta bai daga ba, idanunshi na cikin nata yana sauke mata su, saurin lumshe idanunta tayi she can feel yanda yake bin jikinta da mayen kallonshi, kokarin hana kanshi yin abun kunya yake saidai inaa kamar ma fusganshi akeyi zuwa gareta, he can still sniff kamshin turaren jikinta dake dagula lissafin kwakwalwarshi,ita kuwa tunda ta rufe idanunta taqi budesu, babu abunda kirjinta keyi sai lugude, indai ya rabeta babu abunda ke fado mata aranta kamar irin wahalr datasha a hannunshi, dukda anty madina na convincing dinta akan cewa ta miqa amshi kanta,ta cire tsoron komai itadai batajin shes ready for that. Bata gama tunanin ba taji saukan hannunshi wajen kafadarta, yana sauke hannun rigar jikinta, saurin bude rinannun idanunta tayi ta sauke akanshi, ya rankwafo sosai gab da fusaknat, idanunshi a rufe, ganin haka yasa ta runtse idanun nata don duk tunanin kissing dinta zaiyi, bazato ba tsammani taji tip din hancinshi kan fatar shoulder dinta zuwa ga wuyanta,ahankali yake brushing lips dinshi da hancinshi yana sniffing dinta slowly kamar wani mad dog har yazo daidai kunnenta ya sauke mata zazzafan nunfashin sa… Kasa motsawa tayi don kamar an dauke mata wuta,dukda tana jin tsoro hakan baisa taji wani irin bakon yanayin na ziyartarta ba,kamar an arura mata wuta a jiki haka ta soma ji don wani irin gumi ne ya soma tsatsafo mata, ‘’why are you weak?’’ ya fada yana kai bakinshi cikin kunnenta in a sexy way, cikin sauri amra tayi gasping breath dinta tana jin wani irin waiwaiyi a kasan ta, yanda ya yake mata Magana a cikin kunnenta ba karamin effect yake bata ba, don gama daya jinta take kamar shes getting out of the world, ta kasa fahimtar dalilin da yasa jikinta yake wannan response din, yanayin da take ji bai gama zama high ba saida ya danyi bitting kunnenta in a naughty way ‘’so youre naughty huh?,’’  Ya fada yana dago kanshi tare da fuskantar ta da kyau yana zuba mata mayun idanunshi da sukayi jaa sosai alamun yah hau network, he can feel yanda take harhade kafafunta, kallon yanda ta damke bedsheets din gadon da yanda ta rufe idanunta gam yayi, wani irin murmushin mugunta yayi yace ‘’so that’s the reason kike acting as a wife now?, ya fada babu wasa, saurin dawowa hayyacinta tayi ta bude idanunta tarr akanshi, baibar kallonta ba ya cigaba da cewa ‘’ ‘’you think what youre doing will change my thought on you?let me make things clear, bana buqatarki a rayuwana kwata kwata ive said this countless of times, I don’t even know why you changed your mind about this whole god damn things, so let me remind you idan nayi Magana daya bana chanzawa,and all this acting that youre doing its better you stop it, it wont work on me okay? You gerrit?’’ ya kaarshe yana kallonta, wani irin maqoqon baqin ciki ne ya tsaya mata a maqogaro, kuka take son yi don taji zafin maganar tashi sosai saidai tana kokarin hana kanta, ‘’this is going to be tough as I predict’’ ta fada a zuciyarta, da mamaki yake kallon yanda take mashi murmushi, ada chan idan ya fada mata Magana hawaye take yi, saidai yanxu yayi mamakin ganin akasin, mikewa yayi azafafe daga kanta, binshi ta soma yi da idanu har zuwa kasanshi, tana daga kwance ta dago a sanyaye cikin dakewa, fukanta dauke da murmushi tace ‘’hmm yaaya Kenan, komai zakace dai I’m still your wife’’ tana akrashewa ta mike tsaye kamar ba ita tayi Magana ba ta raba ta gefenshi ta zari hijab dinta ta saka tare da fucewa daga dakin ta barshi baki asake, he can still recall irin kallon da tayi mashi kafin ta fuce daga dakin, yar tsuka yayi ya wuce bathroom kai tsaye, tube kayanshi yayi ya wuce shower, tunda ya kunna shower din kwakwalwarshi ta soma tariyo mashi tundaga lokacin daya sauketa kan gadonshi har zuwa abunda  kallon datayi mashi da kalamanta na karshe, saurin sauke kanshi yayi ya kalli erection dinshi dake dripping, sai a lokacin ya fuskanshi ma’anar kallon datayi mashi da kalamanta na karshe, da sauri ya daki bangon shower nitch yace ‘’shitttt’’ Wani irin takaici ya soma ji na kanshi, duk maganganun da yayi mata yanxu a banza Kenan, rainin da yake tsoro yanxu zai shiga tsakaninsu don tabbas erection dinshi ta gani, shi kwata kwata bai kawo wannan aranshi ba kuma baiyi tunanin zata lura ba ko tayi tunanin shima ya shiga yanayi, don kallon da yake mata as yarinyar da bata san komai ba ‘’haba dude shes 23 fah, dole tasan komai’’ zuciyarshi ta raya mashi, hes trying to convince kanshi cewa bata gane ba saidai wannan look din datayi mashi ya tabbatar mashi da tasan komai. ‘’but meysa yarinyar nan take bashi wuta ne duk lokacin da ya rabeta? ko bai rabeta bama he feels her presence koda yaushe,’’ ya tambayi kanshi tare da kallon erected di22k dinshi harga allah hes craving for her sosai, don tun bayan first sex din da sukayi a wannan lokaci da kyar ya hana zuciyarshi daga abunda take ingiza shi akan yi, tsaki kawai yayi ranshi adan bace, ‘’I will just ignore her completely kafin nayi abun kunya’’ ya fada ma kanshi   Tunda ta fito daga dakinshi dakinta ta wuce directly, aggaugce ta tube kayan jikinta bata tsaya komai ba ta wuce bathroom don tunda ta miqe tsaye kafafunta a dakinshi kafafunta suka fara trembling, cikin sauri ta kunna bath ta kunna ruwan zafi ta shige cikin bath tube din ta hade kai da gwiwa, wani irin baqon yanayi take ji mara misaltuwa wanda ta rasa ko menene but definitely it has to do with abunda yayi mata dazu, abunda ta kasa ganewa shine, that’s not the first time data taba jin closeness dinsu don har sex sunyi saidai yanxu taji wani abun daban wanda ta kasa controlling jikinta, kuka ne ya kufce mata sosai jin yanda cikinta yadan murda mararta ta kulle, she can feel abuu na sauka akanta, what shes feeling is unbearable, saurin runtse idanunta tayi tunawa da yanda yayi bitting kunneta da yanda yake sauke mata nunfashinsa akan wuyanta, ‘’innalillahi wa inna ilaihi rajiun’’ ta soma furtawa ahankali jikinta na trembling, ita taqamaimai bazatace ga abunda take jiba,ta dauka kusan awa guda cikin bathtub tana mutsu mutsu kafin ta danji dama dama, jikinta y agama mutuwa gaba daya, anatse ta fito daga cikin bathube, ranga ranga taji futsari ya tunkudo mata, saida ta zauna tayi fitsarin taji wani irin relieve sosai, jiki a mace ta janyo hand washer faucet ta soma yin tsarki, dan jim tayi ta fidda hannunta, zaro idanu tayi cikin mamakin ganin yanda wani ruwa mai yauqi kebin hannunta, shes so confuse tama rasa me zatayi, ‘’wannan menene kuma’’ ta tambayi kanta, ganin bata da amsar tambayar tata yasa ta karasa wanke pp dinta ta wuce shower tayi wankanta fess ta dauro alwala ta fito, Lokacin data fito gari yayi haske sosai don kusan karfe takwas, agaggauce ta shirya cikin manyan kaya, doguwar rigar lace anyi dinkin riga da skirt, kayan ya zauna dam ajikinta saboda yanayin jikinta, dirin ta ya fito sosai haka zalika kayan sunyi mata masifar kyau, Cikin hanzari ta gama saka kayan ta zura hijab dinta ta hau kan sallaya ta tada sallah, tana idarwa ta mike ta zare hijab din ta wuce gban dresser don ko mai bata shafa ba,kallon kanta tayi ta jikin mirror tana mamakin kanta sosai yanxu itace ta koma haka? Ta tambayi kanta, lallai allah baya barci, kuma yana tare da duk wani bawanshi musamman marayu, gaba daya rayuwarta bata taba tunanin zata samu gatan saka sutura ba masu tsada tun bayan rasuwar iyayen su, tunawa da iyayensu yasa jikinta yamutu sosai, yanxu babu wanda zasu nuna a matsyin danginsu yanxu daman chan mami batada dangi don uncle dinta daya riketa ya dade da rasuwa tun tana raye,daddy kuma ya nuna tsantsar butulci da cin amana agaresu da iyayensu, don amana ce a hannunshi amma haka yayi watsi dasu ya wulaqantasu, hawaye ne ya soma sulalo mata tunawa da rayuwar da sukayi abaya, nan take ta fara godiya ga allah da irin gatan daya masu ita da kannenta daya kawo masu ya muhammd cikin rayuwarsu, duba ga komai ayanxu tun bayan tafiyarta dubai har zuwa yanxu shine ya haskaka rayuwarta da qannenta, ayanda take jinshi aranta ayanxu batajin akwai abunda bazata iya mashi ba shida ammah, batada gatan daya wuceshi ita da kannenta, bai san sub a haka kawai rana daya allah ya kawoshi cikin rayuwarsu, don haka tayi alqawarin komai zai faru zata zauna dashi for better for worse, yau koda ace bashida komai aduniya zata zauna dashi har abada, zatayi mashi biyayya and she will always do as he said, bazata taba saba mashi ba haka zalika she will keep pushing har saiya amince ya yarda da ita kuma yayi accepting dinta as his wife. Murmushi kawai tayi tunawa da lokacin daya gaya mata Magana adazun, saurin rufe fuskanta tayi da tafin hannunta jin kunyar abunda ta gani, daman anty madina ta fada mata yanda zata gane if hes into her, ‘’hmm yaya Kenan, akwai cika baki’’ ta fada tana yar dariya,’’yanxu wannan abun saboda ni ya miqeeee’’’ta karashe tana jan maganar kamar mai jin kunya, saurin marin fuskanta tayi tana dariya ‘’ashe zan iya’’ ta fada ma kanta tana kallon surarta cikin mirror ‘’lets see idan abunda ka fada hakan ne, baka buqatar mace ?hmmm not someone like me,yanxu wasan ya fara yaa muhammd hmm’’ ta fada tana murmushi ta gefen baki Alabe salima ta shigo dakin don kwata kwata amra bata lura da it aba harta karaso inda take, ta kura mata idanu tace ‘’adda…naji kince ya muhammd kodai kin kamu ne kema?’’ salima ta fada tana mata dariyar mugunta, Firgigi amra ta waigo ta zuba mata harara tace ‘’ki daina shigo min daki babu sallama ‘’oh adda sallama na sau nawa kuma, na shigo naga kin fada tunani kina cewa ya muhammd, kodai tunanin ya muhammd kike naga baki dade daga dawowa daga….’’ Wani irin mugun kallo amra tayi mata  da ya sata maqale sauran maganar nata ta kyalkyale da dariya, bugu amra takai mata da sauri ta kauce ta gudu daga dakin. ‘’lallai yarinyar nan, zanyi maganin ki ne’’ amra ta fada tana janyo dankwalin lace din ta yafa shi ta fuce daga dakin, Direct part din ammah ta wuce da sallama, tana shiga ganin babu kowa ya tabbatar mata da qila tana toilet kota sauka kasa don haka ta fuce daga dakin zuwa kitchen.   Tana futa ammah ta fito daga toilet adafe saboda aman data tashi dashi da ciwon kai,yau kusan sati guda Kenan tana fama da aman babu wanda ya sani, koda taga abun is getting worst don kullum saitayi don haka tayi consulting family doctor, nan take ya shaida mata effect din magungunan da take sha ne saboda suna da karfi sosai, which normally damn idan girma yazo hakan tanafaruwa har sai an gama shan magungunan, bata akwo komai a baa rata don haka ta maida hankalinta wajen shan magungunan nata don sunada yawa sosai. Ayanxu hakan ma daga toilet din take don bata dade da shan magungunan ba aman ya taso mata gadan gadan,da kyar ta karso gaban gado ta zauna ta dan dafe kanta dake mata ciwo,dan dagowa tayi don duba agogon bango kafin ta sauke kanta ganin kusan karfe tara saura,hannunta ta sanya don daukan wayanta don shes feeling weak nan take taga digan jini atafin hannunta, bat agama tunanin daga ina jinin yake ba ta sake jin saukan wani digan jinin a hannunta, da sauri ta tabo fuskanta ta shafo nan take taji zuban jinin daga hancinta bul bul harda gudan jini, hankali atashe take kallon hannunta dake dauke da gudan jini, ‘’subhannallah habo da safiyar allah’’ ammah ta fada anatse..   Amra na shiga kitchen dain ta tadda salima da lantana suna fere irish da plantain, saida suka gaisa da lantana kafin ta sanya masu hannu don su gama da wuri. Cikin kankanin lokaci suka gama suka fara jerawa akan dining, kallon agogo amra tayi ganin kusan karfe tara da rabi yasa ta kalli salima tace ‘’ki je ki dubo ammah’’ Da sauri salima ta wuce sama zuwa dakin ammah, saida ta fara shiga dakinsu ta tashi salim daketa faman sheka barci kafin ta wuce dakin ammah. Da sallama ta shigo dakin kai tsaye, daga nesa ta hango ammah a zaune, da sauri ta karaso gabanta ganin hannunta daya akan kirjinta daya kuma a daidai fuskanta ta taro, da sauri salima ta matso kusa da ita don tabbatar da abunda idanunta ya hango mata, ‘’innalillahi ammah, are you okay’’ salima ta fada hankali atashe tana duban ammah Kallonta amma tayi ta mata nuni da tissue dake kan dresser, da suri salima ta dauko mata ta miqa mata ta soma goge hancin nata, saida ta gama tass tace ‘’oh dear harkin tada hankalinki, habo ne fah’’ Sai alokacin salima taji sanyi aranta tace ‘’harna tsorata wallahi, baya maki ciwo dai ko?’’ salima ta sake tambayarta cikin kulawa, ‘’no dea, an gama breakfast ne?’’ ammah ta tambayeta tana riko hannunta, ‘’yes ammah an gama, adda nema tace nazo na duboki ganin baki sauko kasan ba’’ salima ta karshe tana kallonta fuskanta dauke da damuwa. Atare suka sauko kasan, amra na ganin ammah tayi saurin dukawa ta gaisheta kafin su zauna kan dining, Zama ammah tayi ta kalli amra ‘’ya futa aiki ne?’’ ammah ta fada tana son jink o adakin ta kwana dashi, Kanta a kasa tace ‘’ah ah bai fita ba’’ ta amsa amra don shes not even sure ko yana gidan koya fita Katse mata tunanin da ta fara ammah tayi ‘’go and call daughter’’ Dan dagowa amra tayi idanunta suka sauka kan salima dake dariya ciki ciki, harara amra ta galla mata ta miqezuwa bedroom din nashi, da sallama ta shige cikin bedroom din, akwance ta taddashi daga shi said an towel a kugunshi alamun daga bathroom yake, saida tazo dab dashi ta gane cewa barci yakeyi ma, zama tayi gefen gadon ta zuba mashi idanu don rub da ciki yayi, haka ta dunga bin bayanshi da kallo zuwa murdaddan cinyanshi da hannayenshi, hes so damn sexy, samun kanta tayi da kasa tashin nashi ta zuba ma suman kanshi idanu dake kwance lub lub sai shining take yi, maida kallonta tayi ga fuskanshi, hes sleeping peacefully, idanunshi a lumshe gashin idanun zara zara, ‘’hes cute when hes sleeping,’’ ta fada ahankali Hannunta ta janyo kamar mai jin tsoron wani abu ta dan shafa sajen fuskanshi dake kwance sunsha gyara sun kara mashi kyau, haka ta dunga running hannunta kan fuskanshi tana taba gashin nashi, kamar daga sama taji yace ‘’stop that’’ Chak ta tsaya daga abunda takeyi still bata cire hannunba saida ya bude jajayen idanunshi ya kura mata idanu, da murmushi dauke a fuskanta ta matso da fuskanta daidai tashi don har nunfashinsu na gugan na juna, hancinta na dab da nashi tace ‘’good morning ya mohaa, breakfast izz ready ammah tace nazo na kira ka’’ ta karashe tana mashi wani fari da bata a san tayi ba, tuni wuta ta dauke ma goga, azafafe ya janyota ya kwantar da ita kan gado ya matso da fuskanshi daidai tata azafafe yace ‘’why are you doing this? Ke baki da zuciya ne? are you that cheap kina kawo kanki inda ba a buqatanki huh? Bakiji abunda na fada maki bane dazu?, bakisan youre disgusting me ba? Huhhh?’’ Dan runtse idanunta tayi ta budesu akanshi tana shakar kamshinsa dake bata wani effect, bata san lokacin data matso dab dashi sosai ba itama don har bakinsu na gab da mannewa ta bude bakinta dake kamshin mint and strawberry mouth wash tace ‘’what im I doing yaa? Ni babu abunda nakeyi,’’ ta karashe tana juya mashi idanu, ay kamar ta kara kunnoshi ya mike yayo kanta tare da  damko hannunta sosai zuwa ga jikinshi yace ‘’ni kike cewa babu abunda kikeyi, youre trying my patience ko?’’ Ganin ya harzuka gashi yanda ta kwanta gefen gadon zasu iya fadowa, ba tare da wani ba ta murgina nan take kuwa ta fado cikin hanzari ya biyo bayanta, ahankali ta rikoshi kamar batasan tayi ba tace ‘’washhh yaya, my bum….’’   Baki sake amar ke binta da idanu, sarai ya gane da gangan ta murgino, abubuwanta na neman haukatashi sosai, rai adan bace ya bude baki saiyi Magana tayi saurin jan hannunshi tace ‘’yaa dubamin ko naji ciwo’’ kamar ba amarba haka ya kasa hanata yin abunda take shirin, itako daman tasan zai fusge hannunshi don haka ta chanyo hannun takai wajen bum dinta, bata kaiga daura hannun nashi ba ta tsaya chak ganin yaqi hanata yin hakan,daman a tsorace take kawai dakewa takeyi tana wasu abubuwan da ita kanta mamakin kanta takeyi, sakin hannun nashi tayi ta miqe tsaye ‘’barshi ma yaya, ya daina zafi’’ tana kaiwa nan ta fuce daga dakin, saida ta fuce daga ganinshi ya lura da abunda ya faru just now, da sauri ya miqe tsaye yana huci ‘’lallai yarinyar nan is trying my patients, dole nayi maganinta kuwa’’   Amra kuwa na fitowa daga bedroom dinshi ta tuna da ayken ammah, koba a fada mat aba tasan ta dade a dakinshi, akunyace ta karasa dining kanta aksa ‘’gashi nan fitowa’’ Dan murmusa ammah tayi batace komai ba, salima kuwa me zatayi banda dariya, tana ganin aman dake kaarso wa dining din ta guntse dariyarta ta hade girar sama da kasa daman haushinsa take ji sosai.   Da yamma saiga aunty madina tazo, cikin aminci amra ta tarbeta, saida suka gaisa kafin ta soma tambayarta ya ake ciki, nan take amra ta bata labarin komai tare da shaidama mata yanda yake acting, nan take madina ta daka tsalle tace ‘’madallah, ina maki kallon shuru shuru ashe kema pro ce ‘’ madina ta fada tana zama gefenta tana dariya, rufe ido amra tayi tace ‘’kai anty madina wai pro’’ ‘’ke tsaya ma dai tukunna fatan dai, kin saki jikinki anyi komai’’ madina ta tambayeta tana dariya ‘’anty madina ni wallahi tsoro nake ji, im not ready harga allah’’ ‘’ay bazan tursasa ki ba, just calm your self, but duk sanda kikaga ya nuna yana so karki hanashi, don wallahi wannan kuma keda’’ Madina ta fada ‘’hmm anty madina anya zai tambaya kuwa, kinsan me yace min ne? wai im cheap, yace baya buqatata ni kuma sai chusa kai nake yi’’ amra ta kfada tana kallon madina fuskanta gwanin ban tausayi ‘’haba dear wannan duk surutanshi ne, kedai kidage dayi mashi biyayya, ki nuna mashi kulawarki agareshi, and keepgiving him assignment, its your turn now, wallahi karki sassauta mashi, kina Instagram ay ko? Akwai wata kawata amrukt incence muna kiranta da queenMarh, tana sayarta mahaukatn turarurukan wuta da su khumra, ke khumran nata ma wani special hadi take mashi da haddaddun oils daga dubai wanda ke attracting sosai wallahi duk inda kika gifta bazai dauke kanshi akanki ba,zan baki handle dinta kiyi mata Magana thrug Instagram wallahi saikinzo kin bani labari hmm’’ Cikin zumudi amra tace ‘’yauwa anty madina, kai wallahi ina godiya ga allah daya kawo ki cikin rayuwata, thank you so much allah ya biyaki’’ amra ta karashe tana kallonta fuskanta dauke da murmushin jin dadin hirar tasu ‘’haba amra tsakanina dake babu godiya, fatana allah yasa ki damke wannan miskilin mijin naki,’’ Nan madina ta bude wayarta tabata handle din mai turaren@amrukt_incense harda phone number ta 08032542629 ‘’ki tura mata mssage zata maki recommending best seller dinta, akwai wani royal oud khumra, ya hadu ba a Magana dear’’ Godiya sosai amra tayi mata nan ta bude janyo bag pack data zo mata dashi tace ‘’ga wannan kyautar daga wajena ce,’’ Karban jakar amra tayi tana jin dadin muamalarsu da madina, ‘’oh anty madina da dawainiya’’ Bude packaging din amra tayi, baki abude ta zaro wasu lingeries haddddu guda biyar, daya bayan daya ta dunga kallon riguwanan, ahankali tace ‘’waii anty madina, wannan fah’’ ‘’banasan kauyanci, daga yanxu su zaki dunga sakawa idan zakije dakinsa, kuma wallahi saura na dawo naji kince min baki saka ya gani ba’’ madina ta fada tana dariya ‘’hmm anty madina anya’’.. ‘’babu wani anya, rufe idanu zakiyi ki zama yar gari kawai’’ madina ta fada tana miqewa zuwa bathroom Shuru amra tayi tana karema kayan kallo, kayan dai dasu da babu duk daya, daga daya daga cikin kayan tayi, rigar yar yaloluwa ce, daga gefe an tsattsaga kamar rigar mahaukata saidai rigar nada kyau sosai don sai shekin diamonds take, agefe harda wani g string pants, kallon g string din tayi ta tabe baki ‘’chab wannan a ciki za ah sa Kenan? Toh ay wannan dinma dashi da babu duk daya’’ ta fada tana tabe baki, haka madina ta fito ta taddata tana jujuya kayan. Zama Madina tayi kusa da ita ta Kara Dora mata lectures sosai akan yanda zata dunga tarairayarshi tana janshi a jikinta “Yanxu dai inason ki daina taoron komai kinji, and Duk abunda ya shige maki duhu ki fadamin, Zan maki explaining komai. Madina ta fada tana kallonta, shuru amra tayi tana wani nazari kafin tace “anty Madina Akwai wani abu kuwa” Da ido Madina ta kalleta tana sauraron ta “Ni banma san yanda Zan maki bayani ba” amra ta fada ashgwabe “Ki fadi ko ta yaya ne Zan gane” Madina ta fada tana janyo handbag dinta “Anty Madina kinga, jiyan da abunnan ya faru bayan na dawo daki, gaba daya jikina wani irin ya dunga mun, musamman idan na tuna abun da yayimim, na dade sosai a bathroom cikina na kullewa na rasa ya zanyi, gashi inajin wani abu na fita daga jikina, gaba daya hankalin na ya tashi saboda what I was feeling is unexplainable” ta karashe tana kallon Madina fuskanta gwanin ban tausayi “Bayan ya zo kusa da jikinki kika fara jin abun?”Madina ta tambayeta tana nazari Kallonta amra tayi fuskanta dauke da damuwa tana dan nazari kafin tace “eh naji abu na zubomin, bayan na koma daki kuma naji abun is getting worse” Dariya Madina tayi Harda fadawa tace “Anya sister kema ba yar hannu bace?” Kuri amra tayi mata tana son jin Karin bayani “Anya ke ba harija bace? Because don touches bazaisa ki shiga wannan yanayin ba” Madina ta fada tana dariya “Anty what’s harija kuma?” Amra ta tambaya don kwata kwata bata gane kan zancen ba “Kaji yayan boko, bakisan meaning din harija ba?Well it means, a woman with high sex drive” Zaro idanu amra tayi waje tace “noo anty madina I doubt that gaskia na shiga uku na” Gyara zama Madina tayi “Gaskia ina tunanin hakan ne, anyways zaki iya nemawa kanki answer dakanki idan kukayi Har kuka saba tanan zaki gani idan ke mabuqaciya ce” Madina ta fada tana mata dariya Harda rike ciki Tabe baki amra tayi tace “anty madina please nidai ba hiriji bace” “Harija ake cewa ba hiriji ba yar Boko” anty Madina ta fada tana mikewa tare da janyo handbag dinta “Toh amarsu nidai Zan tafi, Kar dare yayi min sai zuwa gobe Insha Allah” Sallama sukayi amra ta rakota Har kasa shiga motar ta ta tafi.   Amar…… Tun bayan fitarta ya miqe ya shirya cikin kananun kaya, saida yah aura sama ya gaishe da ammah nan ta tambayeshi maisa baizo breakfast ba nan ya shaida mata ya tashi da ciwon kaine, saida ta mashi addaur neman sauqi kafin ya mata sallama ya fuce daga daki, yana fitowa ya kalli kofar dakin amra, kafin ya kauda kanshi gefe ya sauka kasa ya fuce daga gidan gaba daya.   Bai dawo gidan ba sai wajen karfe sha daya, anatse ya shigo gidan cikin kamewa harya shige bedroom dinshi don agajiya yake sosai, yauma saida yaje ya dubo daddy,inda ya tarar da abubunshi sunyi nisa sosai, don yanxu idan an kunce mashi karafunan da aka kulle jikinshi dashi saiya fara attempting kashe kanshi, don kusan sau biyu ana kunce shi yana buga kanshi da bango, inda kanshi yayi kulu sosai, ga maganganu da yakeyi kamar ya zauce, haka duk dare zai fara dariya yana kyakyatawa yana cewa ‘’lokaci ya kusa, lokaci ya kusa hahahaha’’ Tun asad baya fargaba da lamarin alhaji kabiru haryazo ya fara warning amar akan lallai dole akwai wata kullalliya wadda basu san da ita ba, haka suka wuni suna buncike shida asad.   Anatse ya bude kofar dakin nashi nan take kamshi muattar mukhalat data saya wajen amrukht aka queenmarh ya dashi hancinsa, saida yadan runtse idanunshi kafin ya budesu tarr, bin dakin ya fara yi da kallo, jiki a mace ya fara takowa bai kaiga karasa shugowa ba ya tsaya chak yana binta da kallo, amra kuwa kanta aksa ta fito daga bathroom dinshi, batama lura dashi ba, tundaga sama har kasa ya bita da ido sanye take da wani matsiyacin nighties daya tsaya a gwiwanta, rigar daga both side of cinyoyinta a tsage yake daga kan hips dinta zuwa kasa, hannun rigar siriri daga kasan wajen kirjinta ya dan tattare don clevages dinta ya fito sosai, yanda rigar tayi lapping a jikinta he can clearly see duka surar jikinta, sai alokacin ya lura da madd hips dinta dake juyi cikin rigar don he can clearly see her skin tsaboda rigar nada tsagu ta gefe gefen, gaba daya lokaci guda nunfashinsa ya tsaya chak saida ya tattaro shi yayi gasping breath  ‘’goddd damnn ya allah, yarinyarnan tana neman kasheni’’ ya fada a ranshi Itako batama lura dashi ba Saida tazo tsakiyan, zaro idanu tayi adan furgice cikin sarsarfa ta wuce ta gabanshi ta wuce inda ta aje hijab inta ta dauka ta zura shi ajikinta, shiko atsayen nan da yake ya kafeta da idanu harta wuce ta gabanshii yabi ass dinta da kallo harta zura hijab din, hes so confuse at that moment don ko bai kalli gabanshi ba yasan ya samu phallus, azafafe kamar bashiba ya wuce bathroom kai tsayr ganshi na bugu sosai, saida ya shiga bathroom din ya dan tsaya yana sauke huci mai zafi, bai gama processing kwakwalwarshi ba sai gata  shugo toilet din sanyeda hijab tace ‘’welcome ya mohaa, bari na hada maka ruwan wanka,’’ Ta gabanshi ta wuce ta tattara hijab dinta don karya cike ta tsaya gaban bath ta tara mashi ruwa tare da zuba mashi abubuwan kamshi sosai a ciki, tana gamawa ta juyo ta sake kallonshi ashagwabe tace ‘’bismillah yaaa moh,’’ tana kaiwa nan ta kashe mashi idanu ta fuce, amar dai hes definitely loosing it, yarinya karama tana san susutar dashi, mamakin kanshi ma yakeyi da abubuwan da takeyi, kamar an dinke mashi baki ya kasa tsawatar mata, kallon gabanshi yayi daya yi tozo kafin ya kauda kanshi gefe ya wuce gaban shower ba tareda yabi takan bath dinba ya rage kayan jikinshi ya soma wanka. Ya dauka kusan an hour kafin ya fito yana futiowa kuwa ya taddata zaune gefen gado tana latsa waya, baibi ta kanta bay a gama shirin shi tsaf cikin pjs kafin ya fuce daga dakin, cikin yan mintuna kalilan sai gashi da bottle water ya dawo, dagowa tayi ta kalleshi tace ‘’ya moh, do you need coffee? Nasan baka son cin abunci when its late’’ Bai aklleta ba haka zalika bai bata amsa bay a tabe baki ya aje bottle water yayi kwanciyarsa, bataji zafin hakan ba don haka ta maida hankalinta kan wayarta tana scrolling, tana gamawa ta miqe ta kashe lights din dakin kafin ta dawo gefen da take kwanciya, kamar bazata cire hijab din ba chan kuma ta cireshi kawai ganin wutan dakin a kashe yake ta kwanta abunta tare da juya mashi baya. Nan take barci kuwa ya kwasheta hankali kwance, amar kuwa duk wannan abubuwan datayi akan idanunshi gaba daya harta kwanta,baiyi tunanin zata kwanta ba ganinshi kan gadon don normally cikin kwanakin idan ta kwanta kan gadon kan couch yake dawowa, in kuma shine ya fara kwanciya kan couch itama take komawa, da mamakinta ya rufe idanunshi dakyar shima ya samu barci ya kwashe sa.   Cikin dare ya bude idanunshi jin futsari na matsinshi,janye duvet dinshi ya soma yi anatse kafin ya soma kokarin mikewa, ba zato ba tsammani yaji cinyarta gaba daya akan jikinshi, da mamaki ya kunna bedside lamb don tabbatrwa, waro idanu waje yayi yana bin laps dinta dake bayyane a bude har zuwa p**sy dinta dake cikin white panties dinta, saurin ture kafarta yayi daga jikinshi ya mike ya wuce bathroom, don yana kara kallon wajen for the second time komai zai iya faruwa don he can do anything wanda zaiyi regretting daga baya, ya dade sosai a cikin bathroom kafin ya futo, baimabi takan gadon ba ya fuce daga bedroom din gaba daya zuwa sitting room yana tunanin yanda zai raba kanshi da ita gaba daya ba tare da ammah tayi fushi ba. A zaune ya kwana Har aka kira sallan asuba, wanda barci da yayi ma gaba daya baifi na awa daya ba a zaune, mikewa yayi jiki a mace ya wuce bedroom din, as he expected bata Tashi ba, bai tsaya kallon inda take ba don karya ganoma ma kanshi ya wuce bathroom kai tsaye ya dauro alwala, yana fitowa ya saka jallabiyan shi ya fuce daga dakin gaba daya zuwa masjid. Koda ya dawo daga masallaci kaya kawai ya sauya zuwa gym wears,wayarshi ya janyo dake gefen bedside kanshi a gefe ya fuce daga dakin. Anan cikin estate din ya wuce sashen gym da aka bude a cikin estate ga wanda ke shaawar workout, yana shiga ciki kuwa cikin girmamawa couch’s din cikin gym din suka gaishesa sanin shi a matsayin me estate din gaba daya. Don kowa yaga live broadcast announcementda yayi akan taura company, inda ya bayyanar da matsayinshi na da ga Alhaji Yunus Taura, kuma magajin tauraCom gaba daya. Amra kuwa saida tasha barcin ta ta koshi kafin ta Tashi, ganin baya dakin yasa ta fuce daga dakin gaba daya zuwa nata, tana mamakin wannan yawan barci da take yi hartana mising sallah. Shiko goga sai wajen karfe takwas ya shigo gida, anan kasa ya tadda ammah, anatse ya tako Har Ind a take ya gaisheta kafin ya wuce bedroom dinshi. Karfe Tara kowa ya hallara a dining Banda amra, ammah na Ganin haka ta tura Salim ya dubota,a kwance ya taddata tana barcin ta hankali kwance don tayi wanka harta sauya kaya, tashinta ya soma yi suka sauko kasa atare. [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update!! Unedited page Doguwar rigace a jikinta ta atamfa free gown sai dankwalin atamfar dake rike a hannunta, gashinta duk ya bazo har kan kafadarta, fuskanta fayau tayi wani irin kyau sosai anatse ta karso har dining din ta gaisheda ammah kafin tabi kowa da kallo, aman ta fara gaishewar kafin ta maida dubanta ga amar daya hade rai tamm kamar zai fashe, kauda kanta tayi ta karaso gefen da yake zaune ta janyo kujera ta zauna, saida ta zauna ta dan dago suka hada idanu, wani irin kallo ya watsa mata mai wuyar fassara,saurin kauda kanta tayi daga wajenshi,jiki a mace tace ‘’ina kwana ‘’ ‘’lafiya’’ ya amsa ta atakaice saboda ammah na zaune, tabe baki kawai amra tayi janyo plate zata diba abunci, dan dagowa yayi ya faki idanun ammah cikin sauri ya buge hannunta, dan dagowa tayi ta zuba mashi shanyayyun idanunta tana mamakin abunda yayi, rai adan bace ya soma maggana kasa kasa yanda babu wanda zai jisu, ‘’cover your hair’’ tana jin haka tayi saurin taba gashinta, sai a lokacin ta lura kanta a bude yake, mamakin yanda ta manta bata daura dankwalin ba tayi, nan take taji kunya ta lullubeta don ahaka ta sauko kasan, cikin hanzari ta daura dankwalin ta rufe kanta dashi, samun kanta tayi da kasa motsawa saida ammah tace ‘’daughter bazakici ba? Ko kina buqatan wani abun daban?’’ Da hanzari ta dago ta kalli ammah cikin kunya tace ‘’no ammah, zanci’’ Har amma ta mike ta fuce daga dining din bata diba abuncinba, haka duk suka fara fucewa daga dining din daya bayan daya,ya rage daga ita shi a zaune, dukda shima y agama hakan baisa ya miqe ba haka zalika inda take zaune ma bi kalla ba saida kowa ya watse ya dago ya kalleta babu fara a afuskanshi yace ‘’this should be the last time zaki dunga yawo babu cover, understood?’’ ya karashe yana kallonta, dan waigowa tayi ta zuba mashi idanun nan nata kafin ta dan murmusa ta sauke kanta kasa tace ‘’in sha allah baza a sake ba, wannan ma tsautsayi ne bansan na futo haka dinba,’’ kallonta yayi ganin yanda ta sauke kanta da yanda take magana calmly in a respectful manner sai ya bashi mamaki chan kuma yaji wani iri, yar tsuka yayi ya miqe tsaye ya fuce daga dining din. Yana fucewa tabi bayanshi da kallo, haka kawai yau ta tashi with emotional mood, yana fucewa ta afshe da kuka, ita kanta bazatace ga abunda ke damunta ba ko ga abunda akayi mata, kawai dai shes not feeling her self, abuncin ma bata kalli inda yake ba ta miqe ta wuce sama tana hawaye.   Ammah na komawa daki ta zauna bakin gado ta jawo wasu papers, kallon takardar ta farayi hawaye na zubuwa akan fuskanta,abunda ke kunshe cikin papers din yarjejeniya ce da tayi sighning da hannunta na transfer din property din amar zuwaga alhaji kabiru, tunani ta soma yi tana hawaye wannan ne first threat da manipulation da alhaji kabiru ya fara yi mata bayan mutuwar dada, inda aranar ne ta ga asalin intention dinshi na karbar company da yayi asunan zaija ragamar company din, duk sanda ta dauka papers dinnan saitayi hawaye,dukda yanxu ta samu kwanciyar hankali da aka kama daddy but hakan baisa hankalinta ya kwanta dashi ba kwata kwata don ita ta fara gano cewa shi ya kashe dada, dukda ta boye ma amar saboda tsoron abunda zaije ya biyo baya dalilin hakan tayi sighing yarjejeniyar saboda daddy yayi threatning dinta akan idan har bata bashi komai ba zai kashe amar ta hanyar daya kashe dada, tayi kuka sosai lokacin data gano dady nada sa hannu a kisan dada don tunwa da wannan kadai ma yakesa ta samun heart attack,bayan wannan tunanin aman ya fado mata, bazata taba manta lokacin da mahaifiyarshi ta bar mata wasika ba kafun allah ya dauki ranta inda take ce mata ‘’maryama, akwai masifa da ukuba a cikin zuriar nan, wanda na kasa hana ta yin tasiri a cikin family nan, bazan ce maki komai ba don nasan mutuwa zanyi, saidai nasan koba yauba allah zai kawo ranar da allah zai bayyanar da komai, ga yayanmu nan ki kula dasu, sannan a karshe ina rokon alfarma a gurinki yar uwa, don allah ki kula min da aman, dan allah ki jashi a jikinki karki bari yabi sahun mahaifinshi, bazan iya fada maki komai ayanxu ba amma zaki gane komai nan da yan shekaru agaba,’’ Tun bayan mutuwarta cikin ikon allah abubuwa suka fara bayyanar ma ammah cikin ruwan sanyi wanda daga karshe bata da option daya rage mata don tayi protecting yayanta sai auren dady,inda shi da kanshi ya buqaci hakan, da farko tayi mamakin sai daga baya ta fahimci kudirinshi nayi hakan don ya karbi company da duk dukiyar da dada yabar masu, da farko dataqi yarda saiya nuna mata asalin kudirinshi akan inhar bata yarda tayi sighimg wannan papers dinba zaiyi abunda zaisa properties din su dawo hannunshi cikin ruwan wanda hakan na nufin zai kashe amar. Sanin yanada hannu a kisan dada yasa hankalinta ya tashi don tabbas zai iyayin komai don haka ta amunce da buqatarshi harta aureshi, a wannan lokacin tayi kuka sosai babu wanda take tausayama kamar Amar don jin wannan zancen zaiyi shattering dinshi idan yaji labarin cewa daddy nada da hannu a kisan dada, don haka Tayi alkwarin bazata taba bari ya sani ba don abun zaiyi breaking dinshi sosai wanda bazata so ta ganshi cikin damuwa ba.   Baiwar allah abunda bata sani ba shine wannan papers din forging dinsu daddy yayi ba sune asalin real document dinba don babu wanda yasan inda asalin paper record of the property’s din yake ba harshima don koda yazo kashe dada saida yayi threating dinshi akan ya bashi real paper record din ko yanda zai kasheshi haka zai kashe amar, saidai allah bai bashi ikon samun hakan ba saboda atake dada ya mutu, alhaji kabiru kuwa yayi takaici sosai don saida ya aiwatar da kudirinsa na kashe dada saboda ya gano sirrinsa ya tuna da property record din. Saurin share hawayen fuskanta tayi bayan ta gama tunanin, anatse ta janyo locker da take aje duk wani important document ta aje aciki ta rufe. Anatse ta mike tsaye don dauro alwala, nan take taji jiri na dibanta, ahankali ta furta ‘’ya salam’’ Da sauri tayi baya ta zauna ta dafe kanta don gaba daya kanta juyawa ya soma yi, wasa wasa bayan jiri ta soma jin throat dinta Nayin zafi sosai, wanda hakan yasa ta danyi coughing next thing saiga gudan jini ,abunda yafi tayar mata da hankali shine abunda yabiyo tarin, kallon hannunta tayi hankali atashe ta furta ‘’subhanallah jini kuma” Wasu irin hawaye ne ke zubowa a fuskanta babu dalili saidai tabbas tasan something is definitely going on, anaste ta soma karanto innalillahi ta yago tissue dake gefen bedside dinta ta dauki gudan jinin ta nade shi cikin tissues din, tunani ta soma yi yanda cikin kwanakin yake samun changes a jikinta wanda hakan ke bata mamaki dukda doctor ya shaida mata effect din magungunan ta ne, wanda for the mean time zata samu changes daga baya kuma zaizo ya bari idan maganin ya kare, gaba daya she’s not convinced with maganar doctor don abun gaba yake yi don haka Tayi saurin janyo wayarta ta soma dialing number family doc din,yana picking suka gaisa. Tun kafin ta soma mashi bayani ya soma magana “hajiya yau ma Akwai wani chances din ne?” Tayi mamaki dajin kalamanshi don abun sounds like kamar yasan dalilin kiranshi datayi kenan, bata kawo komai aranta ba don haka tace “oh doctor harkasan complain zanyi maka kenan, anyway gaskia inaga zanzo asibitin don nayi checkup, don naga abubuwan na Kara gaba sosai, anya baza a sauya wasu magungunan ba da alamu dai wannan basu karbeni ba” ta karashe tana murmushi. Dariya ya danyi yace “Akwai wasu chances dinne bayan wanda kika fada kwanaki hajiya?” “Eh yau na Tashi da jiri, sai kuma tari da jini” Shuru ya danyi kafin yace “okay bayan tari da jiri Akwai ciwon kirji?” Ya tambayeta kai tsaye “No gaskia babu Ay rabon da nayi ciwon kirji harna manta likita”ta bashi amsa “wannan ma yana nuna alamun Akwai ci gaba kuma maganin yana aiki saidai Ina Ganin kamar yayi maki karfi ne shiyasa kike jin jiri, amma za a iya chanza maki wasu suma dai babu guaranteed don kowani magani yana da effect substance da yake chanza organism, don wannan da na baki shine mai sauki sosai wanda bashida side effect and Duk wannan symptoms din normal ne ga masu ciwon zuciya with time zai daina Ammah najin haka tace “Toh shiknan doc ba damuwa Zan cigaba da wannan din, kasan girma idan yazo sai ah hankali” ta karashe tana murmusa daga bisani kuma tayi mashi godiya ta kashe wayar. Wunin ranar ammah a kwance tayishi don tana miqewa sai jiri, koda su amra sukazo dubata jin shuru nan ta shaida masu da ciwon kai ta wuni. Amar ma koda ya hauro sama don ya dubata shima boye mashi tayi saboda tasan yanda zai tada hankalinshi don haka ta shaida mashi ciwon kai ne kawai ya dan rike ta, shima saida yayi mata sannu kafin ya wuce kasa zuwa part dinshi. Tun bayan daya dawo daga dakin ammah wanka kawai yayi ya sauya kaya zuwa pjs dinshi ya zauna kan gado tare da jawo laptop dinshi ya soma yin wasu ayyukan, daman evidence ne yake tartarawa gaba daya akan mks empire da wanda dada ya tura mashi da wanda ya samu shima. Tunda ya kafa ma screen din laptop dinshi idanu ya kasa daukewa yana kallon property report dinda dada ya tura mashi cikin encrypted portal, gaba daya properties din taura sunanshi ne a jiki as the heir, haryau mamakin date din da dada yayi handing over Duk properties din yakeyi don if he can recall alokacin yana makaranta ne ko university bai gama ba, “Toh kodai tun lokacin dada ya gano sirrin daddy ne?” Ya tambayi kanshi. Ganin babu mai bashi amsa yasa ya rufe laptop din ya dubi time da agogon na rolex, almost past twelve, dan waigawa ya soma yi yana mamakin rashin zuwan ta dakin, tabe baki kawai yayi don she hakan ma yayi mashi, don he needs break from her new behaviour wanda ke sakashi yin abubuwan da ya kasa gane kanshi. Saida ya kwanta ya janyo duvet yayi addaua ya rufe idanunshi, forcefully yake son yin barci saidai tunanin da yake hana kanshi yi yagama shiga ranshi, he keeps thinking of her, tambayar kanshi kawai yake yi meysa bata zo ba? Kodai she’s sick ne? Ya tambayi kanshi, da sauri ya miqe zaune zumbur ya zauna ya dafe kanshi, “goddd why do I care” ya karashe yana yar tsuka kafin ya kwanta, ko second biyu baiyi ba ya sake Tashi gama daya he’s anxious, haka nan ya Tashi ya saka bathroom sleeper dinshi ya fuce daga dakin, sama ya wuce direct kamar Ana ingiza shi Har zuwa dakinta, saida ya dan tsaya yana nazari kamar ya shiga kamar karya shiga, karshe dai haka ya batse ya tura kanshi cikin dakin ba tare da yayi knocking ba, a zaune ya tadda daga ita sai singlet da shorts akan gado, ta aje dry cereal a gabanta tana ci,dan waigawa tayi tana jin alamun bude kofa, da mamaki ta kura mashi idanu don kwata kwata batayi expecting dinshi ba, shima idanun ya zuba mata Har ya shigo dakin dan nesa da ita yana mamakin Anya wannan yarinyar kalau take kuwa?, Kallonshi amra tayi Ganin yanda ya Tamke fuska kamar bai taba fara a ba don haka tace “laa Bakayi barci ba yaaya” Shuru yayi yana mamakin yanda yanzu ko irin fargabar da take yi idan zatayi mashi magana batayi, ayanxu yanda yake magana dashi sshe’s talking casually. Haka ya dunga binta da idanu baice mata Kala ba Har saida ta mike tsaye ta karaso gabanshi ko kunyanshi bata jiba, tace “kana buqatan wani abu ne?”ta karashe tana mashi Farr da idanu, da ido ya dunga bin ta da kallo tundaga tsakiyan kanta don gaba daya bata da wani tsayi sosai a gabanshi zuwa cinyoyinta, cikin sauri ya kauda kanshi gefe yace “bring me coffee” Yana kaiwa nan ya fuce cikin kamewa, da idanu tabi bayanshi da kallo har ya fuce mata daga gani. [7/11, 11:18 PM] +218 92-2035171: Update Uneditedpage Binshi da idanu amra tayi harya fuce daga cikin dakin, da cearal dinta a hannunta ta janyo hijab dinta ta zura ta bi bayanshi, tana sauka kasa kitchen ta wuce direct ta fara kiciniyar hada coffee, anatse ta gama hadawa ta daura mashi akan saucer ta fuce daga kitchen din cikin natsuwa, da sallama ta bude bedroom dinshi a zaune yake bakin gado ya nade hannayenshi akan kirjinshi, dan dagowa tayi ta kalleshi kafin ta karaso har gabanshi ta dan sunkuya gefen bedside ta aje mashi mug din, ‘’bismillah’’ Kallonta ya danyi kafin ya maida idanunshi kan mug din, cikin kamewa ya miqa hannunshi wajen bedside din ya dauka mug din kafin ya fara kaiwa bakinshi, tana ganin haka ta juya zata fuce daga dakin, hankalin shi gaba daya nakan coffee din yana kokarin cire mug din daga bakinshi bayan yayi sipping ‘’na baki umarnin tafiya ne?’’ Tana jin haka tadan tsagaita ta juyo ta mashi kallo daya kafin ta tako har inda yake zaune ta dan tsaya daga nesa, ta dauka kusan minti biyar a tsaye duk ta gama takurewa, dan leka mug din hannun nashi tayi ganin ko half baiyi ba ta dan tabe baki ta karaso gefen da yake zaune ta zare hijab din jikin nata ta zauna gefenshi ta tankwashe kafarta kan gadon ta bashi baya tare da bude pack din cereal din nata data boye a cikin hijab, da mamaki ya waigo ganin yanda gaba daya yanxu bata kunyar shi, samun kanshi yayi da gyara zama yanda zai hangota da kyau akan gado, tana jin motsin chanza position da yayi ta juyo bakinta cike da cereal, cikin sauri ya kauda kanshi ya hade rai tamm kamar ba kallonta yake ba, sake maida idanunshi yayi kanta karaf suka hada idanu tana ganin haka ta sauke mashi lausansan murmushi mai melting herat wanda yasa heart dinshi skipping lokaci guda, cikin shagwaba tace ‘’yaya nifa barci nake ji wallahi, ka sallameni na tafi’’ Banza yayi da it aba tare da ya sake kallonta ba, itama tana ganin haka ta juya mashi baya tana turo baki tana cin cereal din harta cinye tass, wasa wasa sun dauka kusan awa guda shi baice mata ta tafi itama bat ace mashi kala ba har barci ya soma fuzgarta, time to time yake dubanta har barci ya kwasheta ta lafe akan gadon, zuba mata idanu yayi yana kallon bayanta, hakannnan yaji hes relaxed harya gama shan coffee din, yana gamawa ya miqe ya fuce da mug din zuwa kitchen, yana dawowa ya taddata ta baje ko’ina, tayi rub da ciki, bin bayanta yayi da kallo yana ayyana abubuwa sosai aranshi kafin yayai saurin kauda kanshi, anatse ya tako bakin gadon ya kwanta daga gefe ya janyo masu duvet, koda yazo lulluba mata saida yadan tsagaita yana wani tunani aranshi ‘’why im I doing this?’’ ya tambayi kanshi, kallon innocent face dinta yayi haka kawai yaji yana tausayinta babu dalili, saurin kauda duk wani tunanin dayazo ranshi yayi ya rufa mata duvet din ya kwanta gefe yana facing ceiling tare da nade hannayenshi a kirjinshi yana tunani har barci ya fusgeshi. Cikin dare yaji mutsu mutsu a jikinshi, ahankali ya soma bude rinannaun idanunshi harya sauke su akanta, ta nadeshi gaba daya ta rungumeshi, da mamaki ya ware idanunshi da kyau don tabbatar da abunda idanunshi ke ganar mashi, ta wani kanainayeshi tayi cuddling dinshi, he can feel her bare chest a jikinshi, saurin runste idanushi yayi ya fara kokarin janyeta daga jikinshi,bai kaiga zareta ba ta zake hade jikinta da nashi ta rike shi gam kamar ta samu pillow, shiko goga take komai ya fara chanza mashi don gaba daya jinshi yayi kamar an arura mashi wutar azaba a marar shi, ‘’ya allah, yarinyar nan zata haukata ni’’ ya fada ahankali yana fidda nunfashin wahala, rasa abunyi yayi don gaba daya babu alamun zata bari ya janyeta daga jikinshi, gashi any wrong move yayi saita kara damkoshi wanda hakan ba karamin affecting dinshi yake ba, don haka ya hakura ma ya kyaleta saidai daren ranar dai barci kaurace mashi yayi gaba daya. Akunnenshi aka kira sallar asuba, yana jin haka kuwa ya turata gefe, ganin tana shirin damkoshi ya sashi daka mata tsawa ‘’kee bakida hankali ne, whats the meaning of this?’’ Firgigi ta bude idanunta ta sauke akanshi, idanunta sunyi mici mici,gaba daya barcin bai isarta ba don haka ta maida idanunta ta rufe yana ganin haka kuwa ya wuce bathroom azafafe rai a bace, yana shiga ya fara yin wanka, ya dade sosai a tsakiyan shower yana rage ma kanshi wahalan da yake ji, saida yaji ana neman tada sallah yayi saurin dauro alwala ya fito ya zura jallabiyanshi ya fuce daga dakin. Koda aka idar da sallah tare suka fito daga masjid shida aman da salim, idan ka gansu gwanin burgewa har suka shige cikin gida kowa ya wuce part dinsh. Yana shiga bedroom dinshi ya tako har bakin gadon ganinta a kwance kamar aynda ya barta, ranshi ne yadan sosu haka kawai don haka ya soma Magana afadace ‘’keee aisha!!!’’ Anaste ta juyo ta bude idanunta ta suka danyi jaa ta kalleshi, ‘’ke are you okay?what sort of rubbishness is this? Ke kafira ne ko sai ance tashi kiyi sallah’’ Miqewa tayi zaune ta kura mashi idanu, saida y agama fadace fada cen shi kawai ta fashe da kuka, wiwi ta dunga kukan shagwaba, shide tsayuwa yayi yana kallon ikon allah, lallai yarinyar nan ta gama rainashi yana mata Magana tana kukan rainin hankali, ya fada aranshi, ay baisan lokacin daya daka mata tsawa ba ‘’shut the fuck up, are you insane?’’ Ay kamar ya kara tunzirata don haka ta miqe tsaye ta janyo hijab dinta ta karaso gabanshi tace ‘’haba yaya, why are you treating me like this? Meysa ka tsane ni? Me nayi maka a duniyar nan,ina kokarin ganin na faranta maka kai kuma kullum cikin neman hanyar kuntata min kakeyi,why???’’ Yanda ta tsaya gabanshi babu tsor babu komai tana fada mashi maganganu ya hasalashi ya kalleta daga sama har kasa ya mata wani disgusting look yace ‘’nace maki ina buqatar farantawar taki ne? nace maki ki shiishigemin ne? ke kika sama kanki, waye ya yama baki wannan shawarar, look idan kina tunanin wannan abubuwan da kikeyi zai chanza mind dina youre mistaken, gwara ki daina bata ma kanki lokaci, Magana daya nakeyi bana chanza Magana, so I will advice its better you stop…’’’ Takowa tayi gabanshi tana sheshekar kuka jikinta na rawa ta tsaya gabanshi dab dashi ta rike kugu harda dan dingilawa don ya ganta da kyau don ya fita tsayi sosai ‘’nooo, nooo I will not stop, this is just the beginning ma yaya, ko mai zakace min wallahi bazan taba rabuwa dakai ba, kace ina shishigi ko ina cusa kai?, ay aynxu ma na fara, kuma kyautatawa ne ba chusa kai ba’’ ta karashe tana murguda mashi baki kafin ta juya mashi baya ta duka ta dauki hijab dinta data yar da gangan a kasa, saurin yin baya yayi don gab ass dinta ya gogi gabanshi, ganin abunda take shirin yi wanda idan har ya bari hakan ta faru zaiji kunya, ba karamin chaza mashi kai yarinyar nan take yi ba itako tana dukawa ta dauki hijab dinta ta mike ta zura abunta ta gifta ta gefenshi ta nufi hanya, tana gab da fita ta dan waigo tayi murmushi don taga lokacin dayayi baya data duka ‘’sorry my yaya ban gaisheka ba, ina kwana?hope ka tashi lafiya ‘’ Bata jira jin amsan shi ba ta fuce tana dariya ciki ciki, ‘’ay yanxu wasan ya fara, wallahi zaka ga chusa kai, daman kunya nake ji shiyasa nake baya baya dakai ammah wallahi yanxu zan nuna maka cewa ba’a yima mace haka’’ Tana kaiwa nan ta shige daki ta dauro alwala ta tada kabbarar sallah tana idarwa tabi lafiyar gado hankali kwance. Tun bayan fitar amra ya kasa motsawa, he’s so stunned with her new attitude, ya kasa ganema kanshi shima yanda ya kasa taka mata burki, cije lower lip dinshi yayi yana takaicin yanda ya tsaya take fada mashi maganganu ba tare da yayi maganin ta, he’s so madd, yanda she looked into his eyes har tana iya cewa she won’t stop, shi abunda yafi bashi haushi ma is the fact that deep down yana son yanda take chusa kanta zuwa gareshi, dukda he’s trying to distance himself from her saboda neman haukatashi da takeyi with her presence, duk motsinta akan idanunshi wanda yakeyi afake ba tare da sanin yana yi da kanshi ba, bayan wannan he started to notice he cared so for her dukda ya dauka wannan a matsayin saboda ita marainiya ne kuma yanxu reponsibity dinta da kannenshi ya dawo hannunshi saboda sanin yanda suka taso cikin wahala. Dubai uae…. Tun bayan tafiyar amra without notice hankali haifa da Nadine ya tashi sosai. Washe gari m5 ya shaida ma Nadine saboda yasan zata damu, haifa cedai babu wanda ya shaida mata, don sunyi plans din haduwa the next day ita da amra saboda zasuyi pre graduation photoshoot, haka ta wuni tana kiran line din amra baya shiga karshe dai haka ta hakura, washe gari ma haka ta dunga kiran lne din throughout switch off, ganin haka yasa ta shirya ta wuce penthouse din amar. Koda ta iso gidan nan Nadine ta shiada mata cewa ta koma Nigeria saboda wani abu daya taso urgently wanda haka m5 ya fada mata, hankalin haifa ya tashi sosai don tana jin haka babu abunda yazo ranta sai maybe ko amra ta gudu, ko kuma general ya sake maidata gidanshi saboda wani kudirin nashi daban, ganin babu wanda zai bata amsar tambayoyinta yasa ta koma gida hankali atashe. Haka ta jera kwanaki tana zuwa gidan don neman yanda zatayi connecting da amra,gashi duk zuwan da zatayi sai sunyi sabani da m5 sabod yabar zuwa gidan, daman amfanin zuwanshi saboda ya kai amra aiki ne ko idan general yana nan, yawancin zuwan nashi sai jefi jefi yake yi don duban gidan saboda ya bama general report akan abubuwan da suke gudana a gidan wanda hakan qa’’idarsa ce duk sanda baya kasar sai m5 ya bashi report ,agidan kuwa Nadine ce kawai sai dayar maid din, suke kula da gidan don sir general din bai sallamesu ba haka zalika wata na karewa zai tura masu kudin aikinsu. After 1 month… Haifa’s resident… Lokaci kamar ruwa haka yake gudu, yau wata daya Kenan rabonda haifa taji daga wajen amra, cikin kwanakin nan haifa tayi su ne cikin tashin hankali da damuwar aminiyarta, amra ta zame mata wani bangare na cikin rayuwarta da bazata taba neglecting dinta ba kota manta ta da ita, acikin kwanakin har tunanin zuwa Nigeria saida tayi saidai abuh ya hanata saboda na farko that will be the first da zata shiga kasar, gashi bata san kowa ba shima abu bashida wani connection da Nigeria don baitaba zuwa ba, don haka ya bata hakuri akan ta bari daga baya after engagement dinta da hamman wanda ake shirinyi a cikin month din. Yau gidansu haifa a cike yake tam da dangi, both dangin abuh da dangin ummi, asalin larabawa kake gani kota ina, an kawata gidansu da decoration din flowers, daga hanyar shigowa gidan anyi hanging wedding banner (welcome to haifa and hammans engagement) gaba daya anguwar ta cike da hadaddun motoci, cikin gidan kuwa shima cike yake da mata dam, anata guda, ga kamshin turaren wuta daya bade ko’ina, compound din gidan yasha lightings da decors kamar yau ne ranar bikin nasu, cikin sitting room kuwa manya manyan carpet ne shimfide da tuntu inda jiga jigan larabawa masu ji da dirhams suke zaune, duk sunsha gwala gwalai kamar competition gabansu shake da abunci kala kala, irin nasu na manya, su hammus falafel,taboule, fattoush, su mandi ne,gasassun rago da kaji a jibge, kawayen ummi da danginta da dangin abu duk kowa na zazzaune ana hira masu guda na guda masu takawa na, abun dai sai san barka,yau engagement din diya daya tilo a cikin familyn, chan na hango ummi, taci kwalliyansu na larabawa cikin traditional arab dressing na iyaye, tasha gwala gwala itama kamar babu gobe, tana saukowa daga stairs aka fara guda yiiiii yiii ko’ina, kawayenta ne suka miqe suka tarbota har zuwa cikin sitting room din. Karfe biyu daidai dangin ango suka karaso, maman hammam ce kawai sai yan uwanta na chan Iraq mutane biyar wanda duk distance relatives ne, suma sunyi kyau sosai, itama tasha gwal dinta babu laifi don shima ana gani ansan kudi ya zauna, hammam dai ya fito da mahaifiyarshi, suna karasowa aka fara guda ana gaggaiwasa, abunka da larabawa ba barsu abaya ba wajen tsegumi, dole saida aka samu waenda suka danyi tsegumin cewa ay angon is no body anan uae. Saida akaci akasha kafin aka fara shirin fitoda da amarya don ango ya iso,ummi ce dakanta ta wuce dakin haifa don dubota, da sallama ta shiga dakin, haifa dake zaune bakin dresser tasha bridal gown irin na larabawa red, tayi masifar kyau sosai tasha makeup, ta fito a asalinta na balarabiya jinin larabawa sak, she looks so beautiful sai wani irin sheki take kana ganinta kaga amarya, A zaune take bakin dresser ta kurama diamond necklace data sa akayi masu customizing ita da amra a hannunta inda a jikin necklace din aka rubuta amra bestie, idanunta ne suka kawo ruwa tunawa da alkawarin da sukyai ma juna ita da amra, she clearly recall lokacin da suka yi alakwarin having each other back, komai is moving so fast yanxu gashi har za ayi engangement dinta babu best friend dinta, babu bestie dinta a kusa da ita, alokacin da suke tare haka zasuyi ta maganar with so much excitement, tunawa da maganra amra yasa hawayen nata ya soma bullowa ‘’I cant wait to walk with you during your engangement, I want to be your best girl’’ Jin alamun bude kofa yasa haifa bude dan box din Sarkar ta aje aciki ‘’I miss you so much best girl’’ haifa ta fada tana goge hawayenta jin muryar ummi tana cewa ‘’masha allah allahumma bareek habibty masha allah’’ Karasowa ummi tayi kusa da ita ganin hawaye na neman saukowa akan fuskanta, da hanzari ummi ta rike hannunta ta dagota sama ta kalleta da kyau, ‘’my baby why are you crying on your special day?,’’ Ashagwabe haifa ta kalli ummi tace ‘’ummi, im so sad, todays my engangement babu amra a kusa dani, I missed her so much’’ Saurin share mata fuskanta ummi tayi tace ‘’no dearest don’t cry, im sure idan tasan kinyi kuka ranar engangment dinky saboda ita bazataji dadi ba, I’m sure she will be happy for you, and insha allah zaku sake haduwa habibty, kinga yanda kikayi kyau kuwa?’’ ummi ta fada tana kamo fuskanta tayi pecking din kumatunta da goshinta, nan take emotions ya shiga, kallonta ummi tayi kmar zatayi kuka she cant believe yau engangement din diyarta, shes so happy’ Saida ummi ta lallaba ta ta daina kukan kafin ta rufe mata fusknta da veil din bridal gown din ta riko hannunta suka futo. Ataresuka fara saukowa kasan, mutane na hangosu aka fara gudaa yiii yiii yii, babu abunda ke tashi sai larabci, ‘’masha allah, allahumma bareek’’ wasu na addua wasu nay aba kyawun amarya dukda ba a fuskanta ba, ummi na saukowa da ita ta karasa da ita gaban mahaifiyar hammam, nan ta duka ta gaisheta yanda suke traditionally, mikewa mahaifiyar hammam tayi ta rike hannunta ta rungumeta tare da kissing din kumatunta, haka ummi ta dunga zagaye da ita saida kowa ya rungumeta ya sumbaci goshin kafin a zaunar da ita a tsakiyan parlor, daman haka tradition dinsu yake, nan za a ajeta gaban kowa ango zai shigo ya sameta yayi unveiling fukanta don shi zai fara ganinta kafin afara engangement din. Karasowar ango dakin ya karade da guda, masha allah sanye yake da kundura yasha farar jellabiya, fuskanshi dauke da murmuhsi, mahaifiyarshi data shigo dashi har gaban haifa ta zaunar dashi, nan ya bude veil din haifa kafin ya sanya mata engangement ring, nan take wajen ya sake dauka da guda, anata masha allah, haifa dai kanta akasa har sukayi exchanging rings. Nigeria taura estate… yau kwana biyu Kenan bai saka amra a idanunshi ba dukda ya damu sosai saidai ego dinshi bazaisa ya dubata ba bayan wannan ma haka ya dunga denying kanshi akan ya damu da itan dukda yana alaqanta hakan ne saboda maraicinta ne yasa ya damu badan wani abun ba, itama dai ta bangarenta tana sane dashi, don saita faki lokacin da ya futa daga gidan take shiga dakinshi ta gyara mashi ko’ina ta saka mashi turaren wuta,kyautatawa dai wadda tayi alkawarin saitayi mashi kullum tana yi abayan idanunshi, haka zata shiga closte dinshi ta gyara mashi kayanshi, bayan wannan ma ayanxu duk abunda ya shafeshi ya dawo hannunta daga kan gyaran bangarenshi bata wasa da wannan sosai zuwa ga coffee dinda ammah keyi mashi duk dare yanxu duk ita takeyi kuma idan tayi haka zata kai mashi dakinta ta aje mashi ta futo, kwata kwata bata yarda sun hadu ba don yanxu ta daina kwanan dakinshi gaba daya saboda shawarar da madina ta bata kan cewa tayi testing dinshi ta hanyar daina shishige mashi ko zai zo da kafarshi, idan har baizoba kuma dole su chanza salon yanda zasu tunkareshi. Ko wajen yin breakfast ma bata saukowa, haka zalika ammah ma bata takura mata akan dole saita sauko kasan taci dasu saboda wasu dalilai. Afili dai yana nuna bai damu ba saidai a zuci ya damu sosai don sanin kodai tana lafiya, gashi dai bazai taba iya tambayar ammah ba bayan wannan ma bazai taka har inda take ba don zata rainashi, a cikin ranshi ba karamin haushin kansa yake jib a yanda ya kasa controlling kanshi har yake saka damuwar mace aranshi wanda bait aba tsammanin zaiyi haka bag aba daya rayuwar shi. Friday morning…. Yau garin an tashi da sanyi sosai, wether gaba daya ya rikide babu rana, it was a peaceful morning, gaba daya duk sun hallara a dining banda amra dake sama a kwance cikin dakinta zazzabi na neman ya rufeta,ta dauka kusan awa guda a kwance tana juyi, gaba daya ta rasa abunda ke mata, ganin kwanciyar ma zazzabi yake kara mata yasa ta mike ta janyo hijab dinta ta daura akan riga da wandon dake jikinta nab arci don ko wanka bata samu tayi ba saboda sanyin da take ji ga sanyi garin ma, anaste ta zura slippers dinta masu kyau ta fito daga dakin fuskanta fayau, anaste take sauko wa daga stairs harta nufi hanyar kitchen, tana shiga ta bude fridge ta zaro fresh milk, cup ta janyo ta tutula yanda zai isheta kafin ta zura cup din cikin microwave ta fara warmng, tana gamawa ta fito hannunta rike da cup din don madaran ya dau zafi sosai, kallon agogon jikin bangon sitting room tayi ganin kusan karfe sha daya saura tayi tunanin ya fuce daga gidan don haka ta chanza hanya zuwa dakinshi don ta gyara mashi sharpe sharpe kafin zazzabin ya riketa sosai. Bata tsaya knocking ba don tasan ya rigada ya fuce by that time don haka ta wuce cikin bedroom din direct kanta a kasa, tana shiga ta aje warm milk din nata a gefen bedside kafin ta soma cire hijab din jikinta, tana cirewa ta ninkeshi ta aje a gefe ta tattara gashinta daya bazo ta nade shi a baya, jiki a mace ta soma bin daki da kallo, ganin gadon shi adan yamutse yasa ta soma zare blanket din don ya kwana biyu and bata wuce kwana biyu take chanza mashi zuwa wani, tana zarewa ta wuce bathroom ta saka shi cikin laudry kafin ta fito, anaste ta bude closet dinshi don anan ne wankakkun set of blankets dinshi suke, kai tsaye ta bude kofar tana jin jiri na dibanta, saida ta shigo ta rufe kofar ta dafe kanta dake sara mata,ta dauka kusan minti biyu a tsaye kafin ta danji ya lafa, yana lafa mata ta juyo jiki a mace ta nufi hanyar closet din, kyam ta tsaya ganinshi tsaye ya bata baya babu komi a jikinshi naked da alamu yana cikin shiri ne ta shugo, arazane tabi gaint sexy structured bayanshi da kallo ganinshi a haka ba kaya,saida ta danyi baya tayi saurin kauda idanunta daga kanshi ta juya, shiko yayi mamkin shugowanta a wannan lokaci don kwata kwata baiyi expecting ba, ‘’innalillahi im so sorry bansan kana shiryawa bane’’ Gaba daya ta gama rikicewa ganinshi da tayi a hakan, gabanta na faduwa ga wani abu data somaji daya fara taso mata wanda anty madina ta karance mata shi ta mata bayanin cewa idan taji irin haka to sha’awa take ji, shiko ko ajikinshi yanda ya juya bayan nan bai juyo ba haka zalika baibar abunda yake ba kwata kwata, sai yayi ma kamar bai san da zamanta a wajen ba saidai deep down yaji kunyan ganinshi da tayi a hakan, ayanxu koda yayi Magana ma ko ya juyo yay a kalleta abun kunya za ayi don dalilin qin futarshi Kenan, yau abun ya motsa mashi gadan gadan babu sauqi, ya watsa ruwan sanyi yafi sau biyar ajere saidai abunma kamar tunzarashi yakeyi don yanda garin ya sauya wani irin niima na sauka yasa yake jin muguwar shaawar da yake dannewa na taso mashi. Ganin ya mata shuru yasa ta dan juyo dontaga koya gama shiryawa, aykuwa tana juyawa tana ganshi ya dafe closet din ya rike mararshi, tsoro ne ya durar mata ga abunda take ji daya taso mata babu shiri, saurin saita natsuwarta tayi ta dan kauda kanta gefe ta karaso dan nesa dashi taba sake gigin kallon bayanshin ba tace ‘’ya..yaa, are you okay? Is something wrong with you’’ Yana jin muryarta yayi saurin runtse idanunshi don kamar an balbala mashi wuta haka yakeji, wannan shurun da yayi ya kasa koda motsawa ya kara tayar mata da hankali don saida ta sake waigowa ta mashi kallo daya ta kauda kanta, samun kanta tayi da dan taba murdadden damtsen hannunshi ‘’yaya’’ Azafafe ya juyo kamar wani mayen zaki ya chapko hannunta ya juyata zuwa gabanshi, a tsorace ta dago ta kalli jajayen idanunshi, cikin furgice ta maida kallonta ga hannunta dayayi ma wani irin ruko kamar zai balla mata kashinta, idanunta na kawo ruwa ta kalleshi muryanta chan kasa kamar bata son yin Magana tace ‘’yaaya hannuna’’ ay kwat kwata kamat an toshe mashi brain dinshi baya ji baya gani sai binta kawai yake da idanuwanshi dake kara haukata ta, yaukam tabbas tasan ta shigo hannu don kwata kwata bataga alamun wasa a fuskanshi ba, yau asalin genera din data sani ne tun farko wanda baya daukan wargi ne agabanta, bude bakinta ta sakeyi zata mashi Magana ‘’ya…’’ baiyi wata wata ba ya turata bayan glass closet din ya chapke lips dinta ya fara kissing dinta passionately yet hungrily kamar wanda ya shekara baici ba, gaba daya rikicewa tayi jin yanda yake kissing dinta da yanda ya damke hannunta kamar hes depending on them’’ jikinta har wani irin karkarwa yake shima jikinshi bari yakeyi kamar mazari, yana son hana kanshi abunda yake saidai inaaa, yanda ta kawo kantan nan baya jin zai iya raga mata koda na seconds ne, amra dai babu abunda take sai hawaye, dukda kalaman anty madina na yawo a kunneta inda take ce mata koda ya nemeta da kanshi ta natsu ta cire tsoro she will enjoy it, dukda she’s trying to calm her self hakan bai samu ba saboda wani irin azaba take sha a hannnushi, saboda yanda ya riketa da yanda ya kama bakinta yana zuqota kamar babu gobe, hankalinta bai gama tashi ba saida taji ya sauke hannunshi daga kafadarta ya ruko kugunta dashi da karfi, jiki a mace duk suka zube anan kasan, it aba aje ko’’ina bama ta galabaita jiki a mace ga zazzabi ga abunda ke ciyota, goga dai shi tun bayan shugowarta bazai iya tantance meyake yi ba saboda feelings din daya taso mashi kamar walkiya, Ya dauka kusan minti ashirin yana sarrafa jikinta son ranshi, kayanta ma batasan a yaushe ya kwashe su daga jikinta ba don baibarta da komai ba said an pant dinta, bra dinta kam yageta yayi tass ya wullar gefe, tunda yaci karo da albarkatunda allah yayi mata kuwa notikan kasnhi suka kunce tass babu abunda yayi saura, brain dinshi ma vibrating yake, iya nan ma Kenan baa je ga manhood dinshi ba, hes just ripping her yanda yake so, wani irin dadi na ziyartashi that is out of the world, ahankali ya soma jin ya fara dawowa daidai, ko kadan baiyi gangancin kusantarta ba, saidai babu irin jagwagwalon da baiyi mata ba, ita kuwa gaba daya ya karar mata da ruwan jiki don har lokacin jikinta karkarwar sanyi yake yi ga azabar muguwar shaawar da takeji, sun dauka kusan awa guda a yashe a kasan, harya rage wahala, itama dai fita tayi a hayyacinta dukda zazzabin dake ciyota saida sakon da yake aika mata ya isa gareta dukda a wahale komai ya wakana. Saida komai ya lafa mashi ya miqe tsaye yayi satisfaction stretching, amra da idanunta ked an kafeta tana jin ya miqe ta fashe da matsanancin kuka, shuru ya danyi yana mamakinta, don yasan baiyi mata komai ba tunda bai shigeta ba balle ace ko ta samu tear kamar last, then whys she crying ya tambayi kanshi yana karemata kallo daga sama har kasa yana mamakin yanda ta kara komai ba kamar yanda ya sameta a lokacin daya kusanceta ba, tabe bakinshi yayi ya fuce daga closet, tana jin alamun rufe kofar da yayi ta miqe adaddafe ta janyo hijab dinta don batabi takan kayanda ya faffarka bag aba daya, tana zura hijab din ta allabo ta fito ta fuce daga dakin. Tana hawa sama kamar ana ingizata dakinta ta wuce direct ta kwanta kan gado tana kuka mai cin rai, tabbas tayi alkawarin komai zai mata zata zauna dashi saidai batasan hes this heartless ba, babu abunda ya sani sai kanshi, lallai tana da aiki agaban, tambayar kanta ta soma yi anya ya Muhammad zai taba sonta kuwa? Ta dauka kusan awa guda akwance tana hawaye, gab daya jikinta y agama tsami ga zazzabin da takeji, da kyar ta samu ta mike ta wuce bathroom ta watsa ma kanta hot bath kafin ta fito, ko kaya bata tsaya ta saka ba ta balli Panadol biyu tasha ta kwanta, nan take barcin wahala ya dibeta. Shiko goga koda ya fito daga bathroom closet room ya koma kugunshi daure da towel, bin closet room din ya farayi da idanu, ganin batanan, yar tsuka yayi ya wuce gaban closet ya bude ya dauka kayansa ya shirya, gaba daya jinshi yayi kamar an zare mashi duk damuwarsa, abunda yaji adazun is unexplainable. Agurguje y agama shirinsa ya fuce daga gidan gaba daya yanajinshi relaxed and stree free. Amra dai wunin ranar a kwance tayishi, koda salima tajita shuru ta leko dakin tana ganinta kwance ta fito ta barta don yanxu ta daina mamakin yawan barcin da takeyi, direct dakin ammah ta wuce ta sameta zaune, nan ta zauna suka sha hirarsu har tana yi mata tausa. Ta daddare ma salima ce kawai ta sauko don bata tsaya duban amran ba, daga ita sai lantana sukayi preparing dinner atare. Suna gamawa ta fara jerawa akan dining, saida ta tabbatar ta kammala komai ta nufi hanyar stairs, tana shirin hawa saiga aman ya fito daga dakinshi, kasa motsawa tayi daga tsayuwan datayi ta zuba mashi idanu yanda shima ya zuba mata, tun bayan zuwanta dakinshi da tayi last har sukayi musayar yawu yake ignoring dinta, bata taba sanin tana mashi so, mahaukacin so ba sai yanxu, gaba daya bata iya barcin saida tunaninshi, sonshi ya rigada ya mamaye zuciyarta, shiko a yanxu yayi moving on don ta nuna mashi bata sonshi, dukda deep down baya jin zai iya rabuwa da ita saidai ya bama kanshi hakuri akan ta, tare da barma allah komai, don yayi Imani idan har akwai rabo tsakaninsu zasu dawo don babu macen daya taba so duk duniya kamar baby sal dinshi. Tunda ta kura mashi idanu ta kasa saukewa, ya mata ram a idanu, tausayin na ninkuwa aranta, harga allah she wants to open up, she wants to tell him how much she love him saidai ganin yanda ya watsar da ita yasa ta watsar dashi itama ta fara nuna kamar bata damu ba. Kauda kanshi yayi daga kanta ya wucewarshi kamar bai ganta ba, haka ta dunga binshi da idanu harya fuce daga gidan, ahankali siraran hawaye ya soma sauka akan fuskanta, ‘’yaya dan allah ka daina wahalar da zuciya ta’’ ta fada acikin zuciyarta tana share hawayen daya zubo mata. Karfe tara daidai amar ya shugo gidan, jikinshi a mace, gaba daya haka ya wuni yau sukuku da tunaninta don saida ya fita ya tuna yanayin daya barta, haka kawai yaji zuciyarshi na iching musamman idan ya tunata. Yana shugowa direct sama ya wuce zuwa dakin ammah, da sallama ya shiga dakin, ganin babu kowa a dakin yasa ya zauna gefen gadonta don yaji alamun mutun abandaki. After like 10mins saiga ammah ta fito, hannunta dafe a kirjinta dake mata zafi, bata lura dashi ba saida ta karaso cikin dakin ta ganshi, yana ganin futowarta yace ‘’barka da dare ammah na’’ Fuskanta dauke da fara’a , tana kokarin karasowa tace ‘’barka dai son, ya aiki harka dawo’’ ‘’ya amsa yanxu na shigo gidan,’’ ya amsata Zama tayi gefenshi ta kalleshi fuskanta dauke da murmushi, kallonta shima yayi sai alokacin ya lura da yanda ta dafe girjinta, ganin haka ya sashi saurin cewa ‘’are you okay ammah?ko baki jin dadi ne’’ ‘’im okay son lafiyata kalua’’ ta bashi amsa tana kauda kanta gefe, batajin zata iya fada mashi abunda ke damunta don tasan tabbas zai tada hanaklinshi, shiko kallonta yake yana karantarta, sai alokacin ya lura da yar ramar datayi, ga idanunta ya fada sosai. Mikewa yayi tsaye yace ‘’gobe zamuje asibiti,I want to be sure youre fine ammah na, goodnight’’ Dan murmusawa tayi don daman tasan halinshi idan ya fara sensing abu don haka bata musa bat ace ‘’allah ya kaimu son, saida safe’’ Yana fucewa daga dakin ammah yabi dakinta da kallo yana nazari, yanason ya shiga dakin nata saidai ego dinshi bazai barshi ba. The next day…. Saturday morning 8am Da sallama salima ta shigo dakin amra, sanye take da hijab har kasa, amra dake zaune baking ado ta rafka uban tagumi, sanye take da doguwar riga abaya baqa, fuskanta tayi fayau alamun damuwa kwance akan fuskan nata. Anatse salima ta kaarso har inda take ta zauna gefen gadon ta dafa kafadarta ‘’adda lafiya dai? Are you okay ko akwai abunda ke damunki,’’ Firgigi amra ta farga da ita, jiki amace ta kalleta tace ‘’yashe kika shugo’’ Da mamaki salima ke kallonta, ‘’adda something is wrong with you ko? Ki fada min dan allah, akwai abunda ke damunki da kike boyemin’’ Murmushin yaqe amra tayi ta miqe tsaye tayi rolling mayafin abayarta akanta tace ‘’babu abunda ke damuna, kece dai kike boye min abu, na lura kwana biyu bakya cikin wlwala’’ Shuru salima tayi son tasan waske zancen take son yi don haka itama tace ‘’ni babu abunda yake damuna, abu daya ne ke damuna’’ Da idanu amra ta kalleta ‘’meke damunki fda min my baby sis’’ ‘’kece adda na, wallahi damuwata damuwarki ce,ki daina boyemin komai don allah, we only have each others back’’ Nunfasawa amra tayi ta dan kakalo murmushin d bai kai xuci bat ace ‘’nidai babu abunda ke damuna, kinga taso muje mu daura breakfast yanxu naga karfe tara ta kusa’’ Atare suka sauko kasan zuwa kitchen, anan suka tadda lantana tana ayyukanta, saida suka gaisa kafin su fara preparing breakfast, suna gab da gamawa amra tace ‘’baby sis, kije ki fada ma ammah an gama breakfast, sannan ki taso salim’’ ‘’okay adda’’ salima ta fada tana kokarin fucewa, amra ce da kanta ta jera komai saboda salima ta wce sama, saida ta gama tsaf ta dawo kitchen ta kalli lanatan dake yankan avocado tace ‘’oh anty lantana bakya gajiya da aiki, ayda kin ajiye idan kin gama cin abunci saiki hada juice din’’ Da murmushi lantana ta kalleta tace ‘’ah ah gwara n agama duka na huta’’ Shuru amra tayi tace ‘’toh shiknan bari na wuce sama’’ Amra nakaiwa nan ta juya zuwa sama, bata kaiga karasawa ba ta tuna da wayanta data bari a kitchen don haka ta juya zuwa kitchen din, koda ta karaso kicin din batayi sallama ba ta kutsa kai, ‘’kingaa na man…’’ kasa karaswa tayi ganin yanda lantana ta daburce kamar wata barauniyar da aka kama, da mamaki amra ke kallonta da yanda take kokarin kare abunda ke hannunta da zaninta, staff amra ta ngo qamshin rashin gaskia a tattare da ita, ance kayi ma mutun kyakyawan zato koda yaushe don haka ta basar kamar bata ga komai bat ace ‘’ashe anan nabar wayar’’ Cikin yaqe lanatana ta juya gefe tace ‘’au laa ashe mantawa kikayi, kinga nida nayi zaman akuye daurin zani na neman gagarata’’ ta fada tana gyaran zani, murmushi kawai amra tayi ta fuce daga kitchen din tana mamakin abunda ta gani. Karfe goma daidai kowa ya hallara banda amra, ammah na zaune salima tayi serving dinta, kafin tayi serving salim, tana shirin zubama aman yayi saurin janye plate dinshi ba tare da ya kalleta bay ace ‘’no thanks’’ Jiki a mace ta zubama kanta ta zauna chan gefe ta fara cin abunci, da sallama amar ya shugo shima ya zauna, saida ya fara gaisheda ammah kafin suma su gaishesa, duban dining din yayi zuwa kofa hoping ko zai ganta, ganin babu ita yasa ya fusge, salima ce tayi serving dinshi tana gamawa shima yayi bismillah ya fara ci. Suna nan zaune saiga amra kamar wadda aka wullo, ta sauyo kaya zuwa wata abayar mai kyau lemon green color, tayi mata kyau sosai kmar ba ita, anaste cikin takunta mai daukar hankali ta karaso dining din fsukanta fayau, kusa da ammah ta fara zuwa ta gaisheta kafin ta ja kujera kusa da ita ta zauna, daya bayan daya ta bisu ta gaishesu, amar dai tunda ta fito ya kasa dauke idanunshi akanta, har saida ya kusa kwarewa kafin ya sauke idanun nashi, itako bata wani bi takanshi ba ta soma serving kanta. Shuru kake ji a dining,babu wanda yace kala sai karar spoon dake tashi. Da sallama lantana ta shugo dining din hannunta dauke da dogon cup data hadama ammah green juice aciki, saida ta gaishe da kowa kafin ta matso kusa da ammah ta aje mata kan table tace ‘’hajiya ga girin juice din’’ Dariya salima ta danyi data kubce mata tace ‘’kai anty lantana, keda wannan girin din’’ Murmusa duk sukayi ammah tace ‘’nagode lantana sarki aiki, bakya mantuwa,ni wallahi mantawa ma nakeyi da green juice din’’ Murmushi kawai lantana tayi ta juya da nufin shiga kitchen, amra data kafeta da idanu tana ganin juyawarta tace ‘’ji mana’’ Juyowa lanatana tayi ta tsaya tace ‘’naam anty’’ Miqewa amra tayi ta tako inda ammah take zaune tana kokarin kai juice din bakinta tace ‘’ammah zansha’’ Da mamaki ammah ta kallota, kafin ta dan murmusa tace’’ gashi doctor ay bana hanaki ba,’’ Karba amra tayi ta juyo gaban lantana ta kalleta tace ‘’anty lantana ko zaki fara sha kiji min idan da daci’’ adaburce lantana ta kalleta tana yaqe tace ‘’ay na taba sha, akwai daci kam wallahi, anya zaki iya sha kuwa keda kike son zaqi’’ Shuru amra tayi ta sake kallonta fuskanta babu wasa, tace ‘’yaushe nace maki inason zaqi?, kedai ki dandana min kawai’’ Atsorace lantana ta sake kallonta tace ‘’kaii ni zawayi yake sani saidai ki bama ammah ta dandana maki’’ Amar da kanshi ke kasa yana jiyo su sama sama ya dago ya kallesu, nan kowa ma ya maida kallonsu kansu, amra dai ta dage akan lantana saita dandana, ita kuwa lanata data gama tsurewa sai dojewa take karshe ma cewa tayi, ‘’na doraruwan zafi akan gas bari na kshe’’ Kamar daga sama taji muryar amar ‘’stoppp there’’ Ya fada a kausashe kafin ya tako har inda suke, hannu ya sanya ya janye amra gefe anatse kafin ya karbi juice din daga hannunta ya kalli lantana yace ‘’shaaa’’ Haba waa nan take lantana ta saki futsari, gaba daya alamunta sun nuna bata da gaskia kiri kiri, Akaro na biyu ya daka mata tsawa yace ‘’takeeee it and drink it up’’ Jiki na bari ta karba ta fara kokarin kaiwa bakinta, bata kaiga sha ba ta saki cup din a kasa wanwas ya fashe juice din ya malale, saurin miqewa duk sukayi daga kan ammah zuwa ga aman da abun shima ya daure mashi kai, Kallon cup din amar yayi zuwaga juice din dake Malala, ahankali idanunshi suka sauka kan wani yellow drug da bai gama melting ba a cikin juice din, tsugunnawa yayi ya dauka kwayar yak are mata kallo sosai, if hes not mistaken wannan molly ce wanda daddy yake safarar su ga manyan kasashe, wanda a shekara sau daya yake hadata kuma baifi mutun biyar yake sayarma ba duk duniya, kuma da ita yake amfani yake kashe mutanen da suka nemi susha gabanshi, hankali atashe amar ya dago idanunshi sun kada sunyi jaaaa, jikinshi harya soma bari barr barr, ya kalli lanta adata saki futsri, yau karyarta ta kare asirinta ya tonu, yanxu ko tace zata falfala ta gudu bazata tsira ba, ammah ce ta kaste silence din ganin amar ya furgice lokaci guda, anatse ta tako inda suke tsaye don nesa kadan suke da dining tace ‘’muhammad whats wrong? In tace bata son sha ku kyaleta mana’’ Hanakali aatshe ammah tayi baya ganin yanda amar ya karade ya sauya, idanunshi sunyi jaaa fuskanshi ma tayi jajawur, lantana na ganin haka tayi saurin zubewa a gwiwarta ta dora hannu aka ‘’na shiga uku ni abida wayyo allah na, yau karshena yazo, don darajar allah ku yafe min wallahi wallahi bayin kaina bane, sharrin shaidan ne na rantse da allah’’ Kallonta amma tayi don bata gane kan zancen ba ‘’ke lantana meke faruwa anan? Me kikayi da kike neman gafara’’ ‘’wallahi hajiya ba laifin…’’ tassss taji saukan marinda saida ya toshe mata kunnenta nan take taji wani dummmm saida ta yi baya, bata gama jin zafin marin bay a sake kwasheta da wani marin, fuskanshi yayi jaa sosai jikinshi har rawa yake,wanda yasa ammah da amra yi baya son sun tsorata da yanda suka ganshi, lantana dai ta tafi hutun wucin gadi kafin ta dawo ya sake ball da ita, aman ne yayi saurin taro shi yana kokarin kamashi ya hambare hannunshi gefe ya sake bata wani blow daya sata gangarawa har wajen parlor, dukda haka bai barta ba saida ya bita ya dunga kwallo da ita gaba daya ya fuce daga hayyacinshi, ammah na ganin zai kashe yar mutane tayi saurin bin bayanshi tana ‘’muhammd kaii muhammd menene haka, dukan mace kakeyi? Kome tayi maka bai chanchanci kayi mata haka ba’’ Ay muhammd fa ba sauraron ta yake ba, haka su amra sukabi bayan su suma aman ma da y agama gano komai yayi saurin bin bayansu don tabbas amar zai iya kasheta anan take, don haka yayi gaggawar janyo wayarshi ya soma kiran hukuma, Ammah dake bin amar har suka fito tsakar gida yana ball da lantana tayi saurin kallon amra tace ‘’aisha meke faruwa ne?,’’ Kasa cewa komai amra tai don itama Karin bayani take nema, saida amar yayi mata lugu lugu idanunshi sunyi jaa sosai ya janyo wayarshi daga aljihunsa baya gani ma sosai yayi dialing number asad,yana picking azafafe yace “idan ka wuce 5 minutes baka zo nan gida b azan kashe wannan wicked soul din’’ yana kaiwa nan ya kashe wayar ya fara neman abunda zai dauka ya karasata, ganin wani karfe daga chan gefe yayi saurin juyawa ya dauko yayo kanta dashi, ammah na ganin haka ta dafe kirjinta tana innalillahi, Muhammad zaiyi kisa akan idanunta, innalillahi wa inna ilaihi rajiun, bat agama tunani ba taji kwal ya bugama lantana a kafa daya saida kafar ta balle, daga hannu yayi zai sake buga mata amra tayi saurin tahowa inda yake ta rungumeshi ta baya ‘’yayaa don allah calm down, karkayi abunda zakazo kayi dana sani’’ Baya ji baya gani yace ‘’sakeni,’’ ‘’wallahi bazan sakeka ba yaya, bazan taba bari kayi abunda zai jefa rayuwar ka a halaka ba,’’ ‘’aishaaaaaaaaa’’ ya daka mataa tsawa, dukda ta tsorata hakan baisa ta sakeshi ba, wani irin juyi yayi ya zubar da ita a kasa, nan take ta kwala uwar kara dayasa ammah ta kalleta, kankace me cikin kankanin lokacin ammah ta zube a kasa wanwas, jini na fita daga bakinta da hancinta hankali atashe salima ta kwala kara ‘’ammahhhhhhhh!!!!! Wayyo allah na shiga uku’’ Amra da bat agama dawowa daidai tana ganin ammah a yashe a kasa tayi saurin rarrafowa ta karaso wajen, ganin ammah a kwance hankali aatshe ta taba ammah tace ‘’ammah ammah’’ jin shuru ya sata taba wajen zuciyar ammah, dipp komai ya tsaya chak, hankali atashe amra ta dago agigice ta kalli salima da aman da suka zagaye ammah tace ‘’am….mahhh..ta mutu.uu..’’hannunta da bakinta duk karkarwa suke, da sauri ta miqe tsaye kamar mahaukaciya har veil dinta na faduwa ta kaarso inda amar ke bugun lantana da duk jini ya gaba malalewa a jikinta ga uban raunuka daya ji mata, amra na karasowa ta daka mashi tsawa daya sashi tsayawa babu shiri ‘’amarrrrrrrrrr!!!!!’ idanunta sunyi jaa sosai sai sauke nunfashi takeyi Da sauri ya waigo ya kalleta ya zuba mata idanunshi, tana ganin haka ta juya ta nuna mashi ammah ‘’ammahhhh’… ammahhh’’’ Ay baisan lokacin daya saki rodin ba taku biyu uku ya iso inda ammah ke kwance kamar gawa, salima a furgece ta dago tana kuka ‘’ya aman wai ta mutu, ammah ta mutu, na shiga uku na wayyo allah na’’ Amar daya tsaya kikam ya kasa yin komi, jikinshi na bari ya durkuso ina ammah ke kwance rai a hannun allah……… [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update!! Unedited page… Wajen karfe uku na dare ya farka saboda wani irin zafi dayaji a jikinsa lokaci guda, bude rinannun idanunshi yayi ya sauke su akanta, ta maqalqaleshi gaba dayanta ta sauke mashi nauyin jikinta tana rawar sanyi, ga wani irin turirin zafi dake fita daga jikinta, saurin lumshe idanunshi ya sakeyi yi ya budesu tarr akanta sosai bakinta na gab da nashi lebanta na karkarwa sosai, saurin mikewa yayi zaune ya gyara zamanshi ya kalleta da kyau saboda akwai hasken bedside lamb dake a kunne, kyawawan ya zubama idanu inda wasu siraran hawaye ke zarya akan fuskan nata, saurin taba wuyanta yayi ganin yanda ta fara kafewa bakinta har lokacin yana karkarwa sosai, wani irin zafi yaji daya sashi saurin cire hannunshi ‘’shes burning up’’ ya fada ahankali yana kallon fuskanta, saurin janyeta yayi daga jikinshi ya mike tsaye yama rasa abunda zaiyi don ya mata taimakon gaggawa, tunawa da yanda ammah ke mashi lokacin da yake karami yayi don haka ya wuce bathroom ya jiko hand towel kafin ya dawo gefen gadon ya zauna ya soma goga mata a fuskanta. jikinta ne ya tsananta don har lokacin he can feel yanda take sauke nunfashi mai zafi sosai akan hannunshi, last option daya yake dashi wajen taimaka, kamar bazaiyi ba don yasan zaiyi affecting dinshi sosai, saidai ganin yanda take rawar sanyi ya sashi jin wani iri don haka ya mike tsaye ya kashe ac dakin ya wuce ciki closet ya dauko babban duvet mai nauyi sosai ya sauya da dayan, yanda yake yin komai a gaggauce zaka gane hankalinshi a tashe yake. Yana nan tsaye yana nazari kamar ana fusganshi haka ya soma zame kayan jikinshi ya rage daga shi sai dogon wando pjs dinshi. Ahankali ya hau kan gadon ya zauna kafin ya janyota jikinshi ya soma zame kayan jikinta, saida ya cire kayan barcin nata gaba daya kafin ya hade jikinshi waje daya ya rungumota, wani irin shock ya soma ji saboda yanda fatar jikinta ke gogar nashi don babu bra kwatkwata jikinta, runtse idanu kawai yakeyi jikinshi na vibrating saboda kusanci yayi yawa sosai, janyo duvet din yayi ya rufa masu gaba dayansu tundaga sama har kasa har lokacin tana cikin jikinshi tayi lamo. Ahankali zafin jikin nata ke transferring zuwa jikinshi don shi temperation dinshi is normal, shida idanunshi suke a bude kuma yana cikin hayyacinshi shi kadai yasan irin connection din da zuciyoyinsu suka shiga, don heart beat dinsu kusan a tare suke bugawa, at the point ya tabbatar zuciyarshi is beating for her don kwata kwata ba haka zuciyarshi ke bugawa ba, Bakinshi ya maotso saitin kunnenta ya soma karanto mata addu’oin samun sauki harta daina rawar darin da takeyi nunfashinta na sauka ahankali akan kirjinshi da gashi ke kwance akai. Har aka kira sallar asuba bai runtsa ba ko kadan yana maqale da ita, sallar ma bai samu yayi ba don sai a lokacin barci ya fusgeshi saboda wani matsanancin ciwon kai daya fara kawo mashi ziyara. Amra dai bata san wainar da yake toyawa ba saidai daren ranar taji wani irin sanyi a zuciyarta, daman duk dare saitayi wannan zazzabin wanda ayanxu ya zaman mata jiki don duk dare saitayi. Basu suka tash ba sai wajen karfe goma na safiya, amra ce ta fara bude idanunta saboda wata irin yunwa data nuqurqusota, saurin bude idanunta tayi ganin duhu duhu yasa tadan razana don bata ma lura da ajikinshi take bay a lullubesu da duvet, mutsu mutsun da ta soma yi ne ya farkar dashi daga barcin, bude kyawawan idanunshi yayi ya sauke akanta, sai alokacin itama ta kalli fuskansa da kyau, janyota yayi sosai a jikinshi ya lumshe idanunshi da suka danyi jaa yace ‘’shiii go back to sleep’’ Dauke idanunta tayi akanshi don yanda yayi mata maganar yasa ta soma jin wani abu chan kasan ta saboda whispering tone yayi using, dan turo bakinta tayi kafin ta soma Magana anatse ‘’ ni yunwa nake ji’’ Bai bude idanun nashi ba ya sake cewa ‘’baki isa ba fah, yanda kika hanani barci jiya sai kin koma’’ Ashagwabe ta sake cewa ‘’wallahil azeem yunwa nakeji, cikina yana ciwo’’ Banza yayi da ita, idanunshi a rufe to his surprise sai jin kukanta yayi kamar wata baby ashgwabe tana kuka tana gunguni tana Magana ‘’ni wallah yunwa nake ji’’,ta fada tana harba kafarta har wani zungurinshi takeyi da kafafun nata wanda ya sashi runtse idanunshi ya danyi yar tsuka ya bude idanun ya saukesu akanta ‘’why are you so stubborn ne? ke ba’a isa a fada maki abu kiji ba’’ ‘’toh nace maka inajin yunwa kaqi barina na tafi’’ ta sae fada tana kauda kanta daga gareshi. Bai saketa ba haka zalika bai sake ce mata qala ba harta karaci kukan nata ta gaji ta rabu dashi, don kukan ma galabaitar da ita yakeyi sosai. Saida suka dauki kusan minti atalatin a haka, har lokacin bai saketa daman dalilin qin sakinta nata da yayi was erection din data tado mashi wanda bayason ta ganshi a haka ta samu kofar sake rainashi shiyasa ya ki sakinta saida ya bari komai ya dan lafa mashi. Sauke duvet din ya farayi kafin ya sassauta rikon da yayi mata ya sauke kafafunshi kasa ya wuce bathroom anatse ba tare da ya waigo inda take zaune ba don har lokacin engine dinshi na nan a tsaye bai sauka ba, ya shiga bathroom ya soma zame kayanshi ya fara wanka. Tana ganin ya shige bathroom ta mike zumbur, sai alokacin ta lura da babu komi a jikinta said an pants dinta, wani irin takaici ta danji a ranta don yanzu kiriri ta gane buqatarta yake sosai, wanda tayi alqawarin bazata taba bari ya kusanceta ba sai ya karbeta a matsayin mace kamar kowacce mace a wajen mijinta. Yar tsuka tayi ta zura rigar barcinta, bata ma staya saka hula ba ta fuce daga dakin aranta tana rokon allah yasa babu kowa a parlor, koda ta futo daga dakinshi ta karasa wajen kofar fita daga parlor nashi saida ta dan tsaya ta bude kofar ahankali ta zuro kanta, babu kowa a parlor kuma bataji wani hayaniya ba ko karar spoons don haka tayi maza ta bude kofar ta fuce fit tana dan sassarfa kamar munafuka. Batayi landing a ko’ina ba sai dakinta tana shiga ta sauke wata ajiyar zuciya tana haki, saida ta dan dawo daiidai kafun ta wuce cikin daki ta soma rage kayan jikinta ta wuce bathroom tayi wankanta. Tana gama wanka ta fito daga bathroom tana tsane jikinta da hnd towel data ruko a hannunta, agurguje ta soma shiryawa ta saka wani doguwar riga wanda ta dan kamata kadan, tana gama shiryawa ta hau kan sallaya ta tada sallah, tana idarwa ta mike tsaye tana kokarin cire hijab din jikinta saiga sallamar ammah, cikin sauri ta sauke hijab din kasa ta wuce wajen dresser ta tsaya tana murmushin yaqe don bazata so ta ganta tana sallah yanxu ba don duk wand aya ga haka sai ya kawo wani abun, ammah dai ta kamata lokacin da ta bar wajen sallayar haka zalika taga fitowarta daga dakin nashi don tana tsaye tana shirin futowa daga kitchen ta hangota. Fuskan ta dauke da murmushi ta tako cikin dakin tace ‘’daughter yau kin Makara sosai’’ Adaburce amra ta saukar da kanta kasa tana wasa da yatsunta tace ‘’ina kwana ammah?’’ ‘’lafiya kalua daughter ya kwanan ki da na baby?,’’ ammah ta sake tambayarta ‘’alhamdullillah’’ ta amsata anatse muryanta baya futowa ma sosai. ‘’zo ga breakfast na kawo maki, na sanki da son dumame’’ ammah ta fada tana karasowa baking ado ta ajiye mata akan carpet ‘’bismaillah, zoki zauna kici dear’’ Cikin jin dadi amra ta karaso inda ammah ke tsaye kanta har lokacin a kasa fuskanta fayau said an murmushi da ya wanzu akan fuskanta ‘’thank you ammah, daman dashi na tashi wallahi’’ Murmushi kawai ammah tayi mata kafin ta juya hanyar futa tace ‘’idan kin gama ki sauko kasa, yaudai kid an zagaya estate din, ga salim nan saiya rakaki’’ ‘’tohm ammah’’ amra ta bata amsa. Ammah na fucewa ta zauna ta nadi tuwon nan sosai, saida taci ta koshi harda sude hannu kafin ta wuce bathroom ta wanke hannunta, tana wanke hannun ta fito ta dauki plate din ta fuce daga dakin. Kasa ta fara saukowa babu kowa a kasan don haka ta wuce kitchen kai tsaye ta ajiye plates din, gaban fridge ta tako ta dauka bottle of ice water kafin ta fuce daga kitchen din. Tunda ta gifta ta wuce kitchen ya dago ya kaleta harta futo daga kitchen din batama san yana wajenba, itako amra bata lura dashi ba kwata kwata kanta a kasa saida tazo daidai wuce hanyar dining din ta jiyo karar spoon, duk a tunaninta ma ammah ne a wajen don haka ta dan dago da idanunta, karaf idanun nata suka sauka akan nashi, hannunshi rike da toasted bread yana kokarin kaiwa baki, samun kanta tayi da galla mashi harara tayi wani farr da idanu tare da turo mashi baki kafin ta kauda kanta gefe tana kokarin amsa kiran da ammah dake zaune a sitting room takeyi mata ‘’daughter daughter, kin sauko ne?’’ ‘’eh na sauko ammah, plate na ajiye ne a kitchen’’ tana kaiwa nan ta sake mashi kallo daya ta dauke kanta ta cigaba da catwalk tafiyanta kamar wata tarwada,mazaunanta yabi da kallo har saida ta gifta ma kallonshi kafin ya sauke wata nauyayyiyar ajiyar zuciya ‘’ya allah,’’ ya furta ahankali, tunani ya soma yi aranshi har lokacin bread din na hannunshi bai kai baki ba, ‘’yarinyar nan na neman haukatani’’ ya fada aranshi kafin ya danyi wani murmushin da shi kadai yasan ma’anar shi ‘’zanyi maganinki ne’’ Tura bread din yayi abakinshi, da farko kwata kwata bayajin cin komai saidai yanxu daya ganta da yanda tayi wannan abun da tayi mashi da fuskanta saiya tsinci kanshi da jin dadin cin abunci,. Amra kuwa wani irin haushinsa takeji yanda yake kokarin maidata kamar wata toy dinshi, don sai ayanxu ta lura da take takenshi na neman coffee da daddare, saboda yasan ammah zata ce takai mashi, tun kafin ta karaso parlor ta soma Magana a zuciyarta ‘’ay kuwa bazan kara kai maka ba wallahi, daman na lura da take taken ka’’ Kaarsowa tayi parlor har lokacin tana tunani aranta,muryar ammah ne ta katseta ‘’daughter kayannan baya damunki?’’ Dan dagowa tayi kafin ta maida idanunta kan kayan ‘’ah ah ammah, baya damuna’’ ‘’toh shikenan, ki dauko mayafi salim ya rakaki ku zagaya’’ ammah ta fada tana maida kallonta ga tv ‘’tohm ‘’ tana kaiwa nan itama ta wuce sama anatse, tana shiga daki ta dauka dankwalin doguwar rigar ta tsaya gaban mirror ta daura dankwali, ba karamin kyau daurin yayi mata ba dukda bata iya ba, tana gama daurawa ta dauka kohl ta sanya a idanunta da suka dan fada kadan, tana gamawa ta dan jaa baya ta karema kanta kallo, dan bumb dinta ya futo sosai don sai a lokacin ta lura dashi saboda yanayi rigar jikin nata daya fiddashi dan kiff, shafa cikin tayi tana murmushi, ‘’yanxu da baby anan wajen’’ ta fada tana shafa cikin nata tana murmushi, ta dauka kusan minti biyu a tsaye tana shafen cikin nata kafin ta tuna da wani abu, take yanayinta ya sauya tana tausayin kanta, duk sanda ta tuna yanda ya Muhammad ke treating dinta tana jin rashin dadi aranta, ta rasa dalilin dayasa hes always cold to her, kowani aure tasan koda babu soyayya akwai mutuntawa da kulawa da juna saidai ita batayi sa’a ba, don ko fara’arshi baifi sau biyu ta taba gani ba, baya sake mata ko kadan, doguwar Magana ma bata shiga tsakaninsu saidai fada, har lokacin ta kasa gane wani irin mutunne shi, da farko bayan rashin lafiyar ammah har tana cewa ya chanza ashe ashe bai chanza, koda yake what did she expect? Baka taba chanza mutun daga yanda yake dlilin wannan yasa ta kasa tantance a wani matsayi ta sakashi a zuciyarta, bata jin zai taba sonta a duniya don haka bata daurama kanta bama saida ta kawo zancen soyayya aranta ta tuna da Haifa,ada chant un tana tunaninta sometimes harda kuka idan tayi missing dinta saidai yanxu komai ya chanza, but har lokacin tana ranta. Nunfaswa tayi ta janyo mayafin ta ta nada shi kan kafadarta ta fito daga dakin har lokacin bottle of ice din data dauko yana hannunta, natse take tafiya harta sauko kasa, dan dagowa tayi daga nesa ta hangoshi zaune kusa da ammah ya daura kafa daya kan daya, wayarshi maqale a kunneshi yana responding calls, ‘’har kin sauko?’’ ammah ta tambayeta tana kallonta ‘’eh,’’ ta amsa ta kai tsaye kanta a kasa ‘’toh tashi kuje salim, ku zagaya ko’ina ki danyi exercise kafin ku dawo’’ ammah ta fada tana kallon salim dake zaune yana buga ball Mikewa salim yayi ya zagayo inda take ‘’ammah sai mun dawo’’ amra ta fada tana bin hanyar futa daga cikin parlor hannunta rike dana salim suna tafiya ahankali. ‘’toh daughter saikun dawo’’ ammah ta fada tana maida idanunta kan tv. Saida y agama wayar ya dan kalli ammah ta gefen idanu, kamar bazaice komai ba chan kuma ya hade rai yace ‘’ina zasuje da safen nan’’ Yanda yayi maganar yana basarwa kamar bashi ba,ammah bata kalleshi ba ta bashi amsa kai tsaye ‘’zasuje strolling’’ Dan tabe baki yayi kmar bai damu ba, yna son mikewa saidai kuma yana ganin kamar amma zatayi tunanin wani abun don haka ya soma latse latsen wayarshi. Tunda ta fuce yake kallon time din wayarshi don ya dauka suna fita zasu dawo saidai yaga akasin haka don kusan 30mins basu dawo ba, kasa sukuni yayi daga zaunen da yake dukda bazaka taba tantance hakan akan fuskanshi ba sai tsaki daya dunga jerowa har lokacin idanunshi nakan wayar, ganin tsukar tashi taki karewa yasa ammah juyowa ta kalleshi ‘’is everything okay son?’’ dan dagowa yayi ya kalli ammahn kafin ya sauke kanshi ‘’wani aiki nasaka ayi shine akayi min shirme’’ Ammah dai bat ace mashi qala ba don ta lura da yanda ya yanayin nashi bayan futarsu amra, babu abunda tke sai murmushi aranta ta so Magana ‘’zama ka saukar da wannan ego din naka ne’’ Zumbur ya mike tsaye ya wuce bedroom dinshi, cikin yan mintuna qalilan sai gashi da key a hannunshi, don gaba daya hes anxious akan futan nata, gani yake kamar wani abu zai sameta ko kuma za a kalleta wanda hakan ke tayar mashi da hankali sosai, ganin ya nufi hanyar futa yasa ammah cewa ‘’futa zakayi? I thought kace yau wuni zakayi a gida’’ ‘’akwai wani abu da zanje na karba ne’’ ya amsata ‘’okay adawo lafiya’’ ammah ta fada tana dauke idanunta daga gareshi tana dan murmusawa irin nasu na manya. Yana futa ya wuce wajen zabgegeiyar benz dinshi ya budeta ya shige ciki, cikin hanzari ya kunna motar yayi reversing, wani irin mahaukacin horn yayi don gab daya securities din suna cikin cctv room sai karar horn dinshi sukeji. Da sauri daya daga cikin securitis din ya futo ya bude mashi gate din, a harzuke ya karaso da motar inda securities din yake ya zuge glass din motar ya soma Magana cikin fada ‘’what the hell is going on with your head? Kana son loosing job dinka ne? Da sauri secuty yace ‘’no sir sorry sir’’ ‘’so you better do your job properly, this is your last warning’’ ya karashe yana fuzgar motar aguje kamar zai tashi sama, bin kan titin estate din ya farayi don street kusan uku ne a cikin estate din, haka yabi first street baiga alamunsu ba, gaba daya ranshi a dagule yake shi kanshi ayanxu kasa controlling kanshi yakeyi akanta, haka ya dunga bin street din estate dinnan yana zagayesu yana dawowa tass bai samesu ba, saida yazo dab da last street ya hangosu daga chan nesa, rage gudun motar tashi yayi ya soma tafiya ahankali, nan ya soma hangosu da kyau, tana daga zaune kan wani dakali wajen kofar gate din wani apartment salim na daga gefenta shima a tsaye yana wasa da wani farin cute kare, itama idanunta nakan Karen tana kokarin shafa kanshi, saurin taka burki yayi kiii lokacin da wani mutumi ya fito daga cikin apartment din yana masu Magana, dan jim yayi yana kallonsu zuciyarshi na boiling sosai, abunda ya kara harzuka shi shine ganin tana murmushi tana shafa kan Karen wanda mutumin ya janyo ring din da ake kama Karen dashi da alamu nashi ne, amar dai idanunshi sunyi jaa sosai, ranshi yayi mugun baci sosai har baisan lokacin daya karaso inda suke da mot aba ya zuge glass din motar fuskanshi babu annuri yace ‘’get in’’ Tunda ya tsayar da motarshi amra ta dago ta kalli motar,baka hango na ciki don saida ya zuge glass din ta ganshi, gabanta ne yadan fadi haka kawai ba tare da sanin dalilin ba, ganin yanda fuskanshi ta hade sosai yasa ta danji wani iri, ‘’do I have to repeat my self’’ Mikewa ta soma yi ahankali tana kokarin mikewa, kafanta da ya dan sake mata ya jaaa jinni ne yasa ta danyi baya ta danyi kara ‘’washh’’ da sauri mutumin ya mika hannu zai taimaka mata karta fadi kasa, aamar da yaga haka yayi saurin buga mashi tsawa ‘’don’t you dare, don’t you dare touch my wife!!!!! Are you insane!!!’’ Yanda yake fada a cikin motar da yanda gaba daya a susuce yasa gaba dayansu suka sha jinin jikinsu harma da mutumin, kallonshi mutumin yayi in a calming tone yace ‘’sorry yallabai, naga zata fadi ne shine!!!’’ ‘’shut the fuck up ka wuce cikin apartment dinka ko na koreka daga..’’ Kallonshi mutumin ya dunga yi tun lokacin daya soma Magana, sai a lokacin ya lura da koma waye, ‘’the owner of the estate,’’ ya fada aranshi, cikin sauri ya akste amar daga abunda yake shirin fada yace ‘’dan allah kayi hakuri sir, tsautsayi ne’’ yana kaiwa nan ya wuce cikin apartment dinshi da dan Karen sa a hannu. Amra dai komawa tayi baya ta zauna saboda zugin kafarta, idanunta sunyi jaa sosai, ‘’keee’’ amar ya sake fada yana kallonta, bata dagoba don at this point dayace kee dinnan ya hasalata sosai ‘’idan kika bari na sake repeating kaina saina…’’ ‘’saikayi me?’’ tayi saurin katseshi ranta a bace, itama idanunta yayi jaa sosai, mai ciki da jaraba, lokaci guda idanunta ya rufe ta soma Magana ‘’nace me zakayi min? dukana zakayi?, ehhh?’ da fada da dan karfi daya salim matsowa kusa da ita yana jan gyalenta alamun tayi shuru, saurin ture hannunshi tayi ta hankadashi gefe idanunta yayi jaa sosai bata ji bata gani ‘’matsamin a waje kai kuma,’’ Tana fadin haka ta maido da idanunta kana amar ‘’ina ruwanka dani yaya? Naga dai baka damu da alamarina ba? Baisa yanxu kake shiga cikin rayuwata?, ‘’ Ranshi ne yayi mugun sosuwa don haka ya mata wani irin kallo mai wuyar fassara, cije lower lips dinshi yayi ya fusgi motarshi yabar wajen yana jin haushin kansa da yanda ya sauke kanshi har tana iya fada mashi Magana, gaba daya maganganunta basu bashi haushi ba sai Kalmar dukana zakayi datace, abun ya bata mashi rai sosai, me take nufi Kenan? Hes not that ruthless, bazai taba koda bugun hannunta ba saboda tana da wani matsayi babba a zciyarshi. Yana barin wajen ta sauke wata ijiyar zuciya don batayi tunanin zasu wanye da sauqi haka ba don duk a tunaninta da sanin da tayi mashi da zafin rai bazaiyi shuru yayi walking out haka ba, salima e daya rakube gefe ya tako inda take ya rike hannunta ya taiamaka mata ta mike suka bi hanyar dazai maidasu gida. Cikikin yan mintuna kalilan suka karaso gida, babu abunda take sai haki har suka karso cikin gida, ammah suka tadda a zaune yanda suka barta ‘’sannu daughter kinyi kokari’’ Murmushi kawai amra tayi ta samu waje ta zauna ta mikar da kafarta ‘’washh ammah na gaji anya zan iya kuwa’’ ‘’zaki iya mana daughter, sannu haka zaki dage harki saba’ ammah ta fada tana kallonta ‘’dauko min ruwa mai sanyi salim’’ amra ta fada tana kallonshi Mikewa yayi tsaye ya wuce kitchen kallonta ammah tayi tace ‘’ku hadu da son akan hanya kuwa yanxu shima ya futa’’ Hade rai amra tayi tadan tabe baki kafin tace ‘’eh munga fucewarshi lokacin muna dawowa’’….. [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update Unedited page Hade rai amra tayi tadan tabe baki kafin tace ‘’eh munga fucewarshi lokacin muna dawowa’’ Shuru ne ya biyo baya bayan dawowar salim da ruwan data buqata, tunda tayi resting bayanta ta soma jin barci barci sama sama, ammah na dake duban ta jefi jefi tana ganin yanayinta tace ‘’dear kije ki kwanta kafin anjima da yamma saiku sake futa ko?’’ Kamar daman jira take ta mike tsaye tana dan yin nishi sama sama ‘’toh ammah,’’ Tana kaiwa nan ta wuce hanyar stairs zuwa dakinta, datayi dan taku daya biyu saita huta kafin ta cigaba, ammah na kallontta daga zaune, fadin irin farin cikin da take ji idan ta kalli amra dake dauke da cikin Muhammad mara misaltuwa ne, shes so happy, kusan kullum sai tayi sadaka, duk dare kuwa bata barcin daya wuce awa biyu, haka zata tashi ta kafa goshinta akan sallaya tana godiya ga Allah daya basu wannan kyauta ta musamman, she’s just waiting for the perfect time ta fada ma Muhammad, dalilin dayasa ta boye mashi kuwa shine, yanda ta lura yana qaunar amra sosai amma yaqi futowa fili ya nuna yana son ta, bayan wannan tafison sai ya nuna yana buqatar matarshi da kanshi kuma yayi accepting dinta da kanshi kafin ta fada mashi. Ayanxu ta zuba masu idanu tana karantarsu sosai, daya daga cikin abunda ta lura dashi shine, yanda yake pushing amra don duk hidimar datakeyi mashi akan idanunta ne shi kuma yana basarwa saboda ego dinshi daya kasa barinshi ya saukar da kanshi kasa, da farko taso ta barsu a yanda suke ko zasu dawo dan kansu saidai kuma amaimakon komai ya falling into places sai akasin haka, don yanda yake pushing din amra yasa take baya baya dashi, don da gayya ammah take aikata dakinshi don ta lura ta daina kwana anan dinma, bata takura mat aba haka ta kyaleta tana kwana inda takeso saboda yanayin ta. Nunfasawa ammah tayi tana tunanin, harga allah tana son tagansu kamar kowanne mata da miji, saidai hakan kamar bazai samu ba saboda kafiya irin ta amar, tunanin yanda zatayi dasu ta fara kafin takai kan decision dinta. Tana nan zaune salim na gefenta yana barcin daya saba a doguwar kujera akayi sallama, kallon inda yake shugowa ammah tayi fuskanta dauke da fara’a da bata barin fuskanta, ‘’malam labara maraba lale’’ Har inda take zaune ya karaso ya zauna a kasa ya fara gaisheta ‘’nace ka daina zama a asa malam labaran, ga kujera nan manene amfaninta kenan’’ Cikin girmama way ace ‘’hajiya nan ma yayi, ina wuni ya iyali?’’ ‘’lafiya kalua alhamdullahi ya aykin gona?,ya kuma jiki’’ ‘’da sauqi hajiya alhamdullahi, ‘’ ya bata amsa ‘’toh madallah allah ya taimaka’’ amma ta amsa shi tana kokarin kallon tv. Hannunshi ya zaro cikin aljihun shi yace ‘’hajiya ga wannan, kudin wannan shekarar ne, shine nace bari na akawo’’ Kudin ya ajiye mata da paper a gefe ‘’wannan list din komai ne na rubuta a ciki, murmusawa ammah tayi ta kalli kudin daya nade a leda kafin ta maida idanunta kanshi, ‘’masha allah, ka rike a hannunka, duk wani abunda za a buqata a gonar saika saya dashi sai kuma amfaninka kaima’’ Kanshi a kasa yace ‘’hajiya akwai duk wani abunda za a buqata, wannan…’’ ‘’Toh ka rike kaja jari’’ ammah ta kkasteshi, wasu ahwaye ne suka fara zarya akan fuskanshi, kafin ya dan dago ya soma jero mata adduo sosai. ‘’babu komai malam labaran ka daina min godiya? Yauwa daman inata so na tambayeka, ya maganra memories dinka kuwa, akwai improvement?’’ nunfasawa ya danyi yana murmushi yace ‘’alhamdullahi, gaskia akwai, saboda yanxu idan na kalli wasu abubuwan wani shafi daga cikin rayuwata yana zuwanmin’’ ‘’toh alhamdullah allah ya kawo sauqi cikin lamarin’’ ammah ta fada tana murmusawa ‘’ameen hajiya, bari na wuce,’’ ya fada yana mikewa, ‘’toh madallah malm labaran nagode sosai.’’ Dan waigawa yayi ya kallli inda salim ke kwance ya juyamasu baya don baya fuskanta inda suke zaune, murmushi kawai malam labaran yayi ya fuce daga gidan yana jin yanda hajiyar take kara qima da daraja a idanunshi, ‘’oh ashe waennan ne yaran da ta rikesu, allah sarki samun mutane irin hajiya sai an tona, baka sansu ba basu sanka ba ka rike su amana kamar naka allahu akbar’’ malam labaran ya fada yana tafiya shi kadai har yazo bakin wajen mai gadi, don shima maganar yara da hajiya take rikewa daga wajen baba mai gadi yaji zancen. Sallama yayi ma baba mai gadi kafun ya fuce daga gidan. Bangaren amra kuwa tana shiga daki ta soma zame kayan jikinta ta wuce bathroom don jikinta har wani yami yami yake mata saboda dan zufar datayi, a gaggauce ta watsa ruwa ta fito daure da towel tayi kwanciyarta nan take barci ya debeta. Bangaren amar shima tun bayan ya fusgi motarshi yabar estate din ranshi a bace bai tsaya ba, haka ya dunga zagaye da motar yama rasa ina zaije, ranshi yayi mugun sosuwa da abunda amra tayi mashi, bait aba tunanin zi sauke kanshi to this level ba har ta samu damar fada mashi Magana son ranta and abunda yafi bata mashi rai shine yanda ya kasa ce mata komai, ‘’why why’’ ya fada da karfi yana bugun steering motar shi, gefen titi ya gangara yayi parking don idan rasnhi ya baci baya careless driving, yana parking motar yayi shuru yana dafe kanshi dake sara mashi sosai, shi maganganun ma data fada mashi bai dameshi ba kamar ganinta da yayi zaune wani asararre yana mata Magana ita kuma tana murmushi, abun ya staya mashi arai sosai yanda mutumin ya tsaya yana kallonta har yana kokari taba jikinta, ‘’fuckkk’’ ya fada da karfi yan sake bugun sterring din kamarzai ballah ranshi amugun bace yake ‘’why would she smile’’ Ya fada aranshi, meysa zatayi ma wani murmushi, murmushinta mai tsada ne wanda baya son kowa ya gani bayanshi ya fada aranshi, wata zuciyarshi ce ta tambayeshi ‘’why? Why would you care idan tayi ma wani murmushi?meysa zaka damu’’ Dan jim yayi ranshi a abce kafin ya furta ‘’cause shes my wife, as long as shes my wife no one will ever see that smile’’ Wata zuciyar ce ta sake tambayarshi, ‘’but kace baka buqatarta why now? Why are you acting like that ko dai kana sonta ne? are you ready to accept her?’’ Dafe kanshi yayi ya furzar da wani nunfashi mai zafi kafin yace ‘’no no nooo, bazai taba yuwu hakan ne ba kawai obsession ne da tausayi that’s all, nothing else’’ Wata zuciyarce ta sake tambayarshi ‘’then why would you care, why are you jealous?’’ Haka nan zuciyarshi ta dunga mashi wasi wasi, yama rasa taka maimain, ainihin abunda yake damunshi, he cant lie baya wuni day aba tareda ta fado ranshi ba every seconds, gashi lokaci guda allah ya saka mashi damuwa akanta, don ayanxu sai yayi tunanin sau nawa baima san yana yi ba, hes craving for her, he wants her badly, he cares for her saidai wani bangare na zuciyarshi na ego dinshi bazai barshi ya sauke kanshi ba, infact why would he do that? Haka yake yawan tambayar kanshi daga nan kuma komai saiya sauya, haka zai fara denying feelings din da yake mata,thinking about this kadai yana damunshi sosai, ya dade a cikin motar yana saqa da warwara, sai wajen yamma yabar wajen ya juya akalar motarshi zuwa gida. Karfe biyar daidai ya shugo gidan bayan ya tsaya a masjid yayi sallan asr, lokacin daya shugo gidan babu kowa don motar ammah bata garage don haka ya gane cewa bata gidan, yana nan tsaye a parlor ya zaro waya shi ya soma dialing number ta, ammah na picking tun kafin ya soma Magana ta katse shi don tasan nagging zai fara ‘’sorry son ka dawo bana nan ko? Naje groceries shopping naga abubuwan fridge sunyi kasa’’ Sauke ajiyar zuciya yayi har tana jin sautin sa ‘’ammah na, maysa baki fada min dana futa ay dana biya na sayo’’ ‘’sorry son,nag aka futa ne cikin gaggawa, shiyasa banyi maka maganar ba’’ Saida takai aya ya cigaba ‘’ammah please..bana son kina yawan futa ke kadai, ga aman ne, idan ma bana nan he can go and get it’’ ‘’son, calm down, babu abunda zai faru dani cikin ikon allah, besides aman baya nan, zaije daukan salima daga school yau zasu gama exam very late, bazan dade b azan dawo nan kusa ne fah’’ Ahankali ya sauke ajiyar zuciya for the second time yace ‘’okay tohm, allah ya kiyaye’’ ‘’ameen yauwa ka shiga ka duba min daughter ko zata buqaci wani abu, na barta tana barci’’ Shuru ya danyi kamar bazaice komaiba har saida tace ‘’hello kana ji?’’ ‘’yess ammah’’ yana kaiwa nan ya kasha wayar Part dinsa ya wuce direct, yana shiga parlor ya zauna a kan couch dinshi ya danyi resting kanshi tare da lumshe idanunshi, yanayin fuskanshi bazaka taba tantance yanayin da yake ciki ba kwata kwata, ya dade a zaune kafin ya mike ya wuce bedroom dinshi. After like 30mins sai gashi ya futo sanye da farar riga mai gajeran hannu ta kamashi sai sai gajeran wando daya kai har wajen gwiwarshi, hannunshi rike da wayarshi while dayan hannun ya saka shi cikin aljihun wandon nashi, kafanshi sanye yake da wani sandals baki wanda ya fidda kyawawan yatsun kafafunshi dogaye, fuskanshi sai sheki yakeyi, he look so damn handsome, kamar ka sace shi ka gudu sai kamshi jikinsa ke fiddawa duk inda ya gifta, cikin kamewa yake tafiya harya bi hanyar stairs, walking majestically kamar basarake, fuskanshi a hade kamar koda yaushe, yana hawa sama hanyar dakinta ya wuce direct kai tsaye, yana zuwa daidai kofar nata ya sanya hannunshi kan handle din kofar ya bude, Yana budewa ta juyo arazane don harta zame towel dinta kasa tana shirin daukan doguwar rigar da zata saka, cikin saurin ta dago idanunta ta sauke akanshi, shima ita yake kallo tundaga kanta dake digar ruwa zuwa kafadarta dake sheki da sauran ruwa a jiki zuwa santatala cinyoyinta data saka wani blue lace pants, juya mashi baya tayi tana kare kirjinta ranta lokaci guda y abaci da wannan behavoiur nashi na shigowa dakin mutane babu sallama babu wani excuse kawai ya bude kofa, abunda yafi kular da ita shine yanda ya kafeta da idanu, dukda ta juya mashi ba she can feel yanda yake mata kallon kurulla, gashi babu komai a jikinta banda pant dinta, ita fatanta ma allah aysa baiyi noticing dan bumb dint aba daya fito sosai, rai abace ta jawo rigar tata ta zura abaibai kafin ta juyo ta fuskance shi, har lokacin ita yake kallo haka zalika bai rufe kofar dakin ba don yana tsaye a bakin kofar ya rike handle din kofar, ranshi a hade fuskanshi tam, dukda ya shiga wani yanayi daban ganin ta haka but bazaka taba tantance hakan ba saboda yanda fuskanshi keda wuyar fassara, ‘’dan allah ka dunga yin knocking in zaka shugo’’ ‘’in naki fah?’’ ya fada yana takowa inda yake bayan yayi banging kofar daya sa harta dan tsorata sosai. Takowa a soma yi ahankali har inda take tsaye dan nesa da ita har lokacin hannunshi na cikin aljihun shi, ‘’acikin gidana saina nema excuse kafun na shiga inda nake so? Uhmm’’ Ranta e ya dan sosu da maganarshi don haka ta dago rai abace ta kalleshi ‘’koda kuwa a gidan naka ne, bai kamata ka shugo min haka nan ba ina saka kaya yanxu idanda tsirara nake fah?’’ Kallonta yayi daga sama har kasa kafin yadan sauke wani lausassan murmushi kafin ya hade fuskan nashi, ‘’bakida right din fada min abunda ya kamata nayi, idan na ganki naked haramun ne?, niba mijinki bane?’’ Wani irin kallo tayi mashi na kama raina min hankali kafun ta dan murmusa ‘’auu sai yanxu kasan ni matarka ce?, I tot kace baka buqata na a rayuwar why yanxu kuma,?’ Rai a bace ya sake kallonta, ta kaishi bango sosai ita kanta dataga reaction dinshi bayan ta fada mashi hakn saida ta dan tsorata, ‘’anya kinje islamiyya kuwa? Let me remind you, nike da iko akanki aduk lokacin dana so, idan ina buqatarki dolenki ki mika kanki, haka zalika idan bana buqatarki baki isa kija da hakan ba,’’ At this point jii tayi kamar ya chaka mata mashi a wuya, ranta ya gama baci sosai, ‘’niko naje islamiyya kuma ni nasan darajar mace wajen mijinta, ya muhammd bari kaji, nifa ba toy dinka bace ba da zaka dunga yi min abunda kaga dama koka fadamin abunda kaga dama, ayau idan harka buqaci rabuwa dani bazan hanaka ba but baka da right din forcing dina idan nace banayi, so ka daina cewa sai duk yanda kaga dama dani, waima tukunna inason ka fada min wani abu, what exactly do you want from me? Kace baka buqata na kace you don’t accept me as a wife, what else do you want? Jikina kakeso? Indai shi kakeso yaya bazaka samu ba, saboda n agama kawo kaina inda kake, fom the moment kayi pushing dina to the wall na fita daga sabgoginka saboda ka nuna min baka buqatata kuma bazaka taba buqatata ba cikin rayuwar ’’ Rai abace ya damko hannunta ya juyashi bayanta ya bankarota gaba, ‘’washh Allah ka sakeni’’ ‘yanda yake huci yana turata baya idanunshi sun rufe sosai ya soma maganganu, ‘’idan jikin naki nake so so what are you not my wife,har yau bakisan who youre dealing with ba, baki jin kunyan fada min abunda kikaga dama, who d hell do you think you huh? Is it because kinga ammah ta tsaya mashi shiyasa you feel like saying duk abunda kikaga dama huh’’ ‘’yaya ka sakeni zaka jimin ciwo,’’ ‘’no bazan sakeki ba saina nuna maki inada iko dake, and I can toy with you to my satisfaction innaga dama, bakece zaki fadi yanda zanyi dake ba, you’ll belong to me, only me idan naga dama,’’ Hannunta daya da bai rike ba ta saka ta rike damtsen hannunshi daya rike dayan hannunta, idanunta na neman kawo ruwa ‘’yaya karkayi forcing dina, wallahi idan kayi haka youll regret it nan gaba, don wallahi bazan ya..’’ Saurin toshe bakinta tayi jin ya turata kan gadon, gaba daya baya ji baya gani haka ya sanya hannu ya fisge rikarta ya keta rigar daga sama har kasa, kafin ya afka mata, babu irin struggling din da batayi ba akan ya saketa yaqi, saida yayi mata yaga yaga, kafin ya miqe soma sauke wandonshi daidai gwiwarshi, komawa yayi kanta, a lokacin duk ta gama galabaita, ga kuka ga gajiya daya soma tara mata, shes so weak at that point, don ko tsaya bata iya dagawa sai hawaye har lokacin bakinta bai rufe ba ‘’ka bari yaya,’’ ‘’bazan bari ba, baki isa ke fada min abunda zanyi ba, saina koyama maki hankali na nuna maki nine namiji anan’’ Yana kaiwa nan ya farke dan pants dinta ya dan rankwfo kadan baya ya sauke inner shorts dinshi, manhood dinshi tsaye tana haninya kamar maciji, tana gani ta runtse idanunta ta sallama mashi don tasan bazai fasa ba yanda yakai maquran nan, cikin ta ne ya soma murda mata lokaci guda gadan gadan, ‘’yaa ya ka bari dan allah’’ Ta fada ahanakli bakinta na karkarwa, sakin boobs dinta da yake ma wani mugun matsa yayi ya dan dagata ya soma balle buttons din rigarshi, bai gama ballewa ba idanunshi ya sauka akan dan small bumbs dinta,tabbas ya dan fito kadan don yanda ya karanci jikinta aranshi zai iya zanata kuma yasanta da flat tummy sosai don shike fidda waist line dinta, bai komai aranshi ba don haka ya cigaba da abunda ya faro yana shafata daga samanta zuwa cibiyanta, dan jim yayi don alokacin ma saida ya danji mararta ta danyi tauri ta kasa kasa, gaba daya baya hayyacinshi don haka bai kawo komai bay a fara kokarin shigarta, manhood dinshi ya kama kafin ya kwanto jikinta ba tareda ya danneta bay akai bakinshi saitin kunnenta ya soma karanto addauar saduwa da iyali ahankali, yana gamawa ya daidaici hanyar shiga, ahankali ya soma kai manhood dinshi wajen, bamm yaji babu wata kofa don fatar a rufe take, kanshi ne ya dauka chargy sosai don koda yakai manhood dinshi wajen shes so wet, haka ya fara kokarin forcing kanshi ciki, tana ihu tana rokonshi baya jinta, saida ya sake komawa for the second time nan ma yaji shuru babu hanya, hankalinshi ne ya tashi don tsukewar data yi har tafi lokacin daya kusanceta, gashi yakai to the point that bazai iya hakura ba, kokarin daidaita natsuwar yayi yana kokarin kaiwa wajen ‘’wallahi azeem zaka kasheni, idan hark a sake kokarin shiga zaka kashemu, bakada imani ne?,’’ Dagowa yayi don kalamanta sun dakeshi sosai har cikin zuciyarshi, saida ya dago yaga yanda ta galabaice ga gumi daya shafe fuskanta gaba daya, kuka take sosai harda majina idanu ta a rufe, saida taji ya tsaya ta bude idanun nata, koda ya kalli cikin idanunta saida yaga yanda yayi jaa sosai kamar agwashi, ‘’menayi maka meysa ka tsaneni?da kake kokarin forcing kanka a jikina,wallahi yaya bazan taba yafe maka ba idan kayi sanadiyar abunda ke tattare dani, ban taba tsammanin zaka gwada min how merciless you are ba sai yanxu’’ Jikinshi ne yayi sanyi don sai a lokacin ya lura da abunda yaso yi, wanda bait aba tunanin zaiyi hakan ba a gareta dukda ita halas dinshi ce, bashida burin forcing kanshi a jikinta, ayanxun ma baisan mey ya hau kanshi ba,fushin da yayi yasa ya kasa controlling zuciyanshi, saurin mikewa yayi daga kanta jikia mace ya soma maida wandonhi, yana gamawa ya yi unbuttoning rigarshi, baima gama saka rigar ba ya kalleta ‘’the next time kika sake yin abunda kikayi yau bazan daga maki kafa ba,and it will be worst than this’’ Ya karashe yana juya mata baya yana runtse idanu, he can’t belive abunda ya fada mata bayan kuskuren dayaso tafkawa, wani irin haushi da takaicin kanshi yake ji,azafafe ya nufi hanyar kofar ya bude, ya fuce yana jin haushin kansa, bai ma tsaya ya lura da ammah dake shugowa da ledojin shopping a hannunta ba, gaba daya baya cikin natsuwarshi harya shige daki ammah na kokarin cewa ‘’son..mun..’’ Bata karasa ba ta dubi yanda jikinshi ke karkarwa da yanda buttons din rigarshi suke a bude ya sauko daga sama a harzike, gabanta ne ya dan fadi dukda bata kawo komai aranta ba saidai gabanta daya tsananta bugu saboda tasan shid a zuciya kamar kuturu. Yana shigewa daki ya dafe kanshi tare da fisge rigar jikinshi, ‘’inaliahi what was I thinking ya allah’’ Wani irin zafi da haushin kanshi yakeji tunawa da yanda idanunta sukayi jaa da yanda ta soma mashi Magana a galabaice lokacin da yke kokarin forcing kanshi, runtse idanunshi yayi ya aksa gane dalilin da yasa yake treating dinta haa dukda deep down baya jin dadin hakan shima, saidai wannan banzanego din nashi bazai sashi ya zama remorseful ba, babu abunda yakeyi anan tsaye sai tsaki, ganin hakan da yakeyi bazai maidoda agogo bay aba yasa ya wuce bathroom. Bayan shigewarshi part dinshii ammah ta bishi da idanu tana nazari kafin ta soma shigewa da abubuwan data sayo kitchen ta ajiye komai inda ya kamata na abubuwan datayi shoping dinsu kafin ta dawo parlor don daukar handbag dinta data ajiye anan parlor, su salima ne sukayi sallama ita da aman, salima ne ta fara shugowa sanye take da uniform a jikinta sai aman dake biye da ita da school bag dinta da books dinta a hannunshi tana mashi shagwaba yana bata hakuri kamar wani mijin hajiya, kallonsu ammah tayi, sun burgeta sosai yanxu ta sake tabbatar da idan aman ya auri salima zai kula da ita sosai saboda irin kaunar da yake nuna mata a fili sosai, jikinta ne ya danyi sanyi tunawa da yanda amar da amra suke zama, suda suke auren juna kwata kwata babu wani kusanci a tattare dasu ko kadan, shi miskili itama miskila, abun yana damun ammah ssoai dukda tasan amar nason amra ammah yana boyewa, bangaren amra ne ma bata tabbatar ba. ‘’ah ah yau kuma mai kayi mata haka ne take kunkuni’’ Ammah ta fada tana kallonsu, matowa salima tayi inda ammah take don sai a lokacin suka lura da ita ‘’barka da yamma amah na ya zaman gida’’ ‘’alhamdullahi daughter na ya kike ya exam, an gama lafiya? ’’alhamdullah ammah, im so excited jibi grads’’ Juyowa aman yayi ya kallesu yana dan murmushi yace ‘’barka da yamma ammah’’ ‘’barka dai son, ya hidima da mutuniyar tata, hala kayi mata laifi ne naga tana turo baki’’ ammah ta fada tana kallonta ‘’ammah wallahi shine wain ace zan sha icecream ya saya min wai bazai saya min ba haka kawai’’ salima ta fada tana galla mashi harara Kallonshi ammah tayi, ‘’haba son, meysa baka saya mata ba’’ ‘’ammah wallahi mura takeyi, da safe dana kaita school baki ganta ba she keeps on sneezing kamar hancinta zai fita’’ aman ya fada yana mata gwalo ‘’haba daughter yafiki gaskia anan, saboda lafiyanki, yanxu ki wuce sama kiyi wanka saiki sauko kuc abunci, gobe zamuje shopping din graduation’’ Cikin zumudi da murna salima tace ‘’yauwa ammah naa, love you so so much’’ ‘’love you more my dear’’ Juyowa salima tayi ta warci Jakarta ta wuce sama abunta tana jin dadi. Tana wucewa shima aman ya wuce dakinshi, suna tafiya ammah ta wuce sama itama don dubo amra data bari tana barci, da sallama ta bdue dakin nata, babu kowa a cikin dakin sai karar saukn ruwa, takowa ammah tyi bakin gadon ta dan tsaya tana jiran fitiwarta, idanunta ne ya sauka kan kayan amra dake a yage a kasa sai pant dinta shima da yayi gefe, maida idanunta tayi baking ado nan take idanunta ya suaka kan beddings din daya cukwikwiye kamar anyi dambe ga dan jini akan bedsheets din kadan, hankali ammah ne ya dan soma tashi, ahankali kunnuwanta ya soma jiyo mata kukan amra dake cikin toilet, matsowa tayi da sauri hanyar bathroom din t tsaya bakin kofar tayi knocking, kunnenta ta saka ajikin kofar tana jin yanada take yan surutai ‘’na tsanake yaya, youre so mean, baka da Imani, I hate you’’ Azafafe ammah ta donyi knocking kofar, ‘’daugter are you okay? Is everythingwrong,’’ Amra dake tsaye gaban shower jikinta a mace tayi zaman dirshan ta mike tsaye ahanakli tana share hawayenta ‘’e..eh.. im fine ammah, wanka zanyi yanxu zan futo’’ Komawa bakin gadon ammah tayi ta fara zarya tana son gano wani abu, don tabbas taga yanda ya sauko kasa a hargitse, ‘’badai muhammd forcing kanshi yayi akan yarinyar nan ba’’ ta tambayi kanta, fadin irin tashi hankalin da ammah ta shiga bata lokaci ne har saida amra ta futo daga bathroom kanta a kasa, idanunta yayi jaa sosai, hannunta ammah taja suka zauna baking ado, ‘’daughter meya sameki, meysa idanunki sukayi jaa?’’ shuru amra tayi ta sauke kanta kasa ‘’kaina ke ciwo’’ ‘’karkiyi min karya daughter whats wrong? Muhammd yazo wajenki ne? meya maki?’’ Kasa dagowa amra tayi haka zalika ta kasa cewa komai, ‘’daugter speak up, baki dauki matsayin uwa bane da kike boye min?’’ Hawaye ne suka fara zarya a fuskan amra ta kasa cewa komai, ‘’baki dauke ni a matsayin uwa ba Kenan?’’ ‘’ah ah ammah ba haka bane’’ amra ta fada ahankali kanta a kasa tana hawaye, ‘’then menene? Whats wrong ki fada min komai mai ya maki?’’ Cikin shehekar kuka amra ta soma Magana ‘’ammah bansan meysa ya tsanani ba, bayason ganina, ni na gaji da abunda yakemin, nace mashi bana so ban..’’ Saurin toshe bakinta tayi ta kasa karasawa, ‘’innalillahi wa inna ilaihi rajiun, ‘’ Rungumeta ammah tayi zuwa jikinta tana lallashinta, kiyi hakuri kinji, zan dauka mataki akan wannan, bazai cigaba da wulaqantaki ba idan baya sanki gwara ya rabu dake daina kukan my dear’’ Saida ammah ta lalasheta kafin ta umarceta datasa kayan ta kwanta ta huta, futa ammah tayi ta bata space, saida ta sauka kasa ta dumama mata tuwo da take so sosai kafin ta hauro saman, a zaune ta taddata ta doka uban tagumi a baking ado. Kaarsowa aammah tayi ta ajiye mata abuncin a gefenta ‘’daughter ki daina tagumi babu kyau kinji, kici abunci ki kwanta, ki kwantar da hankalinki zan amshi iyaka dake okay?’’ Grigiza mata kai tayi tare da yi mata godiya kafin ammah ta fuce daga dakin. Dakinta ta wuce direct, koda ta shigo dakin zarya ta soma yi a dakin tana tunanin yanda zatayi da amar, dole saita koya mashi hankali, yana neman rasa yarinyar nan ba tare da saninshi ba saboda wani banzan ego dinshi. Karfe takwas kowa ya sauko kasa, inda mazan suka wuce masallaci, suna dawowa duk suka wuce dining banda amra dake kwance a daki har lokacin bata fut ba saboda zazzabi daya riketa, tunda ya karas dining din ya gaishe da ammah yaga sauyi a fuskanta, hankalinshi ne yadan tashi don duk tunanin ko yayi mata wani abun ne batare da saninshi ba. Saida kowa ya gama cin abunci salima ta wuce da plates din kitchen, ammah ne ta miqe tsaye ta kalli inda amar yake zaune kanshi a kasa ‘’ka sameni a sama’’ tana kaiwa nan ta wuce sama direct Gabanshi ya fadi dam tunda ta soma Magana harta wuce sama, jiki a amce ya mike yabi bayanta zuwa dakinta, da sallama ya shiga dakin a zaune ya taddata baki gado, kaarsowa yayi anaste ya zauna bakin gadon nata gefen da take zaune, ‘’barka da dare ammah’’ Bata amsa shi ba ta soma Magana ‘’muhammd bansan haka ka koma very rutheless ba, bansan yanxu ka sauya ba zuwa mara tausayi da tawakkali, bayan wannan ban taba tunanin zaka take maganata ba, amma bbu komai, tunda ka kafe baka jin shawara sai abunda kaga dama kuma kake so kake shikenan zan barka kayi, saidai wallahi ian fada maka saikayi regretting nan gama, now inason ka saki yarinyar nan, zan nema mata cikakkayan namiji wanda ya fika komai na aura mata shi, kai kuma inkaga dam aka mutu a haka ma bazan kara yi maka maganar mace ba,’’ Dammm yaji gabanshi ya fadi da sauri ya dago kanshi ya kalli ammah, ‘’ammah..’’ ‘shut up my dear, wallahi saika saketa tunda dama chan kace baka buqatarta baka sonta, I was so selfish dana bar yar mutane a hannun wanda baisan darajarta ba idanda nasan haka zaka wulaqantata wallahi da tun wuri na barka ka saketa taje ta auri wanda take sotunda ba sonta kake ba, yarinya son kowa qin wanda ya rasa, wallahil azeem idan yau ta fita saita dawo da namijin da ya fika komai, kyau dai allah ya bata, uwa uba halayya na gari,ga rufin asirin miji, don duk abunda kake mata bata taba futowa ta fada min ba, she cares so much for you, abuncin da zakaci inda zaka kwanta gyaran part dinka dukda batada lafiya bata tsallake duk wani abunda ya danganceka ba, ammah maita samu daga gareka? You keep on pushing her, making her feel miserable dukda na fada maka wallahi bazaka taba samun mace kamarta ba, wadda zata zauna dakai despite halin da kake ciki na rashin haihuwa, haka ta amince ta amshe ka da hannu bibiyu kai kuma baunda zaka saka mata dahsi Kenan right? Toh ka saketa kawai babu dole, allah ya hada kowa da rabonsa, kuma wallahi aurar da ita zanyi to a gentle man dazai kula da ita ya tarairayeta ya bata kulawar daka gaza bata saboda wani banzan ego naka’’ ammah takai karshe tana haki kamar tayi tseren gudu. Hankali aatshe amar ke kallonta yama rasa mai zaice, kasnhi har wani juya mashi yake yi tsabar tashin hankali, ‘’im sorr..’’ ‘’noo o, don’t be sorry ba komai ay, wannan ne zabinka ay, kuma abunda kake so Kenan so ka saketa kawai ba damuwa nagode da nunamin da kayi ban isa dakai ba’’ ‘’ammah dan allah kiyi hakuri wallahi ba haka bane, kin isa dani, banida kamarke a zuniyar nan, wallahi na karbeta as my wife,’’ Nunfasawa ammah tayi idanunta ya rufe sosai ‘’ay Magana ya kare, nabaka nan da sati guda ka sakar min yarinya, bata buqatar wanda zai dunga kunsa mata bakin ciki a zuciya,’’ ‘’ammah please…’’ amar ya fada idanunshi sunyi jaa bakinshi har karkarwa yake ‘’don’t please me, wallahi kaya yanda nayi rantsuwa bazanyi kaffara ba, kuma youll regret it na fada maka, and nan da 1week ka ajiye min takardar yarinyar nan simple, now fita min adaki, I don’t want to sight you anan’’ Tana kaiwa nan ta nuna mashi hanyar futa, jiki a amce ya mike, duk duniya bayan ranar da ammah ta fadi bait aba shiga tashin hankali ba sai yau, gaba daya yama rasa tunanin da zaiyi harya shige cikin bedroom dinshi yana furta innalillahi a zuciyarshi , yanda yake zaarya tsakanin dakinshi da parlon shi zaka dauka ya zaunce ne, ‘’noo please ammah, wallahi bazan iyaba ba’’ Aranar dai amar bai samu wani abu da ake kira da barci ba, don a zaune ya kwana, idanunshi yayi jaa kanshi sai sara mashi yake sosai, fadin irin tashin hankalin da yake ciki bata lokaci ne, gaba daya yama rasa irin tunanin da zaiyi game da lamarin daya bijuro mashi. Washe gari very normal amra ta sauko kasa, don ammah da kanta tazo dakin ta ta tasota akan ta sauko kasa suyi breakfast, tana zuwa dining din ta taddasu zaune gaba dayansu, ammah na ganinta tayi mata nuni da kujerar gefenta ‘’zoki zauna nan daughter’’ Dagowa amar yayi ya kalli inda zata zauna din, kujeran da ammah ke nuna mata ta zauna dake kusa da ammah,sauke kanshi yayi yana jin wani iri, don sai a yanxu ya fara tabbataer da abunda ammah ke fada, don akusa dashi take zama koda ayushe idan zasuci abunci a dining saidai akasin yau da ammah ta sauya mata gurin zama. Haka nan akaci abinci kowa da irin tunanin da yake, amar dai da amra baifi spoon biyu sukayi ba, shi abun duniya ya isheshi na abunda ya tunkarosa, ita kuwa shi dinne ma bata son gani kwata kata, don tana shigowa suka hada idanu nan take taji wani irin baqin ciki ya ziyarceta lokaci guda. Karfe biyu daidai kowa ya sauko kasa, salima da amra sai salim da ammah, gaba dayansu sanye suke da doguwar riga ta abaya, sunyi kyau sosai, futowa sukayi daga sitting room zuwa inda aman yayi parking don dashi zasu fita, amar dake zaune ya hango saukowansu gaba daya, saida gabanshi ya fadi lokacin dayayi arba da amra, tayi wani masifaffan kyau abayra tayi mata kyau kamar balarabiya, shape dinta ya futo sosai kamar ka sace ta ka gudu, she has this attracting look da bazaka iya resisting ba, cikin sauri ya dauke kanshi daga kanta ya hadiye wani irin miyau mai daci,saboda wani irin kallo da ammah tayi mashi, basu tsaya bin takanshi ba suka fuce yana kallonsu shima baice masu qala ba. Wani makeken shopping mall suka shiga suka fara sayya saida suka jido abubuwa kamar babu gobe, janta gefe ammah tayi tace ‘’ki dunga duba wasu abubuwan na baby saboda da zarar kin shiga 8minth zamu fara sayyayn komai kinji daughter, akwai wasu ma danayi order daga dubai unisex masu kyau, sai next month zasu iso’’ Sunkuyar dakai amra tayi tana murmushi, ganin haka yasa ammah cewa ‘’gwara ki ajiye kunyan nan fah my dear ‘’ tana kaiwa nan ta wuce wajen da su salima suke tsaye. Sai wajen karfe biyar takwas suka dawo gida don sunyi yawo sosai inda ammah tace yau ranar salima ne saboda itace graduante,don haka suka dunga zuwa wuraren shakatawa da ciye ciye har suka kai wannan lokacin kafun su dawo. Lokacin da suka dawo baya gidan do haka kowa ya wuce sama da abunda ya sayo, aranar dai babu maganr girki don gaba dayan su a koshe suke. Amar kuwa daya dawo yaga sauyi don ko dan coffee da amma ke ajiye mashi ranar batayi ba, gashi baiyi dinner ba, haka nan ya je kitchen ya dauka laban yasha ya koma daki ya kwanta. Washe gari karfe takwas kowa ya futo cikin shiri, ammah sanye take da wani dakkaken lace mai shegen tsada wanda akallah zaikai dubu dari biyar, gefenta amra ce datasha atamfar super mai shegen tsada anyi mata dinkin doguwar riga A shape gown, rigar tasha stones daga sama har kasa wajen pattern din, sai salima data sha ladies suit blue, tayi masifar kyau sosai dukda batayi kwalliya ba, sai graduation gown dinta data rike a hannun tare da hular gown din, salim ma yasha riga da wando English wears yayi kyau sosai kamar bashi ba. Kasa suka sauko gaba dayansu nan suka tadda mai gayya mai aiki, yasha manyan kaya shima, ‘’general amar taura’’ Wata dakkakkiyar shadda ya saka sky blue sai baqar hula data haskashi sosai yayi masifar kyau don koda suka hada idanu da amra saida ta sake kallonshi kafin ta tabe baki ta kauda kai, abun mamaki shine kayansu sai yazo kusan color daya, don atamfar data saka itama skyblue ce da dan ratsin black don haka ta yafa black veil, aman ne shima ya fito sanye da English wear blue kolor kayan amaryarshi suma sukayi anko, gaba daya suka futo, saida aka zo shiga motar ammah ta kallesu tace ‘’yanxu ya zamuyi tafiyan, mota daya bzai ishemu ba’’ Salima ce tayi sauarin cewa ‘’ammah kizo mu shiga motar ya aman, kaima salim ka taho nan, adda ke ki shiga motar ya muhammd’’ Hade rai ammah tayi har zatayi Magana aman y ace ‘’yes ammah kizo nan mu tafi su sais u biyomu a baya’’ Amra dai babu abunda take sai tabe baki tana jinsu, saidai bata da energy din wani argument, shuru kawai ammah tayi ta wuce motar aman, salim na biye da ita, atare suka shige aman ya fuce da motar while su amra na tsaye, shine ya fara wucewa wajen motarshi yayi reverse zuwa inda take tsaye, saida ta dauka kusan minti biyu tana nazarin kodai tayi zamanta ta fasa zuwa, don bata son su kebance dagashi sai ita ko kadan,saida ya danyi horn kafin ta soma takowa anatse kamar wadda jinni baya circulating a jikinta, anatse ta bude kofar ta shige ba tare da ta kalli inda yake ba, tana shiga ta rufo kofar kafin yaja motar,tunda ya kama hanya ta kauda kanta gefe bata kalleshi ba, tsit kakeji sai karar ac, ganin shurun yayi yawa yasa ya kunna wata slow romantic music dake sanyaya zuciya, kallon gefenda take zaune yayi ganin yanda ta takure, kamar wanda ake fusga haka ya samu kanshi da dora hannunshi kan nata data ajiye akan cinyanta, da sauri ta waigo, donta furgita dataji lausassan hannunshi kan fatarta, ba zato ba tsammani taji ya fadi word in da bata taba ji daga bakinshi ba and it came out with honesty ‘’im..so..rry about’’ Kaste shi taui saurin yi tana zame hannunta daga nashi ‘’ya wuce’’ Yanda ta fada ya tabbatar ma da kanshi bata hakura ba, bayason takura mata don haka baice komai bay a zame hannunshi ya maida kallonshi ga hanyar da yake driving, fuskanshi na nan yanda take Har suka karaso school dinsu salima. Wat ahaddaiyiyar makaranta ce ta manyan yayan masu kudi, fadin irin haduwar makarantar bata lokaci ne sosai, amra dai da idanu ta dunga bin wajen da kallo har yayi parking wajen parking space na guest, shine yay a fara fitowa kafin itama ta fito tana gyara zaman veil dinta, tunda suka futo mutanen dak etsaye wajen parking spec suka zuba masu idanu, babu abunda kake ji sai masha allah, perfect couple, dukda sunji abunda mutane ke fada hakan baisa amra ta saki fuskanta ba haka zalika shima har suka karasa inda su ammah ke zaune. Cikin hall suka shiga, suka zazzauna, amra na gefen ammah wahile amar na daga chan dayan bangaren. Karfe goma daidai aka fara program of event. It was a beautiful and happy day for salima saboda as she wish ammah na tsaye a kusa da ita kan stage atare suka karba certificate dinta, ita da kawayenta kuwa babu abunda suke sai hotuna they look so so happy, saida suka gama ta kaarso inda su ammah ke zaune, don an gama basu certificate dinsu, hannu kowa ya dunga bata daga kan ammah zuwa amar ‘’congratulation my daugter’’ ‘’Thank you ammah na’’ Saida suka gama congratulating dinta amra dai harda dan kukanta kafin su fara daukan hotuna, kowa saida yayi da ita kafin suyi gaba dayansu, saida suka gama tace ‘’ya muhammd bamuyi dakai da adda’’ Shuru ko wannensu yayi kafin ta janyo hannayensu ta tsaya tsakiyansu aman ya masu hoto, yana gamawa ta saki hannunsu ta matsa gefen amra ta tura ajikin amar, da sauri ya tarota don kiris ya rage ta fadi ‘’daughter be careful’’ ammah ta fada tana galla mashi harara, nan take aman ya dunga daukan hotunan su inda sukayi kyau sosai dukd kowannen su rai a hade babu fara a. Suna cikin hoton wayarshi ta soma ruri, sakinta yayi ya fuce daga cikin hall din yayi receiving call din, ya dade sosai kafin ya dawo hankali adan tashe, ‘’ammah I got an emergency call daga uae, I have to leave, akwai wani babban operation daya taso da zamuyi it’s a big one dole sainaje, hankali aatshe ammah ta kalleshi, ‘’toh fa, wannan wani irin kiran gaggawa ne haka’’ ‘’yes I have to leave now, yarana zasuzo dauka na ta private jet in the next hour, zan koma gida nayi preparing yanxu’’ ‘’ammah in an hour? Wannan wani irin tafiya ne’’ ammah ta fada ‘’sunata neman wayana tun jiya basu samu ba saboda na kashe ta gaba daya, so sun taho ne daga nan chan wajen operation zamu wuce ’’ amar ya fada yana kallon agogon hannunshi ‘’toh fah mu tafi kawai tunda an gama, ke salima ki tsaya kusha parting ku, aman ka zauna da ita saiku dawo tare’’ ‘’okay ammah’’ suka amsa ta a tare. Gaba dayansu suka fito aman, amra da salim sai ammah, cikin motarshi suka shiga azafafce yabar wajen.. [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update Unedited page Suna tafiya Aman ya kalli salima dake tsaye dan nesa dashi kadan tana daukan hotuna ita da kawayen ta, daya daga cikin kawayen nata ne ta dan tabota tace “kaii sal wannan yayan naki Akwai kyau Wallahi, dama…” “Shut up Malama, shi Zan aura fah kike maganan banzan nan” Aman dake gefensu yana jinta ya soma dariya, yanda tayi maganan is so funny, ahanakli ya karasa inda take fuskanshi dauke da murmushi, tun kafin ya karaso inda yake ma Tayi saurin tunkararsa tana Galla mashi harara, “muje chan mu zauna, waennan Yan sa’idon har sun fara kai maka hari” Tana kaiwa nan ta ja hannunshi suka wuce wajen chairs don garden sun school. Suna zama ya zaro jakar da yake boyewa a bayanshi ya Mika mata, kallon hannunshi tayi kafin ta karba jakar tana murmushi, “yaya ashe zaka bani gift” “Yea love Nina isa naqi bada gift, yaufa is one of our special day, now open it” Ahankali ta soma bude jakar, tana budewa taga kwali anyi amshi wrapping, dagowa tayi ta dan kalleshi, kifta mata idanu yayi don haka ta maida idanunta kan kwalin, ahankali ta soma bude wrap din, tana budewa taga kwalin waya iPhone 14 pro max sabuwa dal, cikin sauri ta dago da idanunta ta kalleshi kafin Tayi saurin rungumeshi, “laaa iphone, iPhone 14 yaya thank you so so much love” Ba karamin dadi yaji ba yanda ta nuna farin cikinta sosai “thank you yaya Allah ya azurtaka ya saka da alkairi I love you so much” ta karashe tana kai mashi peck a kumatu, tsabar murna batama san tayi ba. Saida ta dago ta maida idanu ta kan kwali tana jujuyawa, shiko kasa motsawa yayi,fadin irin farin cikin da yake ciki bata lokaci ne, finally ta furta mashi abida he has been longing for tun last time data fada,“ baby say it again” Dagowa ta kifta mashi idanu alamu bata gane ba, “you mean I love you?” Ta tambayeshi saurin runtse idanunshi yayi ya sumbaci hannunta “I love you too so so much, I can’t wait to make you my wife, zaki haifa jin babies ko?” Saurin rufe idanunta tayi kafin ta mike ta shige hall, shiko da idanu ya bita yana godiya ga Allah don sai yanxu yasan rayuwarshi ta sauya ba kamar ta da ba. Bangaren Amar tunda suka fito daga school dinsu salima yake kakin calls,Cikin Yan mintuna qalilan suka iso gidan,yana parking bai ma tsaya sun gama fitowa daga motar ba ya wuce cikin gidan yana receiving emergency call. Atare ammah da amra da Salim suka fito daga cikin motar, ammah ce ma ta tsaya ta rufe mashi motar ta zare key din motar kafin su wuce cikin gidan, suna shiga amra ta wuce sama zuwa dakinta don agajiye take, ammah ma part dinta ta wuce ta sauya kaya. Bayan ya shiga dakinsa, a gaggauce ya zaro traveling bag dinshi da laptop dinshi saida ya gama shirya Duk wani abu dayasan zai buqata kafin ya wuce bathroom ya sakarma kanshi ruwan dumi, ya dan dade tsaye a tsakiyan shower ruwa na sauka akanshi, yanda ya dafe gaban shower nitch da hannayenshi babu abunda yake tunani sai amra, haka kawai ya tsinci kanshi da tunanin ta wannan lokaci kafin ya fito daga bathroom din waist dinshi nade da towel, a gaggauce ya fara shirinsa,cikin Yan mintuna qalilan ya gama shirin nasa kafin ya janyo baggage dinshi da laptop bag dinshi ya fuce daga dakin. Koda ya fito sitting room saida na kalleshi na sake kallonshi, fadin irin kyau da yayi ma bata lokaci ne, kakin sa ne a jikinsa da five stars dinshi maqale a gefen right shoulder dinshi, kafanshi kuwa sanye yake da boot dinshi same color da kakin sa, cikin kamewa yake tafiya harya karaso sitting room, ganin babu kowa yasa ya ajiye baggage da laptop bag dinshi anan sitting room din kafin ya wuce sama cikin natsuwa, Da sallama ya bude dakin ammah, a zaune ya taddata tana latsa waya, idanunta sanye da farin glass na karfin idanu, karaso yayi inda take zaune bakin gado ya dan duka ya kamo hannunta cikin nashi, fuskanshi gwanin nan tausayi ya soma magana “ammah na, Har yanxu kina fushi dani ko? Ina rokon ki yafemin, I’m so sorry bazan iya tafiya da fushinki akaina ba,” Da farko daya durkuso gabanta kauda kanta tayi don Har lokacin fushi take dashi kuka tana son ta nuna mashi kuskuren sa sosai,kallonshi ammah tayi nan take taji wani irin tausayin da kaunar sa a zuciyarta, Muhammad is her world shine komai nata, shine farin cikinta don shi kadai Allah ya bata, bazata so ya tafi da tunanin tana fushi dashi ba. Hannunta daya ta sanya ta dago da fuskanshi kafin ta sauke mashi murmushi, shafa sajenshi ta danyi kafin ta soma magana “Allah ubangiji ya kiyaye ya tsareka ya dawo mana dakai lafiya, bakayi min komai ba, na yafe maka” Wani irin dadi ne yaji ya ziyarce shi, cikin sauri ya mike ya rungumeta tsam kamar za a kwace mashi ita, “thank you ammah na, I love so so much, please take care of your self, da yaran” Dan bubuga bayanshi ammah tayi har lokacin fuskanta dauke da murmushi “Insha Allah, take care of your self as well,” “Insha Allah ammah na” ya fada yana sakinta fuskanshi dauke da murmushin jin dadi, “yaushe zaka dawo?” Ammah ta sake tambayarshi Nunfasawa yayi kafin ya dan dago ya kalleta, “Wallahi I don’t know ammah, amma Muna gamawa Zan dawo” “Toh Allah ya kiyaye ya tsareka” “Ameen ya rabb bye ammah” yana kaiwa nan yayi mata sallama, idanunshi Har sun danyi jaa sosai saboda kewarta daya farayi, yana futa daga dakin ammah ta zauna bakin gado gabanta na faduwa kamar this is the last time da zata ganshi, ahankali hawaye ya soma sauka akan fuskanta, wannan hawaye ya kasance kamar routine a wajen Duk sanda yazo niger idan zai koma saita zuba da hawaye, hankalinta yafi kwanciya idan tana tare da dashi koda yaushe saidai bazata hanashi yin abunda yake so ba, abu daya ne yanxu take tunawa saitaji sanyi aranta. Amar na futowa daga dakin ammah ya dan tsaya a corridor tsakanin dakunan nan saman,kasa daga kafafunshi yayi idanunshi na kan kofar dakin ta, da kyar ya tattara kuzarinshi ya soma takowa zuwa dakin nata, dan tsayawa yayi jim kamar mai wani tunani kafin ya danyi knocking, amra dake zaune, tun bayan futowanta daga toilet bayan tayi wanka ta kasa motsawa saboda wani azababban ciwon kai daya kawo mata ziyara a tsakiyan kanta sai bayanta daya dan rike saboda tsayuwan da sukayi wajen daukar hoton graduation din Salima, tana nan zauna ta dafe kanta ko kaya bata saka ba tana zaune da pink towel dinta don Har lokacin bata son saka kaya saboda yana takura ta, knocking din da akayi ne yasa ta dan dago kanta don Duk a tunaninta ammah ne “yea come in” ta fada ahankali muryanta chan kasa tana kokarin rike dafe bayanta da hannu daya tana “washh” Ahanakli ya bude kofar ya shugo anatse kafin ya rufe kofar ya tsaya yana binta da idanu. Jin shuru yasa ta dan dago da kanta, nan idanunta ya sauka a nashi, sai kamshinsa daya bade dakin gaba daya lokaci guda, Saurin kauda kanta tayi gefe ta mike tsaye ta nufi hanyar bathroom yana Ganin haka yayi saurin takowa zuwa inda take, cikin sauri ya kama hannunta “Aisha!!!” Chak ta tsaya ta kasa motsawa don gab take da shigewa bathroom din gashi ya rike hannunta, ahanakli ya Kara matsawa inda take ya tsaya a bayanta “Aisha please!!!” Gabanta ne ya dan fadi yanda yake mata magana da yanda ya kira suna ta calming kamar bashi ba sai taji kamar wani Amar dinne a tsaye a bayanta bashi general din data sani ba, kokarin kwace hannunta ta fara yi, yana Ganin haka ya rike hannun nata sosai kafin ya dan juyo da juyo da ita tana fuskantarshi, kasa dagowa tayi ta kalleshi kanta a kasa, fuskanta a hade babu annuri ko kadan, “Aisha please look up” ya fada in a calming tone, Har voice dinshi na cracking Samun kanta tayi da dagowa ta kafe shi da idanu Har lokacin bata sakin fuskanta ba, Bakinsa ya soma budewa yana son ya fada mata abu ya kasa, haka ya dunga mimicking ya gaza Tara courage dinshi, ganin haka yasa Tayi saurin kauda idanunta akanshi “Zan shiga bathroom” tana kaiwa nan ta zame hannunta daga nashi ta juya mashi baya ta nufi hanyar bathroom Taku daya yayi ya cinmmata tare da rungumeta, ya hade bayanta da kirjinshi, Lumshe idanu yayi yana jin wani irin natsuwa na zuwan mashi, itako tunda ya rungumeta taji ranta ya baci sosai, kokarin kwacewa ta soma yi ya qi bata damar haka don kwakwaran rungume yayi mata, ahankali ya sauke kanshi daidai kafadarta, ahanakli yake sauke mata nunfashi anan wajen kafin ya matso da fuskanshi daidai wuyanta, yana sauke fuskanshi a wajen ta lankwasar da wuyanta, Daidai bakinshi yayi wajen kunnenta kafin ya soma magana ahankali kamar mai rada “I’m sorry ayeeeshhh….I’m sorry for what I did the other time” Yana kaiwa nan ya saketa tare da juyo da ita sautin fuskanshi ya saqalo hannunshi a kugunta kafin ya matso da fuskanshi saurin fuskanta nunafshinsu na gugan na juna, “I…I….” Saurin katseshi tayi ta hanyar yin baya ta nunfashinta na fita sama sama, hawaye na gangarowa daga fuskanta, amaimakon kalamanshi su mata dadi sai suka bakanta mata zuciya, ya kaita maqura sosai inda take jin bata kaunar ganinshi ko kadan saboda abunda yaso yi kata shekaran jiyan, she begged him, but bai damu ba he’s selfish kanshi kawai ya sani, bayan abunda ya mata sai Yanxu kuma yazo yace sorry? Me yake nufi kenan? Ta hakura daga just saying sorry, Saurin girgiza kanta tayi tana tunanin tana hawaye “no no,“ Ta dunga furtawa a zuciyarta, ya kaita bango sosai bazata iyaba, sorry dinshi is nothing to her compare to abunda ya mata all this while, Yan a Ganin haka ya soma matsawa inda take “stop please karka matso inda nake” Chak ya tsaya jiki shi ya mutu sosai, harga Allah so yake yayi reconciling da ita Kodan saboda ammah don yasan tabbas bata huce dashi ba, dazun ma ta kulashi ne saboda zai tafi badan haka ba bazai ga murmushi ta bama. “Why?” Ya tambayeta kai tsaye Dan dago da jajayen idanunta tayi ta mashi kallo daya kafin ta sauke idanun nata ta kauda kanta gefe, yana Ganin haka yasa ya juya ba tare da yace mata komai ba,saida yazo daidai kofar futa daga dakin ya dan jinkirta “take care of your self and your siblings” Yan kaiwa nan ya fuce daga cikin dakin, yana futa ta shige bathroom sai hawaye,haka nan ta dunga kuka ita kanta bata san dalilin kukan nata ba, ta dade sosai a cikin bathroom din tana hawaye kafin ta wanke fuskanta ta dawo cikin bedroom din. Amar kuwa yana futa daga dakin amra ya sauko kasa, kai tsaye ya nufi Inda yabar jakanshi. Saida ya karaso ma ya Lura da ammah dake zaune a sitting room din, sanye take da hijab tundaga sama Har kasa, kallonshi tayi fuskanta dauke da murmushi kafin ta mike ta tako Har Ind a yake ta karba laptop bag dinshi, yana Ganin haka ya rike hannunta suka fuce zuwa inda driver yayi parking, suna karasowa shida ammah ya saki hannunta ya dan rungumeta yace “bye ammah take care of your self for me pls” “I will son, kaima Ka kula da kanka, don’t forget to call us idan kaje chan” “ I will Insha Allah ammah na” yana kaiwa nan ya shige bayan motar driver yaja motar suka fuce daga gidan, Jiki a mace ammah ta juya ta koma cikin gidan tana mai yi mashi addauar kariya da tsari. Wunin ranar dai ammah da amra sunyi shi ne cikin rashin jin dadi,kowannen su na zaune a daki, karshe dai amra barci tayi wanda ya fusge ta batare da ta sani ba, while ammah kuwa tunda ta zauna kan sallaya bata mike ba tun bayan sallan dhuru datayi. Amar kuwa suna fita da motar airport suka wuce direct, suna isa airport management suka shaida zuwanshi don haka takanas Aka saka mutun daya daga cikin officials yayi masu jagora zuwa wajen jets departures, bai fito daga cikin motarshi ba Har suka iso babban cikin da jet ke sauka, daga dan nesa jirgin driver yayi parking, ahankali amar ya futo anatse hannunshi cikin wandon kakin sa,kwarjinin sa ya gama cika wajen gaba daya, ahankali ya soma takowa cikin kamewa while wasu officials biyu na rike da baggage dinshi da laptop bag dinshi, direct gaban jirgin uae armed force ya tsaya, saida ya dan tsaya ya suke nauyayyiyar ajiyar zuciya kafin yayi addua yana gama wa fara hawa matattakalar jirgin, tundaga kan steps din jirgin yaranshi dake tsaye sunsha uniform dinsu kowannen hannunsa rike da manya manyan bindigu kamar zasuje yaqi, fuskokinsu a rufe da wani black helmet, sai inner bullet prove Riga da Kowannen su ya daura akan kakin, haka suka dunga Sara mashi Har ya shige cikin jirgin kafin su bi bayanshi, su kansu zasu kai akalla su talatin, wani special waje aka bashi nan ya zauna ya daura kafa daya kan daya, cikin sauri m5 y a karaso inda yake shi baima saka helmet dinba don Ana Ganin fuskanshi, “welcoming sir” m5 ya fada yana kamewa, kallonshi Amar yyi kafin yace “drop the formalities, seat” Zama m5 yayi ind a yake mashi nuni nan opposite kujeran da yake zaune, nan ya buqaci da yayi mashi bayani akan operation din da komai daya kamata ya sani. Cikin Yan mintuna qalilan jirgin su ya daga sararin samaniya….. Adawo lpy sir general😭 Yau kwana biyu kenan bayan tafiyar Amar, gidan yayi shuru kamar an dauke masu annurin gidan, ammah kullum tana daki, abu daya ke fiddata daga daki shine dubo amra don sanin yanda ta Tashi, aranar da Amar ya tafi wahee gari ya chanza masu securities na gidan gaba daya, Banda baba mai gadi, sannan ya sanya asad yayi mashi inspecting wani babban company da suke kawo helps daga wata kasar, nan yasa asad yayi mashi kwakwaran buncike akansu kafin a kawosu gidan, ya mata ne guda biyu akalla zasukai shekaru talatin talatin, dukkansu Yan phillipines ne, bai yarda ya kawo Yan Nigeria ba, Salima ne tayi kokarin training dinsu akan ayyukan gidan don kusan a tare suke yin komai, daya danganci abunci don basu iya abuncin mu na nan Nigeria ba,yanxu ayyukan gidan Duk ya koma hannunsu. Yau sati guda kenan da graduation din salima, don haka amra tayi deciding fada mata komai, don daman dalilin dayasa ta ki fada mata was saboda Karta fada ma Aman don idan ta fada mashi zai ita fada ma Amar shiyasa ta qi fada mata a wanchan lokacin, yanxu kuwa inka ga yanda suke ma junansu kamar zasu cinye juna. Zaune take akan gado hankali kwance tana chan mango da salima ta yanka mata,ayanxu bata da wata damuwa kwata kwata, don daman Amar ne ke bata ciwon kai, tun bayan tafiyarshi kuwa hankalinta ya dan kwanta, bata wani damu ba da alamarinshi don harta ma manta dashi saboda basu da wani memories mai dadi da zaisa ta tuna dashi saidai sometimes yakan dan fado mata arai. Sallama salima tayi hannunta rike da wani plate din ta sake yanko mata saboda ta buqaci hakan, tana zuwa gaban gadon ta ajiye mata akan gado tana turo baki don hira take da habibinta a sabuwar wayar daya bata don yaje office shine ammah ta tado akan tazo ta yanka ma amra mango. “Gashi nan, dan Allah abarni na huta haka nan, Wallahi adda lamarinki gaba yakeyi kamar wata mai ciki” tana kaiwa nan ta juya, amra kuwa mai zatayi Banda dariya din haka Tayi saurin katseta “ba laifina bane laifin danki ne ay” Da sauri salima ta juyo don bata gane inda ta Dosa ba, shafa belly bump dinta tayi kafin ta maida kallonta kan salima “kingani ba? Shike damunki bani ba” Da sauri salima ta tako inda take idanunta a waje Bakinta ya kasa rufuwa ta shafa cikin amra “adda baby ne anan?” Salima ta fada tana shafa cikin amra, girgiza mata kai amra tayi tace “yes… “ Fadin irin farin cikin da salima ta shiga a wannan rana bata lokaci ne don kowa saida ya shaida hakan a gidan, she’s so happy Harda dan kukanta. After one months…. A kwana a Tashi babu wuya yau wata guda kenan da tafiyar Amar, ayanxu hankalin ammah ya gama Tashi, wata guda kenan tun bayan tafiyarshi da sukayi waya sau daya lokacin daya shaida mata sun isa wajen operation inda bai fada mata ba saboda basa fadin work related to anyone hatta family wannan dokar sojoji ce. Fadin irin tashin hankalin da ammah ke ciki bata lokaci ne ta rame sosai saboda tunanin Amar, this is the first time hankalinta ya Tashi da tafiyar da yayi don this is not the first time yake tafiya operations, don Duk sanda zaije koda yana chan dubai saiya fada mata kuma haka zasuyi kusan wata biyu basuyi magana ba idan yana chan Duk bata damuwa saidai akasin na wannan Karan abun ya dameta sosai, Wai irin unnecessary tunani take yi aranta wanda ada bata yinsu kwata kwata, “what if wani abu ya sameshi? What if something is wrong?” Kullum tambayar da take ma kanta kenan, abunda yafi damunta shine sai yanxu take dana samun fada mashi maganar cikin amra. Tana nan zaune amra ta shugo dakin, kallonta nayi sama Har kasa sanye take da doguwar rigar atamfa bubu anyi nata free gown da ita, tayi wani irin bulbul skin dinta yayi haske sosai kamar jini zai fita, fuskanta tayi fayau, ga dan baby bump dinta daya futo ba laifi don yanxu kana ganinta kasan tana da ciki, yanxu cikinta watan shi bakwai da sati guda. Shugowa tayi dakin atsanake ta karaso Ind ammah ke zaune Har zata zauna a kasa ammah ta kalleta jiki a mace kana ganinta kasan tana cikin damuwa sosai “haba daughter, baba hanaki zaman kasa ba yanda kika fara nauyin nan” Murmushi amra ta danyi kafin ta zauna gefen gado ta gaisheta, cikin fara a ammah ta amsa mata. Shuru ne ya buyo baya kafin amra ta soma magana “ammah, Akwai abund ake damunki ne?” Shuru ammah tayi kafin ta nunfasa “babu komi daughter,kinci abunci?” “Eh naci tuwo” amra ta bata amsa “Ammah please Ki fada min abunda ke damun ki, bakya cikin walwala kwanakin nan” Kallonta ammah ta danyi baya son ta saka mata damuwa don haka tace “daughter yau wata guda kenan rabon da na samu son a waya, wayarshi baya shiga kwata kwata, Ina jin kamar wani abu ya faru” Hannunta amra ta kama kafin ta soma magana in a calming tone “ammah ki kwantar da hankalin ki, nasan he’s perfectly fine Insha Allah, maybe Har yanxu basu gama operation sun bane shiyasa bakya samunshi a waya” Haka amra ta dunga tausasa ta da kalamai masu kwantar da hankali harta danji nauyin da zuciyarta keyi ya ragu, hira suka danyi don yanxu inka gansu kamar uwa da ya babu wani kunya, amra ta sake sosai da ita. Washe gari suka shirya da ammah da salima da amra suka wuce asibiti don salima tace Yanxu dole da ita za a dunga hidiman baby, suna zuwa doctor ya duba lafiyar baby Har alokacin ammah taki yarda Suga gender na baby don haka doctor ya bata magungunan Karin jini da wanda zai dunga sakata cin abunci don zatafi buqatan hakan ayanxu don ta kusa shiga wata takwas wanda ya zamana anzo gangara. Bari mu Yan katsina…. Duniya ta juyama wannan family baya, yanxu taluacin da suke ciki haryaci uwar na da saboda da khady kawai suka dogara da take saida gwanjo itama ribar yanxu tayi kasa saboda hidiman gidan daya dawo hannunta dukda ba wani kudin arziki take fiddawa ba idan zasuyi cefane kullum, dari biyar ce safe da dare don ba a cin abuncin rana a gidan, dady kuwa tun bayan wannan targade da yayi har kayi mashi gyara a hannu da kafa, inda a hannunshi samu karaya while kafar kuwa ya samu targade, Toh da dai gyaran karayan nan baiyi ba kafarcema ya dan samu sauqi saidai hannun ne ya shanye gaba daya baya wani amfanuwa, sai kuma jan ruwa da yakeyi saboda inda ya ciwo wajen hannun ba a yi dressing ba haka gudaje da bad environment din wajen yayi affecting hannun, nan ya dunga Jan ruwa sai wani karshe dai hannun shanyewa tayi babu wani amfani. Haka kullum zai zauna a gida baya uban komai, tun kareema na jin tsoro shi lokacin daya gano tana da cikin shege har tazo ta daina tsoronsa take gasa mashi aya a hannu, zagi cin mutunci babu wanda basa yima juna agaban yayansu, yaranma Har sun saba da yanda iyayensu keyi ma junansu, ah anguwa kuwa babu wanda baisan kareema matar mustapha mai damfara nada cikin shege ba, tayi cikin shege da aurenta, wannan zance yasa ko fita bata iyayi yaranma idan sun futa da irin zagin da ake jifansu dashi kenan, khady dai ta gama zama yar tasha idan ma an fada bata wani damuwa don Har cewa take “Toh saime idan tayi cikin shegen idan uwar wani ce Tayi ku fada min badai tawa uwar bace to munji tayi ciki” Yanda ta zama yar daba daba yasa wasu idan sunso goga mata magana suke kyale ta saboda kangararren saurayin ta. Bangaren wahab yana chan a kurkuku don asad saida ya tabbatar an yanke mashi hukunci daidai da abunda yayi, nan aka kaishi prison na shekara goma,don Akwai diyyar daya kamata ya biya wanda yayi ma yarinyar maqocinshi na chan lagos fyade inda aka tuntubi iyayenshi ko zasu iya biya don in ba a biya ba shekarun da zaiyi a prison zai karu, nan aka tuntubi Alhaji mustapha, lokacin da suka kirashi ma yana gida a zaune babu uban abunda yake sai zaman banza don haka da sukayi mashi bayani nan take yace “ku rufeshi kawai babu abunda zaku samu a waje na” Yana kaiwa nan ya kashe wayar baima tsaya sauraron su ba, da kareema ta tambayi ko da wa yake waya kai tsaye ya mata bayani, nan take ta dunga kuka tana tsine daddy kan Duk shine ya janyo masu wannan masifa Har yayanta suka wulaqanta gaba daya saboda zalumcin shi da cin amanar dan uwansa da yayi na wulaqanta yayansa. Nan suka dunga Sarfa ma junan su zagi ta uwa ta uba “kije kiji da shegen ciki wahallaiya asararriyar mata Wallahi nayi dana sanin aurenki kareema kina da kaso mai girma a cikin lalata rayuwata kece ma baqar kafar data lalata kin komai, badan kin sa an zubar da waennan yarannan ba da tuni na samu wani abun a wajen yayarsu” Kallonshi karima tayi tana takaici ace Wai mutun baiyi nadama ba ko kadan, “shiyasa zaka kare a haka a wulaqance, Har yanxu zuciyarka a mace take” Nan suka cigaba da cece kucensu dagashi Har ita aka rasa wanda zai jaa baki yayi shuru maqota na jin su. Bangaren Muhammad kuwa yana chan Australia, yau watanshi biyar kenan, acahn yaqi dawowa don daddy’s ya kirashi ya shaida mashi uwarshi tayi cikin shege don haka ya tura masu da kudi, ranar da yaji wannan baqin labari ya shiga tashin hankali sosai inda ya ko sun kirashi ma kasa daukan wayan yakeyi don yana Allah wadai da iyaye nashi, wannan yasa yaqi dawowa yayi zamansa acahn ya maida hankali wajen aikin shi inda yake taimakawa kaninshi ishaq daya dage yana masters dinshi anan Australia don bayan ya gama karatu ya dawo wajen Muhammad nan ya muyi sponsoring dinshi ya samu schorlaship nan ya fara masters. Bangaren kakarsu salima kuwa, rana daya Allah ya dauki ranta anan kauye inda take zaune wajen dan uwanta, tayi jinya sosai inda suka dunga bata maganin gargajiya da farko kamar komai ya lafa sai daga baya kuma gadan gadan ciwon nata ya dawo Har Allah ya dauki ranta bata samu damar Ganin marayun jikokinta ba. Bangaren labaran shima bayan noma haka ya samu yayi renting wani kanti nan kusa da inda yake yake haya, nan yayi amfani da kudin da ammah ta bashi ya zuba provision a cikin shagon don bashi da wani girma sosai, cikin wata biyu wajen ya bun kasa don haka ya hade da shagon dake kusa dan wanda yake haka, cikin ikon Allah Allah ya by kasa mashi, don Allah ya bashi wannan baiwar da zarar ya saka hannu akan abu sai Allah ya bukata mashi, kullum kuwa saiyayi mafarkin yarannan guda uku ada chan baya yana mafarkinsu baya Ganin fuskokoinsu saidai shadow dinsu kuma yana jin saurin kukansu Yanxu kuwa yakan iya ganin su a fili saidai Har yau baiga fuskokinsu ba saidai yaji su suna dariya. Bayan wannan Har yanxu zane kam yana. Yin shi, don idan ya dauka alakali yana Zane kamar wani pro nan ya gane cewa yayi ilimi don saida ilimi zaka iya zane irin wannan da ake kira da architecture. Abunda yafi daga mashi hankali kuwa shine Akwai ranar da yazo tsallaka titi bayan ya dawo daga shago, nan take wata mota taso bugeshi Allah ya rufa asiri mutumin ya Taka burki nan take flashback din wani mummunan accident yazo mashi, inda anan ya gane lokacin da yayi accident ne kenan, everything was dark don haka bai gane komai ba. Alhaji kabiru dai Ana chan prison shima an kaishi gidan yari inda zai gama rayuwar shi acahn gaba daya, irin dukan dasu asad sukayi mashi yasa yayi loosing site dinshi daya, ya rame ya jeme ya zama kamar wani mai kanjamau, talking of kanjamau lokacin da yayi wata irin rashin lafiya anan prison aka kaishi asibiti nan akayi mashi test take kuwa aka gano yana da hiv. Haka aka sallamoshi bayan ya danji sauqi aka maidashi prison aka rufe shi, Har lokacin he can’t imagine rayuwarshi zata juya ta zama haka ba, ya zama kaskantacce, ya lalace kuma naka sasshe bashida kowa bashida komai, dukiyar daya tara ta hanyar haramci bata amfaneshi da komai ba saima jefa shi cikin mawuyacin hali datayi. Aman Duk wata yana zuwa nan prison yana dubashi, wani sa’in yakan futo ya ganshi wani sa’in kuwa haka zai Karaci zamanshi daddy yaqi futowa don yanxu blaming dinshi yake yi akan cewa ya cuceshi yana matsayin ubanshi ya fallasa asirin sa. Su lantaana da doctor ma ana chan ana serving a gidan yari, kowannensu an bashi shekara biyar for attempting murder. Abuja Nigeria…… After 2 months… Yau wata biyu kenan da tafiyar Amar, Har ranar dai shuru babu labarinshi, at this point hankalin ammah ya gama Tashi don haka ta fara neman manyan mutane da ta sani acahn dubai en, shuru dai Har lokacin don haka ta fara tunanin zuwa dubai din saidai kuma tunawa da amra tayi nauyi yanxu yasa tayi cancelling tafiyar. *** Ammah ce zaune a sitting room hannunta rike da charbi tana lazimi gefenta Salim ne dake ta faman yin game a wayar Salima don batama san ya dauko ba tana barci. Ahankali ta soma saukowa tana dingisawa harta sauko daga stair tana nishi, amra ce sanye da doguwar rigar chan iska wadda ammah ta sayo mata su da yawa saboda ta dunga sakewa a cikin rigar, saurin nishin da takeyi ne yasa ammah ta kalli inda take tsaye bayan ta sauko kasan, murmushi kawai ammah takeyi harta karaso parlor, kallonta ammah tayi da yanda yake tafiya, cikinta ya futo sosai kamar mai wadda zata haihu yau ko gobe, daman doctor ya fada masu cewa da zarar takai wata takwas cikin nata zai bude, yanxu kuwa cikin nata yakai 8months da sati daya, cikin ya futo sosai kuma yayi mata kyau sosai, ta Kara fresh da kyau kamar bamai ciki ba babu wannan kumburu fuska da na hanci, dass dass abunta. “Wash barka da yamma ammah” ta karashe tana zama gefen kujera mai zaman mutun biyu “Sannu daughter kina kokari, wannan babyn namu tubarkallah” Dariya amra ta danyi kafin ta kalli inda Salim yake tace “kai kuma baka daddara ba ko, saita sauko ta mammake zaka daina daukan mata wannan wayar yar gold din” Dan murmusawa ammah tayi tana kallonsu. Salima ce ta sauko rai a bace Har tana grade kafafunta daga stairs, tana karasowa parlorn tayo kan salim, “kai Ka gama rainani ko? Toh Wallahi yau Saina koya maka hankali” Tana kaiwa nan tayo kanshi, ammah ne Tayi saurin hanata “haba yarinyar kirki, yi hkui bazai sake ba kinji” “Ki barta ta bugeshi ammah tunda baya ji, haka ya lalata min yawa Yanxu kwata kwata idan an kirani baba jin kara” amra ta fada tana kallonsu “Ah ah baza ayi haka ba daughter” karban wayar ammah tayi daga hannunshi kafin ta mikama salima “ungo yarinyar kirki yaci albarkaci na” Dungure kanshi salima tayi kafin ta karbi wayar, alokacin call din Aman ya shigo don haka ta wuce sama abunta tana murmushi. Kallonta amra tayi da yanda jikinta ya dau zumudin Kira harta wuce sama, shuru ta danyi don sai a lokacin amar ya fado mata, dukda tana kokarin hana zuciyarta tunanin shi saidai hakan ya gagara don yanxu idan babyn cikin ta ya danyi motsi shine yake fadi mata arai. Suna nan zaune wayar ammah tayi vibrating, dan waigowa ammah tayi, kamar a mafarki idanunta ya sauka akan sunan Amar, cikin sauri ta dauka wayar Har hannunta na karkarwa yau wata biyu kenan rabonta dashi, “hello hello son is that you” Cikin jin dadi da murna Amar yace “yes ammah nine” “Subhanallah!! Son in Ka shiga Ka barmu cikin damuwa, wata biyu…” “So sorry ammah na shiyasa na kira ma yanxu, ko sauka bamuyi daga jirgi ba ayanxu haka maganar da nake dake” “Ya kake are you okay babu abunda ya sameka? Kana cikin koshin lafiy…” Saurin katseta yayi “I’m fine ammah, please don be worried I’m perfectly fine okay? Hope kuma kuna nan lafiya?” “Yes son we’re fine alhamdullah yaushe zaka dawo? I have something very important to tell you” “I don’t know ammah, saimunyi rounding up komai anan, but inason ki kwantar da hankalinki I’m perfectly fine, Muna gama operation Zan dawo Insha Al….” Dip wayar ta dauke, amra data gyara zama tana. Kallon ammah data sauke wayar, gaba daya ta maida hankalinta kan ammah haka zalika Salim shima yana daga gefe yana kallon ammah Duk sun zama curious suji ko lafiya, “Ammah lafiya dai ko?” Dan Nunfasawa ammah tayi tace “Alhamdulillah, son ne yace yana lafiya Har yanxu basu gama operation bane” Wata ijiyar zuciya amra ta saki Har yasa ammah ta juyota. “Har hankalina ya kwanta daughter, yau wata biyu da kenan, alhamdullah ya Allah” Sauke kanta kawai tayi kasa batace komai ba, saima wasa da Yan yatsunta data fara. Washe gari wajen karfe biyu suka fito gaba dayansu, da yake weekends ne, sunyi kyau gaba dayansu daga kan amra zuwa salima sai ammah, Duk sunsha native kaya, atare suka fito gaba sayansu suka wuce motar ammah, ammah ne ke jan motar sai salima a bayan motar, Anatse ammah ke drinving while tana dan duban amra ta jikin mirror, hira suka dan farayi a tsakanin au inda amra dai saidai tace uhm ko ah ah saidai kuma in anyi abun dariya Harda ita ake kyakyatawa. Gaban wani katon mall suka 360 mall, mall din ya gadu sosai don yana dauke da wani babban bulding mai tsayi sosai, atare suka fito gaba dayansu inda salima ta taimakawa amra ta bata helping hand saboda yanayin ta, ahankali suka shiga cikin mall, fadin irin kyau na wurin ma bata lokaci ne, babu wani hayaniyan mutane dan few mutane ke yawo, ko Ina fess fess sai kamshi, maintainance din wajen sai ba a magana saboda ko Ina clean, cikin lift suka shiga nan ma saida salima ta taimaka mata, suna hawa second floor suka wuce wani katon shop may suna baby shark, tundaga nesa zaka san shop din kayan babies ne, ammah ce agaba suna biye da ita Har suka shige cikin shop din, mutanen wajen ne sukayi welcoming din ammah kafin su fara zagaya wajen, Katon trolling ammah tasa salima ta janyo nan suka shiga shopping, abun da suka kwasa akalla zaikai wajen miliyan uku, ammah dai sage wa tayi babu abunda bata saya ba a wajen na Abubuwan da mummy and baby zasu magana dashi don suna da kaya designer don kamar ma kayan Duk na kasar waje ne, sun kwashi wajen awa biyu Ana abu daya, amra dai data gaji zama tayi nan mutanen wajen suka kawo mata ruwa da snacks, zamanta kuwa tayi taci snacks din tana cinye wa ta buqaci a kara mata nan ammah tasa su kawo mata da yawa. Saida su salima da ammah suka gama kwashe kwashe su Duk wani cute kayan baby saida suka dauka Harda unisex babu wanda suka bari, Harda abubuwan da amra zata buqata wajen preparing delivery bag dinta, suna gamawa ammah tayi payment, lokacin da amra taji kudin saida ta kama baki, bazata iya musama ammah ba don haka taja Bakinta tayi shuru saidai bata kam taga abunda ake kira da gata. Daga nan saida suka tsaya ammah ta saya masu kayan ciye ciye don itama tana son kayan dadi saidai diabetes dinta dake hanata cin wasu abubuwan, Sai wajen karfe biyar na yamma suka dawo gida da kaya niki niki, daki guda ammah ta fidda anan sama aka zuba kayan a dakin. Washe gari Kayan da ammah tayi order daga dubai da uk suka iso, suka fadin irin yawan kayan da kudin da aka kashe akansu bata lokaci ne. Su Aman ne suka dunga shugowa dasu suna hawa dasu sama shida salim, suna hawowa dashi ammah tasa suka wuce dashi dakin data ware, daki ne babba sosai don Har yafi inda amra take, empty room ne saidai yasha frames, nan suka dunga zuba komai a ciki daga kan crop zuwa strollers da baby swings. Suna gama ajiyewa ammah ta shugo dakin tare da salima sai maida din gidan, nan suka fara shirya komai suna jerawa inda nan Aman shima yazo ya tayasu harhada crip da sauran abubuwan da dole sai anyi assembling, amra dai bata shugo dakin ba don kwana biyu tana dan fama da ciwon baya ga kumburin kafa da yake fama dashi. After 1 week… A cikin sati daya ammah ta gama komai na sayayyan baby, babu abunda bata saya ba Har wanda bazasu buqata ayanxu bama Duk ta siya. Yau last appointment din amra before delivery don haka suka wuce asibiti, a cikin satitikan nan cikin amra girma yake kullum abun Har mamaki yake bama ammah, don cikin yayi girma sosai lokaci guda babu zato, Duk wasu kayanta yanxu basa shiga ta kwata kwata, sai doguwar riga mai bubu, wadda ammah ta karo mata su da yawa tana sakawa yanxu ma rigar ce a jikinta sai mayafin rigar, ahankali take sauko tana rike bayanta, tana saukowa ta dan tsaya tasa maid ta kawo mata ice water, tana nan tsaye ammah ta sauko kasan “sorry daughter na barki tsaye ko, muje” Suna sauka saiga salima ta taho da sauri itama daga sama, “Laa ammah shine zaku tafi babu ni, dan Allah Zan biku “ “Toh muje” ammah ta fada tana wucewa gaba harta karasa gaban mota, tana karasawa ta bude gidan gaba kafin ta bude ma amra baya don ta daina zaman gaba, suna shigewa gaba dayansu suka bar cikin gidan. Suna karasowa asibiti ammah tayi parking, fitowa sukayi gaba dayansu inda salima ke rike da hannun amra tana bata helping hand, anatse suke tafiya Har suka shiga cikin asibitin, suna zuwa kuwa time din appointment dinsu na cika cif. Basu tsaya komai ba suka wuce office din doctor. Da sallama suka shiga cikin office din ammah ce a gaba sai amra dake biye da ita tare da salima. Zama sukayi gaba dayansu baya sun gaisa da doctor din. “Sannu madam ya nauyi? Hope baby is kicking” Doctor ya fada yana kallon amra Murmusawa kawai tayi batace komai ba, maida kallonshi yayi kan ammah yace “Bari mu fara scan ko? Saimug ko edd dinta yayi gaba ko ya dawo baya” Mikewa amra tayi ta wuce inda doctor kw dubata, hawa tayi kan gadon kafin ya soma dubata, yana gamawa yayi printing scan din. Mikamaa ammah paper yayi kafin ya soma magana “alhamdullah hajiya, ta shiga wata Tara ciff and edd dinta yana nuna in the next 7 days baby will be ready to come to the world, yanxu form now ya kamata ta dage da exercise sosai zai taimaka mata sosai” “Alhamdullah I Alhamdulillah thank you doctor Ammah ta fada tana murmushi. *** Suna fitowa daga office din doctor motar suka shige, suna shiga ammah ta kunna motar suka bar cikin asibitin, kowannen su fuskanshi dauke da murmushin jin dadi, musamman ammah, amra dai mamaki ma ya hanata tunanin komai, she can’t believe itace zata haihu, allah mai ko kenan. Suna isowa gida amra ta wuce daki saboda wani irin ciwon baya daya riketa sosai, yau kwana biyar kenan tana fama dashi yazo ya dawo haka yake mata, abunda yasa bata fada ma doctor ba kuwa shine normallly tana yin haka tun kafin cikin ta ya tsufa so yanxu daya fara mata hakan sai tayi tunanin it’s normal. Karfe Tara nayi ammah ta shugo dakinta da sallama, a zaune ta taddata tana rike bayanta, “daughter Yadai” Ammah ta fada tana zama gefenta don yanxu bata wuce minti talatin bata leko ta ba, “ba komai ammah, na gaji ne kawai da zaman” “Toh ki miek ki zagaya gidan zai saki Insha Allah” “Tohm ammah” Tana kaiwa nan ta mike ta nufi hanyar futa daga dakin, kasa ta sauka ta zagaye parlor kafin ta hau sama, tana haurowa ammah na fitowa daga dakinta, “daughter Ina zuwa, Ay kin gama kwanan dakinki yanxu, wuce muje part dina” Kanta a kasa tace “Toh ammah” Part din ammah suka wuce inda ammah ta bata gadon ta gaba daya tace ta kwanta abunta, kwanciya amra tayi har barci ya kwashe ta, Mikewa ammah tayi ta luluba mata duvet kafin ta wuce bathroom ta dauro alwala don kusan karfe goma na dare, alwala ammah tayi tana dauro wa ta fito daga toilet din ta shimfida sallaya ta fuskanshi kibla, ta dade sosai tana addau Har barci ya kwashe anan zaune. Karfe uku daidai kuwa Tayi saurin bude idanunta don jin wani abu daya taho mata daga mararta lokaci guda, da kyar ta zauna akan gadon tana cije lebe ta, Ta dade sosai a zaune tana danne abun da takeji, abun dai gaba gaba yakeyi don haka yana turnikota ta kwala uwar kara “innalillahi wayyo bayana” Cikin sauri ammah dake shirin sallame sallar daren da takeyi tana sallama ta mike cikin sauri ta karaso inda amra ke kwance, tana zuwa inda take taga ruwa na fita daga kasa ta don tayi sharkaf “subhanallah, daughter abun yazo gadan gadan” Cikin sauri amra ta dago ta kalli ammah “wayyo ammah bayana marana Zan mutu” “Shii babu abunda zai faru my dear Ina zuwa” Mikewa ammah tayi ta dauka wayarta kan dresser ta fara dialing number Aman. Aman dake barci karar wayarshi ta karade dakin, cikin sauri ya dauka wayar ya Kara a kunnenshi Ganin sunan ammah baima tsaya ya gama jin abunda take fada ba ya kashe wayar ya mike tsaye ya zari keys dinshi ya futo daga dakin, yana fitowa saiga ammah ta futo da amra, mayafin daga lulluba mata ma ya koma gefe, kasa suka sauko ahanakli inda amra ke kururu tana wayyo Zan mutu, babu abunda ammah keyi mata sai addua “Kai Aman zo riketa bari na dauko delivery bag” Da sauri ya karaso ya rike amra dake faman dafe ciki. Ammah na saukowa suka ta amshi amra kafin ya fuce ya fidda motarshi daga parking space. Da taimakon Aman ammah ta saka amra a cikin motar, kusan karfe hudu kenan, suna shiga motar aman ya fushi mairam aguje suka bar compound din. Yanda yake mugun gudu yasa suka iso in few minutes, suna zuwa Aman ya wuce reception ya fada masu akwai emergency nan zauka fito a gado Har wajen mota aka fidda amra aka saka ta Har lokacin hannunta na cikin na ammah “wayyo ammah Zan mutu” kawo take fada “Bazaki mutu ba daughter, Allah ya sauke ki lafiya” Agaggauce aka shige da amra cikin delivery room inda ammah da Aman suka kasa sukuni hankali su a tashe, da kyar Aman yasamu ammah ta zauna ya dunga tausasa ta saboda ciwon zuciya ta. Suna nan zaune Har wajen karfe biyar shuru, awa saya da rabi kenan, at that point hankalin ammah ya gama Tashi sosai, babu abunda yake sai rokon Allah ya kawo ka amra sauqi. Suna nan zaune saiga doctor ya fito tare da nurse fuskansu dauke da murmushi, mikewa ammah tayi tare da Aman sukayi saurin karasowa inda doctor yake, hannu ya miqa ma Aman don Duk a tunanin shi shine mijin amra, yana Mika mashi hannu yace “congratulations sir, ta haihu lafiya, the mummy and the babies are perfectly fine” Wata nauyayyiyar ajiyar zuciya suka sauke atare nan ammah tace “were she zamu iya ganinta?” “Yea zaku iya but kudan bamu minti goma a gama gyarasu, don Ana gyarata.” Cikin zumudi ammah tace “Alhamdulillah alhamdullah, don ita ta amra ma take kawai don lokacin da take ce mata zata mutu ba karamin tashin hankali ta shiga ba. After like 10min saiga nurse ta fito “Ma zaku iya shugowa, mun kaita recovery ward” Nan nurse tayi masu jagora jikin ammah Har bari yakeyi tana son zuwa Ganin amra da abunda ta haifa don doctor bai fada masu ba. Nurse dince ta bude dakin ahanakli, tundaga nesa ammah ta hangota tana sanye cikin gown din marasa lafiya hannunta biyu rike da towels, nan take ammah ta soma hawaye Har tana neman faduwa kasa, nan Aman ya tallabota Har suka karaso dakin, ammah na karasowa tayi turus ta tsaya gaban gadon, gaba daya kafafunta Gaza daukanta sukayi nan take ta zube a kasa tayi sujjada tana dagowa ta daga hannu, it was a very emotional moment Aman ma kasa dauke idnaunshi yayi akan amra da babies dun dake gabanta ta rike guda biyu a hannunta sai guda daya akan gadon, dukda bak ga fuskansu ba but ya hango cute hannayen yaran farare tass, da sauri ammah ta mike ta karaso gabanta ta shafa fuska ta ta sumbace ta. Ammah na kuka amra na kukan murna, gaba dayansu aka rasa wanda zai taddashi wani “barakallah daughter Allah yayi maki albarka, Allah ya Raya mana su “ abunda ammah ke fada kenan kafin ta saketa ta koma wajen babies din, takowa Aman yayi ya dauki wanda ke kwance akan gado while ammah ta rike daya amra ma ta rike daya, nan take ammah ta dunga jeroma yaran kisses tana hawayen farin ciki, suna cikin wann moment din saiga doctor ya shugo yana shugowa yayi congratulating dunsu tare da shaida masu gender na babies din, “hajiya daman kince kyautar Allah irin wannan ba a yi mashi shishigi, madam ta samu triplet 2 boys and a baby girl” “Allahu akbar” ammah tayi kabbara tana gamawa ta juyo ta kalli doctor “hajjin bana dakai za aje doctor” “Thank you so much ma thank you!!” Abund adoctor ke fada kenan, “anjima zamu sallameta Insha aallah, madam is brave, bamu taba tsammanin hakan ba,” Godiya sosai ammah tayi mashi kafin ya fuce ya barsu suna kukan murna… Kallon babies sun Aman yayi yace “ammah naga suna kama dake” Dariya sukayi gaba dayansu inda ammah ta kalli babies sun for the countless times tace “gaba dayansu babu wanda yake kama dani, wannan ubansu suka dauko gaba Dayan su, kaga nan” ta fada tana nuna mashi wani dan mole din kumatunsu su duka don identical triplets ne, “kaga wannan mole din, irin na babansu ne sal hancinsu irin na mamansu skin dinsu irin na babansu, kai ni I’m jealous ma, gaba daya mazajen Nawa basu dauko mamansu da yawa ba” Dariya sukayi gaba dayansu daga ammah Har amra dake dan cije lebe don Har lokacin tana dan jin zafi a wajen donma basu yi mata stitches ba. Nnamdi ezikiwe international airport abuja….. Karfe biyar daidai na asuba sukayi landing a international airport din abuja, Sir general Amar taura… Ahankali ya fara saukowa daga cikin jet dinshi Sanye yake da kakin sa na sojoji, yana saukowa ya shakur iskan Allah, garin yayi dan duhu don gari bai gama wayewa ba, ahankali yake tafiya majestically Duk da agajiye yake, cikin motar da aka tanadar masa anan airport ya shige nan driver ya jaa shi sai gida. Tunda yayi relaxing bayanshi a cikin motar ya lumshe idanunshi, as he promised ammah suna gama operation zai dawo gida, hakan kuwa ta kasan don suna gamawa baima koma uae ba ya taho airport ya shige jet dinshi. Ya rame sosai wanda dalilin harbinshi da akayi a kafada wajen operation din. Parking din da driver yayi ne yasa shi dawowa daga tunani daya tsunduma, bude idanunshi ya fara yi ahankli nan take gabanshi ya fadi babu dalili, ciwon dake cinshi a zuciya yana dannewa ya dawo sabo tunawa da yayi da ita, fadin irin kewarta da yayi cikin watannin nan bata lokaci ne, da ita yake kwana da ita yake Tashi kullum, Driver ne ya bude mashi kofa don haka ya saqalo kafafunshi ya fito, yana fitowa yace “thanks” tare da wucewa cikin gidan don gari ya soma haske, yana karasawa wajen entrance baima tsaya knocking ba ya Danna pins ya bude kofar ya shige ciki, futilun kasan Duk a kashe suke don haka ya tabbatar mashi da basu Tashi ba, daman abunda yake so kenan shiyasa he wanted to surprise them, yana nan tsaye yana karema parlor kallon maid ta fito daga kitchen hannunta rike da mopper, tana karasowa inda yake dukda bata sanshi ba tace “good morning sir” “Morning” ya amsata kai tsaye kafun ya wuce bedroom dinshi, yana shiga ya watsar ruwa yayi salla yabi lafiyar gado. Su salima Ana ta shaka barci wajen karfe goma tana Tashi bayan tayi wanka dakin ammah ta fara wucewa donta gaisheta tana zuwa taga wayam don haka ta futo ta wuce na amra nan ma wayam, hankalinta ne ya dan Tashi don haka ta sauko kasa, nan ta tadda maid tana shirya dining “cinty ammah bata nan ne?” “Yes ma,“ “Sir Aman fah?” “Shima bai fito ba sai dai wani daya shugo daxu da safe” maid ta fada “Wani kuma? Waye wani?” Salima ta tambayeta “Wannan part din ya shige” maid ta fada tana mata nuni da part sun amar, tana Ganin haka ta gane amar take nufi, wani irin dadi ne ya ziyarceta don haka tace “laa ya amar ya dawo,Toh ina su ammah suka tafi kenan” Bata gama tunanin ba saiga horn din motar su aman, cikin sauri salima ta fuce zuwa tsakar gida, tana tsayuwar aman na parking, cikin sauri ta karaso “yaa…yaa” Saurin guntse bakinta tayi Ganin ammah ta fito hannunta rike da babies guda biyu, bata gama mamaki ba saiga amra ta fito da baby daya a hannunta, jikinta ne ya soma bari “ammah….. baby???? Babyn adda???” Wata uwar kara salima ta buga ta rungume amra tare da karban babyn hannunta nan take ta soma hawaye, ganin amra zata gaji a tsaye yasa ammah cewa “yarinyar kirki muje ciki ta huta” “Ammah I’m so happy ya Allah adda wannan babies dinki be wayyo Allah na” Cikin gidan suka wuce gaba dayansu inda ammah tace su taci sama gaba dayansu, wucewa sukayi nan aman ya wuce bedroom dinshi shima. Suna hawa sama salima ta amshi sauran babiea din, fadin irin farin cikin da yake ciki bata lokaci ne “Alhamdulillah double celebration ammah, ya amar ma ya dawo” Da sauri ammah ta kalleta “yaushe ya dawo,” “Maid tace da asuba ya shugo yana bedroom dinshi” Murmushi ammah tayi tana hamdala kafin ta kalli amra data Sunkuyar da kanta, gaba daya mood dinta ya sauya “Alhamdulillah lallai we have double celebration kam, yanxu daughter ki kwnata ki huta ko,” “Tohm ammah” Kallon salima ammah tayi tace “yarinyar kirki daukan min baby wannan mijin Nawa ni bari na rike amaryar dada da Dayan mijin nawa, mu bata wuri ta samu ta dan runtsa “ Mikewa sukayi atare suka bar amra ta kwanta nan take barci ya kwashe ta. Suna fitowa ammah ta kalli salima, “muje kasa,” Cikin zumudi salima tace “ya… Muhammad” “Shii” ammah tayi amra nuni kan tayi shuru, ahankali suka fara saukowa kasa suna saukowa suka wuce bedroom dinshi direct, ko Ina a kashe sai karar ac daya kunna, dakinshi suka wuce direct inda salima taso yin sallama nan ammah ta ce mata tayi shuru har suka karasa bakin gadonsa yana nan kwance cikin duvet ya rufe jikinshi sai fuskansa dake a bayyane, wani irin dadi ne ya ziyarci ammah yau ga Muhammad ga yayan Muhammad, suna karasowa gaban gadon ammah ta zauna a gefenshi har lokacin baby no 1 da baby no 2 na hannunta while salima na rike da baby no 3. Hannu ammah ta dan saka ta shafa fuskanshi tana murmushi, dan juyawa yayi kamar zai farka don barcin yayi nisa sosai, “son!!!” Kamar daga sama yaji voice din ammah. Ahankali ya soma bude idanunshi, da kyakyawar fuskar ammah yaci karo da yake hawayen farin ciki tana murmushi, saurin mikewa yayi yana kokarin goge idanunshi da sukayi jaa alamun barci bai sakeshi ba “son….” Ammah ta sake fada Dan dagowa yayi don baima Lura da abubuwan dake hannunta ba sai fuskanta daya kafe da idanu yana Ganin hawayenta Hannunta biyu ta daga ta Dora mashi su duka akan laps dinshi, da sauri ya waigo ya sauke idanunshi akan…….. [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update!!! Unedited page…. Hankali atashe amra ta jita a sama babu zato babu tsammani ya dagata har lokacin bakinshi na cikin nata, yanda ya shige tsakankanin kafafunta yasata kankameshi hankali, tasan duk abunda zatayi bazata taba iya kwatan kanta ba daga hannushi ga tashin hankalin da take ciki na yanda ya yake kissing lips dinta kamar mayuwacin zaki, Bangaren goga kuwa kasa controlling kanshi yayi don tunda ya matso kusa da ita yayi perceiving kamshin ta yaji gaba daya kamar ana connecting jikinshi da nata, kasa hana kanshi daga abunda yake yi yayi saima kara zurfafa abun da yayi, tunda yakai bakinshi cikin nata kuwa komai ya dauke mashi diff, hes so much enjoying it, ganin tsayuwa yana neman gagarar shi yasa ya riko ass dinta dakyau ya nufi gadonshi da ita, ahankali ya kwantar da ita tare da yi mata runfa, amra najinta a akan gadonshi da yanda yayi mata runfa yasa hankalinta tashi sosai don har yanxu memory din first haduwanshi da ita bai goge ba daga kwakwalwarta, she can vividly recal lokacin da yanda tasha wahala sosai a hannunshi, cikin tashin hankali da tsoro ta fara bugunshi, tana son yin kuka ya qi bata daman hakan don yayi gumming bakinshi da nata, bai damu da yanayin data shiga ba haka ya fara cukwikwiyata yanda yaga dama, kwata kwata baiyi gigin cire mata rigar jikinta ba saida yayi mai isarsa kafin ya kyale ganin yana neman jefa kanshi inda bazai iya fitowa ba indai ba samun abun yayi ba. Adaddafe ya mike ya wuce bathroom ya sakarma kanshi ruwan sanyi, tunda ya tsaya gaban shower din ya runtse idanunshi shi kadai yasan irin wahalar da yake sha, ya dauka kusan awa guda a cikin shower din. Tunda ta runtse idanunta bata budeba har ya shige bathroom, ta dauka kusan minti talatin tana hawaye akwance, he was never gentle ko kadan,mikewa zaune tayi da kyar ta lalubo hijabinta ta zura, haka ta zauna daga gefen gadon nashi ta raqube, saurin taba lips dinta tayi jin yanda yayi suntum. Tana nan zaune ya fito daure da towel akugunshi, hannunshi rike da karamin towel yana goge wuyanshi, kallon ta yayi ganin yanda ta raqube a gefe kafin ya kauda kanshi gefe. Cikin natsuwa ya shirya cikin pjs dinshi, anatse ya tako gaban switch ya rage lights din dakin kafin ya wuce gefen gadon yayi kwanciyarsa tare da janyo duvet dinshi. Tunda ya fito harya shriya ya rage lights din dakin har ya kwanta bata dago kanta ba, gaba daya ta rasa me zatayi, shiko tunda ya juya mata baya bai sake waigowa ba, barcin ma kaurace mashi yayi gaba daya Tana nan zaune har kusan karfe biyun dare, tsoron kwanciya kusa dashi y agama cika ta ga gyangyadin da takeyi. Karfe biyar daidai ya bude rinannanun idanunshi alamun barci bai ishesa ba, mikewa yayi tsaye yayi miqa kafin ya janyo bedroom sleeper dinshi,ya nufi hanyar bathroom, cikin yan mintuna qalilan saigashi ya fito, agurguje ya zura jallabiyanshi ya fuce daga dakin don an kusa tada sallah. Bayan an idar saida ya tsaya yayi morning azkar kafin ya fito daga masjid, direct apartment dinsu ya wuce cikin kamewa, gaishesa baba mai gadi yayi bayan ya bude mashi kofa, yana amsawa ya wuce cikin gida, bai tsaya ko’ina ba sai part dinshi. Kai tsaye ya bude kofar yana hamma saboda baccin da bai ishesa ba don gaba daya baifi barcin awa biyu yayi ba aka kira sallah, yana karasowa tsakiyan dakin yayi turus ganinta kwance gefen gadonshi, gaba daya ta takure waje daya ta hade jikinta kamar mai tsoron wani abu zai sameta, karsowa yayi har bakin gadon ya zuba mata mayun idanunshi, kallon cute face dinta yayi hannunshi nade a kirjinshi, barcinta takeyi peacefully kamar yar baby, fuskanta tayi fayau gwanin ban tausayi, lebenta yayi jaa sosai saboda yanda ta turo bakin nata,ya dauka kusan minti goma a tsaye yana kallonta, kwata kwata bai san ya shagalta ba,kauda kanshi yayi gefe tunawa da wani abu da yayi kafin ya maida kallonshi zuwa gareta, ‘’ke! Kee! get up’’ Afurgice ta bude idanunta tare da mikewa zaune don kwata kwata batasan lokacin da barci ya kawashe ta akan gadon nashi ba, Adaburce ta sauke kanta kasa kamar mara gaskia, yana ganin haka yace ‘’ke sai an tasheki sallah ne?’’ Saurin girgiza kanta tayi ta miqe tsaye ta nufi hanyar futa daga dakin, tana futa ya danyi yar tsuqa ya rage kayan jikinshi ya kwanta. Tana futa daga dakin ta wuce sama abunta, tana shiga dakin ta sauke nauyayyiyar ajiyar zuciya, sai alokacin ta samu natsuwa, cire hijab din jikinta ta fara yi don dashi ta kwanta kafin ta wuce bathroom ta dauro alwala, cikin natsuwa ta fito ta hau kan sallaya ta tada kabarrar sallah, tana idarwa ta miqe tabi lafiyar gado don wani irin barci ne ke fusgarta sosai don sallar ma da kyar ta samu ta idar saboda jirin dake neman dibanta. Zama ammah tayi bakin gado tana mamaki hali irin na amar, don lokacin da amra ta fito daga dakinshi akan idanun hakan ya tabbatar mata da korota yayi Kenan da asubar fari, daman saida tayi tunani zai korota don haka ta sauko kasan don ta tabbatar ko a cikin dakin ta kwana,futowan amra ya tabbatar mata da yayi halin nashi kenan, amra dai bata lura da itaba don a furgice ta fito harta haura sama zuwa daki. Sauke nauyayyaiyar ajiyar zuciya ammah tayi tana mamakin hali irin na amar,yana da kafiya sosai, mamakin yanda ma kwata kwata amra bata gabanshi take, babu wanda zai kalli yarinyar ya kauda kai indai lafiyayye ne, dole saita sa idanu sosai akansu musamman amra data lura da yarinta sosai a tattare da ita. Wayarta ta jawo ta yi dialing wata number datayi saving da madina marrage cousellor, ‘’assalam alaikum likitar mata diyar arziki how are you’’ ‘’waalaikum salam hajiya ina wuni’’ matar ta fada daga chn bangare ‘’lafiya lau dear ya ayyuka da fama da mutane’’ ammah ta fada tana murmushi ‘’alhamdullah hajiya, kune da fama da mutane, yawan alkairin da kike mana saidai muyi fatan allah ya saka maki da alkahiri ya raya maki zuriyya’’ matar ta fada sounding very respectful daga chan Murmushi ammah tayi kafin ta cigaba ‘’haba yarinyar kirki ya kamata ki daina godemin, banyi maki komai ba ay’’ ‘’hajiya kinyi min komai wallahi dole nagode maki, kece sandiyar karatuna harna zama abunda na zama ayanxu, babu abunda zance sai godiya allah ya kara lafiya da tsawon rai’’ Murmushi ammah tayi tana jin dadin yanda gaba daya shes surrounded with positive mutane, nunfasa ta danyi kafin tace ‘’ina neman taimakon ki madina’’ Da sauri wanda ammah ta kira da madina tace ‘’ babu abunda zaki nema a wajena da bazaki samu ba insha allah hajiya,’’ ‘’akwai diyata danake so ki koyama karatun ku na matan zamani, yarinya ce karama’’ ammah ta fada tana sauraron ta ‘’okay, tana da aure ne?’’ madina ta tambaya daga chan ‘’eh, inason ki koya mata duk wani abu daya kamata ta sani game da rayuwa da miji’’ ammah ta fada tana sauraron ta ‘’ba damuwa hajiya, zanyi kokari insha allah, zan duga zuwa ma har gida’’ goiya sosai ammah tayi mata kafin ta kashe wayar. Bari mu leka katsina….. Rayuwa juyi juyi, yau idan kaga daddy da iyalanshi saika tausaya masu, abubuwa da dama sun faru ciki kuwa harda mutuwar inna wato mahaifiyarshi, tun bayan rasuwarta abubuwa sun dan raga masu sosai, don yanxu buga buga daddy yake yi yana dillanci, kaf anguwar nan babu wanda bai shede sa da damfanra ba, haj kareema dai itama taga sauyin rayuwa , ada chan itace da saka gwala gwala da manyan kaya, ayanxu kuwa komai ya juya masu baya, ya muhammd yana kokari sosai wajen taimaka masu da kudi duk wata, duk sanda yaso ya dawo Nigeria haka haj kareema zata hanashi saboda idan yazo ma karar dashi dasuyi kaff, khady dai taqi auruwa don yanda zance ke yawo kamar ruwa haka anguwar su ta dauka da tana dauke da cutar aids, asma kuwa tana nan tana fama da kafa daya, hajiya kareema data kallesu sai kuka don ko a mafarki bata taba kawo cewa zasu koma haka ba ita da iyalanta, zagi dai babu irin wanda dadi bayasha a wajenta, har takaiga zaman kananun yayanta kawai take a gidan, don badan sub a da tuni ta tattara ta kara gaba itama, ana cikin wannan zama allah ya hadata da wata hatsabibyar mata talatu mai gwajo uwar mata, a kasuwa suka hadu inda haj kareema taje sayan kayan miya, nan take kuwa suka hade, sai gashii allah ya hadasu anguwa dayaa ba tare da sanin su sai daga baya, haka talatu ta dunga shiga jikin haj kareema harta karanci rayuwar haj kareema da yanda take da kwadayin kudi da rayuwa don haka ta fara zugata kan shiga hanyar samun kudi irin yanda takeyi itama, da farko haj kareema bata fahimci talatu ba don duk a tunaninta sana’ar gwanjo da talatun ke fakewa dashi a matsayin sana’ar ta, shi take nufi, saidaga baya ta futo mata muraran ta mata bayanin yanda take samun kudi tana biyan buqatar kanta basai ta jira wani ya mata ba wato kawalci da bin manyan maza masu kudi dattijai a waje. Da farko mummy batayi shaawar shiga harkar da talatu tayi mata introducing ba saidaga baya ta amince saboda wulaqancin da daddy yake mata, musammad idan muhammd ya tura masu kudi haka zai je ya akshesu abanza a sunan investing kudin yake, haka zasu wuni wani lokaci babu abuncin kirki a gidan, yaranma yanxu government school suke zuwa, khady ce kadai a gabanta wadda yanxu itama ta saduda ta koma yin sana’ar sayarda sayarda takalma wanda jarin ma a wajen sabon saurayinta ta samu, shima dai saurayin dan jagaliya ne don ba auranta zaiyi ba. Change of environment yasa kananun yaranma suka koyi rashin kunya da zagi, idan kaji su jalal suna kuza ashariya saika rike baki, don babu wanda suke ragama har da iyayen nasu. Hajiya kareema dai pressure din wahalar rayuwa yasa tayi diciding bin shawarar kawarta talatu wanda ayanxu ta kasance aminiyarta, tunda ta shiga harkar kuwa sauyi yazo masu a gidan, abunci baya yanke masu safe yamma da dare, alhaji mustpah dai bait aba tambayrta inda take samu ba don shima rakubewa yayi karkashin inuwarta ana ci dashi. Akwana a tashi saiga hajiya kareema da ciki, aranar data gano tana da ciki hankalinta ya tashi sosai don haka ta fara laluben wayar talatu, rininging daya biyu talatu ta dauka ‘’yar gari any aba batan hanya kikayi ba, tun ranar dana hadaki da wannan alhajin ban kara jin motsin ki’’’ Cikin furgici haj kareema ta mike tna zarya adakin tace ‘’haba tlatu, inata kiranki tun jiya bakya dauka, kinsan irin damuwar danake ciki yanxu kuwa ‘’toh ay gashi nan na dauka ya ake ciki naga hankalinki ya tashi sosai meke faruwa?’’ talatu ta fada tana sauraronta ‘’talatu ciki, ciki ya shiga na shiga uku’’ kareema ta fada tana duban kofar shugowa dan dakin nasu ‘’shine kike wani tada hankali, amma dai kema wallahi kara wata karamar yarinya wallahi,’’ talatu ta fada tana dariya A harzuke mummy tace ‘’ke ba dole hanklai na ya tashi ba, ke kinsan wannan cikin shege ne, kuma yanxu da aurena da tsufana aka ganni da cikin shege akwai damuwa’’ Da sauri talatu ta tari nunfashinta ‘’waye zai gane? Nifa matsala dake wani lokacin kamar baki da kwakwalwa wallahi, ki gane mana’’ Dan shuru haj kareema tayi kafin tace ‘’ance maki banyi wannan tunanin bane,bazaiyuwu na barshi a matsayin na mijina ba saboda yau mun kusa wata rabonda mu kwanta tare’’ Wata bazawarar dariya talatu tayi tace ‘’and so what?, yanxu dai tukunna zubarwa zakiyi ko ajeshi zakiyi’’ ‘’zubarwa zanyi mana me zanyi dashi me zanyi da wani dan shege yanxu kuma’’ kareema ta fada ‘’ay shiknan, bari zan kira likita na saimuje kobe a cire shi’’ talatu ta fada Sallama kareema tayi mata kafin ta kashe wayar. Tana aje wayar khady ta shugo fuskanta dauke da takaicin abunda tajiyo ma kunnenta, a furgice mommy ta mike daga zaune ta dago ta kalleta, itama kallon nata tayi yanda take kallonta tace ‘’chapp yanxu ke mummy cikin shege kika kwaso?,lallai ma, kullum kece meyi mana surutun kinyi asarar haihuwa, mu kasa mu kasa, munje munyi iskanci ashe kema shi kikeyi, koda yake wallahi alhakin marayun da kika…’’ Afurgice mummy ta buge bakinta tace ‘’a gidan ubanwa kikaji wannan batu’’ Kallonta khady tayi tace ‘’wanne daga ciki? Na cikin shegen kona su salima da kika sa azubar dasu saboda rashin imani’’ Kwasheta kareema tayi ta mari tass, ta nuna ta da dan yatsa tace ‘’dan ubanki ina matsayin uwarki kike fada min Magana haka’’ kallonta khady tayi babu kunyar idanu tace ‘’hmm mummy Kenan, borin kunya ne ke damunki zanyi maki uzuri,amma wallahi allah saiya tambayeku keda dadi, duk halin da muka shiga ku kuka jawo mana, kuma bazan fasa fad aba wallahi alhakin marayun nan ne ke binmu mu duka shiyasa duk muka tsiyace,’’ ta kareshe tare da fucewa daga dakin tana hawaye, tana fita mummy ta dafe kirji tana innalillahi ‘’wannan wace irin masifa ce na shiga uku ni kareema’’ Washe gari haka mummy ta fuce daga gidan afurgice ba tare da sani kowa ba, direct asibitin da talatu ta bata address ta shige,a reception ta tadda talatu,saida suka gaisa kafin su wuce office din likitan, tunda suka zo talatu ta fada mashi buqatarsu, ba tare da bata lokaci bay ace ‘’ayki kam in yanxu kukeso za ayi, saidai sai kun cika min hannu, bayan wannan dole sainayi mata scanning da yan gwaje gwaje saboda bana son asamu complications don wannan aikin kusan yana da risk sosai,’’ atake talatu tace ‘’haba magaji baka da case’’ Wata irin dariya ya kyakyace kafin yace ‘’dillaliyar yan gwanjo ina yinki sosai’’ Saida suka aje mashi kudinshi kafin ya buqaci mummy ta kwanta don yin scanning,anatse ya soma duba cikin nata, gama daya satinshi shida don haka yace ‘’ayki zai yuwu don cikin baiyi gir…’’ dan shuru yayi yana gwalo idanu yana duban mahaifarta da kyau, ganin yayi shuru yasa takatu cewa ýadai’’ Nunfasawa yayi ya dubesu duka yace ‘’gaskia akwai matsala, cikin nan bazai zubu ba dole sai an haife shi,mahiafarta is weak, kuma kunsan cire ciki kamar forcing dinshi ne don ya futo bawai kamar bari bane don haka ayki bazai yuwu ba gaskia, idan kuwa akayi zata iya mutuwa’’ Hankali atashe mummy tace ‘’na shiga uku, yanxu babu yanda za ayi ya fit aba tare da wata matsala ba’’ Dariya likitan yayi tace ‘’haba hajiya lokacin da kike kwasar dadi bakiyi tunanin ciki ba sai yanxu, ai kawai kiyi hakuri ki haife shi don wallahi zaki iya mutuwa idan aka ce za ah cire shi don dole’’ Mummy dai karamin hauka ne batayi bad n hankalinta ya tashi sosai, yanxu ya zatayi da wannan masifa data tunkarota, babu abunda yafi tayar mata da hankali sai tunawa da daddy, tabbas shizai fara tona mata asiri don sunfi wata hudu basu kwanta ba,tunda suka fito daga asibiti mummy ke kuka har suka shiga napep, ganin haka yasa talatu cewa ‘’kewai kukan me kikeyi kamar tashin kiyama?,’’ Cikin jin haushin talatu ta soma Magana ‘’haba talatu, ay dole kice haka tunda ba kece a cikin situation din dana tsiinci kaina a ciki ba’’ ‘’’toh ay naga kin tsaya kina bata ma kanki lokaci kina kuka ne, inma wanchan maholon mijin naki kike tsoron karya gane akwai yanda zamu toshe bakinshi, bazai taba cewa komai ba akan wannan ‘’ Cikin jin dadi mum kareema tace ‘’dan allah ki fada min,ya za ayi kenan’’ Murmushi kawai talatu tayi tace ‘’ki kwantar da hankalin ki indai kina da talatu bakida case’’ Nan take ta fada ma mai napep inda zai kaisu, cikin yan muntina kadaan sai gasu cikin wata anguwa, saukesu mai napep yayi suka sallameshi suka wuce, saida suka danyi tafiya mai nisa har suka wuce wata maqabarta kafin su shige wani gida dake kallon maqabartar, da baya baya talatu ta shiga gidan, mummy na ganin haka itama ta shige,babu komai a cikin gidan sai katon fili dake sagaye da bishiyu, sao tsakiyan bishiyar wani tsoho zaune akan taburma, anatse suka karaso suka zauna gabanshi, talatu ce ta fara gaishesa kafin ta nuna kareema tace ‘’malam na zango, wannan kawata ce, ga matsalolinta…..’’nan talatu ta fada mashi komai tare da buqatar da suke nema daga wajenshi, dago wa yayi ya karema karima kallo, kamar yanda itama take kallonshi, tsoho ne tukuf don har furfura ta gama cika fuskanshi, wata yar dariya yayi irin ta tsoffi yace ‘’ an gama, zaku niya tafiya’’ Shuru mumy tayi tana mamaki, just like that an gama?, talatu ce ta kallshi ta aje mashi maqudan kudi tace ‘’mun gode malam na zango’’ Sallama sukayi mashi suka fito atare,kareema dai gaba daya hankalinta ba a jikinta yake ba, kallon takatu tayi tace ‘’ban gane me tsohon nan ke nufi da an gama ba’’ Kallonta talatu tayi kafin ta bude Jakarta ta janyo cingum ta wulla bakinta kafin tace ‘’ayki ya tafi inda ya kamat yaje, ay an gama komai, da kanki zakizo ki bani labari’’ Shuru dai mummy tayi bat ace komai ba har suka iso anguwarsu… Abuja Nigeria…… Yau sati guda Kenan, kullum madina ke zuwa wajen amra,da farko amra bata sake mata ba, ganin haka yasa madina ta fara janta da hira har suka shaku sosai cikin yan kwanakin, madina wayyaiyar yarinya ce, haifaffiyar garin sokoto ce aure ya kawota nan waje wajen Abuja har mujinta ya rasu, ya barta da yaya biyu,akwai wani program da akeyi na mata inda mata ke taimakon yan uwansu mata, ta hanyar basu jari da kudi da abubuwan da zasu dogara da kansu, ammah na cikin top member na cikin kungiyar inda take contributing sosai wajen taimakaw matan nan,anan ammah ta san madina,abunda yaja hankalin ammah ga madina shine,ta fita daban cikin sauran mutane, ita burunta kawai ayi sponsoring karatunta ba kamar sauran da suke neman aba su jariya ba, nan take ammah ta dauki nauyinta da karatunta, madina na ganin haka kuwa ta miqa yayanta wajen wan babansu don daman ba iya rikesu zatayi ba koda ta koma wajen iyayenta, cikin shekaru kalilian mdina ta gama karatunta na physiology harta fara aiki a cikin wani asibiti, inda ta samu wani bangare daban na sashen mata, har take yima mutane masu matsalolin aure counselling, duk wanna achievement din nata har yanxu she believe saboda ammah ne don kwata bata taba tunanin zata kai inda take ba ayanxu ba tare da taimakon ammah ba da suke kira da hajiya uwar marayu’. Yau Friday don haka sai wajen karfe hudu ta karso gidan don saida ta gama da office, lokacin data shugo ammah na zaune a parlor, cikin girmamawa madina ta karaso suka gaisa, nan ammah ke tambayarta any progree ‘’ay hajiya daughter taki tana da wayewa sosai, tana daukan karatu ssoai’’madina ta fada tana murmushi ‘’madallah, nasan bazaku bani kunya ba ay, haka nake so naji, allah ya taimaka yarinyar kirki’’ ammah ta fada tana murmuhsii ‘’ameen hajiya’’ ‘’kije saman yanxu ta haura’’ ammah ta fada tana kallon tv Anatse madina ta mike ta hau saman, direct dakin amra ta wuce da sallama, amra dake sanye da riga da skirt tayi saurin juyowa jin muryarta ‘’ánty madinaaaa, sannu da zuwa’’ Murmushi madina tayi ta karaso cikin dakin ta cire mayafinta tace ‘’washh na gaji, yauwa student, ya zaman gida fatan ki fara bashi assaignment kema’’ Shuru amra tayi tana jin kunya tace ‘’anty madina its not easy oo, kinsan na maki bayanin komai’’ Kama baki madina tayi tace ‘’haba karki bani kunya mana mrs general’’ Karasowa amra tayi har inda take zaune cikin nastuwa tace ‘’hmmm anty madina Kenan wallahi bazaki gane bane, ahaka ma da nake zuwa dakin nashi bakiji kirjina ba’’ Dariya madina tayi tace ‘’banga laifinki ba wallahi, ni har yanxu mamaki nake ashe shine mujin naki?, dole kiji tsoro sister don wallahi jiya dana ganshi saida gabana ya fadi, yana da wani irin kwarjini sosai, saidai bari kiji na fada maki wani abu’’ Madina ta fada tana kamo hannunta tace ‘’kalleni kiga, sister ke macece, mace nada wani sirrin daraja, musamman irin ku, jibeki fah san kowa kin wanda ya rasa, wallahil azeem duk gigin kanshi zaki iya saukewa trust me and trust the process,’’ Sauke ijiyar zuciya amra tayi tace ‘’wallahi tsoronshi nake ji anty madina, kinga yanxu fah kamar ya kara tsanata, baya kallon inda nake kwata kwata, baya cemin komai har gaisuwata ya daina amsawa’’ Shuru madina tayi tana sauraron ta kafin tace ‘’wace irin gaisuwa kikayi mashi? Kinyi irin wadda na koya maki ko yaya?’’ Sunkuyar dakai amra tayi tana dan murmurshi ‘’gaskia anty madina nidai bazan iyaba wallahi’’ amra ta fada tana sunnar dakai ‘’kinji matsalarki Kenan wallahi, menene abun kunya adan hugging,kinga wallahi in baki cire kunya da tsoronshi ba wallahi zaki wahala’’ Kallonta madina ta sakeyi tace ‘’dear in tambayeki mana? Bakyason kiga kuna sakewa kedashi?,’’ ‘’ina…so’’ amra ta amsa ta jiki a mace ‘’then you have to make him know your existence, you have everything da namiji mai lafiya dai bazai iya kauda kai daga ganinki ba,kuma wallahi yanxu kiyi min alkawarin zaki cire duk wani tsoronsa daga ranki, ki saki jiki kiyi abunda ya kamata inba haka ba wallahi haka zaiyi ta maki kallon hadarin kaji, don yarigada ya dandana ki, inason ya haukace akanki ta yanda bazaiyi yan seconds b aba tare da yaji motsinki a kusa dashi ba’’ ‘’anty madina zan iya kuwa? Ni ina ganin kamar yafi karfina’’ amra ta fada ashagwabe Dan buge mata bagi madina tayi tace ‘’waya fada maki namiji yana fin karfin mace, musamman mace irinki, gaki da kayan alatu allah ya baki diri da komai, ga kyawun fuska gana hali duk kin hada ke kadai’’ Dariya amra tayi ta kalleta ‘’kai anty madina da zuzuta, yanxu me zaki buqata akawo maki?’’ Dan dagiwa sukayi jin an bude kofa, daga nesa salima na hangosu tace ‘’yanxu nasan zaku koreni, waima anty madina me kike koya mata ne? nima akoya min’’ Hararata amra tayi tace ‘’toh mara kunya, futa anan’’ Dariya madina tayi tana kallonsu har salima ta fita tana cewa ‘’ina wuni anty madina, ‘’ Amsata madina tayi harta fuce tana kunkuni, maido da kallonta ga amra tayi tace ‘’yauwa as I was saying,wallahi saikin dage damtse ki cire wannan tsoron naki fah, yanxu dai daga ina muka tsaya jiya?’’ ta fada tana kallonta….. Sun dade sosai inda madina ta tsatsarata akan yanda zata dunga tarairayarshi, itadai kawai tana jinta ne saidai tasan cewa shidai duk wannan ba lallai yayi aiki a wajenshi ba. Sai wajen karfe shida na yamma madina tayi masu sallama ta wuce gidanta. Yau amra da kanta ta sauko kasan ta dora dinner, nan salima ta sauko ta tayata tare da talatu, sai wajen gab da sallar magrib suka gama, da taimakon salima suka jera komai a dining, suna gamawa suka wuce sama atre gaba dayansu. Wani sabon wanka amra ta sake ta sauya kaya zuwa doguwar riga a shape gown data fidda shape dinta sosai, atamfa ce Holland mai zanen flowers mai kyau, anyi mata dinkin stones tundaga sama har kasa yayi mata kyau sosai, feshe jikinta tayi da turaren ta masu sanyin kamshi kafin ta tada sallah, tana nan zaune aka kira sallah isha’I tana idarwa ta danyi yan addu’oi ta dan dade sosai a zaune kafin ta miqe ta zare hijab din nata ta wuce gaban gado ta janyo wayarta, ammah tasa an mata sabon sim card saidai bata da number dayawa a ciki daga na ammah saina haifa da Nadine ,suma duk numbers din nasu basa shuga, gashi tayi trying tura masu message shima baya tafiya, har social media din haifa saida ta shiga ta tura mata message thrug Instagram, shima shuru babu response, haka nan ta hakura saidai kullum saita duba Instagram dinta, Yanxu ma zaman datayi duban Instagram din ta soma yi, ganin babu response yasa ta hakura kawai ta soma duban timline dinta,da sabbin followers dinta, tana cikin yan dube dubenta ta shiga wajen suggested followers, taga handle din amar, bata dauka shi bane ba don sunan dayayi using as ‘’A..mar, kallon profile din ta soma yi ba tare da ta shiga ba don tabbatar da ko shi dinne, ginin picture din baya fita sosai yasa ta shiga cikin account din, nan take pictures dinshi sukayi appearing guda hudu ajere, samun kanta tayi da shiga cikin hoton don tabbatar da shi dinshi, first picture din a tsaye yake a safari da kundura a saka wani bakin glass gefenshi wani tattabara ne dayayi landing a kafadarshi ya juya yana kallon tattabar, yayi masifar kyau sosai a hoton don ita kanta saida ta shagala da kallon shi, hes looking so so cute and charming, haka ta sakankance wajen kallon hotunan nashi kaf har tayi liking day aba tare da saninta ba, saida salima ta shigo dakin tace ‘’adda dinner’’ kafin ta danyi firgigi ta waigo tace ‘’gani nan’’ Atare suka sauko kasan , ammah ne kawai zaune kan dining gefenta salim, zama duk sukayi atare, cikin yan mintuna kalilina ammah tace ‘’salima jeki kira yayanku’’ sanin wa take nufi yasa ta miqe a tsanake ta wuce dakin nasa, da sallama ta shiga har cikin dakinsa, azaune ta hangoshi ya doka tagumi abun tausayi, kallonshi tayi kafin ta karaso har inda yake kanta a kasa tace ‘’dinner is ready ammah tace ka fito’’ dan dagowa da jajayen idanunshi yayi ya kalleta yace ‘’ina zuwa’’ Wani iri taji ganin yanda yanayinshi yake gashi yanda ya bata amsa ma yasa taji babu dadi harta juyata dawo tace ‘’is everything okay with you’’ Ay kamar jira yake ya juyo ya kalleta yace ‘’youre asking me if everything is okay?i thought kince you don’t care anymore, so why are you asig huh?’’ ya fada yana kafeta da idanu, wani irin rashi dadi taji saidai hakan baisa ta ji zata sauke kudurinta akanshi ba don haka tace ‘’I just ask bawai don na damu bane’’ Ataqaice ya bata amsa da ‘’okay good’’ Yana kaiwa nan ya juya mata bata, rike kugu tayi tana mamakin shi kafin tace ‘’me yake nufi da hakan Kenan?daman nasan ba sona yake ba’’ Yana gab da shiga bathroom ta dago murya a hasale tace ‘’hmm namiji Kenan daman nasan ba sona kake ba fada kawai kake abaki’’ Juyowa yayi gadan gadan jin abunda ta fada yazo gab da ita yace ‘’ are you kidding me?bayan kinyi neglecting dina yanxu kuma kina questioning son da nake maki?anyways laifina ne dana kasa moving on da rayuwata dama chan nike sonki ba sona kike ba so nima zanyi kokari na cireki araina’’ yana kaiwa nan ya fuce daga dakin ya barta tsaye hawaye na zarya a fuskanta, rai abace ya wuce dining din ya zauna, itama saida ta daidaita natsuwarta kafin ta fito daga dakin ta zauna’ Abunci suka fara ci atsanake babu wanda yace tak sai karar cokula dake tashi, ‘’barka da dare ammah’’ Da sauri duk suka dago don gaba dayansu babu wanda ya lura da karsowarsa har ya wuce mazauninsa, kallonshi da gefen idanu amra tayi kafin ta sauke kana ‘’yaushe ka dawo son, na dauka zaka kai dare yau ay’’ ammah ta fada tana sauke spoon din hannunta kan plate ‘’dazun na shigo’’ ya fada yana jan kujera ya zauna fuknshi na nan yanda take babu wasa Duk gaishesa sukayi banda amra data tsaya dacin abunci nata saida ya zauna ta dan dago da fuskta dake kyallin hutu tace ‘’barka da dawowa, ina wuni’’ Atakaice ba atre daya kalleta bay ace ‘’alhamdulillah’’ Mikewa tayi ta tako har inda yake dab dashi sosai don yana jin kamshinta a hancinsa tace ‘’what sould you like’’ yanda ta fada saida ya sashi dagowa ya mata kallon second biyar kafin ya sauke yace ‘’any thing’’… anatse ta soma juya mashi baya ta koma wajen warmers ta bude, tunda ta juya mashi baya ta soma takawa gabanshi ya fadi dammm, bayanta ya zuba ma idanu, ya kasa kaudawa, ammah dai tunda ta dago ta kallesu tayi saurin sauke idanunta ta cigaba da cin abuncinta, su salima kuwa daman su hankalinsu ba akansu yake ba, salim kam shi harya mike yabar dining din, Saida ta zuba mashi yanda zai isheshi, white rice da kidney and liver sauce kafin ta tako har inda yake ta aje mashi tace ‘’bismillah’’ bin bakinta ya danyi da kallo kafin yayi saurin kauda kanshi, daman juice yana daga dayan bangarenshi don haka daga gefe ta rankwafo ta zagayo da hannunta ta janyo glass jug din, ay tunda tayi hakan ya saki spoon din hannunshi kan plate din, saida ta janyo glass din ta matsa ya samu yajaa dogon nunfashi yana mamakin abubuwan da takeyi, da sauyin data yi cikin kwanaki, haka ta zuba mashi juice din ta tura gabanshi kafin ta koma mazauninta hankali kwance. Anatse kowa yaci abunci har suka miqe su duka don daman sun kusa gamawa ya shugo dining din, ammah ce ta fara tafiya kafin salima follow by aman, amra dai bata dagaba haka zalika bata dago ta kalleshi ba shima bai kalleta ba saidai yana mamakin qin tashi datayi don ya lura da ta gama cin abuncin. Saida y agama tsaf ya janyo tissue ya goge bakinsa kafin ya jayo glass cup din juice, tana ganin haka ta mike tsaye ta fara tattare kwanukan, saida ta kwashe duka harta dawo dining din yana zaune juice a hannunshi, takowa ta soma yi cikin takunta mai daga hankali ta karaso har inda yake tace ‘’kana buqatan wani abun ne?’’ ta karashe tana kafeshi da idanu yanda ya kafeta itama, mamakin yanda take kallon cikin idanunshi yasa ya kasa cewa komi, at the same time bai dauke idanunshi akanta ba, saida tace ‘’yaayaa?, do you need anything?’’ Samun kanshi yayi da girgiza mata kai, tana ganin haka kuwa ta juya ta soma taku daidai kamar mujiya, yanda take tafiya kamar bazata taka kasa ba harta nufi stairs,ta haura saman abunta, baki asake ya dunga kallonta harta wuce saida ta fuce mashi daga gani yadan yi tsaki ya miqe yabar dining din. Kamar kullum saida tayi wanka ta goge jikinta da turaren da ammah kafin ta janyo nighties dinta da ammah ta saya mata kwanaki wanda ta jingine su saboda kunyar sasu da take yi, yanxu kuwa maganr anty madina da karfin gwiwa da take bata yasa take jin zatayi kokarin rage kunyar da takeyi, Janyo wata milk night gown tayi,rigar straight ce kamar ta sirara, hannun rigar sirri, gaban rigar anyi v neck don cleavages dinta ya fito sosai,koda tasa rigar saida ta tsaya ta karema kanta kallo, she looks so breath taking, tayi masifar kyau sosai ba kadan ba, murmushi kawai tayi gabanta nadan faduwa tunawa da maganr da madina tayi mata akn cewa ta rage kunya idan tana tare dashi ta saki jikinta ta daina jin tsoronshi kwata kwata, da kyar ta tattaro kuzanrinta ta kalli kanta tace ‘’an y azan iya kuwa’’ Chan kuma ta kara kallon kanta ‘’why not, kefa macece, dole ki tsaya tsaye akanshi inba haka ba haka zaki kare rayuwarki cikin kunci’’ Saida ta jaddama kanta tare da hana kanta tsoron komai kafin ta janyo hijab dinta da wayrta ta tare da sleeping mask dinta ta fuce anatse, tana fitowa taci karo da salima tana haurowa hannunta rike da cereal, kallonta amra tayi tace ‘’kedai da ciye ciyen dare’’ Tabe baki salima tayi tace ‘’ina zuwa adda’’ ta fada cikin zolaya don tasan duk nuqu nuqun da takeyi tare da madina harma da ammah, banza amra tayi mata tace ‘’ruwan da zan dauko ma saina fada maki’’ Dariya kawai salima tayi tace ‘’mu kwana lafiya addan mu’’ Da harara amra ta bita harta shige dakinsu, amra na ganin ta shige ta sauka kasan cikin nastuwa, bata tsaya knocking ba ta shige part din nashi, saida tasan tsaya a sitting room ta karema ko’’ina kallo kafin ta wuce bedroom din kai tsaye, da sallama ta bude kofar bedroom din, zaune yake baking ado ya dafe kanshi dake mashi wani irin masifaffan ciwo, takowa tayi gefen gadon inda take kwanciya ba tare da ta kalleshi ba, tunda ta shigo kuwa yaji kamshinta daga zaunen da yake, tana ganin haka kuwa ta kauda kanta gefe ta cire hijab dinta ta ta aje kusa da ita don dashi take luluba, tunanin ko me yasameshi ya dafe kanshi takeyi tan nan zaune tajiyo muryanshi ahankali ‘’bude side drawer ko miqa min magani’’ Anatse ta miqe tsaye ta janyo drawer dake gefenta ganin magunguna da yawa yasa tace ‘’wanne za a dauko’’ ‘’panadol’’ ya bata amsa, tana jin haka ta gane kanshi ke mashi ciwo, don haka ta dauko Panadol din ta tako inda yake ta mika mashi, ‘’gashi’’ Dan dagowa yayi ya soma kallonta tundaga kan yatsun kafunta zuwa fuskanta, saurin runtse idanunshi yayi don baiyi tunanin ganinta a haka ba, itako daman da gayya tayi haka dukda tsoron daya cikata,ganin yaqi karban maganin ya kafa mata idanu yasa tace ‘’ga maganin’’ Kauda idanunshi yayi ya miqa hannu don karban maganin, nan take ya hade hannunta da maganin, wani irin shock yaji da sauri ya dago ya kalleta tare da karban maganin, tana ganin haka ta wuce gefen bedside ta dauka bottle water ta mika mashi, karba yayi ba tare da ya kalleta ba haka zalika baisha maganinba, Take zuciyarta ta fara raya mata wani abu, runtse idanunta tayi kawai ta sallamawa kanta tare da zama gefenshi, hannunta ta daura kan nashi, maganin hannun nashi ta karba daga hannunshi ta balla guda biyu tare da bude bottle water din tace ‘’gashi’’ ta fada tana mika mashi, samun kanshi yayi da karban magani yasa a bakinshi kafin ya karbi ruwan hannun nata ya kora dashi, yana gma sha ta karba daga hannunshi ta rufe, kafin ta miqe tsaye, tana miqewa ya kwanta da bayanshi kafafunshi na kasa jikinshi na kan gadon. Kamar munafuka haka amra ta zagayo ta hau gadon ta zauna, hannunta na rawa tana tsoron abunda zuciyarta ke ingizata, shiko idanunshi a rufe yake don kanshi wani irin bugu yake mashi kamar an daura mashi buhun shinkafa, kamar daga sama yaji kanshi akan lausassan hannunta ta tallabo kanshi ta dora kan cinyanta,da sauri ya bude idanunshi tarr akan fuskanta don tadan rankwafo, murmushi tayi mashi tace ‘’this will help’’ ta fada tana massaging kanshi ahankali dayasashi runtse idanunshi yanajin yanda take massaging kan nashi, ta dauka kusan minti talatin tana massaging dinshi in a slow motion motion har barci ya soma debanshi, d moment was out of world, barci na yake son dibanshi sosai, saidai hakan bai samu ba don baya son yanayin yakare, chan yaji ta daina massaging din,bai bude idanunshi ba saida yaji abu a fuskanshi, da sauri ya bude idanunshi, gashinta ne ya barbazu akan fuskanshi sakamakon barcin daya kwasheta ta rankwafo, hannunshi biyu yasa ya tattare gashin nata baya dukda yana cikin hula ya karema fuskanta kallo, ya dauka kusan inti goma a haka kafin ya daga kanshi daga cinyanta yace ‘’mteww inkinsan barci zakiyi meysa zaki fara ’’ Da sauri ta bude rinannaun idanunta da barci ya rikesu sosai tace ‘’laaa sorr…yyy’’ ta fada adan shagwabe kafin ta matsa gefe ta kwanta kamar gawa, ‘’whys she sleeping like a dead person’’ ya tambayi kanshi, saurin dauke kanshi yayi daga gareta ya koma gaban couch ya zauna yayi relaxing kanshi [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update!! Unedited chapter Karfe shida da rabi daidai ya bude idanunshi da sukayi mashi nauyi sosai, dagowa yayi daga zaune kan couch din, baima san lokacin da barci ya kwashe shi ba, squeezing fuskanshi yayi ya dago hannunshi ya sanya a bayan wuyanshi daya rike, saida ya dauka kusan minti biyar a zaunen kafin ya miqe, direct cikin bathroom ya shige ya dauro alwala, kafin ya fito cikin kamewa, bai tsaya duban inda take kwance ba ya zura jallabiyanshi ya shimfida sallaya ya tada kabbarar sallah, yana idarwa ya fara lazimi anatse. Dai waigawa yayi ya kalleta nay an seconds kafin ya kauda kanshi, kamar wanda yayi tunanin wani abu ya sake juyo da kanshi, sai alokacin ya tabbatr da fadowan zatayi daga kan gado don lokacin daya juyo yaga tana juyi kamar zata sulalo, da sauri ya miqe azafafe ya yarda charbin hannunshi, taku biyu yayi ya karaso gefen gadon ya duka tare da taro ta da hannunshi don kiris ya rage ta fado, gaba daya jikinshi ta murgino cikin barcinta don bata farkaba kwatakwata, mamkin irin nauyin barcin da take dashi yake yi, sai alokacin yayi dana sanin miqewa ya tarota, dama barinta yayi ta fado ya fada aranshi, yar tsuka yayi yana shirin turata daga jikinshi yaji ta nanuqoshi sosaai tana tura kanta cikin kirjisnhi, atake yayi baya ya zauna dabas,ya dafe tiles, yanda take shishige mashi gaba daya kamar mage ya sashi kallonta dakyau, shi baima lura da kayan data saka jiyan ba sai yanxu, rigar tayi mata kyau sosai ta bi lafiyar fatar jikinta ta haskata, maido da idanunshi yayi kan fuskata datayi fayau, he can’t lie tana da innocent cute face, tabe bakinshi yayi ya kalleta da kyau yace ‘’kee’’ shuru babu respond don haka ya dan matso da fuskanshi daidai tata ahankali ya soma Magana ‘’keee….tashi,’’ ya fada da dan karfi Sama sama ta soma jin muryanshi a kunnenta, ahankali ta soma bude sexy idanuwanta  bata kaiga bude sub a ta lumshesu still bata tashi ba don duk tunaninta mafarki take, yana ganin haka kuwa yadan harzuka ‘’open your eyes kona zubar dake’’ Fugigi ta bude idanunta don sai alokacin ta tabbatar da ba mafarki take ba, kuri tayi mashi da idanu taqi sauke wa, shima kallon nata yake fuskanshi babu annuri ba wasa, saurin lumshe idanunta ta sakeyi ta dan tabe bakin ta kamar yar karamar yarin, ‘’lallai yarinyar nan ta raina min hankali, ina mata Magana tana lun lumshe min idanuwa’’ ya fada a cikin ranshi, duk wannnan zancen da yakeyi aranshi bai sashi ya tureta daga jikinshi ba, itako haka kawai taji bazata iya tashi daga jikinshi ba, don shes weak, gashi barci bai isheta ba, ‘’are deaf ne? get off me kafin ranki ya baci’’ Ya fada babu wasa afuskanshi, dukda gabanta na faduwa haka kawai taji zata dake taki tashi daga jikin nashi. Kamar yar baby haka ta sanya hannunta ta nadoshi sosai a jikinta, ashagwabe ta soma cewa ‘’ya..ya wallahi kaina yana min ciwo sosai, bazan iya tashi ba I’m weak’’ ta karashe tana turo baki, kura mata idanu yayi yana kallon ikon allah, yanda take mashi Magana ashagwabe ma is giving him phallus, da sanyin safiyar allah  yarinya karama na neman rikita mashi lissafi, kiri kiri ya kasa controlling mind dinshi, da mamaki amra taji ya dauketa gaba dayanta ya maidota gadon ya dafe bedding din ya sakata tsakiyanshi, don daya ajeta bai daga ba, idanunshi na cikin nata yana sauke mata su, saurin lumshe idanunta tayi she can feel yanda yake bin jikinta da mayen kallonshi, kokarin hana kanshi yin abun kunya yake saidai inaa kamar ma fusganshi akeyi zuwa gareta, he can still sniff kamshin turaren jikinta dake dagula lissafin kwakwalwarshi,ita kuwa tunda ta rufe idanunta taqi budesu, babu abunda kirjinta keyi sai lugude, indai ya rabeta babu abunda ke fado mata aranta kamar irin wahalr datasha a hannunshi, dukda anty madina na convincing dinta akan cewa ta miqa amshi kanta,ta cire tsoron komai itadai batajin shes ready for that. Bata gama tunanin ba taji saukan hannunshi wajen kafadarta, yana sauke hannun rigar jikinta, saurin bude rinannun idanunta tayi ta sauke akanshi, ya rankwafo sosai gab da fusaknat, idanunshi a rufe, ganin haka yasa ta runtse idanun nata don duk tunanin kissing dinta zaiyi, bazato ba tsammani taji tip din hancinshi kan fatar shoulder dinta zuwa ga wuyanta,ahankali yake brushing lips dinshi da hancinshi yana sniffing dinta slowly kamar wani mad dog har yazo daidai kunnenta ya sauke mata zazzafan nunfashin sa… Kasa motsawa tayi don kamar an dauke mata wuta,dukda tana jin tsoro hakan baisa taji wani irin bakon yanayin na ziyartarta ba,kamar an arura mata wuta a jiki haka ta soma ji don wani irin gumi ne ya soma tsatsafo mata, ‘’why are you weak?’’ ya fada yana kai bakinshi cikin kunnenta in a sexy way, cikin sauri amra tayi gasping breath dinta tana jin wani irin waiwaiyi a kasan ta, yanda ya yake mata Magana a cikin kunnenta ba karamin effect yake bata ba, don gama daya jinta take kamar shes getting out of the world, ta kasa fahimtar dalilin da yasa jikinta yake wannan response din, yanayin da take ji bai gama zama high ba saida ya danyi bitting kunnenta in a naughty way ‘’so youre naughty huh?,’’  Ya fada yana dago kanshi tare da fuskantar ta da kyau yana zuba mata mayun idanunshi da sukayi jaa sosai alamun yah hau network, he can feel yanda take harhade kafafunta, kallon yanda ta damke bedsheets din gadon da yanda ta rufe idanunta gam yayi, wani irin murmushin mugunta yayi yace ‘’so that’s the reason kike acting as a wife now?, ya fada babu wasa, saurin dawowa hayyacinta tayi ta bude idanunta tarr akanshi, baibar kallonta ba ya cigaba da cewa ‘’ ‘’you think what youre doing will change my thought on you?let me make things clear, bana buqatarki a rayuwana kwata kwata ive said this countless of times, I don’t even know why you changed your mind about this whole god damn things, so let me remind you idan nayi Magana daya bana chanzawa,and all this acting that youre doing its better you stop it, it wont work on me okay? You gerrit?’’ ya kaarshe yana kallonta, wani irin maqoqon baqin ciki ne ya tsaya mata a maqogaro, kuka take son yi don taji zafin maganar tashi sosai saidai tana kokarin hana kanta, ‘’this is going to be tough as I predict’’ ta fada a zuciyarta, da mamaki yake kallon yanda take mashi murmushi, ada chan idan ya fada mata Magana hawaye take yi, saidai yanxu yayi mamakin ganin akasin, mikewa yayi azafafe daga kanta, binshi ta soma yi da idanu har zuwa kasanshi, tana daga kwance ta dago a sanyaye cikin dakewa, fukanta dauke da murmushi tace ‘’hmm yaaya Kenan, komai zakace dai I’m still your wife’’ tana akrashewa ta mike tsaye kamar ba ita tayi Magana ba ta raba ta gefenshi ta zari hijab dinta ta saka tare da fucewa daga dakin ta barshi baki asake, he can still recall irin kallon da tayi mashi kafin ta fuce daga dakin, yar tsuka yayi ya wuce bathroom kai tsaye, tube kayanshi yayi ya wuce shower, tunda ya kunna shower din kwakwalwarshi ta soma tariyo mashi tundaga lokacin daya sauketa kan gadonshi har zuwa abunda  kallon datayi mashi da kalamanta na karshe, saurin sauke kanshi yayi ya kalli erection dinshi dake dripping, sai a lokacin ya fuskanshi ma’anar kallon datayi mashi da kalamanta na karshe, da sauri ya daki bangon shower nitch yace ‘’shitttt’’ Wani irin takaici ya soma ji na kanshi, duk maganganun da yayi mata yanxu a banza Kenan, rainin da yake tsoro yanxu zai shiga tsakaninsu don tabbas erection dinshi ta gani, shi kwata kwata bai kawo wannan aranshi ba kuma baiyi tunanin zata lura ba ko tayi tunanin shima ya shiga yanayi, don kallon da yake mata as yarinyar da bata san komai ba ‘’haba dude shes 23 fah, dole tasan komai’’ zuciyarshi ta raya mashi, hes trying to convince kanshi cewa bata gane ba saidai wannan look din datayi mashi ya tabbatar mashi da tasan komai. ‘’but meysa yarinyar nan take bashi wuta ne duk lokacin da ya rabeta? ko bai rabeta bama he feels her presence koda yaushe,’’ ya tambayi kanshi tare da kallon erected di22k dinshi harga allah hes craving for her sosai, don tun bayan first sex din da sukayi a wannan lokaci da kyar ya hana zuciyarshi daga abunda take ingiza shi akan yi, tsaki kawai yayi ranshi adan bace, ‘’I will just ignore her completely kafin nayi abun kunya’’ ya fada ma kanshi   Tunda ta fito daga dakinshi dakinta ta wuce directly, aggaugce ta tube kayan jikinta bata tsaya komai ba ta wuce bathroom don tunda ta miqe tsaye kafafunta a dakinshi kafafunta suka fara trembling, cikin sauri ta kunna bath ta kunna ruwan zafi ta shige cikin bath tube din ta hade kai da gwiwa, wani irin baqon yanayi take ji mara misaltuwa wanda ta rasa ko menene but definitely it has to do with abunda yayi mata dazu, abunda ta kasa ganewa shine, that’s not the first time data taba jin closeness dinsu don har sex sunyi saidai yanxu taji wani abun daban wanda ta kasa controlling jikinta, kuka ne ya kufce mata sosai jin yanda cikinta yadan murda mararta ta kulle, she can feel abuu na sauka akanta, what shes feeling is unbearable, saurin runtse idanunta tayi tunawa da yanda yayi bitting kunneta da yanda yake sauke mata nunfashinsa akan wuyanta, ‘’innalillahi wa inna ilaihi rajiun’’ ta soma furtawa ahankali jikinta na trembling, ita taqamaimai bazatace ga abunda take jiba,ta dauka kusan awa guda cikin bathtub tana mutsu mutsu kafin ta danji dama dama, jikinta y agama mutuwa gaba daya, anatse ta fito daga cikin bathube, ranga ranga taji futsari ya tunkudo mata, saida ta zauna tayi fitsarin taji wani irin relieve sosai, jiki a mace ta janyo hand washer faucet ta soma yin tsarki, dan jim tayi ta fidda hannunta, zaro idanu tayi cikin mamakin ganin yanda wani ruwa mai yauqi kebin hannunta, shes so confuse tama rasa me zatayi, ‘’wannan menene kuma’’ ta tambayi kanta, ganin bata da amsar tambayar tata yasa ta karasa wanke pp dinta ta wuce shower tayi wankanta fess ta dauro alwala ta fito, Lokacin data fito gari yayi haske sosai don kusan karfe takwas, agaggauce ta shirya cikin manyan kaya, doguwar rigar lace anyi dinkin riga da skirt, kayan ya zauna dam ajikinta saboda yanayin jikinta, dirin ta ya fito sosai haka zalika kayan sunyi mata masifar kyau, Cikin hanzari ta gama saka kayan ta zura hijab dinta ta hau kan sallaya ta tada sallah, tana idarwa ta mike ta zare hijab din ta wuce gban dresser don ko mai bata shafa ba,kallon kanta tayi ta jikin mirror tana mamakin kanta sosai yanxu itace ta koma haka? Ta tambayi kanta, lallai allah baya barci, kuma yana tare da duk wani bawanshi musamman marayu, gaba daya rayuwarta bata taba tunanin zata samu gatan saka sutura ba masu tsada tun bayan rasuwar iyayen su, tunawa da iyayensu yasa jikinta yamutu sosai, yanxu babu wanda zasu nuna a matsyin danginsu yanxu daman chan mami batada dangi don uncle dinta daya riketa ya dade da rasuwa tun tana raye,daddy kuma ya nuna tsantsar butulci da cin amana agaresu da iyayensu, don amana ce a hannunshi amma haka yayi watsi dasu ya wulaqantasu, hawaye ne ya soma sulalo mata tunawa da rayuwar da sukayi abaya, nan take ta fara godiya ga allah da irin gatan daya masu ita da kannenta daya kawo masu ya muhammd cikin rayuwarsu, duba ga komai ayanxu tun bayan tafiyarta dubai har zuwa yanxu shine ya haskaka rayuwarta da qannenta, ayanda take jinshi aranta ayanxu batajin akwai abunda bazata iya mashi ba shida ammah, batada gatan daya wuceshi ita da kannenta, bai san sub a haka kawai rana daya allah ya kawoshi cikin rayuwarsu, don haka tayi alqawarin komai zai faru zata zauna dashi for better for worse, yau koda ace bashida komai aduniya zata zauna dashi har abada, zatayi mashi biyayya and she will always do as he said, bazata taba saba mashi ba haka zalika she will keep pushing har saiya amince ya yarda da ita kuma yayi accepting dinta as his wife. Murmushi kawai tayi tunawa da lokacin daya gaya mata Magana adazun, saurin rufe fuskanta tayi da tafin hannunta jin kunyar abunda ta gani, daman anty madina ta fada mata yanda zata gane if hes into her, ‘’hmm yaya Kenan, akwai cika baki’’ ta fada tana yar dariya,’’yanxu wannan abun saboda ni ya miqeeee’’’ta karashe tana jan maganar kamar mai jin kunya, saurin marin fuskanta tayi tana dariya ‘’ashe zan iya’’ ta fada ma kanta tana kallon surarta cikin mirror ‘’lets see idan abunda ka fada hakan ne, baka buqatar mace ?hmmm not someone like me,yanxu wasan ya fara yaa muhammd hmm’’ ta fada tana murmushi ta gefen baki Alabe salima ta shigo dakin don kwata kwata amra bata lura da it aba harta karaso inda take, ta kura mata idanu tace ‘’adda…naji kince ya muhammd kodai kin kamu ne kema?’’ salima ta fada tana mata dariyar mugunta, Firgigi amra ta waigo ta zuba mata harara tace ‘’ki daina shigo min daki babu sallama ‘’oh adda sallama na sau nawa kuma, na shigo naga kin fada tunani kina cewa ya muhammd, kodai tunanin ya muhammd kike naga baki dade daga dawowa daga….’’ Wani irin mugun kallo amra tayi mata  da ya sata maqale sauran maganar nata ta kyalkyale da dariya, bugu amra takai mata da sauri ta kauce ta gudu daga dakin. ‘’lallai yarinyar nan, zanyi maganin ki ne’’ amra ta fada tana janyo dankwalin lace din ta yafa shi ta fuce daga dakin, Direct part din ammah ta wuce da sallama, tana shiga ganin babu kowa ya tabbatar mata da qila tana toilet kota sauka kasa don haka ta fuce daga dakin zuwa kitchen.   Tana futa ammah ta fito daga toilet adafe saboda aman data tashi dashi da ciwon kai,yau kusan sati guda Kenan tana fama da aman babu wanda ya sani, koda taga abun is getting worst don kullum saitayi don haka tayi consulting family doctor, nan take ya shaida mata effect din magungunan da take sha ne saboda suna da karfi sosai, which normally damn idan girma yazo hakan tanafaruwa har sai an gama shan magungunan, bata akwo komai a baa rata don haka ta maida hankalinta wajen shan magungunan nata don sunada yawa sosai. Ayanxu hakan ma daga toilet din take don bata dade da shan magungunan ba aman ya taso mata gadan gadan,da kyar ta karso gaban gado ta zauna ta dan dafe kanta dake mata ciwo,dan dagowa tayi don duba agogon bango kafin ta sauke kanta ganin kusan karfe tara saura,hannunta ta sanya don daukan wayanta don shes feeling weak nan take taga digan jini atafin hannunta, bat agama tunanin daga ina jinin yake ba ta sake jin saukan wani digan jinin a hannunta, da sauri ta tabo fuskanta ta shafo nan take taji zuban jinin daga hancinta bul bul harda gudan jini, hankali atashe take kallon hannunta dake dauke da gudan jini, ‘’subhannallah habo da safiyar allah’’ ammah ta fada anatse..   Amra na shiga kitchen dain ta tadda salima da lantana suna fere irish da plantain, saida suka gaisa da lantana kafin ta sanya masu hannu don su gama da wuri. Cikin kankanin lokaci suka gama suka fara jerawa akan dining, kallon agogo amra tayi ganin kusan karfe tara da rabi yasa ta kalli salima tace ‘’ki je ki dubo ammah’’ Da sauri salima ta wuce sama zuwa dakin ammah, saida ta fara shiga dakinsu ta tashi salim daketa faman sheka barci kafin ta wuce dakin ammah. Da sallama ta shigo dakin kai tsaye, daga nesa ta hango ammah a zaune, da sauri ta karaso gabanta ganin hannunta daya akan kirjinta daya kuma a daidai fuskanta ta taro, da sauri salima ta matso kusa da ita don tabbatar da abunda idanunta ya hango mata, ‘’innalillahi ammah, are you okay’’ salima ta fada hankali atashe tana duban ammah Kallonta amma tayi ta mata nuni da tissue dake kan dresser, da suri salima ta dauko mata ta miqa mata ta soma goge hancin nata, saida ta gama tass tace ‘’oh dear harkin tada hankalinki, habo ne fah’’ Sai alokacin salima taji sanyi aranta tace ‘’harna tsorata wallahi, baya maki ciwo dai ko?’’ salima ta sake tambayarta cikin kulawa, ‘’no dea, an gama breakfast ne?’’ ammah ta tambayeta tana riko hannunta, ‘’yes ammah an gama, adda nema tace nazo na duboki ganin baki sauko kasan ba’’ salima ta karshe tana kallonta fuskanta dauke da damuwa. Atare suka sauko kasan, amra na ganin ammah tayi saurin dukawa ta gaisheta kafin su zauna kan dining, Zama ammah tayi ta kalli amra ‘’ya futa aiki ne?’’ ammah ta fada tana son jink o adakin ta kwana dashi, Kanta a kasa tace ‘’ah ah bai fita ba’’ ta amsa amra don shes not even sure ko yana gidan koya fita Katse mata tunanin da ta fara ammah tayi ‘’go and call daughter’’ Dan dagowa amra tayi idanunta suka sauka kan salima dake dariya ciki ciki, harara amra ta galla mata ta miqezuwa bedroom din nashi, da sallama ta shige cikin bedroom din, akwance ta taddashi daga shi said an towel a kugunshi alamun daga bathroom yake, saida tazo dab dashi ta gane cewa barci yakeyi ma, zama tayi gefen gadon ta zuba mashi idanu don rub da ciki yayi, haka ta dunga bin bayanshi da kallo zuwa murdaddan cinyanshi da hannayenshi, hes so damn sexy, samun kanta tayi da kasa tashin nashi ta zuba ma suman kanshi idanu dake kwance lub lub sai shining take yi, maida kallonta tayi ga fuskanshi, hes sleeping peacefully, idanunshi a lumshe gashin idanun zara zara, ‘’hes cute when hes sleeping,’’ ta fada ahankali Hannunta ta janyo kamar mai jin tsoron wani abu ta dan shafa sajen fuskanshi dake kwance sunsha gyara sun kara mashi kyau, haka ta dunga running hannunta kan fuskanshi tana taba gashin nashi, kamar daga sama taji yace ‘’stop that’’ Chak ta tsaya daga abunda takeyi still bata cire hannunba saida ya bude jajayen idanunshi ya kura mata idanu, da murmushi dauke a fuskanta ta matso da fuskanta daidai tashi don har nunfashinsu na gugan na juna, hancinta na dab da nashi tace ‘’good morning ya mohaa, breakfast izz ready ammah tace nazo na kira ka’’ ta karashe tana mashi wani fari da bata a san tayi ba, tuni wuta ta dauke ma goga, azafafe ya janyota ya kwantar da ita kan gado ya matso da fuskanshi daidai tata azafafe yace ‘’why are you doing this? Ke baki da zuciya ne? are you that cheap kina kawo kanki inda ba a buqatanki huh? Bakiji abunda na fada maki bane dazu?, bakisan youre disgusting me ba? Huhhh?’’ Dan runtse idanunta tayi ta budesu akanshi tana shakar kamshinsa dake bata wani effect, bata san lokacin data matso dab dashi sosai ba itama don har bakinsu na gab da mannewa ta bude bakinta dake kamshin mint and strawberry mouth wash tace ‘’what im I doing yaa? Ni babu abunda nakeyi,’’ ta karashe tana juya mashi idanu, ay kamar ta kara kunnoshi ya mike yayo kanta tare da  damko hannunta sosai zuwa ga jikinshi yace ‘’ni kike cewa babu abunda kikeyi, youre trying my patience ko?’’ Ganin ya harzuka gashi yanda ta kwanta gefen gadon zasu iya fadowa, ba tare da wani ba ta murgina nan take kuwa ta fado cikin hanzari ya biyo bayanta, ahankali ta rikoshi kamar batasan tayi ba tace ‘’washhh yaya, my bum….’’   Baki sake amar ke binta da idanu, sarai ya gane da gangan ta murgino, abubuwanta na neman haukatashi sosai, rai adan bace ya bude baki saiyi Magana tayi saurin jan hannunshi tace ‘’yaa dubamin ko naji ciwo’’ kamar ba amarba haka ya kasa hanata yin abunda take shirin, itako daman tasan zai fusge hannunshi don haka ta chanyo hannun takai wajen bum dinta, bata kaiga daura hannun nashi ba ta tsaya chak ganin yaqi hanata yin hakan,daman a tsorace take kawai dakewa takeyi tana wasu abubuwan da ita kanta mamakin kanta takeyi, sakin hannun nashi tayi ta miqe tsaye ‘’barshi ma yaya, ya daina zafi’’ tana kaiwa nan ta fuce daga dakin, saida ta fuce daga ganinshi ya lura da abunda ya faru just now, da sauri ya miqe tsaye yana huci ‘’lallai yarinyar nan is trying my patients, dole nayi maganinta kuwa’’   Amra kuwa na fitowa daga bedroom dinshi ta tuna da ayken ammah, koba a fada mat aba tasan ta dade a dakinshi, akunyace ta karasa dining kanta aksa ‘’gashi nan fitowa’’ Dan murmusa ammah tayi batace komai ba, salima kuwa me zatayi banda dariya, tana ganin aman dake kaarso wa dining din ta guntse dariyarta ta hade girar sama da kasa daman haushinsa take ji sosai.   Da yamma saiga aunty madina tazo, cikin aminci amra ta tarbeta, saida suka gaisa kafin ta soma tambayarta ya ake ciki, nan take amra ta bata labarin komai tare da shaidama mata yanda yake acting, nan take madina ta daka tsalle tace ‘’madallah, ina maki kallon shuru shuru ashe kema pro ce ‘’ madina ta fada tana zama gefenta tana dariya, rufe ido amra tayi tace ‘’kai anty madina wai pro’’ ‘’ke tsaya ma dai tukunna fatan dai, kin saki jikinki anyi komai’’ madina ta tambayeta tana dariya ‘’anty madina ni wallahi tsoro nake ji, im not ready harga allah’’ ‘’ay bazan tursasa ki ba, just calm your self, but duk sanda kikaga ya nuna yana so karki hanashi, don wallahi wannan kuma keda’’ Madina ta fada ‘’hmm anty madina anya zai tambaya kuwa, kinsan me yace min ne? wai im cheap, yace baya buqatata ni kuma sai chusa kai nake yi’’ amra ta kfada tana kallon madina fuskanta gwanin ban tausayi ‘’haba dear wannan duk surutanshi ne, kedai kidage dayi mashi biyayya, ki nuna mashi kulawarki agareshi, and keepgiving him assignment, its your turn now, wallahi karki sassauta mashi, kina Instagram ay ko? Akwai wata kawata amrukt incence muna kiranta da queenMarh, tana sayarta mahaukatn turarurukan wuta da su khumra, ke khumran nata ma wani special hadi take mashi da haddaddun oils daga dubai wanda ke attracting sosai wallahi duk inda kika gifta bazai dauke kanshi akanki ba,zan baki handle dinta kiyi mata Magana thrug Instagram wallahi saikinzo kin bani labari hmm’’ Cikin zumudi amra tace ‘’yauwa anty madina, kai wallahi ina godiya ga allah daya kawo ki cikin rayuwata, thank you so much allah ya biyaki’’ amra ta karashe tana kallonta fuskanta dauke da murmushin jin dadin hirar tasu ‘’haba amra tsakanina dake babu godiya, fatana allah yasa ki damke wannan miskilin mijin naki,’’ Nan madina ta bude wayarta tabata handle din mai turaren@amrukt_incense harda phone number ta 08032542629 ‘’ki tura mata mssage zata maki recommending best seller dinta, akwai wani royal oud khumra, ya hadu ba a Magana dear’’ Godiya sosai amra tayi mata nan ta bude janyo bag pack data zo mata dashi tace ‘’ga wannan kyautar daga wajena ce,’’ Karban jakar amra tayi tana jin dadin muamalarsu da madina, ‘’oh anty madina da dawainiya’’ Bude packaging din amra tayi, baki abude ta zaro wasu lingeries haddddu guda biyar, daya bayan daya ta dunga kallon riguwanan, ahankali tace ‘’waii anty madina, wannan fah’’ ‘’banasan kauyanci, daga yanxu su zaki dunga sakawa idan zakije dakinsa, kuma wallahi saura na dawo naji kince min baki saka ya gani ba’’ madina ta fada tana dariya ‘’hmm anty madina anya’’.. ‘’babu wani anya, rufe idanu zakiyi ki zama yar gari kawai’’ madina ta fada tana miqewa zuwa bathroom Shuru amra tayi tana karema kayan kallo, kayan dai dasu da babu duk daya, daga daya daga cikin kayan tayi, rigar yar yaloluwa ce, daga gefe an tsattsaga kamar rigar mahaukata saidai rigar nada kyau sosai don sai shekin diamonds take, agefe harda wani g string pants, kallon g string din tayi ta tabe baki ‘’chab wannan a ciki za ah sa Kenan? Toh ay wannan dinma dashi da babu duk daya’’ ta fada tana tabe baki, haka madina ta fito ta taddata tana jujuya kayan. Zama Madina tayi kusa da ita ta Kara Dora mata lectures sosai akan yanda zata dunga tarairayarshi tana janshi a jikinta “Yanxu dai inason ki daina taoron komai kinji, and Duk abunda ya shige maki duhu ki fadamin, Zan maki explaining komai. Madina ta fada tana kallonta, shuru amra tayi tana wani nazari kafin tace “anty Madina Akwai wani abu kuwa” Da ido Madina ta kalleta tana sauraron ta “Ni banma san yanda Zan maki bayani ba” amra ta fada ashgwabe “Ki fadi ko ta yaya ne Zan gane” Madina ta fada tana janyo handbag dinta “Anty Madina kinga, jiyan da abunnan ya faru bayan na dawo daki, gaba daya jikina wani irin ya dunga mun, musamman idan na tuna abun da yayimim, na dade sosai a bathroom cikina na kullewa na rasa ya zanyi, gashi inajin wani abu na fita daga jikina, gaba daya hankalin na ya tashi saboda what I was feeling is unexplainable” ta karashe tana kallon Madina fuskanta gwanin ban tausayi “Bayan ya zo kusa da jikinki kika fara jin abun?”Madina ta tambayeta tana nazari Kallonta amra tayi fuskanta dauke da damuwa tana dan nazari kafin tace “eh naji abu na zubomin, bayan na koma daki kuma naji abun is getting worse” Dariya Madina tayi Harda fadawa tace “Anya sister kema ba yar hannu bace?” Kuri amra tayi mata tana son jin Karin bayani “Anya ke ba harija bace? Because don touches bazaisa ki shiga wannan yanayin ba” Madina ta fada tana dariya “Anty what’s harija kuma?” Amra ta tambaya don kwata kwata bata gane kan zancen ba “Kaji yayan boko, bakisan meaning din harija ba?Well it means, a woman with high sex drive” Zaro idanu amra tayi waje tace “noo anty madina I doubt that gaskia na shiga uku na” Gyara zama Madina tayi “Gaskia ina tunanin hakan ne, anyways zaki iya nemawa kanki answer dakanki idan kukayi Har kuka saba tanan zaki gani idan ke mabuqaciya ce” Madina ta fada tana mata dariya Harda rike ciki Tabe baki amra tayi tace “anty madina please nidai ba hiriji bace” “Harija ake cewa ba hiriji ba yar Boko” anty Madina ta fada tana mikewa tare da janyo handbag dinta “Toh amarsu nidai Zan tafi, Kar dare yayi min sai zuwa gobe Insha Allah” Sallama sukayi amra ta rakota Har kasa shiga motar ta ta tafi.   Amar…… Tun bayan fitarta ya miqe ya shirya cikin kananun kaya, saida yah aura sama ya gaishe da ammah nan ta tambayeshi maisa baizo breakfast ba nan ya shaida mata ya tashi da ciwon kaine, saida ta mashi addaur neman sauqi kafin ya mata sallama ya fuce daga daki, yana fitowa ya kalli kofar dakin amra, kafin ya kauda kanshi gefe ya sauka kasa ya fuce daga gidan gaba daya.   Bai dawo gidan ba sai wajen karfe sha daya, anatse ya shigo gidan cikin kamewa harya shige bedroom dinshi don agajiya yake sosai, yauma saida yaje ya dubo daddy,inda ya tarar da abubunshi sunyi nisa sosai, don yanxu idan an kunce mashi karafunan da aka kulle jikinshi dashi saiya fara attempting kashe kanshi, don kusan sau biyu ana kunce shi yana buga kanshi da bango, inda kanshi yayi kulu sosai, ga maganganu da yakeyi kamar ya zauce, haka duk dare zai fara dariya yana kyakyatawa yana cewa ‘’lokaci ya kusa, lokaci ya kusa hahahaha’’ Tun asad baya fargaba da lamarin alhaji kabiru haryazo ya fara warning amar akan lallai dole akwai wata kullalliya wadda basu san da ita ba, haka suka wuni suna buncike shida asad.   Anatse ya bude kofar dakin nashi nan take kamshi muattar mukhalat data saya wajen amrukht aka queenmarh ya dashi hancinsa, saida yadan runtse idanunshi kafin ya budesu tarr, bin dakin ya fara yi da kallo, jiki a mace ya fara takowa bai kaiga karasa shugowa ba ya tsaya chak yana binta da kallo, amra kuwa kanta aksa ta fito daga bathroom dinshi, batama lura dashi ba, tundaga sama har kasa ya bita da ido sanye take da wani matsiyacin nighties daya tsaya a gwiwanta, rigar daga both side of cinyoyinta a tsage yake daga kan hips dinta zuwa kasa, hannun rigar siriri daga kasan wajen kirjinta ya dan tattare don clevages dinta ya fito sosai, yanda rigar tayi lapping a jikinta he can clearly see duka surar jikinta, sai alokacin ya lura da madd hips dinta dake juyi cikin rigar don he can clearly see her skin tsaboda rigar nada tsagu ta gefe gefen, gaba daya lokaci guda nunfashinsa ya tsaya chak saida ya tattaro shi yayi gasping breath  ‘’goddd damnn ya allah, yarinyarnan tana neman kasheni’’ ya fada a ranshi Itako batama lura dashi ba Saida tazo tsakiyan, zaro idanu tayi adan furgice cikin sarsarfa ta wuce ta gabanshi ta wuce inda ta aje hijab inta ta dauka ta zura shi ajikinta, shiko atsayen nan da yake ya kafeta da idanu harta wuce ta gabanshii yabi ass dinta da kallo harta zura hijab din, hes so confuse at that moment don ko bai kalli gabanshi ba yasan ya samu phallus, azafafe kamar bashiba ya wuce bathroom kai tsayr ganshi na bugu sosai, saida ya shiga bathroom din ya dan tsaya yana sauke huci mai zafi, bai gama processing kwakwalwarshi ba sai gata  shugo toilet din sanyeda hijab tace ‘’welcome ya mohaa, bari na hada maka ruwan wanka,’’ Ta gabanshi ta wuce ta tattara hijab dinta don karya cike ta tsaya gaban bath ta tara mashi ruwa tare da zuba mashi abubuwan kamshi sosai a ciki, tana gamawa ta juyo ta sake kallonshi ashagwabe tace ‘’bismillah yaaa moh,’’ tana kaiwa nan ta kashe mashi idanu ta fuce, amar dai hes definitely loosing it, yarinya karama tana san susutar dashi, mamakin kanshi ma yakeyi da abubuwan da takeyi, kamar an dinke mashi baki ya kasa tsawatar mata, kallon gabanshi yayi daya yi tozo kafin ya kauda kanshi gefe ya wuce gaban shower ba tareda yabi takan bath dinba ya rage kayan jikinshi ya soma wanka. Ya dauka kusan an hour kafin ya fito yana futiowa kuwa ya taddata zaune gefen gado tana latsa waya, baibi ta kanta bay a gama shirin shi tsaf cikin pjs kafin ya fuce daga dakin, cikin yan mintuna kalilan sai gashi da bottle water ya dawo, dagowa tayi ta kalleshi tace ‘’ya moh, do you need coffee? Nasan baka son cin abunci when its late’’ Bai aklleta ba haka zalika bai bata amsa bay a tabe baki ya aje bottle water yayi kwanciyarsa, bataji zafin hakan ba don haka ta maida hankalinta kan wayarta tana scrolling, tana gamawa ta miqe ta kashe lights din dakin kafin ta dawo gefen da take kwanciya, kamar bazata cire hijab din ba chan kuma ta cireshi kawai ganin wutan dakin a kashe yake ta kwanta abunta tare da juya mashi baya. Nan take barci kuwa ya kwasheta hankali kwance, amar kuwa duk wannan abubuwan datayi akan idanunshi gaba daya harta kwanta,baiyi tunanin zata kwanta ba ganinshi kan gadon don normally cikin kwanakin idan ta kwanta kan gadon kan couch yake dawowa, in kuma shine ya fara kwanciya kan couch itama take komawa, da mamakinta ya rufe idanunshi dakyar shima ya samu barci ya kwashe sa.   Cikin dare ya bude idanunshi jin futsari na matsinshi,janye duvet dinshi ya soma yi anatse kafin ya soma kokarin mikewa, ba zato ba tsammani yaji cinyarta gaba daya akan jikinshi, da mamaki ya kunna bedside lamb don tabbatrwa, waro idanu waje yayi yana bin laps dinta dake bayyane a bude har zuwa p**sy dinta dake cikin white panties dinta, saurin ture kafarta yayi daga jikinshi ya mike ya wuce bathroom, don yana kara kallon wajen for the second time komai zai iya faruwa don he can do anything wanda zaiyi regretting daga baya, ya dade sosai a cikin bathroom kafin ya futo, baimabi takan gadon ba ya fuce daga bedroom din gaba daya zuwa sitting room yana tunanin yanda zai raba kanshi da ita gaba daya ba tare da ammah tayi fushi ba. A zaune ya kwana Har aka kira sallan asuba, wanda barci da yayi ma gaba daya baifi na awa daya ba a zaune, mikewa yayi jiki a mace ya wuce bedroom din, as he expected bata Tashi ba, bai tsaya kallon inda take ba don karya ganoma ma kanshi ya wuce bathroom kai tsaye ya dauro alwala, yana fitowa ya saka jallabiyan shi ya fuce daga dakin gaba daya zuwa masjid. Koda ya dawo daga masallaci kaya kawai ya sauya zuwa gym wears,wayarshi ya janyo dake gefen bedside kanshi a gefe ya fuce daga dakin. Anan cikin estate din ya wuce sashen gym da aka bude a cikin estate ga wanda ke shaawar workout, yana shiga ciki kuwa cikin girmamawa couch’s din cikin gym din suka gaishesa sanin shi a matsayin me estate din gaba daya. Don kowa yaga live broadcast announcementda yayi akan taura company, inda ya bayyanar da matsayinshi na da ga Alhaji Yunus Taura, kuma magajin tauraCom gaba daya. Amra kuwa saida tasha barcin ta ta koshi kafin ta Tashi, ganin baya dakin yasa ta fuce daga dakin gaba daya zuwa nata, tana mamakin wannan yawan barci da take yi hartana mising sallah. Shiko goga sai wajen karfe takwas ya shigo gida, anan kasa ya tadda ammah, anatse ya tako Har Ind a take ya gaisheta kafin ya wuce bedroom dinshi. Karfe Tara kowa ya hallara a dining Banda amra, ammah na Ganin haka ta tura Salim ya dubota,a kwance ya taddata tana barcin ta hankali kwance don tayi wanka harta sauya kaya, tashinta ya soma yi suka sauko kasa atare. [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update!! Unedited page Doguwar rigace a jikinta ta atamfa free gown sai dankwalin atamfar dake rike a hannunta, gashinta duk ya bazo har kan kafadarta, fuskanta fayau tayi wani irin kyau sosai anatse ta karso har dining din ta gaisheda ammah kafin tabi kowa da kallo, aman ta fara gaishewar kafin ta maida dubanta ga amar daya hade rai tamm kamar zai fashe, kauda kanta tayi ta karaso gefen da yake zaune ta janyo kujera ta zauna, saida ta zauna ta dan dago suka hada idanu, wani irin kallo ya watsa mata mai wuyar fassara,saurin kauda kanta tayi daga wajenshi,jiki a mace tace ‘’ina kwana ‘’ ‘’lafiya’’ ya amsa ta atakaice saboda ammah na zaune, tabe baki kawai amra tayi janyo plate zata diba abunci, dan dagowa yayi ya faki idanun ammah cikin sauri ya buge hannunta, dan dagowa tayi ta zuba mashi shanyayyun idanunta tana mamakin abunda yayi, rai adan bace ya soma maggana kasa kasa yanda babu wanda zai jisu, ‘’cover your hair’’ tana jin haka tayi saurin taba gashinta, sai a lokacin ta lura kanta a bude yake, mamakin yanda ta manta bata daura dankwalin ba tayi, nan take taji kunya ta lullubeta don ahaka ta sauko kasan, cikin hanzari ta daura dankwalin ta rufe kanta dashi, samun kanta tayi da kasa motsawa saida ammah tace ‘’daughter bazakici ba? Ko kina buqatan wani abun daban?’’ Da hanzari ta dago ta kalli ammah cikin kunya tace ‘’no ammah, zanci’’ Har amma ta mike ta fuce daga dining din bata diba abuncinba, haka duk suka fara fucewa daga dining din daya bayan daya,ya rage daga ita shi a zaune, dukda shima y agama hakan baisa ya miqe ba haka zalika inda take zaune ma bi kalla ba saida kowa ya watse ya dago ya kalleta babu fara a afuskanshi yace ‘’this should be the last time zaki dunga yawo babu cover, understood?’’ ya karashe yana kallonta, dan waigowa tayi ta zuba mashi idanun nan nata kafin ta dan murmusa ta sauke kanta kasa tace ‘’in sha allah baza a sake ba, wannan ma tsautsayi ne bansan na futo haka dinba,’’ kallonta yayi ganin yanda ta sauke kanta da yanda take magana calmly in a respectful manner sai ya bashi mamaki chan kuma yaji wani iri, yar tsuka yayi ya miqe tsaye ya fuce daga dining din. Yana fucewa tabi bayanshi da kallo, haka kawai yau ta tashi with emotional mood, yana fucewa ta afshe da kuka, ita kanta bazatace ga abunda ke damunta ba ko ga abunda akayi mata, kawai dai shes not feeling her self, abuncin ma bata kalli inda yake ba ta miqe ta wuce sama tana hawaye.   Ammah na komawa daki ta zauna bakin gado ta jawo wasu papers, kallon takardar ta farayi hawaye na zubuwa akan fuskanta,abunda ke kunshe cikin papers din yarjejeniya ce da tayi sighning da hannunta na transfer din property din amar zuwaga alhaji kabiru, tunani ta soma yi tana hawaye wannan ne first threat da manipulation da alhaji kabiru ya fara yi mata bayan mutuwar dada, inda aranar ne ta ga asalin intention dinshi na karbar company da yayi asunan zaija ragamar company din, duk sanda ta dauka papers dinnan saitayi hawaye,dukda yanxu ta samu kwanciyar hankali da aka kama daddy but hakan baisa hankalinta ya kwanta dashi ba kwata kwata don ita ta fara gano cewa shi ya kashe dada, dukda ta boye ma amar saboda tsoron abunda zaije ya biyo baya dalilin hakan tayi sighing yarjejeniyar saboda daddy yayi threatning dinta akan idan har bata bashi komai ba zai kashe amar ta hanyar daya kashe dada, tayi kuka sosai lokacin data gano dady nada sa hannu a kisan dada don tunwa da wannan kadai ma yakesa ta samun heart attack,bayan wannan tunanin aman ya fado mata, bazata taba manta lokacin da mahaifiyarshi ta bar mata wasika ba kafun allah ya dauki ranta inda take ce mata ‘’maryama, akwai masifa da ukuba a cikin zuriar nan, wanda na kasa hana ta yin tasiri a cikin family nan, bazan ce maki komai ba don nasan mutuwa zanyi, saidai nasan koba yauba allah zai kawo ranar da allah zai bayyanar da komai, ga yayanmu nan ki kula dasu, sannan a karshe ina rokon alfarma a gurinki yar uwa, don allah ki kula min da aman, dan allah ki jashi a jikinki karki bari yabi sahun mahaifinshi, bazan iya fada maki komai ayanxu ba amma zaki gane komai nan da yan shekaru agaba,’’ Tun bayan mutuwarta cikin ikon allah abubuwa suka fara bayyanar ma ammah cikin ruwan sanyi wanda daga karshe bata da option daya rage mata don tayi protecting yayanta sai auren dady,inda shi da kanshi ya buqaci hakan, da farko tayi mamakin sai daga baya ta fahimci kudirinshi nayi hakan don ya karbi company da duk dukiyar da dada yabar masu, da farko dataqi yarda saiya nuna mata asalin kudirinshi akan inhar bata yarda tayi sighimg wannan papers dinba zaiyi abunda zaisa properties din su dawo hannunshi cikin ruwan wanda hakan na nufin zai kashe amar. Sanin yanada hannu a kisan dada yasa hankalinta ya tashi don tabbas zai iyayin komai don haka ta amunce da buqatarshi harta aureshi, a wannan lokacin tayi kuka sosai babu wanda take tausayama kamar Amar don jin wannan zancen zaiyi shattering dinshi idan yaji labarin cewa daddy nada da hannu a kisan dada, don haka Tayi alkwarin bazata taba bari ya sani ba don abun zaiyi breaking dinshi sosai wanda bazata so ta ganshi cikin damuwa ba.   Baiwar allah abunda bata sani ba shine wannan papers din forging dinsu daddy yayi ba sune asalin real document dinba don babu wanda yasan inda asalin paper record of the property’s din yake ba harshima don koda yazo kashe dada saida yayi threating dinshi akan ya bashi real paper record din ko yanda zai kasheshi haka zai kashe amar, saidai allah bai bashi ikon samun hakan ba saboda atake dada ya mutu, alhaji kabiru kuwa yayi takaici sosai don saida ya aiwatar da kudirinsa na kashe dada saboda ya gano sirrinsa ya tuna da property record din. Saurin share hawayen fuskanta tayi bayan ta gama tunanin, anatse ta janyo locker da take aje duk wani important document ta aje aciki ta rufe. Anatse ta mike tsaye don dauro alwala, nan take taji jiri na dibanta, ahankali ta furta ‘’ya salam’’ Da sauri tayi baya ta zauna ta dafe kanta don gaba daya kanta juyawa ya soma yi, wasa wasa bayan jiri ta soma jin throat dinta Nayin zafi sosai, wanda hakan yasa ta danyi coughing next thing saiga gudan jini ,abunda yafi tayar mata da hankali shine abunda yabiyo tarin, kallon hannunta tayi hankali atashe ta furta ‘’subhanallah jini kuma” Wasu irin hawaye ne ke zubowa a fuskanta babu dalili saidai tabbas tasan something is definitely going on, anaste ta soma karanto innalillahi ta yago tissue dake gefen bedside dinta ta dauki gudan jinin ta nade shi cikin tissues din, tunani ta soma yi yanda cikin kwanakin yake samun changes a jikinta wanda hakan ke bata mamaki dukda doctor ya shaida mata effect din magungunan ta ne, wanda for the mean time zata samu changes daga baya kuma zaizo ya bari idan maganin ya kare, gaba daya she’s not convinced with maganar doctor don abun gaba yake yi don haka Tayi saurin janyo wayarta ta soma dialing number family doc din,yana picking suka gaisa. Tun kafin ta soma mashi bayani ya soma magana “hajiya yau ma Akwai wani chances din ne?” Tayi mamaki dajin kalamanshi don abun sounds like kamar yasan dalilin kiranshi datayi kenan, bata kawo komai aranta ba don haka tace “oh doctor harkasan complain zanyi maka kenan, anyway gaskia inaga zanzo asibitin don nayi checkup, don naga abubuwan na Kara gaba sosai, anya baza a sauya wasu magungunan ba da alamu dai wannan basu karbeni ba” ta karashe tana murmushi. Dariya ya danyi yace “Akwai wasu chances dinne bayan wanda kika fada kwanaki hajiya?” “Eh yau na Tashi da jiri, sai kuma tari da jini” Shuru ya danyi kafin yace “okay bayan tari da jiri Akwai ciwon kirji?” Ya tambayeta kai tsaye “No gaskia babu Ay rabon da nayi ciwon kirji harna manta likita”ta bashi amsa “wannan ma yana nuna alamun Akwai ci gaba kuma maganin yana aiki saidai Ina Ganin kamar yayi maki karfi ne shiyasa kike jin jiri, amma za a iya chanza maki wasu suma dai babu guaranteed don kowani magani yana da effect substance da yake chanza organism, don wannan da na baki shine mai sauki sosai wanda bashida side effect and Duk wannan symptoms din normal ne ga masu ciwon zuciya with time zai daina Ammah najin haka tace “Toh shiknan doc ba damuwa Zan cigaba da wannan din, kasan girma idan yazo sai ah hankali” ta karashe tana murmusa daga bisani kuma tayi mashi godiya ta kashe wayar. Wunin ranar ammah a kwance tayishi don tana miqewa sai jiri, koda su amra sukazo dubata jin shuru nan ta shaida masu da ciwon kai ta wuni. Amar ma koda ya hauro sama don ya dubata shima boye mashi tayi saboda tasan yanda zai tada hankalinshi don haka ta shaida mashi ciwon kai ne kawai ya dan rike ta, shima saida yayi mata sannu kafin ya wuce kasa zuwa part dinshi. Tun bayan daya dawo daga dakin ammah wanka kawai yayi ya sauya kaya zuwa pjs dinshi ya zauna kan gado tare da jawo laptop dinshi ya soma yin wasu ayyukan, daman evidence ne yake tartarawa gaba daya akan mks empire da wanda dada ya tura mashi da wanda ya samu shima. Tunda ya kafa ma screen din laptop dinshi idanu ya kasa daukewa yana kallon property report dinda dada ya tura mashi cikin encrypted portal, gaba daya properties din taura sunanshi ne a jiki as the heir, haryau mamakin date din da dada yayi handing over Duk properties din yakeyi don if he can recall alokacin yana makaranta ne ko university bai gama ba, “Toh kodai tun lokacin dada ya gano sirrin daddy ne?” Ya tambayi kanshi. Ganin babu mai bashi amsa yasa ya rufe laptop din ya dubi time da agogon na rolex, almost past twelve, dan waigawa ya soma yi yana mamakin rashin zuwan ta dakin, tabe baki kawai yayi don she hakan ma yayi mashi, don he needs break from her new behaviour wanda ke sakashi yin abubuwan da ya kasa gane kanshi. Saida ya kwanta ya janyo duvet yayi addaua ya rufe idanunshi, forcefully yake son yin barci saidai tunanin da yake hana kanshi yi yagama shiga ranshi, he keeps thinking of her, tambayar kanshi kawai yake yi meysa bata zo ba? Kodai she’s sick ne? Ya tambayi kanshi, da sauri ya miqe zaune zumbur ya zauna ya dafe kanshi, “goddd why do I care” ya karashe yana yar tsuka kafin ya kwanta, ko second biyu baiyi ba ya sake Tashi gama daya he’s anxious, haka nan ya Tashi ya saka bathroom sleeper dinshi ya fuce daga dakin, sama ya wuce direct kamar Ana ingiza shi Har zuwa dakinta, saida ya dan tsaya yana nazari kamar ya shiga kamar karya shiga, karshe dai haka ya batse ya tura kanshi cikin dakin ba tare da yayi knocking ba, a zaune ya tadda daga ita sai singlet da shorts akan gado, ta aje dry cereal a gabanta tana ci,dan waigawa tayi tana jin alamun bude kofa, da mamaki ta kura mashi idanu don kwata kwata batayi expecting dinshi ba, shima idanun ya zuba mata Har ya shigo dakin dan nesa da ita yana mamakin Anya wannan yarinyar kalau take kuwa?, Kallonshi amra tayi Ganin yanda ya Tamke fuska kamar bai taba fara a ba don haka tace “laa Bakayi barci ba yaaya” Shuru yayi yana mamakin yanda yanzu ko irin fargabar da take yi idan zatayi mashi magana batayi, ayanxu yanda yake magana dashi sshe’s talking casually. Haka ya dunga binta da idanu baice mata Kala ba Har saida ta mike tsaye ta karaso gabanshi ko kunyanshi bata jiba, tace “kana buqatan wani abu ne?”ta karashe tana mashi Farr da idanu, da ido ya dunga bin ta da kallo tundaga tsakiyan kanta don gaba daya bata da wani tsayi sosai a gabanshi zuwa cinyoyinta, cikin sauri ya kauda kanshi gefe yace “bring me coffee” Yana kaiwa nan ya fuce cikin kamewa, da idanu tabi bayanshi da kallo har ya fuce mata daga gani. [7/11, 11:18 PM] +218 92-2035171: Update Uneditedpage Binshi da idanu amra tayi harya fuce daga cikin dakin, da cearal dinta a hannunta ta janyo hijab dinta ta zura ta bi bayanshi, tana sauka kasa kitchen ta wuce direct ta fara kiciniyar hada coffee, anatse ta gama hadawa ta daura mashi akan saucer ta fuce daga kitchen din cikin natsuwa, da sallama ta bude bedroom dinshi a zaune yake bakin gado ya nade hannayenshi akan kirjinshi, dan dagowa tayi ta kalleshi kafin ta karaso har gabanshi ta dan sunkuya gefen bedside ta aje mashi mug din, ‘’bismillah’’ Kallonta ya danyi kafin ya maida idanunshi kan mug din, cikin kamewa ya miqa hannunshi wajen bedside din ya dauka mug din kafin ya fara kaiwa bakinshi, tana ganin haka ta juya zata fuce daga dakin, hankalin shi gaba daya nakan coffee din yana kokarin cire mug din daga bakinshi bayan yayi sipping ‘’na baki umarnin tafiya ne?’’ Tana jin haka tadan tsagaita ta juyo ta mashi kallo daya kafin ta tako har inda yake zaune ta dan tsaya daga nesa, ta dauka kusan minti biyar a tsaye duk ta gama takurewa, dan leka mug din hannun nashi tayi ganin ko half baiyi ba ta dan tabe baki ta karaso gefen da yake zaune ta zare hijab din jikin nata ta zauna gefenshi ta tankwashe kafarta kan gadon ta bashi baya tare da bude pack din cereal din nata data boye a cikin hijab, da mamaki ya waigo ganin yanda gaba daya yanxu bata kunyar shi, samun kanshi yayi da gyara zama yanda zai hangota da kyau akan gado, tana jin motsin chanza position da yayi ta juyo bakinta cike da cereal, cikin sauri ya kauda kanshi ya hade rai tamm kamar ba kallonta yake ba, sake maida idanunshi yayi kanta karaf suka hada idanu tana ganin haka ta sauke mashi lausansan murmushi mai melting herat wanda yasa heart dinshi skipping lokaci guda, cikin shagwaba tace ‘’yaya nifa barci nake ji wallahi, ka sallameni na tafi’’ Banza yayi da it aba tare da ya sake kallonta ba, itama tana ganin haka ta juya mashi baya tana turo baki tana cin cereal din harta cinye tass, wasa wasa sun dauka kusan awa guda shi baice mata ta tafi itama bat ace mashi kala ba har barci ya soma fuzgarta, time to time yake dubanta har barci ya kwasheta ta lafe akan gadon, zuba mata idanu yayi yana kallon bayanta, hakannnan yaji hes relaxed harya gama shan coffee din, yana gamawa ya miqe ya fuce da mug din zuwa kitchen, yana dawowa ya taddata ta baje ko’ina, tayi rub da ciki, bin bayanta yayi da kallo yana ayyana abubuwa sosai aranshi kafin yayai saurin kauda kanshi, anatse ya tako bakin gadon ya kwanta daga gefe ya janyo masu duvet, koda yazo lulluba mata saida yadan tsagaita yana wani tunani aranshi ‘’why im I doing this?’’ ya tambayi kanshi, kallon innocent face dinta yayi haka kawai yaji yana tausayinta babu dalili, saurin kauda duk wani tunanin dayazo ranshi yayi ya rufa mata duvet din ya kwanta gefe yana facing ceiling tare da nade hannayenshi a kirjinshi yana tunani har barci ya fusgeshi. Cikin dare yaji mutsu mutsu a jikinshi, ahankali ya soma bude rinannaun idanunshi harya sauke su akanta, ta nadeshi gaba daya ta rungumeshi, da mamaki ya ware idanunshi da kyau don tabbatar da abunda idanunshi ke ganar mashi, ta wani kanainayeshi tayi cuddling dinshi, he can feel her bare chest a jikinshi, saurin runste idanushi yayi ya fara kokarin janyeta daga jikinshi,bai kaiga zareta ba ta zake hade jikinta da nashi ta rike shi gam kamar ta samu pillow, shiko goga take komai ya fara chanza mashi don gaba daya jinshi yayi kamar an arura mashi wutar azaba a marar shi, ‘’ya allah, yarinyar nan zata haukata ni’’ ya fada ahankali yana fidda nunfashin wahala, rasa abunyi yayi don gaba daya babu alamun zata bari ya janyeta daga jikinshi, gashi any wrong move yayi saita kara damkoshi wanda hakan ba karamin affecting dinshi yake ba, don haka ya hakura ma ya kyaleta saidai daren ranar dai barci kaurace mashi yayi gaba daya. Akunnenshi aka kira sallar asuba, yana jin haka kuwa ya turata gefe, ganin tana shirin damkoshi ya sashi daka mata tsawa ‘’kee bakida hankali ne, whats the meaning of this?’’ Firgigi ta bude idanunta ta sauke akanshi, idanunta sunyi mici mici,gaba daya barcin bai isarta ba don haka ta maida idanunta ta rufe yana ganin haka kuwa ya wuce bathroom azafafe rai a bace, yana shiga ya fara yin wanka, ya dade sosai a tsakiyan shower yana rage ma kanshi wahalan da yake ji, saida yaji ana neman tada sallah yayi saurin dauro alwala ya fito ya zura jallabiyanshi ya fuce daga dakin. Koda aka idar da sallah tare suka fito daga masjid shida aman da salim, idan ka gansu gwanin burgewa har suka shige cikin gida kowa ya wuce part dinsh. Yana shiga bedroom dinshi ya tako har bakin gadon ganinta a kwance kamar aynda ya barta, ranshi ne yadan sosu haka kawai don haka ya soma Magana afadace ‘’keee aisha!!!’’ Anaste ta juyo ta bude idanunta ta suka danyi jaa ta kalleshi, ‘’ke are you okay?what sort of rubbishness is this? Ke kafira ne ko sai ance tashi kiyi sallah’’ Miqewa tayi zaune ta kura mashi idanu, saida y agama fadace fada cen shi kawai ta fashe da kuka, wiwi ta dunga kukan shagwaba, shide tsayuwa yayi yana kallon ikon allah, lallai yarinyar nan ta gama rainashi yana mata Magana tana kukan rainin hankali, ya fada aranshi, ay baisan lokacin daya daka mata tsawa ba ‘’shut the fuck up, are you insane?’’ Ay kamar ya kara tunzirata don haka ta miqe tsaye ta janyo hijab dinta ta karaso gabanshi tace ‘’haba yaya, why are you treating me like this? Meysa ka tsane ni? Me nayi maka a duniyar nan,ina kokarin ganin na faranta maka kai kuma kullum cikin neman hanyar kuntata min kakeyi,why???’’ Yanda ta tsaya gabanshi babu tsor babu komai tana fada mashi maganganu ya hasalashi ya kalleta daga sama har kasa ya mata wani disgusting look yace ‘’nace maki ina buqatar farantawar taki ne? nace maki ki shiishigemin ne? ke kika sama kanki, waye ya yama baki wannan shawarar, look idan kina tunanin wannan abubuwan da kikeyi zai chanza mind dina youre mistaken, gwara ki daina bata ma kanki lokaci, Magana daya nakeyi bana chanza Magana, so I will advice its better you stop…’’’ Takowa tayi gabanshi tana sheshekar kuka jikinta na rawa ta tsaya gabanshi dab dashi ta rike kugu harda dan dingilawa don ya ganta da kyau don ya fita tsayi sosai ‘’nooo, nooo I will not stop, this is just the beginning ma yaya, ko mai zakace min wallahi bazan taba rabuwa dakai ba, kace ina shishigi ko ina cusa kai?, ay aynxu ma na fara, kuma kyautatawa ne ba chusa kai ba’’ ta karashe tana murguda mashi baki kafin ta juya mashi baya ta duka ta dauki hijab dinta data yar da gangan a kasa, saurin yin baya yayi don gab ass dinta ya gogi gabanshi, ganin abunda take shirin yi wanda idan har ya bari hakan ta faru zaiji kunya, ba karamin chaza mashi kai yarinyar nan take yi ba itako tana dukawa ta dauki hijab dinta ta mike ta zura abunta ta gifta ta gefenshi ta nufi hanya, tana gab da fita ta dan waigo tayi murmushi don taga lokacin dayayi baya data duka ‘’sorry my yaya ban gaisheka ba, ina kwana?hope ka tashi lafiya ‘’ Bata jira jin amsan shi ba ta fuce tana dariya ciki ciki, ‘’ay yanxu wasan ya fara, wallahi zaka ga chusa kai, daman kunya nake ji shiyasa nake baya baya dakai ammah wallahi yanxu zan nuna maka cewa ba’a yima mace haka’’ Tana kaiwa nan ta shige daki ta dauro alwala ta tada kabbarar sallah tana idarwa tabi lafiyar gado hankali kwance. Tun bayan fitar amra ya kasa motsawa, he’s so stunned with her new attitude, ya kasa ganema kanshi shima yanda ya kasa taka mata burki, cije lower lip dinshi yayi yana takaicin yanda ya tsaya take fada mashi maganganu ba tare da yayi maganin ta, he’s so madd, yanda she looked into his eyes har tana iya cewa she won’t stop, shi abunda yafi bashi haushi ma is the fact that deep down yana son yanda take chusa kanta zuwa gareshi, dukda he’s trying to distance himself from her saboda neman haukatashi da takeyi with her presence, duk motsinta akan idanunshi wanda yakeyi afake ba tare da sanin yana yi da kanshi ba, bayan wannan he started to notice he cared so for her dukda ya dauka wannan a matsayin saboda ita marainiya ne kuma yanxu reponsibity dinta da kannenshi ya dawo hannunshi saboda sanin yanda suka taso cikin wahala. Dubai uae…. Tun bayan tafiyar amra without notice hankali haifa da Nadine ya tashi sosai. Washe gari m5 ya shaida ma Nadine saboda yasan zata damu, haifa cedai babu wanda ya shaida mata, don sunyi plans din haduwa the next day ita da amra saboda zasuyi pre graduation photoshoot, haka ta wuni tana kiran line din amra baya shiga karshe dai haka ta hakura, washe gari ma haka ta dunga kiran lne din throughout switch off, ganin haka yasa ta shirya ta wuce penthouse din amar. Koda ta iso gidan nan Nadine ta shiada mata cewa ta koma Nigeria saboda wani abu daya taso urgently wanda haka m5 ya fada mata, hankalin haifa ya tashi sosai don tana jin haka babu abunda yazo ranta sai maybe ko amra ta gudu, ko kuma general ya sake maidata gidanshi saboda wani kudirin nashi daban, ganin babu wanda zai bata amsar tambayoyinta yasa ta koma gida hankali atashe. Haka ta jera kwanaki tana zuwa gidan don neman yanda zatayi connecting da amra,gashi duk zuwan da zatayi sai sunyi sabani da m5 sabod yabar zuwa gidan, daman amfanin zuwanshi saboda ya kai amra aiki ne ko idan general yana nan, yawancin zuwan nashi sai jefi jefi yake yi don duban gidan saboda ya bama general report akan abubuwan da suke gudana a gidan wanda hakan qa’’idarsa ce duk sanda baya kasar sai m5 ya bashi report ,agidan kuwa Nadine ce kawai sai dayar maid din, suke kula da gidan don sir general din bai sallamesu ba haka zalika wata na karewa zai tura masu kudin aikinsu. After 1 month… Haifa’s resident… Lokaci kamar ruwa haka yake gudu, yau wata daya Kenan rabonda haifa taji daga wajen amra, cikin kwanakin nan haifa tayi su ne cikin tashin hankali da damuwar aminiyarta, amra ta zame mata wani bangare na cikin rayuwarta da bazata taba neglecting dinta ba kota manta ta da ita, acikin kwanakin har tunanin zuwa Nigeria saida tayi saidai abuh ya hanata saboda na farko that will be the first da zata shiga kasar, gashi bata san kowa ba shima abu bashida wani connection da Nigeria don baitaba zuwa ba, don haka ya bata hakuri akan ta bari daga baya after engagement dinta da hamman wanda ake shirinyi a cikin month din. Yau gidansu haifa a cike yake tam da dangi, both dangin abuh da dangin ummi, asalin larabawa kake gani kota ina, an kawata gidansu da decoration din flowers, daga hanyar shigowa gidan anyi hanging wedding banner (welcome to haifa and hammans engagement) gaba daya anguwar ta cike da hadaddun motoci, cikin gidan kuwa shima cike yake da mata dam, anata guda, ga kamshin turaren wuta daya bade ko’ina, compound din gidan yasha lightings da decors kamar yau ne ranar bikin nasu, cikin sitting room kuwa manya manyan carpet ne shimfide da tuntu inda jiga jigan larabawa masu ji da dirhams suke zaune, duk sunsha gwala gwalai kamar competition gabansu shake da abunci kala kala, irin nasu na manya, su hammus falafel,taboule, fattoush, su mandi ne,gasassun rago da kaji a jibge, kawayen ummi da danginta da dangin abu duk kowa na zazzaune ana hira masu guda na guda masu takawa na, abun dai sai san barka,yau engagement din diya daya tilo a cikin familyn, chan na hango ummi, taci kwalliyansu na larabawa cikin traditional arab dressing na iyaye, tasha gwala gwala itama kamar babu gobe, tana saukowa daga stairs aka fara guda yiiiii yiii ko’ina, kawayenta ne suka miqe suka tarbota har zuwa cikin sitting room din. Karfe biyu daidai dangin ango suka karaso, maman hammam ce kawai sai yan uwanta na chan Iraq mutane biyar wanda duk distance relatives ne, suma sunyi kyau sosai, itama tasha gwal dinta babu laifi don shima ana gani ansan kudi ya zauna, hammam dai ya fito da mahaifiyarshi, suna karasowa aka fara guda ana gaggaiwasa, abunka da larabawa ba barsu abaya ba wajen tsegumi, dole saida aka samu waenda suka danyi tsegumin cewa ay angon is no body anan uae. Saida akaci akasha kafin aka fara shirin fitoda da amarya don ango ya iso,ummi ce dakanta ta wuce dakin haifa don dubota, da sallama ta shiga dakin, haifa dake zaune bakin dresser tasha bridal gown irin na larabawa red, tayi masifar kyau sosai tasha makeup, ta fito a asalinta na balarabiya jinin larabawa sak, she looks so beautiful sai wani irin sheki take kana ganinta kaga amarya, A zaune take bakin dresser ta kurama diamond necklace data sa akayi masu customizing ita da amra a hannunta inda a jikin necklace din aka rubuta amra bestie, idanunta ne suka kawo ruwa tunawa da alkawarin da sukyai ma juna ita da amra, she clearly recall lokacin da suka yi alakwarin having each other back, komai is moving so fast yanxu gashi har za ayi engangement dinta babu best friend dinta, babu bestie dinta a kusa da ita, alokacin da suke tare haka zasuyi ta maganar with so much excitement, tunawa da maganra amra yasa hawayen nata ya soma bullowa ‘’I cant wait to walk with you during your engangement, I want to be your best girl’’ Jin alamun bude kofa yasa haifa bude dan box din Sarkar ta aje aciki ‘’I miss you so much best girl’’ haifa ta fada tana goge hawayenta jin muryar ummi tana cewa ‘’masha allah allahumma bareek habibty masha allah’’ Karasowa ummi tayi kusa da ita ganin hawaye na neman saukowa akan fuskanta, da hanzari ummi ta rike hannunta ta dagota sama ta kalleta da kyau, ‘’my baby why are you crying on your special day?,’’ Ashagwabe haifa ta kalli ummi tace ‘’ummi, im so sad, todays my engangement babu amra a kusa dani, I missed her so much’’ Saurin share mata fuskanta ummi tayi tace ‘’no dearest don’t cry, im sure idan tasan kinyi kuka ranar engangment dinky saboda ita bazataji dadi ba, I’m sure she will be happy for you, and insha allah zaku sake haduwa habibty, kinga yanda kikayi kyau kuwa?’’ ummi ta fada tana kamo fuskanta tayi pecking din kumatunta da goshinta, nan take emotions ya shiga, kallonta ummi tayi kmar zatayi kuka she cant believe yau engangement din diyarta, shes so happy’ Saida ummi ta lallaba ta ta daina kukan kafin ta rufe mata fusknta da veil din bridal gown din ta riko hannunta suka futo. Ataresuka fara saukowa kasan, mutane na hangosu aka fara gudaa yiii yiii yii, babu abunda ke tashi sai larabci, ‘’masha allah, allahumma bareek’’ wasu na addua wasu nay aba kyawun amarya dukda ba a fuskanta ba, ummi na saukowa da ita ta karasa da ita gaban mahaifiyar hammam, nan ta duka ta gaisheta yanda suke traditionally, mikewa mahaifiyar hammam tayi ta rike hannunta ta rungumeta tare da kissing din kumatunta, haka ummi ta dunga zagaye da ita saida kowa ya rungumeta ya sumbaci goshin kafin a zaunar da ita a tsakiyan parlor, daman haka tradition dinsu yake, nan za a ajeta gaban kowa ango zai shigo ya sameta yayi unveiling fukanta don shi zai fara ganinta kafin afara engangement din. Karasowar ango dakin ya karade da guda, masha allah sanye yake da kundura yasha farar jellabiya, fuskanshi dauke da murmuhsi, mahaifiyarshi data shigo dashi har gaban haifa ta zaunar dashi, nan ya bude veil din haifa kafin ya sanya mata engangement ring, nan take wajen ya sake dauka da guda, anata masha allah, haifa dai kanta akasa har sukayi exchanging rings. Nigeria taura estate… yau kwana biyu Kenan bai saka amra a idanunshi ba dukda ya damu sosai saidai ego dinshi bazaisa ya dubata ba bayan wannan ma haka ya dunga denying kanshi akan ya damu da itan dukda yana alaqanta hakan ne saboda maraicinta ne yasa ya damu badan wani abun ba, itama dai ta bangarenta tana sane dashi, don saita faki lokacin da ya futa daga gidan take shiga dakinshi ta gyara mashi ko’ina ta saka mashi turaren wuta,kyautatawa dai wadda tayi alkawarin saitayi mashi kullum tana yi abayan idanunshi, haka zata shiga closte dinshi ta gyara mashi kayanshi, bayan wannan ma ayanxu duk abunda ya shafeshi ya dawo hannunta daga kan gyaran bangarenshi bata wasa da wannan sosai zuwa ga coffee dinda ammah keyi mashi duk dare yanxu duk ita takeyi kuma idan tayi haka zata kai mashi dakinta ta aje mashi ta futo, kwata kwata bata yarda sun hadu ba don yanxu ta daina kwanan dakinshi gaba daya saboda shawarar da madina ta bata kan cewa tayi testing dinshi ta hanyar daina shishige mashi ko zai zo da kafarshi, idan har baizoba kuma dole su chanza salon yanda zasu tunkareshi. Ko wajen yin breakfast ma bata saukowa, haka zalika ammah ma bata takura mata akan dole saita sauko kasan taci dasu saboda wasu dalilai. Afili dai yana nuna bai damu ba saidai a zuci ya damu sosai don sanin kodai tana lafiya, gashi dai bazai taba iya tambayar ammah ba bayan wannan ma bazai taka har inda take ba don zata rainashi, a cikin ranshi ba karamin haushin kansa yake jib a yanda ya kasa controlling kanshi har yake saka damuwar mace aranshi wanda bait aba tsammanin zaiyi haka bag aba daya rayuwar shi. Friday morning…. Yau garin an tashi da sanyi sosai, wether gaba daya ya rikide babu rana, it was a peaceful morning, gaba daya duk sun hallara a dining banda amra dake sama a kwance cikin dakinta zazzabi na neman ya rufeta,ta dauka kusan awa guda a kwance tana juyi, gaba daya ta rasa abunda ke mata, ganin kwanciyar ma zazzabi yake kara mata yasa ta mike ta janyo hijab dinta ta daura akan riga da wandon dake jikinta nab arci don ko wanka bata samu tayi ba saboda sanyin da take ji ga sanyi garin ma, anaste ta zura slippers dinta masu kyau ta fito daga dakin fuskanta fayau, anaste take sauko wa daga stairs harta nufi hanyar kitchen, tana shiga ta bude fridge ta zaro fresh milk, cup ta janyo ta tutula yanda zai isheta kafin ta zura cup din cikin microwave ta fara warmng, tana gamawa ta fito hannunta rike da cup din don madaran ya dau zafi sosai, kallon agogon jikin bangon sitting room tayi ganin kusan karfe sha daya saura tayi tunanin ya fuce daga gidan don haka ta chanza hanya zuwa dakinshi don ta gyara mashi sharpe sharpe kafin zazzabin ya riketa sosai. Bata tsaya knocking ba don tasan ya rigada ya fuce by that time don haka ta wuce cikin bedroom din direct kanta a kasa, tana shiga ta aje warm milk din nata a gefen bedside kafin ta soma cire hijab din jikinta, tana cirewa ta ninkeshi ta aje a gefe ta tattara gashinta daya bazo ta nade shi a baya, jiki a mace ta soma bin daki da kallo, ganin gadon shi adan yamutse yasa ta soma zare blanket din don ya kwana biyu and bata wuce kwana biyu take chanza mashi zuwa wani, tana zarewa ta wuce bathroom ta saka shi cikin laudry kafin ta fito, anaste ta bude closet dinshi don anan ne wankakkun set of blankets dinshi suke, kai tsaye ta bude kofar tana jin jiri na dibanta, saida ta shigo ta rufe kofar ta dafe kanta dake sara mata,ta dauka kusan minti biyu a tsaye kafin ta danji ya lafa, yana lafa mata ta juyo jiki a mace ta nufi hanyar closet din, kyam ta tsaya ganinshi tsaye ya bata baya babu komi a jikinshi naked da alamu yana cikin shiri ne ta shugo, arazane tabi gaint sexy structured bayanshi da kallo ganinshi a haka ba kaya,saida ta danyi baya tayi saurin kauda idanunta daga kanshi ta juya, shiko yayi mamkin shugowanta a wannan lokaci don kwata kwata baiyi expecting ba, ‘’innalillahi im so sorry bansan kana shiryawa bane’’ Gaba daya ta gama rikicewa ganinshi da tayi a hakan, gabanta na faduwa ga wani abu data somaji daya fara taso mata wanda anty madina ta karance mata shi ta mata bayanin cewa idan taji irin haka to sha’awa take ji, shiko ko ajikinshi yanda ya juya bayan nan bai juyo ba haka zalika baibar abunda yake ba kwata kwata, sai yayi ma kamar bai san da zamanta a wajen ba saidai deep down yaji kunyan ganinshi da tayi a hakan, ayanxu koda yayi Magana ma ko ya juyo yay a kalleta abun kunya za ayi don dalilin qin futarshi Kenan, yau abun ya motsa mashi gadan gadan babu sauqi, ya watsa ruwan sanyi yafi sau biyar ajere saidai abunma kamar tunzarashi yakeyi don yanda garin ya sauya wani irin niima na sauka yasa yake jin muguwar shaawar da yake dannewa na taso mashi. Ganin ya mata shuru yasa ta dan juyo dontaga koya gama shiryawa, aykuwa tana juyawa tana ganshi ya dafe closet din ya rike mararshi, tsoro ne ya durar mata ga abunda take ji daya taso mata babu shiri, saurin saita natsuwarta tayi ta dan kauda kanta gefe ta karaso dan nesa dashi taba sake gigin kallon bayanshin ba tace ‘’ya..yaa, are you okay? Is something wrong with you’’ Yana jin muryarta yayi saurin runtse idanunshi don kamar an balbala mashi wuta haka yakeji, wannan shurun da yayi ya kasa koda motsawa ya kara tayar mata da hankali don saida ta sake waigowa ta mashi kallo daya ta kauda kanta, samun kanta tayi da dan taba murdadden damtsen hannunshi ‘’yaya’’ Azafafe ya juyo kamar wani mayen zaki ya chapko hannunta ya juyata zuwa gabanshi, a tsorace ta dago ta kalli jajayen idanunshi, cikin furgice ta maida kallonta ga hannunta dayayi ma wani irin ruko kamar zai balla mata kashinta, idanunta na kawo ruwa ta kalleshi muryanta chan kasa kamar bata son yin Magana tace ‘’yaaya hannuna’’ ay kwat kwata kamat an toshe mashi brain dinshi baya ji baya gani sai binta kawai yake da idanuwanshi dake kara haukata ta, yaukam tabbas tasan ta shigo hannu don kwata kwata bataga alamun wasa a fuskanshi ba, yau asalin genera din data sani ne tun farko wanda baya daukan wargi ne agabanta, bude bakinta ta sakeyi zata mashi Magana ‘’ya…’’ baiyi wata wata ba ya turata bayan glass closet din ya chapke lips dinta ya fara kissing dinta passionately yet hungrily kamar wanda ya shekara baici ba, gaba daya rikicewa tayi jin yanda yake kissing dinta da yanda ya damke hannunta kamar hes depending on them’’ jikinta har wani irin karkarwa yake shima jikinshi bari yakeyi kamar mazari, yana son hana kanshi abunda yake saidai inaaa, yanda ta kawo kantan nan baya jin zai iya raga mata koda na seconds ne, amra dai babu abunda take sai hawaye, dukda kalaman anty madina na yawo a kunneta inda take ce mata koda ya nemeta da kanshi ta natsu ta cire tsoro she will enjoy it, dukda she’s trying to calm her self hakan bai samu ba saboda wani irin azaba take sha a hannnushi, saboda yanda ya riketa da yanda ya kama bakinta yana zuqota kamar babu gobe, hankalinta bai gama tashi ba saida taji ya sauke hannunshi daga kafadarta ya ruko kugunta dashi da karfi, jiki a mace duk suka zube anan kasan, it aba aje ko’’ina bama ta galabaita jiki a mace ga zazzabi ga abunda ke ciyota, goga dai shi tun bayan shugowarta bazai iya tantance meyake yi ba saboda feelings din daya taso mashi kamar walkiya, Ya dauka kusan minti ashirin yana sarrafa jikinta son ranshi, kayanta ma batasan a yaushe ya kwashe su daga jikinta ba don baibarta da komai ba said an pant dinta, bra dinta kam yageta yayi tass ya wullar gefe, tunda yaci karo da albarkatunda allah yayi mata kuwa notikan kasnhi suka kunce tass babu abunda yayi saura, brain dinshi ma vibrating yake, iya nan ma Kenan baa je ga manhood dinshi ba, hes just ripping her yanda yake so, wani irin dadi na ziyartashi that is out of the world, ahankali ya soma jin ya fara dawowa daidai, ko kadan baiyi gangancin kusantarta ba, saidai babu irin jagwagwalon da baiyi mata ba, ita kuwa gaba daya ya karar mata da ruwan jiki don har lokacin jikinta karkarwar sanyi yake yi ga azabar muguwar shaawar da takeji, sun dauka kusan awa guda a yashe a kasan, harya rage wahala, itama dai fita tayi a hayyacinta dukda zazzabin dake ciyota saida sakon da yake aika mata ya isa gareta dukda a wahale komai ya wakana. Saida komai ya lafa mashi ya miqe tsaye yayi satisfaction stretching, amra da idanunta ked an kafeta tana jin ya miqe ta fashe da matsanancin kuka, shuru ya danyi yana mamakinta, don yasan baiyi mata komai ba tunda bai shigeta ba balle ace ko ta samu tear kamar last, then whys she crying ya tambayi kanshi yana karemata kallo daga sama har kasa yana mamakin yanda ta kara komai ba kamar yanda ya sameta a lokacin daya kusanceta ba, tabe bakinshi yayi ya fuce daga closet, tana jin alamun rufe kofar da yayi ta miqe adaddafe ta janyo hijab dinta don batabi takan kayanda ya faffarka bag aba daya, tana zura hijab din ta allabo ta fito ta fuce daga dakin. Tana hawa sama kamar ana ingizata dakinta ta wuce direct ta kwanta kan gado tana kuka mai cin rai, tabbas tayi alkawarin komai zai mata zata zauna dashi saidai batasan hes this heartless ba, babu abunda ya sani sai kanshi, lallai tana da aiki agaban, tambayar kanta ta soma yi anya ya Muhammad zai taba sonta kuwa? Ta dauka kusan awa guda akwance tana hawaye, gab daya jikinta y agama tsami ga zazzabin da takeji, da kyar ta samu ta mike ta wuce bathroom ta watsa ma kanta hot bath kafin ta fito, ko kaya bata tsaya ta saka ba ta balli Panadol biyu tasha ta kwanta, nan take barcin wahala ya dibeta. Shiko goga koda ya fito daga bathroom closet room ya koma kugunshi daure da towel, bin closet room din ya farayi da idanu, ganin batanan, yar tsuka yayi ya wuce gaban closet ya bude ya dauka kayansa ya shirya, gaba daya jinshi yayi kamar an zare mashi duk damuwarsa, abunda yaji adazun is unexplainable. Agurguje y agama shirinsa ya fuce daga gidan gaba daya yanajinshi relaxed and stree free. Amra dai wunin ranar a kwance tayishi, koda salima tajita shuru ta leko dakin tana ganinta kwance ta fito ta barta don yanxu ta daina mamakin yawan barcin da takeyi, direct dakin ammah ta wuce ta sameta zaune, nan ta zauna suka sha hirarsu har tana yi mata tausa. Ta daddare ma salima ce kawai ta sauko don bata tsaya duban amran ba, daga ita sai lantana sukayi preparing dinner atare. Suna gamawa ta fara jerawa akan dining, saida ta tabbatar ta kammala komai ta nufi hanyar stairs, tana shirin hawa saiga aman ya fito daga dakinshi, kasa motsawa tayi daga tsayuwan datayi ta zuba mashi idanu yanda shima ya zuba mata, tun bayan zuwanta dakinshi da tayi last har sukayi musayar yawu yake ignoring dinta, bata taba sanin tana mashi so, mahaukacin so ba sai yanxu, gaba daya bata iya barcin saida tunaninshi, sonshi ya rigada ya mamaye zuciyarta, shiko a yanxu yayi moving on don ta nuna mashi bata sonshi, dukda deep down baya jin zai iya rabuwa da ita saidai ya bama kanshi hakuri akan ta, tare da barma allah komai, don yayi Imani idan har akwai rabo tsakaninsu zasu dawo don babu macen daya taba so duk duniya kamar baby sal dinshi. Tunda ta kura mashi idanu ta kasa saukewa, ya mata ram a idanu, tausayin na ninkuwa aranta, harga allah she wants to open up, she wants to tell him how much she love him saidai ganin yanda ya watsar da ita yasa ta watsar dashi itama ta fara nuna kamar bata damu ba. Kauda kanshi yayi daga kanta ya wucewarshi kamar bai ganta ba, haka ta dunga binshi da idanu harya fuce daga gidan, ahankali siraran hawaye ya soma sauka akan fuskanta, ‘’yaya dan allah ka daina wahalar da zuciya ta’’ ta fada acikin zuciyarta tana share hawayen daya zubo mata. Karfe tara daidai amar ya shugo gidan, jikinshi a mace, gaba daya haka ya wuni yau sukuku da tunaninta don saida ya fita ya tuna yanayin daya barta, haka kawai yaji zuciyarshi na iching musamman idan ya tunata. Yana shugowa direct sama ya wuce zuwa dakin ammah, da sallama ya shiga dakin, ganin babu kowa a dakin yasa ya zauna gefen gadonta don yaji alamun mutun abandaki. After like 10mins saiga ammah ta fito, hannunta dafe a kirjinta dake mata zafi, bata lura dashi ba saida ta karaso cikin dakin ta ganshi, yana ganin futowarta yace ‘’barka da dare ammah na’’ Fuskanta dauke da fara’a , tana kokarin karasowa tace ‘’barka dai son, ya aiki harka dawo’’ ‘’ya amsa yanxu na shigo gidan,’’ ya amsata Zama tayi gefenshi ta kalleshi fuskanta dauke da murmushi, kallonta shima yayi sai alokacin ya lura da yanda ta dafe girjinta, ganin haka ya sashi saurin cewa ‘’are you okay ammah?ko baki jin dadi ne’’ ‘’im okay son lafiyata kalua’’ ta bashi amsa tana kauda kanta gefe, batajin zata iya fada mashi abunda ke damunta don tasan tabbas zai tada hanaklinshi, shiko kallonta yake yana karantarta, sai alokacin ya lura da yar ramar datayi, ga idanunta ya fada sosai. Mikewa yayi tsaye yace ‘’gobe zamuje asibiti,I want to be sure youre fine ammah na, goodnight’’ Dan murmusawa tayi don daman tasan halinshi idan ya fara sensing abu don haka bata musa bat ace ‘’allah ya kaimu son, saida safe’’ Yana fucewa daga dakin ammah yabi dakinta da kallo yana nazari, yanason ya shiga dakin nata saidai ego dinshi bazai barshi ba. The next day…. Saturday morning 8am Da sallama salima ta shigo dakin amra, sanye take da hijab har kasa, amra dake zaune baking ado ta rafka uban tagumi, sanye take da doguwar riga abaya baqa, fuskanta tayi fayau alamun damuwa kwance akan fuskan nata. Anatse salima ta kaarso har inda take ta zauna gefen gadon ta dafa kafadarta ‘’adda lafiya dai? Are you okay ko akwai abunda ke damunki,’’ Firgigi amra ta farga da ita, jiki amace ta kalleta tace ‘’yashe kika shugo’’ Da mamaki salima ke kallonta, ‘’adda something is wrong with you ko? Ki fada min dan allah, akwai abunda ke damunki da kike boyemin’’ Murmushin yaqe amra tayi ta miqe tsaye tayi rolling mayafin abayarta akanta tace ‘’babu abunda ke damuna, kece dai kike boye min abu, na lura kwana biyu bakya cikin wlwala’’ Shuru salima tayi son tasan waske zancen take son yi don haka itama tace ‘’ni babu abunda yake damuna, abu daya ne ke damuna’’ Da idanu amra ta kalleta ‘’meke damunki fda min my baby sis’’ ‘’kece adda na, wallahi damuwata damuwarki ce,ki daina boyemin komai don allah, we only have each others back’’ Nunfasawa amra tayi ta dan kakalo murmushin d bai kai xuci bat ace ‘’nidai babu abunda ke damuna, kinga taso muje mu daura breakfast yanxu naga karfe tara ta kusa’’ Atare suka sauko kasan zuwa kitchen, anan suka tadda lantana tana ayyukanta, saida suka gaisa kafin su fara preparing breakfast, suna gab da gamawa amra tace ‘’baby sis, kije ki fada ma ammah an gama breakfast, sannan ki taso salim’’ ‘’okay adda’’ salima ta fada tana kokarin fucewa, amra ce da kanta ta jera komai saboda salima ta wce sama, saida ta gama tsaf ta dawo kitchen ta kalli lanatan dake yankan avocado tace ‘’oh anty lantana bakya gajiya da aiki, ayda kin ajiye idan kin gama cin abunci saiki hada juice din’’ Da murmushi lantana ta kalleta tace ‘’ah ah gwara n agama duka na huta’’ Shuru amra tayi tace ‘’toh shiknan bari na wuce sama’’ Amra nakaiwa nan ta juya zuwa sama, bata kaiga karasawa ba ta tuna da wayanta data bari a kitchen don haka ta juya zuwa kitchen din, koda ta karaso kicin din batayi sallama ba ta kutsa kai, ‘’kingaa na man…’’ kasa karaswa tayi ganin yanda lantana ta daburce kamar wata barauniyar da aka kama, da mamaki amra ke kallonta da yanda take kokarin kare abunda ke hannunta da zaninta, staff amra ta ngo qamshin rashin gaskia a tattare da ita, ance kayi ma mutun kyakyawan zato koda yaushe don haka ta basar kamar bata ga komai bat ace ‘’ashe anan nabar wayar’’ Cikin yaqe lanatana ta juya gefe tace ‘’au laa ashe mantawa kikayi, kinga nida nayi zaman akuye daurin zani na neman gagarata’’ ta fada tana gyaran zani, murmushi kawai amra tayi ta fuce daga kitchen din tana mamakin abunda ta gani. Karfe goma daidai kowa ya hallara banda amra, ammah na zaune salima tayi serving dinta, kafin tayi serving salim, tana shirin zubama aman yayi saurin janye plate dinshi ba tare da ya kalleta bay ace ‘’no thanks’’ Jiki a mace ta zubama kanta ta zauna chan gefe ta fara cin abunci, da sallama amar ya shugo shima ya zauna, saida ya fara gaisheda ammah kafin suma su gaishesa, duban dining din yayi zuwa kofa hoping ko zai ganta, ganin babu ita yasa ya fusge, salima ce tayi serving dinshi tana gamawa shima yayi bismillah ya fara ci. Suna nan zaune saiga amra kamar wadda aka wullo, ta sauyo kaya zuwa wata abayar mai kyau lemon green color, tayi mata kyau sosai kmar ba ita, anaste cikin takunta mai daukar hankali ta karaso dining din fsukanta fayau, kusa da ammah ta fara zuwa ta gaisheta kafin ta ja kujera kusa da ita ta zauna, daya bayan daya ta bisu ta gaishesu, amar dai tunda ta fito ya kasa dauke idanunshi akanta, har saida ya kusa kwarewa kafin ya sauke idanun nashi, itako bata wani bi takanshi ba ta soma serving kanta. Shuru kake ji a dining,babu wanda yace kala sai karar spoon dake tashi. Da sallama lantana ta shugo dining din hannunta dauke da dogon cup data hadama ammah green juice aciki, saida ta gaishe da kowa kafin ta matso kusa da ammah ta aje mata kan table tace ‘’hajiya ga girin juice din’’ Dariya salima ta danyi data kubce mata tace ‘’kai anty lantana, keda wannan girin din’’ Murmusa duk sukayi ammah tace ‘’nagode lantana sarki aiki, bakya mantuwa,ni wallahi mantawa ma nakeyi da green juice din’’ Murmushi kawai lantana tayi ta juya da nufin shiga kitchen, amra data kafeta da idanu tana ganin juyawarta tace ‘’ji mana’’ Juyowa lanatana tayi ta tsaya tace ‘’naam anty’’ Miqewa amra tayi ta tako inda ammah take zaune tana kokarin kai juice din bakinta tace ‘’ammah zansha’’ Da mamaki ammah ta kallota, kafin ta dan murmusa tace’’ gashi doctor ay bana hanaki ba,’’ Karba amra tayi ta juyo gaban lantana ta kalleta tace ‘’anty lantana ko zaki fara sha kiji min idan da daci’’ adaburce lantana ta kalleta tana yaqe tace ‘’ay na taba sha, akwai daci kam wallahi, anya zaki iya sha kuwa keda kike son zaqi’’ Shuru amra tayi ta sake kallonta fuskanta babu wasa, tace ‘’yaushe nace maki inason zaqi?, kedai ki dandana min kawai’’ Atsorace lantana ta sake kallonta tace ‘’kaii ni zawayi yake sani saidai ki bama ammah ta dandana maki’’ Amar da kanshi ke kasa yana jiyo su sama sama ya dago ya kallesu, nan kowa ma ya maida kallonsu kansu, amra dai ta dage akan lantana saita dandana, ita kuwa lanata data gama tsurewa sai dojewa take karshe ma cewa tayi, ‘’na doraruwan zafi akan gas bari na kshe’’ Kamar daga sama taji muryar amar ‘’stoppp there’’ Ya fada a kausashe kafin ya tako har inda suke, hannu ya sanya ya janye amra gefe anatse kafin ya karbi juice din daga hannunta ya kalli lantana yace ‘’shaaa’’ Haba waa nan take lantana ta saki futsari, gaba daya alamunta sun nuna bata da gaskia kiri kiri, Akaro na biyu ya daka mata tsawa yace ‘’takeeee it and drink it up’’ Jiki na bari ta karba ta fara kokarin kaiwa bakinta, bata kaiga sha ba ta saki cup din a kasa wanwas ya fashe juice din ya malale, saurin miqewa duk sukayi daga kan ammah zuwa ga aman da abun shima ya daure mashi kai, Kallon cup din amar yayi zuwaga juice din dake Malala, ahankali idanunshi suka sauka kan wani yellow drug da bai gama melting ba a cikin juice din, tsugunnawa yayi ya dauka kwayar yak are mata kallo sosai, if hes not mistaken wannan molly ce wanda daddy yake safarar su ga manyan kasashe, wanda a shekara sau daya yake hadata kuma baifi mutun biyar yake sayarma ba duk duniya, kuma da ita yake amfani yake kashe mutanen da suka nemi susha gabanshi, hankali atashe amar ya dago idanunshi sun kada sunyi jaaaa, jikinshi harya soma bari barr barr, ya kalli lanta adata saki futsri, yau karyarta ta kare asirinta ya tonu, yanxu ko tace zata falfala ta gudu bazata tsira ba, ammah ce ta kaste silence din ganin amar ya furgice lokaci guda, anatse ta tako inda suke tsaye don nesa kadan suke da dining tace ‘’muhammad whats wrong? In tace bata son sha ku kyaleta mana’’ Hanakali aatshe ammah tayi baya ganin yanda amar ya karade ya sauya, idanunshi sunyi jaaa fuskanshi ma tayi jajawur, lantana na ganin haka tayi saurin zubewa a gwiwarta ta dora hannu aka ‘’na shiga uku ni abida wayyo allah na, yau karshena yazo, don darajar allah ku yafe min wallahi wallahi bayin kaina bane, sharrin shaidan ne na rantse da allah’’ Kallonta amma tayi don bata gane kan zancen ba ‘’ke lantana meke faruwa anan? Me kikayi da kike neman gafara’’ ‘’wallahi hajiya ba laifin…’’ tassss taji saukan marinda saida ya toshe mata kunnenta nan take taji wani dummmm saida ta yi baya, bata gama jin zafin marin bay a sake kwasheta da wani marin, fuskanshi yayi jaa sosai jikinshi har rawa yake,wanda yasa ammah da amra yi baya son sun tsorata da yanda suka ganshi, lantana dai ta tafi hutun wucin gadi kafin ta dawo ya sake ball da ita, aman ne yayi saurin taro shi yana kokarin kamashi ya hambare hannunshi gefe ya sake bata wani blow daya sata gangarawa har wajen parlor, dukda haka bai barta ba saida ya bita ya dunga kwallo da ita gaba daya ya fuce daga hayyacinshi, ammah na ganin zai kashe yar mutane tayi saurin bin bayanshi tana ‘’muhammd kaii muhammd menene haka, dukan mace kakeyi? Kome tayi maka bai chanchanci kayi mata haka ba’’ Ay muhammd fa ba sauraron ta yake ba, haka su amra sukabi bayan su suma aman ma da y agama gano komai yayi saurin bin bayansu don tabbas amar zai iya kasheta anan take, don haka yayi gaggawar janyo wayarshi ya soma kiran hukuma, Ammah dake bin amar har suka fito tsakar gida yana ball da lantana tayi saurin kallon amra tace ‘’aisha meke faruwa ne?,’’ Kasa cewa komai amra tai don itama Karin bayani take nema, saida amar yayi mata lugu lugu idanunshi sunyi jaa sosai ya janyo wayarshi daga aljihunsa baya gani ma sosai yayi dialing number asad,yana picking azafafe yace “idan ka wuce 5 minutes baka zo nan gida b azan kashe wannan wicked soul din’’ yana kaiwa nan ya kashe wayar ya fara neman abunda zai dauka ya karasata, ganin wani karfe daga chan gefe yayi saurin juyawa ya dauko yayo kanta dashi, ammah na ganin haka ta dafe kirjinta tana innalillahi, Muhammad zaiyi kisa akan idanunta, innalillahi wa inna ilaihi rajiun, bat agama tunani ba taji kwal ya bugama lantana a kafa daya saida kafar ta balle, daga hannu yayi zai sake buga mata amra tayi saurin tahowa inda yake ta rungumeshi ta baya ‘’yayaa don allah calm down, karkayi abunda zakazo kayi dana sani’’ Baya ji baya gani yace ‘’sakeni,’’ ‘’wallahi bazan sakeka ba yaya, bazan taba bari kayi abunda zai jefa rayuwar ka a halaka ba,’’ ‘’aishaaaaaaaaa’’ ya daka mataa tsawa, dukda ta tsorata hakan baisa ta sakeshi ba, wani irin juyi yayi ya zubar da ita a kasa, nan take ta kwala uwar kara dayasa ammah ta kalleta, kankace me cikin kankanin lokacin ammah ta zube a kasa wanwas, jini na fita daga bakinta da hancinta hankali atashe salima ta kwala kara ‘’ammahhhhhhhh!!!!! Wayyo allah na shiga uku’’ Amra da bat agama dawowa daidai tana ganin ammah a yashe a kasa tayi saurin rarrafowa ta karaso wajen, ganin ammah a kwance hankali aatshe ta taba ammah tace ‘’ammah ammah’’ jin shuru ya sata taba wajen zuciyar ammah, dipp komai ya tsaya chak, hankali atashe amra ta dago agigice ta kalli salima da aman da suka zagaye ammah tace ‘’am….mahhh..ta mutu.uu..’’hannunta da bakinta duk karkarwa suke, da sauri ta miqe tsaye kamar mahaukaciya har veil dinta na faduwa ta kaarso inda amar ke bugun lantana da duk jini ya gaba malalewa a jikinta ga uban raunuka daya ji mata, amra na karasowa ta daka mashi tsawa daya sashi tsayawa babu shiri ‘’amarrrrrrrrrr!!!!!’ idanunta sunyi jaa sosai sai sauke nunfashi takeyi Da sauri ya waigo ya kalleta ya zuba mata idanunshi, tana ganin haka ta juya ta nuna mashi ammah ‘’ammahhhh’… ammahhh’’’ Ay baisan lokacin daya saki rodin ba taku biyu uku ya iso inda ammah ke kwance kamar gawa, salima a furgece ta dago tana kuka ‘’ya aman wai ta mutu, ammah ta mutu, na shiga uku na wayyo allah na’’ Amar daya tsaya kikam ya kasa yin komi, jikinshi na bari ya durkuso ina ammah ke kwance rai a hannun allah……… [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update!! Unedited page… Wajen karfe uku na dare ya farka saboda wani irin zafi dayaji a jikinsa lokaci guda, bude rinannun idanunshi yayi ya sauke su akanta, ta maqalqaleshi gaba dayanta ta sauke mashi nauyin jikinta tana rawar sanyi, ga wani irin turirin zafi dake fita daga jikinta, saurin lumshe idanunshi ya sakeyi yi ya budesu tarr akanta sosai bakinta na gab da nashi lebanta na karkarwa sosai, saurin mikewa yayi zaune ya gyara zamanshi ya kalleta da kyau saboda akwai hasken bedside lamb dake a kunne, kyawawan ya zubama idanu inda wasu siraran hawaye ke zarya akan fuskan nata, saurin taba wuyanta yayi ganin yanda ta fara kafewa bakinta har lokacin yana karkarwa sosai, wani irin zafi yaji daya sashi saurin cire hannunshi ‘’shes burning up’’ ya fada ahankali yana kallon fuskanta, saurin janyeta yayi daga jikinshi ya mike tsaye yama rasa abunda zaiyi don ya mata taimakon gaggawa, tunawa da yanda ammah ke mashi lokacin da yake karami yayi don haka ya wuce bathroom ya jiko hand towel kafin ya dawo gefen gadon ya zauna ya soma goga mata a fuskanta. jikinta ne ya tsananta don har lokacin he can feel yanda take sauke nunfashi mai zafi sosai akan hannunshi, last option daya yake dashi wajen taimaka, kamar bazaiyi ba don yasan zaiyi affecting dinshi sosai, saidai ganin yanda take rawar sanyi ya sashi jin wani iri don haka ya mike tsaye ya kashe ac dakin ya wuce ciki closet ya dauko babban duvet mai nauyi sosai ya sauya da dayan, yanda yake yin komai a gaggauce zaka gane hankalinshi a tashe yake. Yana nan tsaye yana nazari kamar ana fusganshi haka ya soma zame kayan jikinshi ya rage daga shi sai dogon wando pjs dinshi. Ahankali ya hau kan gadon ya zauna kafin ya janyota jikinshi ya soma zame kayan jikinta, saida ya cire kayan barcin nata gaba daya kafin ya hade jikinshi waje daya ya rungumota, wani irin shock ya soma ji saboda yanda fatar jikinta ke gogar nashi don babu bra kwatkwata jikinta, runtse idanu kawai yakeyi jikinshi na vibrating saboda kusanci yayi yawa sosai, janyo duvet din yayi ya rufa masu gaba dayansu tundaga sama har kasa har lokacin tana cikin jikinshi tayi lamo. Ahankali zafin jikin nata ke transferring zuwa jikinshi don shi temperation dinshi is normal, shida idanunshi suke a bude kuma yana cikin hayyacinshi shi kadai yasan irin connection din da zuciyoyinsu suka shiga, don heart beat dinsu kusan a tare suke bugawa, at the point ya tabbatar zuciyarshi is beating for her don kwata kwata ba haka zuciyarshi ke bugawa ba, Bakinshi ya maotso saitin kunnenta ya soma karanto mata addu’oin samun sauki harta daina rawar darin da takeyi nunfashinta na sauka ahankali akan kirjinshi da gashi ke kwance akai. Har aka kira sallar asuba bai runtsa ba ko kadan yana maqale da ita, sallar ma bai samu yayi ba don sai a lokacin barci ya fusgeshi saboda wani matsanancin ciwon kai daya fara kawo mashi ziyara. Amra dai bata san wainar da yake toyawa ba saidai daren ranar taji wani irin sanyi a zuciyarta, daman duk dare saitayi wannan zazzabin wanda ayanxu ya zaman mata jiki don duk dare saitayi. Basu suka tash ba sai wajen karfe goma na safiya, amra ce ta fara bude idanunta saboda wata irin yunwa data nuqurqusota, saurin bude idanunta tayi ganin duhu duhu yasa tadan razana don bata ma lura da ajikinshi take bay a lullubesu da duvet, mutsu mutsun da ta soma yi ne ya farkar dashi daga barcin, bude kyawawan idanunshi yayi ya sauke akanta, sai alokacin itama ta kalli fuskansa da kyau, janyota yayi sosai a jikinshi ya lumshe idanunshi da suka danyi jaa yace ‘’shiii go back to sleep’’ Dauke idanunta tayi akanshi don yanda yayi mata maganar yasa ta soma jin wani abu chan kasan ta saboda whispering tone yayi using, dan turo bakinta tayi kafin ta soma Magana anatse ‘’ ni yunwa nake ji’’ Bai bude idanun nashi ba ya sake cewa ‘’baki isa ba fah, yanda kika hanani barci jiya sai kin koma’’ Ashagwabe ta sake cewa ‘’wallahil azeem yunwa nakeji, cikina yana ciwo’’ Banza yayi da ita, idanunshi a rufe to his surprise sai jin kukanta yayi kamar wata baby ashgwabe tana kuka tana gunguni tana Magana ‘’ni wallah yunwa nake ji’’,ta fada tana harba kafarta har wani zungurinshi takeyi da kafafun nata wanda ya sashi runtse idanunshi ya danyi yar tsuka ya bude idanun ya saukesu akanta ‘’why are you so stubborn ne? ke ba’a isa a fada maki abu kiji ba’’ ‘’toh nace maka inajin yunwa kaqi barina na tafi’’ ta sae fada tana kauda kanta daga gareshi. Bai saketa ba haka zalika bai sake ce mata qala ba harta karaci kukan nata ta gaji ta rabu dashi, don kukan ma galabaitar da ita yakeyi sosai. Saida suka dauki kusan minti atalatin a haka, har lokacin bai saketa daman dalilin qin sakinta nata da yayi was erection din data tado mashi wanda bayason ta ganshi a haka ta samu kofar sake rainashi shiyasa ya ki sakinta saida ya bari komai ya dan lafa mashi. Sauke duvet din ya farayi kafin ya sassauta rikon da yayi mata ya sauke kafafunshi kasa ya wuce bathroom anatse ba tare da ya waigo inda take zaune ba don har lokacin engine dinshi na nan a tsaye bai sauka ba, ya shiga bathroom ya soma zame kayanshi ya fara wanka. Tana ganin ya shige bathroom ta mike zumbur, sai alokacin ta lura da babu komi a jikinta said an pants dinta, wani irin takaici ta danji a ranta don yanzu kiriri ta gane buqatarta yake sosai, wanda tayi alqawarin bazata taba bari ya kusanceta ba sai ya karbeta a matsayin mace kamar kowacce mace a wajen mijinta. Yar tsuka tayi ta zura rigar barcinta, bata ma staya saka hula ba ta fuce daga dakin aranta tana rokon allah yasa babu kowa a parlor, koda ta futo daga dakinshi ta karasa wajen kofar fita daga parlor nashi saida ta dan tsaya ta bude kofar ahankali ta zuro kanta, babu kowa a parlor kuma bataji wani hayaniya ba ko karar spoons don haka tayi maza ta bude kofar ta fuce fit tana dan sassarfa kamar munafuka. Batayi landing a ko’ina ba sai dakinta tana shiga ta sauke wata ajiyar zuciya tana haki, saida ta dan dawo daiidai kafun ta wuce cikin daki ta soma rage kayan jikinta ta wuce bathroom tayi wankanta. Tana gama wanka ta fito daga bathroom tana tsane jikinta da hnd towel data ruko a hannunta, agurguje ta soma shiryawa ta saka wani doguwar riga wanda ta dan kamata kadan, tana gama shiryawa ta hau kan sallaya ta tada sallah, tana idarwa ta mike tsaye tana kokarin cire hijab din jikinta saiga sallamar ammah, cikin sauri ta sauke hijab din kasa ta wuce wajen dresser ta tsaya tana murmushin yaqe don bazata so ta ganta tana sallah yanxu ba don duk wand aya ga haka sai ya kawo wani abun, ammah dai ta kamata lokacin da ta bar wajen sallayar haka zalika taga fitowarta daga dakin nashi don tana tsaye tana shirin futowa daga kitchen ta hangota. Fuskan ta dauke da murmushi ta tako cikin dakin tace ‘’daughter yau kin Makara sosai’’ Adaburce amra ta saukar da kanta kasa tana wasa da yatsunta tace ‘’ina kwana ammah?’’ ‘’lafiya kalua daughter ya kwanan ki da na baby?,’’ ammah ta sake tambayarta ‘’alhamdullillah’’ ta amsata anatse muryanta baya futowa ma sosai. ‘’zo ga breakfast na kawo maki, na sanki da son dumame’’ ammah ta fada tana karasowa baking ado ta ajiye mata akan carpet ‘’bismaillah, zoki zauna kici dear’’ Cikin jin dadi amra ta karaso inda ammah ke tsaye kanta har lokacin a kasa fuskanta fayau said an murmushi da ya wanzu akan fuskanta ‘’thank you ammah, daman dashi na tashi wallahi’’ Murmushi kawai ammah tayi mata kafin ta juya hanyar futa tace ‘’idan kin gama ki sauko kasa, yaudai kid an zagaya estate din, ga salim nan saiya rakaki’’ ‘’tohm ammah’’ amra ta bata amsa. Ammah na fucewa ta zauna ta nadi tuwon nan sosai, saida taci ta koshi harda sude hannu kafin ta wuce bathroom ta wanke hannunta, tana wanke hannun ta fito ta dauki plate din ta fuce daga dakin. Kasa ta fara saukowa babu kowa a kasan don haka ta wuce kitchen kai tsaye ta ajiye plates din, gaban fridge ta tako ta dauka bottle of ice water kafin ta fuce daga kitchen din. Tunda ta gifta ta wuce kitchen ya dago ya kaleta harta futo daga kitchen din batama san yana wajenba, itako amra bata lura dashi ba kwata kwata kanta a kasa saida tazo daidai wuce hanyar dining din ta jiyo karar spoon, duk a tunaninta ma ammah ne a wajen don haka ta dan dago da idanunta, karaf idanun nata suka sauka akan nashi, hannunshi rike da toasted bread yana kokarin kaiwa baki, samun kanta tayi da galla mashi harara tayi wani farr da idanu tare da turo mashi baki kafin ta kauda kanta gefe tana kokarin amsa kiran da ammah dake zaune a sitting room takeyi mata ‘’daughter daughter, kin sauko ne?’’ ‘’eh na sauko ammah, plate na ajiye ne a kitchen’’ tana kaiwa nan ta sake mashi kallo daya ta dauke kanta ta cigaba da catwalk tafiyanta kamar wata tarwada,mazaunanta yabi da kallo har saida ta gifta ma kallonshi kafin ya sauke wata nauyayyiyar ajiyar zuciya ‘’ya allah,’’ ya furta ahankali, tunani ya soma yi aranshi har lokacin bread din na hannunshi bai kai baki ba, ‘’yarinyar nan na neman haukatani’’ ya fada aranshi kafin ya danyi wani murmushin da shi kadai yasan ma’anar shi ‘’zanyi maganinki ne’’ Tura bread din yayi abakinshi, da farko kwata kwata bayajin cin komai saidai yanxu daya ganta da yanda tayi wannan abun da tayi mashi da fuskanta saiya tsinci kanshi da jin dadin cin abunci,. Amra kuwa wani irin haushinsa takeji yanda yake kokarin maidata kamar wata toy dinshi, don sai ayanxu ta lura da take takenshi na neman coffee da daddare, saboda yasan ammah zata ce takai mashi, tun kafin ta karaso parlor ta soma Magana a zuciyarta ‘’ay kuwa bazan kara kai maka ba wallahi, daman na lura da take taken ka’’ Kaarsowa tayi parlor har lokacin tana tunani aranta,muryar ammah ne ta katseta ‘’daughter kayannan baya damunki?’’ Dan dagowa tayi kafin ta maida idanunta kan kayan ‘’ah ah ammah, baya damuna’’ ‘’toh shikenan, ki dauko mayafi salim ya rakaki ku zagaya’’ ammah ta fada tana maida kallonta ga tv ‘’tohm ‘’ tana kaiwa nan itama ta wuce sama anatse, tana shiga daki ta dauka dankwalin doguwar rigar ta tsaya gaban mirror ta daura dankwali, ba karamin kyau daurin yayi mata ba dukda bata iya ba, tana gama daurawa ta dauka kohl ta sanya a idanunta da suka dan fada kadan, tana gamawa ta dan jaa baya ta karema kanta kallo, dan bumb dinta ya futo sosai don sai a lokacin ta lura dashi saboda yanayi rigar jikin nata daya fiddashi dan kiff, shafa cikin tayi tana murmushi, ‘’yanxu da baby anan wajen’’ ta fada tana shafa cikin nata tana murmushi, ta dauka kusan minti biyu a tsaye tana shafen cikin nata kafin ta tuna da wani abu, take yanayinta ya sauya tana tausayin kanta, duk sanda ta tuna yanda ya Muhammad ke treating dinta tana jin rashin dadi aranta, ta rasa dalilin dayasa hes always cold to her, kowani aure tasan koda babu soyayya akwai mutuntawa da kulawa da juna saidai ita batayi sa’a ba, don ko fara’arshi baifi sau biyu ta taba gani ba, baya sake mata ko kadan, doguwar Magana ma bata shiga tsakaninsu saidai fada, har lokacin ta kasa gane wani irin mutunne shi, da farko bayan rashin lafiyar ammah har tana cewa ya chanza ashe ashe bai chanza, koda yake what did she expect? Baka taba chanza mutun daga yanda yake dlilin wannan yasa ta kasa tantance a wani matsayi ta sakashi a zuciyarta, bata jin zai taba sonta a duniya don haka bata daurama kanta bama saida ta kawo zancen soyayya aranta ta tuna da Haifa,ada chant un tana tunaninta sometimes harda kuka idan tayi missing dinta saidai yanxu komai ya chanza, but har lokacin tana ranta. Nunfaswa tayi ta janyo mayafin ta ta nada shi kan kafadarta ta fito daga dakin har lokacin bottle of ice din data dauko yana hannunta, natse take tafiya harta sauko kasa, dan dagowa tayi daga nesa ta hangoshi zaune kusa da ammah ya daura kafa daya kan daya, wayarshi maqale a kunneshi yana responding calls, ‘’har kin sauko?’’ ammah ta tambayeta tana kallonta ‘’eh,’’ ta amsa ta kai tsaye kanta a kasa ‘’toh tashi kuje salim, ku zagaya ko’ina ki danyi exercise kafin ku dawo’’ ammah ta fada tana kallon salim dake zaune yana buga ball Mikewa salim yayi ya zagayo inda take ‘’ammah sai mun dawo’’ amra ta fada tana bin hanyar futa daga cikin parlor hannunta rike dana salim suna tafiya ahankali. ‘’toh daughter saikun dawo’’ ammah ta fada tana maida idanunta kan tv. Saida y agama wayar ya dan kalli ammah ta gefen idanu, kamar bazaice komai ba chan kuma ya hade rai yace ‘’ina zasuje da safen nan’’ Yanda yayi maganar yana basarwa kamar bashi ba,ammah bata kalleshi ba ta bashi amsa kai tsaye ‘’zasuje strolling’’ Dan tabe baki yayi kmar bai damu ba, yna son mikewa saidai kuma yana ganin kamar amma zatayi tunanin wani abun don haka ya soma latse latsen wayarshi. Tunda ta fuce yake kallon time din wayarshi don ya dauka suna fita zasu dawo saidai yaga akasin haka don kusan 30mins basu dawo ba, kasa sukuni yayi daga zaunen da yake dukda bazaka taba tantance hakan akan fuskanshi ba sai tsaki daya dunga jerowa har lokacin idanunshi nakan wayar, ganin tsukar tashi taki karewa yasa ammah juyowa ta kalleshi ‘’is everything okay son?’’ dan dagowa yayi ya kalli ammahn kafin ya sauke kanshi ‘’wani aiki nasaka ayi shine akayi min shirme’’ Ammah dai bat ace mashi qala ba don ta lura da yanda ya yanayin nashi bayan futarsu amra, babu abunda tke sai murmushi aranta ta so Magana ‘’zama ka saukar da wannan ego din naka ne’’ Zumbur ya mike tsaye ya wuce bedroom dinshi, cikin yan mintuna qalilan sai gashi da key a hannunshi, don gaba daya hes anxious akan futan nata, gani yake kamar wani abu zai sameta ko kuma za a kalleta wanda hakan ke tayar mashi da hankali sosai, ganin ya nufi hanyar futa yasa ammah cewa ‘’futa zakayi? I thought kace yau wuni zakayi a gida’’ ‘’akwai wani abu da zanje na karba ne’’ ya amsata ‘’okay adawo lafiya’’ ammah ta fada tana dauke idanunta daga gareshi tana dan murmusawa irin nasu na manya. Yana futa ya wuce wajen zabgegeiyar benz dinshi ya budeta ya shige ciki, cikin hanzari ya kunna motar yayi reversing, wani irin mahaukacin horn yayi don gab daya securities din suna cikin cctv room sai karar horn dinshi sukeji. Da sauri daya daga cikin securitis din ya futo ya bude mashi gate din, a harzuke ya karaso da motar inda securities din yake ya zuge glass din motar ya soma Magana cikin fada ‘’what the hell is going on with your head? Kana son loosing job dinka ne? Da sauri secuty yace ‘’no sir sorry sir’’ ‘’so you better do your job properly, this is your last warning’’ ya karashe yana fuzgar motar aguje kamar zai tashi sama, bin kan titin estate din ya farayi don street kusan uku ne a cikin estate din, haka yabi first street baiga alamunsu ba, gaba daya ranshi a dagule yake shi kanshi ayanxu kasa controlling kanshi yakeyi akanta, haka ya dunga bin street din estate dinnan yana zagayesu yana dawowa tass bai samesu ba, saida yazo dab da last street ya hangosu daga chan nesa, rage gudun motar tashi yayi ya soma tafiya ahankali, nan ya soma hangosu da kyau, tana daga zaune kan wani dakali wajen kofar gate din wani apartment salim na daga gefenta shima a tsaye yana wasa da wani farin cute kare, itama idanunta nakan Karen tana kokarin shafa kanshi, saurin taka burki yayi kiii lokacin da wani mutumi ya fito daga cikin apartment din yana masu Magana, dan jim yayi yana kallonsu zuciyarshi na boiling sosai, abunda ya kara harzuka shi shine ganin tana murmushi tana shafa kan Karen wanda mutumin ya janyo ring din da ake kama Karen dashi da alamu nashi ne, amar dai idanunshi sunyi jaa sosai, ranshi yayi mugun baci sosai har baisan lokacin daya karaso inda suke da mot aba ya zuge glass din motar fuskanshi babu annuri yace ‘’get in’’ Tunda ya tsayar da motarshi amra ta dago ta kalli motar,baka hango na ciki don saida ya zuge glass din ta ganshi, gabanta ne yadan fadi haka kawai ba tare da sanin dalilin ba, ganin yanda fuskanshi ta hade sosai yasa ta danji wani iri, ‘’do I have to repeat my self’’ Mikewa ta soma yi ahankali tana kokarin mikewa, kafanta da ya dan sake mata ya jaaa jinni ne yasa ta danyi baya ta danyi kara ‘’washh’’ da sauri mutumin ya mika hannu zai taimaka mata karta fadi kasa, aamar da yaga haka yayi saurin buga mashi tsawa ‘’don’t you dare, don’t you dare touch my wife!!!!! Are you insane!!!’’ Yanda yake fada a cikin motar da yanda gaba daya a susuce yasa gaba dayansu suka sha jinin jikinsu harma da mutumin, kallonshi mutumin yayi in a calming tone yace ‘’sorry yallabai, naga zata fadi ne shine!!!’’ ‘’shut the fuck up ka wuce cikin apartment dinka ko na koreka daga..’’ Kallonshi mutumin ya dunga yi tun lokacin daya soma Magana, sai a lokacin ya lura da koma waye, ‘’the owner of the estate,’’ ya fada aranshi, cikin sauri ya akste amar daga abunda yake shirin fada yace ‘’dan allah kayi hakuri sir, tsautsayi ne’’ yana kaiwa nan ya wuce cikin apartment dinshi da dan Karen sa a hannu. Amra dai komawa tayi baya ta zauna saboda zugin kafarta, idanunta sunyi jaa sosai, ‘’keee’’ amar ya sake fada yana kallonta, bata dagoba don at this point dayace kee dinnan ya hasalata sosai ‘’idan kika bari na sake repeating kaina saina…’’ ‘’saikayi me?’’ tayi saurin katseshi ranta a bace, itama idanunta yayi jaa sosai, mai ciki da jaraba, lokaci guda idanunta ya rufe ta soma Magana ‘’nace me zakayi min? dukana zakayi?, ehhh?’ da fada da dan karfi daya salim matsowa kusa da ita yana jan gyalenta alamun tayi shuru, saurin ture hannunshi tayi ta hankadashi gefe idanunta yayi jaa sosai bata ji bata gani ‘’matsamin a waje kai kuma,’’ Tana fadin haka ta maido da idanunta kana amar ‘’ina ruwanka dani yaya? Naga dai baka damu da alamarina ba? Baisa yanxu kake shiga cikin rayuwata?, ‘’ Ranshi ne yayi mugun sosuwa don haka ya mata wani irin kallo mai wuyar fassara, cije lower lips dinshi yayi ya fusgi motarshi yabar wajen yana jin haushin kansa da yanda ya sauke kanshi har tana iya fada mashi Magana, gaba daya maganganunta basu bashi haushi ba sai Kalmar dukana zakayi datace, abun ya bata mashi rai sosai, me take nufi Kenan? Hes not that ruthless, bazai taba koda bugun hannunta ba saboda tana da wani matsayi babba a zciyarshi. Yana barin wajen ta sauke wata ijiyar zuciya don batayi tunanin zasu wanye da sauqi haka ba don duk a tunaninta da sanin da tayi mashi da zafin rai bazaiyi shuru yayi walking out haka ba, salima e daya rakube gefe ya tako inda take ya rike hannunta ya taiamaka mata ta mike suka bi hanyar dazai maidasu gida. Cikikin yan mintuna kalilan suka karaso gida, babu abunda take sai haki har suka karso cikin gida, ammah suka tadda a zaune yanda suka barta ‘’sannu daughter kinyi kokari’’ Murmushi kawai amra tayi ta samu waje ta zauna ta mikar da kafarta ‘’washh ammah na gaji anya zan iya kuwa’’ ‘’zaki iya mana daughter, sannu haka zaki dage harki saba’ ammah ta fada tana kallonta ‘’dauko min ruwa mai sanyi salim’’ amra ta fada tana kallonshi Mikewa yayi tsaye ya wuce kitchen kallonta ammah tayi tace ‘’ku hadu da son akan hanya kuwa yanxu shima ya futa’’ Hade rai amra tayi tadan tabe baki kafin tace ‘’eh munga fucewarshi lokacin muna dawowa’’….. [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update Unedited page Hade rai amra tayi tadan tabe baki kafin tace ‘’eh munga fucewarshi lokacin muna dawowa’’ Shuru ne ya biyo baya bayan dawowar salim da ruwan data buqata, tunda tayi resting bayanta ta soma jin barci barci sama sama, ammah na dake duban ta jefi jefi tana ganin yanayinta tace ‘’dear kije ki kwanta kafin anjima da yamma saiku sake futa ko?’’ Kamar daman jira take ta mike tsaye tana dan yin nishi sama sama ‘’toh ammah,’’ Tana kaiwa nan ta wuce hanyar stairs zuwa dakinta, datayi dan taku daya biyu saita huta kafin ta cigaba, ammah na kallontta daga zaune, fadin irin farin cikin da take ji idan ta kalli amra dake dauke da cikin Muhammad mara misaltuwa ne, shes so happy, kusan kullum sai tayi sadaka, duk dare kuwa bata barcin daya wuce awa biyu, haka zata tashi ta kafa goshinta akan sallaya tana godiya ga Allah daya basu wannan kyauta ta musamman, she’s just waiting for the perfect time ta fada ma Muhammad, dalilin dayasa ta boye mashi kuwa shine, yanda ta lura yana qaunar amra sosai amma yaqi futowa fili ya nuna yana son ta, bayan wannan tafison sai ya nuna yana buqatar matarshi da kanshi kuma yayi accepting dinta da kanshi kafin ta fada mashi. Ayanxu ta zuba masu idanu tana karantarsu sosai, daya daga cikin abunda ta lura dashi shine, yanda yake pushing amra don duk hidimar datakeyi mashi akan idanunta ne shi kuma yana basarwa saboda ego dinshi daya kasa barinshi ya saukar da kanshi kasa, da farko taso ta barsu a yanda suke ko zasu dawo dan kansu saidai kuma amaimakon komai ya falling into places sai akasin haka, don yanda yake pushing din amra yasa take baya baya dashi, don da gayya ammah take aikata dakinshi don ta lura ta daina kwana anan dinma, bata takura mat aba haka ta kyaleta tana kwana inda takeso saboda yanayin ta. Nunfasawa ammah tayi tana tunanin, harga allah tana son tagansu kamar kowanne mata da miji, saidai hakan kamar bazai samu ba saboda kafiya irin ta amar, tunanin yanda zatayi dasu ta fara kafin takai kan decision dinta. Tana nan zaune salim na gefenta yana barcin daya saba a doguwar kujera akayi sallama, kallon inda yake shugowa ammah tayi fuskanta dauke da fara’a da bata barin fuskanta, ‘’malam labara maraba lale’’ Har inda take zaune ya karaso ya zauna a kasa ya fara gaisheta ‘’nace ka daina zama a asa malam labaran, ga kujera nan manene amfaninta kenan’’ Cikin girmama way ace ‘’hajiya nan ma yayi, ina wuni ya iyali?’’ ‘’lafiya kalua alhamdullahi ya aykin gona?,ya kuma jiki’’ ‘’da sauqi hajiya alhamdullahi, ‘’ ya bata amsa ‘’toh madallah allah ya taimaka’’ amma ta amsa shi tana kokarin kallon tv. Hannunshi ya zaro cikin aljihun shi yace ‘’hajiya ga wannan, kudin wannan shekarar ne, shine nace bari na akawo’’ Kudin ya ajiye mata da paper a gefe ‘’wannan list din komai ne na rubuta a ciki, murmusawa ammah tayi ta kalli kudin daya nade a leda kafin ta maida idanunta kanshi, ‘’masha allah, ka rike a hannunka, duk wani abunda za a buqata a gonar saika saya dashi sai kuma amfaninka kaima’’ Kanshi a kasa yace ‘’hajiya akwai duk wani abunda za a buqata, wannan…’’ ‘’Toh ka rike kaja jari’’ ammah ta kkasteshi, wasu ahwaye ne suka fara zarya akan fuskanshi, kafin ya dan dago ya soma jero mata adduo sosai. ‘’babu komai malam labaran ka daina min godiya? Yauwa daman inata so na tambayeka, ya maganra memories dinka kuwa, akwai improvement?’’ nunfasawa ya danyi yana murmushi yace ‘’alhamdullahi, gaskia akwai, saboda yanxu idan na kalli wasu abubuwan wani shafi daga cikin rayuwata yana zuwanmin’’ ‘’toh alhamdullah allah ya kawo sauqi cikin lamarin’’ ammah ta fada tana murmusawa ‘’ameen hajiya, bari na wuce,’’ ya fada yana mikewa, ‘’toh madallah malm labaran nagode sosai.’’ Dan waigawa yayi ya kallli inda salim ke kwance ya juyamasu baya don baya fuskanta inda suke zaune, murmushi kawai malam labaran yayi ya fuce daga gidan yana jin yanda hajiyar take kara qima da daraja a idanunshi, ‘’oh ashe waennan ne yaran da ta rikesu, allah sarki samun mutane irin hajiya sai an tona, baka sansu ba basu sanka ba ka rike su amana kamar naka allahu akbar’’ malam labaran ya fada yana tafiya shi kadai har yazo bakin wajen mai gadi, don shima maganar yara da hajiya take rikewa daga wajen baba mai gadi yaji zancen. Sallama yayi ma baba mai gadi kafun ya fuce daga gidan. Bangaren amra kuwa tana shiga daki ta soma zame kayan jikinta ta wuce bathroom don jikinta har wani yami yami yake mata saboda dan zufar datayi, a gaggauce ta watsa ruwa ta fito daure da towel tayi kwanciyarta nan take barci ya debeta. Bangaren amar shima tun bayan ya fusgi motarshi yabar estate din ranshi a bace bai tsaya ba, haka ya dunga zagaye da motar yama rasa ina zaije, ranshi yayi mugun sosuwa da abunda amra tayi mashi, bait aba tunanin zi sauke kanshi to this level ba har ta samu damar fada mashi Magana son ranta and abunda yafi bata mashi rai shine yanda ya kasa ce mata komai, ‘’why why’’ ya fada da karfi yana bugun steering motar shi, gefen titi ya gangara yayi parking don idan rasnhi ya baci baya careless driving, yana parking motar yayi shuru yana dafe kanshi dake sara mashi sosai, shi maganganun ma data fada mashi bai dameshi ba kamar ganinta da yayi zaune wani asararre yana mata Magana ita kuma tana murmushi, abun ya staya mashi arai sosai yanda mutumin ya tsaya yana kallonta har yana kokari taba jikinta, ‘’fuckkk’’ ya fada da karfi yan sake bugun sterring din kamarzai ballah ranshi amugun bace yake ‘’why would she smile’’ Ya fada aranshi, meysa zatayi ma wani murmushi, murmushinta mai tsada ne wanda baya son kowa ya gani bayanshi ya fada aranshi, wata zuciyarshi ce ta tambayeshi ‘’why? Why would you care idan tayi ma wani murmushi?meysa zaka damu’’ Dan jim yayi ranshi a abce kafin ya furta ‘’cause shes my wife, as long as shes my wife no one will ever see that smile’’ Wata zuciyar ce ta sake tambayarshi, ‘’but kace baka buqatarta why now? Why are you acting like that ko dai kana sonta ne? are you ready to accept her?’’ Dafe kanshi yayi ya furzar da wani nunfashi mai zafi kafin yace ‘’no no nooo, bazai taba yuwu hakan ne ba kawai obsession ne da tausayi that’s all, nothing else’’ Wata zuciyarce ta sake tambayarshi ‘’then why would you care, why are you jealous?’’ Haka nan zuciyarshi ta dunga mashi wasi wasi, yama rasa taka maimain, ainihin abunda yake damunshi, he cant lie baya wuni day aba tareda ta fado ranshi ba every seconds, gashi lokaci guda allah ya saka mashi damuwa akanta, don ayanxu sai yayi tunanin sau nawa baima san yana yi ba, hes craving for her, he wants her badly, he cares for her saidai wani bangare na zuciyarshi na ego dinshi bazai barshi ya sauke kanshi ba, infact why would he do that? Haka yake yawan tambayar kanshi daga nan kuma komai saiya sauya, haka zai fara denying feelings din da yake mata,thinking about this kadai yana damunshi sosai, ya dade a cikin motar yana saqa da warwara, sai wajen yamma yabar wajen ya juya akalar motarshi zuwa gida. Karfe biyar daidai ya shugo gidan bayan ya tsaya a masjid yayi sallan asr, lokacin daya shugo gidan babu kowa don motar ammah bata garage don haka ya gane cewa bata gidan, yana nan tsaye a parlor ya zaro waya shi ya soma dialing number ta, ammah na picking tun kafin ya soma Magana ta katse shi don tasan nagging zai fara ‘’sorry son ka dawo bana nan ko? Naje groceries shopping naga abubuwan fridge sunyi kasa’’ Sauke ajiyar zuciya yayi har tana jin sautin sa ‘’ammah na, maysa baki fada min dana futa ay dana biya na sayo’’ ‘’sorry son,nag aka futa ne cikin gaggawa, shiyasa banyi maka maganar ba’’ Saida takai aya ya cigaba ‘’ammah please..bana son kina yawan futa ke kadai, ga aman ne, idan ma bana nan he can go and get it’’ ‘’son, calm down, babu abunda zai faru dani cikin ikon allah, besides aman baya nan, zaije daukan salima daga school yau zasu gama exam very late, bazan dade b azan dawo nan kusa ne fah’’ Ahankali ya sauke ajiyar zuciya for the second time yace ‘’okay tohm, allah ya kiyaye’’ ‘’ameen yauwa ka shiga ka duba min daughter ko zata buqaci wani abu, na barta tana barci’’ Shuru ya danyi kamar bazaice komaiba har saida tace ‘’hello kana ji?’’ ‘’yess ammah’’ yana kaiwa nan ya kasha wayar Part dinsa ya wuce direct, yana shiga parlor ya zauna a kan couch dinshi ya danyi resting kanshi tare da lumshe idanunshi, yanayin fuskanshi bazaka taba tantance yanayin da yake ciki ba kwata kwata, ya dade a zaune kafin ya mike ya wuce bedroom dinshi. After like 30mins sai gashi ya futo sanye da farar riga mai gajeran hannu ta kamashi sai sai gajeran wando daya kai har wajen gwiwarshi, hannunshi rike da wayarshi while dayan hannun ya saka shi cikin aljihun wandon nashi, kafanshi sanye yake da wani sandals baki wanda ya fidda kyawawan yatsun kafafunshi dogaye, fuskanshi sai sheki yakeyi, he look so damn handsome, kamar ka sace shi ka gudu sai kamshi jikinsa ke fiddawa duk inda ya gifta, cikin kamewa yake tafiya harya bi hanyar stairs, walking majestically kamar basarake, fuskanshi a hade kamar koda yaushe, yana hawa sama hanyar dakinta ya wuce direct kai tsaye, yana zuwa daidai kofar nata ya sanya hannunshi kan handle din kofar ya bude, Yana budewa ta juyo arazane don harta zame towel dinta kasa tana shirin daukan doguwar rigar da zata saka, cikin saurin ta dago idanunta ta sauke akanshi, shima ita yake kallo tundaga kanta dake digar ruwa zuwa kafadarta dake sheki da sauran ruwa a jiki zuwa santatala cinyoyinta data saka wani blue lace pants, juya mashi baya tayi tana kare kirjinta ranta lokaci guda y abaci da wannan behavoiur nashi na shigowa dakin mutane babu sallama babu wani excuse kawai ya bude kofa, abunda yafi kular da ita shine yanda ya kafeta da idanu, dukda ta juya mashi ba she can feel yanda yake mata kallon kurulla, gashi babu komai a jikinta banda pant dinta, ita fatanta ma allah aysa baiyi noticing dan bumb dint aba daya fito sosai, rai abace ta jawo rigar tata ta zura abaibai kafin ta juyo ta fuskance shi, har lokacin ita yake kallo haka zalika bai rufe kofar dakin ba don yana tsaye a bakin kofar ya rike handle din kofar, ranshi a hade fuskanshi tam, dukda ya shiga wani yanayi daban ganin ta haka but bazaka taba tantance hakan ba saboda yanda fuskanshi keda wuyar fassara, ‘’dan allah ka dunga yin knocking in zaka shugo’’ ‘’in naki fah?’’ ya fada yana takowa inda yake bayan yayi banging kofar daya sa harta dan tsorata sosai. Takowa a soma yi ahankali har inda take tsaye dan nesa da ita har lokacin hannunshi na cikin aljihun shi, ‘’acikin gidana saina nema excuse kafun na shiga inda nake so? Uhmm’’ Ranta e ya dan sosu da maganarshi don haka ta dago rai abace ta kalleshi ‘’koda kuwa a gidan naka ne, bai kamata ka shugo min haka nan ba ina saka kaya yanxu idanda tsirara nake fah?’’ Kallonta yayi daga sama har kasa kafin yadan sauke wani lausassan murmushi kafin ya hade fuskan nashi, ‘’bakida right din fada min abunda ya kamata nayi, idan na ganki naked haramun ne?, niba mijinki bane?’’ Wani irin kallo tayi mashi na kama raina min hankali kafun ta dan murmusa ‘’auu sai yanxu kasan ni matarka ce?, I tot kace baka buqata na a rayuwar why yanxu kuma,?’ Rai a bace ya sake kallonta, ta kaishi bango sosai ita kanta dataga reaction dinshi bayan ta fada mashi hakn saida ta dan tsorata, ‘’anya kinje islamiyya kuwa? Let me remind you, nike da iko akanki aduk lokacin dana so, idan ina buqatarki dolenki ki mika kanki, haka zalika idan bana buqatarki baki isa kija da hakan ba,’’ At this point jii tayi kamar ya chaka mata mashi a wuya, ranta ya gama baci sosai, ‘’niko naje islamiyya kuma ni nasan darajar mace wajen mijinta, ya muhammd bari kaji, nifa ba toy dinka bace ba da zaka dunga yi min abunda kaga dama koka fadamin abunda kaga dama, ayau idan harka buqaci rabuwa dani bazan hanaka ba but baka da right din forcing dina idan nace banayi, so ka daina cewa sai duk yanda kaga dama dani, waima tukunna inason ka fada min wani abu, what exactly do you want from me? Kace baka buqata na kace you don’t accept me as a wife, what else do you want? Jikina kakeso? Indai shi kakeso yaya bazaka samu ba, saboda n agama kawo kaina inda kake, fom the moment kayi pushing dina to the wall na fita daga sabgoginka saboda ka nuna min baka buqatata kuma bazaka taba buqatata ba cikin rayuwar ’’ Rai abace ya damko hannunta ya juyashi bayanta ya bankarota gaba, ‘’washh Allah ka sakeni’’ ‘yanda yake huci yana turata baya idanunshi sun rufe sosai ya soma maganganu, ‘’idan jikin naki nake so so what are you not my wife,har yau bakisan who youre dealing with ba, baki jin kunyan fada min abunda kikaga dama, who d hell do you think you huh? Is it because kinga ammah ta tsaya mashi shiyasa you feel like saying duk abunda kikaga dama huh’’ ‘’yaya ka sakeni zaka jimin ciwo,’’ ‘’no bazan sakeki ba saina nuna maki inada iko dake, and I can toy with you to my satisfaction innaga dama, bakece zaki fadi yanda zanyi dake ba, you’ll belong to me, only me idan naga dama,’’ Hannunta daya da bai rike ba ta saka ta rike damtsen hannunshi daya rike dayan hannunta, idanunta na neman kawo ruwa ‘’yaya karkayi forcing dina, wallahi idan kayi haka youll regret it nan gaba, don wallahi bazan ya..’’ Saurin toshe bakinta tayi jin ya turata kan gadon, gaba daya baya ji baya gani haka ya sanya hannu ya fisge rikarta ya keta rigar daga sama har kasa, kafin ya afka mata, babu irin struggling din da batayi ba akan ya saketa yaqi, saida yayi mata yaga yaga, kafin ya miqe soma sauke wandonshi daidai gwiwarshi, komawa yayi kanta, a lokacin duk ta gama galabaita, ga kuka ga gajiya daya soma tara mata, shes so weak at that point, don ko tsaya bata iya dagawa sai hawaye har lokacin bakinta bai rufe ba ‘’ka bari yaya,’’ ‘’bazan bari ba, baki isa ke fada min abunda zanyi ba, saina koyama maki hankali na nuna maki nine namiji anan’’ Yana kaiwa nan ya farke dan pants dinta ya dan rankwfo kadan baya ya sauke inner shorts dinshi, manhood dinshi tsaye tana haninya kamar maciji, tana gani ta runtse idanunta ta sallama mashi don tasan bazai fasa ba yanda yakai maquran nan, cikin ta ne ya soma murda mata lokaci guda gadan gadan, ‘’yaa ya ka bari dan allah’’ Ta fada ahanakli bakinta na karkarwa, sakin boobs dinta da yake ma wani mugun matsa yayi ya dan dagata ya soma balle buttons din rigarshi, bai gama ballewa ba idanunshi ya sauka akan dan small bumbs dinta,tabbas ya dan fito kadan don yanda ya karanci jikinta aranshi zai iya zanata kuma yasanta da flat tummy sosai don shike fidda waist line dinta, bai komai aranshi ba don haka ya cigaba da abunda ya faro yana shafata daga samanta zuwa cibiyanta, dan jim yayi don alokacin ma saida ya danji mararta ta danyi tauri ta kasa kasa, gaba daya baya hayyacinshi don haka bai kawo komai bay a fara kokarin shigarta, manhood dinshi ya kama kafin ya kwanto jikinta ba tareda ya danneta bay akai bakinshi saitin kunnenta ya soma karanto addauar saduwa da iyali ahankali, yana gamawa ya daidaici hanyar shiga, ahankali ya soma kai manhood dinshi wajen, bamm yaji babu wata kofa don fatar a rufe take, kanshi ne ya dauka chargy sosai don koda yakai manhood dinshi wajen shes so wet, haka ya fara kokarin forcing kanshi ciki, tana ihu tana rokonshi baya jinta, saida ya sake komawa for the second time nan ma yaji shuru babu hanya, hankalinshi ne ya tashi don tsukewar data yi har tafi lokacin daya kusanceta, gashi yakai to the point that bazai iya hakura ba, kokarin daidaita natsuwar yayi yana kokarin kaiwa wajen ‘’wallahi azeem zaka kasheni, idan hark a sake kokarin shiga zaka kashemu, bakada imani ne?,’’ Dagowa yayi don kalamanta sun dakeshi sosai har cikin zuciyarshi, saida ya dago yaga yanda ta galabaice ga gumi daya shafe fuskanta gaba daya, kuka take sosai harda majina idanu ta a rufe, saida taji ya tsaya ta bude idanun nata, koda ya kalli cikin idanunta saida yaga yanda yayi jaa sosai kamar agwashi, ‘’menayi maka meysa ka tsaneni?da kake kokarin forcing kanka a jikina,wallahi yaya bazan taba yafe maka ba idan kayi sanadiyar abunda ke tattare dani, ban taba tsammanin zaka gwada min how merciless you are ba sai yanxu’’ Jikinshi ne yayi sanyi don sai a lokacin ya lura da abunda yaso yi, wanda bait aba tunanin zaiyi hakan ba a gareta dukda ita halas dinshi ce, bashida burin forcing kanshi a jikinta, ayanxun ma baisan mey ya hau kanshi ba,fushin da yayi yasa ya kasa controlling zuciyanshi, saurin mikewa yayi daga kanta jikia mace ya soma maida wandonhi, yana gamawa ya yi unbuttoning rigarshi, baima gama saka rigar ba ya kalleta ‘’the next time kika sake yin abunda kikayi yau bazan daga maki kafa ba,and it will be worst than this’’ Ya karashe yana juya mata baya yana runtse idanu, he can’t belive abunda ya fada mata bayan kuskuren dayaso tafkawa, wani irin haushi da takaicin kanshi yake ji,azafafe ya nufi hanyar kofar ya bude, ya fuce yana jin haushin kansa, bai ma tsaya ya lura da ammah dake shugowa da ledojin shopping a hannunta ba, gaba daya baya cikin natsuwarshi harya shige daki ammah na kokarin cewa ‘’son..mun..’’ Bata karasa ba ta dubi yanda jikinshi ke karkarwa da yanda buttons din rigarshi suke a bude ya sauko daga sama a harzike, gabanta ne ya dan fadi dukda bata kawo komai aranta ba saidai gabanta daya tsananta bugu saboda tasan shid a zuciya kamar kuturu. Yana shigewa daki ya dafe kanshi tare da fisge rigar jikinshi, ‘’inaliahi what was I thinking ya allah’’ Wani irin zafi da haushin kanshi yakeji tunawa da yanda idanunta sukayi jaa da yanda ta soma mashi Magana a galabaice lokacin da yke kokarin forcing kanshi, runtse idanunshi yayi ya aksa gane dalilin da yasa yake treating dinta haa dukda deep down baya jin dadin hakan shima, saidai wannan banzanego din nashi bazai sashi ya zama remorseful ba, babu abunda yakeyi anan tsaye sai tsaki, ganin hakan da yakeyi bazai maidoda agogo bay aba yasa ya wuce bathroom. Bayan shigewarshi part dinshii ammah ta bishi da idanu tana nazari kafin ta soma shigewa da abubuwan data sayo kitchen ta ajiye komai inda ya kamata na abubuwan datayi shoping dinsu kafin ta dawo parlor don daukar handbag dinta data ajiye anan parlor, su salima ne sukayi sallama ita da aman, salima ne ta fara shugowa sanye take da uniform a jikinta sai aman dake biye da ita da school bag dinta da books dinta a hannunshi tana mashi shagwaba yana bata hakuri kamar wani mijin hajiya, kallonsu ammah tayi, sun burgeta sosai yanxu ta sake tabbatar da idan aman ya auri salima zai kula da ita sosai saboda irin kaunar da yake nuna mata a fili sosai, jikinta ne ya danyi sanyi tunawa da yanda amar da amra suke zama, suda suke auren juna kwata kwata babu wani kusanci a tattare dasu ko kadan, shi miskili itama miskila, abun yana damun ammah ssoai dukda tasan amar nason amra ammah yana boyewa, bangaren amra ne ma bata tabbatar ba. ‘’ah ah yau kuma mai kayi mata haka ne take kunkuni’’ Ammah ta fada tana kallonsu, matowa salima tayi inda ammah take don sai a lokacin suka lura da ita ‘’barka da yamma amah na ya zaman gida’’ ‘’alhamdullahi daughter na ya kike ya exam, an gama lafiya? ’’alhamdullah ammah, im so excited jibi grads’’ Juyowa aman yayi ya kallesu yana dan murmushi yace ‘’barka da yamma ammah’’ ‘’barka dai son, ya hidima da mutuniyar tata, hala kayi mata laifi ne naga tana turo baki’’ ammah ta fada tana kallonta ‘’ammah wallahi shine wain ace zan sha icecream ya saya min wai bazai saya min ba haka kawai’’ salima ta fada tana galla mashi harara Kallonshi ammah tayi, ‘’haba son, meysa baka saya mata ba’’ ‘’ammah wallahi mura takeyi, da safe dana kaita school baki ganta ba she keeps on sneezing kamar hancinta zai fita’’ aman ya fada yana mata gwalo ‘’haba daughter yafiki gaskia anan, saboda lafiyanki, yanxu ki wuce sama kiyi wanka saiki sauko kuc abunci, gobe zamuje shopping din graduation’’ Cikin zumudi da murna salima tace ‘’yauwa ammah naa, love you so so much’’ ‘’love you more my dear’’ Juyowa salima tayi ta warci Jakarta ta wuce sama abunta tana jin dadi. Tana wucewa shima aman ya wuce dakinshi, suna tafiya ammah ta wuce sama itama don dubo amra data bari tana barci, da sallama ta bdue dakin nata, babu kowa a cikin dakin sai karar saukn ruwa, takowa ammah tyi bakin gadon ta dan tsaya tana jiran fitiwarta, idanunta ne ya sauka kan kayan amra dake a yage a kasa sai pant dinta shima da yayi gefe, maida idanunta tayi baking ado nan take idanunta ya suaka kan beddings din daya cukwikwiye kamar anyi dambe ga dan jini akan bedsheets din kadan, hankali ammah ne ya dan soma tashi, ahankali kunnuwanta ya soma jiyo mata kukan amra dake cikin toilet, matsowa tayi da sauri hanyar bathroom din t tsaya bakin kofar tayi knocking, kunnenta ta saka ajikin kofar tana jin yanada take yan surutai ‘’na tsanake yaya, youre so mean, baka da Imani, I hate you’’ Azafafe ammah ta donyi knocking kofar, ‘’daugter are you okay? Is everythingwrong,’’ Amra dake tsaye gaban shower jikinta a mace tayi zaman dirshan ta mike tsaye ahanakli tana share hawayenta ‘’e..eh.. im fine ammah, wanka zanyi yanxu zan futo’’ Komawa bakin gadon ammah tayi ta fara zarya tana son gano wani abu, don tabbas taga yanda ya sauko kasa a hargitse, ‘’badai muhammd forcing kanshi yayi akan yarinyar nan ba’’ ta tambayi kanta, fadin irin tashi hankalin da ammah ta shiga bata lokaci ne har saida amra ta futo daga bathroom kanta a kasa, idanunta yayi jaa sosai, hannunta ammah taja suka zauna baking ado, ‘’daughter meya sameki, meysa idanunki sukayi jaa?’’ shuru amra tayi ta sauke kanta kasa ‘’kaina ke ciwo’’ ‘’karkiyi min karya daughter whats wrong? Muhammd yazo wajenki ne? meya maki?’’ Kasa dagowa amra tayi haka zalika ta kasa cewa komai, ‘’daugter speak up, baki dauki matsayin uwa bane da kike boye min?’’ Hawaye ne suka fara zarya a fuskan amra ta kasa cewa komai, ‘’baki dauke ni a matsayin uwa ba Kenan?’’ ‘’ah ah ammah ba haka bane’’ amra ta fada ahankali kanta a kasa tana hawaye, ‘’then menene? Whats wrong ki fada min komai mai ya maki?’’ Cikin shehekar kuka amra ta soma Magana ‘’ammah bansan meysa ya tsanani ba, bayason ganina, ni na gaji da abunda yakemin, nace mashi bana so ban..’’ Saurin toshe bakinta tayi ta kasa karasawa, ‘’innalillahi wa inna ilaihi rajiun, ‘’ Rungumeta ammah tayi zuwa jikinta tana lallashinta, kiyi hakuri kinji, zan dauka mataki akan wannan, bazai cigaba da wulaqantaki ba idan baya sanki gwara ya rabu dake daina kukan my dear’’ Saida ammah ta lalasheta kafin ta umarceta datasa kayan ta kwanta ta huta, futa ammah tayi ta bata space, saida ta sauka kasa ta dumama mata tuwo da take so sosai kafin ta hauro saman, a zaune ta taddata ta doka uban tagumi a baking ado. Kaarsowa aammah tayi ta ajiye mata abuncin a gefenta ‘’daughter ki daina tagumi babu kyau kinji, kici abunci ki kwanta, ki kwantar da hankalinki zan amshi iyaka dake okay?’’ Grigiza mata kai tayi tare da yi mata godiya kafin ammah ta fuce daga dakin. Dakinta ta wuce direct, koda ta shigo dakin zarya ta soma yi a dakin tana tunanin yanda zatayi da amar, dole saita koya mashi hankali, yana neman rasa yarinyar nan ba tare da saninshi ba saboda wani banzan ego dinshi. Karfe takwas kowa ya sauko kasa, inda mazan suka wuce masallaci, suna dawowa duk suka wuce dining banda amra dake kwance a daki har lokacin bata fut ba saboda zazzabi daya riketa, tunda ya karas dining din ya gaishe da ammah yaga sauyi a fuskanta, hankalinshi ne yadan tashi don duk tunanin ko yayi mata wani abun ne batare da saninshi ba. Saida kowa ya gama cin abunci salima ta wuce da plates din kitchen, ammah ne ta miqe tsaye ta kalli inda amar yake zaune kanshi a kasa ‘’ka sameni a sama’’ tana kaiwa nan ta wuce sama direct Gabanshi ya fadi dam tunda ta soma Magana harta wuce sama, jiki a amce ya mike yabi bayanta zuwa dakinta, da sallama ya shiga dakin a zaune ya taddata baki gado, kaarsowa yayi anaste ya zauna bakin gadon nata gefen da take zaune, ‘’barka da dare ammah’’ Bata amsa shi ba ta soma Magana ‘’muhammd bansan haka ka koma very rutheless ba, bansan yanxu ka sauya ba zuwa mara tausayi da tawakkali, bayan wannan ban taba tunanin zaka take maganata ba, amma bbu komai, tunda ka kafe baka jin shawara sai abunda kaga dama kuma kake so kake shikenan zan barka kayi, saidai wallahi ian fada maka saikayi regretting nan gama, now inason ka saki yarinyar nan, zan nema mata cikakkayan namiji wanda ya fika komai na aura mata shi, kai kuma inkaga dam aka mutu a haka ma bazan kara yi maka maganar mace ba,’’ Dammm yaji gabanshi ya fadi da sauri ya dago kanshi ya kalli ammah, ‘’ammah..’’ ‘shut up my dear, wallahi saika saketa tunda dama chan kace baka buqatarta baka sonta, I was so selfish dana bar yar mutane a hannun wanda baisan darajarta ba idanda nasan haka zaka wulaqantata wallahi da tun wuri na barka ka saketa taje ta auri wanda take sotunda ba sonta kake ba, yarinya son kowa qin wanda ya rasa, wallahil azeem idan yau ta fita saita dawo da namijin da ya fika komai, kyau dai allah ya bata, uwa uba halayya na gari,ga rufin asirin miji, don duk abunda kake mata bata taba futowa ta fada min ba, she cares so much for you, abuncin da zakaci inda zaka kwanta gyaran part dinka dukda batada lafiya bata tsallake duk wani abunda ya danganceka ba, ammah maita samu daga gareka? You keep on pushing her, making her feel miserable dukda na fada maka wallahi bazaka taba samun mace kamarta ba, wadda zata zauna dakai despite halin da kake ciki na rashin haihuwa, haka ta amince ta amshe ka da hannu bibiyu kai kuma baunda zaka saka mata dahsi Kenan right? Toh ka saketa kawai babu dole, allah ya hada kowa da rabonsa, kuma wallahi aurar da ita zanyi to a gentle man dazai kula da ita ya tarairayeta ya bata kulawar daka gaza bata saboda wani banzan ego naka’’ ammah takai karshe tana haki kamar tayi tseren gudu. Hankali aatshe amar ke kallonta yama rasa mai zaice, kasnhi har wani juya mashi yake yi tsabar tashin hankali, ‘’im sorr..’’ ‘’noo o, don’t be sorry ba komai ay, wannan ne zabinka ay, kuma abunda kake so Kenan so ka saketa kawai ba damuwa nagode da nunamin da kayi ban isa dakai ba’’ ‘’ammah dan allah kiyi hakuri wallahi ba haka bane, kin isa dani, banida kamarke a zuniyar nan, wallahi na karbeta as my wife,’’ Nunfasawa ammah tayi idanunta ya rufe sosai ‘’ay Magana ya kare, nabaka nan da sati guda ka sakar min yarinya, bata buqatar wanda zai dunga kunsa mata bakin ciki a zuciya,’’ ‘’ammah please…’’ amar ya fada idanunshi sunyi jaa bakinshi har karkarwa yake ‘’don’t please me, wallahi kaya yanda nayi rantsuwa bazanyi kaffara ba, kuma youll regret it na fada maka, and nan da 1week ka ajiye min takardar yarinyar nan simple, now fita min adaki, I don’t want to sight you anan’’ Tana kaiwa nan ta nuna mashi hanyar futa, jiki a amce ya mike, duk duniya bayan ranar da ammah ta fadi bait aba shiga tashin hankali ba sai yau, gaba daya yama rasa tunanin da zaiyi harya shige cikin bedroom dinshi yana furta innalillahi a zuciyarshi , yanda yake zaarya tsakanin dakinshi da parlon shi zaka dauka ya zaunce ne, ‘’noo please ammah, wallahi bazan iyaba ba’’ Aranar dai amar bai samu wani abu da ake kira da barci ba, don a zaune ya kwana, idanunshi yayi jaa kanshi sai sara mashi yake sosai, fadin irin tashin hankalin da yake ciki bata lokaci ne, gaba daya yama rasa irin tunanin da zaiyi game da lamarin daya bijuro mashi. Washe gari very normal amra ta sauko kasa, don ammah da kanta tazo dakin ta ta tasota akan ta sauko kasa suyi breakfast, tana zuwa dining din ta taddasu zaune gaba dayansu, ammah na ganinta tayi mata nuni da kujerar gefenta ‘’zoki zauna nan daughter’’ Dagowa amar yayi ya kalli inda zata zauna din, kujeran da ammah ke nuna mata ta zauna dake kusa da ammah,sauke kanshi yayi yana jin wani iri, don sai a yanxu ya fara tabbataer da abunda ammah ke fada, don akusa dashi take zama koda ayushe idan zasuci abunci a dining saidai akasin yau da ammah ta sauya mata gurin zama. Haka nan akaci abinci kowa da irin tunanin da yake, amar dai da amra baifi spoon biyu sukayi ba, shi abun duniya ya isheshi na abunda ya tunkarosa, ita kuwa shi dinne ma bata son gani kwata kata, don tana shigowa suka hada idanu nan take taji wani irin baqin ciki ya ziyarceta lokaci guda. Karfe biyu daidai kowa ya sauko kasa, salima da amra sai salim da ammah, gaba dayansu sanye suke da doguwar riga ta abaya, sunyi kyau sosai, futowa sukayi daga sitting room zuwa inda aman yayi parking don dashi zasu fita, amar dake zaune ya hango saukowansu gaba daya, saida gabanshi ya fadi lokacin dayayi arba da amra, tayi wani masifaffan kyau abayra tayi mata kyau kamar balarabiya, shape dinta ya futo sosai kamar ka sace ta ka gudu, she has this attracting look da bazaka iya resisting ba, cikin sauri ya dauke kanshi daga kanta ya hadiye wani irin miyau mai daci,saboda wani irin kallo da ammah tayi mashi, basu tsaya bin takanshi ba suka fuce yana kallonsu shima baice masu qala ba. Wani makeken shopping mall suka shiga suka fara sayya saida suka jido abubuwa kamar babu gobe, janta gefe ammah tayi tace ‘’ki dunga duba wasu abubuwan na baby saboda da zarar kin shiga 8minth zamu fara sayyayn komai kinji daughter, akwai wasu ma danayi order daga dubai unisex masu kyau, sai next month zasu iso’’ Sunkuyar dakai amra tayi tana murmushi, ganin haka yasa ammah cewa ‘’gwara ki ajiye kunyan nan fah my dear ‘’ tana kaiwa nan ta wuce wajen da su salima suke tsaye. Sai wajen karfe biyar takwas suka dawo gida don sunyi yawo sosai inda ammah tace yau ranar salima ne saboda itace graduante,don haka suka dunga zuwa wuraren shakatawa da ciye ciye har suka kai wannan lokacin kafun su dawo. Lokacin da suka dawo baya gidan do haka kowa ya wuce sama da abunda ya sayo, aranar dai babu maganr girki don gaba dayan su a koshe suke. Amar kuwa daya dawo yaga sauyi don ko dan coffee da amma ke ajiye mashi ranar batayi ba, gashi baiyi dinner ba, haka nan ya je kitchen ya dauka laban yasha ya koma daki ya kwanta. Washe gari karfe takwas kowa ya futo cikin shiri, ammah sanye take da wani dakkaken lace mai shegen tsada wanda akallah zaikai dubu dari biyar, gefenta amra ce datasha atamfar super mai shegen tsada anyi mata dinkin doguwar riga A shape gown, rigar tasha stones daga sama har kasa wajen pattern din, sai salima data sha ladies suit blue, tayi masifar kyau sosai dukda batayi kwalliya ba, sai graduation gown dinta data rike a hannun tare da hular gown din, salim ma yasha riga da wando English wears yayi kyau sosai kamar bashi ba. Kasa suka sauko gaba dayansu nan suka tadda mai gayya mai aiki, yasha manyan kaya shima, ‘’general amar taura’’ Wata dakkakkiyar shadda ya saka sky blue sai baqar hula data haskashi sosai yayi masifar kyau don koda suka hada idanu da amra saida ta sake kallonshi kafin ta tabe baki ta kauda kai, abun mamaki shine kayansu sai yazo kusan color daya, don atamfar data saka itama skyblue ce da dan ratsin black don haka ta yafa black veil, aman ne shima ya fito sanye da English wear blue kolor kayan amaryarshi suma sukayi anko, gaba daya suka futo, saida aka zo shiga motar ammah ta kallesu tace ‘’yanxu ya zamuyi tafiyan, mota daya bzai ishemu ba’’ Salima ce tayi sauarin cewa ‘’ammah kizo mu shiga motar ya aman, kaima salim ka taho nan, adda ke ki shiga motar ya muhammd’’ Hade rai ammah tayi har zatayi Magana aman y ace ‘’yes ammah kizo nan mu tafi su sais u biyomu a baya’’ Amra dai babu abunda take sai tabe baki tana jinsu, saidai bata da energy din wani argument, shuru kawai ammah tayi ta wuce motar aman, salim na biye da ita, atare suka shige aman ya fuce da motar while su amra na tsaye, shine ya fara wucewa wajen motarshi yayi reverse zuwa inda take tsaye, saida ta dauka kusan minti biyu tana nazarin kodai tayi zamanta ta fasa zuwa, don bata son su kebance dagashi sai ita ko kadan,saida ya danyi horn kafin ta soma takowa anatse kamar wadda jinni baya circulating a jikinta, anatse ta bude kofar ta shige ba tare da ta kalli inda yake ba, tana shiga ta rufo kofar kafin yaja motar,tunda ya kama hanya ta kauda kanta gefe bata kalleshi ba, tsit kakeji sai karar ac, ganin shurun yayi yawa yasa ya kunna wata slow romantic music dake sanyaya zuciya, kallon gefenda take zaune yayi ganin yanda ta takure, kamar wanda ake fusga haka ya samu kanshi da dora hannunshi kan nata data ajiye akan cinyanta, da sauri ta waigo, donta furgita dataji lausassan hannunshi kan fatarta, ba zato ba tsammani taji ya fadi word in da bata taba ji daga bakinshi ba and it came out with honesty ‘’im..so..rry about’’ Kaste shi taui saurin yi tana zame hannunta daga nashi ‘’ya wuce’’ Yanda ta fada ya tabbatar ma da kanshi bata hakura ba, bayason takura mata don haka baice komai bay a zame hannunshi ya maida kallonshi ga hanyar da yake driving, fuskanshi na nan yanda take Har suka karaso school dinsu salima. Wat ahaddaiyiyar makaranta ce ta manyan yayan masu kudi, fadin irin haduwar makarantar bata lokaci ne sosai, amra dai da idanu ta dunga bin wajen da kallo har yayi parking wajen parking space na guest, shine yay a fara fitowa kafin itama ta fito tana gyara zaman veil dinta, tunda suka futo mutanen dak etsaye wajen parking spec suka zuba masu idanu, babu abunda kake ji sai masha allah, perfect couple, dukda sunji abunda mutane ke fada hakan baisa amra ta saki fuskanta ba haka zalika shima har suka karasa inda su ammah ke zaune. Cikin hall suka shiga, suka zazzauna, amra na gefen ammah wahile amar na daga chan dayan bangaren. Karfe goma daidai aka fara program of event. It was a beautiful and happy day for salima saboda as she wish ammah na tsaye a kusa da ita kan stage atare suka karba certificate dinta, ita da kawayenta kuwa babu abunda suke sai hotuna they look so so happy, saida suka gama ta kaarso inda su ammah ke zaune, don an gama basu certificate dinsu, hannu kowa ya dunga bata daga kan ammah zuwa amar ‘’congratulation my daugter’’ ‘’Thank you ammah na’’ Saida suka gama congratulating dinta amra dai harda dan kukanta kafin su fara daukan hotuna, kowa saida yayi da ita kafin suyi gaba dayansu, saida suka gama tace ‘’ya muhammd bamuyi dakai da adda’’ Shuru ko wannensu yayi kafin ta janyo hannayensu ta tsaya tsakiyansu aman ya masu hoto, yana gamawa ta saki hannunsu ta matsa gefen amra ta tura ajikin amar, da sauri ya tarota don kiris ya rage ta fadi ‘’daughter be careful’’ ammah ta fada tana galla mashi harara, nan take aman ya dunga daukan hotunan su inda sukayi kyau sosai dukd kowannen su rai a hade babu fara a. Suna cikin hoton wayarshi ta soma ruri, sakinta yayi ya fuce daga cikin hall din yayi receiving call din, ya dade sosai kafin ya dawo hankali adan tashe, ‘’ammah I got an emergency call daga uae, I have to leave, akwai wani babban operation daya taso da zamuyi it’s a big one dole sainaje, hankali aatshe ammah ta kalleshi, ‘’toh fa, wannan wani irin kiran gaggawa ne haka’’ ‘’yes I have to leave now, yarana zasuzo dauka na ta private jet in the next hour, zan koma gida nayi preparing yanxu’’ ‘’ammah in an hour? Wannan wani irin tafiya ne’’ ammah ta fada ‘’sunata neman wayana tun jiya basu samu ba saboda na kashe ta gaba daya, so sun taho ne daga nan chan wajen operation zamu wuce ’’ amar ya fada yana kallon agogon hannunshi ‘’toh fah mu tafi kawai tunda an gama, ke salima ki tsaya kusha parting ku, aman ka zauna da ita saiku dawo tare’’ ‘’okay ammah’’ suka amsa ta a tare. Gaba dayansu suka fito aman, amra da salim sai ammah, cikin motarshi suka shiga azafafce yabar wajen.. [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update Unedited page Suna tafiya Aman ya kalli salima dake tsaye dan nesa dashi kadan tana daukan hotuna ita da kawayen ta, daya daga cikin kawayen nata ne ta dan tabota tace “kaii sal wannan yayan naki Akwai kyau Wallahi, dama…” “Shut up Malama, shi Zan aura fah kike maganan banzan nan” Aman dake gefensu yana jinta ya soma dariya, yanda tayi maganan is so funny, ahanakli ya karasa inda take fuskanshi dauke da murmushi, tun kafin ya karaso inda yake ma Tayi saurin tunkararsa tana Galla mashi harara, “muje chan mu zauna, waennan Yan sa’idon har sun fara kai maka hari” Tana kaiwa nan ta ja hannunshi suka wuce wajen chairs don garden sun school. Suna zama ya zaro jakar da yake boyewa a bayanshi ya Mika mata, kallon hannunshi tayi kafin ta karba jakar tana murmushi, “yaya ashe zaka bani gift” “Yea love Nina isa naqi bada gift, yaufa is one of our special day, now open it” Ahankali ta soma bude jakar, tana budewa taga kwali anyi amshi wrapping, dagowa tayi ta dan kalleshi, kifta mata idanu yayi don haka ta maida idanunta kan kwalin, ahankali ta soma bude wrap din, tana budewa taga kwalin waya iPhone 14 pro max sabuwa dal, cikin sauri ta dago da idanunta ta kalleshi kafin Tayi saurin rungumeshi, “laaa iphone, iPhone 14 yaya thank you so so much love” Ba karamin dadi yaji ba yanda ta nuna farin cikinta sosai “thank you yaya Allah ya azurtaka ya saka da alkairi I love you so much” ta karashe tana kai mashi peck a kumatu, tsabar murna batama san tayi ba. Saida ta dago ta maida idanu ta kan kwali tana jujuyawa, shiko kasa motsawa yayi,fadin irin farin cikin da yake ciki bata lokaci ne, finally ta furta mashi abida he has been longing for tun last time data fada,“ baby say it again” Dagowa ta kifta mashi idanu alamu bata gane ba, “you mean I love you?” Ta tambayeshi saurin runtse idanunshi yayi ya sumbaci hannunta “I love you too so so much, I can’t wait to make you my wife, zaki haifa jin babies ko?” Saurin rufe idanunta tayi kafin ta mike ta shige hall, shiko da idanu ya bita yana godiya ga Allah don sai yanxu yasan rayuwarshi ta sauya ba kamar ta da ba. Bangaren Amar tunda suka fito daga school dinsu salima yake kakin calls,Cikin Yan mintuna qalilan suka iso gidan,yana parking bai ma tsaya sun gama fitowa daga motar ba ya wuce cikin gidan yana receiving emergency call. Atare ammah da amra da Salim suka fito daga cikin motar, ammah ce ma ta tsaya ta rufe mashi motar ta zare key din motar kafin su wuce cikin gidan, suna shiga amra ta wuce sama zuwa dakinta don agajiye take, ammah ma part dinta ta wuce ta sauya kaya. Bayan ya shiga dakinsa, a gaggauce ya zaro traveling bag dinshi da laptop dinshi saida ya gama shirya Duk wani abu dayasan zai buqata kafin ya wuce bathroom ya sakarma kanshi ruwan dumi, ya dan dade tsaye a tsakiyan shower ruwa na sauka akanshi, yanda ya dafe gaban shower nitch da hannayenshi babu abunda yake tunani sai amra, haka kawai ya tsinci kanshi da tunanin ta wannan lokaci kafin ya fito daga bathroom din waist dinshi nade da towel, a gaggauce ya fara shirinsa,cikin Yan mintuna qalilan ya gama shirin nasa kafin ya janyo baggage dinshi da laptop bag dinshi ya fuce daga dakin. Koda ya fito sitting room saida na kalleshi na sake kallonshi, fadin irin kyau da yayi ma bata lokaci ne, kakin sa ne a jikinsa da five stars dinshi maqale a gefen right shoulder dinshi, kafanshi kuwa sanye yake da boot dinshi same color da kakin sa, cikin kamewa yake tafiya harya karaso sitting room, ganin babu kowa yasa ya ajiye baggage da laptop bag dinshi anan sitting room din kafin ya wuce sama cikin natsuwa, Da sallama ya bude dakin ammah, a zaune ya taddata tana latsa waya, idanunta sanye da farin glass na karfin idanu, karaso yayi inda take zaune bakin gado ya dan duka ya kamo hannunta cikin nashi, fuskanshi gwanin nan tausayi ya soma magana “ammah na, Har yanxu kina fushi dani ko? Ina rokon ki yafemin, I’m so sorry bazan iya tafiya da fushinki akaina ba,” Da farko daya durkuso gabanta kauda kanta tayi don Har lokacin fushi take dashi kuka tana son ta nuna mashi kuskuren sa sosai,kallonshi ammah tayi nan take taji wani irin tausayin da kaunar sa a zuciyarta, Muhammad is her world shine komai nata, shine farin cikinta don shi kadai Allah ya bata, bazata so ya tafi da tunanin tana fushi dashi ba. Hannunta daya ta sanya ta dago da fuskanshi kafin ta sauke mashi murmushi, shafa sajenshi ta danyi kafin ta soma magana “Allah ubangiji ya kiyaye ya tsareka ya dawo mana dakai lafiya, bakayi min komai ba, na yafe maka” Wani irin dadi ne yaji ya ziyarce shi, cikin sauri ya mike ya rungumeta tsam kamar za a kwace mashi ita, “thank you ammah na, I love so so much, please take care of your self, da yaran” Dan bubuga bayanshi ammah tayi har lokacin fuskanta dauke da murmushi “Insha Allah, take care of your self as well,” “Insha Allah ammah na” ya fada yana sakinta fuskanshi dauke da murmushin jin dadi, “yaushe zaka dawo?” Ammah ta sake tambayarshi Nunfasawa yayi kafin ya dan dago ya kalleta, “Wallahi I don’t know ammah, amma Muna gamawa Zan dawo” “Toh Allah ya kiyaye ya tsareka” “Ameen ya rabb bye ammah” yana kaiwa nan yayi mata sallama, idanunshi Har sun danyi jaa sosai saboda kewarta daya farayi, yana futa daga dakin ammah ta zauna bakin gado gabanta na faduwa kamar this is the last time da zata ganshi, ahankali hawaye ya soma sauka akan fuskanta, wannan hawaye ya kasance kamar routine a wajen Duk sanda yazo niger idan zai koma saita zuba da hawaye, hankalinta yafi kwanciya idan tana tare da dashi koda yaushe saidai bazata hanashi yin abunda yake so ba, abu daya ne yanxu take tunawa saitaji sanyi aranta. Amar na futowa daga dakin ammah ya dan tsaya a corridor tsakanin dakunan nan saman,kasa daga kafafunshi yayi idanunshi na kan kofar dakin ta, da kyar ya tattara kuzarinshi ya soma takowa zuwa dakin nata, dan tsayawa yayi jim kamar mai wani tunani kafin ya danyi knocking, amra dake zaune, tun bayan futowanta daga toilet bayan tayi wanka ta kasa motsawa saboda wani azababban ciwon kai daya kawo mata ziyara a tsakiyan kanta sai bayanta daya dan rike saboda tsayuwan da sukayi wajen daukar hoton graduation din Salima, tana nan zauna ta dafe kanta ko kaya bata saka ba tana zaune da pink towel dinta don Har lokacin bata son saka kaya saboda yana takura ta, knocking din da akayi ne yasa ta dan dago kanta don Duk a tunaninta ammah ne “yea come in” ta fada ahankali muryanta chan kasa tana kokarin rike dafe bayanta da hannu daya tana “washh” Ahanakli ya bude kofar ya shugo anatse kafin ya rufe kofar ya tsaya yana binta da idanu. Jin shuru yasa ta dan dago da kanta, nan idanunta ya sauka a nashi, sai kamshinsa daya bade dakin gaba daya lokaci guda, Saurin kauda kanta tayi gefe ta mike tsaye ta nufi hanyar bathroom yana Ganin haka yayi saurin takowa zuwa inda take, cikin sauri ya kama hannunta “Aisha!!!” Chak ta tsaya ta kasa motsawa don gab take da shigewa bathroom din gashi ya rike hannunta, ahanakli ya Kara matsawa inda take ya tsaya a bayanta “Aisha please!!!” Gabanta ne ya dan fadi yanda yake mata magana da yanda ya kira suna ta calming kamar bashi ba sai taji kamar wani Amar dinne a tsaye a bayanta bashi general din data sani ba, kokarin kwace hannunta ta fara yi, yana Ganin haka ya rike hannun nata sosai kafin ya dan juyo da juyo da ita tana fuskantarshi, kasa dagowa tayi ta kalleshi kanta a kasa, fuskanta a hade babu annuri ko kadan, “Aisha please look up” ya fada in a calming tone, Har voice dinshi na cracking Samun kanta tayi da dagowa ta kafe shi da idanu Har lokacin bata sakin fuskanta ba, Bakinsa ya soma budewa yana son ya fada mata abu ya kasa, haka ya dunga mimicking ya gaza Tara courage dinshi, ganin haka yasa Tayi saurin kauda idanunta akanshi “Zan shiga bathroom” tana kaiwa nan ta zame hannunta daga nashi ta juya mashi baya ta nufi hanyar bathroom Taku daya yayi ya cinmmata tare da rungumeta, ya hade bayanta da kirjinshi, Lumshe idanu yayi yana jin wani irin natsuwa na zuwan mashi, itako tunda ya rungumeta taji ranta ya baci sosai, kokarin kwacewa ta soma yi ya qi bata damar haka don kwakwaran rungume yayi mata, ahankali ya sauke kanshi daidai kafadarta, ahanakli yake sauke mata nunfashi anan wajen kafin ya matso da fuskanshi daidai wuyanta, yana sauke fuskanshi a wajen ta lankwasar da wuyanta, Daidai bakinshi yayi wajen kunnenta kafin ya soma magana ahankali kamar mai rada “I’m sorry ayeeeshhh….I’m sorry for what I did the other time” Yana kaiwa nan ya saketa tare da juyo da ita sautin fuskanshi ya saqalo hannunshi a kugunta kafin ya matso da fuskanshi saurin fuskanta nunafshinsu na gugan na juna, “I…I….” Saurin katseshi tayi ta hanyar yin baya ta nunfashinta na fita sama sama, hawaye na gangarowa daga fuskanta, amaimakon kalamanshi su mata dadi sai suka bakanta mata zuciya, ya kaita maqura sosai inda take jin bata kaunar ganinshi ko kadan saboda abunda yaso yi kata shekaran jiyan, she begged him, but bai damu ba he’s selfish kanshi kawai ya sani, bayan abunda ya mata sai Yanxu kuma yazo yace sorry? Me yake nufi kenan? Ta hakura daga just saying sorry, Saurin girgiza kanta tayi tana tunanin tana hawaye “no no,“ Ta dunga furtawa a zuciyarta, ya kaita bango sosai bazata iyaba, sorry dinshi is nothing to her compare to abunda ya mata all this while, Yan a Ganin haka ya soma matsawa inda take “stop please karka matso inda nake” Chak ya tsaya jiki shi ya mutu sosai, harga Allah so yake yayi reconciling da ita Kodan saboda ammah don yasan tabbas bata huce dashi ba, dazun ma ta kulashi ne saboda zai tafi badan haka ba bazai ga murmushi ta bama. “Why?” Ya tambayeta kai tsaye Dan dago da jajayen idanunta tayi ta mashi kallo daya kafin ta sauke idanun nata ta kauda kanta gefe, yana Ganin haka yasa ya juya ba tare da yace mata komai ba,saida yazo daidai kofar futa daga dakin ya dan jinkirta “take care of your self and your siblings” Yan kaiwa nan ya fuce daga cikin dakin, yana futa ta shige bathroom sai hawaye,haka nan ta dunga kuka ita kanta bata san dalilin kukan nata ba, ta dade sosai a cikin bathroom din tana hawaye kafin ta wanke fuskanta ta dawo cikin bedroom din. Amar kuwa yana futa daga dakin amra ya sauko kasa, kai tsaye ya nufi Inda yabar jakanshi. Saida ya karaso ma ya Lura da ammah dake zaune a sitting room din, sanye take da hijab tundaga sama Har kasa, kallonshi tayi fuskanta dauke da murmushi kafin ta mike ta tako Har Ind a yake ta karba laptop bag dinshi, yana Ganin haka ya rike hannunta suka fuce zuwa inda driver yayi parking, suna karasowa shida ammah ya saki hannunta ya dan rungumeta yace “bye ammah take care of your self for me pls” “I will son, kaima Ka kula da kanka, don’t forget to call us idan kaje chan” “ I will Insha Allah ammah na” yana kaiwa nan ya shige bayan motar driver yaja motar suka fuce daga gidan, Jiki a mace ammah ta juya ta koma cikin gidan tana mai yi mashi addauar kariya da tsari. Wunin ranar dai ammah da amra sunyi shi ne cikin rashin jin dadi,kowannen su na zaune a daki, karshe dai amra barci tayi wanda ya fusge ta batare da ta sani ba, while ammah kuwa tunda ta zauna kan sallaya bata mike ba tun bayan sallan dhuru datayi. Amar kuwa suna fita da motar airport suka wuce direct, suna isa airport management suka shaida zuwanshi don haka takanas Aka saka mutun daya daga cikin officials yayi masu jagora zuwa wajen jets departures, bai fito daga cikin motarshi ba Har suka iso babban cikin da jet ke sauka, daga dan nesa jirgin driver yayi parking, ahankali amar ya futo anatse hannunshi cikin wandon kakin sa,kwarjinin sa ya gama cika wajen gaba daya, ahankali ya soma takowa cikin kamewa while wasu officials biyu na rike da baggage dinshi da laptop bag dinshi, direct gaban jirgin uae armed force ya tsaya, saida ya dan tsaya ya suke nauyayyiyar ajiyar zuciya kafin yayi addua yana gama wa fara hawa matattakalar jirgin, tundaga kan steps din jirgin yaranshi dake tsaye sunsha uniform dinsu kowannen hannunsa rike da manya manyan bindigu kamar zasuje yaqi, fuskokinsu a rufe da wani black helmet, sai inner bullet prove Riga da Kowannen su ya daura akan kakin, haka suka dunga Sara mashi Har ya shige cikin jirgin kafin su bi bayanshi, su kansu zasu kai akalla su talatin, wani special waje aka bashi nan ya zauna ya daura kafa daya kan daya, cikin sauri m5 y a karaso inda yake shi baima saka helmet dinba don Ana Ganin fuskanshi, “welcoming sir” m5 ya fada yana kamewa, kallonshi Amar yyi kafin yace “drop the formalities, seat” Zama m5 yayi ind a yake mashi nuni nan opposite kujeran da yake zaune, nan ya buqaci da yayi mashi bayani akan operation din da komai daya kamata ya sani. Cikin Yan mintuna qalilan jirgin su ya daga sararin samaniya….. Adawo lpy sir general😭 Yau kwana biyu kenan bayan tafiyar Amar, gidan yayi shuru kamar an dauke masu annurin gidan, ammah kullum tana daki, abu daya ke fiddata daga daki shine dubo amra don sanin yanda ta Tashi, aranar da Amar ya tafi wahee gari ya chanza masu securities na gidan gaba daya, Banda baba mai gadi, sannan ya sanya asad yayi mashi inspecting wani babban company da suke kawo helps daga wata kasar, nan yasa asad yayi mashi kwakwaran buncike akansu kafin a kawosu gidan, ya mata ne guda biyu akalla zasukai shekaru talatin talatin, dukkansu Yan phillipines ne, bai yarda ya kawo Yan Nigeria ba, Salima ne tayi kokarin training dinsu akan ayyukan gidan don kusan a tare suke yin komai, daya danganci abunci don basu iya abuncin mu na nan Nigeria ba,yanxu ayyukan gidan Duk ya koma hannunsu. Yau sati guda kenan da graduation din salima, don haka amra tayi deciding fada mata komai, don daman dalilin dayasa ta ki fada mata was saboda Karta fada ma Aman don idan ta fada mashi zai ita fada ma Amar shiyasa ta qi fada mata a wanchan lokacin, yanxu kuwa inka ga yanda suke ma junansu kamar zasu cinye juna. Zaune take akan gado hankali kwance tana chan mango da salima ta yanka mata,ayanxu bata da wata damuwa kwata kwata, don daman Amar ne ke bata ciwon kai, tun bayan tafiyarshi kuwa hankalinta ya dan kwanta, bata wani damu ba da alamarinshi don harta ma manta dashi saboda basu da wani memories mai dadi da zaisa ta tuna dashi saidai sometimes yakan dan fado mata arai. Sallama salima tayi hannunta rike da wani plate din ta sake yanko mata saboda ta buqaci hakan, tana zuwa gaban gadon ta ajiye mata akan gado tana turo baki don hira take da habibinta a sabuwar wayar daya bata don yaje office shine ammah ta tado akan tazo ta yanka ma amra mango. “Gashi nan, dan Allah abarni na huta haka nan, Wallahi adda lamarinki gaba yakeyi kamar wata mai ciki” tana kaiwa nan ta juya, amra kuwa mai zatayi Banda dariya din haka Tayi saurin katseta “ba laifina bane laifin danki ne ay” Da sauri salima ta juyo don bata gane inda ta Dosa ba, shafa belly bump dinta tayi kafin ta maida kallonta kan salima “kingani ba? Shike damunki bani ba” Da sauri salima ta tako inda take idanunta a waje Bakinta ya kasa rufuwa ta shafa cikin amra “adda baby ne anan?” Salima ta fada tana shafa cikin amra, girgiza mata kai amra tayi tace “yes… “ Fadin irin farin cikin da salima ta shiga a wannan rana bata lokaci ne don kowa saida ya shaida hakan a gidan, she’s so happy Harda dan kukanta. After one months…. A kwana a Tashi babu wuya yau wata guda kenan da tafiyar Amar, ayanxu hankalin ammah ya gama Tashi, wata guda kenan tun bayan tafiyarshi da sukayi waya sau daya lokacin daya shaida mata sun isa wajen operation inda bai fada mata ba saboda basa fadin work related to anyone hatta family wannan dokar sojoji ce. Fadin irin tashin hankalin da ammah ke ciki bata lokaci ne ta rame sosai saboda tunanin Amar, this is the first time hankalinta ya Tashi da tafiyar da yayi don this is not the first time yake tafiya operations, don Duk sanda zaije koda yana chan dubai saiya fada mata kuma haka zasuyi kusan wata biyu basuyi magana ba idan yana chan Duk bata damuwa saidai akasin na wannan Karan abun ya dameta sosai, Wai irin unnecessary tunani take yi aranta wanda ada bata yinsu kwata kwata, “what if wani abu ya sameshi? What if something is wrong?” Kullum tambayar da take ma kanta kenan, abunda yafi damunta shine sai yanxu take dana samun fada mashi maganar cikin amra. Tana nan zaune amra ta shugo dakin, kallonta nayi sama Har kasa sanye take da doguwar rigar atamfa bubu anyi nata free gown da ita, tayi wani irin bulbul skin dinta yayi haske sosai kamar jini zai fita, fuskanta tayi fayau, ga dan baby bump dinta daya futo ba laifi don yanxu kana ganinta kasan tana da ciki, yanxu cikinta watan shi bakwai da sati guda. Shugowa tayi dakin atsanake ta karaso Ind ammah ke zaune Har zata zauna a kasa ammah ta kalleta jiki a mace kana ganinta kasan tana cikin damuwa sosai “haba daughter, baba hanaki zaman kasa ba yanda kika fara nauyin nan” Murmushi amra ta danyi kafin ta zauna gefen gado ta gaisheta, cikin fara a ammah ta amsa mata. Shuru ne ya buyo baya kafin amra ta soma magana “ammah, Akwai abund ake damunki ne?” Shuru ammah tayi kafin ta nunfasa “babu komi daughter,kinci abunci?” “Eh naci tuwo” amra ta bata amsa “Ammah please Ki fada min abunda ke damun ki, bakya cikin walwala kwanakin nan” Kallonta ammah ta danyi baya son ta saka mata damuwa don haka tace “daughter yau wata guda kenan rabon da na samu son a waya, wayarshi baya shiga kwata kwata, Ina jin kamar wani abu ya faru” Hannunta amra ta kama kafin ta soma magana in a calming tone “ammah ki kwantar da hankalin ki, nasan he’s perfectly fine Insha Allah, maybe Har yanxu basu gama operation sun bane shiyasa bakya samunshi a waya” Haka amra ta dunga tausasa ta da kalamai masu kwantar da hankali harta danji nauyin da zuciyarta keyi ya ragu, hira suka danyi don yanxu inka gansu kamar uwa da ya babu wani kunya, amra ta sake sosai da ita. Washe gari suka shirya da ammah da salima da amra suka wuce asibiti don salima tace Yanxu dole da ita za a dunga hidiman baby, suna zuwa doctor ya duba lafiyar baby Har alokacin ammah taki yarda Suga gender na baby don haka doctor ya bata magungunan Karin jini da wanda zai dunga sakata cin abunci don zatafi buqatan hakan ayanxu don ta kusa shiga wata takwas wanda ya zamana anzo gangara. Bari mu Yan katsina…. Duniya ta juyama wannan family baya, yanxu taluacin da suke ciki haryaci uwar na da saboda da khady kawai suka dogara da take saida gwanjo itama ribar yanxu tayi kasa saboda hidiman gidan daya dawo hannunta dukda ba wani kudin arziki take fiddawa ba idan zasuyi cefane kullum, dari biyar ce safe da dare don ba a cin abuncin rana a gidan, dady kuwa tun bayan wannan targade da yayi har kayi mashi gyara a hannu da kafa, inda a hannunshi samu karaya while kafar kuwa ya samu targade, Toh da dai gyaran karayan nan baiyi ba kafarcema ya dan samu sauqi saidai hannun ne ya shanye gaba daya baya wani amfanuwa, sai kuma jan ruwa da yakeyi saboda inda ya ciwo wajen hannun ba a yi dressing ba haka gudaje da bad environment din wajen yayi affecting hannun, nan ya dunga Jan ruwa sai wani karshe dai hannun shanyewa tayi babu wani amfani. Haka kullum zai zauna a gida baya uban komai, tun kareema na jin tsoro shi lokacin daya gano tana da cikin shege har tazo ta daina tsoronsa take gasa mashi aya a hannu, zagi cin mutunci babu wanda basa yima juna agaban yayansu, yaranma Har sun saba da yanda iyayensu keyi ma junansu, ah anguwa kuwa babu wanda baisan kareema matar mustapha mai damfara nada cikin shege ba, tayi cikin shege da aurenta, wannan zance yasa ko fita bata iyayi yaranma idan sun futa da irin zagin da ake jifansu dashi kenan, khady dai ta gama zama yar tasha idan ma an fada bata wani damuwa don Har cewa take “Toh saime idan tayi cikin shegen idan uwar wani ce Tayi ku fada min badai tawa uwar bace to munji tayi ciki” Yanda ta zama yar daba daba yasa wasu idan sunso goga mata magana suke kyale ta saboda kangararren saurayin ta. Bangaren wahab yana chan a kurkuku don asad saida ya tabbatar an yanke mashi hukunci daidai da abunda yayi, nan aka kaishi prison na shekara goma,don Akwai diyyar daya kamata ya biya wanda yayi ma yarinyar maqocinshi na chan lagos fyade inda aka tuntubi iyayenshi ko zasu iya biya don in ba a biya ba shekarun da zaiyi a prison zai karu, nan aka tuntubi Alhaji mustapha, lokacin da suka kirashi ma yana gida a zaune babu uban abunda yake sai zaman banza don haka da sukayi mashi bayani nan take yace “ku rufeshi kawai babu abunda zaku samu a waje na” Yana kaiwa nan ya kashe wayar baima tsaya sauraron su ba, da kareema ta tambayi ko da wa yake waya kai tsaye ya mata bayani, nan take ta dunga kuka tana tsine daddy kan Duk shine ya janyo masu wannan masifa Har yayanta suka wulaqanta gaba daya saboda zalumcin shi da cin amanar dan uwansa da yayi na wulaqanta yayansa. Nan suka dunga Sarfa ma junan su zagi ta uwa ta uba “kije kiji da shegen ciki wahallaiya asararriyar mata Wallahi nayi dana sanin aurenki kareema kina da kaso mai girma a cikin lalata rayuwata kece ma baqar kafar data lalata kin komai, badan kin sa an zubar da waennan yarannan ba da tuni na samu wani abun a wajen yayarsu” Kallonshi karima tayi tana takaici ace Wai mutun baiyi nadama ba ko kadan, “shiyasa zaka kare a haka a wulaqance, Har yanxu zuciyarka a mace take” Nan suka cigaba da cece kucensu dagashi Har ita aka rasa wanda zai jaa baki yayi shuru maqota na jin su. Bangaren Muhammad kuwa yana chan Australia, yau watanshi biyar kenan, acahn yaqi dawowa don daddy’s ya kirashi ya shaida mashi uwarshi tayi cikin shege don haka ya tura masu da kudi, ranar da yaji wannan baqin labari ya shiga tashin hankali sosai inda ya ko sun kirashi ma kasa daukan wayan yakeyi don yana Allah wadai da iyaye nashi, wannan yasa yaqi dawowa yayi zamansa acahn ya maida hankali wajen aikin shi inda yake taimakawa kaninshi ishaq daya dage yana masters dinshi anan Australia don bayan ya gama karatu ya dawo wajen Muhammad nan ya muyi sponsoring dinshi ya samu schorlaship nan ya fara masters. Bangaren kakarsu salima kuwa, rana daya Allah ya dauki ranta anan kauye inda take zaune wajen dan uwanta, tayi jinya sosai inda suka dunga bata maganin gargajiya da farko kamar komai ya lafa sai daga baya kuma gadan gadan ciwon nata ya dawo Har Allah ya dauki ranta bata samu damar Ganin marayun jikokinta ba. Bangaren labaran shima bayan noma haka ya samu yayi renting wani kanti nan kusa da inda yake yake haya, nan yayi amfani da kudin da ammah ta bashi ya zuba provision a cikin shagon don bashi da wani girma sosai, cikin wata biyu wajen ya bun kasa don haka ya hade da shagon dake kusa dan wanda yake haka, cikin ikon Allah Allah ya by kasa mashi, don Allah ya bashi wannan baiwar da zarar ya saka hannu akan abu sai Allah ya bukata mashi, kullum kuwa saiyayi mafarkin yarannan guda uku ada chan baya yana mafarkinsu baya Ganin fuskokoinsu saidai shadow dinsu kuma yana jin saurin kukansu Yanxu kuwa yakan iya ganin su a fili saidai Har yau baiga fuskokinsu ba saidai yaji su suna dariya. Bayan wannan Har yanxu zane kam yana. Yin shi, don idan ya dauka alakali yana Zane kamar wani pro nan ya gane cewa yayi ilimi don saida ilimi zaka iya zane irin wannan da ake kira da architecture. Abunda yafi daga mashi hankali kuwa shine Akwai ranar da yazo tsallaka titi bayan ya dawo daga shago, nan take wata mota taso bugeshi Allah ya rufa asiri mutumin ya Taka burki nan take flashback din wani mummunan accident yazo mashi, inda anan ya gane lokacin da yayi accident ne kenan, everything was dark don haka bai gane komai ba. Alhaji kabiru dai Ana chan prison shima an kaishi gidan yari inda zai gama rayuwar shi acahn gaba daya, irin dukan dasu asad sukayi mashi yasa yayi loosing site dinshi daya, ya rame ya jeme ya zama kamar wani mai kanjamau, talking of kanjamau lokacin da yayi wata irin rashin lafiya anan prison aka kaishi asibiti nan akayi mashi test take kuwa aka gano yana da hiv. Haka aka sallamoshi bayan ya danji sauqi aka maidashi prison aka rufe shi, Har lokacin he can’t imagine rayuwarshi zata juya ta zama haka ba, ya zama kaskantacce, ya lalace kuma naka sasshe bashida kowa bashida komai, dukiyar daya tara ta hanyar haramci bata amfaneshi da komai ba saima jefa shi cikin mawuyacin hali datayi. Aman Duk wata yana zuwa nan prison yana dubashi, wani sa’in yakan futo ya ganshi wani sa’in kuwa haka zai Karaci zamanshi daddy yaqi futowa don yanxu blaming dinshi yake yi akan cewa ya cuceshi yana matsayin ubanshi ya fallasa asirin sa. Su lantaana da doctor ma ana chan ana serving a gidan yari, kowannensu an bashi shekara biyar for attempting murder. Abuja Nigeria…… After 2 months… Yau wata biyu kenan da tafiyar Amar, Har ranar dai shuru babu labarinshi, at this point hankalin ammah ya gama Tashi don haka ta fara neman manyan mutane da ta sani acahn dubai en, shuru dai Har lokacin don haka ta fara tunanin zuwa dubai din saidai kuma tunawa da amra tayi nauyi yanxu yasa tayi cancelling tafiyar. *** Ammah ce zaune a sitting room hannunta rike da charbi tana lazimi gefenta Salim ne dake ta faman yin game a wayar Salima don batama san ya dauko ba tana barci. Ahankali ta soma saukowa tana dingisawa harta sauko daga stair tana nishi, amra ce sanye da doguwar rigar chan iska wadda ammah ta sayo mata su da yawa saboda ta dunga sakewa a cikin rigar, saurin nishin da takeyi ne yasa ammah ta kalli inda take tsaye bayan ta sauko kasan, murmushi kawai ammah takeyi harta karaso parlor, kallonta ammah tayi da yanda yake tafiya, cikinta ya futo sosai kamar mai wadda zata haihu yau ko gobe, daman doctor ya fada masu cewa da zarar takai wata takwas cikin nata zai bude, yanxu kuwa cikin nata yakai 8months da sati daya, cikin ya futo sosai kuma yayi mata kyau sosai, ta Kara fresh da kyau kamar bamai ciki ba babu wannan kumburu fuska da na hanci, dass dass abunta. “Wash barka da yamma ammah” ta karashe tana zama gefen kujera mai zaman mutun biyu “Sannu daughter kina kokari, wannan babyn namu tubarkallah” Dariya amra ta danyi kafin ta kalli inda Salim yake tace “kai kuma baka daddara ba ko, saita sauko ta mammake zaka daina daukan mata wannan wayar yar gold din” Dan murmusawa ammah tayi tana kallonsu. Salima ce ta sauko rai a bace Har tana grade kafafunta daga stairs, tana karasowa parlorn tayo kan salim, “kai Ka gama rainani ko? Toh Wallahi yau Saina koya maka hankali” Tana kaiwa nan tayo kanshi, ammah ne Tayi saurin hanata “haba yarinyar kirki, yi hkui bazai sake ba kinji” “Ki barta ta bugeshi ammah tunda baya ji, haka ya lalata min yawa Yanxu kwata kwata idan an kirani baba jin kara” amra ta fada tana kallonsu “Ah ah baza ayi haka ba daughter” karban wayar ammah tayi daga hannunshi kafin ta mikama salima “ungo yarinyar kirki yaci albarkaci na” Dungure kanshi salima tayi kafin ta karbi wayar, alokacin call din Aman ya shigo don haka ta wuce sama abunta tana murmushi. Kallonta amra tayi da yanda jikinta ya dau zumudin Kira harta wuce sama, shuru ta danyi don sai a lokacin amar ya fado mata, dukda tana kokarin hana zuciyarta tunanin shi saidai hakan ya gagara don yanxu idan babyn cikin ta ya danyi motsi shine yake fadi mata arai. Suna nan zaune wayar ammah tayi vibrating, dan waigowa ammah tayi, kamar a mafarki idanunta ya sauka akan sunan Amar, cikin sauri ta dauka wayar Har hannunta na karkarwa yau wata biyu kenan rabonta dashi, “hello hello son is that you” Cikin jin dadi da murna Amar yace “yes ammah nine” “Subhanallah!! Son in Ka shiga Ka barmu cikin damuwa, wata biyu…” “So sorry ammah na shiyasa na kira ma yanxu, ko sauka bamuyi daga jirgi ba ayanxu haka maganar da nake dake” “Ya kake are you okay babu abunda ya sameka? Kana cikin koshin lafiy…” Saurin katseta yayi “I’m fine ammah, please don be worried I’m perfectly fine okay? Hope kuma kuna nan lafiya?” “Yes son we’re fine alhamdullah yaushe zaka dawo? I have something very important to tell you” “I don’t know ammah, saimunyi rounding up komai anan, but inason ki kwantar da hankalinki I’m perfectly fine, Muna gama operation Zan dawo Insha Al….” Dip wayar ta dauke, amra data gyara zama tana. Kallon ammah data sauke wayar, gaba daya ta maida hankalinta kan ammah haka zalika Salim shima yana daga gefe yana kallon ammah Duk sun zama curious suji ko lafiya, “Ammah lafiya dai ko?” Dan Nunfasawa ammah tayi tace “Alhamdulillah, son ne yace yana lafiya Har yanxu basu gama operation bane” Wata ijiyar zuciya amra ta saki Har yasa ammah ta juyota. “Har hankalina ya kwanta daughter, yau wata biyu da kenan, alhamdullah ya Allah” Sauke kanta kawai tayi kasa batace komai ba, saima wasa da Yan yatsunta data fara. Washe gari wajen karfe biyu suka fito gaba dayansu, da yake weekends ne, sunyi kyau gaba dayansu daga kan amra zuwa salima sai ammah, Duk sunsha native kaya, atare suka fito gaba sayansu suka wuce motar ammah, ammah ne ke jan motar sai salima a bayan motar, Anatse ammah ke drinving while tana dan duban amra ta jikin mirror, hira suka dan farayi a tsakanin au inda amra dai saidai tace uhm ko ah ah saidai kuma in anyi abun dariya Harda ita ake kyakyatawa. Gaban wani katon mall suka 360 mall, mall din ya gadu sosai don yana dauke da wani babban bulding mai tsayi sosai, atare suka fito gaba dayansu inda salima ta taimakawa amra ta bata helping hand saboda yanayin ta, ahankali suka shiga cikin mall, fadin irin kyau na wurin ma bata lokaci ne, babu wani hayaniyan mutane dan few mutane ke yawo, ko Ina fess fess sai kamshi, maintainance din wajen sai ba a magana saboda ko Ina clean, cikin lift suka shiga nan ma saida salima ta taimaka mata, suna hawa second floor suka wuce wani katon shop may suna baby shark, tundaga nesa zaka san shop din kayan babies ne, ammah ce agaba suna biye da ita Har suka shige cikin shop din, mutanen wajen ne sukayi welcoming din ammah kafin su fara zagaya wajen, Katon trolling ammah tasa salima ta janyo nan suka shiga shopping, abun da suka kwasa akalla zaikai wajen miliyan uku, ammah dai sage wa tayi babu abunda bata saya ba a wajen na Abubuwan da mummy and baby zasu magana dashi don suna da kaya designer don kamar ma kayan Duk na kasar waje ne, sun kwashi wajen awa biyu Ana abu daya, amra dai data gaji zama tayi nan mutanen wajen suka kawo mata ruwa da snacks, zamanta kuwa tayi taci snacks din tana cinye wa ta buqaci a kara mata nan ammah tasa su kawo mata da yawa. Saida su salima da ammah suka gama kwashe kwashe su Duk wani cute kayan baby saida suka dauka Harda unisex babu wanda suka bari, Harda abubuwan da amra zata buqata wajen preparing delivery bag dinta, suna gamawa ammah tayi payment, lokacin da amra taji kudin saida ta kama baki, bazata iya musama ammah ba don haka taja Bakinta tayi shuru saidai bata kam taga abunda ake kira da gata. Daga nan saida suka tsaya ammah ta saya masu kayan ciye ciye don itama tana son kayan dadi saidai diabetes dinta dake hanata cin wasu abubuwan, Sai wajen karfe biyar na yamma suka dawo gida da kaya niki niki, daki guda ammah ta fidda anan sama aka zuba kayan a dakin. Washe gari Kayan da ammah tayi order daga dubai da uk suka iso, suka fadin irin yawan kayan da kudin da aka kashe akansu bata lokaci ne. Su Aman ne suka dunga shugowa dasu suna hawa dasu sama shida salim, suna hawowa dashi ammah tasa suka wuce dashi dakin data ware, daki ne babba sosai don Har yafi inda amra take, empty room ne saidai yasha frames, nan suka dunga zuba komai a ciki daga kan crop zuwa strollers da baby swings. Suna gama ajiyewa ammah ta shugo dakin tare da salima sai maida din gidan, nan suka fara shirya komai suna jerawa inda nan Aman shima yazo ya tayasu harhada crip da sauran abubuwan da dole sai anyi assembling, amra dai bata shugo dakin ba don kwana biyu tana dan fama da ciwon baya ga kumburin kafa da yake fama dashi. After 1 week… A cikin sati daya ammah ta gama komai na sayayyan baby, babu abunda bata saya ba Har wanda bazasu buqata ayanxu bama Duk ta siya. Yau last appointment din amra before delivery don haka suka wuce asibiti, a cikin satitikan nan cikin amra girma yake kullum abun Har mamaki yake bama ammah, don cikin yayi girma sosai lokaci guda babu zato, Duk wasu kayanta yanxu basa shiga ta kwata kwata, sai doguwar riga mai bubu, wadda ammah ta karo mata su da yawa tana sakawa yanxu ma rigar ce a jikinta sai mayafin rigar, ahankali take sauko tana rike bayanta, tana saukowa ta dan tsaya tasa maid ta kawo mata ice water, tana nan tsaye ammah ta sauko kasan “sorry daughter na barki tsaye ko, muje” Suna sauka saiga salima ta taho da sauri itama daga sama, “Laa ammah shine zaku tafi babu ni, dan Allah Zan biku “ “Toh muje” ammah ta fada tana wucewa gaba harta karasa gaban mota, tana karasawa ta bude gidan gaba kafin ta bude ma amra baya don ta daina zaman gaba, suna shigewa gaba dayansu suka bar cikin gidan. Suna karasowa asibiti ammah tayi parking, fitowa sukayi gaba dayansu inda salima ke rike da hannun amra tana bata helping hand, anatse suke tafiya Har suka shiga cikin asibitin, suna zuwa kuwa time din appointment dinsu na cika cif. Basu tsaya komai ba suka wuce office din doctor. Da sallama suka shiga cikin office din ammah ce a gaba sai amra dake biye da ita tare da salima. Zama sukayi gaba dayansu baya sun gaisa da doctor din. “Sannu madam ya nauyi? Hope baby is kicking” Doctor ya fada yana kallon amra Murmusawa kawai tayi batace komai ba, maida kallonshi yayi kan ammah yace “Bari mu fara scan ko? Saimug ko edd dinta yayi gaba ko ya dawo baya” Mikewa amra tayi ta wuce inda doctor kw dubata, hawa tayi kan gadon kafin ya soma dubata, yana gamawa yayi printing scan din. Mikamaa ammah paper yayi kafin ya soma magana “alhamdullah hajiya, ta shiga wata Tara ciff and edd dinta yana nuna in the next 7 days baby will be ready to come to the world, yanxu form now ya kamata ta dage da exercise sosai zai taimaka mata sosai” “Alhamdullah I Alhamdulillah thank you doctor Ammah ta fada tana murmushi. *** Suna fitowa daga office din doctor motar suka shige, suna shiga ammah ta kunna motar suka bar cikin asibitin, kowannen su fuskanshi dauke da murmushin jin dadi, musamman ammah, amra dai mamaki ma ya hanata tunanin komai, she can’t believe itace zata haihu, allah mai ko kenan. Suna isowa gida amra ta wuce daki saboda wani irin ciwon baya daya riketa sosai, yau kwana biyar kenan tana fama dashi yazo ya dawo haka yake mata, abunda yasa bata fada ma doctor ba kuwa shine normallly tana yin haka tun kafin cikin ta ya tsufa so yanxu daya fara mata hakan sai tayi tunanin it’s normal. Karfe Tara nayi ammah ta shugo dakinta da sallama, a zaune ta taddata tana rike bayanta, “daughter Yadai” Ammah ta fada tana zama gefenta don yanxu bata wuce minti talatin bata leko ta ba, “ba komai ammah, na gaji ne kawai da zaman” “Toh ki miek ki zagaya gidan zai saki Insha Allah” “Tohm ammah” Tana kaiwa nan ta mike ta nufi hanyar futa daga dakin, kasa ta sauka ta zagaye parlor kafin ta hau sama, tana haurowa ammah na fitowa daga dakinta, “daughter Ina zuwa, Ay kin gama kwanan dakinki yanxu, wuce muje part dina” Kanta a kasa tace “Toh ammah” Part din ammah suka wuce inda ammah ta bata gadon ta gaba daya tace ta kwanta abunta, kwanciya amra tayi har barci ya kwashe ta, Mikewa ammah tayi ta luluba mata duvet kafin ta wuce bathroom ta dauro alwala don kusan karfe goma na dare, alwala ammah tayi tana dauro wa ta fito daga toilet din ta shimfida sallaya ta fuskanshi kibla, ta dade sosai tana addau Har barci ya kwashe anan zaune. Karfe uku daidai kuwa Tayi saurin bude idanunta don jin wani abu daya taho mata daga mararta lokaci guda, da kyar ta zauna akan gadon tana cije lebe ta, Ta dade sosai a zaune tana danne abun da takeji, abun dai gaba gaba yakeyi don haka yana turnikota ta kwala uwar kara “innalillahi wayyo bayana” Cikin sauri ammah dake shirin sallame sallar daren da takeyi tana sallama ta mike cikin sauri ta karaso inda amra ke kwance, tana zuwa inda take taga ruwa na fita daga kasa ta don tayi sharkaf “subhanallah, daughter abun yazo gadan gadan” Cikin sauri amra ta dago ta kalli ammah “wayyo ammah bayana marana Zan mutu” “Shii babu abunda zai faru my dear Ina zuwa” Mikewa ammah tayi ta dauka wayarta kan dresser ta fara dialing number Aman. Aman dake barci karar wayarshi ta karade dakin, cikin sauri ya dauka wayar ya Kara a kunnenshi Ganin sunan ammah baima tsaya ya gama jin abunda take fada ba ya kashe wayar ya mike tsaye ya zari keys dinshi ya futo daga dakin, yana fitowa saiga ammah ta futo da amra, mayafin daga lulluba mata ma ya koma gefe, kasa suka sauko ahanakli inda amra ke kururu tana wayyo Zan mutu, babu abunda ammah keyi mata sai addua “Kai Aman zo riketa bari na dauko delivery bag” Da sauri ya karaso ya rike amra dake faman dafe ciki. Ammah na saukowa suka ta amshi amra kafin ya fuce ya fidda motarshi daga parking space. Da taimakon Aman ammah ta saka amra a cikin motar, kusan karfe hudu kenan, suna shiga motar aman ya fushi mairam aguje suka bar compound din. Yanda yake mugun gudu yasa suka iso in few minutes, suna zuwa Aman ya wuce reception ya fada masu akwai emergency nan zauka fito a gado Har wajen mota aka fidda amra aka saka ta Har lokacin hannunta na cikin na ammah “wayyo ammah Zan mutu” kawo take fada “Bazaki mutu ba daughter, Allah ya sauke ki lafiya” Agaggauce aka shige da amra cikin delivery room inda ammah da Aman suka kasa sukuni hankali su a tashe, da kyar Aman yasamu ammah ta zauna ya dunga tausasa ta saboda ciwon zuciya ta. Suna nan zaune Har wajen karfe biyar shuru, awa saya da rabi kenan, at that point hankalin ammah ya gama Tashi sosai, babu abunda yake sai rokon Allah ya kawo ka amra sauqi. Suna nan zaune saiga doctor ya fito tare da nurse fuskansu dauke da murmushi, mikewa ammah tayi tare da Aman sukayi saurin karasowa inda doctor yake, hannu ya miqa ma Aman don Duk a tunanin shi shine mijin amra, yana Mika mashi hannu yace “congratulations sir, ta haihu lafiya, the mummy and the babies are perfectly fine” Wata nauyayyiyar ajiyar zuciya suka sauke atare nan ammah tace “were she zamu iya ganinta?” “Yea zaku iya but kudan bamu minti goma a gama gyarasu, don Ana gyarata.” Cikin zumudi ammah tace “Alhamdulillah alhamdullah, don ita ta amra ma take kawai don lokacin da take ce mata zata mutu ba karamin tashin hankali ta shiga ba. After like 10min saiga nurse ta fito “Ma zaku iya shugowa, mun kaita recovery ward” Nan nurse tayi masu jagora jikin ammah Har bari yakeyi tana son zuwa Ganin amra da abunda ta haifa don doctor bai fada masu ba. Nurse dince ta bude dakin ahanakli, tundaga nesa ammah ta hangota tana sanye cikin gown din marasa lafiya hannunta biyu rike da towels, nan take ammah ta soma hawaye Har tana neman faduwa kasa, nan Aman ya tallabota Har suka karaso dakin, ammah na karasowa tayi turus ta tsaya gaban gadon, gaba daya kafafunta Gaza daukanta sukayi nan take ta zube a kasa tayi sujjada tana dagowa ta daga hannu, it was a very emotional moment Aman ma kasa dauke idnaunshi yayi akan amra da babies dun dake gabanta ta rike guda biyu a hannunta sai guda daya akan gadon, dukda bak ga fuskansu ba but ya hango cute hannayen yaran farare tass, da sauri ammah ta mike ta karaso gabanta ta shafa fuska ta ta sumbace ta. Ammah na kuka amra na kukan murna, gaba dayansu aka rasa wanda zai taddashi wani “barakallah daughter Allah yayi maki albarka, Allah ya Raya mana su “ abunda ammah ke fada kenan kafin ta saketa ta koma wajen babies din, takowa Aman yayi ya dauki wanda ke kwance akan gado while ammah ta rike daya amra ma ta rike daya, nan take ammah ta dunga jeroma yaran kisses tana hawayen farin ciki, suna cikin wann moment din saiga doctor ya shugo yana shugowa yayi congratulating dunsu tare da shaida masu gender na babies din, “hajiya daman kince kyautar Allah irin wannan ba a yi mashi shishigi, madam ta samu triplet 2 boys and a baby girl” “Allahu akbar” ammah tayi kabbara tana gamawa ta juyo ta kalli doctor “hajjin bana dakai za aje doctor” “Thank you so much ma thank you!!” Abund adoctor ke fada kenan, “anjima zamu sallameta Insha aallah, madam is brave, bamu taba tsammanin hakan ba,” Godiya sosai ammah tayi mashi kafin ya fuce ya barsu suna kukan murna… Kallon babies sun Aman yayi yace “ammah naga suna kama dake” Dariya sukayi gaba dayansu inda ammah ta kalli babies sun for the countless times tace “gaba dayansu babu wanda yake kama dani, wannan ubansu suka dauko gaba Dayan su, kaga nan” ta fada tana nuna mashi wani dan mole din kumatunsu su duka don identical triplets ne, “kaga wannan mole din, irin na babansu ne sal hancinsu irin na mamansu skin dinsu irin na babansu, kai ni I’m jealous ma, gaba daya mazajen Nawa basu dauko mamansu da yawa ba” Dariya sukayi gaba dayansu daga ammah Har amra dake dan cije lebe don Har lokacin tana dan jin zafi a wajen donma basu yi mata stitches ba. Nnamdi ezikiwe international airport abuja….. Karfe biyar daidai na asuba sukayi landing a international airport din abuja, Sir general Amar taura… Ahankali ya fara saukowa daga cikin jet dinshi Sanye yake da kakin sa na sojoji, yana saukowa ya shakur iskan Allah, garin yayi dan duhu don gari bai gama wayewa ba, ahankali yake tafiya majestically Duk da agajiye yake, cikin motar da aka tanadar masa anan airport ya shige nan driver ya jaa shi sai gida. Tunda yayi relaxing bayanshi a cikin motar ya lumshe idanunshi, as he promised ammah suna gama operation zai dawo gida, hakan kuwa ta kasan don suna gamawa baima koma uae ba ya taho airport ya shige jet dinshi. Ya rame sosai wanda dalilin harbinshi da akayi a kafada wajen operation din. Parking din da driver yayi ne yasa shi dawowa daga tunani daya tsunduma, bude idanunshi ya fara yi ahankli nan take gabanshi ya fadi babu dalili, ciwon dake cinshi a zuciya yana dannewa ya dawo sabo tunawa da yayi da ita, fadin irin kewarta da yayi cikin watannin nan bata lokaci ne, da ita yake kwana da ita yake Tashi kullum, Driver ne ya bude mashi kofa don haka ya saqalo kafafunshi ya fito, yana fitowa yace “thanks” tare da wucewa cikin gidan don gari ya soma haske, yana karasawa wajen entrance baima tsaya knocking ba ya Danna pins ya bude kofar ya shige ciki, futilun kasan Duk a kashe suke don haka ya tabbatar mashi da basu Tashi ba, daman abunda yake so kenan shiyasa he wanted to surprise them, yana nan tsaye yana karema parlor kallon maid ta fito daga kitchen hannunta rike da mopper, tana karasowa inda yake dukda bata sanshi ba tace “good morning sir” “Morning” ya amsata kai tsaye kafun ya wuce bedroom dinshi, yana shiga ya watsar ruwa yayi salla yabi lafiyar gado. Su salima Ana ta shaka barci wajen karfe goma tana Tashi bayan tayi wanka dakin ammah ta fara wucewa donta gaisheta tana zuwa taga wayam don haka ta futo ta wuce na amra nan ma wayam, hankalinta ne ya dan Tashi don haka ta sauko kasa, nan ta tadda maid tana shirya dining “cinty ammah bata nan ne?” “Yes ma,“ “Sir Aman fah?” “Shima bai fito ba sai dai wani daya shugo daxu da safe” maid ta fada “Wani kuma? Waye wani?” Salima ta tambayeta “Wannan part din ya shige” maid ta fada tana mata nuni da part sun amar, tana Ganin haka ta gane amar take nufi, wani irin dadi ne ya ziyarceta don haka tace “laa ya amar ya dawo,Toh ina su ammah suka tafi kenan” Bata gama tunanin ba saiga horn din motar su aman, cikin sauri salima ta fuce zuwa tsakar gida, tana tsayuwar aman na parking, cikin sauri ta karaso “yaa…yaa” Saurin guntse bakinta tayi Ganin ammah ta fito hannunta rike da babies guda biyu, bata gama mamaki ba saiga amra ta fito da baby daya a hannunta, jikinta ne ya soma bari “ammah….. baby???? Babyn adda???” Wata uwar kara salima ta buga ta rungume amra tare da karban babyn hannunta nan take ta soma hawaye, ganin amra zata gaji a tsaye yasa ammah cewa “yarinyar kirki muje ciki ta huta” “Ammah I’m so happy ya Allah adda wannan babies dinki be wayyo Allah na” Cikin gidan suka wuce gaba dayansu inda ammah tace su taci sama gaba dayansu, wucewa sukayi nan aman ya wuce bedroom dinshi shima. Suna hawa sama salima ta amshi sauran babiea din, fadin irin farin cikin da yake ciki bata lokaci ne “Alhamdulillah double celebration ammah, ya amar ma ya dawo” Da sauri ammah ta kalleta “yaushe ya dawo,” “Maid tace da asuba ya shugo yana bedroom dinshi” Murmushi ammah tayi tana hamdala kafin ta kalli amra data Sunkuyar da kanta, gaba daya mood dinta ya sauya “Alhamdulillah lallai we have double celebration kam, yanxu daughter ki kwnata ki huta ko,” “Tohm ammah” Kallon salima ammah tayi tace “yarinyar kirki daukan min baby wannan mijin Nawa ni bari na rike amaryar dada da Dayan mijin nawa, mu bata wuri ta samu ta dan runtsa “ Mikewa sukayi atare suka bar amra ta kwanta nan take barci ya kwashe ta. Suna fitowa ammah ta kalli salima, “muje kasa,” Cikin zumudi salima tace “ya… Muhammad” “Shii” ammah tayi amra nuni kan tayi shuru, ahankali suka fara saukowa kasa suna saukowa suka wuce bedroom dinshi direct, ko Ina a kashe sai karar ac daya kunna, dakinshi suka wuce direct inda salima taso yin sallama nan ammah ta ce mata tayi shuru har suka karasa bakin gadonsa yana nan kwance cikin duvet ya rufe jikinshi sai fuskansa dake a bayyane, wani irin dadi ne ya ziyarci ammah yau ga Muhammad ga yayan Muhammad, suna karasowa gaban gadon ammah ta zauna a gefenshi har lokacin baby no 1 da baby no 2 na hannunta while salima na rike da baby no 3. Hannu ammah ta dan saka ta shafa fuskanshi tana murmushi, dan juyawa yayi kamar zai farka don barcin yayi nisa sosai, “son!!!” Kamar daga sama yaji voice din ammah. Ahankali ya soma bude idanunshi, da kyakyawar fuskar ammah yaci karo da yake hawayen farin ciki tana murmushi, saurin mikewa yayi yana kokarin goge idanunshi da sukayi jaa alamun barci bai sakeshi ba “son….” Ammah ta sake fada Dan dagowa yayi don baima Lura da abubuwan dake hannunta ba sai fuskanta daya kafe da idanu yana Ganin hawayenta Hannunta biyu ta daga ta Dora mashi su duka akan laps dinshi, da sauri ya waigo ya sauke idanunshi akan…….. [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update!!! Unedited page…. Hankali atashe amra ta jita a sama babu zato babu tsammani ya dagata har lokacin bakinshi na cikin nata, yanda ya shige tsakankanin kafafunta yasata kankameshi hankali, tasan duk abunda zatayi bazata taba iya kwatan kanta ba daga hannushi ga tashin hankalin da take ciki na yanda ya yake kissing lips dinta kamar mayuwacin zaki, Bangaren goga kuwa kasa controlling kanshi yayi don tunda ya matso kusa da ita yayi perceiving kamshin ta yaji gaba daya kamar ana connecting jikinshi da nata, kasa hana kanshi daga abunda yake yi yayi saima kara zurfafa abun da yayi, tunda yakai bakinshi cikin nata kuwa komai ya dauke mashi diff, hes so much enjoying it, ganin tsayuwa yana neman gagarar shi yasa ya riko ass dinta dakyau ya nufi gadonshi da ita, ahankali ya kwantar da ita tare da yi mata runfa, amra najinta a akan gadonshi da yanda yayi mata runfa yasa hankalinta tashi sosai don har yanxu memory din first haduwanshi da ita bai goge ba daga kwakwalwarta, she can vividly recal lokacin da yanda tasha wahala sosai a hannunshi, cikin tashin hankali da tsoro ta fara bugunshi, tana son yin kuka ya qi bata daman hakan don yayi gumming bakinshi da nata, bai damu da yanayin data shiga ba haka ya fara cukwikwiyata yanda yaga dama, kwata kwata baiyi gigin cire mata rigar jikinta ba saida yayi mai isarsa kafin ya kyale ganin yana neman jefa kanshi inda bazai iya fitowa ba indai ba samun abun yayi ba. Adaddafe ya mike ya wuce bathroom ya sakarma kanshi ruwan sanyi, tunda ya tsaya gaban shower din ya runtse idanunshi shi kadai yasan irin wahalar da yake sha, ya dauka kusan awa guda a cikin shower din. Tunda ta runtse idanunta bata budeba har ya shige bathroom, ta dauka kusan minti talatin tana hawaye akwance, he was never gentle ko kadan,mikewa zaune tayi da kyar ta lalubo hijabinta ta zura, haka ta zauna daga gefen gadon nashi ta raqube, saurin taba lips dinta tayi jin yanda yayi suntum. Tana nan zaune ya fito daure da towel akugunshi, hannunshi rike da karamin towel yana goge wuyanshi, kallon ta yayi ganin yanda ta raqube a gefe kafin ya kauda kanshi gefe. Cikin natsuwa ya shirya cikin pjs dinshi, anatse ya tako gaban switch ya rage lights din dakin kafin ya wuce gefen gadon yayi kwanciyarsa tare da janyo duvet dinshi. Tunda ya fito harya shriya ya rage lights din dakin har ya kwanta bata dago kanta ba, gaba daya ta rasa me zatayi, shiko tunda ya juya mata baya bai sake waigowa ba, barcin ma kaurace mashi yayi gaba daya Tana nan zaune har kusan karfe biyun dare, tsoron kwanciya kusa dashi y agama cika ta ga gyangyadin da takeyi. Karfe biyar daidai ya bude rinannanun idanunshi alamun barci bai ishesa ba, mikewa yayi tsaye yayi miqa kafin ya janyo bedroom sleeper dinshi,ya nufi hanyar bathroom, cikin yan mintuna qalilan saigashi ya fito, agurguje ya zura jallabiyanshi ya fuce daga dakin don an kusa tada sallah. Bayan an idar saida ya tsaya yayi morning azkar kafin ya fito daga masjid, direct apartment dinsu ya wuce cikin kamewa, gaishesa baba mai gadi yayi bayan ya bude mashi kofa, yana amsawa ya wuce cikin gida, bai tsaya ko’ina ba sai part dinshi. Kai tsaye ya bude kofar yana hamma saboda baccin da bai ishesa ba don gaba daya baifi barcin awa biyu yayi ba aka kira sallah, yana karasowa tsakiyan dakin yayi turus ganinta kwance gefen gadonshi, gaba daya ta takure waje daya ta hade jikinta kamar mai tsoron wani abu zai sameta, karsowa yayi har bakin gadon ya zuba mata mayun idanunshi, kallon cute face dinta yayi hannunshi nade a kirjinshi, barcinta takeyi peacefully kamar yar baby, fuskanta tayi fayau gwanin ban tausayi, lebenta yayi jaa sosai saboda yanda ta turo bakin nata,ya dauka kusan minti goma a tsaye yana kallonta, kwata kwata bai san ya shagalta ba,kauda kanshi yayi gefe tunawa da wani abu da yayi kafin ya maida kallonshi zuwa gareta, ‘’ke! Kee! get up’’ Afurgice ta bude idanunta tare da mikewa zaune don kwata kwata batasan lokacin da barci ya kawashe ta akan gadon nashi ba, Adaburce ta sauke kanta kasa kamar mara gaskia, yana ganin haka yace ‘’ke sai an tasheki sallah ne?’’ Saurin girgiza kanta tayi ta miqe tsaye ta nufi hanyar futa daga dakin, tana futa ya danyi yar tsuqa ya rage kayan jikinshi ya kwanta. Tana futa daga dakin ta wuce sama abunta, tana shiga dakin ta sauke nauyayyiyar ajiyar zuciya, sai alokacin ta samu natsuwa, cire hijab din jikinta ta fara yi don dashi ta kwanta kafin ta wuce bathroom ta dauro alwala, cikin natsuwa ta fito ta hau kan sallaya ta tada kabarrar sallah, tana idarwa ta miqe tabi lafiyar gado don wani irin barci ne ke fusgarta sosai don sallar ma da kyar ta samu ta idar saboda jirin dake neman dibanta. Zama ammah tayi bakin gado tana mamaki hali irin na amar, don lokacin da amra ta fito daga dakinshi akan idanun hakan ya tabbatar mata da korota yayi Kenan da asubar fari, daman saida tayi tunani zai korota don haka ta sauko kasan don ta tabbatar ko a cikin dakin ta kwana,futowan amra ya tabbatar mata da yayi halin nashi kenan, amra dai bata lura da itaba don a furgice ta fito harta haura sama zuwa daki. Sauke nauyayyaiyar ajiyar zuciya ammah tayi tana mamakin hali irin na amar,yana da kafiya sosai, mamakin yanda ma kwata kwata amra bata gabanshi take, babu wanda zai kalli yarinyar ya kauda kai indai lafiyayye ne, dole saita sa idanu sosai akansu musamman amra data lura da yarinta sosai a tattare da ita. Wayarta ta jawo ta yi dialing wata number datayi saving da madina marrage cousellor, ‘’assalam alaikum likitar mata diyar arziki how are you’’ ‘’waalaikum salam hajiya ina wuni’’ matar ta fada daga chn bangare ‘’lafiya lau dear ya ayyuka da fama da mutane’’ ammah ta fada tana murmushi ‘’alhamdullah hajiya, kune da fama da mutane, yawan alkairin da kike mana saidai muyi fatan allah ya saka maki da alkahiri ya raya maki zuriyya’’ matar ta fada sounding very respectful daga chan Murmushi ammah tayi kafin ta cigaba ‘’haba yarinyar kirki ya kamata ki daina godemin, banyi maki komai ba ay’’ ‘’hajiya kinyi min komai wallahi dole nagode maki, kece sandiyar karatuna harna zama abunda na zama ayanxu, babu abunda zance sai godiya allah ya kara lafiya da tsawon rai’’ Murmushi ammah tayi tana jin dadin yanda gaba daya shes surrounded with positive mutane, nunfasa ta danyi kafin tace ‘’ina neman taimakon ki madina’’ Da sauri wanda ammah ta kira da madina tace ‘’ babu abunda zaki nema a wajena da bazaki samu ba insha allah hajiya,’’ ‘’akwai diyata danake so ki koyama karatun ku na matan zamani, yarinya ce karama’’ ammah ta fada tana sauraron ta ‘’okay, tana da aure ne?’’ madina ta tambaya daga chan ‘’eh, inason ki koya mata duk wani abu daya kamata ta sani game da rayuwa da miji’’ ammah ta fada tana sauraron ta ‘’ba damuwa hajiya, zanyi kokari insha allah, zan duga zuwa ma har gida’’ goiya sosai ammah tayi mata kafin ta kashe wayar. Bari mu leka katsina….. Rayuwa juyi juyi, yau idan kaga daddy da iyalanshi saika tausaya masu, abubuwa da dama sun faru ciki kuwa harda mutuwar inna wato mahaifiyarshi, tun bayan rasuwarta abubuwa sun dan raga masu sosai, don yanxu buga buga daddy yake yi yana dillanci, kaf anguwar nan babu wanda bai shede sa da damfanra ba, haj kareema dai itama taga sauyin rayuwa , ada chan itace da saka gwala gwala da manyan kaya, ayanxu kuwa komai ya juya masu baya, ya muhammd yana kokari sosai wajen taimaka masu da kudi duk wata, duk sanda yaso ya dawo Nigeria haka haj kareema zata hanashi saboda idan yazo ma karar dashi dasuyi kaff, khady dai taqi auruwa don yanda zance ke yawo kamar ruwa haka anguwar su ta dauka da tana dauke da cutar aids, asma kuwa tana nan tana fama da kafa daya, hajiya kareema data kallesu sai kuka don ko a mafarki bata taba kawo cewa zasu koma haka ba ita da iyalanta, zagi dai babu irin wanda dadi bayasha a wajenta, har takaiga zaman kananun yayanta kawai take a gidan, don badan sub a da tuni ta tattara ta kara gaba itama, ana cikin wannan zama allah ya hadata da wata hatsabibyar mata talatu mai gwajo uwar mata, a kasuwa suka hadu inda haj kareema taje sayan kayan miya, nan take kuwa suka hade, sai gashii allah ya hadasu anguwa dayaa ba tare da sanin su sai daga baya, haka talatu ta dunga shiga jikin haj kareema harta karanci rayuwar haj kareema da yanda take da kwadayin kudi da rayuwa don haka ta fara zugata kan shiga hanyar samun kudi irin yanda takeyi itama, da farko haj kareema bata fahimci talatu ba don duk a tunaninta sana’ar gwanjo da talatun ke fakewa dashi a matsayin sana’ar ta, shi take nufi, saidaga baya ta futo mata muraran ta mata bayanin yanda take samun kudi tana biyan buqatar kanta basai ta jira wani ya mata ba wato kawalci da bin manyan maza masu kudi dattijai a waje. Da farko mummy batayi shaawar shiga harkar da talatu tayi mata introducing ba saidaga baya ta amince saboda wulaqancin da daddy yake mata, musammad idan muhammd ya tura masu kudi haka zai je ya akshesu abanza a sunan investing kudin yake, haka zasu wuni wani lokaci babu abuncin kirki a gidan, yaranma yanxu government school suke zuwa, khady ce kadai a gabanta wadda yanxu itama ta saduda ta koma yin sana’ar sayarda sayarda takalma wanda jarin ma a wajen sabon saurayinta ta samu, shima dai saurayin dan jagaliya ne don ba auranta zaiyi ba. Change of environment yasa kananun yaranma suka koyi rashin kunya da zagi, idan kaji su jalal suna kuza ashariya saika rike baki, don babu wanda suke ragama har da iyayen nasu. Hajiya kareema dai pressure din wahalar rayuwa yasa tayi diciding bin shawarar kawarta talatu wanda ayanxu ta kasance aminiyarta, tunda ta shiga harkar kuwa sauyi yazo masu a gidan, abunci baya yanke masu safe yamma da dare, alhaji mustpah dai bait aba tambayrta inda take samu ba don shima rakubewa yayi karkashin inuwarta ana ci dashi. Akwana a tashi saiga hajiya kareema da ciki, aranar data gano tana da ciki hankalinta ya tashi sosai don haka ta fara laluben wayar talatu, rininging daya biyu talatu ta dauka ‘’yar gari any aba batan hanya kikayi ba, tun ranar dana hadaki da wannan alhajin ban kara jin motsin ki’’’ Cikin furgici haj kareema ta mike tna zarya adakin tace ‘’haba tlatu, inata kiranki tun jiya bakya dauka, kinsan irin damuwar danake ciki yanxu kuwa ‘’toh ay gashi nan na dauka ya ake ciki naga hankalinki ya tashi sosai meke faruwa?’’ talatu ta fada tana sauraronta ‘’talatu ciki, ciki ya shiga na shiga uku’’ kareema ta fada tana duban kofar shugowa dan dakin nasu ‘’shine kike wani tada hankali, amma dai kema wallahi kara wata karamar yarinya wallahi,’’ talatu ta fada tana dariya A harzuke mummy tace ‘’ke ba dole hanklai na ya tashi ba, ke kinsan wannan cikin shege ne, kuma yanxu da aurena da tsufana aka ganni da cikin shege akwai damuwa’’ Da sauri talatu ta tari nunfashinta ‘’waye zai gane? Nifa matsala dake wani lokacin kamar baki da kwakwalwa wallahi, ki gane mana’’ Dan shuru haj kareema tayi kafin tace ‘’ance maki banyi wannan tunanin bane,bazaiyuwu na barshi a matsayin na mijina ba saboda yau mun kusa wata rabonda mu kwanta tare’’ Wata bazawarar dariya talatu tayi tace ‘’and so what?, yanxu dai tukunna zubarwa zakiyi ko ajeshi zakiyi’’ ‘’zubarwa zanyi mana me zanyi dashi me zanyi da wani dan shege yanxu kuma’’ kareema ta fada ‘’ay shiknan, bari zan kira likita na saimuje kobe a cire shi’’ talatu ta fada Sallama kareema tayi mata kafin ta kashe wayar. Tana aje wayar khady ta shugo fuskanta dauke da takaicin abunda tajiyo ma kunnenta, a furgice mommy ta mike daga zaune ta dago ta kalleta, itama kallon nata tayi yanda take kallonta tace ‘’chapp yanxu ke mummy cikin shege kika kwaso?,lallai ma, kullum kece meyi mana surutun kinyi asarar haihuwa, mu kasa mu kasa, munje munyi iskanci ashe kema shi kikeyi, koda yake wallahi alhakin marayun da kika…’’ Afurgice mummy ta buge bakinta tace ‘’a gidan ubanwa kikaji wannan batu’’ Kallonta khady tayi tace ‘’wanne daga ciki? Na cikin shegen kona su salima da kika sa azubar dasu saboda rashin imani’’ Kwasheta kareema tayi ta mari tass, ta nuna ta da dan yatsa tace ‘’dan ubanki ina matsayin uwarki kike fada min Magana haka’’ kallonta khady tayi babu kunyar idanu tace ‘’hmm mummy Kenan, borin kunya ne ke damunki zanyi maki uzuri,amma wallahi allah saiya tambayeku keda dadi, duk halin da muka shiga ku kuka jawo mana, kuma bazan fasa fad aba wallahi alhakin marayun nan ne ke binmu mu duka shiyasa duk muka tsiyace,’’ ta kareshe tare da fucewa daga dakin tana hawaye, tana fita mummy ta dafe kirji tana innalillahi ‘’wannan wace irin masifa ce na shiga uku ni kareema’’ Washe gari haka mummy ta fuce daga gidan afurgice ba tare da sani kowa ba, direct asibitin da talatu ta bata address ta shige,a reception ta tadda talatu,saida suka gaisa kafin su wuce office din likitan, tunda suka zo talatu ta fada mashi buqatarsu, ba tare da bata lokaci bay ace ‘’ayki kam in yanxu kukeso za ayi, saidai sai kun cika min hannu, bayan wannan dole sainayi mata scanning da yan gwaje gwaje saboda bana son asamu complications don wannan aikin kusan yana da risk sosai,’’ atake talatu tace ‘’haba magaji baka da case’’ Wata irin dariya ya kyakyace kafin yace ‘’dillaliyar yan gwanjo ina yinki sosai’’ Saida suka aje mashi kudinshi kafin ya buqaci mummy ta kwanta don yin scanning,anatse ya soma duba cikin nata, gama daya satinshi shida don haka yace ‘’ayki zai yuwu don cikin baiyi gir…’’ dan shuru yayi yana gwalo idanu yana duban mahaifarta da kyau, ganin yayi shuru yasa takatu cewa ýadai’’ Nunfasawa yayi ya dubesu duka yace ‘’gaskia akwai matsala, cikin nan bazai zubu ba dole sai an haife shi,mahiafarta is weak, kuma kunsan cire ciki kamar forcing dinshi ne don ya futo bawai kamar bari bane don haka ayki bazai yuwu ba gaskia, idan kuwa akayi zata iya mutuwa’’ Hankali atashe mummy tace ‘’na shiga uku, yanxu babu yanda za ayi ya fit aba tare da wata matsala ba’’ Dariya likitan yayi tace ‘’haba hajiya lokacin da kike kwasar dadi bakiyi tunanin ciki ba sai yanxu, ai kawai kiyi hakuri ki haife shi don wallahi zaki iya mutuwa idan aka ce za ah cire shi don dole’’ Mummy dai karamin hauka ne batayi bad n hankalinta ya tashi sosai, yanxu ya zatayi da wannan masifa data tunkarota, babu abunda yafi tayar mata da hankali sai tunawa da daddy, tabbas shizai fara tona mata asiri don sunfi wata hudu basu kwanta ba,tunda suka fito daga asibiti mummy ke kuka har suka shiga napep, ganin haka yasa talatu cewa ‘’kewai kukan me kikeyi kamar tashin kiyama?,’’ Cikin jin haushin talatu ta soma Magana ‘’haba talatu, ay dole kice haka tunda ba kece a cikin situation din dana tsiinci kaina a ciki ba’’ ‘’’toh ay naga kin tsaya kina bata ma kanki lokaci kina kuka ne, inma wanchan maholon mijin naki kike tsoron karya gane akwai yanda zamu toshe bakinshi, bazai taba cewa komai ba akan wannan ‘’ Cikin jin dadi mum kareema tace ‘’dan allah ki fada min,ya za ayi kenan’’ Murmushi kawai talatu tayi tace ‘’ki kwantar da hankalin ki indai kina da talatu bakida case’’ Nan take ta fada ma mai napep inda zai kaisu, cikin yan muntina kadaan sai gasu cikin wata anguwa, saukesu mai napep yayi suka sallameshi suka wuce, saida suka danyi tafiya mai nisa har suka wuce wata maqabarta kafin su shige wani gida dake kallon maqabartar, da baya baya talatu ta shiga gidan, mummy na ganin haka itama ta shige,babu komai a cikin gidan sai katon fili dake sagaye da bishiyu, sao tsakiyan bishiyar wani tsoho zaune akan taburma, anatse suka karaso suka zauna gabanshi, talatu ce ta fara gaishesa kafin ta nuna kareema tace ‘’malam na zango, wannan kawata ce, ga matsalolinta…..’’nan talatu ta fada mashi komai tare da buqatar da suke nema daga wajenshi, dago wa yayi ya karema karima kallo, kamar yanda itama take kallonshi, tsoho ne tukuf don har furfura ta gama cika fuskanshi, wata yar dariya yayi irin ta tsoffi yace ‘’ an gama, zaku niya tafiya’’ Shuru mumy tayi tana mamaki, just like that an gama?, talatu ce ta kallshi ta aje mashi maqudan kudi tace ‘’mun gode malam na zango’’ Sallama sukayi mashi suka fito atare,kareema dai gaba daya hankalinta ba a jikinta yake ba, kallon takatu tayi tace ‘’ban gane me tsohon nan ke nufi da an gama ba’’ Kallonta talatu tayi kafin ta bude Jakarta ta janyo cingum ta wulla bakinta kafin tace ‘’ayki ya tafi inda ya kamat yaje, ay an gama komai, da kanki zakizo ki bani labari’’ Shuru dai mummy tayi bat ace komai ba har suka iso anguwarsu… Abuja Nigeria…… Yau sati guda Kenan, kullum madina ke zuwa wajen amra,da farko amra bata sake mata ba, ganin haka yasa madina ta fara janta da hira har suka shaku sosai cikin yan kwanakin, madina wayyaiyar yarinya ce, haifaffiyar garin sokoto ce aure ya kawota nan waje wajen Abuja har mujinta ya rasu, ya barta da yaya biyu,akwai wani program da akeyi na mata inda mata ke taimakon yan uwansu mata, ta hanyar basu jari da kudi da abubuwan da zasu dogara da kansu, ammah na cikin top member na cikin kungiyar inda take contributing sosai wajen taimakaw matan nan,anan ammah ta san madina,abunda yaja hankalin ammah ga madina shine,ta fita daban cikin sauran mutane, ita burunta kawai ayi sponsoring karatunta ba kamar sauran da suke neman aba su jariya ba, nan take ammah ta dauki nauyinta da karatunta, madina na ganin haka kuwa ta miqa yayanta wajen wan babansu don daman ba iya rikesu zatayi ba koda ta koma wajen iyayenta, cikin shekaru kalilian mdina ta gama karatunta na physiology harta fara aiki a cikin wani asibiti, inda ta samu wani bangare daban na sashen mata, har take yima mutane masu matsalolin aure counselling, duk wanna achievement din nata har yanxu she believe saboda ammah ne don kwata bata taba tunanin zata kai inda take ba ayanxu ba tare da taimakon ammah ba da suke kira da hajiya uwar marayu’. Yau Friday don haka sai wajen karfe hudu ta karso gidan don saida ta gama da office, lokacin data shugo ammah na zaune a parlor, cikin girmamawa madina ta karaso suka gaisa, nan ammah ke tambayarta any progree ‘’ay hajiya daughter taki tana da wayewa sosai, tana daukan karatu ssoai’’madina ta fada tana murmushi ‘’madallah, nasan bazaku bani kunya ba ay, haka nake so naji, allah ya taimaka yarinyar kirki’’ ammah ta fada tana murmuhsii ‘’ameen hajiya’’ ‘’kije saman yanxu ta haura’’ ammah ta fada tana kallon tv Anatse madina ta mike ta hau saman, direct dakin amra ta wuce da sallama, amra dake sanye da riga da skirt tayi saurin juyowa jin muryarta ‘’ánty madinaaaa, sannu da zuwa’’ Murmushi madina tayi ta karaso cikin dakin ta cire mayafinta tace ‘’washh na gaji, yauwa student, ya zaman gida fatan ki fara bashi assaignment kema’’ Shuru amra tayi tana jin kunya tace ‘’anty madina its not easy oo, kinsan na maki bayanin komai’’ Kama baki madina tayi tace ‘’haba karki bani kunya mana mrs general’’ Karasowa amra tayi har inda take zaune cikin nastuwa tace ‘’hmmm anty madina Kenan wallahi bazaki gane bane, ahaka ma da nake zuwa dakin nashi bakiji kirjina ba’’ Dariya madina tayi tace ‘’banga laifinki ba wallahi, ni har yanxu mamaki nake ashe shine mujin naki?, dole kiji tsoro sister don wallahi jiya dana ganshi saida gabana ya fadi, yana da wani irin kwarjini sosai, saidai bari kiji na fada maki wani abu’’ Madina ta fada tana kamo hannunta tace ‘’kalleni kiga, sister ke macece, mace nada wani sirrin daraja, musamman irin ku, jibeki fah san kowa kin wanda ya rasa, wallahil azeem duk gigin kanshi zaki iya saukewa trust me and trust the process,’’ Sauke ijiyar zuciya amra tayi tace ‘’wallahi tsoronshi nake ji anty madina, kinga yanxu fah kamar ya kara tsanata, baya kallon inda nake kwata kwata, baya cemin komai har gaisuwata ya daina amsawa’’ Shuru madina tayi tana sauraron ta kafin tace ‘’wace irin gaisuwa kikayi mashi? Kinyi irin wadda na koya maki ko yaya?’’ Sunkuyar dakai amra tayi tana dan murmurshi ‘’gaskia anty madina nidai bazan iyaba wallahi’’ amra ta fada tana sunnar dakai ‘’kinji matsalarki Kenan wallahi, menene abun kunya adan hugging,kinga wallahi in baki cire kunya da tsoronshi ba wallahi zaki wahala’’ Kallonta madina ta sakeyi tace ‘’dear in tambayeki mana? Bakyason kiga kuna sakewa kedashi?,’’ ‘’ina…so’’ amra ta amsa ta jiki a mace ‘’then you have to make him know your existence, you have everything da namiji mai lafiya dai bazai iya kauda kai daga ganinki ba,kuma wallahi yanxu kiyi min alkawarin zaki cire duk wani tsoronsa daga ranki, ki saki jiki kiyi abunda ya kamata inba haka ba wallahi haka zaiyi ta maki kallon hadarin kaji, don yarigada ya dandana ki, inason ya haukace akanki ta yanda bazaiyi yan seconds b aba tare da yaji motsinki a kusa dashi ba’’ ‘’anty madina zan iya kuwa? Ni ina ganin kamar yafi karfina’’ amra ta fada ashagwabe Dan buge mata bagi madina tayi tace ‘’waya fada maki namiji yana fin karfin mace, musamman mace irinki, gaki da kayan alatu allah ya baki diri da komai, ga kyawun fuska gana hali duk kin hada ke kadai’’ Dariya amra tayi ta kalleta ‘’kai anty madina da zuzuta, yanxu me zaki buqata akawo maki?’’ Dan dagiwa sukayi jin an bude kofa, daga nesa salima na hangosu tace ‘’yanxu nasan zaku koreni, waima anty madina me kike koya mata ne? nima akoya min’’ Hararata amra tayi tace ‘’toh mara kunya, futa anan’’ Dariya madina tayi tana kallonsu har salima ta fita tana cewa ‘’ina wuni anty madina, ‘’ Amsata madina tayi harta fuce tana kunkuni, maido da kallonta ga amra tayi tace ‘’yauwa as I was saying,wallahi saikin dage damtse ki cire wannan tsoron naki fah, yanxu dai daga ina muka tsaya jiya?’’ ta fada tana kallonta….. Sun dade sosai inda madina ta tsatsarata akan yanda zata dunga tarairayarshi, itadai kawai tana jinta ne saidai tasan cewa shidai duk wannan ba lallai yayi aiki a wajenshi ba. Sai wajen karfe shida na yamma madina tayi masu sallama ta wuce gidanta. Yau amra da kanta ta sauko kasan ta dora dinner, nan salima ta sauko ta tayata tare da talatu, sai wajen gab da sallar magrib suka gama, da taimakon salima suka jera komai a dining, suna gamawa suka wuce sama atre gaba dayansu. Wani sabon wanka amra ta sake ta sauya kaya zuwa doguwar riga a shape gown data fidda shape dinta sosai, atamfa ce Holland mai zanen flowers mai kyau, anyi mata dinkin stones tundaga sama har kasa yayi mata kyau sosai, feshe jikinta tayi da turaren ta masu sanyin kamshi kafin ta tada sallah, tana nan zaune aka kira sallah isha’I tana idarwa ta danyi yan addu’oi ta dan dade sosai a zaune kafin ta miqe ta zare hijab din nata ta wuce gaban gado ta janyo wayarta, ammah tasa an mata sabon sim card saidai bata da number dayawa a ciki daga na ammah saina haifa da Nadine ,suma duk numbers din nasu basa shuga, gashi tayi trying tura masu message shima baya tafiya, har social media din haifa saida ta shiga ta tura mata message thrug Instagram, shima shuru babu response, haka nan ta hakura saidai kullum saita duba Instagram dinta, Yanxu ma zaman datayi duban Instagram din ta soma yi, ganin babu response yasa ta hakura kawai ta soma duban timline dinta,da sabbin followers dinta, tana cikin yan dube dubenta ta shiga wajen suggested followers, taga handle din amar, bata dauka shi bane ba don sunan dayayi using as ‘’A..mar, kallon profile din ta soma yi ba tare da ta shiga ba don tabbatar da ko shi dinne, ginin picture din baya fita sosai yasa ta shiga cikin account din, nan take pictures dinshi sukayi appearing guda hudu ajere, samun kanta tayi da shiga cikin hoton don tabbatar da shi dinshi, first picture din a tsaye yake a safari da kundura a saka wani bakin glass gefenshi wani tattabara ne dayayi landing a kafadarshi ya juya yana kallon tattabar, yayi masifar kyau sosai a hoton don ita kanta saida ta shagala da kallon shi, hes looking so so cute and charming, haka ta sakankance wajen kallon hotunan nashi kaf har tayi liking day aba tare da saninta ba, saida salima ta shigo dakin tace ‘’adda dinner’’ kafin ta danyi firgigi ta waigo tace ‘’gani nan’’ Atare suka sauko kasan , ammah ne kawai zaune kan dining gefenta salim, zama duk sukayi atare, cikin yan mintuna kalilina ammah tace ‘’salima jeki kira yayanku’’ sanin wa take nufi yasa ta miqe a tsanake ta wuce dakin nasa, da sallama ta shiga har cikin dakinsa, azaune ta hangoshi ya doka tagumi abun tausayi, kallonshi tayi kafin ta karaso har inda yake kanta a kasa tace ‘’dinner is ready ammah tace ka fito’’ dan dagowa da jajayen idanunshi yayi ya kalleta yace ‘’ina zuwa’’ Wani iri taji ganin yanda yanayinshi yake gashi yanda ya bata amsa ma yasa taji babu dadi harta juyata dawo tace ‘’is everything okay with you’’ Ay kamar jira yake ya juyo ya kalleta yace ‘’youre asking me if everything is okay?i thought kince you don’t care anymore, so why are you asig huh?’’ ya fada yana kafeta da idanu, wani irin rashi dadi taji saidai hakan baisa ta ji zata sauke kudurinta akanshi ba don haka tace ‘’I just ask bawai don na damu bane’’ Ataqaice ya bata amsa da ‘’okay good’’ Yana kaiwa nan ya juya mata bata, rike kugu tayi tana mamakin shi kafin tace ‘’me yake nufi da hakan Kenan?daman nasan ba sona yake ba’’ Yana gab da shiga bathroom ta dago murya a hasale tace ‘’hmm namiji Kenan daman nasan ba sona kake ba fada kawai kake abaki’’ Juyowa yayi gadan gadan jin abunda ta fada yazo gab da ita yace ‘’ are you kidding me?bayan kinyi neglecting dina yanxu kuma kina questioning son da nake maki?anyways laifina ne dana kasa moving on da rayuwata dama chan nike sonki ba sona kike ba so nima zanyi kokari na cireki araina’’ yana kaiwa nan ya fuce daga dakin ya barta tsaye hawaye na zarya a fuskanta, rai abace ya wuce dining din ya zauna, itama saida ta daidaita natsuwarta kafin ta fito daga dakin ta zauna’ Abunci suka fara ci atsanake babu wanda yace tak sai karar cokula dake tashi, ‘’barka da dare ammah’’ Da sauri duk suka dago don gaba dayansu babu wanda ya lura da karsowarsa har ya wuce mazauninsa, kallonshi da gefen idanu amra tayi kafin ta sauke kana ‘’yaushe ka dawo son, na dauka zaka kai dare yau ay’’ ammah ta fada tana sauke spoon din hannunta kan plate ‘’dazun na shigo’’ ya fada yana jan kujera ya zauna fuknshi na nan yanda take babu wasa Duk gaishesa sukayi banda amra data tsaya dacin abunci nata saida ya zauna ta dan dago da fuskta dake kyallin hutu tace ‘’barka da dawowa, ina wuni’’ Atakaice ba atre daya kalleta bay ace ‘’alhamdulillah’’ Mikewa tayi ta tako har inda yake dab dashi sosai don yana jin kamshinta a hancinsa tace ‘’what sould you like’’ yanda ta fada saida ya sashi dagowa ya mata kallon second biyar kafin ya sauke yace ‘’any thing’’… anatse ta soma juya mashi baya ta koma wajen warmers ta bude, tunda ta juya mashi baya ta soma takawa gabanshi ya fadi dammm, bayanta ya zuba ma idanu, ya kasa kaudawa, ammah dai tunda ta dago ta kallesu tayi saurin sauke idanunta ta cigaba da cin abuncinta, su salima kuwa daman su hankalinsu ba akansu yake ba, salim kam shi harya mike yabar dining din, Saida ta zuba mashi yanda zai isheshi, white rice da kidney and liver sauce kafin ta tako har inda yake ta aje mashi tace ‘’bismillah’’ bin bakinta ya danyi da kallo kafin yayi saurin kauda kanshi, daman juice yana daga dayan bangarenshi don haka daga gefe ta rankwafo ta zagayo da hannunta ta janyo glass jug din, ay tunda tayi hakan ya saki spoon din hannunshi kan plate din, saida ta janyo glass din ta matsa ya samu yajaa dogon nunfashi yana mamakin abubuwan da takeyi, da sauyin data yi cikin kwanaki, haka ta zuba mashi juice din ta tura gabanshi kafin ta koma mazauninta hankali kwance. Anatse kowa yaci abunci har suka miqe su duka don daman sun kusa gamawa ya shugo dining din, ammah ce ta fara tafiya kafin salima follow by aman, amra dai bata dagaba haka zalika bata dago ta kalleshi ba shima bai kalleta ba saidai yana mamakin qin tashi datayi don ya lura da ta gama cin abuncin. Saida y agama tsaf ya janyo tissue ya goge bakinsa kafin ya jayo glass cup din juice, tana ganin haka ta mike tsaye ta fara tattare kwanukan, saida ta kwashe duka harta dawo dining din yana zaune juice a hannunshi, takowa ta soma yi cikin takunta mai daga hankali ta karaso har inda yake tace ‘’kana buqatan wani abun ne?’’ ta karashe tana kafeshi da idanu yanda ya kafeta itama, mamakin yanda take kallon cikin idanunshi yasa ya kasa cewa komi, at the same time bai dauke idanunshi akanta ba, saida tace ‘’yaayaa?, do you need anything?’’ Samun kanshi yayi da girgiza mata kai, tana ganin haka kuwa ta juya ta soma taku daidai kamar mujiya, yanda take tafiya kamar bazata taka kasa ba harta nufi stairs,ta haura saman abunta, baki asake ya dunga kallonta harta wuce saida ta fuce mashi daga gani yadan yi tsaki ya miqe yabar dining din. Kamar kullum saida tayi wanka ta goge jikinta da turaren da ammah kafin ta janyo nighties dinta da ammah ta saya mata kwanaki wanda ta jingine su saboda kunyar sasu da take yi, yanxu kuwa maganr anty madina da karfin gwiwa da take bata yasa take jin zatayi kokarin rage kunyar da takeyi, Janyo wata milk night gown tayi,rigar straight ce kamar ta sirara, hannun rigar sirri, gaban rigar anyi v neck don cleavages dinta ya fito sosai,koda tasa rigar saida ta tsaya ta karema kanta kallo, she looks so breath taking, tayi masifar kyau sosai ba kadan ba, murmushi kawai tayi gabanta nadan faduwa tunawa da maganr da madina tayi mata akn cewa ta rage kunya idan tana tare dashi ta saki jikinta ta daina jin tsoronshi kwata kwata, da kyar ta tattaro kuzanrinta ta kalli kanta tace ‘’an y azan iya kuwa’’ Chan kuma ta kara kallon kanta ‘’why not, kefa macece, dole ki tsaya tsaye akanshi inba haka ba haka zaki kare rayuwarki cikin kunci’’ Saida ta jaddama kanta tare da hana kanta tsoron komai kafin ta janyo hijab dinta da wayrta ta tare da sleeping mask dinta ta fuce anatse, tana fitowa taci karo da salima tana haurowa hannunta rike da cereal, kallonta amra tayi tace ‘’kedai da ciye ciyen dare’’ Tabe baki salima tayi tace ‘’ina zuwa adda’’ ta fada cikin zolaya don tasan duk nuqu nuqun da takeyi tare da madina harma da ammah, banza amra tayi mata tace ‘’ruwan da zan dauko ma saina fada maki’’ Dariya kawai salima tayi tace ‘’mu kwana lafiya addan mu’’ Da harara amra ta bita harta shige dakinsu, amra na ganin ta shige ta sauka kasan cikin nastuwa, bata tsaya knocking ba ta shige part din nashi, saida tasan tsaya a sitting room ta karema ko’’ina kallo kafin ta wuce bedroom din kai tsaye, da sallama ta bude kofar bedroom din, zaune yake baking ado ya dafe kanshi dake mashi wani irin masifaffan ciwo, takowa tayi gefen gadon inda take kwanciya ba tare da ta kalleshi ba, tunda ta shigo kuwa yaji kamshinta daga zaunen da yake, tana ganin haka kuwa ta kauda kanta gefe ta cire hijab dinta ta ta aje kusa da ita don dashi take luluba, tunanin ko me yasameshi ya dafe kanshi takeyi tan nan zaune tajiyo muryanshi ahankali ‘’bude side drawer ko miqa min magani’’ Anatse ta miqe tsaye ta janyo drawer dake gefenta ganin magunguna da yawa yasa tace ‘’wanne za a dauko’’ ‘’panadol’’ ya bata amsa, tana jin haka ta gane kanshi ke mashi ciwo, don haka ta dauko Panadol din ta tako inda yake ta mika mashi, ‘’gashi’’ Dan dagowa yayi ya soma kallonta tundaga kan yatsun kafunta zuwa fuskanta, saurin runtse idanunshi yayi don baiyi tunanin ganinta a haka ba, itako daman da gayya tayi haka dukda tsoron daya cikata,ganin yaqi karban maganin ya kafa mata idanu yasa tace ‘’ga maganin’’ Kauda idanunshi yayi ya miqa hannu don karban maganin, nan take ya hade hannunta da maganin, wani irin shock yaji da sauri ya dago ya kalleta tare da karban maganin, tana ganin haka ta wuce gefen bedside ta dauka bottle water ta mika mashi, karba yayi ba tare da ya kalleta ba haka zalika baisha maganinba, Take zuciyarta ta fara raya mata wani abu, runtse idanunta tayi kawai ta sallamawa kanta tare da zama gefenshi, hannunta ta daura kan nashi, maganin hannun nashi ta karba daga hannunshi ta balla guda biyu tare da bude bottle water din tace ‘’gashi’’ ta fada tana mika mashi, samun kanshi yayi da karban magani yasa a bakinshi kafin ya karbi ruwan hannun nata ya kora dashi, yana gma sha ta karba daga hannunshi ta rufe, kafin ta miqe tsaye, tana miqewa ya kwanta da bayanshi kafafunshi na kasa jikinshi na kan gadon. Kamar munafuka haka amra ta zagayo ta hau gadon ta zauna, hannunta na rawa tana tsoron abunda zuciyarta ke ingizata, shiko idanunshi a rufe yake don kanshi wani irin bugu yake mashi kamar an daura mashi buhun shinkafa, kamar daga sama yaji kanshi akan lausassan hannunta ta tallabo kanshi ta dora kan cinyanta,da sauri ya bude idanunshi tarr akan fuskanta don tadan rankwafo, murmushi tayi mashi tace ‘’this will help’’ ta fada tana massaging kanshi ahankali dayasashi runtse idanunshi yanajin yanda take massaging kan nashi, ta dauka kusan minti talatin tana massaging dinshi in a slow motion motion har barci ya soma debanshi, d moment was out of world, barci na yake son dibanshi sosai, saidai hakan bai samu ba don baya son yanayin yakare, chan yaji ta daina massaging din,bai bude idanunshi ba saida yaji abu a fuskanshi, da sauri ya bude idanunshi, gashinta ne ya barbazu akan fuskanshi sakamakon barcin daya kwasheta ta rankwafo, hannunshi biyu yasa ya tattare gashin nata baya dukda yana cikin hula ya karema fuskanta kallo, ya dauka kusan inti goma a haka kafin ya daga kanshi daga cinyanta yace ‘’mteww inkinsan barci zakiyi meysa zaki fara ’’ Da sauri ta bude rinannaun idanunta da barci ya rikesu sosai tace ‘’laaa sorr…yyy’’ ta fada adan shagwabe kafin ta matsa gefe ta kwanta kamar gawa, ‘’whys she sleeping like a dead person’’ ya tambayi kanshi, saurin dauke kanshi yayi daga gareta ya koma gaban couch ya zauna yayi relaxing kanshi [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update!! Unedited chapter Karfe shida da rabi daidai ya bude idanunshi da sukayi mashi nauyi sosai, dagowa yayi daga zaune kan couch din, baima san lokacin da barci ya kwashe shi ba, squeezing fuskanshi yayi ya dago hannunshi ya sanya a bayan wuyanshi daya rike, saida ya dauka kusan minti biyar a zaunen kafin ya miqe, direct cikin bathroom ya shige ya dauro alwala, kafin ya fito cikin kamewa, bai tsaya duban inda take kwance ba ya zura jallabiyanshi ya shimfida sallaya ya tada kabbarar sallah, yana idarwa ya fara lazimi anatse. Dai waigawa yayi ya kalleta nay an seconds kafin ya kauda kanshi, kamar wanda yayi tunanin wani abu ya sake juyo da kanshi, sai alokacin ya tabbatr da fadowan zatayi daga kan gado don lokacin daya juyo yaga tana juyi kamar zata sulalo, da sauri ya miqe azafafe ya yarda charbin hannunshi, taku biyu yayi ya karaso gefen gadon ya duka tare da taro ta da hannunshi don kiris ya rage ta fado, gaba daya jikinshi ta murgino cikin barcinta don bata farkaba kwatakwata, mamkin irin nauyin barcin da take dashi yake yi, sai alokacin yayi dana sanin miqewa ya tarota, dama barinta yayi ta fado ya fada aranshi, yar tsuka yayi yana shirin turata daga jikinshi yaji ta nanuqoshi sosaai tana tura kanta cikin kirjisnhi, atake yayi baya ya zauna dabas,ya dafe tiles, yanda take shishige mashi gaba daya kamar mage ya sashi kallonta dakyau, shi baima lura da kayan data saka jiyan ba sai yanxu, rigar tayi mata kyau sosai ta bi lafiyar fatar jikinta ta haskata, maido da idanunshi yayi kan fuskata datayi fayau, he can’t lie tana da innocent cute face, tabe bakinshi yayi ya kalleta da kyau yace ‘’kee’’ shuru babu respond don haka ya dan matso da fuskanshi daidai tata ahankali ya soma Magana ‘’keee….tashi,’’ ya fada da dan karfi Sama sama ta soma jin muryanshi a kunnenta, ahankali ta soma bude sexy idanuwanta  bata kaiga bude sub a ta lumshesu still bata tashi ba don duk tunaninta mafarki take, yana ganin haka kuwa yadan harzuka ‘’open your eyes kona zubar dake’’ Fugigi ta bude idanunta don sai alokacin ta tabbatar da ba mafarki take ba, kuri tayi mashi da idanu taqi sauke wa, shima kallon nata yake fuskanshi babu annuri ba wasa, saurin lumshe idanunta ta sakeyi ta dan tabe bakin ta kamar yar karamar yarin, ‘’lallai yarinyar nan ta raina min hankali, ina mata Magana tana lun lumshe min idanuwa’’ ya fada a cikin ranshi, duk wannnan zancen da yakeyi aranshi bai sashi ya tureta daga jikinshi ba, itako haka kawai taji bazata iya tashi daga jikinshi ba, don shes weak, gashi barci bai isheta ba, ‘’are deaf ne? get off me kafin ranki ya baci’’ Ya fada babu wasa afuskanshi, dukda gabanta na faduwa haka kawai taji zata dake taki tashi daga jikin nashi. Kamar yar baby haka ta sanya hannunta ta nadoshi sosai a jikinta, ashagwabe ta soma cewa ‘’ya..ya wallahi kaina yana min ciwo sosai, bazan iya tashi ba I’m weak’’ ta karashe tana turo baki, kura mata idanu yayi yana kallon ikon allah, yanda take mashi Magana ashagwabe ma is giving him phallus, da sanyin safiyar allah  yarinya karama na neman rikita mashi lissafi, kiri kiri ya kasa controlling mind dinshi, da mamaki amra taji ya dauketa gaba dayanta ya maidota gadon ya dafe bedding din ya sakata tsakiyanshi, don daya ajeta bai daga ba, idanunshi na cikin nata yana sauke mata su, saurin lumshe idanunta tayi she can feel yanda yake bin jikinta da mayen kallonshi, kokarin hana kanshi yin abun kunya yake saidai inaa kamar ma fusganshi akeyi zuwa gareta, he can still sniff kamshin turaren jikinta dake dagula lissafin kwakwalwarshi,ita kuwa tunda ta rufe idanunta taqi budesu, babu abunda kirjinta keyi sai lugude, indai ya rabeta babu abunda ke fado mata aranta kamar irin wahalr datasha a hannunshi, dukda anty madina na convincing dinta akan cewa ta miqa amshi kanta,ta cire tsoron komai itadai batajin shes ready for that. Bata gama tunanin ba taji saukan hannunshi wajen kafadarta, yana sauke hannun rigar jikinta, saurin bude rinannun idanunta tayi ta sauke akanshi, ya rankwafo sosai gab da fusaknat, idanunshi a rufe, ganin haka yasa ta runtse idanun nata don duk tunanin kissing dinta zaiyi, bazato ba tsammani taji tip din hancinshi kan fatar shoulder dinta zuwa ga wuyanta,ahankali yake brushing lips dinshi da hancinshi yana sniffing dinta slowly kamar wani mad dog har yazo daidai kunnenta ya sauke mata zazzafan nunfashin sa… Kasa motsawa tayi don kamar an dauke mata wuta,dukda tana jin tsoro hakan baisa taji wani irin bakon yanayin na ziyartarta ba,kamar an arura mata wuta a jiki haka ta soma ji don wani irin gumi ne ya soma tsatsafo mata, ‘’why are you weak?’’ ya fada yana kai bakinshi cikin kunnenta in a sexy way, cikin sauri amra tayi gasping breath dinta tana jin wani irin waiwaiyi a kasan ta, yanda ya yake mata Magana a cikin kunnenta ba karamin effect yake bata ba, don gama daya jinta take kamar shes getting out of the world, ta kasa fahimtar dalilin da yasa jikinta yake wannan response din, yanayin da take ji bai gama zama high ba saida ya danyi bitting kunnenta in a naughty way ‘’so youre naughty huh?,’’  Ya fada yana dago kanshi tare da fuskantar ta da kyau yana zuba mata mayun idanunshi da sukayi jaa sosai alamun yah hau network, he can feel yanda take harhade kafafunta, kallon yanda ta damke bedsheets din gadon da yanda ta rufe idanunta gam yayi, wani irin murmushin mugunta yayi yace ‘’so that’s the reason kike acting as a wife now?, ya fada babu wasa, saurin dawowa hayyacinta tayi ta bude idanunta tarr akanshi, baibar kallonta ba ya cigaba da cewa ‘’ ‘’you think what youre doing will change my thought on you?let me make things clear, bana buqatarki a rayuwana kwata kwata ive said this countless of times, I don’t even know why you changed your mind about this whole god damn things, so let me remind you idan nayi Magana daya bana chanzawa,and all this acting that youre doing its better you stop it, it wont work on me okay? You gerrit?’’ ya kaarshe yana kallonta, wani irin maqoqon baqin ciki ne ya tsaya mata a maqogaro, kuka take son yi don taji zafin maganar tashi sosai saidai tana kokarin hana kanta, ‘’this is going to be tough as I predict’’ ta fada a zuciyarta, da mamaki yake kallon yanda take mashi murmushi, ada chan idan ya fada mata Magana hawaye take yi, saidai yanxu yayi mamakin ganin akasin, mikewa yayi azafafe daga kanta, binshi ta soma yi da idanu har zuwa kasanshi, tana daga kwance ta dago a sanyaye cikin dakewa, fukanta dauke da murmushi tace ‘’hmm yaaya Kenan, komai zakace dai I’m still your wife’’ tana akrashewa ta mike tsaye kamar ba ita tayi Magana ba ta raba ta gefenshi ta zari hijab dinta ta saka tare da fucewa daga dakin ta barshi baki asake, he can still recall irin kallon da tayi mashi kafin ta fuce daga dakin, yar tsuka yayi ya wuce bathroom kai tsaye, tube kayanshi yayi ya wuce shower, tunda ya kunna shower din kwakwalwarshi ta soma tariyo mashi tundaga lokacin daya sauketa kan gadonshi har zuwa abunda  kallon datayi mashi da kalamanta na karshe, saurin sauke kanshi yayi ya kalli erection dinshi dake dripping, sai a lokacin ya fuskanshi ma’anar kallon datayi mashi da kalamanta na karshe, da sauri ya daki bangon shower nitch yace ‘’shitttt’’ Wani irin takaici ya soma ji na kanshi, duk maganganun da yayi mata yanxu a banza Kenan, rainin da yake tsoro yanxu zai shiga tsakaninsu don tabbas erection dinshi ta gani, shi kwata kwata bai kawo wannan aranshi ba kuma baiyi tunanin zata lura ba ko tayi tunanin shima ya shiga yanayi, don kallon da yake mata as yarinyar da bata san komai ba ‘’haba dude shes 23 fah, dole tasan komai’’ zuciyarshi ta raya mashi, hes trying to convince kanshi cewa bata gane ba saidai wannan look din datayi mashi ya tabbatar mashi da tasan komai. ‘’but meysa yarinyar nan take bashi wuta ne duk lokacin da ya rabeta? ko bai rabeta bama he feels her presence koda yaushe,’’ ya tambayi kanshi tare da kallon erected di22k dinshi harga allah hes craving for her sosai, don tun bayan first sex din da sukayi a wannan lokaci da kyar ya hana zuciyarshi daga abunda take ingiza shi akan yi, tsaki kawai yayi ranshi adan bace, ‘’I will just ignore her completely kafin nayi abun kunya’’ ya fada ma kanshi   Tunda ta fito daga dakinshi dakinta ta wuce directly, aggaugce ta tube kayan jikinta bata tsaya komai ba ta wuce bathroom don tunda ta miqe tsaye kafafunta a dakinshi kafafunta suka fara trembling, cikin sauri ta kunna bath ta kunna ruwan zafi ta shige cikin bath tube din ta hade kai da gwiwa, wani irin baqon yanayi take ji mara misaltuwa wanda ta rasa ko menene but definitely it has to do with abunda yayi mata dazu, abunda ta kasa ganewa shine, that’s not the first time data taba jin closeness dinsu don har sex sunyi saidai yanxu taji wani abun daban wanda ta kasa controlling jikinta, kuka ne ya kufce mata sosai jin yanda cikinta yadan murda mararta ta kulle, she can feel abuu na sauka akanta, what shes feeling is unbearable, saurin runtse idanunta tayi tunawa da yanda yayi bitting kunneta da yanda yake sauke mata nunfashinsa akan wuyanta, ‘’innalillahi wa inna ilaihi rajiun’’ ta soma furtawa ahankali jikinta na trembling, ita taqamaimai bazatace ga abunda take jiba,ta dauka kusan awa guda cikin bathtub tana mutsu mutsu kafin ta danji dama dama, jikinta y agama mutuwa gaba daya, anatse ta fito daga cikin bathube, ranga ranga taji futsari ya tunkudo mata, saida ta zauna tayi fitsarin taji wani irin relieve sosai, jiki a mace ta janyo hand washer faucet ta soma yin tsarki, dan jim tayi ta fidda hannunta, zaro idanu tayi cikin mamakin ganin yanda wani ruwa mai yauqi kebin hannunta, shes so confuse tama rasa me zatayi, ‘’wannan menene kuma’’ ta tambayi kanta, ganin bata da amsar tambayar tata yasa ta karasa wanke pp dinta ta wuce shower tayi wankanta fess ta dauro alwala ta fito, Lokacin data fito gari yayi haske sosai don kusan karfe takwas, agaggauce ta shirya cikin manyan kaya, doguwar rigar lace anyi dinkin riga da skirt, kayan ya zauna dam ajikinta saboda yanayin jikinta, dirin ta ya fito sosai haka zalika kayan sunyi mata masifar kyau, Cikin hanzari ta gama saka kayan ta zura hijab dinta ta hau kan sallaya ta tada sallah, tana idarwa ta mike ta zare hijab din ta wuce gban dresser don ko mai bata shafa ba,kallon kanta tayi ta jikin mirror tana mamakin kanta sosai yanxu itace ta koma haka? Ta tambayi kanta, lallai allah baya barci, kuma yana tare da duk wani bawanshi musamman marayu, gaba daya rayuwarta bata taba tunanin zata samu gatan saka sutura ba masu tsada tun bayan rasuwar iyayen su, tunawa da iyayensu yasa jikinta yamutu sosai, yanxu babu wanda zasu nuna a matsyin danginsu yanxu daman chan mami batada dangi don uncle dinta daya riketa ya dade da rasuwa tun tana raye,daddy kuma ya nuna tsantsar butulci da cin amana agaresu da iyayensu, don amana ce a hannunshi amma haka yayi watsi dasu ya wulaqantasu, hawaye ne ya soma sulalo mata tunawa da rayuwar da sukayi abaya, nan take ta fara godiya ga allah da irin gatan daya masu ita da kannenta daya kawo masu ya muhammd cikin rayuwarsu, duba ga komai ayanxu tun bayan tafiyarta dubai har zuwa yanxu shine ya haskaka rayuwarta da qannenta, ayanda take jinshi aranta ayanxu batajin akwai abunda bazata iya mashi ba shida ammah, batada gatan daya wuceshi ita da kannenta, bai san sub a haka kawai rana daya allah ya kawoshi cikin rayuwarsu, don haka tayi alqawarin komai zai faru zata zauna dashi for better for worse, yau koda ace bashida komai aduniya zata zauna dashi har abada, zatayi mashi biyayya and she will always do as he said, bazata taba saba mashi ba haka zalika she will keep pushing har saiya amince ya yarda da ita kuma yayi accepting dinta as his wife. Murmushi kawai tayi tunawa da lokacin daya gaya mata Magana adazun, saurin rufe fuskanta tayi da tafin hannunta jin kunyar abunda ta gani, daman anty madina ta fada mata yanda zata gane if hes into her, ‘’hmm yaya Kenan, akwai cika baki’’ ta fada tana yar dariya,’’yanxu wannan abun saboda ni ya miqeeee’’’ta karashe tana jan maganar kamar mai jin kunya, saurin marin fuskanta tayi tana dariya ‘’ashe zan iya’’ ta fada ma kanta tana kallon surarta cikin mirror ‘’lets see idan abunda ka fada hakan ne, baka buqatar mace ?hmmm not someone like me,yanxu wasan ya fara yaa muhammd hmm’’ ta fada tana murmushi ta gefen baki Alabe salima ta shigo dakin don kwata kwata amra bata lura da it aba harta karaso inda take, ta kura mata idanu tace ‘’adda…naji kince ya muhammd kodai kin kamu ne kema?’’ salima ta fada tana mata dariyar mugunta, Firgigi amra ta waigo ta zuba mata harara tace ‘’ki daina shigo min daki babu sallama ‘’oh adda sallama na sau nawa kuma, na shigo naga kin fada tunani kina cewa ya muhammd, kodai tunanin ya muhammd kike naga baki dade daga dawowa daga….’’ Wani irin mugun kallo amra tayi mata  da ya sata maqale sauran maganar nata ta kyalkyale da dariya, bugu amra takai mata da sauri ta kauce ta gudu daga dakin. ‘’lallai yarinyar nan, zanyi maganin ki ne’’ amra ta fada tana janyo dankwalin lace din ta yafa shi ta fuce daga dakin, Direct part din ammah ta wuce da sallama, tana shiga ganin babu kowa ya tabbatar mata da qila tana toilet kota sauka kasa don haka ta fuce daga dakin zuwa kitchen.   Tana futa ammah ta fito daga toilet adafe saboda aman data tashi dashi da ciwon kai,yau kusan sati guda Kenan tana fama da aman babu wanda ya sani, koda taga abun is getting worst don kullum saitayi don haka tayi consulting family doctor, nan take ya shaida mata effect din magungunan da take sha ne saboda suna da karfi sosai, which normally damn idan girma yazo hakan tanafaruwa har sai an gama shan magungunan, bata akwo komai a baa rata don haka ta maida hankalinta wajen shan magungunan nata don sunada yawa sosai. Ayanxu hakan ma daga toilet din take don bata dade da shan magungunan ba aman ya taso mata gadan gadan,da kyar ta karso gaban gado ta zauna ta dan dafe kanta dake mata ciwo,dan dagowa tayi don duba agogon bango kafin ta sauke kanta ganin kusan karfe tara saura,hannunta ta sanya don daukan wayanta don shes feeling weak nan take taga digan jini atafin hannunta, bat agama tunanin daga ina jinin yake ba ta sake jin saukan wani digan jinin a hannunta, da sauri ta tabo fuskanta ta shafo nan take taji zuban jinin daga hancinta bul bul harda gudan jini, hankali atashe take kallon hannunta dake dauke da gudan jini, ‘’subhannallah habo da safiyar allah’’ ammah ta fada anatse..   Amra na shiga kitchen dain ta tadda salima da lantana suna fere irish da plantain, saida suka gaisa da lantana kafin ta sanya masu hannu don su gama da wuri. Cikin kankanin lokaci suka gama suka fara jerawa akan dining, kallon agogo amra tayi ganin kusan karfe tara da rabi yasa ta kalli salima tace ‘’ki je ki dubo ammah’’ Da sauri salima ta wuce sama zuwa dakin ammah, saida ta fara shiga dakinsu ta tashi salim daketa faman sheka barci kafin ta wuce dakin ammah. Da sallama ta shigo dakin kai tsaye, daga nesa ta hango ammah a zaune, da sauri ta karaso gabanta ganin hannunta daya akan kirjinta daya kuma a daidai fuskanta ta taro, da sauri salima ta matso kusa da ita don tabbatar da abunda idanunta ya hango mata, ‘’innalillahi ammah, are you okay’’ salima ta fada hankali atashe tana duban ammah Kallonta amma tayi ta mata nuni da tissue dake kan dresser, da suri salima ta dauko mata ta miqa mata ta soma goge hancin nata, saida ta gama tass tace ‘’oh dear harkin tada hankalinki, habo ne fah’’ Sai alokacin salima taji sanyi aranta tace ‘’harna tsorata wallahi, baya maki ciwo dai ko?’’ salima ta sake tambayarta cikin kulawa, ‘’no dea, an gama breakfast ne?’’ ammah ta tambayeta tana riko hannunta, ‘’yes ammah an gama, adda nema tace nazo na duboki ganin baki sauko kasan ba’’ salima ta karshe tana kallonta fuskanta dauke da damuwa. Atare suka sauko kasan, amra na ganin ammah tayi saurin dukawa ta gaisheta kafin su zauna kan dining, Zama ammah tayi ta kalli amra ‘’ya futa aiki ne?’’ ammah ta fada tana son jink o adakin ta kwana dashi, Kanta a kasa tace ‘’ah ah bai fita ba’’ ta amsa amra don shes not even sure ko yana gidan koya fita Katse mata tunanin da ta fara ammah tayi ‘’go and call daughter’’ Dan dagowa amra tayi idanunta suka sauka kan salima dake dariya ciki ciki, harara amra ta galla mata ta miqezuwa bedroom din nashi, da sallama ta shige cikin bedroom din, akwance ta taddashi daga shi said an towel a kugunshi alamun daga bathroom yake, saida tazo dab dashi ta gane cewa barci yakeyi ma, zama tayi gefen gadon ta zuba mashi idanu don rub da ciki yayi, haka ta dunga bin bayanshi da kallo zuwa murdaddan cinyanshi da hannayenshi, hes so damn sexy, samun kanta tayi da kasa tashin nashi ta zuba ma suman kanshi idanu dake kwance lub lub sai shining take yi, maida kallonta tayi ga fuskanshi, hes sleeping peacefully, idanunshi a lumshe gashin idanun zara zara, ‘’hes cute when hes sleeping,’’ ta fada ahankali Hannunta ta janyo kamar mai jin tsoron wani abu ta dan shafa sajen fuskanshi dake kwance sunsha gyara sun kara mashi kyau, haka ta dunga running hannunta kan fuskanshi tana taba gashin nashi, kamar daga sama taji yace ‘’stop that’’ Chak ta tsaya daga abunda takeyi still bata cire hannunba saida ya bude jajayen idanunshi ya kura mata idanu, da murmushi dauke a fuskanta ta matso da fuskanta daidai tashi don har nunfashinsu na gugan na juna, hancinta na dab da nashi tace ‘’good morning ya mohaa, breakfast izz ready ammah tace nazo na kira ka’’ ta karashe tana mashi wani fari da bata a san tayi ba, tuni wuta ta dauke ma goga, azafafe ya janyota ya kwantar da ita kan gado ya matso da fuskanshi daidai tata azafafe yace ‘’why are you doing this? Ke baki da zuciya ne? are you that cheap kina kawo kanki inda ba a buqatanki huh? Bakiji abunda na fada maki bane dazu?, bakisan youre disgusting me ba? Huhhh?’’ Dan runtse idanunta tayi ta budesu akanshi tana shakar kamshinsa dake bata wani effect, bata san lokacin data matso dab dashi sosai ba itama don har bakinsu na gab da mannewa ta bude bakinta dake kamshin mint and strawberry mouth wash tace ‘’what im I doing yaa? Ni babu abunda nakeyi,’’ ta karashe tana juya mashi idanu, ay kamar ta kara kunnoshi ya mike yayo kanta tare da  damko hannunta sosai zuwa ga jikinshi yace ‘’ni kike cewa babu abunda kikeyi, youre trying my patience ko?’’ Ganin ya harzuka gashi yanda ta kwanta gefen gadon zasu iya fadowa, ba tare da wani ba ta murgina nan take kuwa ta fado cikin hanzari ya biyo bayanta, ahankali ta rikoshi kamar batasan tayi ba tace ‘’washhh yaya, my bum….’’   Baki sake amar ke binta da idanu, sarai ya gane da gangan ta murgino, abubuwanta na neman haukatashi sosai, rai adan bace ya bude baki saiyi Magana tayi saurin jan hannunshi tace ‘’yaa dubamin ko naji ciwo’’ kamar ba amarba haka ya kasa hanata yin abunda take shirin, itako daman tasan zai fusge hannunshi don haka ta chanyo hannun takai wajen bum dinta, bata kaiga daura hannun nashi ba ta tsaya chak ganin yaqi hanata yin hakan,daman a tsorace take kawai dakewa takeyi tana wasu abubuwan da ita kanta mamakin kanta takeyi, sakin hannun nashi tayi ta miqe tsaye ‘’barshi ma yaya, ya daina zafi’’ tana kaiwa nan ta fuce daga dakin, saida ta fuce daga ganinshi ya lura da abunda ya faru just now, da sauri ya miqe tsaye yana huci ‘’lallai yarinyar nan is trying my patients, dole nayi maganinta kuwa’’   Amra kuwa na fitowa daga bedroom dinshi ta tuna da ayken ammah, koba a fada mat aba tasan ta dade a dakinshi, akunyace ta karasa dining kanta aksa ‘’gashi nan fitowa’’ Dan murmusa ammah tayi batace komai ba, salima kuwa me zatayi banda dariya, tana ganin aman dake kaarso wa dining din ta guntse dariyarta ta hade girar sama da kasa daman haushinsa take ji sosai.   Da yamma saiga aunty madina tazo, cikin aminci amra ta tarbeta, saida suka gaisa kafin ta soma tambayarta ya ake ciki, nan take amra ta bata labarin komai tare da shaidama mata yanda yake acting, nan take madina ta daka tsalle tace ‘’madallah, ina maki kallon shuru shuru ashe kema pro ce ‘’ madina ta fada tana zama gefenta tana dariya, rufe ido amra tayi tace ‘’kai anty madina wai pro’’ ‘’ke tsaya ma dai tukunna fatan dai, kin saki jikinki anyi komai’’ madina ta tambayeta tana dariya ‘’anty madina ni wallahi tsoro nake ji, im not ready harga allah’’ ‘’ay bazan tursasa ki ba, just calm your self, but duk sanda kikaga ya nuna yana so karki hanashi, don wallahi wannan kuma keda’’ Madina ta fada ‘’hmm anty madina anya zai tambaya kuwa, kinsan me yace min ne? wai im cheap, yace baya buqatata ni kuma sai chusa kai nake yi’’ amra ta kfada tana kallon madina fuskanta gwanin ban tausayi ‘’haba dear wannan duk surutanshi ne, kedai kidage dayi mashi biyayya, ki nuna mashi kulawarki agareshi, and keepgiving him assignment, its your turn now, wallahi karki sassauta mashi, kina Instagram ay ko? Akwai wata kawata amrukt incence muna kiranta da queenMarh, tana sayarta mahaukatn turarurukan wuta da su khumra, ke khumran nata ma wani special hadi take mashi da haddaddun oils daga dubai wanda ke attracting sosai wallahi duk inda kika gifta bazai dauke kanshi akanki ba,zan baki handle dinta kiyi mata Magana thrug Instagram wallahi saikinzo kin bani labari hmm’’ Cikin zumudi amra tace ‘’yauwa anty madina, kai wallahi ina godiya ga allah daya kawo ki cikin rayuwata, thank you so much allah ya biyaki’’ amra ta karashe tana kallonta fuskanta dauke da murmushin jin dadin hirar tasu ‘’haba amra tsakanina dake babu godiya, fatana allah yasa ki damke wannan miskilin mijin naki,’’ Nan madina ta bude wayarta tabata handle din mai turaren@amrukt_incense harda phone number ta 08032542629 ‘’ki tura mata mssage zata maki recommending best seller dinta, akwai wani royal oud khumra, ya hadu ba a Magana dear’’ Godiya sosai amra tayi mata nan ta bude janyo bag pack data zo mata dashi tace ‘’ga wannan kyautar daga wajena ce,’’ Karban jakar amra tayi tana jin dadin muamalarsu da madina, ‘’oh anty madina da dawainiya’’ Bude packaging din amra tayi, baki abude ta zaro wasu lingeries haddddu guda biyar, daya bayan daya ta dunga kallon riguwanan, ahankali tace ‘’waii anty madina, wannan fah’’ ‘’banasan kauyanci, daga yanxu su zaki dunga sakawa idan zakije dakinsa, kuma wallahi saura na dawo naji kince min baki saka ya gani ba’’ madina ta fada tana dariya ‘’hmm anty madina anya’’.. ‘’babu wani anya, rufe idanu zakiyi ki zama yar gari kawai’’ madina ta fada tana miqewa zuwa bathroom Shuru amra tayi tana karema kayan kallo, kayan dai dasu da babu duk daya, daga daya daga cikin kayan tayi, rigar yar yaloluwa ce, daga gefe an tsattsaga kamar rigar mahaukata saidai rigar nada kyau sosai don sai shekin diamonds take, agefe harda wani g string pants, kallon g string din tayi ta tabe baki ‘’chab wannan a ciki za ah sa Kenan? Toh ay wannan dinma dashi da babu duk daya’’ ta fada tana tabe baki, haka madina ta fito ta taddata tana jujuya kayan. Zama Madina tayi kusa da ita ta Kara Dora mata lectures sosai akan yanda zata dunga tarairayarshi tana janshi a jikinta “Yanxu dai inason ki daina taoron komai kinji, and Duk abunda ya shige maki duhu ki fadamin, Zan maki explaining komai. Madina ta fada tana kallonta, shuru amra tayi tana wani nazari kafin tace “anty Madina Akwai wani abu kuwa” Da ido Madina ta kalleta tana sauraron ta “Ni banma san yanda Zan maki bayani ba” amra ta fada ashgwabe “Ki fadi ko ta yaya ne Zan gane” Madina ta fada tana janyo handbag dinta “Anty Madina kinga, jiyan da abunnan ya faru bayan na dawo daki, gaba daya jikina wani irin ya dunga mun, musamman idan na tuna abun da yayimim, na dade sosai a bathroom cikina na kullewa na rasa ya zanyi, gashi inajin wani abu na fita daga jikina, gaba daya hankalin na ya tashi saboda what I was feeling is unexplainable” ta karashe tana kallon Madina fuskanta gwanin ban tausayi “Bayan ya zo kusa da jikinki kika fara jin abun?”Madina ta tambayeta tana nazari Kallonta amra tayi fuskanta dauke da damuwa tana dan nazari kafin tace “eh naji abu na zubomin, bayan na koma daki kuma naji abun is getting worse” Dariya Madina tayi Harda fadawa tace “Anya sister kema ba yar hannu bace?” Kuri amra tayi mata tana son jin Karin bayani “Anya ke ba harija bace? Because don touches bazaisa ki shiga wannan yanayin ba” Madina ta fada tana dariya “Anty what’s harija kuma?” Amra ta tambaya don kwata kwata bata gane kan zancen ba “Kaji yayan boko, bakisan meaning din harija ba?Well it means, a woman with high sex drive” Zaro idanu amra tayi waje tace “noo anty madina I doubt that gaskia na shiga uku na” Gyara zama Madina tayi “Gaskia ina tunanin hakan ne, anyways zaki iya nemawa kanki answer dakanki idan kukayi Har kuka saba tanan zaki gani idan ke mabuqaciya ce” Madina ta fada tana mata dariya Harda rike ciki Tabe baki amra tayi tace “anty madina please nidai ba hiriji bace” “Harija ake cewa ba hiriji ba yar Boko” anty Madina ta fada tana mikewa tare da janyo handbag dinta “Toh amarsu nidai Zan tafi, Kar dare yayi min sai zuwa gobe Insha Allah” Sallama sukayi amra ta rakota Har kasa shiga motar ta ta tafi.   Amar…… Tun bayan fitarta ya miqe ya shirya cikin kananun kaya, saida yah aura sama ya gaishe da ammah nan ta tambayeshi maisa baizo breakfast ba nan ya shaida mata ya tashi da ciwon kaine, saida ta mashi addaur neman sauqi kafin ya mata sallama ya fuce daga daki, yana fitowa ya kalli kofar dakin amra, kafin ya kauda kanshi gefe ya sauka kasa ya fuce daga gidan gaba daya.   Bai dawo gidan ba sai wajen karfe sha daya, anatse ya shigo gidan cikin kamewa harya shige bedroom dinshi don agajiya yake sosai, yauma saida yaje ya dubo daddy,inda ya tarar da abubunshi sunyi nisa sosai, don yanxu idan an kunce mashi karafunan da aka kulle jikinshi dashi saiya fara attempting kashe kanshi, don kusan sau biyu ana kunce shi yana buga kanshi da bango, inda kanshi yayi kulu sosai, ga maganganu da yakeyi kamar ya zauce, haka duk dare zai fara dariya yana kyakyatawa yana cewa ‘’lokaci ya kusa, lokaci ya kusa hahahaha’’ Tun asad baya fargaba da lamarin alhaji kabiru haryazo ya fara warning amar akan lallai dole akwai wata kullalliya wadda basu san da ita ba, haka suka wuni suna buncike shida asad.   Anatse ya bude kofar dakin nashi nan take kamshi muattar mukhalat data saya wajen amrukht aka queenmarh ya dashi hancinsa, saida yadan runtse idanunshi kafin ya budesu tarr, bin dakin ya fara yi da kallo, jiki a mace ya fara takowa bai kaiga karasa shugowa ba ya tsaya chak yana binta da kallo, amra kuwa kanta aksa ta fito daga bathroom dinshi, batama lura dashi ba, tundaga sama har kasa ya bita da ido sanye take da wani matsiyacin nighties daya tsaya a gwiwanta, rigar daga both side of cinyoyinta a tsage yake daga kan hips dinta zuwa kasa, hannun rigar siriri daga kasan wajen kirjinta ya dan tattare don clevages dinta ya fito sosai, yanda rigar tayi lapping a jikinta he can clearly see duka surar jikinta, sai alokacin ya lura da madd hips dinta dake juyi cikin rigar don he can clearly see her skin tsaboda rigar nada tsagu ta gefe gefen, gaba daya lokaci guda nunfashinsa ya tsaya chak saida ya tattaro shi yayi gasping breath  ‘’goddd damnn ya allah, yarinyarnan tana neman kasheni’’ ya fada a ranshi Itako batama lura dashi ba Saida tazo tsakiyan, zaro idanu tayi adan furgice cikin sarsarfa ta wuce ta gabanshi ta wuce inda ta aje hijab inta ta dauka ta zura shi ajikinta, shiko atsayen nan da yake ya kafeta da idanu harta wuce ta gabanshii yabi ass dinta da kallo harta zura hijab din, hes so confuse at that moment don ko bai kalli gabanshi ba yasan ya samu phallus, azafafe kamar bashiba ya wuce bathroom kai tsayr ganshi na bugu sosai, saida ya shiga bathroom din ya dan tsaya yana sauke huci mai zafi, bai gama processing kwakwalwarshi ba sai gata  shugo toilet din sanyeda hijab tace ‘’welcome ya mohaa, bari na hada maka ruwan wanka,’’ Ta gabanshi ta wuce ta tattara hijab dinta don karya cike ta tsaya gaban bath ta tara mashi ruwa tare da zuba mashi abubuwan kamshi sosai a ciki, tana gamawa ta juyo ta sake kallonshi ashagwabe tace ‘’bismillah yaaa moh,’’ tana kaiwa nan ta kashe mashi idanu ta fuce, amar dai hes definitely loosing it, yarinya karama tana san susutar dashi, mamakin kanshi ma yakeyi da abubuwan da takeyi, kamar an dinke mashi baki ya kasa tsawatar mata, kallon gabanshi yayi daya yi tozo kafin ya kauda kanshi gefe ya wuce gaban shower ba tareda yabi takan bath dinba ya rage kayan jikinshi ya soma wanka. Ya dauka kusan an hour kafin ya fito yana futiowa kuwa ya taddata zaune gefen gado tana latsa waya, baibi ta kanta bay a gama shirin shi tsaf cikin pjs kafin ya fuce daga dakin, cikin yan mintuna kalilan sai gashi da bottle water ya dawo, dagowa tayi ta kalleshi tace ‘’ya moh, do you need coffee? Nasan baka son cin abunci when its late’’ Bai aklleta ba haka zalika bai bata amsa bay a tabe baki ya aje bottle water yayi kwanciyarsa, bataji zafin hakan ba don haka ta maida hankalinta kan wayarta tana scrolling, tana gamawa ta miqe ta kashe lights din dakin kafin ta dawo gefen da take kwanciya, kamar bazata cire hijab din ba chan kuma ta cireshi kawai ganin wutan dakin a kashe yake ta kwanta abunta tare da juya mashi baya. Nan take barci kuwa ya kwasheta hankali kwance, amar kuwa duk wannan abubuwan datayi akan idanunshi gaba daya harta kwanta,baiyi tunanin zata kwanta ba ganinshi kan gadon don normally cikin kwanakin idan ta kwanta kan gadon kan couch yake dawowa, in kuma shine ya fara kwanciya kan couch itama take komawa, da mamakinta ya rufe idanunshi dakyar shima ya samu barci ya kwashe sa.   Cikin dare ya bude idanunshi jin futsari na matsinshi,janye duvet dinshi ya soma yi anatse kafin ya soma kokarin mikewa, ba zato ba tsammani yaji cinyarta gaba daya akan jikinshi, da mamaki ya kunna bedside lamb don tabbatrwa, waro idanu waje yayi yana bin laps dinta dake bayyane a bude har zuwa p**sy dinta dake cikin white panties dinta, saurin ture kafarta yayi daga jikinshi ya mike ya wuce bathroom, don yana kara kallon wajen for the second time komai zai iya faruwa don he can do anything wanda zaiyi regretting daga baya, ya dade sosai a cikin bathroom kafin ya futo, baimabi takan gadon ba ya fuce daga bedroom din gaba daya zuwa sitting room yana tunanin yanda zai raba kanshi da ita gaba daya ba tare da ammah tayi fushi ba. A zaune ya kwana Har aka kira sallan asuba, wanda barci da yayi ma gaba daya baifi na awa daya ba a zaune, mikewa yayi jiki a mace ya wuce bedroom din, as he expected bata Tashi ba, bai tsaya kallon inda take ba don karya ganoma ma kanshi ya wuce bathroom kai tsaye ya dauro alwala, yana fitowa ya saka jallabiyan shi ya fuce daga dakin gaba daya zuwa masjid. Koda ya dawo daga masallaci kaya kawai ya sauya zuwa gym wears,wayarshi ya janyo dake gefen bedside kanshi a gefe ya fuce daga dakin. Anan cikin estate din ya wuce sashen gym da aka bude a cikin estate ga wanda ke shaawar workout, yana shiga ciki kuwa cikin girmamawa couch’s din cikin gym din suka gaishesa sanin shi a matsayin me estate din gaba daya. Don kowa yaga live broadcast announcementda yayi akan taura company, inda ya bayyanar da matsayinshi na da ga Alhaji Yunus Taura, kuma magajin tauraCom gaba daya. Amra kuwa saida tasha barcin ta ta koshi kafin ta Tashi, ganin baya dakin yasa ta fuce daga dakin gaba daya zuwa nata, tana mamakin wannan yawan barci da take yi hartana mising sallah. Shiko goga sai wajen karfe takwas ya shigo gida, anan kasa ya tadda ammah, anatse ya tako Har Ind a take ya gaisheta kafin ya wuce bedroom dinshi. Karfe Tara kowa ya hallara a dining Banda amra, ammah na Ganin haka ta tura Salim ya dubota,a kwance ya taddata tana barcin ta hankali kwance don tayi wanka harta sauya kaya, tashinta ya soma yi suka sauko kasa atare. [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update!! Unedited page Doguwar rigace a jikinta ta atamfa free gown sai dankwalin atamfar dake rike a hannunta, gashinta duk ya bazo har kan kafadarta, fuskanta fayau tayi wani irin kyau sosai anatse ta karso har dining din ta gaisheda ammah kafin tabi kowa da kallo, aman ta fara gaishewar kafin ta maida dubanta ga amar daya hade rai tamm kamar zai fashe, kauda kanta tayi ta karaso gefen da yake zaune ta janyo kujera ta zauna, saida ta zauna ta dan dago suka hada idanu, wani irin kallo ya watsa mata mai wuyar fassara,saurin kauda kanta tayi daga wajenshi,jiki a mace tace ‘’ina kwana ‘’ ‘’lafiya’’ ya amsa ta atakaice saboda ammah na zaune, tabe baki kawai amra tayi janyo plate zata diba abunci, dan dagowa yayi ya faki idanun ammah cikin sauri ya buge hannunta, dan dagowa tayi ta zuba mashi shanyayyun idanunta tana mamakin abunda yayi, rai adan bace ya soma maggana kasa kasa yanda babu wanda zai jisu, ‘’cover your hair’’ tana jin haka tayi saurin taba gashinta, sai a lokacin ta lura kanta a bude yake, mamakin yanda ta manta bata daura dankwalin ba tayi, nan take taji kunya ta lullubeta don ahaka ta sauko kasan, cikin hanzari ta daura dankwalin ta rufe kanta dashi, samun kanta tayi da kasa motsawa saida ammah tace ‘’daughter bazakici ba? Ko kina buqatan wani abun daban?’’ Da hanzari ta dago ta kalli ammah cikin kunya tace ‘’no ammah, zanci’’ Har amma ta mike ta fuce daga dining din bata diba abuncinba, haka duk suka fara fucewa daga dining din daya bayan daya,ya rage daga ita shi a zaune, dukda shima y agama hakan baisa ya miqe ba haka zalika inda take zaune ma bi kalla ba saida kowa ya watse ya dago ya kalleta babu fara a afuskanshi yace ‘’this should be the last time zaki dunga yawo babu cover, understood?’’ ya karashe yana kallonta, dan waigowa tayi ta zuba mashi idanun nan nata kafin ta dan murmusa ta sauke kanta kasa tace ‘’in sha allah baza a sake ba, wannan ma tsautsayi ne bansan na futo haka dinba,’’ kallonta yayi ganin yanda ta sauke kanta da yanda take magana calmly in a respectful manner sai ya bashi mamaki chan kuma yaji wani iri, yar tsuka yayi ya miqe tsaye ya fuce daga dining din. Yana fucewa tabi bayanshi da kallo, haka kawai yau ta tashi with emotional mood, yana fucewa ta afshe da kuka, ita kanta bazatace ga abunda ke damunta ba ko ga abunda akayi mata, kawai dai shes not feeling her self, abuncin ma bata kalli inda yake ba ta miqe ta wuce sama tana hawaye.   Ammah na komawa daki ta zauna bakin gado ta jawo wasu papers, kallon takardar ta farayi hawaye na zubuwa akan fuskanta,abunda ke kunshe cikin papers din yarjejeniya ce da tayi sighning da hannunta na transfer din property din amar zuwaga alhaji kabiru, tunani ta soma yi tana hawaye wannan ne first threat da manipulation da alhaji kabiru ya fara yi mata bayan mutuwar dada, inda aranar ne ta ga asalin intention dinshi na karbar company da yayi asunan zaija ragamar company din, duk sanda ta dauka papers dinnan saitayi hawaye,dukda yanxu ta samu kwanciyar hankali da aka kama daddy but hakan baisa hankalinta ya kwanta dashi ba kwata kwata don ita ta fara gano cewa shi ya kashe dada, dukda ta boye ma amar saboda tsoron abunda zaije ya biyo baya dalilin hakan tayi sighing yarjejeniyar saboda daddy yayi threatning dinta akan idan har bata bashi komai ba zai kashe amar ta hanyar daya kashe dada, tayi kuka sosai lokacin data gano dady nada sa hannu a kisan dada don tunwa da wannan kadai ma yakesa ta samun heart attack,bayan wannan tunanin aman ya fado mata, bazata taba manta lokacin da mahaifiyarshi ta bar mata wasika ba kafun allah ya dauki ranta inda take ce mata ‘’maryama, akwai masifa da ukuba a cikin zuriar nan, wanda na kasa hana ta yin tasiri a cikin family nan, bazan ce maki komai ba don nasan mutuwa zanyi, saidai nasan koba yauba allah zai kawo ranar da allah zai bayyanar da komai, ga yayanmu nan ki kula dasu, sannan a karshe ina rokon alfarma a gurinki yar uwa, don allah ki kula min da aman, dan allah ki jashi a jikinki karki bari yabi sahun mahaifinshi, bazan iya fada maki komai ayanxu ba amma zaki gane komai nan da yan shekaru agaba,’’ Tun bayan mutuwarta cikin ikon allah abubuwa suka fara bayyanar ma ammah cikin ruwan sanyi wanda daga karshe bata da option daya rage mata don tayi protecting yayanta sai auren dady,inda shi da kanshi ya buqaci hakan, da farko tayi mamakin sai daga baya ta fahimci kudirinshi nayi hakan don ya karbi company da duk dukiyar da dada yabar masu, da farko dataqi yarda saiya nuna mata asalin kudirinshi akan inhar bata yarda tayi sighimg wannan papers dinba zaiyi abunda zaisa properties din su dawo hannunshi cikin ruwan wanda hakan na nufin zai kashe amar. Sanin yanada hannu a kisan dada yasa hankalinta ya tashi don tabbas zai iyayin komai don haka ta amunce da buqatarshi harta aureshi, a wannan lokacin tayi kuka sosai babu wanda take tausayama kamar Amar don jin wannan zancen zaiyi shattering dinshi idan yaji labarin cewa daddy nada da hannu a kisan dada, don haka Tayi alkwarin bazata taba bari ya sani ba don abun zaiyi breaking dinshi sosai wanda bazata so ta ganshi cikin damuwa ba.   Baiwar allah abunda bata sani ba shine wannan papers din forging dinsu daddy yayi ba sune asalin real document dinba don babu wanda yasan inda asalin paper record of the property’s din yake ba harshima don koda yazo kashe dada saida yayi threating dinshi akan ya bashi real paper record din ko yanda zai kasheshi haka zai kashe amar, saidai allah bai bashi ikon samun hakan ba saboda atake dada ya mutu, alhaji kabiru kuwa yayi takaici sosai don saida ya aiwatar da kudirinsa na kashe dada saboda ya gano sirrinsa ya tuna da property record din. Saurin share hawayen fuskanta tayi bayan ta gama tunanin, anatse ta janyo locker da take aje duk wani important document ta aje aciki ta rufe. Anatse ta mike tsaye don dauro alwala, nan take taji jiri na dibanta, ahankali ta furta ‘’ya salam’’ Da sauri tayi baya ta zauna ta dafe kanta don gaba daya kanta juyawa ya soma yi, wasa wasa bayan jiri ta soma jin throat dinta Nayin zafi sosai, wanda hakan yasa ta danyi coughing next thing saiga gudan jini ,abunda yafi tayar mata da hankali shine abunda yabiyo tarin, kallon hannunta tayi hankali atashe ta furta ‘’subhanallah jini kuma” Wasu irin hawaye ne ke zubowa a fuskanta babu dalili saidai tabbas tasan something is definitely going on, anaste ta soma karanto innalillahi ta yago tissue dake gefen bedside dinta ta dauki gudan jinin ta nade shi cikin tissues din, tunani ta soma yi yanda cikin kwanakin yake samun changes a jikinta wanda hakan ke bata mamaki dukda doctor ya shaida mata effect din magungunan ta ne, wanda for the mean time zata samu changes daga baya kuma zaizo ya bari idan maganin ya kare, gaba daya she’s not convinced with maganar doctor don abun gaba yake yi don haka Tayi saurin janyo wayarta ta soma dialing number family doc din,yana picking suka gaisa. Tun kafin ta soma mashi bayani ya soma magana “hajiya yau ma Akwai wani chances din ne?” Tayi mamaki dajin kalamanshi don abun sounds like kamar yasan dalilin kiranshi datayi kenan, bata kawo komai aranta ba don haka tace “oh doctor harkasan complain zanyi maka kenan, anyway gaskia inaga zanzo asibitin don nayi checkup, don naga abubuwan na Kara gaba sosai, anya baza a sauya wasu magungunan ba da alamu dai wannan basu karbeni ba” ta karashe tana murmushi. Dariya ya danyi yace “Akwai wasu chances dinne bayan wanda kika fada kwanaki hajiya?” “Eh yau na Tashi da jiri, sai kuma tari da jini” Shuru ya danyi kafin yace “okay bayan tari da jiri Akwai ciwon kirji?” Ya tambayeta kai tsaye “No gaskia babu Ay rabon da nayi ciwon kirji harna manta likita”ta bashi amsa “wannan ma yana nuna alamun Akwai ci gaba kuma maganin yana aiki saidai Ina Ganin kamar yayi maki karfi ne shiyasa kike jin jiri, amma za a iya chanza maki wasu suma dai babu guaranteed don kowani magani yana da effect substance da yake chanza organism, don wannan da na baki shine mai sauki sosai wanda bashida side effect and Duk wannan symptoms din normal ne ga masu ciwon zuciya with time zai daina Ammah najin haka tace “Toh shiknan doc ba damuwa Zan cigaba da wannan din, kasan girma idan yazo sai ah hankali” ta karashe tana murmusa daga bisani kuma tayi mashi godiya ta kashe wayar. Wunin ranar ammah a kwance tayishi don tana miqewa sai jiri, koda su amra sukazo dubata jin shuru nan ta shaida masu da ciwon kai ta wuni. Amar ma koda ya hauro sama don ya dubata shima boye mashi tayi saboda tasan yanda zai tada hankalinshi don haka ta shaida mashi ciwon kai ne kawai ya dan rike ta, shima saida yayi mata sannu kafin ya wuce kasa zuwa part dinshi. Tun bayan daya dawo daga dakin ammah wanka kawai yayi ya sauya kaya zuwa pjs dinshi ya zauna kan gado tare da jawo laptop dinshi ya soma yin wasu ayyukan, daman evidence ne yake tartarawa gaba daya akan mks empire da wanda dada ya tura mashi da wanda ya samu shima. Tunda ya kafa ma screen din laptop dinshi idanu ya kasa daukewa yana kallon property report dinda dada ya tura mashi cikin encrypted portal, gaba daya properties din taura sunanshi ne a jiki as the heir, haryau mamakin date din da dada yayi handing over Duk properties din yakeyi don if he can recall alokacin yana makaranta ne ko university bai gama ba, “Toh kodai tun lokacin dada ya gano sirrin daddy ne?” Ya tambayi kanshi. Ganin babu mai bashi amsa yasa ya rufe laptop din ya dubi time da agogon na rolex, almost past twelve, dan waigawa ya soma yi yana mamakin rashin zuwan ta dakin, tabe baki kawai yayi don she hakan ma yayi mashi, don he needs break from her new behaviour wanda ke sakashi yin abubuwan da ya kasa gane kanshi. Saida ya kwanta ya janyo duvet yayi addaua ya rufe idanunshi, forcefully yake son yin barci saidai tunanin da yake hana kanshi yi yagama shiga ranshi, he keeps thinking of her, tambayar kanshi kawai yake yi meysa bata zo ba? Kodai she’s sick ne? Ya tambayi kanshi, da sauri ya miqe zaune zumbur ya zauna ya dafe kanshi, “goddd why do I care” ya karashe yana yar tsuka kafin ya kwanta, ko second biyu baiyi ba ya sake Tashi gama daya he’s anxious, haka nan ya Tashi ya saka bathroom sleeper dinshi ya fuce daga dakin, sama ya wuce direct kamar Ana ingiza shi Har zuwa dakinta, saida ya dan tsaya yana nazari kamar ya shiga kamar karya shiga, karshe dai haka ya batse ya tura kanshi cikin dakin ba tare da yayi knocking ba, a zaune ya tadda daga ita sai singlet da shorts akan gado, ta aje dry cereal a gabanta tana ci,dan waigawa tayi tana jin alamun bude kofa, da mamaki ta kura mashi idanu don kwata kwata batayi expecting dinshi ba, shima idanun ya zuba mata Har ya shigo dakin dan nesa da ita yana mamakin Anya wannan yarinyar kalau take kuwa?, Kallonshi amra tayi Ganin yanda ya Tamke fuska kamar bai taba fara a ba don haka tace “laa Bakayi barci ba yaaya” Shuru yayi yana mamakin yanda yanzu ko irin fargabar da take yi idan zatayi mashi magana batayi, ayanxu yanda yake magana dashi sshe’s talking casually. Haka ya dunga binta da idanu baice mata Kala ba Har saida ta mike tsaye ta karaso gabanshi ko kunyanshi bata jiba, tace “kana buqatan wani abu ne?”ta karashe tana mashi Farr da idanu, da ido ya dunga bin ta da kallo tundaga tsakiyan kanta don gaba daya bata da wani tsayi sosai a gabanshi zuwa cinyoyinta, cikin sauri ya kauda kanshi gefe yace “bring me coffee” Yana kaiwa nan ya fuce cikin kamewa, da idanu tabi bayanshi da kallo har ya fuce mata daga gani. [7/11, 11:18 PM] +218 92-2035171: Update Uneditedpage Binshi da idanu amra tayi harya fuce daga cikin dakin, da cearal dinta a hannunta ta janyo hijab dinta ta zura ta bi bayanshi, tana sauka kasa kitchen ta wuce direct ta fara kiciniyar hada coffee, anatse ta gama hadawa ta daura mashi akan saucer ta fuce daga kitchen din cikin natsuwa, da sallama ta bude bedroom dinshi a zaune yake bakin gado ya nade hannayenshi akan kirjinshi, dan dagowa tayi ta kalleshi kafin ta karaso har gabanshi ta dan sunkuya gefen bedside ta aje mashi mug din, ‘’bismillah’’ Kallonta ya danyi kafin ya maida idanunshi kan mug din, cikin kamewa ya miqa hannunshi wajen bedside din ya dauka mug din kafin ya fara kaiwa bakinshi, tana ganin haka ta juya zata fuce daga dakin, hankalin shi gaba daya nakan coffee din yana kokarin cire mug din daga bakinshi bayan yayi sipping ‘’na baki umarnin tafiya ne?’’ Tana jin haka tadan tsagaita ta juyo ta mashi kallo daya kafin ta tako har inda yake zaune ta dan tsaya daga nesa, ta dauka kusan minti biyar a tsaye duk ta gama takurewa, dan leka mug din hannun nashi tayi ganin ko half baiyi ba ta dan tabe baki ta karaso gefen da yake zaune ta zare hijab din jikin nata ta zauna gefenshi ta tankwashe kafarta kan gadon ta bashi baya tare da bude pack din cereal din nata data boye a cikin hijab, da mamaki ya waigo ganin yanda gaba daya yanxu bata kunyar shi, samun kanshi yayi da gyara zama yanda zai hangota da kyau akan gado, tana jin motsin chanza position da yayi ta juyo bakinta cike da cereal, cikin sauri ya kauda kanshi ya hade rai tamm kamar ba kallonta yake ba, sake maida idanunshi yayi kanta karaf suka hada idanu tana ganin haka ta sauke mashi lausansan murmushi mai melting herat wanda yasa heart dinshi skipping lokaci guda, cikin shagwaba tace ‘’yaya nifa barci nake ji wallahi, ka sallameni na tafi’’ Banza yayi da it aba tare da ya sake kallonta ba, itama tana ganin haka ta juya mashi baya tana turo baki tana cin cereal din harta cinye tass, wasa wasa sun dauka kusan awa guda shi baice mata ta tafi itama bat ace mashi kala ba har barci ya soma fuzgarta, time to time yake dubanta har barci ya kwasheta ta lafe akan gadon, zuba mata idanu yayi yana kallon bayanta, hakannnan yaji hes relaxed harya gama shan coffee din, yana gamawa ya miqe ya fuce da mug din zuwa kitchen, yana dawowa ya taddata ta baje ko’ina, tayi rub da ciki, bin bayanta yayi da kallo yana ayyana abubuwa sosai aranshi kafin yayai saurin kauda kanshi, anatse ya tako bakin gadon ya kwanta daga gefe ya janyo masu duvet, koda yazo lulluba mata saida yadan tsagaita yana wani tunani aranshi ‘’why im I doing this?’’ ya tambayi kanshi, kallon innocent face dinta yayi haka kawai yaji yana tausayinta babu dalili, saurin kauda duk wani tunanin dayazo ranshi yayi ya rufa mata duvet din ya kwanta gefe yana facing ceiling tare da nade hannayenshi a kirjinshi yana tunani har barci ya fusgeshi. Cikin dare yaji mutsu mutsu a jikinshi, ahankali ya soma bude rinannaun idanunshi harya sauke su akanta, ta nadeshi gaba daya ta rungumeshi, da mamaki ya ware idanunshi da kyau don tabbatar da abunda idanunshi ke ganar mashi, ta wani kanainayeshi tayi cuddling dinshi, he can feel her bare chest a jikinshi, saurin runste idanushi yayi ya fara kokarin janyeta daga jikinshi,bai kaiga zareta ba ta zake hade jikinta da nashi ta rike shi gam kamar ta samu pillow, shiko goga take komai ya fara chanza mashi don gaba daya jinshi yayi kamar an arura mashi wutar azaba a marar shi, ‘’ya allah, yarinyar nan zata haukata ni’’ ya fada ahankali yana fidda nunfashin wahala, rasa abunyi yayi don gaba daya babu alamun zata bari ya janyeta daga jikinshi, gashi any wrong move yayi saita kara damkoshi wanda hakan ba karamin affecting dinshi yake ba, don haka ya hakura ma ya kyaleta saidai daren ranar dai barci kaurace mashi yayi gaba daya. Akunnenshi aka kira sallar asuba, yana jin haka kuwa ya turata gefe, ganin tana shirin damkoshi ya sashi daka mata tsawa ‘’kee bakida hankali ne, whats the meaning of this?’’ Firgigi ta bude idanunta ta sauke akanshi, idanunta sunyi mici mici,gaba daya barcin bai isarta ba don haka ta maida idanunta ta rufe yana ganin haka kuwa ya wuce bathroom azafafe rai a bace, yana shiga ya fara yin wanka, ya dade sosai a tsakiyan shower yana rage ma kanshi wahalan da yake ji, saida yaji ana neman tada sallah yayi saurin dauro alwala ya fito ya zura jallabiyanshi ya fuce daga dakin. Koda aka idar da sallah tare suka fito daga masjid shida aman da salim, idan ka gansu gwanin burgewa har suka shige cikin gida kowa ya wuce part dinsh. Yana shiga bedroom dinshi ya tako har bakin gadon ganinta a kwance kamar aynda ya barta, ranshi ne yadan sosu haka kawai don haka ya soma Magana afadace ‘’keee aisha!!!’’ Anaste ta juyo ta bude idanunta ta suka danyi jaa ta kalleshi, ‘’ke are you okay?what sort of rubbishness is this? Ke kafira ne ko sai ance tashi kiyi sallah’’ Miqewa tayi zaune ta kura mashi idanu, saida y agama fadace fada cen shi kawai ta fashe da kuka, wiwi ta dunga kukan shagwaba, shide tsayuwa yayi yana kallon ikon allah, lallai yarinyar nan ta gama rainashi yana mata Magana tana kukan rainin hankali, ya fada aranshi, ay baisan lokacin daya daka mata tsawa ba ‘’shut the fuck up, are you insane?’’ Ay kamar ya kara tunzirata don haka ta miqe tsaye ta janyo hijab dinta ta karaso gabanshi tace ‘’haba yaya, why are you treating me like this? Meysa ka tsane ni? Me nayi maka a duniyar nan,ina kokarin ganin na faranta maka kai kuma kullum cikin neman hanyar kuntata min kakeyi,why???’’ Yanda ta tsaya gabanshi babu tsor babu komai tana fada mashi maganganu ya hasalashi ya kalleta daga sama har kasa ya mata wani disgusting look yace ‘’nace maki ina buqatar farantawar taki ne? nace maki ki shiishigemin ne? ke kika sama kanki, waye ya yama baki wannan shawarar, look idan kina tunanin wannan abubuwan da kikeyi zai chanza mind dina youre mistaken, gwara ki daina bata ma kanki lokaci, Magana daya nakeyi bana chanza Magana, so I will advice its better you stop…’’’ Takowa tayi gabanshi tana sheshekar kuka jikinta na rawa ta tsaya gabanshi dab dashi ta rike kugu harda dan dingilawa don ya ganta da kyau don ya fita tsayi sosai ‘’nooo, nooo I will not stop, this is just the beginning ma yaya, ko mai zakace min wallahi bazan taba rabuwa dakai ba, kace ina shishigi ko ina cusa kai?, ay aynxu ma na fara, kuma kyautatawa ne ba chusa kai ba’’ ta karashe tana murguda mashi baki kafin ta juya mashi baya ta duka ta dauki hijab dinta data yar da gangan a kasa, saurin yin baya yayi don gab ass dinta ya gogi gabanshi, ganin abunda take shirin yi wanda idan har ya bari hakan ta faru zaiji kunya, ba karamin chaza mashi kai yarinyar nan take yi ba itako tana dukawa ta dauki hijab dinta ta mike ta zura abunta ta gifta ta gefenshi ta nufi hanya, tana gab da fita ta dan waigo tayi murmushi don taga lokacin dayayi baya data duka ‘’sorry my yaya ban gaisheka ba, ina kwana?hope ka tashi lafiya ‘’ Bata jira jin amsan shi ba ta fuce tana dariya ciki ciki, ‘’ay yanxu wasan ya fara, wallahi zaka ga chusa kai, daman kunya nake ji shiyasa nake baya baya dakai ammah wallahi yanxu zan nuna maka cewa ba’a yima mace haka’’ Tana kaiwa nan ta shige daki ta dauro alwala ta tada kabbarar sallah tana idarwa tabi lafiyar gado hankali kwance. Tun bayan fitar amra ya kasa motsawa, he’s so stunned with her new attitude, ya kasa ganema kanshi shima yanda ya kasa taka mata burki, cije lower lip dinshi yayi yana takaicin yanda ya tsaya take fada mashi maganganu ba tare da yayi maganin ta, he’s so madd, yanda she looked into his eyes har tana iya cewa she won’t stop, shi abunda yafi bashi haushi ma is the fact that deep down yana son yanda take chusa kanta zuwa gareshi, dukda he’s trying to distance himself from her saboda neman haukatashi da takeyi with her presence, duk motsinta akan idanunshi wanda yakeyi afake ba tare da sanin yana yi da kanshi ba, bayan wannan he started to notice he cared so for her dukda ya dauka wannan a matsayin saboda ita marainiya ne kuma yanxu reponsibity dinta da kannenshi ya dawo hannunshi saboda sanin yanda suka taso cikin wahala. Dubai uae…. Tun bayan tafiyar amra without notice hankali haifa da Nadine ya tashi sosai. Washe gari m5 ya shaida ma Nadine saboda yasan zata damu, haifa cedai babu wanda ya shaida mata, don sunyi plans din haduwa the next day ita da amra saboda zasuyi pre graduation photoshoot, haka ta wuni tana kiran line din amra baya shiga karshe dai haka ta hakura, washe gari ma haka ta dunga kiran lne din throughout switch off, ganin haka yasa ta shirya ta wuce penthouse din amar. Koda ta iso gidan nan Nadine ta shiada mata cewa ta koma Nigeria saboda wani abu daya taso urgently wanda haka m5 ya fada mata, hankalin haifa ya tashi sosai don tana jin haka babu abunda yazo ranta sai maybe ko amra ta gudu, ko kuma general ya sake maidata gidanshi saboda wani kudirin nashi daban, ganin babu wanda zai bata amsar tambayoyinta yasa ta koma gida hankali atashe. Haka ta jera kwanaki tana zuwa gidan don neman yanda zatayi connecting da amra,gashi duk zuwan da zatayi sai sunyi sabani da m5 sabod yabar zuwa gidan, daman amfanin zuwanshi saboda ya kai amra aiki ne ko idan general yana nan, yawancin zuwan nashi sai jefi jefi yake yi don duban gidan saboda ya bama general report akan abubuwan da suke gudana a gidan wanda hakan qa’’idarsa ce duk sanda baya kasar sai m5 ya bashi report ,agidan kuwa Nadine ce kawai sai dayar maid din, suke kula da gidan don sir general din bai sallamesu ba haka zalika wata na karewa zai tura masu kudin aikinsu. After 1 month… Haifa’s resident… Lokaci kamar ruwa haka yake gudu, yau wata daya Kenan rabonda haifa taji daga wajen amra, cikin kwanakin nan haifa tayi su ne cikin tashin hankali da damuwar aminiyarta, amra ta zame mata wani bangare na cikin rayuwarta da bazata taba neglecting dinta ba kota manta ta da ita, acikin kwanakin har tunanin zuwa Nigeria saida tayi saidai abuh ya hanata saboda na farko that will be the first da zata shiga kasar, gashi bata san kowa ba shima abu bashida wani connection da Nigeria don baitaba zuwa ba, don haka ya bata hakuri akan ta bari daga baya after engagement dinta da hamman wanda ake shirinyi a cikin month din. Yau gidansu haifa a cike yake tam da dangi, both dangin abuh da dangin ummi, asalin larabawa kake gani kota ina, an kawata gidansu da decoration din flowers, daga hanyar shigowa gidan anyi hanging wedding banner (welcome to haifa and hammans engagement) gaba daya anguwar ta cike da hadaddun motoci, cikin gidan kuwa shima cike yake da mata dam, anata guda, ga kamshin turaren wuta daya bade ko’ina, compound din gidan yasha lightings da decors kamar yau ne ranar bikin nasu, cikin sitting room kuwa manya manyan carpet ne shimfide da tuntu inda jiga jigan larabawa masu ji da dirhams suke zaune, duk sunsha gwala gwalai kamar competition gabansu shake da abunci kala kala, irin nasu na manya, su hammus falafel,taboule, fattoush, su mandi ne,gasassun rago da kaji a jibge, kawayen ummi da danginta da dangin abu duk kowa na zazzaune ana hira masu guda na guda masu takawa na, abun dai sai san barka,yau engagement din diya daya tilo a cikin familyn, chan na hango ummi, taci kwalliyansu na larabawa cikin traditional arab dressing na iyaye, tasha gwala gwala itama kamar babu gobe, tana saukowa daga stairs aka fara guda yiiiii yiii ko’ina, kawayenta ne suka miqe suka tarbota har zuwa cikin sitting room din. Karfe biyu daidai dangin ango suka karaso, maman hammam ce kawai sai yan uwanta na chan Iraq mutane biyar wanda duk distance relatives ne, suma sunyi kyau sosai, itama tasha gwal dinta babu laifi don shima ana gani ansan kudi ya zauna, hammam dai ya fito da mahaifiyarshi, suna karasowa aka fara guda ana gaggaiwasa, abunka da larabawa ba barsu abaya ba wajen tsegumi, dole saida aka samu waenda suka danyi tsegumin cewa ay angon is no body anan uae. Saida akaci akasha kafin aka fara shirin fitoda da amarya don ango ya iso,ummi ce dakanta ta wuce dakin haifa don dubota, da sallama ta shiga dakin, haifa dake zaune bakin dresser tasha bridal gown irin na larabawa red, tayi masifar kyau sosai tasha makeup, ta fito a asalinta na balarabiya jinin larabawa sak, she looks so beautiful sai wani irin sheki take kana ganinta kaga amarya, A zaune take bakin dresser ta kurama diamond necklace data sa akayi masu customizing ita da amra a hannunta inda a jikin necklace din aka rubuta amra bestie, idanunta ne suka kawo ruwa tunawa da alkawarin da sukyai ma juna ita da amra, she clearly recall lokacin da suka yi alakwarin having each other back, komai is moving so fast yanxu gashi har za ayi engangement dinta babu best friend dinta, babu bestie dinta a kusa da ita, alokacin da suke tare haka zasuyi ta maganar with so much excitement, tunawa da maganra amra yasa hawayen nata ya soma bullowa ‘’I cant wait to walk with you during your engangement, I want to be your best girl’’ Jin alamun bude kofa yasa haifa bude dan box din Sarkar ta aje aciki ‘’I miss you so much best girl’’ haifa ta fada tana goge hawayenta jin muryar ummi tana cewa ‘’masha allah allahumma bareek habibty masha allah’’ Karasowa ummi tayi kusa da ita ganin hawaye na neman saukowa akan fuskanta, da hanzari ummi ta rike hannunta ta dagota sama ta kalleta da kyau, ‘’my baby why are you crying on your special day?,’’ Ashagwabe haifa ta kalli ummi tace ‘’ummi, im so sad, todays my engangement babu amra a kusa dani, I missed her so much’’ Saurin share mata fuskanta ummi tayi tace ‘’no dearest don’t cry, im sure idan tasan kinyi kuka ranar engangment dinky saboda ita bazataji dadi ba, I’m sure she will be happy for you, and insha allah zaku sake haduwa habibty, kinga yanda kikayi kyau kuwa?’’ ummi ta fada tana kamo fuskanta tayi pecking din kumatunta da goshinta, nan take emotions ya shiga, kallonta ummi tayi kmar zatayi kuka she cant believe yau engangement din diyarta, shes so happy’ Saida ummi ta lallaba ta ta daina kukan kafin ta rufe mata fusknta da veil din bridal gown din ta riko hannunta suka futo. Ataresuka fara saukowa kasan, mutane na hangosu aka fara gudaa yiii yiii yii, babu abunda ke tashi sai larabci, ‘’masha allah, allahumma bareek’’ wasu na addua wasu nay aba kyawun amarya dukda ba a fuskanta ba, ummi na saukowa da ita ta karasa da ita gaban mahaifiyar hammam, nan ta duka ta gaisheta yanda suke traditionally, mikewa mahaifiyar hammam tayi ta rike hannunta ta rungumeta tare da kissing din kumatunta, haka ummi ta dunga zagaye da ita saida kowa ya rungumeta ya sumbaci goshin kafin a zaunar da ita a tsakiyan parlor, daman haka tradition dinsu yake, nan za a ajeta gaban kowa ango zai shigo ya sameta yayi unveiling fukanta don shi zai fara ganinta kafin afara engangement din. Karasowar ango dakin ya karade da guda, masha allah sanye yake da kundura yasha farar jellabiya, fuskanshi dauke da murmuhsi, mahaifiyarshi data shigo dashi har gaban haifa ta zaunar dashi, nan ya bude veil din haifa kafin ya sanya mata engangement ring, nan take wajen ya sake dauka da guda, anata masha allah, haifa dai kanta akasa har sukayi exchanging rings. Nigeria taura estate… yau kwana biyu Kenan bai saka amra a idanunshi ba dukda ya damu sosai saidai ego dinshi bazaisa ya dubata ba bayan wannan ma haka ya dunga denying kanshi akan ya damu da itan dukda yana alaqanta hakan ne saboda maraicinta ne yasa ya damu badan wani abun ba, itama dai ta bangarenta tana sane dashi, don saita faki lokacin da ya futa daga gidan take shiga dakinshi ta gyara mashi ko’ina ta saka mashi turaren wuta,kyautatawa dai wadda tayi alkawarin saitayi mashi kullum tana yi abayan idanunshi, haka zata shiga closte dinshi ta gyara mashi kayanshi, bayan wannan ma ayanxu duk abunda ya shafeshi ya dawo hannunta daga kan gyaran bangarenshi bata wasa da wannan sosai zuwa ga coffee dinda ammah keyi mashi duk dare yanxu duk ita takeyi kuma idan tayi haka zata kai mashi dakinta ta aje mashi ta futo, kwata kwata bata yarda sun hadu ba don yanxu ta daina kwanan dakinshi gaba daya saboda shawarar da madina ta bata kan cewa tayi testing dinshi ta hanyar daina shishige mashi ko zai zo da kafarshi, idan har baizoba kuma dole su chanza salon yanda zasu tunkareshi. Ko wajen yin breakfast ma bata saukowa, haka zalika ammah ma bata takura mata akan dole saita sauko kasan taci dasu saboda wasu dalilai. Afili dai yana nuna bai damu ba saidai a zuci ya damu sosai don sanin kodai tana lafiya, gashi dai bazai taba iya tambayar ammah ba bayan wannan ma bazai taka har inda take ba don zata rainashi, a cikin ranshi ba karamin haushin kansa yake jib a yanda ya kasa controlling kanshi har yake saka damuwar mace aranshi wanda bait aba tsammanin zaiyi haka bag aba daya rayuwar shi. Friday morning…. Yau garin an tashi da sanyi sosai, wether gaba daya ya rikide babu rana, it was a peaceful morning, gaba daya duk sun hallara a dining banda amra dake sama a kwance cikin dakinta zazzabi na neman ya rufeta,ta dauka kusan awa guda a kwance tana juyi, gaba daya ta rasa abunda ke mata, ganin kwanciyar ma zazzabi yake kara mata yasa ta mike ta janyo hijab dinta ta daura akan riga da wandon dake jikinta nab arci don ko wanka bata samu tayi ba saboda sanyin da take ji ga sanyi garin ma, anaste ta zura slippers dinta masu kyau ta fito daga dakin fuskanta fayau, anaste take sauko wa daga stairs harta nufi hanyar kitchen, tana shiga ta bude fridge ta zaro fresh milk, cup ta janyo ta tutula yanda zai isheta kafin ta zura cup din cikin microwave ta fara warmng, tana gamawa ta fito hannunta rike da cup din don madaran ya dau zafi sosai, kallon agogon jikin bangon sitting room tayi ganin kusan karfe sha daya saura tayi tunanin ya fuce daga gidan don haka ta chanza hanya zuwa dakinshi don ta gyara mashi sharpe sharpe kafin zazzabin ya riketa sosai. Bata tsaya knocking ba don tasan ya rigada ya fuce by that time don haka ta wuce cikin bedroom din direct kanta a kasa, tana shiga ta aje warm milk din nata a gefen bedside kafin ta soma cire hijab din jikinta, tana cirewa ta ninkeshi ta aje a gefe ta tattara gashinta daya bazo ta nade shi a baya, jiki a mace ta soma bin daki da kallo, ganin gadon shi adan yamutse yasa ta soma zare blanket din don ya kwana biyu and bata wuce kwana biyu take chanza mashi zuwa wani, tana zarewa ta wuce bathroom ta saka shi cikin laudry kafin ta fito, anaste ta bude closet dinshi don anan ne wankakkun set of blankets dinshi suke, kai tsaye ta bude kofar tana jin jiri na dibanta, saida ta shigo ta rufe kofar ta dafe kanta dake sara mata,ta dauka kusan minti biyu a tsaye kafin ta danji ya lafa, yana lafa mata ta juyo jiki a mace ta nufi hanyar closet din, kyam ta tsaya ganinshi tsaye ya bata baya babu komi a jikinshi naked da alamu yana cikin shiri ne ta shugo, arazane tabi gaint sexy structured bayanshi da kallo ganinshi a haka ba kaya,saida ta danyi baya tayi saurin kauda idanunta daga kanshi ta juya, shiko yayi mamkin shugowanta a wannan lokaci don kwata kwata baiyi expecting ba, ‘’innalillahi im so sorry bansan kana shiryawa bane’’ Gaba daya ta gama rikicewa ganinshi da tayi a hakan, gabanta na faduwa ga wani abu data somaji daya fara taso mata wanda anty madina ta karance mata shi ta mata bayanin cewa idan taji irin haka to sha’awa take ji, shiko ko ajikinshi yanda ya juya bayan nan bai juyo ba haka zalika baibar abunda yake ba kwata kwata, sai yayi ma kamar bai san da zamanta a wajen ba saidai deep down yaji kunyan ganinshi da tayi a hakan, ayanxu koda yayi Magana ma ko ya juyo yay a kalleta abun kunya za ayi don dalilin qin futarshi Kenan, yau abun ya motsa mashi gadan gadan babu sauqi, ya watsa ruwan sanyi yafi sau biyar ajere saidai abunma kamar tunzarashi yakeyi don yanda garin ya sauya wani irin niima na sauka yasa yake jin muguwar shaawar da yake dannewa na taso mashi. Ganin ya mata shuru yasa ta dan juyo dontaga koya gama shiryawa, aykuwa tana juyawa tana ganshi ya dafe closet din ya rike mararshi, tsoro ne ya durar mata ga abunda take ji daya taso mata babu shiri, saurin saita natsuwarta tayi ta dan kauda kanta gefe ta karaso dan nesa dashi taba sake gigin kallon bayanshin ba tace ‘’ya..yaa, are you okay? Is something wrong with you’’ Yana jin muryarta yayi saurin runtse idanunshi don kamar an balbala mashi wuta haka yakeji, wannan shurun da yayi ya kasa koda motsawa ya kara tayar mata da hankali don saida ta sake waigowa ta mashi kallo daya ta kauda kanta, samun kanta tayi da dan taba murdadden damtsen hannunshi ‘’yaya’’ Azafafe ya juyo kamar wani mayen zaki ya chapko hannunta ya juyata zuwa gabanshi, a tsorace ta dago ta kalli jajayen idanunshi, cikin furgice ta maida kallonta ga hannunta dayayi ma wani irin ruko kamar zai balla mata kashinta, idanunta na kawo ruwa ta kalleshi muryanta chan kasa kamar bata son yin Magana tace ‘’yaaya hannuna’’ ay kwat kwata kamat an toshe mashi brain dinshi baya ji baya gani sai binta kawai yake da idanuwanshi dake kara haukata ta, yaukam tabbas tasan ta shigo hannu don kwata kwata bataga alamun wasa a fuskanshi ba, yau asalin genera din data sani ne tun farko wanda baya daukan wargi ne agabanta, bude bakinta ta sakeyi zata mashi Magana ‘’ya…’’ baiyi wata wata ba ya turata bayan glass closet din ya chapke lips dinta ya fara kissing dinta passionately yet hungrily kamar wanda ya shekara baici ba, gaba daya rikicewa tayi jin yanda yake kissing dinta da yanda ya damke hannunta kamar hes depending on them’’ jikinta har wani irin karkarwa yake shima jikinshi bari yakeyi kamar mazari, yana son hana kanshi abunda yake saidai inaaa, yanda ta kawo kantan nan baya jin zai iya raga mata koda na seconds ne, amra dai babu abunda take sai hawaye, dukda kalaman anty madina na yawo a kunneta inda take ce mata koda ya nemeta da kanshi ta natsu ta cire tsoro she will enjoy it, dukda she’s trying to calm her self hakan bai samu ba saboda wani irin azaba take sha a hannnushi, saboda yanda ya riketa da yanda ya kama bakinta yana zuqota kamar babu gobe, hankalinta bai gama tashi ba saida taji ya sauke hannunshi daga kafadarta ya ruko kugunta dashi da karfi, jiki a mace duk suka zube anan kasan, it aba aje ko’’ina bama ta galabaita jiki a mace ga zazzabi ga abunda ke ciyota, goga dai shi tun bayan shugowarta bazai iya tantance meyake yi ba saboda feelings din daya taso mashi kamar walkiya, Ya dauka kusan minti ashirin yana sarrafa jikinta son ranshi, kayanta ma batasan a yaushe ya kwashe su daga jikinta ba don baibarta da komai ba said an pant dinta, bra dinta kam yageta yayi tass ya wullar gefe, tunda yaci karo da albarkatunda allah yayi mata kuwa notikan kasnhi suka kunce tass babu abunda yayi saura, brain dinshi ma vibrating yake, iya nan ma Kenan baa je ga manhood dinshi ba, hes just ripping her yanda yake so, wani irin dadi na ziyartashi that is out of the world, ahankali ya soma jin ya fara dawowa daidai, ko kadan baiyi gangancin kusantarta ba, saidai babu irin jagwagwalon da baiyi mata ba, ita kuwa gaba daya ya karar mata da ruwan jiki don har lokacin jikinta karkarwar sanyi yake yi ga azabar muguwar shaawar da takeji, sun dauka kusan awa guda a yashe a kasan, harya rage wahala, itama dai fita tayi a hayyacinta dukda zazzabin dake ciyota saida sakon da yake aika mata ya isa gareta dukda a wahale komai ya wakana. Saida komai ya lafa mashi ya miqe tsaye yayi satisfaction stretching, amra da idanunta ked an kafeta tana jin ya miqe ta fashe da matsanancin kuka, shuru ya danyi yana mamakinta, don yasan baiyi mata komai ba tunda bai shigeta ba balle ace ko ta samu tear kamar last, then whys she crying ya tambayi kanshi yana karemata kallo daga sama har kasa yana mamakin yanda ta kara komai ba kamar yanda ya sameta a lokacin daya kusanceta ba, tabe bakinshi yayi ya fuce daga closet, tana jin alamun rufe kofar da yayi ta miqe adaddafe ta janyo hijab dinta don batabi takan kayanda ya faffarka bag aba daya, tana zura hijab din ta allabo ta fito ta fuce daga dakin. Tana hawa sama kamar ana ingizata dakinta ta wuce direct ta kwanta kan gado tana kuka mai cin rai, tabbas tayi alkawarin komai zai mata zata zauna dashi saidai batasan hes this heartless ba, babu abunda ya sani sai kanshi, lallai tana da aiki agaban, tambayar kanta ta soma yi anya ya Muhammad zai taba sonta kuwa? Ta dauka kusan awa guda akwance tana hawaye, gab daya jikinta y agama tsami ga zazzabin da takeji, da kyar ta samu ta mike ta wuce bathroom ta watsa ma kanta hot bath kafin ta fito, ko kaya bata tsaya ta saka ba ta balli Panadol biyu tasha ta kwanta, nan take barcin wahala ya dibeta. Shiko goga koda ya fito daga bathroom closet room ya koma kugunshi daure da towel, bin closet room din ya farayi da idanu, ganin batanan, yar tsuka yayi ya wuce gaban closet ya bude ya dauka kayansa ya shirya, gaba daya jinshi yayi kamar an zare mashi duk damuwarsa, abunda yaji adazun is unexplainable. Agurguje y agama shirinsa ya fuce daga gidan gaba daya yanajinshi relaxed and stree free. Amra dai wunin ranar a kwance tayishi, koda salima tajita shuru ta leko dakin tana ganinta kwance ta fito ta barta don yanxu ta daina mamakin yawan barcin da takeyi, direct dakin ammah ta wuce ta sameta zaune, nan ta zauna suka sha hirarsu har tana yi mata tausa. Ta daddare ma salima ce kawai ta sauko don bata tsaya duban amran ba, daga ita sai lantana sukayi preparing dinner atare. Suna gamawa ta fara jerawa akan dining, saida ta tabbatar ta kammala komai ta nufi hanyar stairs, tana shirin hawa saiga aman ya fito daga dakinshi, kasa motsawa tayi daga tsayuwan datayi ta zuba mashi idanu yanda shima ya zuba mata, tun bayan zuwanta dakinshi da tayi last har sukayi musayar yawu yake ignoring dinta, bata taba sanin tana mashi so, mahaukacin so ba sai yanxu, gaba daya bata iya barcin saida tunaninshi, sonshi ya rigada ya mamaye zuciyarta, shiko a yanxu yayi moving on don ta nuna mashi bata sonshi, dukda deep down baya jin zai iya rabuwa da ita saidai ya bama kanshi hakuri akan ta, tare da barma allah komai, don yayi Imani idan har akwai rabo tsakaninsu zasu dawo don babu macen daya taba so duk duniya kamar baby sal dinshi. Tunda ta kura mashi idanu ta kasa saukewa, ya mata ram a idanu, tausayin na ninkuwa aranta, harga allah she wants to open up, she wants to tell him how much she love him saidai ganin yanda ya watsar da ita yasa ta watsar dashi itama ta fara nuna kamar bata damu ba. Kauda kanshi yayi daga kanta ya wucewarshi kamar bai ganta ba, haka ta dunga binshi da idanu harya fuce daga gidan, ahankali siraran hawaye ya soma sauka akan fuskanta, ‘’yaya dan allah ka daina wahalar da zuciya ta’’ ta fada acikin zuciyarta tana share hawayen daya zubo mata. Karfe tara daidai amar ya shugo gidan, jikinshi a mace, gaba daya haka ya wuni yau sukuku da tunaninta don saida ya fita ya tuna yanayin daya barta, haka kawai yaji zuciyarshi na iching musamman idan ya tunata. Yana shugowa direct sama ya wuce zuwa dakin ammah, da sallama ya shiga dakin, ganin babu kowa a dakin yasa ya zauna gefen gadonta don yaji alamun mutun abandaki. After like 10mins saiga ammah ta fito, hannunta dafe a kirjinta dake mata zafi, bata lura dashi ba saida ta karaso cikin dakin ta ganshi, yana ganin futowarta yace ‘’barka da dare ammah na’’ Fuskanta dauke da fara’a , tana kokarin karasowa tace ‘’barka dai son, ya aiki harka dawo’’ ‘’ya amsa yanxu na shigo gidan,’’ ya amsata Zama tayi gefenshi ta kalleshi fuskanta dauke da murmushi, kallonta shima yayi sai alokacin ya lura da yanda ta dafe girjinta, ganin haka ya sashi saurin cewa ‘’are you okay ammah?ko baki jin dadi ne’’ ‘’im okay son lafiyata kalua’’ ta bashi amsa tana kauda kanta gefe, batajin zata iya fada mashi abunda ke damunta don tasan tabbas zai tada hanaklinshi, shiko kallonta yake yana karantarta, sai alokacin ya lura da yar ramar datayi, ga idanunta ya fada sosai. Mikewa yayi tsaye yace ‘’gobe zamuje asibiti,I want to be sure youre fine ammah na, goodnight’’ Dan murmusawa tayi don daman tasan halinshi idan ya fara sensing abu don haka bata musa bat ace ‘’allah ya kaimu son, saida safe’’ Yana fucewa daga dakin ammah yabi dakinta da kallo yana nazari, yanason ya shiga dakin nata saidai ego dinshi bazai barshi ba. The next day…. Saturday morning 8am Da sallama salima ta shigo dakin amra, sanye take da hijab har kasa, amra dake zaune baking ado ta rafka uban tagumi, sanye take da doguwar riga abaya baqa, fuskanta tayi fayau alamun damuwa kwance akan fuskan nata. Anatse salima ta kaarso har inda take ta zauna gefen gadon ta dafa kafadarta ‘’adda lafiya dai? Are you okay ko akwai abunda ke damunki,’’ Firgigi amra ta farga da ita, jiki amace ta kalleta tace ‘’yashe kika shugo’’ Da mamaki salima ke kallonta, ‘’adda something is wrong with you ko? Ki fada min dan allah, akwai abunda ke damunki da kike boyemin’’ Murmushin yaqe amra tayi ta miqe tsaye tayi rolling mayafin abayarta akanta tace ‘’babu abunda ke damuna, kece dai kike boye min abu, na lura kwana biyu bakya cikin wlwala’’ Shuru salima tayi son tasan waske zancen take son yi don haka itama tace ‘’ni babu abunda yake damuna, abu daya ne ke damuna’’ Da idanu amra ta kalleta ‘’meke damunki fda min my baby sis’’ ‘’kece adda na, wallahi damuwata damuwarki ce,ki daina boyemin komai don allah, we only have each others back’’ Nunfasawa amra tayi ta dan kakalo murmushin d bai kai xuci bat ace ‘’nidai babu abunda ke damuna, kinga taso muje mu daura breakfast yanxu naga karfe tara ta kusa’’ Atare suka sauko kasan zuwa kitchen, anan suka tadda lantana tana ayyukanta, saida suka gaisa kafin su fara preparing breakfast, suna gab da gamawa amra tace ‘’baby sis, kije ki fada ma ammah an gama breakfast, sannan ki taso salim’’ ‘’okay adda’’ salima ta fada tana kokarin fucewa, amra ce da kanta ta jera komai saboda salima ta wce sama, saida ta gama tsaf ta dawo kitchen ta kalli lanatan dake yankan avocado tace ‘’oh anty lantana bakya gajiya da aiki, ayda kin ajiye idan kin gama cin abunci saiki hada juice din’’ Da murmushi lantana ta kalleta tace ‘’ah ah gwara n agama duka na huta’’ Shuru amra tayi tace ‘’toh shiknan bari na wuce sama’’ Amra nakaiwa nan ta juya zuwa sama, bata kaiga karasawa ba ta tuna da wayanta data bari a kitchen don haka ta juya zuwa kitchen din, koda ta karaso kicin din batayi sallama ba ta kutsa kai, ‘’kingaa na man…’’ kasa karaswa tayi ganin yanda lantana ta daburce kamar wata barauniyar da aka kama, da mamaki amra ke kallonta da yanda take kokarin kare abunda ke hannunta da zaninta, staff amra ta ngo qamshin rashin gaskia a tattare da ita, ance kayi ma mutun kyakyawan zato koda yaushe don haka ta basar kamar bata ga komai bat ace ‘’ashe anan nabar wayar’’ Cikin yaqe lanatana ta juya gefe tace ‘’au laa ashe mantawa kikayi, kinga nida nayi zaman akuye daurin zani na neman gagarata’’ ta fada tana gyaran zani, murmushi kawai amra tayi ta fuce daga kitchen din tana mamakin abunda ta gani. Karfe goma daidai kowa ya hallara banda amra, ammah na zaune salima tayi serving dinta, kafin tayi serving salim, tana shirin zubama aman yayi saurin janye plate dinshi ba tare da ya kalleta bay ace ‘’no thanks’’ Jiki a mace ta zubama kanta ta zauna chan gefe ta fara cin abunci, da sallama amar ya shugo shima ya zauna, saida ya fara gaisheda ammah kafin suma su gaishesa, duban dining din yayi zuwa kofa hoping ko zai ganta, ganin babu ita yasa ya fusge, salima ce tayi serving dinshi tana gamawa shima yayi bismillah ya fara ci. Suna nan zaune saiga amra kamar wadda aka wullo, ta sauyo kaya zuwa wata abayar mai kyau lemon green color, tayi mata kyau sosai kmar ba ita, anaste cikin takunta mai daukar hankali ta karaso dining din fsukanta fayau, kusa da ammah ta fara zuwa ta gaisheta kafin ta ja kujera kusa da ita ta zauna, daya bayan daya ta bisu ta gaishesu, amar dai tunda ta fito ya kasa dauke idanunshi akanta, har saida ya kusa kwarewa kafin ya sauke idanun nashi, itako bata wani bi takanshi ba ta soma serving kanta. Shuru kake ji a dining,babu wanda yace kala sai karar spoon dake tashi. Da sallama lantana ta shugo dining din hannunta dauke da dogon cup data hadama ammah green juice aciki, saida ta gaishe da kowa kafin ta matso kusa da ammah ta aje mata kan table tace ‘’hajiya ga girin juice din’’ Dariya salima ta danyi data kubce mata tace ‘’kai anty lantana, keda wannan girin din’’ Murmusa duk sukayi ammah tace ‘’nagode lantana sarki aiki, bakya mantuwa,ni wallahi mantawa ma nakeyi da green juice din’’ Murmushi kawai lantana tayi ta juya da nufin shiga kitchen, amra data kafeta da idanu tana ganin juyawarta tace ‘’ji mana’’ Juyowa lanatana tayi ta tsaya tace ‘’naam anty’’ Miqewa amra tayi ta tako inda ammah take zaune tana kokarin kai juice din bakinta tace ‘’ammah zansha’’ Da mamaki ammah ta kallota, kafin ta dan murmusa tace’’ gashi doctor ay bana hanaki ba,’’ Karba amra tayi ta juyo gaban lantana ta kalleta tace ‘’anty lantana ko zaki fara sha kiji min idan da daci’’ adaburce lantana ta kalleta tana yaqe tace ‘’ay na taba sha, akwai daci kam wallahi, anya zaki iya sha kuwa keda kike son zaqi’’ Shuru amra tayi ta sake kallonta fuskanta babu wasa, tace ‘’yaushe nace maki inason zaqi?, kedai ki dandana min kawai’’ Atsorace lantana ta sake kallonta tace ‘’kaii ni zawayi yake sani saidai ki bama ammah ta dandana maki’’ Amar da kanshi ke kasa yana jiyo su sama sama ya dago ya kallesu, nan kowa ma ya maida kallonsu kansu, amra dai ta dage akan lantana saita dandana, ita kuwa lanata data gama tsurewa sai dojewa take karshe ma cewa tayi, ‘’na doraruwan zafi akan gas bari na kshe’’ Kamar daga sama taji muryar amar ‘’stoppp there’’ Ya fada a kausashe kafin ya tako har inda suke, hannu ya sanya ya janye amra gefe anatse kafin ya karbi juice din daga hannunta ya kalli lantana yace ‘’shaaa’’ Haba waa nan take lantana ta saki futsari, gaba daya alamunta sun nuna bata da gaskia kiri kiri, Akaro na biyu ya daka mata tsawa yace ‘’takeeee it and drink it up’’ Jiki na bari ta karba ta fara kokarin kaiwa bakinta, bata kaiga sha ba ta saki cup din a kasa wanwas ya fashe juice din ya malale, saurin miqewa duk sukayi daga kan ammah zuwa ga aman da abun shima ya daure mashi kai, Kallon cup din amar yayi zuwaga juice din dake Malala, ahankali idanunshi suka sauka kan wani yellow drug da bai gama melting ba a cikin juice din, tsugunnawa yayi ya dauka kwayar yak are mata kallo sosai, if hes not mistaken wannan molly ce wanda daddy yake safarar su ga manyan kasashe, wanda a shekara sau daya yake hadata kuma baifi mutun biyar yake sayarma ba duk duniya, kuma da ita yake amfani yake kashe mutanen da suka nemi susha gabanshi, hankali atashe amar ya dago idanunshi sun kada sunyi jaaaa, jikinshi harya soma bari barr barr, ya kalli lanta adata saki futsri, yau karyarta ta kare asirinta ya tonu, yanxu ko tace zata falfala ta gudu bazata tsira ba, ammah ce ta kaste silence din ganin amar ya furgice lokaci guda, anatse ta tako inda suke tsaye don nesa kadan suke da dining tace ‘’muhammad whats wrong? In tace bata son sha ku kyaleta mana’’ Hanakali aatshe ammah tayi baya ganin yanda amar ya karade ya sauya, idanunshi sunyi jaaa fuskanshi ma tayi jajawur, lantana na ganin haka tayi saurin zubewa a gwiwarta ta dora hannu aka ‘’na shiga uku ni abida wayyo allah na, yau karshena yazo, don darajar allah ku yafe min wallahi wallahi bayin kaina bane, sharrin shaidan ne na rantse da allah’’ Kallonta amma tayi don bata gane kan zancen ba ‘’ke lantana meke faruwa anan? Me kikayi da kike neman gafara’’ ‘’wallahi hajiya ba laifin…’’ tassss taji saukan marinda saida ya toshe mata kunnenta nan take taji wani dummmm saida ta yi baya, bata gama jin zafin marin bay a sake kwasheta da wani marin, fuskanshi yayi jaa sosai jikinshi har rawa yake,wanda yasa ammah da amra yi baya son sun tsorata da yanda suka ganshi, lantana dai ta tafi hutun wucin gadi kafin ta dawo ya sake ball da ita, aman ne yayi saurin taro shi yana kokarin kamashi ya hambare hannunshi gefe ya sake bata wani blow daya sata gangarawa har wajen parlor, dukda haka bai barta ba saida ya bita ya dunga kwallo da ita gaba daya ya fuce daga hayyacinshi, ammah na ganin zai kashe yar mutane tayi saurin bin bayanshi tana ‘’muhammd kaii muhammd menene haka, dukan mace kakeyi? Kome tayi maka bai chanchanci kayi mata haka ba’’ Ay muhammd fa ba sauraron ta yake ba, haka su amra sukabi bayan su suma aman ma da y agama gano komai yayi saurin bin bayansu don tabbas amar zai iya kasheta anan take, don haka yayi gaggawar janyo wayarshi ya soma kiran hukuma, Ammah dake bin amar har suka fito tsakar gida yana ball da lantana tayi saurin kallon amra tace ‘’aisha meke faruwa ne?,’’ Kasa cewa komai amra tai don itama Karin bayani take nema, saida amar yayi mata lugu lugu idanunshi sunyi jaa sosai ya janyo wayarshi daga aljihunsa baya gani ma sosai yayi dialing number asad,yana picking azafafe yace “idan ka wuce 5 minutes baka zo nan gida b azan kashe wannan wicked soul din’’ yana kaiwa nan ya kashe wayar ya fara neman abunda zai dauka ya karasata, ganin wani karfe daga chan gefe yayi saurin juyawa ya dauko yayo kanta dashi, ammah na ganin haka ta dafe kirjinta tana innalillahi, Muhammad zaiyi kisa akan idanunta, innalillahi wa inna ilaihi rajiun, bat agama tunani ba taji kwal ya bugama lantana a kafa daya saida kafar ta balle, daga hannu yayi zai sake buga mata amra tayi saurin tahowa inda yake ta rungumeshi ta baya ‘’yayaa don allah calm down, karkayi abunda zakazo kayi dana sani’’ Baya ji baya gani yace ‘’sakeni,’’ ‘’wallahi bazan sakeka ba yaya, bazan taba bari kayi abunda zai jefa rayuwar ka a halaka ba,’’ ‘’aishaaaaaaaaa’’ ya daka mataa tsawa, dukda ta tsorata hakan baisa ta sakeshi ba, wani irin juyi yayi ya zubar da ita a kasa, nan take ta kwala uwar kara dayasa ammah ta kalleta, kankace me cikin kankanin lokacin ammah ta zube a kasa wanwas, jini na fita daga bakinta da hancinta hankali atashe salima ta kwala kara ‘’ammahhhhhhhh!!!!! Wayyo allah na shiga uku’’ Amra da bat agama dawowa daidai tana ganin ammah a yashe a kasa tayi saurin rarrafowa ta karaso wajen, ganin ammah a kwance hankali aatshe ta taba ammah tace ‘’ammah ammah’’ jin shuru ya sata taba wajen zuciyar ammah, dipp komai ya tsaya chak, hankali atashe amra ta dago agigice ta kalli salima da aman da suka zagaye ammah tace ‘’am….mahhh..ta mutu.uu..’’hannunta da bakinta duk karkarwa suke, da sauri ta miqe tsaye kamar mahaukaciya har veil dinta na faduwa ta kaarso inda amar ke bugun lantana da duk jini ya gaba malalewa a jikinta ga uban raunuka daya ji mata, amra na karasowa ta daka mashi tsawa daya sashi tsayawa babu shiri ‘’amarrrrrrrrrr!!!!!’ idanunta sunyi jaa sosai sai sauke nunfashi takeyi Da sauri ya waigo ya kalleta ya zuba mata idanunshi, tana ganin haka ta juya ta nuna mashi ammah ‘’ammahhhh’… ammahhh’’’ Ay baisan lokacin daya saki rodin ba taku biyu uku ya iso inda ammah ke kwance kamar gawa, salima a furgece ta dago tana kuka ‘’ya aman wai ta mutu, ammah ta mutu, na shiga uku na wayyo allah na’’ Amar daya tsaya kikam ya kasa yin komi, jikinshi na bari ya durkuso ina ammah ke kwance rai a hannun allah……… [7/11, 11:18 PM] +218 92-2035171: Last Update part 1 Unedited Amra najin alamun fitarshi daga dakin ta futo daure da towel, saida ta tsaya tsakiyan dakin ta sauke wani murmushi wanda ita kadai tasan maanar sa, agurgeje ta sauya kaya zuwa marasa nauyi kafin ta janyo wayarta ta zauna bakin gado, tunawa da wani abu yasa ta mike ta wuce wajen closet dinta ta janyo hand bag dinta wadda ta taho da ita daga dubai lokacin data dawo, gaba daya tunda ta ajiye jakar bata budeta ba, Anatse ya dawo bakin gado tabzazzage jakar gaba dayanta kan gado, abubuwan cikin jakar ta fara bi da kallo, murmushi ne ya kubce mata Ganin hoton da sukayi ita da haifa lokacin da sukaje Photo Booth Har sukayi printing hoton, sunyi kyau sosai, kurama hotonsu idanu tayi tana murmushi kafin jikinta yayi sanyi sosai, “I miss you haifa” Ta karashe hawaye na silalo wa akan fuskanta, tabbas tayi butulci don ta watsar da amintarsu da kawancensu, yau kusan wata Nawa rabonta da haifa, gaba daya ta rasa yanda zatayi ta samu hairan dukda tasan tana da chance da yawa na neman hairan idan taso, don ko ta hanyar amar zata iya bi ta same ta saidai she choose not to do it saboda bata jin zata nemi wani abu daga gareshi, shafa hotonsu tayi ta soma magana ita kadai “Insha Allah idan da rabo wata rana zamu sake haduna” Ta karshe tana maida hotonsu cikin jakarta, dan Nunfasawa tayi ta fada duniyar tunani tana murmushi, “oh Allah mai iko, yanxu inbanda lamari na Allah bata taba zaton rayuwar zata sauya haka ba don bata taba predicting hakan ba, yanxu she’s now a mother of three beautiful children, and she’s still with him, Duk plan din was suyi auren yarjejeniya ya sake ta then kowa ya kama hanyar shi, Nunfasawa tayi tana tunanin shi, this is the first time data zauna tana tunanunshi, physically take neman aibunshita kasa samu, hala yanayi ne gaba daya bata so kwata kwata, sai kuma tunawa da abunda ya mata ke sata pissing up, saurin kauda tunanin shi tayi ta fara bunciken sarkar da haifa ta bata, tana Ganin sarkar ta dauka tana murmushi, Kokarin saka sarkar ta fara yi nan a wuyanta, bata kaiga kaita wuyanta ba ta dan jinkirta saboda tunawa da sarkar daya saka mata tun ranar Har lokacin tana wuyan ta, tunawa tayi da wani abu tadan tabe baki, wato dalilin da yasa yake yawan sauke fuskanshi kan wuyanta kenan, A gaggauce ta yakice Tashi sarkar ta daura ta haifa a wuyanta, ko kallon inda Tashi sarkar daya bata batayi ba ta wullata cikin handbag din. Idanunta ne suka sauka akan jakar inda ta hango anklet din da matar nan ta bata tun a dubai ranar da suka fita ita da haifa, saurin janyo anklet din tayi tana jin dadi, ashe bata batar da anklet din ba ta fada ma kanta, don tun a dubai ta nemi inda ta jefa anklet din ta rasa, ba tare da wani tunani ba ta daura anklet din a kafarta kafin ta tattara sauran abubuwan jakar nata ta maidasu ta rufe jakar ta ajiyeta inda ta dauko. Da daddare ammah ta shugo dakinta lokacin data shigo tana ninke kayanta cikin wardrop, cikin girmamawa ta yaushe da ammah, “daughter bismillah zo” Takowa amra tayi ta karaso inda ammah take zaune gefen gadon itama ta zauna tana fuskantarta, Nunfasawa ammah tayi ta kalleta tace “daman inason muyi wata magana ne, dazu son yazo min da maganar yana son ki koma gidan shi chan, sannan ya shaida min kin amince haka ne ko?” Shuru amra tayi ta kasa cewa komai, lallai ya saka ta a one chance don bazata taba iya karyata shi agaban ammah ba, saidai baisan ya dibo ruwan dafa kanshi ba, don haka da yayi ne ma zai bata damar gasa mashi aya a hannu, Sauke kanta kasa tayi tana wasa da yar sun hannayenta kafin ta dago ta kalli ammah “eh ya fada min” “Kin amince da hakan?” Ammah ta tambayeta tana kallonta cikin kulawa “Eh!!” Amra ta amsa ta tana sauke kanta kasa “Toh alhamdullah naji dadi sosai, Allah ya Kara hada kanku ya kafe Duk wata Futuna, thank you so much daughter, ki dunga hakuri da halinshi kinji ko? Idan ya maki abunda baki so kizo ki fada min,“ Kasa cewa komai amra tayi nan ammah ta danyi mata fada da bata shawarwari masu amfani sosai, cikin dabara ta dunga fada mata yanda rayuwar aure take, abu na farko data dunga nanata mata was “ki dunga hakuri kinji?, ki rike sirrin mijinki,” Amra was so emotional don maganganu ne manya manya wanda sai tsakanin uwa da ya zaka ji irin su,, Godiya sosai amra tayi mata kafin ta fuce daga dakin Amra ta dade a zaune bayan futar ammah, idanunta na kawo ruwa sosai, gaba daya bata san mey ya rage mata a arayuwa ba, she has everything, a happy family, a mother like ammah, gashi allah ya kawo masu Abban su lokacin da basu taba zato ba, ga Yan uwanta a kusa da ita, and most importantly beautiful triplets dinta, wanda take jin gaba daya sune rayuwarta, “meysa Zan dunga sama kaina kunci?” Ta tambayi kanta tana hawaye, wata zuciyarta ce ta bata amsa “saboda kin kasa ki kwantar da hankalinki ki rungumi mijinki” Wata zuciyar ce ta sake tunzira ta “Toh abubuwa da yayi min a baya kenan yasha ruwa?” Saurin share hawayenta tayi “Inaaa I wont let that pass easily, Saina Rama Wallahi, I will make sure you feel the way you hurt me countless times” Tana kaiwa nan ta mike tsaye ta sauya kaya zuwa na barci ta zura bedroom slippers dinta ta fuce daga dakin, hanyar dakinsu triplets ta wuce direct tana bude kofar dakin tabi dakin da kallo, sunyi scattering dinshi gaba daya as she expect suna zaune dasu salima suna wasan su, dakin nabi da kallo, an sauya abubuwa sosai daga kan crib zuwa wardrobe dinsu da swings dinsu, crib uku ne kowanne a sako daban daban inda aka rubuta sunansu a gaban kowane sashe na gadon da decorative latters, sai wata katuwar plasma dake kunne an saka musu cartoon suna kalla gwanin ban shaawa. Da sallama ta shigo dakin, tana shugowa Hamad ya tsala ihu yana ganinta, cikin sauri ta karaso inda yake ta dauke shi, “oh my boy, you missed mama right?” Amra ta fada sounding calmly and sweet, tana daukansa kuwa ya fara dariya, yara dai sai shegen wayo, tana daukan Hamad Hamid ma ya soma tsala kuka yana san a daukeshi, princess hamra dai na zaune cikin wani teddy tana wasa abunta da kayan wasa dake gabanta, Salim na gefenta idan ta wullar da abun wasa sai ya dauko mata, “Adda barka da dare” Salim ya fada yana kallonta yana murmushi “Thanks salim, princess na wahalar dakai ko?” Murmushi kawai yayi baice komai ba. Kallon inda salima ke zaune a tsakiyan dakin kan carpet tana zanen ta a digital drawing pad dinta amra tayi kafin tace “anyi masu night bath kuwa,” Saurin ajiye pad din salima tayi tace “laaa ni nama manta wallahi, bari nayi masu” “No bari na hada ruwan saiki kawo min su cikin bathroom din na masu” amra ta fada tana ajiye Hamad dake hannunta ta nufi hanyar bathroom dinsu, Tana shiga ko Ina fess fess babu datti ko digo, bathroom din sai kamshin shower baths dinsu yake, Aggagauce ta hada ruwan dumi cikin bathtub din ta saka bath chairs dinsu a ciki kafin ta kwala ma Salima kira, Shugowa salima tayi da Hamad da Hamid while Salim na biye da ita da hamra, Daya bayan daya amra ta duake su ta saka su cikin bath din nasu ta fara masu wanka. Suna cikin bathroom din saiga Amar kamar daga sama amra ta ganshi cikin bathroom din lokacin tana kokari janyo towel din princess ta luluba mata kafin ta mikama salima ita. “Wanka akeyi ne?” Ya tambaya sounding cool “Eh ya muhammad” salima ta bashi amsa tana kokarin fita da princess, already Salim ya fuce tun kafin ya shugo ya wuce dakinsu don shi daman Akwai barcin wuri. Amar na Ganin ta salima ta fuce yayi saurin karasowa inda amra take, babu shiri taji ya rungumota gaba dayanta zuwa jiki shi, wani irin shock ne ya shigeta don gaba daya shigowa yayi jikinta, bata ma san lokacin data yarda towel din baby Hamad ba saida Amar yayi saurin tarowa ya sunkuya daidai kunneta ya yi mata rada “woo calm down madam daga hug har kina…” Saurin janye jikinta tayi daga jiki shi don yanda yake mata magana a kunne ba karamin sanya ta cikin yanayi yake ba, “dan Allah ka futa ma…” Bata gama fada ba salima ta sake dawowa ta karbi Hamad da Hamid, Kallon salima amar yayi don yana tsaye daga gefe ya hade hannunshi a kirjinshi, ganin tana wani murmushi yasa ya daga mata hannu daya shima yana murmushi kafin ta fuce, tana futa amra ta fara kokarin gyara bathroom din, bath din ta fara dauraye bata gama daurayewan ba ya tsugunno inda take ya karbi hand faucet sin da take kokarin daurayewan dashi ya fara daurayewa da kanshi, dan baya tayi ta zuba mashi idanu, gaba daya ya gama sau yawa mata, yanxu he’s so gentle, calm and sweet at the same time, dan tabe baki tayi ta juya zata fuce tace “hmm kamar da gaske,” Bata gama rufe baki ba ya juyo da faucet din ya feshe ta ta ruwa, nan take ta taaya chak ta juyo zatayi masifa, “mey hakan dan Allah, what’s…” Bata karasa ba taji ya sake feshe ta da wani ruwa tundaga sama ta zuwa kasanta saida yayi mata jagab ya sauke faucet din Yana dariya, bunshi ta soma yi da idanu, Anya shine kuwa, itama Har lokacin bata yarda ya chanza ba gani take kamar wani baqon mutun ne daban ba Amar ba, kallon cute face dinshi da yake dariya har yana tafawa ya dan rike cikinshi tayi, zuciya ta ne ta fara bugu Fatt fatt fatt kamar zata futo, nan take taji kamar an bugu zuciyarta an wanke ta tass tayi haske, samun kanta tayi da shagala wajen kallonshi tana admiring how handsome he is, zata iya rantsuwa yau taga ainahin kyawu da Allah yayi ma kyakyawar fuskanshi saboda annurin da ta hango a tattare dashi, Har ya tako gabanta bata Ankara ba saida ya cicibeta gaba dayanta ya daga ta sama ya fara juyata sama Har lokacin dariya yake kana ganin fuskanshi kasan gaba daya ya mace a sonta sosai, “maimaita abunda kikace” ya fada yana dariya yana juya ta, Dariya ce itama taso kubce mata don abun sai ya zamana kamar masu wasan Yan yara, irin na kamaki dinnan, “dan Allah ka saukeni na fara jin hajijiya” ta fada a shagwabe “Naki din saikin maimaita abunda kikace” “Haba jiqani da kayi” ta bashi amsa kai tsaye tana kunshe abunda ke tunkarota Yanda ta umarta hakan akayi don sauke tan yayi kasa yace “Ina na jiqakin nunamin” Nan ta fara mashi nuni da kirjinta tace “ba gashi ba” Bin wajen ya soma yi da idanu kamar wani maye, tana Ganin haka tasan wayo ya mata daman yayi hakan ne don ya kalli jikinta, gashi bata saka bra bama akan cotton rigar dake jikinta, saurin juya mashi baya tayi ta dafe kirjinta ta fuce daga toilet din afusace. Tana futa ya girgiza kai Har lokacin murmuahi yake yana tunanin abunda asad ya fada mashi lokacin da yake tambayarshi yanda ake yin soyayya, “Oga dole Ka saukar da kanka fa, Ka dawo kamar shekarunku daya d ita, ka riritata sosai, mata Akwai son Suga Ana binsu Ana lallaba su” Murmushi kawai Amar yayi bayan ya gama tunanin kafin ahakali ya soma furta “Ki gama guje gujen ki zaki shugo hannu ne stubborn wifey” Wifey word dinma dariya yake bashi don da kyar ya iya tattara courage dinshi ya koyi fada, tunawa da yanda ya shagala a dubai ya dunga koyan yanda ake soyayya yayi da yanda ake nuna ma mace so, wanna ma kanshi idan ya tuna dariya yakeyi yana mamakin kanshi. Karshe dai shine ya karasa Gyaran bathroom din ya futo, salima ne kawai a dakin ta gama shirya triplet Harta kwantar da Hamid da Hamad, princess ce dai ta rage batayi barci ba itama madara take so don haka ta zauna tana bata kafin ta fuce daga dakin, Kallonta amar yayi har lokacin tana murmushi tace “yaaayaaaan mu…” Ta karashe da shakiyanci tana mashi dariya, hannu ya sake daga mata yace “aikinki nayin kyau sister inlaw” Dariya salima tayi don yanxu wani irin good relationship ne tsakaninta dashi don wani sa’in ita yake kira daga dubai yana tambayarta yanda amra take da abubuwa da take so da Abubuwan da bataso, kusan kullum ma ita ce ke aika mashi da report akan amra, da abunda taci wani sa’in ma Har hotunan amra take dauka ba tare da saninta ba saita nuna mashi. ….. washe gari ammah tasa yar chad ta zo daga chad aranar, abunka da harkar masu kudi da sassafe akayi ma yar chad booking ta taho Nigeria, tana isowa babu wani bata lokacin ammah tayi mata bayanin komai akan komawar amra gidan mijinta, already a shirye daman yar chad tazo don haka babu wani bata lokaci ta fara dirzarta da kayan gyara masu kyau sosai, a cikin package sun datayi mata Harda wankan madara wanda sai yar gata akeyi ma wannan daman ammah ce ta hana ayi mata a kwanakin baya sai idan lokacin tarewar ta yazo, saida ta fara waxing jikinta tasa kafun tayi mata wankan madara Harda gashi, ranar dai amra taga ikon Allah don ta dirzu iya diezuwa fatarta Har tayi jaaa sosai kamar jini zai fita daga ciki, private part dinta kuwa yasha turirin herbs daga chad masu shegen kyau bayan wannan ma haka ta dunga durka mata wani sirrin magungunan su wanda tun bayan datasha da Yan mintuna ta fara jin yanayi ta ya sauya, dropping takeyi madly down there, Basu gama Gyaran ba sai wajen yamma don sun dauka kusan awa uku sunayi, suna gamawa ammah tasa tayi mata henna dinsu, nan ta Zane ta da henna hannu da kafa, ko awa baiyi ya fara maroon yayi ma ta fun hannunta kyau sosai, daman Akwai ta kyawun yatsu dogaye, Suna gama lalle yar chad ta mata turarruka masu kamshi sosai wanda zatayi amfani dasu idan yana kusa, amra dai girgiza mata kai kawai takeyi tana sauraronta saidai bata jin ma Akwai abunda zaisa ta bari yazo kusa da ita balle turaren ya shige shi Har ya susu ce mata. Sanin tana son waist beads yasa yar chad ta taho mata dashi, wannan kam amra taji dadin karbanshi don tana bata tayi mata godiya sosai don tana son kyale kyale irin wannan… Aranar yar chad ta koma chad don a ranar aka sakeyi mata wani booking din tabi flight na dare ta koma bayan ta shaida ma ammah kan cewa Kar amra ta yawaita futa saboda sirrikan dake jikinta na Gyaran jikin masu karfi ne sosai. Washe gari ammah ta hana amra saukowa kwata kwata don ko breakfast ma kaimata salima tayi sama inda ta dunga zuzuta Kyan data karayi cikin kwana daya tal, amra dai babu abunda yake sai tabe baki don bataga amfanin wannan gyara Gyaran ba saidai ta wani bangaren tana jin dadi aranta saboda koba komai ita tasan cewa ita cikakkiyar macece mai ji da kyau da sura wanda tana Ganin da wannan kadai zata Rama abubuwan da yayi mata don tana sane da komawa gidan nashi daya buqaci hakan. Ahaka ta wuni a daki taqi futowa, inda Amar kuwa ya dunga zuba idanu ko zai ganta, karshe ma dai dakinta yayi kokarin zuwa don duba ko dai lafiya, nan ammah ta dakatar dashi don lokacin daya hau saman tana kokarin shiga dakin amra itama, tana ganinshi kuwa babu wani corner corner ta koreshi, bai kawo komai aranshi ba don haka ya wuce bedroom din babies dinshi don kusan kullum sai ya shiga dakinsu yayi spending some quality time with them kafin ya wuce dakinshi ya kwanta. Koda ya koma dakinshi kamar koda yaushe wanka ya fara yin ya sauya kaya zuwa pjs dinshi kafin ya janyo laptop dinshi ya hau kan gadonsa, aiki yake yi but zumudin dake cinshi ya hanashi focusing, shi kadai yasan abunda ke cikin rashi, da haka Har barci ya daukeshi baima gama aikin ba. Washe gari da sassafe ya shirya ya fuce daga gidan, bai tsaya ko Ina ba sai inda suka shirya haduwa shida asad, sun dade sosai inda suka dan Tattauna akan wasu abubuwan daya shafi tsaron a Nigeria kafin suyi sallama. Daga wajen asad gidanshi na larrics ya wuce don duba yanayin gidan don tun last time bayan an gama aikin daya zo bai sake zuwa ba, gidan yayi kyau sosai sai san barka, yaji kayan alatu na zamani wanda sukaci uwar na da, babu abunda aka sauya daya dangancin Ganin gidan sai refurnishing da yasa wasu interior designers sukayi, Sama ya wuce direct, nan ma saida ya taaya yabi dakinshi da kallo abubuwa da dama na dawo mashi, memories din lokacin tarayyarshi da amra ne ya dawo mashi, it was crazy and erotic that day don baya tunanin zai taba iya mantawa da wannan lokacin, Murmushi kawai yayi ya soma rage kayan jikinshi yana Yan wake kafun ya wuce bathroom, bai wani jimaba sai gashi ya futo….. Amra dai yau da faduwa gaba ta tashi, tana kunshe a daki taqi futowa tunda tayi wanka, don sai shugowa su salima sukayi da su Hamid, suna shugowa dakin nata kuwa Tayi saurin karbansu tana jera masu kisses, suna nan zaune ammah ta shugo dakin ta kawo mata wani warm milk, karba tayi ta mata godiya, “ammah nima baza a san min ba” Bugu amra ta kai mata Tayi saurin kaucewa tana dariya Murmusawa ammah tayi kafin tace “kema lokacin ki zaizo sai a baki” Dan tabe baki salima tayi “Ay shikenan nidai wannan warayyar da akeyi mana bana jin dadin ta wallahi.” Dariya ammah tayi “Allah ya shirya ki my dear, zanzo na aurar dake na huta, yauwa Abban ku yace zaizo yau ko?” “Eh yace zaizo kafin su adda su wuce” Wata mutuwar harara amra ta kai mata, saida ammah ta fuce daga dakin tace “ke wai meysa bakida kunya ne?” Turo baki salima tayi tace “Toh me nayi?” Tsaki kawai amra tayi ta ajiye Hamad a gefenta ta shanye warm milk din. “Ina princess ne?” “Tana dakin ammah tana barci” Dan girgiza kai amra tayi alamun gamasuwa kafin ta juya wajen Hamad ta fara mashi wasa…… Yamma nayi wajen karfe shida saiga abbansu yazo, tarba ta mutunci ammah tayi mashi sosai anan sitting room don Har abunci saida salima ta ajiye mashi da lemuka agabanshi bayan sun gaisa da ammah. In kunga babansu amra kamar bashi ba yayi qiba sosai kamar ba labaran ba, sai yanxu nake Ganin girmanshi ya fito sosai, kudi sun zauna mashi, Har lokacin idan zai gaisa da ammah saiya dan dukar da kanshi koyaya ne. Gaba daya saukowa sukayi suka gaisa dashi Banda amra dake kwance a daki saboda ciwon kai data wuni dashi, bata ma san yazo ba, A parlor kuwa gaba daya suna zaune a sitting room Harda Aman wanda yanxu ya daina biye kanshi, don bayan sunyi magana da salima haka ya fada courage dinshi yaje Har gidan gona ya nemi Afuwan Abban su akan abubuwan da yayi mashi, tashun farko labaran ya nuna mashi Ay komai ya wuce daman bai rikeshi da komai, Aman yaji dadin haka sosai don baiyi tunanin haka abban nasu keda sauqin kai ba. Gyaran murya Abban nasu tayi yace “muhammd baya nan ne? Banga sirikinsa Nawa ba?” Ammah ce ta dan murmusa tace “Ay yau tun safe ya futa bai wuni a gidan bama” Sallamar salima ce ta katse su, hannunta rike da Hamad da Hamid, tana karasowa ta mikama Abban su, fuskanshi duake da murmushi ya karbe yace “Masha Allah Yan dugul dugul an fara girma Allah ya Raya” Gaba daya amsawa sukayi da Ameen. Salim ne ya matso inda yake yace “abba yau Zan bika” Sunkuyar dakai labaran yayi yace “Ay bani zaka tambaya ba malam” Sallamar Amar ce ta katse su, anatse yake tafiya cikin kamewa har ya karaso parlorn, yana karasowa ya duka ya gaishe da malam labaran, Cikin fara’a ya amsa shi inda yake tambayarshi ya aiki da hidimar iyali. Basu wani jima ba aka kira sallar magrib don haka suka wuce masjid gaba dayansu achan ma sukayi alwala sukayi sallar isha’i Ammah ma sama ta wuce zuwa nata bedroom din tayi sallar kafin ta futo sanye da hijab ta wuce dakin amra, da sallama ta bude dakin ta shige hannunta rike da wata katuwar paper bag. A zaune ta taddata kan sallaya tana lazimi, karasowa ammah tayi bakin gado saida ta idar kafin ta nannade sallaya ta mike jiki a mace ta karaso bakin gado ta dan duka tace “barka da dare ammah” “Barka dai my dear,zauna” Zama amra tayi tana fuskantarta, “daughter naga Duk kinyi sanyi yau dinnan Akwai abund ake damunki ne? Ko baki son komawa chan ne?” Saurin girgiza kai amra tayi kanta a kasa “ah ah ba haka bake kaina ne kawai ke min ciwo” “Toh Allah ya sawaqa,” Kanta a kasa ta amsa ammah da “Ameen” Shuru ne ya biyo baya kafin ammah ta janyo paper bag din ta bude, wani box ta fara fiddowa ta ajiye akan cinyar amra “daughter ga wannan, kyauta ce dana so na baki tun watannin baya da suka wuce,“ Kallon box din amra tayi kafin ta dago kanta murya ta chan ciki tace “ammah….” “Karki ce komai daughter kyauta ce kawai nayi maki okay?” Girgiza mata kai amra tayi kafin ta sauke kanta kasa “thank you so much ammah Allah ya Kara arziki da budi” Ammah bata amsa ta ba ta fidda wani hadadden laffaya orange color wanda yasha stones sosai, kana Ganin lafayan kasan ba anan akayi shi ba, designer ne mai Kyan gaske, Ajiye mata shi ammah ta gafenta tace “ki shiga ki wanka saiki saka wannan ki sauko Abban ku yazo yana jiranki” Ammah na kaiwa nan ta mike tsaye, “ki hanzarta” “Tohm ammah” amra ta fada jiki a mace, ammah na fita tabi lafa yuan da kallo, hannunta dayasha red henna ta daura akan lafayyan, kafin ta maida hannun nata kan box din, kamar wadda ke jin tsoro haka ta soma bude box din, idanunta ne ya sauka akan tapkekiyar sarkar gold da dan kunne awarwaro Harda zobe dake ta faman sheki, wato idanu tayi waje taba kallon sarkar, wani irin dadi ne ya ziyarceta, babu abunda take a cikin zuciyarta sai godiyar Allah daya azurtata da sury Ka ta gari mai so da kaunarta ada ita ba kowan kowa bace sai gashi lokaci guda Allah ya sauya mata rayuwa. Jiki a mace ta mike ta wuce bathroom tayi wanka a gaggauce Har ta fito daga wankan jikinta a mace yake kamar Ana tura ta, Bata tsaya wani kyale kyale ba ta bude wardrob dinta ta janyo wata atamfar super wax Riga da skirt sai set of bra da pants da under skirt, tana daukowa ta ajiye akan gado ta wuce gaban dresser ta dan goga mai kadan a jikinta, tana gogawa ta wuce gaban gadonta ta soma shirya wa, cikin Yan mintuna qalilan ta gama shirya wa ta Dora lafayan akan atamfar nata, gashinta dake a kwance lub ta kwance ta tattare shi baya kafin ta daura dankwalin atamfar, tana gamawa ta bude box din sarkar da ammah ta bata ta saka sarkar da dan kunnen, Tana gamawa ta rufe box din ta Adana shi cikin bedside drawer kafin ta wuce gaban dresser ta kurama kanta kallo, tayi masifar kyau sosai dukda batayi wani kwalliya ba a fuskanta ba don ko kohl babu a idanu ta, ko a jikinta tana jin rana irin ta yau ta fita daban, sai a yanxu take jin wani iri, Anya zata bishi kuwa? Maysa ma zata bishi?, she’s happy zamanta haka nan daga ita sai yaran ta da ammah babu wnai stress dinshi saidai bazatayi jayyya da maganar ammah ba don haka ta dan fesa ma kanta turare mai sanyin kamshi, tana nan tsaye Salim ya shugo dakin “adda abba yace kizo” “Gani nan” ta amsa shi tana ajiye kohl din data dauka ta dan goga a fuskanta, kafin ta juya ta zura bedroom slippers dinta ta nufi hanyar futa daga dakin nata, Anatse take saukowa kasan harta karaso sitting room, babu kowa a parlorn sai abbansu don haka tana karasowa ta dan duka domin gaishesa, fuskanshi duake da murmushi ya kalleta ya mata nuni da gefen da yake zaune kan kujera, hankali ta tako tazo ta zauna nan gefen nashi kanta a kasa don lokaci guda taji wani irin sauyi a tattare da ita, “Alhamdulillah!!! Godiya ta tabbata ga Allah daya kaddara mana yanda rayuwar mu zata kasance, Aisha!!” Ya kirata anatse, Dan dagowa amra tayi idanu ta Har ya dan fara jaa tace “naam abba!” “Aisha kiji tsoron Allah kina da ilimin addini dana Boko daidai gwargwado, Ina jin takaicin shekarun da akayi mana iyaka dashi, wanda yasa banga tasowarku ba ammah Ina alfahari dake da macen da kika zama, ayanxu ke uwace ga yara har uku wanda suka zama kamar kyautar allah, aisha kiji taoron allah kiyi ma mijinki biyayya karki bani kunya, aljannar ki na kafarshi Wallahi aisha idan kika kuntata mashi bazan iya yafe maki ba, wannan bawan Allahu da mahaifiyarshi sun gama yi mana komai a duniya, maganar da kikayi min kwanaki ta girgiza ni don idan har kika tafi da wannan kudi don a ranki to tabbas kinyi butulci, allah ya rufa maki asiri ya Baki miji na gari ya Baki sirikarta ta gari da bakinki kince min yanda yake kula dake kamar ita ta tsugunna ta haifeki,don haka nake fatan ki faranta ma danta ki mashi biyayya, ki zama madafar da zata sanya mashi nutauwa ki kawo mashi kwanciyar hankali a rayuwarshi don da haka ne kawai zaki saka ma hajiya da abunda tayi mana, I trust you my daughter and I’m proud of you, Ina fatan allah ya baku zaman lafiya ya kore maku Duk wata futina kinji ko?” Amra dake kuka shabe shabe don ba karamin dukan zuciyarta kalamanshi sukayi ba sosai, Hannu abbansu yasa ya goge mata hawayen ya cigaba “kibi mijinki ki mashi biyayya sannan kiyi hkuri a Duk yanda kika tsinci kanki kiji?” Girgiza mai amra tayi tana hawaye Bakinta na karkarwa tama rasa me zata ce mashi, Salima ce ta sauko kasan hannunta rike da hamad da Hamid, gefen ta salim ne shima rike da princess, zama sukayi gaba dayansu nan Abban su ya fara nuna masu girman halacci, waazi yayi masu sosai mai shiga jiki sosai dazai amfani rayuwarsu, amra dai na daga gefe tana hawaye Har lokacin,….. Bayan ammah ta futo daga bedroom din amra dakinta ta wuce direct ta soma dialing contact din Amar, yana daukan wayar tace “idan Ka gama Ka same ni a bedroom dina,” Daga chan ya amsa da tohm kafin ya kashe wayar, Yana kashe wayar ammah ya gaggauta goge jikinshi da towel dinshi, yana gamawa ya tsaya gaban dresser yayi yan shafe shafenshi, yana gamawa ya tsaya baki gado yana kallon kayan dake gabanshi, wata bugaggiyar gezner ce fara tass sai kyalli takeyi, Daukan inners dinshi yayi ya zurasu Cikin Yan mintuna qalilan ya gama shirinsa, Kyan da yayi na daban ne ma yau dinnan kamar wani Sabon ango, fuskanshi fayau, babu abundake kunshe a zuciyarshi sai fargaba Mara dalili, Saida ya gama feshe jikinshi tass da turarukanshi kafin ya zari wayarshi da laptop dinshi ya wuce dakin ammah, lokacin daya futo babansu amra na zaune baima Lura da fitowan shi ba don haka ya wuce sama, alokacin da ya shige dakin ammah a lokacin amra ta sauko kasa wajen babansu. Da sallama ya shige dakin ammah, tana zaune bakin gado har a lokacin sanye take da hijabi, saida ya gaisheta kafin ya zauna, Fada sosai ammah tayi mashi inda ta nuna mashi mahimmacin amra a rayuwarshi da yayanshi, sun dade sosai tana mashi fada mai shiga jiki kafin su fito a tare, Hannunta a cikin nashi suka sauko kasa, zuwa sitting room Har lokacin amra kanta a kasa yake tana hawaye, suna zama ammah ta Dora daga inda Abban amra ya tsaya, fada sosai sukayi masu a tare mai shiga zuciya kafin baban amra yayi masu sallama don kusan karfe Tara na dare. Yana tafiya ammah tace “ya kamar ku wuce kuma don dare nayi sosai” Mikewa sukayi gaba dayansu inda ammah tayi masu sallama daga nan sitting room, saurin rungumeta amra tayi tana hawaye, dabbing bayanta ammah tayi tace “daughter kukan ya isa haka, zai dunga kawo ki ay, gasu salima nan zasu dunga zuwa Ay suma” Ta dade sosai a jikin ammah tana hawaye, Amar dai fucewa yayi ya barsu anan sitting room din, Sallama ammah tayi mata ta wuce sama don itama jikinta yayi sanyi. Ammah na wuce sama suka fito a tare dasu salima da triplets, gaban Ind akayi parking suka tsaya, daya bayan daya amra ta karbi yayanta tana kissing dinsu taba hugging dinsu, tana jin kamar karta tafi saidai bazata iya yi hakan ba, amar dai na daga zaune a cikin motar yana jiranta, ganin lokaci na tafiya ya futo daga motar shima ya karbi yayansa yayi kissing dinsu kafin ya bama su salima suka wuce dasu cikin gida don baya son Ana futa dasu da daddare. Suna wucewa amra Har alokacin kuka takeyi shabe shabe , bai kualata ba ya shige cikin motar tana Ganin haka ta bude gaban motar itama ta shige kafin ya jaa motar suka bar compound din. Tunda suka futa daga estate din babu abunda takeyi sai kuka ahankali, yana jinta Har lokacin baiyi kokarin lallashinba kwata kwata, Har suka karaso gidan shi larrics, yana parking ta bude motar bata ma taaya kiranshi ba ta wuce wajen entrance ta tsaya, saida ya rufe motarshi ya bi bayanta yana kallon yanda take qunquni, Gefe ta matsa mashi ya bude kofar yana budewa ta shige ciki ta tsaya kikam a sitting room kamar wata soja, don haushinsa take ji sosai, ahanakli ya karaso inda take calmly ya soma mata magana “Aisha!!” Bata motsa ba kwata kwata daga inda take harya karaso inda take tana Ganin haka Tayi saurin jaa baya, Murmushi kawai yayi don yasan halin nata zatayi shi kuma baya jin yana da lokacin wannan don haka baiyi wata wata ba ya sungumeta, babu zato ba tsammani ta jita a sama, wutsilniya ta fara yi tana san ya sauketa yaki, karshe ma dai fashe mashi tayi da kukan shagwaba, yana jinta babu abunda yakeyi sai murmushi, bai tsaya ko Ina ba kuwa sai bedroom dinshi tana nade a hannunshi, harya karaso bakin gadonshi ya ajiyeta akai,yana ajiyeta ya danyi baya yace “wait for me here karkiji ko’ina” Wata yar harara ta Galla mashi kuka ya gani saidai kawai yayi dariya aranshi yace “Zaki I kaniyanki ne yau dinnan” yana kaiwa nan ya fuce daga bedroom sun ya sauko kasa, kowani ango yana shugowa dakin Amarya ma da kaza shi kuwa general sai ganinshi nayi da flower, wata katuwar rose mai shegen kyau da tsada ya zaro daga bayan booth dinshi, yana daukowa ya rufe motarshi ya koma cikin gidan, yana shugowa ya rufe kofar mai entrance din ya wuce sama cikin izza da kamewa, Bedroom dinshi ya wuce direct har alokacin fuskanshi dauke da murmushi yana bude kofar yaga wayam,…. [7/11, 11:18 PM] +218 92-2035171: Last Update part 2 Shuru ya danyi son yasan zata iya guduwa don haka ya fuce daga bedroom din ya nufi nata dake next floor yana zuwa ya nufi hanyar bedroom din nata, Hannunshi ya fara sanya akan handle din kofar, yana danna handle din kofar yaji a rufe, shuru ya danyi yasa kunnenshi jikin kofar nan ya soma jin kukanta na Tashi a hankali, Gyara tsayuwar shi yayi kafin ya soma magana “Aisha open up let’s talk” Banza tayi dashi kamar batasan yana yi ba saida ya sake maimaitawa, A taqaice sai ya dauka kusan 30mins yana karanta taki bude kofar saima Kara saurin kukanta da tayi, ranshi ya sosu sosai saidai yana kokarin dannewa saboda ayanxu dole ya lallabata, “okay shikenan ki kwanta ku huta pls ki dina kukan nan” Yana kaiwa nan ya ajiye mata yar bunch of roses din a gaban dakin ya wuce sama zuwa bedroom dinshi, yana shiga bedroom dinshi ya soma rage kayan jikinshi zuwa pjs, kafin ya kwanta ranshi Duk a dagule, dukda yaji zafin abunda tayi mashi hakan baisa yayi gushi da ita ba don yanzu ya koyi yanda zai dunga controlling anger dinshi. Washe gari da safe amma ta aiko driver da breakfast, Haka ya sauko kasan da kanshi ya karba hasket din kafin ya wuce dining dashi, da kanshi ya koma sama zuwa bedroom dinta yayi mata knocking shuru bata bude ba, ya dauka kusan minti goma yana knocking Ganin bata da niyar budea Yasa ya kyale ta ya wuce bedroom dinshi, wanka yayi ya sauya kaya zuwa kamani kafin ya sauko kasan for the second time ya sake yi mata knocking, “Aisha!!!” Shuru babu response at that Point hankalinshi ya gama Tashi don haka yace “dan Allah say something mana? Are you okay” Daga ciki ta amsa shi da “yes I’m okay” Wata nauyyyay ijiyar zuciya ya sauke kafin ya sauka kasa yayi breakfast dinshi yana gamawa ya fuce daga gidan gaba daya don he’s preparing for something. Bai dawo gidan ba sai wajen karfe uku na rana, Yan shugowa part dinta ya wuce yana zuwa yayi knocking Har lokacin bata bude ba saima kukanta daya jiyo, at that point yakai maqura don haka yace “what’s the meaning of this aisha? What is wrong with you? Nace Zan mai wani abu ne ko nayi maki wani abun ne? At least ki fito kici abunci karkiyi ma kanki illa” Shuru tayi banza dashi saima daga karshe yaji tace “ni bana jin yunwa” Shuru kawai yayi ranshi ya sosu sosai don haka ya kyaleta kawai tayi abunda yake so. Bangaren amra kuwa ta zabi zaman dakin ne saboda bata son anything dazaiyi encountering dinta dashi, ga ciwon mara daya dan riketa ya hanata sukuni, Duk wannan magiyar daya dunga yi mata bai sata ta bude kofar bedroom dinba tana zaune a bakin gado wani irin haushinsa takeji Har barci ya kwashe ta, washe gari haka ta lallaba tayi wanka ta sauya kaya zuwa wasu marasa nauyi dake Jere a cikin wardrobe dinta wanda tun last zuwanta suke cikin wardrobe din, tana gamawa tabi lafiyar gado abunta. Tana daga kwance ya sake yi mata knocking lokacin da aka kawo breakfast, harga Allah yunwa take ji sosai saidai taurin kanta yasa taqi futo wan balle taci abuncin. Sai wajen yamma bayan data gama galabaita ta bude kofar ta sauko ta diba abuncin ta koma daki ta sake kullle kofar. After 2days… Haka suka dunga wasan buya ita dashi inda ya kyaleta kawai don baya son takurata saidai Duk Safiya saiya leko bakin kofar dakin nata yayi knocking ya duba lafiyarta, wani sa’in tana amsa shi wani sa’in kuwa bata kulashi haka zai tsaya inya gaji yayi tafiyarshi. A cikin kwanakin kullum amma ke aiko masu da abunci Duk Safiya da yamma. Bayan sati guda zaman dakin ma ya gudureta da kanta ta soma futowa tana saukowa kasan tana shiga kitchen ta dafa ma kanta abunci, don yanxu saidai ya fita ya sayo takeaway ya aje mata nata don baya son ya dunga zuwa gida saboda Kar ammah tayi sensing wani abu dukda ya sayo komai na provisions da za a iya dafawa.. Bangaren su ammah, gidan is so lively, daman gida indai da yara bazai taba zama shuru ba, Salim ya koma school, salima kuwa yanxu itace kamar second mum din triplet, itace cin abuncinsu itace wankan su Dukda sometimes tare da ammah suke yi, don yawanci ma a dakin ammah suke wuni gaba daya, yara dai sai girma suke sai san barka kwata kwata basa koke koken neman uwarsu, daman inkaji yaro na kukan neman uwarshi to fah yunwa ce, su kuwa basa Shan komai sai madara da puddings. Aranar labaran yazo gidan don amsa Kiran da ammah tayi mashi, bayan ammah ta sauko suka gaisa gaisuwar mutunci kafin ta soma magana “daman na buqaci gani Ka ne saboda inason muyi wata magana,” “Toh hajiya Ina sauraronki” ya bata amsa kai tsaye “Dama maganar Salima ne da Aman,” Dan Gyaran murya tayi kafin ta cigaba “Aman maraya ne , nasan kasan tarihin gidan nan basai na dago zancen ba,….Baban aisha Ina neman ma dana Aman auren yarka salima, Ina fatan zaka amince da hakan” Murmusawa labaran yayi kafin ya kalleta yace “hajiya ai kece uwarta kume kece ubanta, komai yana hannunki, Duk zabin da kikayi mata nayi naam da shi, fatan mu Allah ya sanya albarka a cikin wannan” Murmushin jin dadi ammah tayi sosai tace “Nagode Nagode da wannan karamci baban aisha, Allah ya saka da Alkhairi” “Hajiya babu godiya Ay tsakaninmu Wallahi duk abunda kikace hakan za ayi Insha Allah” ……. Saturday morning…. Anatse take saukowa daga stairs, sanye take da Riga da skirt daya kamata sosai chip chip fuskanta fayau sai dan kohl data saka a a idanu ta, anatse take saukowa zuwa kitchen, Kofar kitchen din ta bude, tana bude wa tayi turus ta tsaya Ganin tsaye yana kokarin hada tea a mug,yanda take kallonshi bai shima yake kallonta kafin ta kauda kanta gefe, ganinshi a kitchen din baisa taki karasowa ba don haka ta wuce hanyar pantry ta dauko noodles guda biyu da kwai biyu kafin ta fito, lokacin data fito yana tsaye Har lokacin ya zuba mata idanunshi yana sipping tea din hannunshi, fuskanshi tarr alamun bai dade da Tashi, kallonta ya dunga yi daga sama Har kasa Yan ajin kaunarta da shaawar ta yana double a kanshi, tayi mashi kyau sosai fatarta sai sheki takeyi don sai yanxu ya samu damar yi mata kallo kurulla sosai tundaga sama Har kasa, her body da yanda take komai a natse babu hayaniya is driving him crazy…. Gyaran murya ya danyi Har lokacin yana kallonta bayan ya sauke mug din daga bakinshi yace “good morning beautiful, Har kin gama gudun Nawa?” Dan tsayuwa tayi chak daga dauraye tukunya dake hannunta tayi bata juyo ba haka zalika bata ce mashi Tak ba, “Me zaki dafa mana” ya tambayeta yana ajiye mug din hannunshi kan granite din dake kan table din kitchen, Nan ma bata ce mashi ci kanka ba saima cigaba da abunda takeyi tayi, ganin haka ya sashi cewa “Wifey bazaki kulani ba?, Wai har yanxu hukuntanin akeyi haka? Ya kamata a yafemin haka nan mana, Wallahi nayi regretting Duk abubuwan da nayi abaya” Yana kaiwa nan ya soma takowa inda take, Lola in tana tsaye a bakin plate cooked gas tana kokarin daura pot din akan plate din, Murmushi kawai tayi don tasan daman abunda yake so kenan, yayi mata dadin baki saboda ya samu kanta cikin sauqi toh kuwa hakan bazai taba faruwa ba, Duk a tunanin ta taba ta zaiyi, abun mamaki kuwa sai taga akasin haka don yana zuwa dan da ita bai taba ta ba ya dan tsaya daga bayan nata yace “I know what you’re thinking right now, inason ki san cewa bazan Kara takura ba sannan bazan fasa baki hakuri ba because I mean it, I want us to work this out, please..” Yana kaiwa nan ya wuce ya ajiye mug din kan sink kafun ya fuce daga kitchen din Yana futa amra ta tabe baki tabi bayanshi da kallo Har fuce babu abunda yake Raya wa a zuciyar ta sai “hmm tanan Ka bullo kuma, Wai ni zaiyi ma dadin baki, idan har kaga na sauko da wuri ba sunana aisha ba” Tana gama tunanin nata ta juya ta kunna gas din. Koda ta gama dafa lafiyayyiyar indomie din parlor ta dawo ta zauna ta kunna tv, sai a lokacin ta lura da nan ma an sauya komai ba dakinta kadai ba don komai dake dakinta saida aka sauya zuwa sabbi daga kan gadon zuwa carpet da sauran abubuwan dakin, nan ma parlor an sauya komai zuwa sabbin kuka wanda suka fi wanchan kyau sosai, Gyara zama tayi ta fara cin indomien saida ta cinye tass ta rage kwai daya don ta cika cikinta sosai kafin ta mike ta wuce kitchen ta wanke plate din da mug din daya sha tea kafin ta dawo kitchen din ta zauna…. Karfe sha biyu daidai ya fito daga part dinshi, ahankli yake saukowa babu abunda yake sai kamshi, hannunshi rike da wayanshi sanye yake da kananun kaya as usual kamar koda yaushe, fuskanshi na nan yanda take, Tundaga bakin stairs ya hangota a kwance akan doguwar kujera tana latsa waya hankali kwance, Karasowa yayi har inda yake bata ba lura dashi ba don waya take daga kwance “salima meysa yake kuka? Kin bata abunci kuwa” Amra ta fada Har lokacin wayan na hannunta don ta saka wayan a speaker Daga chan bangaren salima ta amsa ta “Adda Wallahi rigima ne, yanxun nan ammah ta gama bata abunci” “Kinbar ammah da hidimansu ko?” “Ah ah Wallahi, na dan shiga bathroom ne, kinsan yanxu mun koma part din ammah” “Ina hero’s dina? Kai Wallahi I missed them so much, inason ganinsu Wallahi” Amar ne yayi gyaran murya wanda yasa ta waigo ta ganshi tsaye, “kinason akawo su ne?” Ya tambayeta, banza tayi dashi kafin tayi sallama da salima ta kashe wayar. Bata kalleshi ba ta cigaba da kallon tv, Yan a Ganin haka ya dan hade rai don baya son yanda take banza dashi, idan zaiyi magana goma bazata ce mashi qala ba, “Zan futa yanxu, zaki buqaci wani abun ne? Do you need anything?” Ya tambayeta sounding very serious, Tana jin haka ta dan dago ta kalleshi , “bana buqatar komai” Tana karashe wa ta kauda kanta gefe Yana ganin haka ya girgiza kanshi kafin ya dan tako inda fuskanta yake, abunda bata taba expecting ba a wannan lokaci, sai jin lips dinshi tayi a kumatunta both sides, saurin runtse idanunta tayi sosai don kamshinsa daya bugu hancinta hade da kamshin breath dinshi da suka bugeta, “take care of your self bazan dade ba Zan dawo” yana kaiwa nan baima tsaya jin abunda zata ce ba ya fuce daga sitting room din, gaba daga amra sandarewa tayi, she can’t lie wannan peck din ya shige ta sosai, Harya fuce tana jin presence dinshi da tausasan lips dinshi akan kumatunta….. Tana nan zaune tana latsa waya tana duban hotunan da sukayi da triplets dinta lokacin birthday dinsu, babu abunda take sai murmushi musamman idan tayi playing videos dinsu, tana nan zaune saida lokacin sallah yayi ta mike ta wuce sama… Bayan futar Amar daga larrics bai tsaya ko Ina ba sai taura estate don kusan kullum sai yazo gidan ya duba yayanshi, ya dade sosai a wajen su don sai wajen yamma likis ya futo daga gidan, yana futowa daga taura estate ya wuce shopping mall, don wunin ranar da amra yayi shi, sayyayyan kayan girke girke yayi mata ya karo wasu provisions din da yawa Duk wani abunda zata bukata Harda frozen namomi babu abunda bai sayo mata ba, Saida ya shake motar da kayyayki kafin ya wuce gida, a hanyanshi ta zuwa gidan ma saida ya tsaya ya saya masu grilled chicken kafin ya wuce gidan, lokacin daya karaso gida Har anyi Kiran sallar isha’I don haka ya bude bayan yasa securities suka shiga da kayayyakin saida suka ajiye komai kafin ya wuce masallaci. Saida aka idar ya fito ya shige cikin gidan, lokacin daya shiga sitting room babu kowa a kasan don haka ya wuce sama ya watsa ruwa ya sauya kaya kafin ya sauko zuwa part dinta, Knocking ya danyi fir a seconds, baiyi gangancin bude kofar ba saida ta tako da kafarta ta bude kofar, kallonta ya tsaya yi kafin ya kauda kanshi, sanye take da hijab Har kasa da alamu bata dade da idar da sallah ba. “Muje kasa na kawo provisions inason muyi sorting dinsu” Kallonshi ta danyi for a seconds fuskanta babu wani fara’a ta dan tabe baki kafin tace “Ina zuwa” Tana kaiwa nan ta rufe kofar ta shige ciki, Shima kasa ya sauko ya zauna akan kujera yana jiran saukowa ta. Yan anan zaune saida ta duaka kusan minti ashirin kafin ta sauko, sanye take da Riga da wando na barci wanda yayi mata cif, kanta ta nade shi da hula hannunta ta rike wayanta dashi, babu abunda yake sai baza kamshi don da alamu wanka tayi kafin ta sauko tana saukowa kasan, tana karasowa Ind a yake ta tsaya kikam bata ce mashi komai ba, Already tundaga kan stairs din ya hango ta kafin ya kauda kanshi, ganin harya karaso batace mashi komai ba ya sashi mikewa ya fara duban ledojin yana shugowa dasu kitchen, tana Ganin haka itama ta soma diban ledojin tana nufa kitchen din dasu, yana hangota kuwa yayi saurin amshewa yace “just wait for me inside the kitchen let me do the job of packing it” Yana kaiwa nan ya fuce daga kitchen din, da mamaki take kallonshi, Wai Anya kuwa? Kodai he’s possessed ne? Ta tambayi kanta,, tana cikin wannan nazarin sai Gashi ya dawo da wasu ledojin, haka ya dunga fita yana shugowa dasu akan idanunta saida ya gama tass ya rike kugunshi yana kallonta “Wai ashe it’s not an easy task, now it’s your turn, saiki fadi abunda Zan tayaki” Kauda kai amra tayi bayan ta gama sauraron nashi bata ce mashi komai ba Har lokacin fuskanta babu yabo ba fallasa, haka ta fara bude ledojin tana sorting dinsu ba tare da tace mashi komai ba, “wifey let me help you out” Kai tsaye tace “ka barshi Zan ita ni kadai” “No bazan barki kiyi ke daya ba aikin da yawa zaki gaji, let me help you please” ya karashe yana kashe mata murya wanda yasa batama san tace mashi, “okay Ka saka waennan a fridge” Murmushi kawai yayi don yanxu karantarta yake sosai yana Ganin abunda yake sosai don Ganin abunda yake so da how she react on abubuwan da yake mata. Yau saiga General guda Ana sorting abubuwa a fridge da freezer, dukda ba magana take mashi ba yaji dadin yanda suke ayyuka atare yana taimaka mata Har suka gama sorting komai, tana wanke hannunta ta fuce daga kitchen din, shima hannunshi ya wanke a gaggauce kafin ya futo, lokacin harta kai stairs yayi saurin cewa “wait… ga grilled chicken na sayo” Dan tsayuwa tayi kafin ta dan juyo tace “na koshi saidai zuwa gobe” Tana kaiwa nan ta wuce sama abunta. Ak hanata tafiya ba don haka ya juya wajen dining ya dauka kadan ya wuce dashi kitchen ya saka a cikin fridge don shima a koshen yake…. The next morning…. Da kanta ta Tashi ta wuce kitchen tayi masu breakfast, da farko cikinta kawai taso dafama sai kuma daga baya ta danji babu dadi don koba komai gidan shi take zaune don haka ta daga hardashi ta ajiye mashi a dining ta wuce sama zuwa dakinta. Amar kuwa sai wajen karfe goma sha daya ya Tashi, wanka kawai yayi ya sauya kaya zuwa na zaman gida kafun ya fuce daga bedroom din, Kamar kullum bai tsaya ko Ina ba sai kitchen ya hada tea ya fito, da mamaki idanunshi ya sauka kan dining data jera plates din abunci akai da flask sun ruwan zafi mai kyau, ahankali ya soma takowa fuskanshi dauke da murmushi ya soma bude plates din, English breakfast ne tayi pancakes da sausages sai oatmeal a cikin wnai bowl a gefe, saurin ajiye cup din tea din dake hannunshi yayi ya zauna ya fara cin breakfast din, Shida baya cin abunci sosai sai gashi ya tashi da abuncin tass bai rage komai ba, yana gamawa ya dauka plates din da bowl din ya aje a kitchen, Har zai futo yaga ko’ina clean don haka ya wanke plates sun da kanshi don baya son yana bata wahala…. **** Zaune take a bakin gado tana yanke farcenta incoming call ya shugo mata, cikin hanzari ta dauka wayar Ganin sunan anty Madina, Da sallama amra ta dauka wayar tace “anty Madina……. Kun manta dani sai yau” “Sorry my dear Wallahi na shiga busy kwana biyu, na dawo fah, nazo yin wani aiki ne ammah Zan koma,“ “Dan Allah kin dawo? Kai ammah naji dadi sosai” amra ta amsa ta Dariya Madina tayi kafin tace “Ay dazu na kira hajiya mu gaisa, take shaida min kin tare ma, Toh Masha Allah naji dadi kinyi abun arziki kenan? Na dauka zakiyi taurin kan maki ne” Dan turo baki amra tayi kamar taba gabanta “kai anty Madina, nidai yanxu yaushe zakizo?” “Ki tura min address din gidan Zan shugo gobe Insha Allah,” Madina ta amsa ta daga chan bangaren wayar “Toh shikenan anty Madina sai kinzo” Sallama sukayi kafin amra ta kashe wayar, ta cigaba da yankan faratan nata. Karfe buyer na yamma ta sake saukowa kasan don dora dinner, sanye take da doguwar rigar atamfa tayi mata kyau sosai don yanxu tafi saka su sosai ba kamar da ba da take yawa saka doguwar rigar abaya, Wayanta na gefenta ta kunna wata slow music mai dadin saurare don tafi kaunar sauraron irin wannan wakokin don suna bata nishadi sosai, haka kawai saita tsinci kanta tana murmushi idan tana sauraron wakar. Anatse take komai bayan ta fidda veggies din da zatayi amfani dashi, cikin kwarewa take Sarrafa girkin nata tana dan takawa, gaba daya ta gama shagala a cikin wakar tana miming “love me like you do love love love me like you, touch me like you do touch touch touch like you baby” Amar dake saukowa daga sama tundaga stairs ya soma jin kamshin abunci ta daya bade duka gidan, daman da yar yunwar shi ya sauko kasan don haka bai tsaya ko Ina ba sai kitchen, lokacin daya shugo kitchen din turus yayi yana kallonta, wani irin murmushi ne ya kubce mashi akan kyakyawan fuskanshi lokaci data daga wooden spatula da take juya abunci dashi tana rausaya “love me like you do baby….oh touch me like you do baby” Kama habar bakinshi yayi yana admiring dinta Har baisan lokacin da dariya ya kubce mashi ba, a furgice ta juyo don bata san da tsayuwar shi a wajen ba, bin kykyawar fuskarshi ta soma yi da kallo, inda yake shafa sajensa yana bitting lower lip dinshi harya shigo cikin kitchen din yace “daman jin iya waqa haka? Looks like you’re enjoying your moment ki cigaba da abunki please Inason gani” Wata irin kunya ce ta luluba ta saidai da yake ita din Akwai kafiya don hakan ta matse fuska ta kashe waqar gaba daya ta fara kokarin futa daga kitchen din, saida tazo dab da Ind a yake ya sanya hannushi ya rike hannunta gentle ya soma magana anatse “oh noo please, saboda nazo ne zaki gudu? Bari na futa tohm ki cigaba da abunki” yana kaiwa nan ya fuce daga cikin kitchen din. Bun bayanshi tayi da kallo harya fuce kafin ta koma bakin gas cooker ta tsaya tana wani tunani….. Koda ta gama dafa abunci, a cikin warmer ta zuba mashi ta wuce dining ta ajiye mashi kafin ta wuce kitchen din, tana shiga ta fiddo da plates da serving spoon da cokali Harda juice mai sanyi a jug kafin ta futo ta sake jerawa a dining din, already an kira sallan son haka ta tattara kitchen din ta wuce sama, sabon wanka ta sakeyi kafin ta dauro alwala, tana futowa ta shirya a gaggauce ta zura hijab dinta ta fada kabbara, saida ta tsaya tayi sallar isha’i tana idarwa ta mike tsaye ta janyo wayarta ta fuce daga dakin, anatse take saukowa kasa harta karaso wajen dining din, Duban abunci da zai ishi cikin ta tayi tana gamawa ta nufi hanyar stairs, a daidai nan ya shugo cikin gidan anatse, daga nesa ya hangota harta wuce sama, Shima bai hau saman ba saida ya tsaya ya ci delica dun data daga masu kafin ya wuce sama, Part dinta ya fara tsayawa yayi knocking, tana budewa ya kalleta daga Sam shar kasa, sanye take da wasu silk kayan barci pink doguwar Riga, kanta babu wani dan kwali, Skin dinta sai sheki yakeyi wanda yasa ya kasa duake idnaunshi akanta, saida ta kafe shi da ido tace “Yadai?” “Sorry uhm, Zan ita samun coffee please” Gyra tsayuwar ta tayi sai kawai wnai irin murmushi ya kubce mata kafin ta hade rai, “wato yana son yayi using trick dinshi na kai mashi coffee daki kenan? Lallai ma ya…” Katse mata tunanin nata yayi ta hanyar cewa “idan zai samu ki ajiye min akan dining Zan sauko na dauka thanks wifey, goodnight” Yana kaiwa nan ya wuce sama, da mamanki take kallon shi harya bace mata da gani, meysa Yanxu Duk abunda taje tunanin akai bashi yake yi ba? Kodai wasa yake mata da tunaninta ne? What sort of game is he playing yanxu kuma” Haka ta tsaya tana tambayar kanta ganin babu mai bata amsa yasa ta rufe dakin ta wuce cikin bedroom din, Daukan plate din data gama cin abunci tayi ta sauko kasa, within 5min ta hada mashi coffee a cikin mug, tana gamawa ta ajiye mashi akan dining kafin ta wuce daki ta rufe kofar ta ta kwanta abunta. Amar dake tsaye a dakin sa tsawon minti goma yana zarya hoping zatayi tunanin kawo mashi daki saijin shuru yayi, Murmushi kawai yayi yana tausasa kanshi don baya son takurata don haka ya sauko kasan da kanshi, yana zuwa kuwa ya tadda ta hada mashi coffee din ta ajiye kamar yanda yace, daukan coffe sun kawai yayi ya wuce sama yana cije lebe yana murmushi, Washe gari sunday, baije ko’ina ba yana zaune a gida, kwata kwata baima ganta ba yau da safe don bata sauko ba, yana shirin hawa saman ne saigata ta sauko kasa, sanye take da abaya yau, tayi kyau sosai don ko mayafin abayar bata saka ba, fuskanta fayau babu komai akan fuskan nata, Batama Lura dashi ba din haka ta wuce kitchen ta hada tea ta fito tana ya tsine fuska, Tana shirin hawa saman ya tako inda yake sai alokacin ta Lura dashi ma “good morning, meysa baki sauko da wuri ba yau?” Wani irin kallo ta mashi kafin tace “banyi raayin sauko wan bane” Tana karashe wa ta dan cije Bakinta saboda ciwon marar data Tashi dashi dukda yanxu ciwon ya ragu sosai ba kamar da ba, Dan shuru yayi kafin yace “are sure you’re okay?” “If I’m not zaka ga na sauko ne? Waima tsaya meysa zaka damu?tun adaa baka damu ba sai yanxu ne zaka dunga nuna min Ka wani damu dani, nifa bari kaji Wallahi I hate abubuwa da kakeyi, stop pretending to be nice baya maka kyau ma, Ka koma yanda kake kawai don ni ban ganema wannan actions din naka ba” Knocking din da akayi ne yasa ta dan jinkirta kafin ta gifta ta gefenshi ta wuce sama abunta, yana kallo ta wuce sama baice mata komai ba haka zalika Baiji haushin ta ba saima murmushi kawai yayi ta gefen baki “I never knew masu shuru shurun nan rigima ne dasu” Wani knocking sun aka sakeyi wanda yasa ya wuce wajen kofar, yana bude kofar yaga security a tsaye “morning sir, Akwai wata baquwa tace she’s here to see ma’am” “What’s her name?” Amar ya tambaya “Take sunanta Madina” Shuru Amar yayi don kamar ya san sunan saidai bai gane ko wacece ba don haka yace “okay let her in” Yana kaiwa nan yabar kofar a bude, nan amra ta sauko hannunta rike da cup din data hau saman dashi, kitchen ta wuce direct ba tare da ta kalleshi ba, tana futowa daga kitchen din ta nufi janye stairs, saurin tsaidata yayi “I’m sorry if na bata maki rai okay? Bakyason Ina tambayar lafiyar ki ne?” “Yes please, bana son waennan Abubuwan da kake yi, stop being nice to me tunda I didn’t ask for it,” Marairaice fuska yayi yace “Tohm na bari kin hakura?” Ya tambayeta yana kallonta, Gyaran murya da akayi ne yasa suka saiga gaba dayansu, Madina da tun da suka fara magana ta shugo, ta tsaya daga bakin kofa, tana kasa motsawa saboda wani irin tukukun baqin ciki daya turniketa akan abunda amra keyi, bata taba sanin amra bata da hankali ba sai yanxu, namiji na binki kina yin abunda kikaga dama Wai Harda ya daina nuna kulawar shi a gareta abunda mata da yawa suke lacking a gidajensu kenan ita kuwa da Allah ya bata shine take neman yin iskanci, babu abunda Madina keyi sai cije lebe tan takaici ta, Ganin tana shirin tafka shirme yasa Tayi saurin gyara murya, Wani irin murmushi ne ya lulube amra wanda Har hakoranta saida suka futo waje, cikin saurin ta matsa ta gefen ta tunkari inda take “anty Madina… sannnu da zuwa” Tana karasawa ta rungumeta, Madina dai babu abunda yake sai yaqe don bata son ya gane taji maganar da sukeyi shida amra, “yau gani a gidan amarya,” “Welcome shugo daga ciki mana,” Amar daya tako sitting room ya zauna kallo daya yayi masu ya kauda kanshi gefe, suna gab da wuce shi Madina ta tsaya tace “Ina wuni baban triplets” Kai tsaye ya amsata ba tare da ya juyo ya kalleta ba “lafiya lau Alhamdulillah” Sama suka wuce inda amr ta jata Har zuwa bedroom dinta Har lokacin murnar Ganin ta take, Suna shiga daki Madina tayi saurin ajiye handbag dinta a gefen gadon amran tare da wayarta da mayafinta gaba daya kafin ta fuskanshi amra “Aisha please ki fada min dan Allah meke damun brain dinki ne? Ke ko Anya kinsan darajar aure kuwa? Wallahi azeem ban taba sanin bakida hankali ba sai yau,” “Anty Madina me nayi kuma” amra ta fada tana tabe baki Janyo hannunta Madina tayi don ta mike ne da zummar dauko mata drinks “Kinga zauna, nan gefe tukunna,” Nunfasawa Madina tayi tace “fada min? Ya rayuwar auren ku take? Kinyi amfani da was in dana tura maki?” Shuru amra tayi kafin tace “anty Madina I’m not ready gaskia, nan huce ba Har yanxu” “Aisha kiji tsoron Allah, Wallahi azeem mala’iku na tsine maki, Allah yana fushi dake, ke hatta sallar ki bata karbuwa akan Abubuwan da kikeyi, ke wai meke damun kanki? Are you sure bakida aljanu?” Jikinta ne ya danyi sanyi “bani da komai Wallahi” “Toh meysa kike yin haka?” “Ni Wallahi haushinsa kawai nake ji akan abubuwan da yayi kin abaya “ “ uban yayan kine fah? Mijinki ne fah? Ke bakya yafiya ne?” “Ina yi” amra ta amsa ta “Toh yanxu me kike so? Auren nashi ne bakya so?” “Ah ah ni kawai dai….” Saurin katseta Madina tayi “Wallahi yanda kika san na kwade ki haka nake ji, kaii kin bani kunya Wallahi” Ganin Madina ta dau da zafi yasa amra tace “dan Allah kiyi hakuri, ni na kasa gane dalilin da yasa ni jin kasa gane abund ake raina, it’s so hard…” “To forgive him or what?” Madina ta katse ta da tambayar “Yes, ni inajin kamar pretending yake yi” Hannunta Madina ta rike “dan Allah ki sauke kanki haka, yau watanni Nawa yana fama dake kinji dan Allah indai kin dauke ni a matsayin yar uwa kuma kinsan bazan taba cutar dake ba Ina rokonki da ki sauke kanki kiyi abunda ya dace plss” Madina ta fada mata cikin lallami don amra saida haka, Sauke kanta kasa tayi tace “Toh anty Madina zanyi” “Promise me” “Toh anty Madina promise” Murmushi Madina tayi tace “kinga yanda kika Kar kyau kuwa shiyasa naga ya kasa dauke idanunshi akanki dukda kina mashi hauka,” Dariya amra ta danyi ta waske zancen “me Zan kawo maki Kisha?” “Kinga dawo tukunna, wannan sai anjima, yanxu zo ga tsarabar danayi maki alkawari,” Jakar da Madina ta shugo dashi ne ta bude ta zazzaga mata akan gado, set of wasu matsiyatan hadaddun English wears ta sayo mata masu kyau daga uk kusan Kala biyar Riga da wando da dogayen riguna gefe kuwa wani turare ne mai suna let’s meet mai shegen kamshi Kallon kayan kawai amra tayi kafin tayi mata godiya “Kinga nasan halinki in kinsan bazaki saka ba Zan kwashe kayana” “Wallahi Zan saka” amra ta bata amsa tana dariya Hira sukayi sosai inda Madina kw nuna mat Wai abubuwa sosai daya kamata ta dunga yi, sai wajen yamma likis tayi mata sallama t wuce gida. The next day…. Bata Tashi da wuri ba sai wajen karfe sha biyu, Wayanta ta fara duba nan taga videos din babies dinta da salima ta tura mata, tunda ta kalla videos sun mood dunga ya sauya zuwa na farin ciki, she’s so happy Ganin yanda sukayi wayo sosai, Ganin lokaci na tafiya tana daga zaune yasa ta mike ta wuce bathroom Ci kin Yan mintuna kalilan ta futo daga bathroom , agurguje ta shafa mayukan ta ta fesa turare kafun ta wuce closet dinta, harta janyo abaya idanunta y sauka kan kayan da Madina ta kawo mata, wani tunani ne yazo mata “let’s test him first” Ta fada ahanakli tana murmushin mugunta kafun ta janyo wata arniyar rigar, Saida ta feshe jikinta da turaren let’s meet din da Madina ga kawo mata kafin ta fara kiciniyar saka yaloluwar rigar Gaba daya riga kasa gane gabanta tayi da bayanta haka sai ta samu ta zurata da kyau son ta kamata sosai don Har ass dinta na lobawa a jikin rigar, Tunda ta daga nake kallonta Ina Masha Allah, she look so sexy a cikin rigar, gaba daya rigar ko knees dinta bata kaiba, a gaban kasan rigar an yanyanka rigar ya zama kamar taliya, gaban rigar kuwa anyi amshi v neck daya fudda cleavages dinta sosai, hannun rigar kuwa dan micici ne, fadin irin kyawu datayi a rigar ma bata lokaci ne, daukan wnai band tayi akan dresser ta makala akan gashin ta, yanda yake motsa jikinta ma dakyar yasa taji kamar ta cire rigar saidai tunawa da kudurin dake ranta yasa ta daure kawai, dan kohl dake gaban dresser ta duaka ta goga a idanuta tana ajiye kohl din idanu ta ya sauka kan anklet dinta, wani murmushi ta sauke wanda ita kadai tasan maanarsa, Babu wani bata lokaci ta saka anklet din ta fito da daga dakin hannunta rike da waya, kasa ta fara sauko ta wuce kitchen ta danyi toasting bread da tea, bata motsa ko Ina ba anan taci kayanta kafin ta fuce daga kitchen din, ta dawo sitting room ta zauna,tasan yana futa Duk mondays don haka bata kawo yana nan bama. Daga dan nesa ta hango kura akan tv stand dama tv din, don haka ta mike tsaye ta wuce kitchen, duban glass cleaner ta fara yi ta dade a kitchen din har Allah yasa ta gani, Nan ta fiddo shi da towel ta fito zuwa parlor kanta a kasa, Amar da saukowan shi kenan daga sama hannnuanhu rike da waya don kwana yayi da ciwon kai wanda yasa bai futa ba, Yana daga zaune a sitting room yana kokarin chanza channel din data saka yajiwo kamshinta, hade da karar anklet din kafarta wanda ke tafiya dashi, baya son kallonta don a cikin wani yanayi yake daga Daren jiya zuwa safiyar yau bai waiga ba harta karaso parlor din, nan idanu ta ya sauka akanshi, shima at that time ya juyo ya kalleta, wani irin bugu zuciyarshi tayi dayasa ya dafe kirjinshi, ahanakli ya soma furta “ya Allah a cikin zuciyarshi, Nunfashinsa kiris ya raye ya dauke ganinta kawai da yayi, she look so so mad!!! Daya sa wasu tsuntsayen dake kanshi suka fara zagaye kwakwalwarshi, kallonta yake yi kamar zai cinyeta tundaga sama Har kasa, santala santalan cinyoyin sun bayyana akan idnaunshi wanda yasa eyes balls dinshi suka fara wani irin ruwan jaraba, maida idanunshi yayi kan cleavage dinta, nan idnaunshi ya sauka akan peak din peaky boobies dinta wanda da gangan taqi saka masu bra…. Kiris ya rage bai saki miyau ba daga bakinshi ya hadiye shi, amra kuwa tunda taga irin kallon da yake mata nan take ta wnai farin ciki ya ziyarceta ganin hadin datayi mashi yakai inda take so, Amar dai kasa motsawa yayi balle ya fidda nunfashin kirki Har saida ta wuce ta gabanshi ta tsaya gaban tv ta dan duka da gangan ta ajiye cleaner din, Wata irin shakuwa ce ta sarke shi kot kot, ciki azaba ya dafe wuyanshi tare da gabanshi daya mike tal kamar yaqi, amra dai babu abunda yake sai murmushi tana jin yanda ya sarke kuwa ta kyalkyale da dariya kafin ta fara goge tv stand din, yanda take juya jikinta ma dole hakan yayi mashi illa, Ganin tana neman kasheshi da ranshi yasa ya mike azafafe ya wuce kitchen ya dauka bottle water Har lokacin hannunshi na rike da wandonshi ya dafe abar Tashi. Saida yasha ruwan sosai kafin ya yarda gorar ruwan, gaba daya ya gama futa hayyacinshi, Yana yaddawa ya runtse idanunshi yana tariyo moments din, fitsari da nunfashi yayi “noo I can’t take it anymore” Yana kaiwa nan ya wuce parlor Har lokacin goge gogenta take, gadan gadan ya taho Har inda take ya tsaya a bayanta, tana jin haka tace “I knew it daman,” Bata gama tunanin ba taji ya kamo kugunta ya manna da gabanshi a tsakiyan ass dinta yana matso da ita sosai zuwa jikinshi, “baby….you look so hot!!!! I can’t take off my eyes darling” Ya karashe yana sauke mata nunfashi a wuyanta, gabanta ne ya soma bugu lokaci guda, Kokarin kwacewa ta soma yi saidai babu haki don riko ya mata mai kyau ma kuwa, ganin haka yasa ta juyo ta fuskanceshi, hakan ya bashi damar Ganin cleavages dinta da kyau da boobs dinta , wani irin wahalallan miyau ya hadiye da kyar kafin ya soma shafa wuyanta, saurin hana kanta tsoron daga soma shiga tayi ta kalleshi “daman nasan you’re just pretending…” Ay baima sauraronta sai kallon Bakinta da yakeyi idnaunshi sunyi jaa sosai, babu zato ba tsammani taji bakinsa cikin nata at the same time ya dauketa gaba dayanta da hannunshi biyu ya saqalo da kafafunta in between, amra dai kasa hana shi tayi don saida ta ga idanunshi fargabar da takeyi ta dawo mata sabuwa, tunda ya kinkimeta bai sauketa ko Ina ba sai kan kujera 3 seater, ya dan rankwafo akanta bai sauke mata nauyi ba. babu abund ake Tashi sai groaning da yakeyi kamar zaki, Amra dai lokaci guda ya nemi ya duake mata tunanin ta gaba daya don wani irin zafafan kisses yake ma fuskanta da lebe ta, idan ya saqalo harshen shi ya janyo nata saiya tsotse tass kafin ya zame bakinshi, wani irin hit deep French kiss yake bata wanda ya fara fiki ta kwakwalwarta saida ya dan jinkirta idnaunshi yayi jaa yace “I’m sorry baby, inason nayi abunda yafi haka please,kinji…” Sai a lokacin Bakinta ya bude “daman nasan jikina kake so ba ni din kake so ba, now Ka fito fili Ka nuna min” Runtse idanunshi yayi kafin ya bude ya shafa fuskanta “baby why are you like this? Wanna Fah hakki na ne? Meysa kike haka ne?” “Ni Ka dagani dan Allah” “No I won’t, saikin fada min meysa kike hukunta ni haka, Ay ba laifi bane idan na buqaci matana is my right” “I don’t bloody care, ni Ka daga ni” “Toh Ay kuwa baki isa ba, I need you please ki daina haka karki hanani hakki na” Yana kaiwa nan ya maida bakinshi yana kissing dinta, saida yayi mai isarshi Har ya soma jin nunfashinta na daukewa, bai fasa ba haka ya cigaba saima hannayenshi da suka soma aiki a jikinta, abunda yake mata is just pure love making, playing with her passionately, hannunshi bai sauka a ko’ina ba sai kan boobs dinta, dan matsa su yayi yaji laushinsu wanda ya sashi yar yin kara, amra kuwa wani dan vibration ne ya soma shigenta, don lokaci guda wani irin dadi ya ziyarceta, Hankalinta bai fara guje wa ba saida ya zame kayanta tass ba tare da saninta ba, rigar ce dai bai sauke ta Har kasa na ya barta a wajen kwankwasonta, Tunda idnaunshi suka sauka kan boobs dinta komai ya karasa kunce mashi akai, daya bayan daya ya fara basu hand work kafin ya kaisu bakinsa, amra da ta rufe idanunta ta rasa abunda gaba daya yana neman tayar mata da hankali da abubuwa da yake mata bashi ta kasa hanashi lokaci guda, hankalinta bai gama gushewa ba saida taji saukan lips dinshi akan nipples dinta, wani irin gantsarewa tayi ta kwala Kara “arhhhh Ka….ba..ri” Yana jin haka ya cigaba da aiki bai saurarar mata ba, hannushi da nakan nippie din day akuwa yana yana cikin bakinshi, saida yayi mai isarshi harta fara futa hayyacinfa kafin ya zame bakinshi ya fara bin jikinta da kisses at the same time yana zame kayan jikinshi, yana cire rigar Tashi ya watsar gefe, amra dake neman comfort batama san ta daura hannunta kan kirjinshi ba, lamari dai ya dau zafi don gaba daya sun fita hayyacinsu, amra dai gaba daya jikinta ya gama saki, hankalinta ya Tashi sosai don yanda urge dinta ya tunkaro ta kamar zata zauce, Amar dai tuni ya Karanceta din haka ya dunga bata wuta babu sassauci. Sakin boobs dinta yayi ya danyi baya kadan ya fara sauke mata kisses akan flat tummy dinta while hannunshi na sauke rigar Tata gaba daya, Ahanakli yake yin kasa yana bin thighs dinta da hit kisses, yana sauke rigar kuwa ya dan yi gaba ya zuba ma vulvo inta idanu, gaba daya wandon ta ya jike jagab kamar tayi futsari, wani irin murmushi ya sauke don ya gane ga hau network don haka baiyi wata wata ba ya Dora bakinshi akan pants din nashi tayi sniffing wajen, take amra ta wangale idanunta hannunta na karkarwa, Hannunshi ya maida kan pant din nata kamar mai jin tsoro kafin ya sauke shi kasa, Yana saukowa yabi v dinta da kallo, wajen sumul babu gashi sai sheki yakeyi ga wnai kamshi dake fita daga wajen at the same time ruwan niima na sauka daga wajen, Kamar Ana fuzganshi haka ya tura fuskanshi wajen ya soma bata mad head…. Amra dai babu irin ihun da batayi ba akan ya kyaleta yaki, karshe ma sai nishi ta koma yi kamar mai naquda, saida ya kaita maqura kafin ya kyaleta ya hauro zamanta da kyau ya sauke wandonshi, Baima tsaya wnai tunani ba ya daga kafanta daya yayi rounding akan kugunshi while dayar ya damke ta don baya son ta nemi guduwa don yau kan saiya je inda yake don zuwa in a haka ba za a samu damuwa… Ahanakli ya fara zuwan mata saidai kamar last time yanxun ma a rufe take tamm, Attempt ya sake for the second time nan take ta dake hayyacinta kuwa tace “wayyo zafi, mey wanna. Haka” Ay bai sarara mata ba saima Kara speed da yayi ganin ta dawo hayyacinta, Kamar dai last time bugu uku nan dai ya sake yi mata ya fara kai kanshi ciki, fadin irin abunda ya soma ji a ciki bata lokaci ne don haka jiki na bari ya soma thrusting bayaji baya gani… A takaice dai saida Amar ya kwashi gara a ranar,amra kuwa zafin datayi tsammanin jin na lokaci guda ne lokacin da yake shiga dukda ta danji zafi urge din dake tattare da ita yasa dadin abunda yakeyi ya rinjayi zafi, Mata mutanen mu😂 hakan baisa ta fashe da kukan shagwaba ba kamar yarinya. Nidai Nace kukan dadi ne kawai…. Amar dai ya gama susu cewa don baima son lokacin daya sauko da ita kasa ba ya cigaba da abunda yakeyi, he fucked her so good dayasa tayi come and go yafi sau biyar..🤭 Sun dauka kusan awa biyu Chor Ana abu daya, Har ta soma jin zafi oga bai daina ba, nan take kuwa ta soma kai Mashi bugu hakan baisa ya kyaleta ba saida yayi mai isarsa kafin ya isa inda yaje. Wata irin ajiyar zuciya yake saukewa ita kuwa mai zatayi banda kuwa Mara dalili, kissing g dinta yayi yace “sorry wifey, nine ko?” Banza tayi dashi saida ya mike ya kwasheta gaba daya ya wuce da ita bedroom dinshi, Har lokacin kukan shagwaba takeyi da takaicin kanta don yanxu ya gama gani laggon ta. Bathroom ya wuce ya hada masu ruwa kafin ya dawo ya kinkimeta ya wuce da ita bathroom ya sanya ta acikin tube shima ya shige yana rungume da ita kamar zai cinyeta, yana bata kalamai a kunnenta “thank you so much wifey thank you, kin faranta min Allah ya faranta maki, you are my heaven on earth and this is the paradise” Ya karashe yana shafa vulvu dinta yana massaging wajen, Ay yana yin haka ta kwala wata karar, nan take yayi wata yar dariya yace “Akwai zafi ne?” Banza tayi dashi ta cigaba da kukan shagwaba shiko yasan hakan zai kunnata don haka ya cigaba da abunda yakeyi hartayi lakwas, ganin dama ta samu yasa ya sakeyin second round nan bathroom din….. After 2days.. Tun bayan abun daya faru tsakaninsu take jin takaicin kanta kullum tana kulle a daki, taki yarda ma ya nuna mata how he love her so much, gaba daya hankalinshi ya Tashi, ita a bangaren ta abunda ke damunta shine Har yau bai futo ya furta yana sonta ba balle ta hakura haka, wanda dalilin ne yasa yake Ganin daman jikinta kawai yake so. Shi kuwa gani yake Har a lokacin haushinsa take ji dukda kullum apologising yakeyi. Bata futa saiya futa daga gidan nan take samu ta dafa masu abunci, koda sun hadu kuwa bata bari ma ya matso inda take, dalili kuwa shine hakan ba karamin tayar mata da hankali yake ba don ko fuskanshi ta gani moments sun ranar ke fadi mata wanda ke saka ta shiga yanayi sosai da son abun. Yanxu bata kwana biyu bata yi mafarki shi ba da sex din da sukayi, Har takaiga ta gane yanxu she’s craving for it saidai taurin kanta bazai sa ta sauke kanta ba ta bada hadin kai… Bawan Allah Amar ya damu da ita sosai, shima tunda yaje koramar nan ya kasa sukuni, he’s wanting her sosai saidai yayi alkawarin bazai takurata ba zai kyaleta ya zuba mata idanu don koba komai yasan ya bata assignment kuma ta amshe don yagane level of urge dinta. Don musamman saboda ita ya karanci buqatun mace when it comes to pleasure….. After one months….. A cikin watannin nan abubuwa da dama sun faru inda kwata kwata amar bai sake gigin kusantarta ba hasalima kaurace mata yake yi don yaga boye mashi take yi bata son tana hada idanu dashi, ya kasa gane mata wannan dalilin yasa ya zuba mata idanu saidai kula wa kam yana da idanu kamata sosai. Akwai wata ranar Friday tana kwance akan kujera y shugo gidan, batayi expecting dinshi so soon haka ba don haka Tayi saurin mikewa zata gudu yace “wife please ki tsay ki saurareni kinji” Chak ta tsaya don haka ya karaso Ind a take ya zauna yace “seat” Nan take ta zauna ta kauda kanta gefe “Ki fada min meke damunki? Meysa kike guduna? Is it saboda abunda ya faru taakanin mu?” Hade rai kawai tayi ba tare da ta kalleshi ba “Bana son takura maki, kuma bazan sake ba, now ki fada min idan auren ne bakya so sai ayi yanda kike so?” Ya karashe murya shi na karkarwa, amra dai amsa dagowa tayi “Wallahi I promise you Duk abunda kike so shi zaayi kiyi tunanin akai zuwa gobe Duk abunda kika yanke shi za ayi okay?” Yana kaiwa nan ya mike ya wuce sama zuwa dakinshi. Yana tafiya ta fashe da kuka mara dalilin karshe ma dai sama ta wuce ta kwanta kan gado ta cigaba da kukan nata harta gaji barci ya kwashe ta. Washe gari Saturday bata fito ba tana zaune a daki yayi knocking tasan shine take kuwa gabanta ya fadi,baima jira ta bude yanda ta saba ba ya shugo dakin ya dan taaya daga nesa “sorry for intruding, good morning kin Tashi lafiya?” Kanta a kasa ta amsa “Alhamdulillah” Jakar hannunshi ya ajiye mata a gefen Ind a take yace “please get ready in the next 3 hours from now Zan kaiki gida, fatan kinyi tunani akan abunda na fada maki dazu?” Kasa dagoda atayi don haka ya juya kawai ya fuce daga dakin … Yana futa ta sake fashe wa da kuka, ta kasa ganema zuciyarta, itadai tasan wasi wasi da wahalar da ita da zuciyar Tata take yi. Ko kallon hadaddiyar bag din daya ajiye mata batayi ba ta mike tsaye ta wuce bathroom tayi wanka, Tana fitowa ta ta goga mai a jikinta tana tunani, tunawa da gida dayace zasuje yasa ta danji wani dadi aranta, agurguje ta Karasa shafa mai din ta feshe jikinta da turare kafin ta wuce closet, atamfa ta jawo Riga da skirt da mayafi, Daukan Kayan tayi ta ajiye su akan gado sai alokacin ma ta tuna da bag din daya ajiye mata, saukan jakan tayi ta fidda wrapped abu a cikin wata papper kafin ta zauna, tana zama ta bude wrap din nan, wata hadaddiyar abaya ta zaqulo mai sheki, Duk cikin collection dinta bata taba ganin wannan abaya dinba, ta hadu sosai nan take taji tana son saka abayar, Ko kallon atamfar bata sakeyi ba ta janyo abayar ta saka, fadin irin kyau datayi mata bata lokaci ne, mayafin ta dauka tayi rolling kanta dashi, tana gamawa ta janyo bag din nashi nantake tajiyta da dan nauyi don haka ta bude bag din ta aka dubawa nan take taga wani cute handbag da takalmin ta, Ajiyesu tayi a gefe ta tada kabbara sallah don an kira sallar asr… …. Karfe shida da rabi daidai ya tsaya bakin kofar dakinta yayi knocking, daga ciki ta amsa shi anatse, Bude kofar kawai yayi ya shugo, daga nesa ya hangota, tayi kyau sosai ba kadan ba, murmushi kawai yayi don baiyi tunanin zata saka kayan ba, “Ki sauko kasa mu tafi” Yana kaiwa nan ya fuce daga dakin gaba murmushi, shuru amra tayi gabanta na faduwa sosai, Jiki a mace ta sauko kasan, baya parlorn don haka ta wuce hanyar main entrance, a tsaye ta hangoshi bakin mota ya bude kofar gidan gaba, yayi kyau sosai sanye yake da doguwar jallabiyan ku futa ya bada abun akanshi kamar balarabe, kafarshi sanye yake da wasu hadaddun designer, Saurin sauke kanta tayi kasa don wani irin kwarjini yayi mata kafin ta fara takowa ahankali, Bude mata gaban motar yayi harya karaso inda yake, gently ya soma magana “careful” Saida ta dan tsaya ta kalleshi kafin ta sauke kanta kasa ta shige cikin motar kafin ya rufe mata kofar, Cikin kamewa ya zagayo ya shiga gidan gaba ya kunna motar kafin ya rufe ya nufi hanyar futa.. Anatse yake driving slowly yana murmushi, amra dai bata kalli Ind a yake ba ta zubama hanyar da yake bi idanu, Babu abund ake Tashi sai karar ac da sai slow music din ellie daya taba ganin tana jinta a kitchen, Shuru tayi tana sauraron yanda yake bun waqar, “love me like you do love love love me like you” Yanda yake motsa bakinshi tabi da kallo kafin ta kauda kanta “Ashe yana jin waqoqin “ ta fada aranta… Tafiyar minti talatin ta kawo su cilantro resto, hanyar vip lounge ya nufa inda yayi booking wajen gaba daya, gaske ne Duk ya gauraye wajen gaba daya, da mamaki amra ke kallon wurin don bata gane dalilin shi na zuwa nan dinba shida yace gida zai kaita, Anatse ya samu yayi parking Range Rover dinshi kafin ya futo daga motar ya zagayo inda take zaune, Bude kofar yayi ya kalleta tare da miqa mata hannunshi alamun ta sauko, kallon hannun nashi tayi kafun ta maida idanunta kan fuskanshi, public waje ne don haka ta sauke hannunta kan nashi ta fito, Har lokacin fuskanshi wasai sai murmushi yake yi. Tana fitowa da kanshi ya rufe motar, nan ta fara bin wajen da kallo, ko’ina dim babu hayaniya sai hasken fitilu, shine ya fara yin gaba tana biye dashi a baya, kanta a kasa Har lokacin gabanta na faduwa tana son tanbayarshi saidai kuma ta kasa mashi magana. Saurin dagowa tayi Jin babu alamun takun tafiyarshi daman yana gabanta, dubu ta gani a gabanta nan take ta fara waigen wajen, bata Ganin komai dake gabanta, Har zata juya hasken wajen ya dawo bauuuuu, gaba daya suka soma cewa “surprise…….” Da mamaki amra ta fara bin wajen da kallo, an kawata wajen kamata garden yasha decoration da wasu mighty balloons hadaddu, gefe guda an saka wani banner an rubuta happy 25th birthday, maido da kallonta tayi kansu daya bayan daya don ta dan furgita, su salima ne a tsaye, Salim ne da abbbansu da ammah sai yan triplets dinta da su salima suka daukesu Harda Aman, surprisingly ta tsaya tana kallonsu, Ammah ne ta tako inda take ta rungumeta tace “happy birthday my daughter” Murmushi yaqe amra tayi kanta gaba daya ya kulle, who plan this kawai take tambayar kanta don tana manta yau birthday dinta, haka daya bayan daya suka dunga rungumeta suna wishing dinta harta soma murmushi, “ya akayi kuka sani? Who plan all this” ta karashe tana kallon triplets dinta tana murmushi jin dadi, Babu wanda ya bata amsa saiga Amar ya fita daga wani sako hannunshi rike da bunch of roses fuskanshi dauke da murmushi yana karaso inda take ya dan tsaya ya Mika mata rose din kafin ya rungumeta tsam a jikinshi yace “happy birthday my queen, i love you…” Yanda taji kalmar nan har cikin zuciyarta, bai barta haka ba saida yayi kissing kumatunta nan take salima ta soma shewa “Masha Allah my favourite couples” Aman ne ya dan ture ta alamun tayi shuru saboda babansu na wajen. Amra dai haka kawai taji hawaye na zubowa akan fuskanta taka kasa motsawa tunda ya fada mata wannan kalaman, gaba daya shock yaqi sakinta saijin hannunshi tayi cikin nashi ya futo da ita daga wajen gaba daya su ammah na biye dasu Har tsakiyan coupund din wajen inda yayi parking Yana zuwa daidai gaban wasu motoci biyu da aka saka masu ballons basu kyau ya tsaya, kafin ya zaro wani dan box daga aljihunshi ya bude box din ya zaro wasu keys biyu a ciki, Yan a zaro wa ya Danna wani buttons nan take wutar motacin ta kawo tarr, wata hadaddiyar Porsche cayenne ce ash color sai wata hadaddiyar farar benz daga gefe, Sakin baki amra tayi ta kasa cewa komai saida ya damka mata key din benz din a hannu yace “this is from your triplets” Dayan key din ya sake damka mata yace “and this is from daddy” “Masha Allah congratulations adda…” salima ta fada “Congratulations inlaw” Aman ma ya fada, haka suka dunga congratulating dinta, amra dai is speechless saida ammah ta kawota suka koma cikin wajen dayake kawace don dinner zasuyi,suna karasowa wajen nan ma kowa ya soma bata gift, ammah ne ta fara bata check din 10m tace “this is from me my dear, Allah ya shi maki albarka” Gaba day amasawa sukayi da Ameen amra dai anata kuka, cikin sauri ta rungume ammah ta kasa cewa komai, yau taga abunda ake kira da so. Abbansu shima karasowa yayi ya bata nashi paper bag yace “Allah ya karo shekaru masu albarka” Shima rungumesa tayi kafin su salima suma su karaso, daukan babies dinta tayi ta dunga jera masu kisses tana cewa “thank you so much thank you everyone bansan yanda Zan Gode maki ba, I thank Allah for having u all” Gyaran murya Amar yayi yace “wife I have a surprise for you” Nan ta juyowa ta kalleshi kafin ta maida idanunta Ind a yake mata nuni, Saurin Mirza idanu ta tayi don tabbatar da abunda yake gani, “haifa!!!!!” Ta fada da dan karfi, haifa data hangota daga nesa itama cikin sauri ta saki hannun Hammam ta soma takowa cikin sauri amra ma tunkarar inda take ta soma yi don tabbatarwa Har tana haki, “haifa is that you????” “Yea bestie nice” Cikin sauri suka rungume juna sai hawaye “oh my godd haifa kece a gaba na I’m I dreaming ne???” “Nop You’re not” suka bata amsa gaba daya “Yaushe kikazo, waya kawoki oh my Allah” Sun dade suna rungume da juna cikin tarin kewar juna da farin ciki, babu abunda sukeyi sai dariya gaba daya sunma manta da mutanen dake tsaye a gefen su, Ammah ne Tayi saurin cewa “mu zauna muyi dinner ko daga baya sai hirar ayi yaushe gamo” Karasowa kowa yayi suka zauna akan kujerun kan dogon family size table din, Haifa dai na maqale da amra “babe, ashe zakiga juna, yau kwanan daya da isowa, your darling husband called and ask us to come down here to surprises you for your 25th birthday, dear nayi kewarki sosai na rasa yanda Zan sameki, kullum sainayi ma hamman magana,gashi bansan address dinki ba, both of us mun dauka ma Kun rabu da general shiyasa bamuyi tunanin tambayrshi ba we were even planing on coming here, saidai kuma…” Shuru haifa tayi tana shafa cikinta tana murmushi, da mamaki amra tace “ wait wharttt oh noo I missed your wedding? It has happened already, oh nooo, what a bad friend I am” Murmushi haifa Tayi don kus kus sukeyi “haka Allah ya kaddara best, nasan daman you’ll Be shock nima haka na shiga shock lokacin da hamman ya shaida min kin haifa ma general 3 beautiful kids, I’m so so happy, ummi da abuh ma are so happy” Sauke kai amra tayi tana murmushi tace “uhm… haka Allah ke lamarinsa, nima I never thought..” Katsesu ammah tayi tace “my daughters let’s eat first, okay?” Haifa ne Tayi saurin cewa “okay ammah” Da mamaki amra ke kallonta Har yaushe suka saba haka, Gaisawa aka sakeyi inda Hammam yayi congratulating dinta itama tayi masu shida haifa…. Suna gamawa daga nan suka wuce gidan ammah, Annan su amra suka Dora daga inda suka tsaya har wajen karfe goma, nan Hammam ya kira haifa kana ta futo su wuce hotel dinsu, fir taqi tace bazataje ba haka zakila Amar ma bai nemi amra ba don yasan bazata je ba. Don haka sukayi tafiyar su suka barsu. Kwana haifa da amra sukayi suna hirar yaushe gamo inda haifa ke mata tsiya, gashi yanxu general Harda yaya tsakaninta da general kuma yana mahaukacin sonta don jet dinshi guda ya tura aka daukosu aka kawosu saboda Kar suyi missing birthday din amra. Bayan kwana biyu su haifa suka koma saboda Hammam zai koma aiki daman hutun kwana biyu ya dauka, kuka dai sunsha kuka sosai kamar basu girma ba. Bayan tafiyar su gidan ammah suka sake komawa. Washe gari haka Amar ya sake daukansu gaba daya gidan ya tafi da su shopping complex daya bude da sunan amra inda atare ya bata takardun wajen, abunda ya bashi mamaki shine yana bata tace ah ah, Nan ya shida mata kudin sadakinta ne wanda ya bayar lokacin daya nemi aurenta wajen abuh din haifa, daman ya dade yana tunanin yanda zaiyi da kudin nata don haka ya yanke shawarar saya mata abunda zai amfaneta nan gaba, gefen wajen Harda babban masallaci ya Gina mata saboda sallah. Amra dai tayi kuka sosai ta kasa ce mashi komai sai rungumeshi kawai datayi tana hawaye, ahankali ta soma magana “I don’t know what to do without you, Ka gama min komai a duniya Ina alfarma dakai and I love you so so much” Wata nauyayyiyar ajiyar zuciya ya sauke yana mai kankameta shima yace “I love you and more and more wifey, you have my heart already from the day I first set my eyes in you” Da mamaki ta dago tana dan waigawa Ganin su ammah Har sun shige mota yasa ta kalla shi tana murmushi tace “since the day you first see me? “Yes big baby” “Yaushe kenan,” ta sake tanbayarshi “Dame zaki biya Saina fada maki wifey?”ya karashe yana kanne mata idanu Saurin dukar da kanta kasa tayi tace “me kakeso hubby” “You!!!! All of you!!!” Murmusawa tayi kafin ta juya ta nufi hanyar inda yayi parking tace “I’m already yours” ….. A week to bikin salima and Aman…. Wani irin so da kauna suke gwada ma junansu, dukda ammah ta riketa anan gidanta ta hana ya tafi da ita saboda tana son ayi hidimar bukin salima da ita anan gidan… Duk dare kuwa suna maqale da juna a waya, Amar is a lover boy, ya gama kashe ga da soyayyar sa, ya iya kalamai masu kashe mace, f way he talks ba karamin hakatata yake ba, kasheta kawai yakeyi da soyayyarsa itama kuwa bata barshi a baya ba haka take zabga mashi nata soyayyar tare da nuna mashi how special he is to her, wani irin so yake gwada mata wanda yake hade da tattali qauna da tarairaya kamar zai cinyeta, kullum kuwa babu abunda yake fada mata kamar “I want you so badly, Wallahi bazan ita hakura ba har bayan bikin nan please mu tafi gida,” idan suna yin waya Haka zata dunga bashi hakuri tana ce mashi “karka damu love. Saurin me kake yi, Ana gamawa harsai Ka gaji dani” “No I will Never bazan taba gajiya da aljannar dake tsakiyan kafafunki ba, babe Wallahi in my intire life kece kika jiyar dani dadin da ban taba jinshi ba, kaiii I can’t wait to make love with you, I will screw you I will…” daya fara wannan zata kashe wayan tana dariya don ba karamin daure wa itama takeyi ba Akwai ranar da ya gaji wajen karfe Tara ya dawo gidan, yana cikin motarshi ya kirata akan ta futo tana fitowa kuwa ta shige motar ya ja su, bai tsaya ko’ina ba sai a gidan sa bata kusa mashi ba ta bishi don itama bazata iya hakura ba she wants to feel irin abunda ya mata kwanaki wanda yasa ta kasa yin barci for almost a week tana tunanin abun Duk dare…. Tundaga mota wasa ya soma zafi saboda zumudi,kafin shige da ita cikin gidan. a parlour kuwa ya yakice kayanta ya soma bata hot kisses, yanda yake taba ta da yanda yake caressing dinta abun ba karamin haukatata yake ba. They show how much they love each other a wannan ranar🥰😭 Sai bayan komai ya lafa ya dauketa ya maidata gidan wajen karfe sha daya, ammah dai already tayi barci so bata ma san anyi ba… Finally the wedding day….. Ayau ranar asabar karfe sha daya na Safiya muka shaida auren Aman da salima, taro yayi taro don gaba daya estates kowa saida ya hallara, cikin gida kuwa Amarya barcin ta ma takeyi batasan anayi ba, saida amra tazo ta tasheta tayi wanka, already makeup artist tazo don haka tana fitowa daga bathroom aka fara mata kwalliya.. Ango Aman Ansha kamshi, gefenshi Amar ne da Salim Duk sun sha farar shadda, fitowa sukayi daga masijid suka nufi inda baban amra yayi oarking motarshi yana shirin wucewa don an gama daurin auren, daman lowkey daurin aure akayi kamar yanda akeyi cikin sunnnah, basuyi wani dogon plans ko wani reception sai hotunan kawai da akayi abundai saidai Masha Allah…. Suna karasowa amar da Aman suka duka sukayi mashi godiya, saida ya shi masu albarka kafin ya masu sallama ya wuce a motarshi suka suka wuce gida, Ango na shugowa ammah ta soma guda,nan aka sauko da salima ciki Shiga ta alfarma tayi kyau sosai, suma daga bangarensu basuyi wnai digon shiri ba don sai Ana washe garin biki yar chad tazo ta gyara ta itama tayi mata wankan Amarya da henna, Gyaran gashi ne dai amra tayi mata. Tunda suka karaso kowannen su ya kasa dauke idanunshi akan matarshi, Aman dai kamar ya cinye salima haka yake ji, haka zalika oga kwata kwata shiga smiling kawai yake yi don yana saka ran yau za su, wuce gidansu suma kafin nan da Kwana biyu su wuce dubai saboda ayanxu yace bazai barta ba da abar sa zai dunga tafiya Harda yayansu. Murmushi ammah tayi tana gode ma Allah saboda burunta ya cika yanzu, ta cika alkawarin daga daukar ma maman Aman, tana kallo su suka rungume junansu, amar dai Jan matarshi yayi gefe yana mata kus kus a kunne tana dariya, gaba dayansu looks so so happy, Aman dai tunda ya kankame salima yaqi sakinta hug yaqi karewa sai faman zuba mata kalamai yake a kunne “todays gonna be a dirty night” Shuru salima tayi tana dariya kafin tace “ah Ina za ayi dirty night din? A cikin flight? Koka manta da tafiyar ne?” Dariya ya danyi mata kafin ya fada mata “kinga harna manta, anyways Zan hakura but Muna isa chan bazan barki ba kin sani, it’s gonna be…” ya karashe yana bitting kunnenta saurin kwacewa tayi tana dariya ammah dake gefe gaba daya ta shagala da kallonsu su hudu tana murmushi…. Karfe takwas daidai suka fito gaba daya rakiyarsu salima don honeymoon zasu tafi zuwa paris daga nan zasu wuce Mecca, salima Na maqale da princess tana jin kewarta sosai, Amar ke driving suna iso wa airport Ana announcing jirginsu don daman tafiyar dare zasuyi, salima dai na Ka kame da princess saida amra ta kwace ta da kyar kafin tayi mata rada “kafin ku dawo kema ki dawo mana da little princess” Turo baki salima tayi zatayi magana abbansu ya janyota gefe yace “nan samu damar zama nayi maki fada yanda ya kamata ba , kibi mijinki sau da nada aure ba abun wasa bane, respect him kinji sannan ki kula da kanki” Rungume Abban nasu tayi kafin ta wuce wajen ammah dake hawaye sosai don tana kaunar salima sosai , rungumeta sosai salima tayi tana hawaye tace “ammah ba fasa kawai bazan iya tafiya na barki ba” Dariya sukayi gaba dayansu kafin aman ya rike hannunta suka wuce cikin airport😭😭 wayyo salima byeee Allah ya sanya alkhairi ya baku zaman lafiya Ameen… Suna dawowa gida Amar ya nemi tafiya da matarshi nan ammah tace bata san zance ba, don tana son su zauna da ita kafin su wuce don amra ta debe mata kewar salima, amar dai ya gama quluwa sosai don yayi planning Daren nan sosai, amra ne ma tafi bata mashi rai saboda taqi saka baki wanda yasa yayi fushi ya tafi gida… Mutumin dai baya iya fushi da shi at Tashi don haka ya dawo baima shiga gidan ba ya Danna mata kira akan ta futo, anatse ta fito sanye cikin hijab dinta, tana shugowa motar kuwa ya kulle motar ya fuce daga gidan, baiyi nisa da ita ba ya gangara gefen titi yayi parking, yana parking kuwa ya zare hijab din nata, mutuniyar baya bari Lamari ya wuce ta don haka ta soma mashi wuta itama, karshe dai Har sukayi making out anan cikin biyar wanda ya kasance best experience for them… Don irin kyauturtukan daya bata lokacin daya je bangin duniya ba’a cewa komai. After 2 days su amra suka gama preparation din tafiya dubai, amar ma washe garin ranar ma a gidan ya kwana…. Flight dinsu na karfe uku ne don haka sai wajen karfe biyu da rabi suka fito gaba dayansu, ammah taso yi masu rakiya saidai ciwon kafa daya dan riketa don haka tun a gida sukayi sallama, driver ne ke tukasu inda Amar ke zaune gaban mota da Hamad a hannunshi while amra na rike da princess Salim kuma yana rike da Hamid, Suna isowa airport amar ya saka triplet a cikin stroller dinsu, Saida suka tsaya sukayi ban kwana da salim kafin su juya zuwa gida su kuma suka wuce cikin airport yana rungume da da matarshi a gefensa abunda ba a cewa komai, what a lovely family Masha Allah…. Tun bayan tafiyarsu gidan ya zama so doll daga ammah sai Salim, shima yawanci yana school, sunyi missing dinsu amra sosai da triplet da salima, gidan dai ssai ya zama empty… Bari mu Leka su daddy,… Daddy dai ranar wata asabar kareema ta Tashi ta ganshi kwance rai yayi halinsa, gaba daya ya jeme daman daki daya suka bashi don wani irin wari yakeyi sosai wanda ya soma affecting dinsu, haka aka sallaceshi aka kaishi makwancinsa, Bayan kwana biyu kareema ta haihu dan yazo babu rai, Mutuwar daddy data riski su muhammd ne acahn singapore ne ta dawo dasu Nigeria inda Muhammad ya nemi gafarar mahaifiyarshi na barinsu da yayi cikin qangin saboda abun kunyar da iyayen nasu sukayi wannan yasa yake jin tsoron yanda duniya zata kalleshi da abun… Kafin muhammd da ishaq su koma Singapore saida ya samo masu gida mai Kyan gani ya saka su sannan ya ajiye masu kayan abunci, khady daman bayan zuwan da su amra sukayi ta koma shaye shayenta saboda baqin cikin don haka abun ya taba kwakwalwarta wannan yasa aka maidata dawanau Sauran kananun kuwa jalal da jamid da asma school Muhammad ya saka su anan anguwar tasu daya samar masu, inda ya bama Haj kareema jari sannan yayi alkawarin tura masu kudi Duk wata… Yan prison suna chan suna girban abunda suka shuka, musamman daddy don gaba daya bashi Kyan gani ko kadan, yama zama makaho saboda inda aka ajiye babu haske ko kadan… Baban su amra kuwa ya zama one of the multimillionaire a bangaren masu zane zane na duniya, dukda Har kokarin yana living simple life dinshi, har lokaci kuwa yana kuka da gidan gonar ammah saboda yayi alkawarin yin halacci har karshen nunfashinsa… Bari mu leka su salima da angonta…. Wata irin soyayya da shakuwa ce take gudana a tattare dasu, yanda Aman ke ji da ita kamar ya cinyeta, haka suka karaci kusan wata guda suna yawon honey moon kafin watan ma ya kare saiga ciki ya futo saidai muce Allah ya raba lafiya baby sal din Aman…. Dubai uae… After 2years Amar’s penthouse…. Wasu yara ne kyawawa su uku Duk kamannin su daya suna yawo tsakanin garden din da yake shaqe da kayan wasan yara sanye suke da kaya hadaddu. Gefensu wata mata ce tana bin princess tana dariya, saida na kalleta na tabbar da Nadine ce, “princess wait wait” Abunda yake fada kenan tana bin princess harta kamata, sauran mazan na gefe suna wasansu da bindigan ruwa suna fesama junansu, Masha Allah, sai a lokacin na gane Hamid da Hamad ne ke wasan su, Karar landline din da aka ajiye a garden dinne yasa Nadine saurin zuwa inda landline sun yake ta dauka takai kunnenta “yea ma’am” Magana akayi daga chan kafin tace “okay ma” Tana kaiwa nan ta tattara su suka wuce wajen wash hand basin din wajen ta wanke masu hannayensu kafin su wuce cikin gidan, yaran suna tayi mata gwalan gwalantutana amsa su da yess yess Suna isowa cikin gidan suka fara Kiran “mama mama mama” Jansu Nadine tayi ta Dora su kan high chair ta soma basu abunci. Acahn sama kuwa iyayensu ne kwance suna soyewa nidai Ina labe saida naga komai ya dan lafa kafin na shiga cikin bedroom din, Atare suka futo daga bathroom yana binta da sabbin kisses “my queen” “Yea my king your highness” Juyo da ita Amar yayi ya dauketa gaba dayanta ya watsar da kayan shafa dake kan dresser kafin ya daura kan dresser din yace “ Mi amor listen to me,” Hannunta ya dauka ya Dora akan kirjinshi kafin ya cigaba “kinga nan, kina cikin nan, wallahil azeem duk bugun da zuciya na keyi saboda ke ne, I’m alive saboda ke, kullum Ina godiya ga Allah daya kawo min ke cikin rayuwata, kin haskaka rayuwata kin bani 3 cutest children , you’re my everything and I will forever be grateful to you for that, I love you so so much” Saqalo hannunta tayi a wuyanshi tayi kissing dinshi hawaye na sauka akan fuskanta tace “and you complete my life, thank you so much for coming into my life, bazan taba mantawa da sanadin auren mu ba, AUREN KATIN KASA (unexpectedly falling) Amar din Amran shi love you too” Alhamdulillah!!!!!!! Anan na kawo karshen littafina na farko mai suna Auren Katin kasa (unexpectedly falling) Ina rokon Allah ya yafe min inda nayi kuskure sannan ina fatan Allah ya albarkaci hannuna da alqalamina Ameen Signed