Complete Hausa Novels

Birnin Gayu Part 1 Complete Hausa Novel

Reading file: Birnin_Gayu_Part_1_Complete_Hausa_Novel.txt

Chapter 1 of 1

a zallah
Birnin gayu
Chapter1
BIRNIN GAYU. BOOK1
tunkwal Tunkwal Tunkwal "Sautin daka ne ke
tashi daga Cikin kewayayyen Gidan Karan wanda
aka yi masa danga da
itacen Dalbejiya. , , . Tafiya ta ke cike da nutsuwa
dauke da
Littattafan karatunta a hannu ta" nufo Gidan, ga
dukkan alamu yunwa da Gajiya na tattare da ita.
Da sauri ta shiga Gidan tare da yin sallama.
Cikin nutsuwa, "Assalamu alaikum".
Abin da ta gani ne ya sa ta yi sororo kamar
wacce aka zarewa rai.
Inna mai Fura ce ta fara kokawar kife wani '
qaton Turmi wanda ga dukkan alamu itama
gadon shi ta yi daga Kakanninta. A qiyasi na zan
iya cewa Turmin ya bata . shekaru'. ” Inna mai
Fura, kenan, yadda mutane suke kiranta ta juyo. '
"Au Deeda har an taso ku?" "Eh mun taso
walléhi".
Inna ta yatsina fuska ta dan kau da kai.
"Ni wallahi banga amfanin wannan zuwa
Makarantar 'ba. yanzu in a Gida ki ke da tuni
mun
‘ Surfe Gero yafi Kwano uku, kin ga, Gidan su
Talle .da suka aiko ma sai mayarwa nayi don aiki
ya yi min
yawa.Shiga ki cire kayanki ki zoki karasa min
sallanabku dai". Aka yi sallama daga waje. ' Inna
ce ta amsa sallamar. ' "Allah Ya yi mana. Wa na
keji haka kamar Tabawa?" . ' , . ' "Ni ce wallahi
cikin ranar nan "To shigo ga Tabarma nan ki
zauna”. Inji Inna. Kan wata- busasshiyar
Tabarmar Kaba suka zauna Bayan sun gama
gaisawa Tabawa ta dubeta kamar .matar da aka
ba ta labarin mijinta zai kara Aure, ta ce, "Wata
magana nazo miki da ita idan har zaki amince '
Kin san dai wannan jikar taki .duka 'yan matan
garin nan ba sa'arta,,yanzun ga shi shekararta
goma sha takwas har yau ba manemi, to me zai
hana ki bani ita in tafi DA ita birni don ko kinsan
dai lalurar data kashe Yan,uwanta har biyu Ina
tabbatar miki da harta manyanta ba zata taba
samun mijin aure a kauyennan ba in banda
wannan jarababbiyar bokon DA take zuwa Wanda
daga ke har ita baya tsinana muku komai
kalleki Ki gani yanxune lokacin Daya dace ace kin
huta Amman kinanan kullum surfe da saida fura
ya kamata Ki amincemin dan Ina tabbatar miki da
akwai alkhairi acikin wannan lamarin kika sanima
ta wannan dalilin ta samu mijin aure DA maganin
matsalarta
Inna tai shiru tana nazarin tayin tabawa Anya
kuwa bazan amince wannan Karon DA tayin
tabawaba kuwa to saidai kuma deeda miskilar
gaske ce banajin zata amince
Ta kalli Tabawa tace, "To ban ki ta taki ba, ‘
amma fa kin san Deeda halinta sai ita..." "Duk
halinta ai batafi karfinki ba, sai dai in
keki ka so... _ Ni fa taimako na ke son yi, don
kuwa BIRNIN GAYU zan kai ta Aiki".Inna ta zaro
ido jiki rawa ta ce, “Me..me...me kika ce BIRNIN
GAYU fa?" Tabawa ta gyada kai ta ce, "Kwarai
’BIRNIN GAYU zan kai ta Kin San k0 dan kammin
Yaro da ke cikin Kauyen nan ya san sunan Birnin
Kin san irin kudinsu ‘kuwa ba irin‘ masu kudin
yanzu'bane ba, don tun zamanin da...tun
xamanin da za a iya kirga masu kudi a kasar nan
suke . Tuni Inna ta susuce Ta mike jiki na rawa
ta ce "Ah, gaskiya na yarda kina sonmu da.
arziki. Wai Ai dole Deeda k0 tana so, k0 ba ta
so...ta wuce Birni.. Can kuma ta yi KaSa da
murya, cikin sanyin jiki tace "To amma Tabawa
ba kya ganin lalurar Deeda zai shiga tsakaninta
da wannan dama da ta samu?" ‘
' Tabawa ma ta mike ta ce "Karki damu, lalara ce
da a Keuye kawai aka santa, kuma ya shafi
Aure ne, amma ai lafiya take ba mai kallonta ya
cr ‘ tana da wani lalura..in kina son zuwanta Birni
to, dole lalurarta ya zama sirri tun da anan
Kauyen ne" kawai aka sani, don haka maganar
Kauye a barta a Kauye...Yanzu dai babbar
matsalar Deeda ta yarda".
"Ba zan yarda ba Suka ji muryar Deeda ta ratso
kunnuwansu. Tsaye take a Kofar daki ta ‘rike
kugu tana dubansu. ' ‘ 1 "Sanin kankine Tabawa
ba inda za ni k0 da ‘kuwa Inna za tai kuli-kulin
kubura da ni ba zani aiki Gidan waSu ba, k0 da
kuwa zan tafi tsirara ne don talauci balle Allah Ya
rufa min Asiri. In ban da son zuciya me na ke
nema da zanbar Mahaifata in tafi wata uwa
duniya don neman kudi...?." "To mara kunya‘
Inna mai hura ta fada cikin hasala. Deeda ta Bata
fuska .ta ce, "K0 me za ki ce sai dai ki fada
amma ba mai canja min ra'ayi.
Ke kuma Tabawa ja jiki ki bar mana Gida kar
ki kuma zuwa mana Gida in kin san ba abin arziki
yakawo ki ,ba.
Kuma duk na ci da maitarki ba za‘ki yi
' nasarar kaini Birni ba. Ba mai shiga tsakanina
da ’ tushena
Tana fadin hakan ne cikin tsiwa da, daga murya.
Tuni Tabawa ta harzuqa, haushi ya cikata. Ta
ce"Magani na Daga yin abin arziki yarinya karama
Za ta tsaya min da rashin kunya?" Nan ta fita
cikin fishi tana mita.
Inna ta_ bita tana ba ta hakuri amma ba ta
saurareta ba. Nan ta juya ta hau Deeda da fada
da zagi. -
Cikin zafin zuciya. ta ce, "Ai sai ki rayu ki mutu
da karatun. Me karatun zai tsinana miki‘?
Ban ga uwar da ki ke daukowa a Makarantar ba,
ki ci uban tafiyar Kafa ki je ki tsugunna Gindin
Bishiya ga Kishi ga Yunwa duk inda ki ka wucé a
garin nan Zaginki ake ana tsegumi, qatuwar
Budurwa dake ba Mijin Aure, maimakon ki zauna
a Gida ki rufawa kanki Asiri amman ina gara dai
ki fita ki Kara tona mana Asiri.
Ni ba ki ’min amfani ba, ke baki yiwa kanki wani
amfaniba. To ni na gaji da miki Wahala, duk ran
da bakincikinki ya kasheni sai ki Huta.
Bakincikin ki da shi nake kwanaina dashi nake
tashi duk kin zame min Larura, k0 Ubanki kasa
‘rike ki‘ya " yi sai ‘ni da ki ka zamar min dole,
don na uwar ki
Bakincikin' Yayunki ya kasheta, kema
kema kikeaon naki ya karasani. To baki isa ba
“Deeda ta 'kalléta' cikin_ zuciya da
tsantsar bakin ciki da Bacin rai, idonta yayi jawur.
Tayi murmushin takaici tace, "gara
. maganar jama'ar Kauyen nan ai ba komai bane
kan
wanda ki ke min'kullum. . '
Idan bar kin ga na zame miki larura kina da
damar' ki koreni a Gidanki...sai dai Gorinki hade
da Bakaken Maganganun da kike fadamin'bazai
sa na
karaya ba k0” yasa naje Birni Aikatau ba."
"‘ Tana gama fadin haka ta juya tama bar
gidan ta nufi can wani gindin Gadah ta ,zauna
kan
wani Dutse tana kukan bakinciki wanna kan
dutsen shine ya Zame matar tamkar cinyar
mahaifiyarta DA take hawa idan ta shiga wani hali
na baqin ciki tashin hankali KO kuncin rayuwa
@@@@@@@@@
Nana khadija yar asalin kyauyen hayin hago ne
dake qaramar hukumar tofa dake kanon dabo
mutanen kauyen sun shahara ne akan sana ar
Zuma matuqa ba boyayyu bane indai akan harkan
Sana,ar Zuma ce
sun shahara wajen noman tumatir DA albasa
garine Wanda ya hada Hausa fulani hakanan aure
na shiga tsakanin su khadija ta fitone daga
Hausa Fulani mahaifinta bahaushe inda
mahaifiyarta take bafulatana
dukda qaramin kauyene Amman suna rayuwansu
cikin jin dadi DA kwanciyar hankali sunada
tsangayu na karatun alqur,ani a yayinda
makarantar
Boko sai an yi tafiyar' kusan kilo mita uku kafin a
samu firamari daya jal sabo da karancin Dalibai
da su kansu Malaman. ‘ ' Haka itama Sakandare
(Secondary) a na daf'
Suna karatun Boko dai—dai 'gwargwa'do; sai‘ dai
da alama mutanen Kauyen bokon bai'damesu ba
musamman ma sabo da wadannan abubuwan
Na- farko, ga nisan tsiya kafin akai ga zuwa
Makarantar.
Wani lokacin ga rashin Malamai. da rashin
'fahimta, don haka da yawa suka watsar do
karatun. Mahaifin Khadija ba shi da sana‘ar da ta
wuce Zuma.
Mahaifiyarta kuwa tana sai da Nono ne, ya yin ”
da Kakartake sana'ar Fura‘ Sunan .Mahaifin -
Khadija Mallam‘ Audu: Mahaifiyarta kuwa
Halima', suna kiranta da" hali‘ , Su uku rak
Mallam Audu ya haifa, dukkan su’ Mata ne
Jamila ce babba sai Mariya sai kuma ' Khadija
wacce ake kiranta da suna DIJA‘. ' ' Sunan
DEEDA kuwa ya'sam'asali ne’daga wurin Kakarta
Inna mai Fura lokacin da aka yayeta’ ‘
ta koma hannunta ta yayeta, in tana kukan
‘shagwaBa irin na 'yan yayan nan sai ta yi ta
mata Wasa'da; cewa Deeda na yar gidan Inna
ma’iFura ". Da haka sunan ya bita duk kauyen
sunan DIJAN ya Bata sai 'DEEDA'. ' ’Kusan girma
da wayon Deeda ta yi shine a hannun 'Kakarta
wacce ‘ta haifi Mahaifiyarta kasancewar Inna mai
Fura ita kadai ce a gidanta Mijintaya jima da
RasUwa-'yan tsoffin da suke tare ko duk sun
rasu, ’yan uwa kuWa kowa ya kama gabansa,
don haka Deeda ke debe ma ta kewa. Kauna da
shakuwata shiga tsakanin-su sosai, duk da Kaka
ce Inna mai Fura ba ta yi ma ta goyon Kaka ba,
tana kokarin sanyata a hanya da ba ta tarbiyya
dai-dai gwargwadon tunaninta da saninta. ,. .
,Iyayen Deeda suna .rayuwa cikin kWanciyar
hankali Yayyun Deeda Jamila _da Mariya ba su
damu da_'karatun zamani ba, don haka iyaycnsu
‘ba su matsa musu ba suna dai Kokarin zuwa” na
Allo, shima a kwana a tashi suka watsar.
Matsalarsu ta- fara, ne a lokacin da aka yi Auren
Jamila yayar Deeda, an kaita gidan miji washe
gari ta tashi da wani irin ciwo marar kyan
gani. jikinta ya dawo tamkar waccé ta yi shekaru
tana jinya. Mijinta bai Bata. lokaci ba ya dawo da
ita
gida ta'dinga jinya.
‘ Duk .wani abu da suka mallaka sai da ya kare
a jinya, masu magani ko ba Kauyen da ba a shiga
ba
amma ba nasara 'kowa da irin abin da ya ke fadi
‘ wasu su ce Asiri, wasu Su ce Aljanu, amma" ba
wanda ya samo maganin, da haka har'kwanan
Jamila ya kare a duniya ta koma ga Mahaliccinta.
Haka abin da ya faru da Jamila ma dai irinsa ya
faru da Mariya ciwon iri: daya. ne
Daga nan fa aka camfa gidan su Deeda cewa'
Aljanu sun aure jinin gidan. '
Wasu kuma suce Aljani. ne ya auri uwarsu ba
'ya'yan mutum bane
' . Wasu kuwa‘ su ce‘ Asiri aka yiwa Babansu
wani Saurayi da aka kasa gurin ‘neman auren
Mahaifiyarsu. -_
‘ Abin ka da Kauye, Kauyen ma na sosai, ’ akwai
karancin-ilimi da wayewa,~haka duk maganin
nan da suke ba wanda ya gwada na Asibiti don
ba su yarda da shi ba. ‘
. Asalin garin ma wani ’busasshcn (Dispensary)
ne don sai a dau tsawon shekaru k0 nurse babu
balle Likita. ' Haka nan “sun fi 'bada gaskiya ga
maganin gidan akanna Asibiti.' Wannan champi
da aka yiwa gidan su' Deeda ya kuntata rayuwar
Mallam Audu da. zuri'arsa, ' Dukkan; jama,ar gari
sukayanke huld'a dashi,
wai aljani ya auri
' Matarsa k0 haka baibata lokaci ba ya saketa ya
kuma ta. ..
ce ta kwashe kayanta a lokacin tabar masa
gidansa ' Haka nan Deeda ya yafe mata k0 ganin
.fuskarta bayasonyi wai don karta. shafa ‘masa
cutar maita ta manta ma tana da Uba. shi kuma
zai dauka ‘kamar baitaba haihuwar wata'ya-
Khadija. a duniya ba
Haka Inna Hali ta koma gidan Inna mai Fura , ;
tana' kuka, ta labarta mata yadda aka yi.- Inna
mai Fura tai ta bata haquri 'gami da kalamai
masu ‘_kwantar. da hankali a matsayin .ta’na
Uwa, ta shiga qunci .da‘ 'bacin ran ganin 'yarta a
wannan hali ga Saki " ga ‘ wulaqanci, 'yar .tasa
ma baya so
Sai dai Inna Hali ta fita shiga tashin bankali sabo
da Mace mai runi yayin da Inna mai Fura ke karfi
hali.‘kawai
' Deeda. na shckara bakwai. rabonta-da ganin
Mahaifinta suna gari daya kuma guri guda amma
ko. ahan’ya bai son ganinta, daga karshe ma
aurensa ya yi ya ci gaba da' rayuwarsa da
sabuwar Matarsa
Wannan bakinciki yayiwa Inna Hali-Yawa, ta _
kwanta Ciwo, haka Deeda ta ga Mahaiflyartacikin
ciwo da wahala, tana- tausaya mata har
kwananta ya kare ta barta a'hannun Inna mai
Fara, lokaci guda Deeda ‘ta zama marainiya ba
Uwa ba Yayye duk da k0 tana da Uba Amman
dashi DA babu duk Daya suke' rayuwarta ta dawo
daga ita sai Kakarta. -
Deeda ta, tashi yarinya shiru-shiru da ba ta da
magana kwata—kwata, in har ta bude Baki to
dole ya zama-za ta. tambayi wani abu ne ko ,ta
fadi wani abu ~ mai muhimmanci
Wannan abu da ya yi' ta faruwa a gidansu ya
zame mAta~ ayar tambayoyi da yawa a
KwaKWalwarta .wanda ba 'ta da amsarsu da
alama idonta da zuciyarta tare da Kwakwalwarta‘
suna, fadawa duniyar yawon neman amsar ne
kowanne lokaci.
Wannan al'amari ya dasa ’babban' Ayar 1
"tambaYa a kwakwalWarta Haka Inna mai Fura
za‘tasata'tai ta yi mata Surutu, wani lokacin
Waka, wani lokacin - , Zolaya, wani lokacin
‘Ta'tsuniya,’ amma'Decda ba ta’" taba tanka ma
ta ba sai in ta gaji ta fashé da‘ kuka.‘ 'Hakan
yasa tsoro ya darsu a zuciyar Inna 'mai ' F ura ta
fara :tunanin cewa karfa wani ciwo ya kama
Deeda, tana tsoron rasata, don ita kadai ’ta
mallaka duk duniya. Sannan tana tunanin idan ta
mutu tabarta kuWa ya rayuwar-Deedan zata
kasance? bata da kowa bata da komai? - ‘ ' .
Inna‘mai Fura bata gaza ba, ba'ta karaya har ta
tashi rokon Allah iya iliminta da kuma da rubu da
addu'o'i a wurin Malaman Kauyen. ‘ . Duk 'yan
kwabbanta sun. kare-a. wurin, neman samun
canji a tare da Deeda
‘Wani yammaci' Deeda ta fita karkashin " gada
ka'mar yadda ta saba kullum sabo
" da ba komai take yi ba ba k0 ina take;
zuwa batada DA abokan yawon Amman wani
zubin takan taya Inna Mai hura surfe KO aikin
Gida
rai bace ta shigo gidan Inna Mai hura tai mata
tambayan duniyannan Amman taqi kulata harta
gaji ta koma kan harkokinta kaman daga sama
taji deed na cewa Inna menene wannan dake
fitowa a jikina DA Sauri ta janyota tana dubawa
cikin tashin hankali tace menene wannan deeda
kuma tun yaushe ya Fara fito miki cikin tashin
hankali ta jero mata tambayoyin har biyu
deeda tace na cikina yadan Dade yanxu kuma
harda cinyata yanabin kafafuwata Inna mai hura
ta Saki salati
deeda ta kalleta menene Inna!?tai dan murmushin
DA za,a Iya kiransa DA yaqe tace ba komai gobe
idan Allah ya kaimu Zan kaiki wajen me mAgani
a ranan Inna bata rintsaba don tunda take bata
taba ganini irin wannan ciwonba was he gari DA
sassafe suka nufi wajen Mai magani shimadai
abin sabo ya zame masa amman ya basu wani
magani yace a dinga shafa mata za,a dace a
hanyarsu ta dawowa deeda ta dubi Inna taga
yaddah hankalinta ke a tashe tace inna a kaini
asibity mana Inna ta dubeta tace asibiti sai birni
deeda kumama wannan ciwon naki bana asibity
bane tundaga nan bata sake cewa komai ba shafa
wanna maganin ake Amman Ina Abu sai qara
fesowa yake anyi maganin anyi maganin Amman
Ina hakan baisa an daceba tsoron kada mutane
su game halin DA deeda ke ciki yasa Inna ta Fara
Neman mafitar yaddah zatayi domin ta boye
wannan lalura na deeda
tai dabarar dinka ma ta riguna masu dogon
hannu da tsayi wadda idan ta sa har kusan rufe
mata kafa takeyi, haka kuma rigunan suna da
kwala wadda take rufe mata har wuya. . Abin
wasa-gaske, sai da ta kai wannan abin '
ya bi dukkan jikinta ya gewa'ye, ya zamo fuskarta
ce kawai ta tsira. ,
Wannan kalar kayan su suka zama kayan
Deeda. . ‘ ' Akwana a tashi bar Deeda da Kakarta
suka saba da lalurarta.
Deeda na da shekara tara ta matsawa Inna mai‘
Fura akan ta sakata a makarantar Boko, yara
tsiraru ' da take gani a garin suna zuwa boko ne
hakan ya ba ‘ ta sha,awa, _ta sawa ranta' Son
karatu; Inna k0 ta ce sam ba bokon da za ta
sakata in ba neman fallasa ba yanzu ma tana da
lalura ta ce za ta shiga Makaranta?
Nan fa Deeda ta dage, kukan rana daban, na dare
daban, haka ma na safe daban, har da rashin
lafiya. Dole Inna mai Fura ba don ta so ba 'ta
amince
akan za ta sakata a makarantar.
Ranar kasuwar dawakin Tofa ta fito ita da Deeda
da kafa, ta tattara 'yan kwabbanta ta saya ma ta
irin kayan gwanjon nan biri da wando na dai-dai
shekarunta ta sai ma ta guda hudu, biyu‘masu
nauyi biyu marasa nauyi. '
Duka kayan da Deeda za ta saka sai ta saka '
wadannan biri da wandon ta ciki, idan ta sasu a
ciki k0 yatsanta ba a gani balle jikinta sai
fuskarta kawai.
Inna mai Fura ta yiwa Deeda Kokari kwarai wajen
sa ta a Makaranta daukan nauyinta da mata
dawainiya ba ta gajiya ba, haka ta sai ma ta
Littattafai, wani lokaci ta rakata wani lokacin taje
ita daya har ta-saba kwarai karatu na debe mata
kewa gata da naci da jajircewa akan sai ta koya
don duk da ba ta kokari da fahimtar karatun naci
ke sa ta ganewa. Mutanen Kauycn suyi ma ta
caa! 'Akan Makarantar Deeda, Inna mai - Fura ta
tsaya, tsayin daka ta kwato ma ta 'Yanci,
kasancewarta Mace mai Baki da' fadan tsiya, dole
suka Kyalesu, har ma suka saba da ganin Deeda
a . hakan, tun shigarta da take na ’kayan da take
sawa naba wasu'mamaki suna tsegumi har suka
gaji suka daina‘ don Inna bata bai wa kowa
damar yi musu shisshigi‘ ba, kowa tana ba shi
amsa'dai-dai da shi ne. .
Komai tsananin Sanyin da ake k0 Zafl shigar
Deeda ba"ta canjaWa "illa iyaka lokacin Zafi ta
saka
marasa nauyi , lokacin Sanyi kuma ta sa masu
'nauyi.
‘ Haka nan daga sun fara tsufa Inna mai Fara za
tara Asusunta ta shiga kasuwa ta siyo mata
wasu
Abinda kebai wa Inna mai Fara mamaki shi ne, '
wannan abu bai san ya tafi koya ragu ba ina illa
iyaka ya ya zauna daram ne a jikinta.
Wannan da shi‘ Inna mai Fura kekwana ta tashi’
gami da adduhr Allah Ya yi musu maganin abin.
** ' ** *
' tabawa Kawa ce kuma aminiya ga Mahaifiyar
Dceda kafin ta rasu, don ko abinda ke faruwa na‘
rayuwar gidansu Deeda
ba abin da ba ta sani ba dana ta auren ya mum
tayi nasarar fita daga Kauyen ta sahun shiga
cikin garin Dawakin Tofu, daga nan ta samu
Aikatau a‘ cikin garin Kano gidan wani Alhaji ta
koma can ma ‘ tana musu Girki da Shara, duk
kuwa me son dan Aiki ita ce me‘ shiga kauyuka
tana nema musu masu aikin ana dan biyanta
wani abun, don haka ta shahara har
ta samu fili ta gina dakuna biyu da Kicin da kuma
Bayi. .
_ Ta jima tana nacin daukar Decda amma Inna
mai hura taki, ko da wasa har Deeda ta girma
Tabawa ba ta gajiyawa da yiwa Inna mai hura
maganan daukar Deeda ba ta hanyar kwadaita
ma ta yadda rayuwar BIRNI ta keda yadda
Deedan za ta. samu canjin rayuwa da canjin wuri,
har ma dai ta ce mata in tana so sai su taho tare
har da ita, in ma don ba ta son rabuwa da ita ne.
.
Anan fa Inna mai hura ta fara yarda da maganar
Tabawa, har ma ta fada ma ta lalurar Deeda. '
Nan Tabawa ta nuna ma ta tun da~ ai ba
kwanciya ciwon ta yi ba da lafiyarta ai shi kenan.
‘ '
A wannan lokacin Deeda na aji biyu na gaba da
firamire.
Ya yin da Deeda ta ji batun zuwanta Aikatau ta
nuna musu ba za ta je ba, ba yadda ba su yi ba
amma ta Ki amincewa. Damuwar Inna mai Fura
ma ita ce yadda ake zaginta a Kauyen da yadda
aka camfata da cewa 'yar Aljani ce
Ba Mijin aure, ba Saurayi, ba Abokin wasa ba
na Hira.
Ba zai yiwu ace su yi'ta rayuwa su biyuba sa '
haka bada kowa'ba. ,
Tabbas tana son .yiwa Deeda canjin rayuwa,
kuma hakan ba zai yiwu ba sai ta bar Kauyen.“
A tunaninta in sun dace suma za su- iya samun
gida kamar Tabawa, sam ba aikin ta sowa Deeda
ba, sai son barin garin, ku'ma basu da hanyar
barin garin da wannan Kauyen sai ta hanyar
Tabawa.
A halin yanzu Deeda na aji biyu na Sakandare
(Secondary). Duk wahala duk wuya ,duk kishirwa
da yunwa baya hanata "zuwa Makaranta duk da
dai ,karatu irin na Kauye amma ba laifi ta san
abubuwa ‘da .dama, haka kuma. tana kokarin
zuwa karatun
;Allo, daga Karshe aka ce ta yi' girma aka korata
ta
daina zuwa. Haka ta hakura don dole. '
Kullum Tabawa ta zo da maganar sai sun yi
fada daKarta tazageta tayi matagori wai don
ko zatayi zuciya tace zataje ammaharyanxu ba ta
yi nasara'ba.
Wannan shine ,takaitaccen tarihi Deeda da
Kauyensu. .
bayan Deeda‘ ta gama kukanta gab da~
Magariba ta koma gida, ba ta kula Inna ' ba,
haka nan itama lnnan ba ta kulata. ba alamar
suna fishi da juna har bayan issha. Deeda k0
Abinci ba ta ci ba’ ta kwanta.
Abin ya dami Inna ‘mai Fura kwarai, ta kasa
bacci, ta samu Deedan a' daki, shesshekar kukan
da taji ne ya tabbatar‘ mata: idonta biyu, kuma
har yanzu kuka ta ke. -'
"Deeda". Inna ta kira sunanta.
"Ki yi 'hakuri nasan ban kyauta ba, na san bani
da kirki, ina son kai ki Aikatau Birni, ki yi haquri
kar ki daga rai, insha Allahu daga yau ba zan
sake yi' miki maganar zuwa’Birni ba na zama mai
son kai".
‘ Ta sake cewa
"Deeda sona ki rabu da Kauye nan k0 ta halin
kaka, ganin irin, hazakarki da irin yadda KiKeso ki
yi ilimi da duk wasu bincikenki da' amsoshin
tambayoyinki'. a Kauyen ~ nan babu maganan
matsalarki deeda
na miki gori amma Deeda duk bai sa kin canja
ra'ayi ba, shin Deeda in na mutu ya za ki yi?"
Decda da ke kwance tana kuka tun da' Inna ta
fara magana sai lokacin tayi saurin" juyowa ta
rungumi Kakarta tana kuka.
"Inna ki yi hakuri na miki mummunan fassara,
ban fahimce ki ba, Inna yanzu da ki ka_ yi . min
maganar mutuwa sai na ji hankalina ya tashi,
wani irin tsoro ya shigeni Inna hala ma in riga ki
mutuwa, idan na mutu kema za ki zama ke ’daya.
Inna kece komai na, niCe komanki, Inna Allah na
tare da mu yana ganin halin da muke ciki in
tafiyarmu Birni shi ne mafi alkhairi, Allah Ya
tabbatar mana, ki cewa Tabawa ashirye na ke da
in bita a duk lokacin da ta shirya daukana zamu
bita".
Inna mai Fura ta rungumeta Deeda cikin tsananin
farinciki tana' fadin, "Allah, Ya miki
albarka
Da sassafe k0 Inna ta daga sammako sai -
masaukin Tabawa’don kar ta bata lokaci ta koma
Birni. "
Ganinta da farar safiya ya bawa Tabawa‘
. mamaki, bayan sun gaisa tace; "Lafiya dai ko
Inna?” ~ Inna ta yi murmushi‘ ta ce, "Tabawa
yau dai andace Deeda ta yarda zamu bi ki". ' - ‘
Tabawa ta washe Baki. . _ "Kai madallah, amma
na ji dadin labarin nan 'da yardar Allah kuwa ba
za ta yi dana-sani ba, sai ku shirya bayan Azahar
mu‘ tafi, ina ce dai kuna da kudin Mota k0?"
Tabawa ta tambaya.- -. Inna ta ce "Muna da shi,
duk da ba yawa, jiya nayi cinikin hur da Surfc, in
ma ya kasa sai ki yi mama ciko”. ‘tabawa ta ce,
"To shi ke nan ba laifi”. Bayan, ‘A'zahar "din
kuwa suka. 'tattara' yan kayansu da abin biyau
bukatarsu, Inna ta ja gida ta rufe duk da dai ba
wani abin kirki ciki,‘ Gadonta ne sai 'yan Tukwane
da suuran kayan amfanin Kicin‘ ta
ja kofar langa-langa ta rufe.
Mahaifin Deeda bai sani ba, kuma bai nemij ya
sani ba, amma duk da hakan sai da Inna mai Fur
ta kai ta suka yi masa sallama, ya kau dakai ya
ce "In ta ga dama ma ta saida ita shi bai
dameshi ba".
A fusace Inna ta bar gidan ya yin da Deeda ta
durkusa ta ce, "Baba addu'arka na ke buqata".
' “Sauka lafiya Allah Ya ba da sa'a". Abin da ya
fada ke nan, ya‘ tashi ya barta a wurin. ta mike
cikin kunar zuciya da Bacin rai tace "Amin".,
_,.,.Ta fita-tasamesu sukai sallama-da wanda
Suk"dace a garin, sannan suka kama hanyar
barin Kauyen da kafa har zuwa inda za su sami
mota. ‘ Rana ta farko ke nan da suka taBa shiga
Mota ‘(Bus) aka sa su a kujerar .qarshe, Inna mai
Fura" akai ta buga qauyanci duk lokacin da-Mota
ta shiga kwana k0 gargada saita'yi ihu,
Tabawa‘na mata dariya, yayin da Deeda ta kifa
kai tana tunani, wani, lokacin ta dan yi dariyar‘
Inna darkanta, don itama takan dan taBa
Kau'yancin, sai ’ dai- ba ta" nunawa a fili" ,
Lokacin da' suka- hau titi 'zurawa bishiyoyi ido
tayi tana kallonsu suna gudu,‘ tana kallon .ikon
Allah, Inna mai Fura ko tuni bacci ya kwasheta
da ta ji gargada ya Kare, Tabawa k0 saka musu
ido tayi tana tunanin tabbas sai ta zauna da su
na dan'wani lokaci ta gyarasu sun dan 'waye
kadan kafin ta kai ga kai su wani gidan aiki, don
ta yi, niyyar Inna ma‘ko wanke—wanke kadai ta
dinga yi'za ta kawo kudi, yayin da Deeda dama
’dai-dai shekarunta Hajiya ta ce ta samo 'wanda
hakan ya ma. ta wuya sabo da duk sa'anninta
sunyi raure hakan ya sa zuwan'Deeda'ya ma ta
dadi dOn ta san tabbas Hajiya zata ba ta' kudi
mai. tsoka, don haka ya‘ zama dole sai ta gyara
Deeda ta kuma' nuna musu yadda‘rayuwar'Birni
take.Da irin wayennan. tunane-tunanen suka iso
_ cikin ,Birnin Kanon Dabo, su 'Inna mai 'hura an
sha‘ kallo, duk Wanda ya kallesu‘ dole sai ya sa
musu alamar tambaya, da .Kyar Tabawa” ta
samu suka tsallaka titi, ta_ sama musu Adai-
daita sahu suka ' shiga, wannan karon da aka zo
tudu da gangara da kwana har da su Deeda a ihu,
sai. damai Adai-daita ‘ Sabun ya tsorata ya
tsaya ya dinga masifa da kyar da, . kyar tabawa
ta .rarrasheshi ya‘karasa da su gidanta ‘dake tal
udu ' Dakuna biyu ne sai tsakar gida da kuma
bayi a gefe da ‘alamar Tabawa ba ta gama ginin
nata ba, ta dai
Wai cewa ake babba ya san komai, dama kullum
abin na damunta, ya za a yi babba' ya san komai
bayan ba a koya masa ba?
Ta yi murmushi. . -.
Lallai idan abin da nake gani shine birni to lallai
bazan taba Dana sanin shigoba da alamun burina
zai-cika ".
Deeda ta fada a ranta. ‘
Kiran Sallar Magariba ne ya katse ma ta abin'da
take yi, ta dawo cikin gida don yin sallah.
Kusan kwana suka yi Tabawa na ba su labarin
Birni da yadda ake rayuwarsu,a ciki akwai'
banbanci sosai da na Kauye.
Ta kara da. ce musu, "-lndai suna'so su‘ji ’ dadin
zama to su dage da sana'a su nemi na kanSu,
banda zaman banza
Inna mai Fura -ta ‘fahimci. me Tabawa ta ke nufi
sai dai ita fa tunaninta daban, burinta shi ne ta
inganta rayuwar Deeda ta kai ta. Asibiti ta kuma
sakata a Makaranta irin na Birn
,' "Amma anya Tabawa za ta yarda taci gaba DA
ajemu a gidanta ba tare DA deeda ta mata
amfanin data daukota musamman dominshiba
kuwa?
ohhhhhhhhooooo
taya za,ai admin ya isa Sani mu hadu a next
chapter donjin ci gaba
Birnin gayu
chapter2
Da wadannan 'tunane tunanen da ‘hanyar shawa
kan matsala_bacci ya dauke Inna mai' F ura'.'
‘Kira‘n sallar: farko akunnen Deeda,‘ akai ta ji’ ..
kiran‘ Sallar a Cikin. Gidan ya ba‘ta mamaki, ,
musamman da ta-dinga jin k0 ta ina 'sallah ‘ake,
' Masallatai daban-daban. ‘ Ta ‘mike ta yi»
Alwala tana” jinjina abin, zuciyarta ta yi ma ta
fari,‘ ta yi godiya ga Allah da Ya sata shigo Birni.
' " Tabbas ,datasan‘“ haka; Birni yake data jima
dabiyo TabaWa. ' Kafin gari ya washe' har ‘tana
Tabawa. shara,’ ‘gogegoge da‘ wanké-wanke-
Abin'ya yiwa Tabawa dadi sosoi.
Lallai‘zata ci Riba da Deeda, ba ta da kwiuya
Karar Motoci “yasa' ta fit0wa Kofar gida
kasancewar bakin Titi ne, ta zauna a Karkashin
wata ; Bishiya tana kallon Titi tana shakar iskar
sanyin'
safiya mai albarka, hakan "ba‘ Karamin nishadi
da farinciki ya‘jefa a zuciyarta ba Tananan zaune
:tana murmushi' ta soma ganin .'yan Makarantar
Boko na wucewa ,sanye‘, Riga da Wando da
Hijabi;
ta miqe tabi cikinsu tana tafiya, nan ta
hangu (Gate) din Makarantar; -an rubuta
"(NANA AISHA ISLAMIYYA, PRIMARY AND
SECONDARY SCHOOL)". Ta ga an mbuta a jikin
bangon K0far Makaranta
Ta jima tana tsaye tana kallonsu suna shiga cikin
Makarantar, Wasu sa'ann'inta, wasu kuma sun
fita, wasu kuma qannenta maza da'mata. ‘
Kwarai tayi sha‘awar ,itama ace tana daya
daga_ cikinsu, sai dai ta_san abu ‘ ne mai
matukar wahala.
Sai da‘ taga an rufe (Gate) din Makarantar .
sannan ta juya ta _ daWo gida, ta ' samu
.Tabawa ta yi musu abin Karyawa za ta fita.
Ta kalleta ta' ce,""Ina ki :ka shiga ne Deeda? Na
leka waje ban ganki ba. Ki daina'nisa fa kar ki
Bata".
Deeda ta yi murmushi. ‘
"Ba zan‘ Bata Ba Tabawa insha‘Allahu,
'yan Makaranta da Shaguna na gani a titi na bi
ina kallo". TabaWan ta yi dariya ta ce, "Deeda
kenan,
nan fa Birni ne ba Kauye‘ba, Birnin ma fa Kanon "
Dabo, babban; gari wasa ba, a hankali yau da
gobe za ki fahimta‘, in kin biyewa kallon
Makaranta da Shaguna‘ kuwa to sai ki dau
tsawon ,shekaru kina yi ba ki‘ gama ba Ki zo ki
karya ni zan fita, zan
. je gidan dana ke aiki sannan in je in yiwa gidan
dana daukomusu ke magana mutattauna akan
yaushe za,a kaiki ki '
. Dam! Ta ji gabanta ya yanke ya: fadi, ta bi '
Tabawa da kallo yayin DA take fita daga gidan, ta
ji
hankalintaya tashi, ta manta Aikatau tazoyi a
Birni‘
shine har' ta‘fara tunani da Wani burinta na
datun
Nan da nan idonta ya ciko da hawaye. ta ji tana
son yin kuka ta juya sukai ido biyu da kaka ta
fada'Cinyarta tana kuka.’
Ta ce "Kaka banason aiki gidan kowa, Kaka-ina
son yini karatu". "Kiyi~haquri Deeda dole mu yi
‘haquri da halin da muka. tsinci kanmu ba ke
kadai ba ce
‘ keda wannan‘ buri ba har ni ma ina da wannan:
buri akanki. ' .
Karki damu, mu yi ta addu'a sanan a hankali
zamu cimma nasara; A halin yanzu dole mu fara
da . haka zuwa gaba maga abin,da Allah zaiyi ..
Nan Kakar ta‘yita kwantar mata da hankali har ta
samu'nutsuwa. Haka suka‘ yini har yamma lis!
_sannan . TabaWa ta dawo a gajiye, ta samu
Inna mai Fura ta 'yi sana‘ar na ta, wato Fura, tun
da ba ta barmusu ko abinci ba, ganin garin gero
da‘ suga yasa ta yi musu lafiyayyiyar Fura, ta bai
wa Deeda kudi ta siyo masu _ nono a bakin’
hanya gun: Fulani-wajenda ta ga suna kawo‘wa
wasu masu Gini ‘ ‘Nan fa Tabawa-ta 'zauna ta
sha none da‘Fura osai tana santi, saunan ta tuna"
Ba ta bar musu abinci tayi hamdala sannan ta
ce, "Kin kyauta Inna, tabbas,don‘kinyi dabara-irin
ba bana Kauye ba don hakaba da kun zauna‘da
yunwa, na mancé, ina sauri na saba in na tafi ba‘
kowa a gida, don haka tunanin Abinci , , “ma bai
zo min ba; kun ga-harnima nasamu na sha~ '
don ban tsaya cin Abinci a can ba,‘~ ina san in
samu inshiga BIRNIN GAYU ne Déeda tajuya ta
kalleta. inane kuma BlRNIN GAYU?"
Tabawa ta kalleta cike da mamaki ta‘ ce
"Kina nan'cikin Kauyen Kanonnan baki san
BIRNIN GAYU ba?" ~ Deeda ta daga kai cike da
kosawa tace,‘ "ina'zan sani ina Kauyen'Kano‘ ba
Birniba?". "To Kakarki ai ta sani", In ji Tabawai .
zatayi miki bayani, kuma shi ne Gidan da» Matar
da ta ce- in dauko miki ita tace tana son 'Yarinya
mai kamar shekarunki, suna da masu aiki; ma‘za
da ‘mata‘ na wasu qasa ma. haka~ suna da; .,
manyan Mata na nan qasar sai dai 'yan matan
naga' duk kamar 'ba Hausawa bane, na ga har
wani 'unifom) suke sakawa na‘su na masu Aiki.‘
~Sai dai duk da haka ta ce tana son in nemo
mata 'yar— Budurwa Bahaushiya haka wacce
zata dinga; kula da Bangaren dakinta bisa ga‘
wannan, kuma-tana son yar gidan mutunci mai
hankali, don hakan .shiyasa na dauko mata ke;
Na san yadda take so haka‘ki‘ ke har ma kin,
'wuce tsammaninta, kuma karki ga kamar aikin
wahala ne dan gyaran Dakinta ai ‘ba‘ matsala
bane, gashi kuma kiyini a cikin A.C ki kwana a
A,c 'ki sa mai kyau, ki Ci mai kyau ki sha mai
kyau, to me ya ’ wannan 'hutu?
, Ai da tsohuwa take so da tuni‘naje k0 da ina da
'yar uwa k0 'ya k0 jikar da‘ ba su yi aure‘ba da
na kai ma ta don Zama da wadannan ai alheri ne
An yi ta kawo 'mata yan ‘matan'Birni ma ganin
duk rayuwarta a kasa‘shen waje tayi‘ tace wai ita
ba ta son marasa. kunya Wadanda idonsu ya“
bude wadanda za su yi tayi‘ma ta sata ko wani
mugun hali. Kin san sha’anin masu kudi sai su.
Deeda‘dai da Inna mai Fura sun sa ma ta 'idone'
sunaji kuma suna kallonta kamar wata Talabijin
'Duk wannan kurara? gidan da take yi
ammahakan bai sa Deeda taji tana sha,awar
zuwa gidan ba sabo da karatunta yaf1 mata jin
dadin da Tabawa take
kirgo,mata Tabawa ta ci’gaba ’da'cewa,
"daganan gidan na biya na bata lokaci ina jiranta
kafin ta fito nayi mata bayanin na- daukoki shi
ne ta bani wasu kudade tace-.ayi .miki: siyayyar
Sutura ‘mai 'kyau da abin‘ " buKatarki ki fito a
mutum sosai, bata So kizo mata da wani daudar
Kauye
'Tun daga' kan Sabulu, Turare, Mai; Takal'mai
zuwa Kaya tace komair Sabo” take so ‘Sannan a
nuna miki yadda-zaman Birni yake da yaddah
zakiyi my,amala DA mutane
sannan tace a sakaki a Makarantar koyon
Komfuta, (Computer), k0 menene sunansa,
wannan abin' latsawar kamar Talabijin.
' .Deeda da kanta 'ke sunkuye tayi ~
. saurin .daga kanta, tana juya abin a ranta anya
duk
duniya akwai abin da take son ,koya kamar
(Computer) kuwa? Ta yi dariya cikin 'doki "tace
dan Allah tabawa da gaske ki‘ ke zan shiga
,wannan Makarantar?" " kwarai"; Tabawa ta
tabbatar mata
"Ga‘kudin‘komai ta bani, 'da mutumin da zai kaiki
sanda za ki fara zuwa ya
. _ miki komai, wai so take ki dinga shiga
da Wasu abubuwanta wanda "qila sirri ne don
BABB-MACE. ce, Mace mai ilimin. kakuwmi- sosai
kullum, lissafi take na shigar kudi da fitarsa
da'kuma‘saida Kaya harsu Gwala-gwalai da irin
gadajen ‘qasar wajennan take saidawa _. Ina jin
shi yasa ta ke neman mataimakiya don abin ‘ya
yi ma ta-yawa, yayanta
biyu kuma duk suna kasar waje. Naji dai ‘an ce
kwanaki akwai 'yan uwanta masu' ilimi da sukai
ta
cutarta, amma dai jita-jita na ji. Ta ce dai a
sakaki ki koyi na wata uku, sannan a wata shidan
nan kafin ta dawo tana son ganinki tsab
Kinga makudan kudaden da ta bani, nima ai na
samu rabona
Lokacin dq Tabawa ta ciro kudin Inna mai- Fura
ta bude baki ta kasa magana don tunda take k0 a
Mafarki bata taBa ganin irin wadannan makudan
kudaden ba masu yaWa haka.
Ba su ankara ba sai ga Inna mai Fura a zube a
qasa, suma neta tayi k0 dai firgita ta yi da‘
'ganin tsabar kudaden a zahiri shi .ya sa ta
faduwa, Allah ne kadai Ya sani. ‘
. Tabawa- dai sai da dariya takeyi
Deeda tana tayqta suka sannan suka dagota'
*.* ** ,*.*
Deeda 'da Inna mai Fura ba wanda ya kaisu
farincikin shigarta (Computer School), duk‘ da ba
ta gane manufar Hajiya na‘ Sonta ga ta koyi
sarrafa (Computcr) ba, ita a nata tunanin ta
samu hanyar koyon wani ilimi da
ba ta sani ba, wannan iliminma:inta samu nata
ne ba. mai‘rabata da shi sai Allah. ‘ Musamman-
Hajiyar :ta' hada Deeda da Taba'wa da wata
mata suka'shiga’ kasuwa don yiwo ma ta
siyayyar irinkayan da take So ta ga ta saka. '
Kaya ne irin na zamani, wasu‘riga da wando ne,
wasu riga da siket, Wasu dogayen ‘ riguna
dinkakku wato (Red made), wasu kuma habayas
irin na zamani kala-kala.Haka Takalma zuwa
kayan ciki; su shimi, (vsst), bra da‘
makamantansu, sannan Hijabai‘ na Sallah manya.
. ‘ Ganin yanayin shigarta ya sa matar ta'siya
mata (Body shaft) masu kyau‘da tsada a
tunaninta haka take son yanayin shigarta a
matsayinta na ‘yar Bahaushiya. haka ba ta son
barin jikinta a waje ne ko
kuma dai qila haka na ta kalar gayun yake, don
Tabawa dai ta boye musu lalurar Deeda Cikin
kayayyakin Deeda ‘ kuwa harda Kwat" (Coat) irin
na Mata mai hade da Siket.
ita dai sa wa kayan ido ta yi tana mamakin ta
yanda za ta fara sakasu a jikinta.
Ta wani Bangaren Kuma tana tunanin wacce
irin' Mace ce ita da zai sa ta kashewa mai aiki
kudi haka, anya kuwa ba wani abu Wanda ba su
sani ba? , Tana cikin wannan tunanin ta ji mota
ta tsaya kofar wani babban shago. (Beauty
Palace) to ga an- rubuta an rubuta. Tabawa ne
taja hannunta‘ suka bi matar ciki. ‘ . A nan akai
ta tsiya da Deeda don da 'kyar ta bari suka ma
ta gyaran gashi, ta Bata rai ta dinga zazzaga
musu masifa ta qara da cewa in ba za su
dauketa a yadda ta ke a" yadda ta ke to ita zata
FASA don ikon da suke mata ya isheta‘ da qar
Tabawa‘ta lallaBata suka dawo
Tabawa Matar haquri. ' ‘ Deeda’ da Kakarta Suka
tsare Tabawa da tambayar céwa ta fada musu
gaskiya in ta san akwai illa k0 wani abu mara-
kyau a tattare da inda zata ‘aikin, gara ta‘fada
musu su sani‘ deeda ta yi ma ta rantsuwada
cewa in taje ta 'tarar da abin da bata zata ba to
za ta bar Gidan sai . dai abin da zai 'faru. ya faru
Tabawa ta washe baki tana dariya. tana. qokarin
kwantar musu da hankali da tabbatar musu
da cewa ba wani mummunan aiki k0 wani illa a
Gidan, kawai dai su Manja ne masu tsama tsab-
tsab, bayan shi babu wani abu.
Da irin wannan bayanin Tabawa ta gamsar da su,
ya yin da Inna mai F ura ta ci gaba da-burin kai
Deeda Asibiti.
*.* . *§*' *,*
KWANA-A-TAShi Deeda da Kaka "suka saba da
rayuwa; cikin garin Kano, ' wani abu da ke yiwa-
Deeda dadi shi ne, yanda ta samu riba biyu lokaci
guda, kasancewar Computer Class dinta qarfe
daya ne ya sa ta lallaBa Tabawa ta sakata a
Makarantar ’dake unguwarsu,” wato "(NANA
AISHA SECONDAR Y
SCHOOL)"wanda hade ya ke da. Arabic-da Boko.’
Tayi sa,a sun dauketa aji hudu bayan anyi mata
lnterview.
Tabawa ta dinka mata (Uniform) tare da siya ma
ta Takardu, ya yin da Kakarta ta yi buga bugar
hada kudi ta biya ma ta kudin Makarantar, .
bakarantar gwanmati ba né, na kudi ce kudi, '
amma dai ba zai gagari Talaka ba,
‘Ba‘shin kudi Inna mai Furta' ta karba Wurin
Tabawa, don haka ta dage da sana'ar Furanta
ganin
ya samu karBuwa sosai. ‘
Tabawa‘ ke aikawa Kauye ana siyo musu
madara mai kyau suna Nono da Fura mai dadi,
yayin da masu shago ke layin zuwa sari suna
sawa a
‘Fridge suna sayarwa.
Sana'ar kam ta ' karbu’ ‘ sosai, Allah Ya
albarkaci sana'ar, daga Tabawan har Inna mai
Fura
‘ ‘ Suna samu sosai a ciki, don haka Inna mai
Fura ta
biya Tabawa bashinta, haka ta budewa ‘deeda
asusun makaranta da Asibiti.
Dewda kam ba laifi tana fahimtar Karatunta,
fana jin dadinsa, musamman Makarantar da ta
shiga
tana fahimtar abubuwa da yawa
Wanda ba ta sani ba, wanda. ya shige ma ta
duhu
kuwa ba ta Bata lokacin tambaya har sai ta
fahimta. Karfe daya suke tashi ta dawo Gida da
wuri
tayi Sallah kuma ta wuce (Computer Classes)
dinta wani lokaci in sun taso ta kan taimakawa
Inna da
aikin Furanta tare da taimakawa da aikace
aikacen Gida.
lnna wani lokaci ta kan hanata ta ce ita mai da
hankali ta yi karatu, ita kuma za ta dage da:
sana'a da neman kudi da mata addu'a domin ta
ga ta cimma burinta.
A duk lokacin da Inna mai Fura ta fadima Deeda
haka ta kan fada jikinta tana hawaye tace Kaka
Allah Ya barni da ke, Allah Ya ba ni ikon yi miki
abin da ki ka min, Allah Ya kaimu lokacin da ' za
ki huta, ni in nema miki in miki gata kamar
yandda ki ka min.
Kaka ba don ke ba ban san ya rayuwata zata
kare -ba..Na gode Kaka, Allah Ya biyaki duniya da
' lahira". ' ” Inna mai Fura ta yi murmushi ta' ce,
"Deeda‘ wa na keda shi duk duniya idan ba ke
ba?
Allah dai Ya cika min burina akanki, ki samu duk
abin da ki ke so, Allah Ya ba ki miji na gari mai
tausayinki, wanda zai kula da ke.
Deeda Allah Ya ba ki lafiya, Allah Ya min burina in
ganki Gidan miji kafin in mum."
Deeda ta fada cinyar Kakarta tuna juya kalaman
Inna mai Fura don ya daga mata hankali, ita dai
ba ta da tsammanin yin aure a rayuwarta don zai
ta samu namijin da zai sota har ma ya yarda da
ita a yadda take.
A duk lokacin da ta kalli fatar‘jikinta ta ga
yadda ya nannade ya yamutse sai ta ji hankalinta
ya
' yi mummunan tashi, ta fashe da kuka, “tausayin
kanta
ya kamata, ya yin da ta shiga tunanin wane irin
ciwo ne haka? K0 kuma ita haka nata halittar ya
ke?
. Alhamdu lillah! Allah na gode ma ka da ka
Barni da hankalina da kuma rai da lafiya ta, k0
kowa
bai soni ba zan'so kaina. Haka Kakata na tare da
ni,
Allah abin godiya".
*9* *9*
WATA UKU KACAL! ‘Deeda tayi ta
" san Computer da yadda ake sarrafata
kasancewar ta samu kwararrun Malamai,
“'“haka nan tana da naci da son sanin abin da ba
ta sani ba, musamman ma dai Computér din da
saninsa da koyonsa yana daya daga cikin burinta
tuni Deeda da Kakarta suka saba da rayuwar
Birni‘da irin yanayin yadda suke rayuwa da‘
mu'amala da su, jama'ar ’unguwa da dama sun
santa sabo’ da suna gannin tana shiga da fita
tsakanin Makaranta zuwa shaguna kai
Fura da Nono, wani lokacin haka nan tana da
wani irin yanayi na daukan hankali tundagakan
irin shigar da ta kena kaya wato dresing zuwa
tafiyarta. maganarta, kalamanta a nutse ta ke
yinsa komai nata dabam, sam ba ta da rawan kai
irin na 'yan mata sa'anninta' ba ta da shisshigi,
ba ta shiga harkar matan makaranta yasa a
Ajinsu ba, da makarantar gaba daya sai dai
gaisuwar mutunci da maganar da ya zama dole,,
bayan shi Deeds bata mu'amala da wasu bayan
Kakarta da Tabawa, Deeda wankan taiwada ce
tana‘ da tsayi‘ kadan da Kyan Diri, wato Kira mai
kyau, fuskarta bata cika wani Kyau ba, sai dai
Allah Ya batajini, tana da saurin shiga rai, bata da
magana ko raini, Mishkila ce mai ra'ayin tsiya
duk yadda abu koya mata dadi baiwuce tayi
Murmushiba haka duk' tsananin abu da Zafinsa
bai wuce Idonta ya kada? ya yi Jaba ko qallah.
Tana da Dauriya da kunya.
zAUNE YAKE kan kujera ya harde hannunsa a
‘kirji gami da daura Kafa ‘ dayakan daya.
Ya sawa Sabeer ido, bacci‘ ya ke yi sosai basi da
k0 alamar bude ido balle ya yi shirin fita. "Sabeer
Ibrahim ya kira sunansa
- .Cikin nutsuWa_ bai _kula shiba ya ci gaba DA '
baccinsa. Ya’mike ya isa dab da: gadon ya
girgizashi.
"Sabeer ya 'kamata‘ ka tashi ko ka manta
munada shiga Asibiji yau ne? Cikin muryar Bacci
yace, "please
ka barni in yi Baccina,_Asibitin .sai gobe A Nan
ya qara lumewa cikin Bargo Ibrahim’ya ‘ yi
murmuhi ya; ce, 'Gobenma sai jibi k0?" ,‘ ‘- . Nan
ya sa hannu ya dauko Wayarsa ya soma
lallatsawa, alamar waya zai kira."Yayata". Ya
fada yana murmushi. Ya ce, Wannan; Babyn
nakifa banajin ‘ akwai abin da zai 'iya yi a
rayuwarsa bayan 'bacci da zuwa yawon-
shaqatawa itama murmushin ta sakar masa tace
na Sani qanina sanin halin babyn nawa yasa
yasa na damqashi a hannunka kafin na dawo na
san/zaka 'iya shawo kan shi kuma na ga' -
Daddy ma ya'sashi a gaba ka yi kokarin tashinsa
in ya ki ka tuna masa sharadin Daddy zai mike
da .wuri" i
Ibrahim ya ja” 'dogon numfashi gami da“ ’ fadada
murmushinsa ya ce "(Thanks) Yayata, ban san ya
Zan yi da Matsalolina ba, inda ba kya tare dani
kina bani shawarwari ‘dakwarin guiwa.DA bansan
ya zamba Allah Ya bar ni da ke'Yaya ta -.-Ta yi
murmushi (Allah Ya bar ni‘da kai Kanina. Ina
godiya fatan Ranina yana cikin koshin Iafiya".
Shiru ya yi 'nadan wani lokaci bai ‘amsa mata _'
‘ ba, sai saukar numfashinsa da ta keji itama
'dan ta kasace masa komai, ya katse shirun da
ceWa ina’fatan kina samun nasarar abin da ya
kai ki‘ "Eh".'Ta amSa.taRaicc. ‘to Ki kula-da
kanki . Bai saurari amsa'r taba ya katse wayar ya
jima yana kallon Wayar-tamkar Mai karantar wani
abu sannan ya mai da ta .Aljihu ya dubi gadon‘
Sabeer
ya yi sau’rin janye Bargon gami da matsawa dab
da Kunnensa ya ce, "Albishir-Sabeer, Dady'ya ce
ba kai ba komawa Canada har sai ka yi aikin da
ya kawoka ka yi.,.na san dai ,Daddy‘wata uku
yaba ka, in ba hakaba kuwa, ka ci wata daya
baka kulla komai,ba . hakan ‘yana nufin zaman
naija daram idan ka sall‘lake wata, ukun nan ba-
kai ba komawa ‘ Saunan kuma na ji labarin ya.
samu’wata a can yar Kauyc za a hadaku aure"
wat Ya fada da karfi? gami da' mikewa da sauri.
' ' . Ya kalli' Ibrahim cikin zare ido da alamar
tsorata ya ce; "Uncle ib ka rufa min asiri Ka san
na tsani jin k0 maganar Aure ko da (Classy
girls)ce balle'yar Kauyc?" Ya batafuska. ' 'Ka 'san
yadda na tsani abu mara kyau, mara aji‘ kuwa?
Na tsani Mutan Kauyen su Daddyn 'yan' Matan
Kauycn duk munana‘ne, kuma» qazamai,‘jiki duk
Tabo (No way), ba ‘zan iya Auren (Villegers ba)
Yana magana yana ‘yamutsa fuska, ya nufi Bayi
don .yin Wanka.
birnin gayu(season1)
chapter3
ibrahim" ya bishi da kallo yana nazarin'
kalamansa hankalinsa Yayi matukar tashi; Shin ta
ya ya zai soma gyara Sabeer dan ya yi nisa, ya
tashi a wata irin aqida da da‘bi‘a kuma lallai
akwai aiki agabansa, don ya yiwa Yayarsa
alqawarin zai gyara Sabeer zai nunA masa
hanyar gaskiya duk‘da baisan "ta ina zai faraba
Allah Ya taiméke ni”. Ya fada a ransa'ya“ ' bude
wadrof ya ciro masa kayan da zai 'sa,"ya‘ ajiye A
gadon sannan ya fita don ganin an shirya
masa‘break abin karyawa. ' James! Jamcs!
james!!!”' " .,kiran sunansa yake da karfi Cikin
hasala ‘ransa ya gama baci ibrahim din ne ya
shigo yace lfy
. ‘ .Watsi'ya’ yi do Kayan ya ce, "'Yau zan kori
“James a Gidan nan; ba shi, da hankali ne koshi
Mahaukaci ne da zai ciro min wannan kayan?
Ibrahim ya daure fuska,
. Ya ce, -"Ni ne Mahaukacin Ba James ba! K0
nima korata za ka yi mr Sabeer?“ Sabeer ya turo
,baki irin na shagwababbun yaran; masu
kudinnan, ya bata fuska ya ce "Haba Uncle IB, ni
ba zan sa wannan kayan ba gaskiya (Coat) Kwat
din nan ta min nauyi a ciro min kaya'mara nauyi,
ka san qasar nan da zafin tsiya, .yanzu muna fita
zakaji Wani irin ' zafi Ibrahim ya Bata rai ya ce
Asibiti za ‘ kaje kuma aiki za ka jeyi ba wasa k0
yawon shan ‘ iska ba, dole kasa (Decent) kaya
masu mutunci. in ya so in ka dawo ka sa duk irin
kayan da ka ke‘sO. Bari in fada‘ maka, ba za
ka'yi yadda ka so a nan ba (You bave'to behave
your Self) kuma daga yau ba james da John ni ne
zan‘ dinga; maka komai ya Daure fuska ya
nunashi da yatsa ya ce: ’ " "Kanajina?" Kansa a
sunkuye bai ce komai ba. Ibrahim ya dauko kayan
ya ajiye masa ya ce, "Masa ka shirya ka fito,
yanzu ina jiranka zamu je wurin Daddy a . falo
yanajiranmu"
Yana gama fada 'bai sauraresa ba ya fice Sabeer
ya ji hankalinsa ya tashi. Shi fa ba zai iya
wannan takuran‘ba.
Nan da nan ya ji ya quntata, ya tsinCi kansa a
cikin qunci bai taBa ganin Uncle IB haka ba sai
yau Hawaye ya ciko masa ido. A cikin wannan
yanayin ya sa kaya ya shafaya.Mai ' sai‘dai bai
fita ba ya nemi wuri ya zauna ransa Bace, ; bakin
ciki ya ishe shi an sa shi abin da baya so.
Ibrahim kuwa
Ganin halin da yake ciki ya tausaya masa' ‘
saboda har yanzu bai san halin rayuwa ba. Ya
rayu a wata duniya ta daban, waccr ba ta da
alaqa da (Reality) ya matsa gefensa,“ ya kallesa
ya yi' saurin juya fuska alamar fushi ya ke
Ibrahim din ya yi murmushi gami da kama Kunne
ya ce, "Sorry Sabeer, Uncle 1B ya yi laifi a yafe
masa."
Ya. jima yana magiya kafin ya juyo da idonsa
daya ,kada saura Kiris ya zubar da hawaye Yace
ba kaike min tsawa ba, ba ruwana da kai, kuma
sai
na fadawa Sister abin da kamin, zan ce mata
Uncle lb baya sona yanzu ita kadai ce mai
sona";"Yi haquri Sabeer, Uncle 1b na sonka". "Ba
ka sona". Ya fada cikin _ hasala. ‘ ‘ "Kuma don
ka ga Sister ba ta nan ne shi ya sa kowa‘ ya
tsancni daga kai har Daddy". . ' ' ‘ 'ya jawOsa
jikinsa don ya kula da ya tsinci kansa cikin kewa,
musamman na Yayarsa suka- shaqu, haka ya-
zama masa dole ya lallashesa.
' ” "Sabeer kwantar da hankalinka bawanda ya
tsaneka duk muna sonka. ancle ib ba zai sake ma
ka .tsawa ba
" . Ya‘dagoshi. '. kayi alqawari"Na yi alkawari ba
zan sake ma ka tsawa‘ ba (Now smile)". Hakan
ya masa dadi Wanda ya saya saki lallausan
murmushi. da ta qarawa fuskarsa kauriji
Ibrahim ya~ yi‘dariya, suka mike ya ce
an; ‘ "Ka ganka kuwa (Very Handsome)a cikin
(Suit)
‘yan Matan Kano za su ‘yi kallo". . Dariya suka yi
a tare suka fito zuwa falo; Riqe yake' da 'yar
karamar ‘ Jakar saka qananan Takardu a
hannunsa._
Sanye yake cikin Kananan 'Kayan Turawa da‘
ake musu lakabi da (Suit), Kansa ba Hula, dan
qaramin Sankon da ya shata tsakiyar Kanshi shi
zai
tabbatar maka da ‘cewa lallai Dr. Sulaiman
rikakken dan Boko ne mai ji da ilimi; ‘
Shigowarsu Falon ya sa ya dago kai ya mai da
hankalinsa kan su
‘Ya dan kalli dansa Sabecr cikin tsananin Rauna -
ya sakar masa ‘murmushi ya ce "Lallai na gai da‘
Ibrahim, ka yi qokarin taso Saberr karfe Tara na .
Safe ‘na ganshi ya shirya tsab, ~yau da alamar
Asibiti'
za su yi babban bako"
Ibrahim ya sunkuyar da kai yana murmushi,
ya yin da Sabeer ya bata fuska. Cikin muryar
qasa qasa ya ce, "(Good ” moming Dad)". Wato
ina ina kwana?"
. Yavfada da murmushinsa ya amsa da‘,
"(Morning Son). Na ji dadin ganinka kWarai;
alamar ’ dai baka son in auto maka 'yar Kauyen
mu"..
Sabeer ya Kara bata fuska ya dauki. Coffée din da
aka riga aka hada masa yana kokarin kaiwa Baki
ya ce "Ni dai an takura min‘kawai, lokacin dana
ke Medicine mun yi da kai
da sharadin ba. zaka sani yin aiki dole ba, kace
min ilimi kawai ka keso nayi, kana'so in cika
maka burinka in zama Likita,’ duk da bana so
sabo da kai na daure na jure wahalarsa na yi ta
karatu ba ji ba gani na takura kaina, amma shi ne
yanzu ka Bullo mintanan. . Gaskiya Daddy ba ka
min adalci ba, ni gaskiya bana son wani wahalar
aiki". Kalamansa sun ‘Batawa Mahaifinsa ,rai sun
‘ kuma kufulashi. Ya matsa kusada shi ya ce,
"Inbakayi aiki ba. me zakayi?"Ya fada cikin'
basala. ' . .koso "Kake ka kare rayuwarka a haka
ba zakayi . komai,ba‘ baka da exPRIENCE) baka
da wata dabara‘, . inna mutu wa2ai kula Ma da
dukiyar? . Ka san yadda zuciyata kemin inna .
ganka haka baka komai sai Sakarci? ‘ ' Lokaci ya
yi da za ka nitsu kasan Ciwon kanka Sabir ya
kufula shima ya hau dokin zuciya ya ce, "Me yasa
zan yi aikin wahala in nemi > kudi tunda
Mahaifina nada kudi, 'yan uwana na da
Sabo da me zan nemi kudin yanzu ba lokaci bane
da zan nemi kudi, lokaci ne da zan more .
rayuwata, inji dadi Haka kawai rana tsaka kace
zaka shiga tsakanina da jin dadina ka zama ,
kana so ka doramin nauyin da, ba naWa ba, in ka
takura min da maganar aure da a'iki Daddy
bazamu‘ _ _,shiryaba,mezakayi? 1‘ 'Mezakayi me
zaka iya yi- inji Daddyn ya..." Ya fada ' cikin
zafin rai. . . "Bari in fada ma ka, kudin da kake
gani ka’ke gadara da su nawa ne ni na nemesu
da gumina da
wahalata ba zan bari ka Barnatar dasu a banza
ba, idan zaka nutsu ka san me kakeyi, ka nutsi,
inba hakaba kuwa za ka sha mamaki." ‘
Wane mamaki zan sha? Nima bana bukatar
kudinka, nima ina da nawa kudin, kudin da
Mahaifiyata ta mutu ta bar min,
"Sabir
ibrahim. ya kirashi cikin tsawa. Ya yin da ‘
Mahaifinsa ya wanke shi da mari.
Tsananin Bacin rai bakinciki ‘ya hanasa magana.
Ya yin da Sabir din ya juya rike da fuska zai tafi
Ibrahim! ya tsai da shi. Sabir ya jawo hannunsa
zuwa gaban Mahaifin nasa ya ce"Ma za ka bashi
haKuri,‘ kar ka kuskura ka. sake yiwa Mahaifinka
irin wannan magana in kana so ka gama da
duniyar nan lafiya.’
Ba Mahaifinka. kadai .ba, ka koyi girmama
manyanka ‘na gaba ‘ da kai, kuruciya da iskar
samartaka' ba. hauka bane, kowa ma ya yi
Wannan lokacin ya wuce, meye laifin Mahaifinka
don yana nuna maka Kauna,’ ya damu
da'rayuwarka, yana so kasan ciwon kanka da
zafin kanka shi ne zaka dinga yi masa magana
cikin wannan harshen?
Ka yi hankali da duniya, maza. ka bawa
Mahaifinka hakuri".
Kansa sunkuye idonsa ya yi ja zuciyarsa kamar
za ta kashe shi ya bawa Mahaifinsa haquri (Sorry
‘ Daddy Ya kama kunne. Ba zan sake ba, ka yi
hakuri
Daddy ka yafe min» ' Tausayinsa da Kaunarsa ne
suka shige shi lokaci guda. , '
Ya dafa kafadarsa yace "Na yafe maka Sabir.
Ina‘ so ka sani Babanka na sonka sosai (Just)‘
how that i love you) girgiza masa kai ya yi ya
fita ya bar falon, Babansa ya bishi da kallo cikin
tsananin son dansa da kuma tausaya masa...in
akwai abin da ya tsana bai wuce Bacin ran dansa
ba. Bayan fitarsa ya mai da kallonsa kan
Ibrahim? cikin damuwa ya ce, "Ibrahim na yi
kuskure, na yi. “ babban kUSkure-~iyayena sun
min 'gata amma' ba kamar yadda na yiwa dana
ba, son dana yasa nayi . ~ babban kuskure na
Bata masa rayuwa, ban san ta yaya zan soma‘
gyara wannan kuskurenvda na yi ba, soyayyata
gareshi ya: Bata tarbiyyarsa. ’
_ Ibrahim ya kallesa cikin tausayawa ya ce
Kwarai Daddy kayi .kuskure sosai wurin tarbiyyar
‘ ~ Sabir,‘ yanzu gyarashi ta hanyar tsawa ko
fada ba zai yi gareshi ba, don ba zai taBa fahimta
ba
Yace yayi nisa canja tunaninsa zai yi wuya sai
anbi Wasu hanyoyi cikin dabara da. kuma masa
adddu'a harmu cimmasa
Karka damu Daddy inshal AllahuSabir Zai
fahimta‘ a hankali ya isa garesa ya ,zaunar da
shi Daddy ka kwantar da hankalinka, kar
ciwon hawan jininka Wanda bayason yawan
tunani ya tashi na san ma dai baka sha magani
ba,
nan ya'dauko maganinsa tare'da‘ruwan ya mika
masa
_ ya sha sannan ya rakashi daki ya kwantar'da
shi yace daddy ka kwantar da ’ka huta kadan
kafin ka fita office
, . Sabir ne zaune a karamin falonsa'cikin idonsa
jawur kamar zai zubar da hawaye. ' Ya dauko
Wayarsa don ya kira ‘wacce ke kwantar masa da
hankali. Sister ya kira sunanta'cikin.., muryar
kuka. Sister please ki dawo ki zoki daukeni ina:
missing dinki' sosai, Daddy baya sona, yanzu
quntata min yake son yi. Sister bana son zama a
Nigeria ki dawo please, Daddy da Uncle IB fada
suke min, basasona. Yi‘ shiru Sabir
takatseshi.“Kayi hakuri .ka ga duk hankalina
yatashi, wa ya fada maka Daddy baya sonka, .ka
san Daddy yafi sonka akan kowa, kuma Sister na
sonka, « yanzu- kaifa ba yaro bane, 'Sabir
dina‘yanzu babban .
mutum ne
ka manta~ ‘ .alkawarin da kai yiwa Sister
dinkane...ka manta kace ‘ min zaka nunaWa
Daddy cewa ka girma kaima za-ka ‘ iya daukar
nauyin Asibiti da kulada Business dinsa? .me
yasa tun daga yanzu ka soma nunamin
kasawarka? Sabir dine yanzu, zaka iya komai, ‘
ga Uncle IB yana tare da‘ kai, zai taimaka maka
Sabir ka san‘. Sister na sonka sosai, damuwarka
'zai daga min‘ hankali har in kasa mai‘da hankali
akan abin da- ya kawoni in yi a nan Sabir ka yi
kokari ka daure kayi abin da Daddy keso..kanajina
"Eh ina .ji Sister". Ya fada cikin sanyin murya. ‘ ‘
\ . . . zan yi kokarin danne zuciyata , nan gaba.
Ki; kula da kanki Sister (llové you) ta yi ‘ dariya‘
ta ce ka kula da kanka da Daddy da Uncle IB ‘
zan yi duk abin da kika ce Sister na san Sabir
dama ‘ yana jin maganata yanzu zan shiga Asibiti
kai ma ka tashi ku shiga Asibiti'“To Sister sai an
jima"Nan sukai,sallama ya dago .kai’ gami da -
jan:dogon numfashi.
"Kaje ka tabbatar .masa da kaima' kana
kaunarsa, kuma za ka yi duk abin da ya‘ ke so
Bata fUSka yayi” ' Uncle lb kaima ka san abu mai
wuya ne yin abin da Daddy yaks so".
"Na sani Sabir". Ibrahim ya katseshi. Amma duk
da hakan kaje ka fada mai don kWanciyar
hankalinsa". ‘ Ba‘don yaso ba ya mike yanufi
falon Dadin‘ ya ’sameshi kwance rufe a gadonsa
da hannunsa.
daya... Sabir ya durkusagabansa ya jawo
hannunsa yace am “sorry dadi. Ya fada murya
kasa-kasa."Daddy ka yafe min ba .zan sake ba,
Mahaifin‘ nasa ya yi murmushin'jin dadi, duk“ da
ya san ba har‘ zuci yake fada ba, ganin
kulawarsa garesa ya faranta ransa. Yace"Allah Ya
taimaka Sabir Yau zaka' fara xuwa Asibiti da
Ibrahim, ina fatan za ka ba da himma da kOkari
Wurin duba marasa lafiya Kar kasa wasa k0
sakaci da rayukan al'umma" Ya kau da kai
alamar bai son maganar ya ce"Daddy zan je dai
in fara koyon aiki ba in kai ga duba mara
lafiyar,,,,,
‘ "Sabir abin da ka‘karantane sannan da ka gama
ka yi (Service) wane koyon aiki ya yi ma ka
saura?” .
Ibrahim ne ya shiga tsakani ya ce "Daddy ka san
ya jima da yi, kuma ba (Practics) yake yi ba,
amma dai a hankali zai gane ai muna tare yanzu,
dolensa zai koya sabo da Daddy da kuma gujewa
auren 'YAR KAUYE!" Ya fada cikin" tsokana.
.Sabir ya qufula ya- fisge Key din Mota. a hannun
Ibrahim din ya fita tare da fadin, "Ina mota zan
jiraka‘in 'ka gama da Daddy din". ‘ .
Suka bishi da kallo har ya fice. Daddy ya mai
da kallonsa kan Ibrahim ya ce"Na rasa me ke
damun Sabir, wace irin rayuwa ’ya ke sowa
kansa, yana girma amma yana gudun
(Responsibilities) dinsa Ibrahim don Allah ina so
ka taimaki Sabir ya '‘san me yake yi, ya zama
(Seriousc). Ibrahim ina
.kishi da kyashinka, ina kyashin me yasa Sabir ba
kamarka bane?
Ina kishin me yasa dana ba irinka bane? Me yasa
jinina ba zai zama irin ka ba sai dan riko?
Ibrahim kullum kana cewa na da zuriata don haka
komai zaka iya mama muddin bai sabawa‘
Shari'ah ba, ka‘tuno kalamanka Ibrahim
Dr. Sulaiman ya fada yana kallonsa ido cikin ido.
Ibrahim ya girgiza kai tare‘ da fadin, "Eh Daddy
na tuno komai ban manta ba, banda kalamai
nama harda irin taimakonku da alkhairinku kun
kyautatama rayuwata, kun min duk abin da iyaye
za su yiwa dansu, don haka na yiwa kaina
alkawarin yi muku biyayya da yi muku duk wani
abu da da nagari dan halal zai yiwa iyayensa da
zuciya daya ba cuta ba cutarwa".
Dr. Sulaiman ya yi ajiyar zuciya ya ce, “Na ji
dadin haka. Ibrahim lokaci ya yi da mu ma zaka
mana (F avour) taimako kamar yadda muka yi
maka, a matsayina na uba na yi kuskure nayi
kokarin gyara' kuskurena ,amma hakan ya gagara
sabo da rashin’ fahimtar da ke tsakaninmu da
dana Sabir.
Ibrahim ina so ka mai da sabir kamarka, ina so
Sabir ya zama kaman. Ibrahim (Smart, lntelegent)
mutum mai kwazo, hikima da dabara wanda ya
san ciwon kansa,. za ka iya Ibrahim?"
"zan yi iya dukkan qokarina Daddy k0 ba ka '
fada ba Daddy dama wannan ita ce niyyata na
taimakawa, Sabir ya samu ingantacciyar rayuwa
kuma ya samu tsira har a gobe Kiyama, ba
duniya kadai nake so in taimakawa Sabir ya
samu ba, har da Lahira wanda ita ce Matabbata.
Kafin kai na yima wata wannan alkawari kuma na
yiwa kaina.
Sai dai dama tuni kaine ka shiga tsakanina da
’cika wannan alkawarin sabo da k0 ya ya ba ka
so a batawa Sabir k0 a cusguna masa, kai ka
kyale Sabir ya yi duk abin da ya ke so ya yi duk
abin da ya ga dama, wani bai isa ya hanashi k0
ya sa shi ba, don haka wannan magana da ka
fada min yanzu ya kawo
min sauki sosai, kuma na ji dadin hakan, Sai
ka’bimu‘
da addu'a'da fatan Allah Ya bamu ikon inganta
masa
rayuwa. . Sabir ina jin’sa tamkar‘ Kanina na jini,
ina
matuqar kaunarsa kamar yadda ka ke kaunarsa,
don
haka zan baka karfina da kokarina dari bisa dari ;
wurin inganta masa rayuwa da fatan za ka bani
hadin kai sosai." Dr. Sulaiman ya fada, "Zan baka
dukkan wani hadin kai. Sai dai don Allah ka bishi
a hankali i ‘ kar a Bata masa rai Ibrahim ya yi
murmushi ya Ce, "Daddy sai ka kau da kai". ‘ Dr.
Sulaiman ya ce, "Ba zan iya ganin Sabir cikin
bacin rai ba, sai dai ina ga zan yi tafiya ma‘ sabo
da kar ma in ga wani hali da zai shiga, zan barshi
(In your care) ka kula da shi, duk da zan yi
kewarsa -‘ gara in yi kewarsa da in ganshi cikin
yanayi na. quntata ko na takura." ' ‘ Ibrahim ya
ce"Duk yadda ka yi daidai ne ‘ Daddy. Bari muje
Asibitin".To Allah Ya taimaka, Ya bada'sa'a". ‘
Nan sukai sallama Ibrahim ya fita, ya yin da Dr.
Sulaiman ya kwanta yana tunanin dansa a ransa
da yadda rayuwarsa za ta kasance
sabir
ya fito daga zuriar ALHAJI BALA-RABE
ABUBAKAR Wanda ake_ma Zuri'ar lakani da
BIRNIN GAYU. Ba don arzikinsu kadai ba, har da
shaharar da suka yi da ilimin zamani wanda a
wannan lokaci ba kowa ke yi ba. ' Alhaji Balarabe
Kaka ne ga Mahaifin Sabir Dr. Sulaiman. Ya yi
zamani da' Turawa, kuma ya yi rayuwa ~dasu, ya
yi zama da su a engla ' Asalinsu mutanen Kano
ne. Sunada
' zuriarsu a gauraye suke Hausa-Fulani
Lokacin da Alhaji Balarabe ya dawo daga
ingila ne bayan ya yi karatu kuma ya yi aiki da
su harna tsawon shekaru ya dawo Kano tare da
Matarsa da 'ya'yansa. .
‘ Ya dawo da kudi maSu yawan gaske, ya sayi
makeken Fili ya ' gina gida a Estate guda Wanda
a wannan lokaci ya zamana abin kallo da
‘sha'awa sabo da gini ne irin na kasar waje' da
da yawan mutane akan gidan suke fara ganin ‘irin
wanna“ gidan... Wannan yasa -' akai ma gidan
lakabi' ‘daBIRNIN gAYU saboda irin yanayin'
ginin, da tsarinsa da kyansa da .kuma yadda‘ ~'
suke rayuwarsu irin na Turawa'ne tamkar ba
Hausawaba"
'Tsarin ° rayuwarsu ba irin
. tsarin rayuwar Bahaushe, bane haka dabi'unsu
da ; akidarsu.
A hankali zuri'ar Alhaji Balarabe ta cika" da yara
‘maZa da mata, shi da qannensa da sauran
danginsa sukai ta hayayyafa, Zuri'a ta girma ta
'cika, ta bazu kota ina,rasuwarsa, 'ya'yansa ,
‘ ,suka ci gaba da tafiyar da ,tsarin rayuwars kan
yadda ya‘bari.
Zuri'a ce mai cike da 'yan: Boko, 'yan
Kasuwa, 'yan Siyasa. Ba dai kalar da babu.‘
Hatta
masu (Uniform) akwai a zuriyar, wato manyan
Sojoji; 'yan Sandadasauransu
A hankali Suka dinga fita daga BIRNIN GAYU,
wato gidansu na gado, kowa'ya kama gabansa
yaje yayi irin kalar gininsa da yake so. Amma sai
ya dora BIRNIN GAYUN nan sbd sunan laqani ne
da shaida na zuriyar
Yawancin auren gida suka dinga yi, wato, AURE‘N
DANGI, shi'yasa kusan kowa dan uwan kowanene
azuriyar.
Dr. .Sulaiman 'ya kasance babba a cikin gidansu,
wurin nasu‘ Mahaifin su"uku, ne da- qannensa
duka maza. . "
lyayensu duka sun' rasu; saidai kafin su rasu
kowa‘ ya kama gabansa dukkansu kowanne- da
matarsa suna da yara suna zumunci ta hanyar
ziyartar' juna in Sun .samu‘". lokaci daga
harkokinsu sai dai gaskiya ba wani shaquwa a
tsakanin yaransu, in an yi la'akari irin akidar da
suka tashi da ita ba ruwan koWa da kowa ba mai
shiga harkar wani sai-ta kama, don haka Dr
Sulaiman yake nasa rayuwar daban da
yaransa
Dr. Sulaiman- ya riqe manya-manyam mukaman
Gwamna‘ti a cikin tarihin rayuwarsa. Bayan ya
kammala karatun Digirinsa na uku ne a kasar
Sweesland ya cancanci zama (Doctor sai ya
dawo qasa Nigeria. da zama inda nan ya gina
wani qaton Asibiti da ya yi masa lakabi da sunan
Mahaifiyarsa HAJIYA RABI HOSPITAL sabo da
sha'awarsa‘. ga taimakawa qasarsa. lYa riqé
mukamin comisionan ilimi na Jiha har tsawon‘ ‘
shekara takwas. Bayan shudewar Gwamnatin ne
sabuWar gwamnati ta sake nadashi a matsayin
kWamishinan lafiya, inda bai dade ba da wannan
mukamin Sunansa ya fito cikin jerin mutanen da ;
‘Fadar Shu‘gaban Kasa ta lissafa a matsayin
.Ministoci. ' ' Anan ma dai Gwamnatin Tarayya ta
sake : nadashi ;Ministan Ilimi na qasa gaba daya
har zuwa qarshen zangin Mulkin na' wannan
qarnin
Alhaji Dr. Sulaiman ya mallaki manya~ manyan
Kamfanunuwan da ake ji dasu a kasarnan. , ._dr
Sulaiman ya yi matan aure uku. ' Matarsa ta
farko ita ce Hajiya Sande wacce 'yar uwarsace;
Ita ta°fara haifa masa 'ya Mace mai suna '
Farida, wacce Dr. Sulaiman ke‘ ji da ita sosai.
Tana da shekara biyar a duniya Allah Ya yi ma ta
rasuwa, ba tare da ta sake haihuwa ba. Anan' Dr.
Sulaiman ya sake auren Hajiya Amina. .
’wannan karon ba' 'yar— uwarsa bane, 'yar
aminin Mahaifinsa ne ya ba shi ita. . . Bayan
Hajiya Amina ta haifa yaran ne Zulaiha da
Rufaida rikon Fadila ya gagareta, _. rainonta ya
Kare ahannun 'yan aiki. '
farida ta kasance cikin kewa da kadaici sabo ba
mai janta a jiki' sai Mahaifinta wanda kullum
baya nan, harkokin gabansa basa bari ya ‘
kusanta da ita, ’
Zuwan Ibrahim 'gidan ya dan kawo ma ta
sassauci. Wanda dane. ga abokin Dr. ‘Sulaiman
wanda ya samu hatsarin Mota shi da Matarsa
suka- rasu a.take.
A cikin zuriyarsu 'akai' ta kame-kamen mai
rikonsa, don haka Dr. Sulaimanya daukoshi ya
kawoshi. gidansa ya bawa Hajiya Amina amana
don shi bai san‘ma irin rikon da ake yiwa yarsa
ba. Farida na da shekara bakwai,‘ Ibrahim nada
shekara hudu
Shi ya zame mata abokin ‘wasanta, yana" debe
mata kewa, har goyo tana masa, ta bashi
abincisuje Ma‘karanta tare, yana rabin Aji
.itakuma tana Aji uku, ya yin da kulawarsu,-kayan
sawarsu da kOmai na hanmin masu Aiki. ‘
. Wata Kanwar Dr. Sulaiman neta~zo gidan taga
irin halin‘ da suke ciki,"tayi saurin sanar _ shi,
sai» suyi ciwo su kwanta ma Hajiya’ Amina .ba ta
da labari,‘ ita da yaranta kuwa basuma cika
zama qasarba kasar yarda take ta naci da‘
qokarin samun da namiji, amma ikon Allah k0 Ciki
bata
- sake yiba.
Bayan Dr. Sulaiman ya samu labarih abin da ke
faruwa, ranshi ya baci, ya yi niyyar yin maganin
Hajiya Amina, tana qasar waje k0 sai ji ta yi ya yi
aure, ya _auro Hajiya Fatima 'yar hamshakin mai
kudi Bafillatana"fara sol, kyakkyawa mai ilimi', ga
Wayewa
_Riqon 'Farida da 'Ibrahim ya"—koma hannunta
ta rungumesu. ko— hannu ~biyu kamar yayanta
So, “Kauna' da — Kulawa da 'Gata ba Wanda ba
ta‘ nuna musU' har suka manta da rayuwar ‘
kadaicinsu.
Hakan ya jefa soyayyarta ‘a'Zuciyar Dr: Sulaiman
sosai. Suka yi wata irin shakuwa.
Dr Sulaiman ganin ya» gama .sauka a
Mukamansa, kuma ya tara dukiya .mai-dumbin:
'_ yawa, ga kuma._ manyan - Kamfanoninsa‘ da
Asibitinsa na aiki yadda ya kamata, hakan ya
tattara Yaransa da Matansa Hajiya. Fatima da
Kasuwancinsa ya ‘koma kasar Canada, ya yin da‘
ya bar Hajiya Amina a Nigeria da Yaranta.
shi kansa Dr. Sulaiman sai dai -wayewar ta
ratsashi sosai, haka bokon ya shigesa sosai akan
addini. Tana burin gyara rayuwar gidan ' Wannan
magana na Hajiya Fatima» ya shiga
kwakwalwarSu sosai, musamman Farida da
takeda'wayo so Sai dai burin Hajiya Fatima bai
kai ga cika
ba allabYa karBi ranta ta hanyar haihuwar Sabir
Kwarai - Fatima da Ibrahim sunyi kuka"
Sun yi rashin Uwa' mai .sonsu da qaunarsu Haka
suka ’shiga’halin MARAICi da shi ’" da yaransab
dukda Yana da‘ wata-Matar, amman
" jinta yake ba kamar Hajiya Fatima,ba
‘ Rainon Sabir 'ya koma hannun‘ farida
qanuwar Dr. Sulaiman, musamman ya
daukota-‘ta dawo Canada’sabo da rainon Sabir,
don kuwa bata da aure, tana gida ta samu saBani
da Mijinta
har auren ya mutu. Tare suka zauna' su Farida
da
shared a profile .
birnin gayu
chapter4
Ibrahim. suka yi rainon sabir. Yana da shekara
uku a duniya Auntynsa ta yi aure.) ' , Farida da
Ibrahim da masu aiki da shi kansa Dr. Suleiman
din sun: sukaita rainon Sabir ya saba dasu sosai
ya shaqu da Farida sosai, komai Sister: haka ya
dauketa tamkar uwarsa, bashi da magana da‘ ya
wuce na Sister.
‘Sun dauki son duniya sun daura masa ,
musamman Dr. Sulaiman yadda yake Bata Sabir
abin ba,a magana duk abin da yake so shi zai'yi,
ba a sa shi ba a hanashi. Haka ya tashi sakale,
gata ya yi masa yawa. a wajen
Dr. Sulaiman tamkar bashi da wasu ‘ ‘ya'yan. duk
da yana kaunarsu amma soyayyar Sabir daban
take a zuciyarsa da ransa, don haka duk abin da
Sabir keso ya zauna ba mai hanashi.
Farida abin na damunta, duk yadda ta yi kokarin
gyara Sabir sai Daddy ya rushe, tana matuqar son
sabir; haka nan bata mance kaunar da
Mahaifiyatsa ta nuna musu, sannan nasiharta
da burinta yana nan a tsakar kanta.
Farida, Ibrahim, Sabir tare suka tashi, suka girma
cikin so da shakuwa, ya yin da farida ke musu
komai a matsayinta na babbar yayarsu.
Sun taso kuma sun girma a Canada, anan suka
yi, karatunsu, daga Farida har; Ibrahim Medicine
suka karanta, don dukkansu wannan' ne burinsu.
' ‘
Haka- tana da burin ta dawo gida Nigeria ta yi
aiki a'Asibitin.‘ Mahaifinta.
Kullum tana; cikin .katu bin.cike akan Mata; ta
kware akan sanin ciwon Mata da matsalolinsu
Ya yin da’ 'Shi kuma Ibrahim ya karanci bangaren
fata bayan ya zama cikakken ,Likita ya Sake
kOmawa karatu na, ‘ shekara uku don kwarewa
akan sanin ciwon Fata
Shi kuwa Sabir, bayan ya gama Secondary -
School dinsa da yaki karatun ma sabo da duk-
abin da yake'so a duniya yana da shi, kuma zai
samu sabir
Mutum ne Wanda ya ki jinin wahala k0 kadan,
baya'son abinda zai Wahalar da shi‘. '
Cikin‘dabara 'Farida da Mahaidinsa suka sa ya
fara karatu Da da farko Business‘ya soya';
karanta amma ; sai ' Farida‘ tace ‘masma" 'yana,
da kwakwalwa ‘mai zai hana ya Zama Likita
kamar:
yadda ita da Ibrahim suka karanta (Medicine) sai
, su tari su riRe Asibitin Mahaifinsu. ,ta Kara nuna
masa cewa burin Mahaifiyarsa ce hakan Sabir ya
amince ya ; ‘ fara karatunsa na Medicine " a
University of Albena da ke Canada. ’ ; ' Bayan
gama karatunsa ne‘ Mahaifinsa‘ ya ~ shirya
musu tafiya hutu tare dan-Shi, suka tafi
yawon bude ido qasashe daban-daban suka yi
Umarah a Saudi sannan suka Wuce Nigeria»
Wannan karon shi ne karo na farko da
Sabir ya zo Nigeria yaga 'yan uwansa da
danginsa na gun Uwa da Uba. Basuf1 Sati ba ya
daga musu hankali
suka koma Canada.
Zulaiha da Rufaida na tare da Mahaifiyarsu a
Nigeria haka nan duk sun gama ‘ ‘karatunsu‘
suna aiki a Kamfanin Mahaifinsa
, kafin su yi aure.
dr Sulaiman ya kasance tsakanin Canada 'da
Nigeria. _ Farida da Ibrahim na son dawowa
Nigeria amma Mahaifinsu ya hanasu sabo da
kawai su zauna da Sabir a Canada, .don ya ce
shi ba zai dawo Nigeria ba, rayuwar da- Sabir ke
yi a Canada yana mugun dagawa Farida hankali.
Ta shiga‘ damuwa sosai saboda ‘ko ta hanashi
bazai hanubA, haka Daddy ya hanasu’ takura
masa k0 su yi mishi abin da’baya so. .
Sabir kyakkyawan Matashi ne, dogo fari tas
sakalalle dan masu naira mai ji ‘da. ilimi 'da
kuma wayewa, wanda gata ta masa yawa, '
Yana yadda yake so da naira, ya shiga Mota mai
tsadar da ya ga dama, ya sa mai tsada,’ ya taka
mai tsada, ba shi da wata rayuwa da ya. wuce na
jin dadi da hOlewa.
Addini dai bai damesa ba, yana dai Sallah, lokacin
da ya ga dama, haka 'yan mata kuwa canjasu
yake'kamar riga.
’ Duk wata 'yar mai kudi da ke ji da kanta wurin
kyau da ilimi da aji irin wanda iyayensu ,
ke‘turosu karatu daga Nigeria; ba wacce Sabir bai
yi yayinta ya kyaleta ba. Tsananin suyi wata biyu
zuwa uku da Mace ya yar da ita.
Haka ma sauran Matan fararen Fata, ba kalar
Mace mai kyau da Sabir bai yi yayinta ya zubar
ba.
Hat gobe 'yan mata binsa-suke, yana musu .
yadda ya ga dama. A cewarsa shi yanzu ya gaji
da 'yan mata . wai kyawawa sun kare, shi k0
mutum ne mai son abu mai kyau, komai nasa a
rayuwa mai kyau da sha’awa yake so. _ Ya yin
da yaki jinin mummunan abu, k0
da kuwa dabba ne k0 Sutura.
‘ A fili ya ke nuna kyamar mummunan abu.
Wani lokacin in ya ga mummunan dabba bayan
kyamarsu ma‘har da tsoronsu yake
' Akwai ran da yaje Asibitin da su Farida da
Ibrahim ke aiki suka samu an kawo hatsari ba
kyan gani, mutumin kansa ya kumbura ” sosai,
gaba daya halittarsa ya canja'. Koda Sabir - ya
ganshi, ‘ ya yi tsananin firgita, sai da ya suma
sabo da firgita. a
Haka ranar yakwana a tsorace yayi ba bacci haka
ya qankame Ibrahim a jikinsa ya' kwana
Farida na masa addu'a. Da‘ taimakon Allurar
Bacci ya‘samu bacci da kyar
saida ya kusa sati kafin ya dawo daidai tun kuwa
daga wannan ranan bai sake zuwa Asibitinba ko
da wasa ba
. .' ’Wannan rayuwa ta'Sabir yana mummunan
,daga hankalin Farida. Sam bai san meye rayuwa
ba
, 'Su tsoratar da Sabir ga ‘ mutuwa. ya san
kwanciyar Kabari, su inganta‘
. masa' rayuwarsa ta duniya da lahira _tun kafin
'~ ‘lokaci ya kure musu gaba daya. ‘
_ Wannan ne yasa ‘farida ta ‘fuskanci’"
Mahaifnsu ta sanar da‘ shi illar rayuwar da ya '
kyale Sabir yana yi, dole ya san na yi da amanar,
da Allah Ya ba shi na 'ya'yansa. ‘
Farida ta 'yi iya qokarinta sosai nason ganin jawo
hankalin Daddy ya fahimci ‘ halin da 'Sabir yake
ciki- ammai sai ya kasa ganewa har’ zuwa
lokacin da suka dawo Nigeria don yin auren
Farida da kannenta Rufaida-da Zulaihat.
Da‘kansa ya lura da rayuwar da Sabir yake ba
abin da ya tayar masa 'da hankali kamar yadda
ya ga Sabir yana shan giya kamar ruwa
.Haka nan Sabir sosai akan abin da ya ke so in
an hanashi
Ranar ‘da Daddy ya kamashi da giya ya hanashi
sha rana ta farko ke nan da ya fara hana
shi wani abu a rayuwa.
Ranar ko ya ga rigimar. Sabir, nan da nan. ya
birkice musu, 'ga Sabir da wani irin fishi da
zuciya mara kyau. '
' ‘Sai da ya dagawa kowa hankali a ranar. ' ‘ Tun
daga lokacin hankalin Baban nasu ya fara
tashi sabo da ‘yadda ’ya ga Sabir na shan
giya;ne kuma ya saba da' ita haka to zata iya
taba lafiyarsa~
' 'innalilahi' Wa inna ilaillinaju ’un Abin' da Daddy
ke fada kenan cikin tashin hankali. '
Farida ta matso garesa tare da Ibrahim 'ta ‘ ce,
"Daddy abin» da nake kokarin- ka gane ke nan
tun-tuni ka kasa. ‘
Dubi~ irin rayuwar da Sabir yake, wannan ‘ kadan
ma ka gani, mu da ke rayuwa da shi-mu muke
ganin rayuwarsa. ..
Daddy kai iyayenka sun maka yadda kai ina
Sabir'kuwa? Na yarda suna da wani irin ' akida,
amma ba‘ su hallaka ma ka rayuwa ba, don da
sun maka haka da yau ba ka kai matsayin da
kake ba. . ' '
- ' Kai mutum ne da ya san'me yake, mai ilimi,
hikima da basira. “
Kowa ya san kai dattijon kirki ne, kowa- ya San
kai na Kwarai ne.
Daddy‘ ka dubi Sabir, kana ganin inya girma ya
kai shekarunka ba za a dinga yi mishi kallon’
dattijon banza‘ ba?‘
Daddy wannan soyayyar da ka ke yiwa Sabir ta
hallakar da shi, ta kashe masa rayuwa. - Daddy
duba da sauran yaran Abokanka wandanda suke
sa'annin juna da Sabir, dubi yanayin hankalinsu
da nutsuwarsu, sunanjin maganan iyayensu‘, suna
ginnama na gaba dasu ‘ ' Daddy ~ kana Mahaifin
Sabir ammn yanzu baka isa ka sa shi ko‘ ka
hanashi k0 ka tsawatar masa ba, sabo da tun
yana yaro baka mai haka ba sai yanzu Daddy
wannan' rayuwar ba shi ne wacce Mahaifiyarsa
taso masanba da shi“ da mu. .duka, haddakai.
Tana son nuna mana kyakkyawar rayuwa don!
muci ribar duniya da lahira‘. . Ina jin takaicin
rashin cika burinta sabo da baka bamu dama‘ ba,
duk da na yi aure zanci gaba da rikon Sabir
kamar dana,ne ,Mijina ba shi da matsala, ka san
zai iya yiwa Sabir komai; zamu yi Kokarin gyara
masa rayuwa "in har ka‘
amince".
. Hawayen nadama ya zubowa Daddy yace‘
"Tabbas na' tafka kuskure" babba, ’ zan-
yi"kokarin gyarawa. ‘ Ban san na yiwa Sabir illah
ba; sai da._, na gani da idona Tabbas sa'anninsa
sun masa, fintinkau A wurare da dama, duk da ya
fisu da komai, ba abin da ya rasa tun daga kan
dukiya, .asali, gata, kyan halitta." . Sai' dai Sabir
yana sakarci, 'a gaba ba :zai' ‘ iya aiki ba balle
kula da dukiyarsa, ga gadon da Mahaifiyarsa ta
bar masa mai yawa, gashi dan' gadona dukda
bamu san gawar far ba, amma - inna mutu na
barsa duk da dukiyar nan haka komai .zai kare ba
shi da dabara da hikimar zaman rayuwa. Asibitin
ma ba‘ aikin zai iya yi ba, ba abin da ya sani sai
dai kashe kudi Yanzu sai‘ a iya cutarsa‘ Sabir ko
kansa‘ba zai iya karewa
subhanallahi Na cuci kaina, na cuci dana. idan
ban baku Sabir ba, ba'zai iya kula da kansa ba
Nan Daddy ya fashe da kukan baqin ciki da Bacin
rai. Tsananin bacin rai da tashin hankali sai da
yasa hawanjininsa ya hau sosai.
Da'kyar suka samu Sukai controll din Bp’ dinsa,
ya yin da suka yi ta kwantar masa da hankali
cikin hikima da dabara, don in sun ce za su masa
ta. "tsiya zai yi wuya su cimma manufarsu
akansa: hummm sabir kenan
Sati biyu da biki 'kowacce ta tafi gidanta
Rufaida America ta wuce da'Mijinta, sai' .- dai
Gidanta na Kaduna sunje honey moon ne
Zulaiha kuwa tana Abuja. ne‘Farida kuma Canada
suka koma don daman mijinta a can yake DA
zama Likitane shima, tare
Yadda Sabir ya tada masu hankali akan su koma
Canada ne ya tabbatar musu da cewa ba
qaramar wuya za su sha ba idansun zo dawowa
Nigeria ' gaba daya. _
Sai dai za su koma ta shirya masa. Sun sallama
da Daddy, sun barshi cikin tashin‘ hankali da
tunanin rayuwar Sabeer da hanyar da ‘ zai bi ta
inda zai fara.
Bayan zaman Nigeria ba abin da Sabeer ya fi
tsana irin maganar Aure, a takurashi ace ya
zauna da Mace har abada. Sannan Macen ma
ace. 'yar nigeri'a wacce ba ta waye ba, irin 'yan
garin su.
'Don haka Mahaifinsa ya samo. hanyar da zai bi
ya sa shi yin abin da ya keso, k0 kuma ya masa
Auren da baya so, ya kuma sa shi dawowa nan
da zama.
bAYAN KOMAWAR Su DA Wata
_ biyu Farida da Ibrahim suka yi iya kokarinsu
amma Sabeer fa ya yi nisa don
Daddy din shi kadai zai iya lankwasa shi, ita kam
tana da rauni daga ya soma mata shagwaBa da
kuka sai tausayinsa ya kamata, haka za ta nemi
wuri ta yi ta kuka ita daya. '
Ibrahim shi bai da ta cewa sabo da dama can bai
isa yayiwa Sabeer wani abin ba na tsawatarwa
sai ya hadashi da Daddy ya yi ta masa fada. - "
' Sai dai damuwar. Farida da tashin hankalinta na
damunshi, ganinta cikin damuwa da qunci.
Sabo da Kaninta na daga masa hankali, don shi a
duniya ba shi da wacce ta fi Farida, ita ce
komansa a rayuwa, don haka zai iya yin
komai don ganin ya taimaka ma ta, don haka ya
yiwa Daddy Waya ya ce in yana so su gyara
Sabeer dole sai ya dawo Gida Nigeria kuma ba a
gaban Yaya Farida ba, don kuwa tana da rauni
Daddy ya ce, "Dama shima da na sa shirin Ya yi
tunanin haka don haka zai 20 ya ce su Shirya zai
taho da Sabeer. '
.Lokacin da Daddy ya 20 tafiya 'da Subir suka yi
ta tsiya ya ce ba zai tafiba.
Daddy k0 ya Bata rai ya ce, dole sai ya raba’sa
da Kasar nan da Abokansa na kasar ; da komai
nasa da ya shafi kasar, sabon rayuya ' zai zo ya
fara a Nigeria, idan kuma yana son' ‘ 'yancinsa
dole sai ya yi yanda ya ke so, k0 ya masa aure
ya kuma ajiyesa a Nigeria. ~
Sabeer hankalinsa ya tashi ya gudu ya Buya a
bayan Farida yana kuka
“Sister ki taimakeni ni ba zan iya tafia ba
keba....Sister ba zan zauna da Daddy ba! Ni da ke
zan zauna, Sister ke ne Mamana da komi na...ni
dai ki 20 mu tafi ko ki-cewa Daddy ya, : barmi in
zauna dake
Farida ta fashe da kuka ta rungumeshi,
tausayinsa ya kamata. ' "Sabeer ka yi hakuri ka
bi Daddy nima zan zo‘akwai aikin da zan gama in
zo in
‘ "Sister ba kya sona ne yanzu? Kinfi-son,“ aikin
ki da Mijinki? Ba kya son danki? . Sister kin ce fa
ni danki .ne shi ne za ki‘ rabu da ni, za ki hadani
da Daddy...Sisterr ni banason Daddy, ni wurinki
zan zauna". ' ' Kuka ta ke xuciyarta na rawa ta
tureshi cikin fada ta ce“Ya” zama dole ka tafi
Saber, idan ina sonka ba zan barka a nan ka
karasa
hallaka rayuwarka ba, _ dole ka ‘zama mutumin ,
kwarai, ka san Ciwon’ kanka, in kana so mu
shirya dole ka je ka gyara rayuwarka, in ba haka
ba ko magana ba zan sake ma kaba...in kana so
in zauna da kai ya Zama dole ka tabbatarwa da-
daddy za ka ‘gyara za ka koyi aiki, zaka rike
Asibiti, za ka zama (responsible) mutum mai ;
nutsuwa da sanin ciwon kansa. ' _ ‘ Kar ka sake‘
min magana in ka san. ba za kayi hakanba". Zan
yi Sister’ 'Ya‘ fada 'cikin sanyin murya da tausayi
yana kuka irin na sakalci. "Zan yi in dai za ki
kulani, za ki barni inzo zan yi duk yadda Daddy
‘ya
ce...amma.ki fada masa kar ya min aure kuma
zai barni in dawo wurinki Nan ya juya ya tafi
Mota yana kuka, ga' fuskarnan jawur,yaune
rananr farko DA sabir Yayikukandabai taba
irinsaba Farida tayi ciki da gudu ta fada kan gado
tana kuka lbrahim yabi bayanta ""Kiyi haquri
yayata dole sai kinyu haquri “Ibrahim Sabeer zai .
tafi ya bar ni,' zai je ya rayu inda bana'nan...lbra
him don Allah ka bi su, ban san wane hannu
Daddy zai sa Sabeer ba, ban yarda; da Matarsa
ba, ban yarda da wannan 'Momin ba...Ibrahim‘
kai kadai ne zai .kula min da Sabee‘r.
ibrahim na baka amanar Sabeer, ka sashi a hanya
ka nuna masa komai. a hankali, na san za ka
iya".
Ya kalleta cikin kulawa ‘ya ce, "Yayata ke ma
kina buqatar 'a kula da ke, kina cikin wani hali,
ya za,_a yi ki zauna ke kadai da ciwo‘ ki Boyewa
Mijinki bai sani-ba?
Dukda dauriya da jarumta irin‘na' Ibrahim sai'
da'ya yi hawaye. ‘
"Yayata kin san ina tare da ke a cikin kowanne
irin hali k0 wuya k0 dadi k0 ciwo k0 lafiya;
' Kin” “San KAUNARMU "da SHAKUWARMU tun
muna Kanana ba abu ne mai sauqi rabuwarmu
lokaci guda ba. Yayata me zai hana ki biyo mu
nigeria?" Ta yi dariyar yake. "Kar ka damu
qanina, Zan iya kula da kaina, kuma bana son
kowa ya fahimci halin da na ke ciki.
Don Allah qanina ka rike min‘sirrin nan, ,' sannan
kayi kokarin cika min burina na ganinSabeer ya
nutsu yayi hankali
Ya kau da kai yana share kwallah yace"Na miki
alkawari..." Harya soma tafiya ta ce "Kanina kai
ma ka kula da kanka, duk da kai babba ne mai
.- hankali, wani lokacin ka cika yarinta, ba ka son
cin Abinci, wasa kake da lafiyarka ka fadamin min
dukkan damuwarka kamar yadda yanzu nima
make fada maka naws
Ya juyo yana mata murmushin Karfin hali
Bayan sun iso’ Nigeria yaqi sabawa da Momi da
Sauran jama'ar Gidan, wasu 'yan uwan
Momi‘,"'Wasu na Daddy ‘ . Haka nan bai saba da
Kano ba, ba Abokai, ba 'yan Mata ba Giya',ba fita
Yawon gun Shakatawa
Wannan yasa' Sabeer, kewada kunci har ya fara
ramewa Ganin haka'Ibrahim‘ yaja shi a jiki Haka
nan yana zuwa da shi ‘duk inda zaije, daga‘
Kamfanin Daddy har Asibiti. Sai 'dai fa ba .kullum
yake zuwaba , Haka nan Asibitin bai shiga duk
wai bai son ganin ciwon da
zai daga masa hankal‘i.
, Da haka‘ Sabeer ya fara sabawa da Garin Kano
har ya samu Abokai biyu Wanda suke 'ya'yan
Abokin Daddy ne; Wanda Daddy din ya yarda da
daabi'unsu.
Bangaren Alhaji kuwa ma su dafa masa Abinci da
kula da sha’aninsa na Gida ba ma ‘yan
qasarnanbane.' Sai dai Abinci ba- irin kalar da ba
su iya‘ ba, musamman ya Ware su don‘kula da
Sabeer da‘ Abincin da ya ke 'so‘ Hajiya amina
kuwa 'neman Kudinta shi tafi bawa Karfi, don
haka ba' ta cika sa wa Sabeer ido ba, ba Ya
gabanta Dr. Sulaiman din ma basu,cika haduwa
ba, duk da suna'Gida‘daya, 'kuma a Mata da
Miji...amma a wuni baif1 su hadu sau daya zuwa
'biyu ba, da Dare wurin Bacci ‘sai kuma satiya‘
business ‘ kawai, tasa a gaba sai harka da '
Kawayenta manyan Kusoshin Gwamnati ko Matan
ma su Kasar. Ba ta wasa da harkan Kudi. ‘ '
Lokacin da ta dauko 'yan uwanta suka mata
wata Cuta na Miliyoyin,kudi ya sa ta koresu ta
soma neman bare wacce ba ta waye be don kula
ma ta da lissafin Kudi da kayan da suka shiga
suka fita, da kuma yi ma ta (Transfaring) Kudi
daga wannan Banki zuwa wannan...sannan da
kula ma ta da Bangarenta.
. Wannan ya sa ta sa Tabawa ta nemo ma ta
Deeda, kuma ta sa aka bata (Special Trainining)
na Wata uku kafin ta dawo daga tafiya, wanda
shima tafiyar na wani Kasuwancin ne tare da
wasu Kawayenta da kuma Kanwarta daya.
Sannan tana son zuwa ta ga yayarta
Gidan Dr. Sulaiman BIRNIN GAYU Gida ne da
kowa ke rayuwarsa, ba ruwan kowa da kowa.
Yanzu ne ma Dr. Sulaiman ke kokarin jan’ Sabeer
a jiki, tare suke cin Abinci.
Haka nan sukan yi Hira kadan ya bincika me ya
ke ciki sannan ya barsa da Ibrahim Ya tafi
harkokinsa. ’
To yanzu dai Dr. Sulaiman ya yi. tafiya ya bar
Sabeer hannun Ibrahim da kuma sharadi wa
sabeer cewa in ya dawo ya samu bai canja ba to
ba shi. ba komawa Canada, kuma sai ya masa’
aure Macen da ba ya so.Kudl da komai hannim
Ibrahim Suke ya ce bai yarda Sabeer ya yi komai
ba tare da Da wannan sukai sallama, Sabeer na
Mita‘ an takura rayuwarsa, bai 'san ta yadda zai
fara; zuwa Kamfanin Daddy da sunan Aiki ba. - ,
.. ‘Asibiti kuwa shi ‘ gaskiya tsoron wasu Ciwon
ya ke. 'in'ya‘ tuno da Aure da kuma zaman
Nigeria da za a 'sa' shi sai ya tashi, wani lokaci
ma dai tsabar jin dadi ‘har fasheWa ya ke da
'kuka in ya yi, ya yi ya kasa qulla komai a
Kamfanin da Asibitin sai ya fashe da kuka.
Tabbas Ibrahim na fama da- Sabeer, ' ya rasa ta
yanda zai Bullo masa saboda zuciyarsa da
rashin-hakuri. '
Haka‘ nan duk girman Mutum sai ya ci ’masa
Mutunci, ba shi da hakurin koyon Aiki. Haka ba
shi da juriyar zama a (Office),kullum yana cikin
yawo a Gari da Mata, k0 kallo k0 yin Games k0
ya ta buga Snooker Yana matukar .son (Sport)
don haka kullum yana cikin Wasanni, ya yin da ya
,faki Idon Ibrahim ya sha Giyarsa amma a boye. ‘
Duk inda Ibrahim ya bi da shi sai ya zulle a
hakan dai ya ke fama da shi, wataran yayi
nasaran tafia da shi aiki, wani lokaci kuwa tafia;
ya keya hakura ya kyaleshi. ‘ ‘ Haka nan bai son
fadawa Farida ‘ya daga mata hankali, haka ba
komai ya ke fadawa Daddy ba, ya dage da Addu'a
da kokarin neman hanyar da zai bullo masa. ‘
1 *'* *'* *'* ,
' Deeda ce zaune cikin daki ta baza ’ Takardu
alamara ta yi nisa sosai. cikin karatunta, duk da
yanzu hutu suke
ba ta da hutu, Karatu ta ke ha wasa, wanda in
sun koma Hutu za ta shiga aji biyar na Sakandari
kenan. ; » -; ‘ , ' _
Sai " dai ta san ba tabbas din‘ komawa don kuwa
ta gama Computer Classes dinta, ta‘ samu
(Certificate) kowanne lokaci za ta iya tafiya Gidan
aikinta in Hajiyar ta dawo daga tafiya. . -
‘ * "Deeda!
" ~ Kakarta ta kwala ma ta kira. Ta'miqe
ta
fita ta sameta zaune, ta sa Kwallan Fura da Nona
’a gaba tana jimami.
'. Deedan ta kalleta.
"Lafiya Inna?’
"'Ke dai bari 'yar nan, kin ga masu Shagon nan
har yanzu ba su zo sun dauki Furan nan ba, ga
shi na dama da None na hada komai saura su
dauka su zuba a Robobi su sa a‘friji, amma kin
ga har yanzu shiru, kar ya kumbura ya yi TSami
ya lalace mu yi Asaransa. K0 za ki dauka ki kai
musu?"
“Kai Inna' in suna so za su zo su dauka, ana
sayar musu cikin saukin ma sai an bi-su dashi
Shago?" ' ’
"Inna ta hasala. . '
"Inzaki daukakikaiki dauka,inbazaki ba kuma sai
in yafa Gyalena in kai musu. Ba mu ke neman
Ciniki ba?" a
"A'a Inna. me ya yi zafi? Barn in dauko' Hijabi
inkai musu, Amma gaskiya ki raba min shi biyu,
nayi sawu biyu donba zan iya daukan wannan
qaton Kwallar"ba "Na ji bari in raba miki dauko
Hijabin"Nan Innan ta raba "mata,’ ia’kuwa ta
dauko Hijabinta ta sa ta dauki kwanon Furan ta
Tafiya take‘tana Mita a‘zuciyarta saboda bataso
zuwa Shagon ba, don kullum cikeyake dajuma'a
musamman Samari Matasa, shi yasa.
.'Bata ankare ba saiji tayi tayi karoda mutum,
Kwanon Furar ya fadi,‘ ya ", Zuciyarta ya tsinke
ta soma tunanin ya za ta kare da Kakarta? Wani
ihu taji ansa daya'firgitata tadaga kai ta kallesa
77 "Lafiya Malam Me ya faru? Ya yi-mata wani
mugun kallo mai cike da tsana da Bacin rai da
kuma jin ,haushi, idonsa ' sukayi ja suka ciko da
hawayc. Ya ce"Ke Mahaukaciyar inane so kike ki
karya min Kafa, kuma kin Bata min Jiki?"Yayi
kwafa"Wawiya kawai Shashasha!!!"Kai Malam
Saurara Ni ba shashasha ba‘ ce ni na hanaka
kallon gabanka? Yanzu ban da tsabar wauta don
dan wannan kwanon ya fadi a
Kafarka‘shi ne za ka yi wani ihu?" Ta dan
kwantar da kai ta leka fuskarsa‘ta‘” zaro ido
"Ba dai Kuka za kai ba, ~sai ka ce wani karamin
Yaro? Amma ka ji kunya,‘ nima da ka min Asaran
Fura ban Ce zan yi Kuka ba sai kai? Dadi ya yi
ma ka yawa". ' . ' Nan ta sa hannu ta dauki
“Kwanonta ta juya. Haushi ya cikashi, ya finciko
Hijabinta. - "Kin yi min laifi maimakon ki ban
hakuri za ki tsaya kina min Surutun banza Dama
haka ku ke Talakawan nan 'yan rainin Wayo.. '
Yanzunnan ki san yadda za'ki yi ki goge min
wannan Kazantar da ki ka sa min a jikina". Ta
harareshi. "Ba za,a gogen ba sai ka yi abin da za
ka
. Ta juya ta fara tafiya. Ya bita ya sha
gabanta. bai saurara’ ba .ya‘ sa hannu ya fisge
Hijabinta. Tsananin mamaki yasa ta bude Baki .
ta kasa magana, . Hmm! Sabeer dai dama shi
«ya‘ kware ’ Wajen yiwa 'yan Mata rashin
mutunci, masu
Kudi da Aji ma balle Deeda da ya ke ganinta 'yar
Kauye, kuma Talaka. _ 1
~ , Nan ya sa Hij'abin ya goge inda Furan ya
bata masa Jiki, ya yar da Hijab din ya sa kafarsa
da ke dauke da manya—manyan Takalma ya
murkushe shi. Kallonsa ta ke zuciyarta kamar
Wuta.
. ‘ Ya nunata da dan yatsa. Nan gaba kafin ki
sake ma wani rashin kunya ki tsaya ki kalli kanki,
ki kallesa, inkin ga irina ne to ki yi saurin
shafawa kanki Ruwa don kuwa zan iya murtsike
ki a maimakon wannan kaza'min Hijabin na ki..."
* Nan ya wuce ya nufi Mota ya yin da‘ Uncle IB
da Abokansa Nura da Salim suka tsaya suna
kallonsu, 'haka jama'ar da ke wurin kowa ya
tsaya yana kallon su. Ran Deeda ya“ yi
mummunan Baci. Ba Hijabinta daya: murtsike a
kasa ne ya Bata mata; rai ba, kamar yadda a,a
yaye‘ ‘ mata' Hijabin DA yayi a' bainar jama'a da
kuma kalamansa 'marasa dadi su suka fusatata.
' ‘Ta yi saurin shan gabansa hannunta riKe da
Kwanon Furan nan. , ,."Kai marar mutunci Wanda
bai san darajar Mutane ba. ‘ ' _ Juyowa ya yi zai
kuma zazzaga mata rashin mutunci.
amman Kafin ya kai ga yin. ,wani abu k0 'cewa
wani abu ta Wanke masa fuska _da jikinsa‘gaba
saya 'da wannan Nonon da Furan- da yai‘
saura'a Kwanon, ta kuma Kara wurginsa da
Kwanon
Ta yi Tsaki ta sunkuya'ta dauki Hijabinta ta wuce
ta barshi Baki bude, tsananin mamaki da kaduwa
da bakinciki yasa ya kasa-magana. Ya yin da
jama'ar gurin kowa ya mayarda hankali yana
kallonsa. '
Abokansa ko bubu wanda ya ko motsa daga inda
yake
Ya yin da Ibrahim ya harde hannu a kirji yana
murmushi yana. kallon Sabeer kamar zai tashi
sama don azabar zuciya da'fishi
- Sabeer ya diga 'waige-waige bai ganta ba, bai
ga inda ta shiga ba, ya yin da ya huce a kan
ya book dinne KO canjane baga bakwa comment
ah shared a profile .
birnin gayu
chapter5
jama‘ar wurin 'da suka' taru_ suna kallonsa. Ya
dinga Zaginsu da Turanci. " ' Wasu ko a
jikinsu,"don ba suma fahimci me yake fadi ba,
Ibrahim ne ya jashi suka shiga Mota da idonsa
jawur kamar zai zub da hawaye. Ibrahim ya
kalleSa’ ya ce, "Sabeer a dinga haquri, ba ,kullum“
za ka 'sami yadda'kake 'soba, “ Dama
tsautsayine ya sa Motarmu' tsayaWa anan
ya kalli Nura. ""‘tuqa mana mu ‘lallaba mu koma
Gida, fitar dai tayautafasu
Sabeer ya harari Ibrahim cikin fishi‘ ’yacé "Tunda.
bayanta kake bi da alama ka' ji dadin abin da ya
faru dani in kaje ka hada party Yayi wannan’
murmushin nasa ya ce "Sabeer ke nan.
Tabbas 'naji dadin abin ba don". komai ba sabo
da darasi ne na farko ga
rayuwarka.
Sai dai ba zanyi Party ba sabo da ina da abin yi
da yawa , kaine keda lokacin Party ba ni ba". '
Sabeer ya , qara qulewa yaji- tamkar ya kamashi
,da duka, sai dai ba ‘zai iya hakan .ba sabo da
matsayinsa‘ da girmansa da'yake da shi
Bai sake furta: komai ba, sai dai kallo daya za
kayi masa kasan yana cikin ,bacin rai da zafin
zuciya.
Ganin haka yasa‘ “Ibrahim . ya soma lallashinsa
amma bai kulashi ba.. '
" Haka su Nura k0 kallo ba su ishe shi ba.
Haka .suka haqura suka Kyaleshi, har suka isa
Gida, 'ya fita ya nufi Dakinsa k0 Marfin Motar
bairufe ba.
Ibrahim ya bi shi da. Ido yana tunanin ta ina zai
shawo kansa.‘ Fatansa dai kar ya yiwa sister
Waya ya daga mata hankali
*.*i ’,*.*. _*.* -
_ DEEDATA ISA gida Itama rai bace Inna mai fura
tace Deeda lafiya! Magana fa nake kinaji , meya
faru na ganki haka, na ga kwanon furan a Bace?"
' "Inna don Allah ni ki kyaleni". Tayi Tsaki. “
' "Daman haka 'yan BIRNIN su ke wulakanta
Talaka k0 mara karfi shi ne wayewa?"
' "Ke Deeda ba dai fada ki ka yi. da 'wadanda
suka fi qarfinki ba k0? ' ,Kin ga fa nan Birni ne ki
rufa mana asiri kar ki musu halin da ki ke mana a
Kauye muna lallaba rayuwannu ki jawo mam
masifa. ‘ ‘ Ni kam ki fito ki kai min daya
Furan..." , "Ni fa Inna ki kyalemi, bazan."Iya
daukan wani furaba"
Garam!! “Ta. ,_,rufe ,Kofa- —ta bar Inna da
budadden Baki tana mamakin al’amarin Deeda. :-
" "Tomeya faru kumahaka?” ‘ Ta sungumi
Kwanon Furan ta fita. , ‘ A can ta ji ‘labarin abin
da ya faru. Nan ta godewa Allah ,daba
wanda'yanuna 'Gidan da» Deeda ta ke da sun
shiga wani tashin hankalin.
“ KARFE SHA BIYUN DARE
amma Sabeer‘ya‘kasa nutsuwa, k0 Abinci a:
wannari yammacin har zuwa dare bai iya ciba,
tsabar tafasar zuCiya, sai ka ce wanda akai masa
wani mummunan illa. K0da yake abin da bai saba
ba kuma baizataba. " duk lokacin da ya tuna
furkar deeda sai Ranshi ya Baci, yayi Tsaki
Banza»Mummuna Yar kauye Yar gidan matsiyata
Abin da yake’fadi kenan a harshen Turanci.Abin
da ya f1 kona masa‘zuciya shi ne, Mace ‘ce ta
ma‘sa wannan wulaqancin, waccé ba koman-
komai ba. '
"Shin Ina zai ganta ya rama wulaqancin datai
masa?" : ‘ ’
"Shin inya gantama ta'ya ya zai some rama
wannan wulaqancin datai masa?”
Lokaci guda Sabeer ya ji burinsa shi ne neman
yarinyar nan da 'kuma_ rama wulakancin da tai
masa wanda ya kasa samun irin wulakancin da
zai ma ta ya qona mata zuciya, Wanda ba zata
taba mantawa da shi ba har qarshen rayuwarta
Ibrahim yana hangosa ’yana ta. kaiwa da
komowa da alama har yanzu bai huce ba, abin na
damunsa. ‘
yayi qoqarin lallashinsa yaci abinci koda kadanne
amma ina wannan dare. Abincin
ma daci yake yiwa sabeer. Da kyar ya sha rabin
Kofin juice
' " Ibrahim tare ya kwana da‘ shi, ‘kowanne
juyi yayi sai yaga Sabeer na zaune ido biyu. ‘
‘ Shi dai tun da .ya ke bai taBa ganin abin da ya
hana Sabeer Barciba a rayuwarsa sai yau. K0
Jarrabawa bai taBa hanasa bacci
' Haka baitaba ganin Sabeer yadauki wani abu da
muhimmanci haka ba. A wannan dare ya kira
Farida. '
Ta dauka a gigice. ‘
‘Lafiya‘ Kanina, Waya yanzun nan?" 7‘
yi haquri Yayata
"Kanina ai ni ba ni da, matsala a kowanne: lokaci
zaka iya kirana damuwata. dai shi ne naga dare.
ne_,yanxu a naija lokacin da kowa ke baCci, dole
inji tsoron ,~ ganin Wayarka a wannan
lokaciHaka ne Yayata, kasa haquri nayi gari ya
waye, na ‘ga ,abin da ban taba ‘gani ba a tare da.
‘sabeer daga ni har ke har Daddy 'abin 'da mu ke
so mu gani a tare da shi kenan.“ -
"Kanina fada min mene ne don Allah?" "
Ta fada cikin zumudi da dokin sonjin mene ne
"Yayata‘ yau lokaci‘ na farko da naga Sabee‘r .ya
zama (Serious) akan abu, ya dauki wani abu da=
muhimmanci da gaske har ma ya kasa bacci‘
yana ta (Planing) ta‘ yadda zai bullowa'
al'amarin, 'yana ta ‘ Kullawa da kwancewa. Kin
tuna Yayata ko Jarrabawa‘ k0 Ciwo ba ya hana
Sabeer Bacci?"
Haka ne Kanina. Amma na ji dadi ba ka ji wani
farinciki ‘da ya mamaye niba. Akan (Business) ne
ko Asibiti?"
Ibrahim ya dan yi shiru sannan yace "Karki damu
zan fada miki in kin zo k0 ma akan mene ne dai
shi ne yadda ya zama (Seriou) ya bada
muhimmanci akan abin
"Haka _ne qanina, ina mana addu'a‘ Allah Ya
mana jagora, ya kawo sanadin kimtsuwar
Sabeer".
"Haka ne Yayata, da alama Allah Ya kawo sanadi.
Ke dai ki ci gaba da addu'a da fatan samun
nasara ga abin da na yi niyyah
"Zan ci gaba da addu'a qanina, Allah Ya
taimaka". .
"Amin". Ya amsa.
Bayan tambayarta lafiyarta ’ :da wasu al'amura
suka yi sallama.
Ya dawo ya samu har yanzu Sabeer na kaiwa da
kawowa. -
Ya isa gareshi ya jawo hannunsa ya ce "Sabeer
20 ka kwanta dare ya yi".
Ya Bata fuska. _ , ‘
"Uncle IB ya ,zan yi in iya bacci?" ‘ '
Idonsa ya kada.
"Ka ga wulaqancin da yarinyar nan ta min.
Please'Uncle IB ka taimaka min in nemo ta, ka
san ni yanZu k0 Unguwar ba zan iya sake
ganewa ba".
"Zan taimaka maka. Ina dai yarinyar ka
ke son sake gani?" ’
"Sosai don, ba zan iya kyaleta ba", ‘
"To kar ka damu za ta 20 har inda ka ke ta
sameka..amma dai yanzu ka kwanta gobe muna
da fita Asibiti". ’
Da kyar ya lallaBashi ya kwanta ya dinga juye-
juye ya kasa baccin har sai dab da Asuba - Bacci
ya sace shi. ~
Juyin duniya kuwa Ibrahim ya yi Sabeer ya tashi
su je Sallah amma yaqi, haka ya hakura dole ya
barshi.
Bai tashi ba sai wurin sha biyun rana. Nan ma sai
da Ibrahim ya je Asibiti ya dawo ya tashesa suka
fita tare.
*.* *.* *9*
tun qarfe shida na safe deeda da lnna mai Fura
ke layin ganin Likita, duk kuwa sammakonsu bai
sa sun ga Likita da, wuri ba Saboda wani Tiyata
na gaggawa da ya Shiga, sai da ya fito sannan
ya soma ganin marasa lafiya
Deeda ta bata fuska cikin Kosawa ta ce, "Dama ai
duk abin da aka ce ma kyauta ne sai. ka ga
wulaqanci. . ,
Ni dama tunda na ji Tabawa ta ce mu zo wannan
Asibitin kyauta ake ganin marasa lafiya na san za
a wahala.
Aik0 Asibitin gwamnati ana dai siyan Kati..."
"Wai me ya sa kin fiye gajen hakurine?" Kakarta
ta fada a hasale. .
' "Ke da ki ke neman lafiya k0 ma kwana za ki yi
ai sai ki hakura ki jira su ba mutane ba ne? Haba
kin fiye mitan tsiya.
Duba Asibitin nan da kyau kin san ya sha
karfinmu ba don alfarma muka samu ba"
' ‘ Deeda ta yi tsit! don ba ta son musu k0 wani
sa'insa da Kakarta.
Nan ta canja maganar da cewa, "Inna duba
hannuna fa ya wartsake, jikina ya mike ba kamar
da ba, sai ina ganin kamar yanzu ba ni da
bukatar ganin Likita".
"Kina da buKata". Kakar ta katseta.
"Ki ka san ko ya sake dawowa? Ai gara ki yiwa
Likita bayani in da Magani a ba ki da zai hanashi
dawowa.
Kama ma ai ba duka jikinki ne ya wartsake ba,
har yanzu ta ciki, ta wani wurin akwai inda ya ke
yamutse". . ' ‘
"Shima a hankali ai zan washe kamar sauran
"Ki min shiru tunda har munyi haqurin jira har
wannan lokaci kuma mun20 to ba'abin da zaisa
mu koma...” 7
Kafin Inna ta rufe Baki wacce ta shiga din ta fito
ta ce Deeda ta shiga. Ba ta Bata lokaci ba ta
kutsa kai ya yin da Inna ke jiranta a waje.
Zaune ya ke akan (Table) Tebur din da ke cikin
OfIice din, da alama shi ne Table din Likita.
SABEER NE! !!
Hannunsa riqe da Game yana ta bugawa, gefensa
kuma Fruts ne da Juice yana ci yana Game
hankalinsa kwance. Hakan ba karamin nishadi ya
ke sa shi ba.
Deeda ta turo. Kofar ta shigo tare da
sallama. '
K0 daga kai bai yi ba daga Game din da ya ke ba
balle ya amsa ma ta sallamar
Nan ta je ta tSaya a gefe gami da cewa, "Ina
wuni Likita?"
Har yanzu bai dago kai ba sai dai ya amsa mata
da cewa, "Likita na (Washing room) Bayi, ki jira
ya fito
Nan ya ci gaba da game dinsa. Ita k0 _taja
kujera ta zauna tana kallon yadda’ ya bawa
game"‘ din muhimmanci. ‘ ’ "Lallai wannan bai da
matsala a rayuwa "ta fada a ranta. ‘ ' Sai ihu
yake yana dariya shi daya yana buga game yana
morewa abinsa. 'Mutum babba dashi qaton
Saurayi kamar Wannan' yana abin Yara Kai Allah
Ya 3“ kyauta. - ‘ - T 0 ma wai shi ba Likita bane
me ya keyi a nan?
Wai a gabansa zan ga likitan? KO shima Likitan
ya 20 gani? Bari dai in tambayesa'
Ta mai da hankalinta gareshi ta ce, "Mallam
kaima Likitan za ka gani ko in fita sai ka gansa
in shigo?"
Har yanzun bai kulata ba. Haushinsa ya kamata.
Ta ce, "Wai kai ba ka jin kunya Kato da kai kana
abin Yara?" '
Nan da nan ko Sabeer ya fusata, ya dago kai
.gami da juyowa da sauri don ci. mata mutumci. ‘
Carab k0 suka yi ido biyu da juna. Ya mike tsaye
cikin mamaki kuma a fusace, itama ta mike, ta
lura da haushinta da ya ji amma ita ba ta ' ma
gane shi ba. .
"Na lura yarinyar. nan ba ki da kunya, ba ki da
mutunci! Uban wa ya kawo ki Asibitin nan?"
Ta kalleshi sama da kasa ta buga mai Tsaki tare
da Harara ta ce, "Sa'a ka yi ban iya
Zagi ba da na ma ka wadanda ya fi naka ciwo.
Kuma karka'yarda ka sake zan min Uba".
Sai an Zaga me ki ka isa ki yi? Dama nemanki na
ke, yau sai na miki rashin mutuncin da ba za ki
manta da shi ba".
"Banyi tsammani ba".
‘ Ta ba shi amsa kai tsaye.
"’Me kike nufi?"
Ta kada mai Idanunta wanda sai da ya sa yaji
gabansa ya fadi. '
Wannan ne lokaci na farko da bama Mace ba,
lokaci na farko da aka taBa kallonsa ido cikin ido
ba tare da shakka k0 tsoro ba.
nace, "Ban tsammanin zaka iya ba. Ina nufin
yanayinka da alamunka bana zaton ka Iya rashin
mutunci , sabo da a yadda na ga alamarka girman
jiki ne kawai kayi, amma har yanzu tunaninka da
ayyukanka har kwakwalwarka ta yara ce ba su
girma ba.
Yaro k0 ban tsammanin ya san meye rashin
mutunci balle ya iya, sunansa kawai ka sani, don
haka ka bari in Kwakwalwarka da tunaninka
sun gama girma sai Ka zo mu kara rashin
mutunci, in ka gwada min na 'YAN BIRNI ni .kuma
sai in gwada ma ka na 'YAN KAUYE":
Tuni Sabeer ya kara harzuka, idonsa ya kada ya
yi ja ya kasa furta ma ta komai, kuma ya kasa
ma ta komai, sai azabar zuciya kamar za ta
kashe shi. .
Tun-tuni Ibrahim ya ji hayaniyarsu ya fifo ya
tsaya a kofar ya -harde hannu yana kallonsu
yana murmushi. . -’
Cikin qunar zuciya Sabeer ya Ce ma ta, "Fita
Asibitin nan tun da ba na Ubanki ba ne, ba zakiga
Likitan ba, kuma yau sai na nuna miki halin yarint
Ya- zaro- Belt dinsa da karfin tsiya ya kai ma ta
duka, ta yi saurin sa hannu kuwa ta tisge.
Mamakinta ya‘sa shi bude Baki.
_ "Bi a hankali Yaro kar (Body bulding) din da
kayi ya yaudareka; kar ka ganni Mace ka raina
min Wayo daga Kauye na ke, na ci Tuwon Dusa
na ci na Dawa, kar ka nemi raina ni.
Kuma da na san Asibitin nan na Mahaifinka ne da
ban soma takoshi ba."
Ta ja mai dogon Tsaki ta juya za ta fita, wani
kololon Bakinciki ya. tokare masa zuciya, ya rasa
me zai ma ta.
Ba ta ankara ba ko ta taka Sunul ta fadi qasa ta
daku. . -
"Wash Allah". Ta fada
"Wayyo! Bayana".
Sabeer ya Kyalkyale da. dariyar mugunta
yace,"Su Budurwar Kauye masu karfi an sha
Kasa".
Ya matsa dab da ita yasa kafa ya' takéta .sai da
tayi Kara yace"Duk karfin Budurwar Kauye ba ta
isa ta kai Namiji ba, musamman na Birni, BIRNIN
ma na GAYU Ya Kara taketa da Karfinshi ya ce,
"Dama neman‘ki na ke tun rashin mutuncin da ki
ka min ban manta ba, kin hanani sukuni kin
hanani
Bacci' kin hanani cin Abinci, kin sani yawan
tunanin wannan mummunar fuskar taki, har ta
zauna a kwakwalwata.
Yau wannan hannun da ya watsa min Nono sai
na Balleshi".
Nan ya kai daya Kafar ya danne Yatsun da qarfi"

Ta sa ihun Azaba, sai da hannun yayi jini sabo da
irin takalman da yasa ba na wasa ba ne.
"Wayyo Inna zai kasheni
Ibrahim ne ya matso wurin da sauri ya janyesa.
"Kai- Sabeer ba ka da hankali za ka kashe- 'yar
mutane?"
"Kyaleni in ma ta illa, gobe idan ta. ganni za ta
canja hanya. Kuma wannan kadan ma ta gani." ‘
Ibrahim ne ya taimaka ma ta ta tashi gami da
dressing din hannun cikin . gaggawa ya samu
jinin ya tsaya, amma bai yi nasarar tsayar da
jinin ba.
Hankalinsa ya tashi, gaba daya ya rude, bai taBa
tsammanin abin nasu zai yi tsanani haka ba da
bai bari hakan ya faru ba. '
Nan ya sa hannun cikin qankara ya sa ma ta
Magani sannan ya daure da Bandeji ya nufi ciki
don dauko Allura ya mata.
Bayan fitarsa Sabeer ya harareta ya ce, "Kalli
'yanda ki ka zama abin tausayi...azaba kadai ta
canjaki."
"Allah Ya isa Ta fada cikin zafin zuciya.
- "Kuma kai ne abin tausayi ba ni ba, don ni kam
ban iya bin 'yan fage in yiwa mutum illa ba sai
‘dai in fuskance "shi. Ka ji kunya da ka nuna
qarlinka akan Mace".
Ta ja Tsaki gami da matsawa dab da shi, bai
ankara ba ta ja farar Rigarsa ta goge Jinin da ke
zuba a hannunta gaba daya ta bata masa Rigar. '

Ya daga hannu zai Mareta, tuni ‘ta manta ciwon
da ke hannunta ta cafke Hannun ta gantsara
masa Cizo ta fita da gudu. " i
. Inna dai ba ta ankara ba sai ganin Deeda tayi ta
fito da gudu a rude ta bita. "Ke Deeda!!!”. ' Can
kuma sai ga Sabeer ya biyota da gudunsa. ‘ ‘
Inna fa hankalinta ya tashi, ta bisu tana,"Deeda!
Deeda!! Deeda! ! !" Daga qarshe dai ta gaji ta
hakura don ba‘ za ta iya gudunsu ba. ‘ - Sai da
suka yi nisa sosai har suka fita Asibitin sannan
Sabeer ya yi nasarar kamata ‘ Ba ta saurara
masa ba' ta yi na ‘maza turesa da qarfinta. ' Sai
da ya fada cikin wani ruwan dake a bakin hanya.
. Tana' ganin ya' kai qasa kuwa ta arta ana Kare,
ba ta tsaya k0 ina'ba sai da ta kai Gida, ta nufi
daki ta rufe tana haki gami da tuno abin da ya
faru kamar a wani Mafarki k0 Almara. . lnna dai
hankalinta a tashe ta nemi abin hawa ta kOma
bayan ta gama neman Deeda ba ta
ganta ba, ta tafi tana addu'ar Allah Yasa ta koma
Gida.
Sabeer ya mike cikin takaici da bakin ciki da
Bacin rai, duk’ Kunya ta kamashi da ya ga Yara
da wasu Mutane suna kallonsa.
Wasu 'yan Mata kuwa har dariya suke suna mai
da‘ yadda abin ya faru, da alama a idonsu aka yi.
Da kyar ya iya daga kafa ya miqe ya wuce kai
sunkuye takaici da kunya sun lulluBesa, ya rasa
ma ina za shi.
Shi 'dai bai gane hanyoyin ba, don haka dolensa
ya koma cikin Asibitin, ga‘ shi 'ba Waya a
hannunsa, haka' dolensa ya sunkuyar da kai yana
Boye fuska ya koma cikin Asibitin yana kaucewa
jama'a yana kulla tsiyar da zai ma ta Ibrahim
yana ganinsa ya fashe da dariya
ya ja shi wani Office da ba kowa ya ce, "Sabeer
kai ne haka k0 Ido na ne?"
Cikin zafin rai ya ce, "Wannan Aljanar Yarinyar in
na kamata k0 sai na harbe yar banza! Ni zata
yiwa haka?"
"Ya isa haka Sabeer. Yanzu dai abin da ya faru
ya faru ba yadda ka iya, ka koma Gida ka canja
Kaya ka barni in yi aiki Please tun da na san yau
ma kai kam ka tashi'ba za kuma kayi aikin ba"
Ya Bata fuska.
"Uncle IB ka san ni ban gama sanin hanyoyin
garinnanba, Please ka 20 ka mai da ni
Ibrahim ya cira kai ya kallesa ya ce, "'Ka yi
hakuri Sabeer ba zan iya barin aikina in yi naka
ba, yanzu mafa marasa lafiya na dakatar ina
sauraronka.
Please har yaushe komai sai an maka kai ba Yaro
karami bane, in ba zaka iya komawa ba zan ma
(Diver) din Office magana ya mayar da kai Gida,
amma ni dai ba zan bar aikina ba".
Sabeer ya yi fishi ya fisge Key din Motar ya fita,
Ibrahim ya bisa da kallo sannan yaci
gaba da Aikinsa da niyyar in ya gama’zai je inda
suka hadu da yarinyar nan ya nemi Gidan su.
%%%%%%%%%%
Sabeer kuwa, sai da ya gama zagaye_ kafin ya
kai ga gane hanyar Gida, ga shi ba dama ya kira
Abokansa za su masa dariya.
Haka ya yi ta shan wahala kafin ya isa Gida ya
koma ya samu Momi ta dawo, wato Hajiya
Amina, sai dai bai bi ta inda ta ke ba ya wuce ya
cire kaya ya shiga Wanka. .
Ya jima kwance cikin Ruwa a (Bat Tap) yana
tunanin irin abin da zai ma yarinyar nan da inda
zai sake ganinta, sai dai hakan ya gagara,
tunaninsa bai samu maganin matsalarsa ba.
Nan tunani ya fado masa, kawai ya kira
Abokansa don su tayashi nemanta da kuma ba
shi shawarar irin rashin mutuncin da zasu ma ta.
Bayan ya fito ya ji kiran (Door Bell) na
Bangarensa, bai kula ba sai da ya sa Kaya ganin
an matsa ya fita ya bude.
Momi ce tsaye tace, "Lafiya Saber tun dazu ina
tsaye, ina ka shiga?" ’ ' Ya dan sunkuyar da kai
yace, "Momi ina Wanka ne Shigo mana,'dama ina
shirin inna fita zanje in gaishe ki. Kin dawo laflya
k0?" : "Lafiya kalau". Ta amsa masa lokacin da
ta ke zama ta ce, "Yayunka duk suna gaisheka.‘ .
- ' ' Daddynku ya fada min komai' game da_
dawowarka, sai ka dage ka koyi 'Aiki, in da hali
ma harka Karo ilimi a fannin da kafiso, duk da
Asibitin muna da Likitoci, amma akwai bukatar ka
a Asibitin. _. Ina so ka daukeni kamar
Mahaifiyarka, duk abin da ya shige ma duhu ka
20 ka sameni Bangarena na Shawara k0 wani
abu. _ Sannan ina fatan ba ka da matsala da
Ma'aikata masu kula da Bangarenka da Abincinka
suna gyara ma ka Side dinka ya kamata, yadda
kuma ka ke so?, duk abincin'da ke bukata order
kawai za ka yi..."
"Na sani Momi ba sai kin bata bakinkiba Ya
katseta. "Nan Gidanmu ne Gidan Ubana ba sai an
bani ko ance in tambaya ba. . Sannan Sister ita
ce Mamana ita ce komai na, kar ki yi qokarin
zama Mamana ki zauna a matsayin .Matar
Babana ina ga hakan zaifi mana ni dake Sannan
Uncle IB yana tare da ni, duk - bukatata shi kadai
ya isa ba sai kin sa Baki ba‘ In koyi aiki k0 kar
in. koya, wannan ba matsalarki bane Batayi
mamakin halinsa ba, ta yi wani murmushi irin ta
manyan Mata da idonsu ya bude tace To shi ke
nan tunda haka ka ke so, muje a haka-tun da kafi
son in, rikeka a matsayin dan ‘Mijina‘ Fine, ni
kam na kware wajen iya,rike ‘dangantaka tunda
rikon dan kishiya kakeson nai maka ina
maraba'da hakan. inaso ka ,sani bani da matsaia
da kai, bazan cutar da kai,ba amma fa kar ka
shiga gonata kayi kokarin tsayawa a matsayinka".
"Kema ina son ki tsaya a iyakarki".
"Da kyau".
Ta fada tare da girgiza kai ta fita. Ya bita da
wani matsiyacin kallo gami da rufe gofar Falon ya
koma ciki. ,
Wani radadi yaji ya ziyarci" hannunsa, nan ya mai
da kallonsa kan hannun, ya yi jawur har ya soma
kumbura. '
Ya ja dogon Tsaki, haushin Deeda da tsanarta ya
Kara shigarsa, don gurin da ta gantsara masa
Cizo ne.
"Amma wannan akwai 'yar rainin wayo...ni 2a ta
fadawa bafar magana? Me take nufi da na girma
amma hAlayena ba su girma ba?
Tana nufin ni yaro ne
Nan ya mike yana kallon kansa a Madubi tun
daga sama har Kasa, duk ta yamutsashi
kwana biyu kawai.
banzar yarinya yar KAU YE mummunar yarinya za
ta sani a gaba... zan mata rashin mutunci To
amma me zan ma ta?”
Waya ya dauko ya bugawa Abokansa yana musu
neman gaggawa.
Cikin minti talatin suka hallara.
"Lafiya Sabeer irin wannan neman gaggawa?"
"Ba lafiya ba
Ya fada a qule.
"Wata Aljanar Yarinya ce ta sani a gaba, ta daga
min hankali",
Salim ya kalli Nura sannan ya kalli Nura sannan
ya kalli Sabeer din ya ce, "Ba dai mutuniyarka da
ta watsa ma No... ."
Wani mugun kallo da ya masa ya sa shi gum da
Bakinsa bai Karasa ba.
Ya ce, "Na ganota".
Sabeer din ya ce,"Shawara na ke so ku bani.
wane rashin mutunci zan ma ta?"
Nura ya ce, "Me zai hana ka yiwa banza lahani,
wato ka banke banza da Mata sai 'ta Karye ta
dawo me Kafa daya?" ,
Saber ya girgiza kai.
"Not Bad Kai kuma ,fa Salim, me ka ke gani?"
Salim yace, "Hakan da ya fada dai-dai "ne" k0 ka
kadeta ko ka yi hayan wasu su saceta ta, Bace
Bat na kwana biyu a rufeta inda k0 Hannunta ba
za ta gani ba don Duhu, ta Yini kwana da
Yunwa.." ' .
Sabeer ya ce, "1 Hope shawaranku ya yi aiki,
Nura ya ce, "In dai har muka yi yadda na ce dole
ya taBata. In ta zama Gurguwa ai ta .nakasa".
Sabeer yace "Ba wannan ba, samun inda take ma
bala'i ne". "Zamu nemota a same aren da muka
hadu da ita
zamu nemota, zan mata ,abin da ba za,,,,'yan
Samari". Muryar Ibrahim ne
suka mai da hankalinsu garcshi. 'yana wannan
murmushin nasa ya ce '-'.da;abin da zaku yi a
rayuwa kuke ku ke planing tsarawa da yafi
muku".
ya yi dariya gami da fadawa jikin unless ib yace
kaida Sister ’kune rayuwata (My whole world) ya
yi, murmushi ya ce kadai fadi, amma ba Uncle IB
bane zai zauna ma. da Mata 'yar KAUYE ba. Ka
tuna
ya fada tare da murmushi ya Bata fuska.
Ya ce, "Uncle IB karka Bata min rai, kasan na
tsani 'yar Kauyen nan da aure amma nafi tsanar
yarinyar nan (I hate her the most)". .
Ibrahim ya ce, "Ni zan fita dama na leko dubaka
ne zan fita ni ina da abinyi bani ’da' lokacin
tsanar wasu k0 daukan fansa, in kuma ba'ka bar
maganar ba sai na fadawa Sister". '
Ya langaBe kai. "
’Yace Uncle IB kar ka min haka mana".
"Na dai fada ma ka ka zaba daukar fansa
.ko Bacin ran Sisiter".
Nan ya fice ya barshi. Ya maida kallonsa kanSu
Salim ya ce,‘ "Guy plan cancel"
Nura ya ce, "Wai kana nufin kana tsoron Uncle IB
da Yayarka?"
Sabeer ya ce, "Sabeer bai tsoron kowa, bai kuma
shakkar kowa just that ina son Sister da Uncle IB
(and 1' respect them a lot) ban san Batawa Sister
rai, kuma sabo da wannan Aljanar ba zan 'Batawa
Sister rai ba, sai dai duk randa na hadu da ita sai
na ma ta illa fiye da wanda ta min".
Yana magana yana kallon inda ta dankara masa
Cizo.
£££££££££££££
da tambaya da bincike a Unguwar, Ibrahim ya
gano Gidan Tabawa inda‘
Deeda ke zaune. Tana daki k0 tana shirya kaya
ranta a Bace
sabo da washe gari za ta tafi Gidan Aikinta.
Yaro ya shigo. "Wai .ana sallama da budurwar da
ke
Gidan nan".
' Inna mai F ura ta kallo Yaron.
",Waye ne
"Wani me Mota ne". Yaronn ya bata amsa a
takaice.
"Jirani". ' ‘
Nan ta shiga ciki ta dauki Hijabi 'tabi bayan
Yaron.
"Mu je
Yana zaune cikin Motarsa a Kofar Gidan ya
hango Yaro da Inna. Mamaki ya kamashi. Ya yi
saurin fitowa daga Motar lokacin da suke isowa.
Innan ta kalleshi kallon tambaya. Kallon da take
masa ya sa ya sha jinin Jikinsa. Tabbas ko k0 ba
a fada masa ba ya san ko Uwarta ko Kakarta ce.
Ya kalli Inna da kyau, ya ga irin shigar: da tayi ' ’
A ransa ya ce "Lallai wannan yarinya ta san inda
ta yi gado..." . Inna ta katse mai tunani ta ce,
"Gani; naji an ce kana sallama da Budurwar
Gidan". . Ibrahim ya kalleta da kyau ya rasa ma
me zaice mata. ‘ Tsayuwar da ta yi ta riqe
kugunta yasa yaso tuntsurewa da dariya amma
sai dake yace "Budurwa' na'ce ba tsohuwa ba
Ta kallesa da kyau ta ‘ce, "A Gidan nice budurwa
k0 kana musu ne? Me ya kawoka, me ka ke?
nema?" '
ta tsareshi da ido. Gaba daya ma ya rude ya rasa
me zai ce ma ta.
yanata.soshe-soshe da kame-kame, can dai ta
tausaya masa tace, "jikata ka ke nema me za kai
mata ya sauke numfashi ya ce, "‘Dama ta je
Asibiti ganin Likita ne to sai suka samu saBani
da kanina ta taf1 ba ta ga Likitanba na 20 in ba
ta ha'Kuri kuma in ji meye matsalar don ni Likita
ne". ‘
ta zaro Ido ta washe Baki. "Aiban sani ba.
‘ wannan ciki za ka shigo. Dama haka Likitocin-
suke na birni har Gida suke biyi marar lafiya?
Ikon Allah, ai Deedan tana Ciki shigo
‘ har ciki. A tsakar gida ta shimfida masa
Tabarma sannan ta shiga Ciki‘ ta kamo hannun
Deeda.
ke fito ga Likita har Gida ya 20 duba ki". ‘
Deeda ta kalleta cikin mamaki.
"Likita?"
"EH". Ta amsa ma ta a takaice.
"Ashe da rabon za ki ga Likita kafin ki tafi Zo mu
je". ' ' Ta ja'ta har Tsakar Gida wurinsa.
"Likita ga Jikar tawa”.
Deeda ta kallesa cikin mamaki.
"Likita har Gida?"
Ta ja Kujeran- zama na tsakar Gida ta zauna, ya
yin da Innar ta zauna a gefensa.
Deeda ta gaisheshi Sannan ta tambaya.
"Anya ni kuwa ka zo nema? K0 ka Bata ne?"
"A'a ke na 20 nema. Sunana Dr. Ibrahim, ni ne
Likitan da ki ka zo gani da safe ku ka samu
saBani da Kanina".
' Ta girgiza kai.
"0h!" Gami da dan yamutsa fuska.
"Wannan qanin na ka?"
Ya yi murmushi gami da cewa, "Ina ji dai kuna da
(Allergy) da juna, duk lokacin da aka ambaceki
sai launin fuskarsa ta canja, ‘kema haka tun
randa ku ka' hadu jininku bai zo daya
Na 20 in ga hannunki ne in ba ki haquri sannan in
ji me ye matsalarki
Kallonshi ta ke tana murmushi. A ranta ta ce,
"Akwai bambanci tsakaninsa da qaninsa.
Shi mutum .ne mai sanyin hali da kirki. Haduwar
farko na gane hakan.
Shi ko wancan haduwar farko na gane halinsa
'mara kyau.
'Jin tayi shiru ba ta amsa ba Inna ta yi carab Ta
amsa.
"Likita hannunta dai da sauqi, mu Mutan Kauye
ne muna da. dabara da namu Magun'gunan irin
wannan CiWon. -
Zan dai' yi ma ka bayanin babbar matsalar duk
da yanzu taji sauki ciwon da kansa ya baje".
Nan ta soma zayyana masa ciwon Deeda tun
tana karama har zuwa girmanta da shigowar su
Birni ya soma bajewa da kansa a hankali.
Ya dan yi shiru na tsawon lokaci 'yana kallon
Hannayenta.
Ya so ya fuskanci matsalar sai dai duk da hakan
sai ya yi bincike.
Ya ce, "Na fahimta Kaka, sai dai duk da hakan
tana buqatar zuwa Asibiti sabo da a can ne zamu
yi duk wasu gwaje—gwaje don gane ainahin
ciwon, duk da dai yanzu ya washe ba matsala,
amma 'gaba zai iya dawowa, duk da ban
tabbatar da wane ciwo bane, amma dai ba abun
damuwa bane, in ma ta sha Magani to da yardar
Allah za ta rabu da shi.
Don haka gobe in Allah Ya kaimu ta sameni a
Asibiti karfe goma."
murna ta lulluBeta. ,
:Na gode Likita."
Mun gode, duk da goben zata tafi amma" zata
ganka. kafin ta tafi".
Ya mike yana fadin allah ya kaimu goben, Inna
tana ta godiya, deeds kuws kallonSa take tana
mamakin’ kirki iron nasa
“ya mike ya kalleta ya ce, 'miss Deeda inga
hannun naki?" .ta-‘ sunkuyar dakai ta mika masa
hannun ya kalla ba tare da ya taBata ba ya ce,
"Kina da jiki 'mai kyau don bai kumbura ba, in dai
yana miki radadi ki sha (Pain Reliver)
Paracetamol da
,to"Na gode"
Nan ya yi sallama da su ya wuce.
Deeda ta bishi da kallo ya yin da Inna ta rakashi
har iofa. Ta dawo ta samu Deeda zaune ta yi-
Tagumi. '
tace, "Deeda kina tunanin tafiya ne? Karki damu
Allah na tare da ke ina tare da ke
idan kin‘ ga ana saki abin da ba dai- daiba ko ba
kya so zan dauko ki mu dawo ". Ta“ dan yi
murmushi ta ce, "Inna haka ne, ina tunanin tafiya
sai dai na‘ fi tunanin barin karatuna duk da na
koyi abu da yawa na iya abubuwa da yawa
karatu da rubutu, turanci da ma abu da yawa.
Haka na samu ilimin Addini‘ sosai a Makarantar
wanda da ban san su ba..
- Alhamdu lillahi da zaman da na yi a {Gidan
Tabawa da gatan da ta min, sai dai ilimi ba ya
qarewa, yanzu na soma dandanarshi zan so in ci
~gaba'da samunsa.
Sai dai ilimi ana samunsa ta kowacce fuska,
duniyar ~gaba dayanta Makaranta ce, kamar
yadda na koyi wani abu yanzu na fahimta, akwai
mutanen kirki akwai na tsiya.
Inna duba bambanci tsakanin wannan Likitan da
qaninsa.
Mutum mai nutsuwa mai kirki mai mutunci.
Kaninsa kuwa..." ‘
Ta ja dogon numfashi. "Bana son ma tunashi
balle maganarsa.
Inna kar ki damu ina maraba da sabuwar rayuwar
da zan shiga, a wurina wani sabon Makaranta ne
na koyon wani sabon i‘limin
rayuwa. Idan Allah Ya kaimu gobe zan je Asibitin
zan roqi Tabawa mubiya tacan» sai mu wuce.
Insha Allahu akwai‘haske a tattare data tafiyar da
zan yi". ' .Inna ta yi 'murmushi. ‘ :"Na ji dadi
Deeda yadda ki ka kwantar da hankalinki ba ki
daga hankalinki akan tafiyar ba. Allah Ya taimaka
ya sa alheri. Muna gari daya, zan dinga zuwa
dubaki, za ki dinga zuwa kema in kin samu
dama". Haka suka kusan kwana- suna hira gami
da tsara yadda tafiyar za ta kasance. . Innan ta
ci gaba da yi ma ta nasiha da bata shawara akan
zaman rayuwa da kuma sababbin
mutanen da za ta tarar ta yi mu'amala da su.
ya kuke ganin zaman deeda DA saber zai kasance
a birnin gayu anyama zasu hadu kuwa?
h shared a profile .
birnin gayu
chapter6
Deeda kuwa ita ya fara gani, duk da kuwa akwai
wadanda suka rigata; sabo da ita ya fara cewa a
kira masa.
. Tare suka shiga da Inna. Ta yi sallama, ya dago
kai yana murmushi ya amSa ma ta sallamar.
Ya kalli Inna ya yi dariyar tsokana ya ce, "Su
Kaka 'yan mata, an iso?" .
Ta yi dariya ta ce "Ya ka ganni ras da ni, duk
Budurwar da mu “ka jera sai a 'daukeni an
barta". . Yace, "Kwarai kuwa..Ai Kaka-“kin yi
fice , 'Deeda dai kallonsu take tana dariya Kwarai
halayen Ibfahim yana burgeta, duk da‘ alamu sun
nuna dan masu hali ne ga ilimi ga wayewa amma
ba shi da girman kai sai saukin kai sannan, 'ga
dukkan alamu mutum ne mai halin kwarai. ‘ ‘ ' ' .
Bayan ya gama barkwancinsa da Inna ya mai da
hankalinsa kan Deeda ya ce, "Malama Deeda zan
fara da miki tambayoyi kafin in kai ga ‘ maganar
Ciwonki. ‘
Tambayoyin da zan miku kamar cikakken sunanki,
shekarunki da sauran‘ su, sabo da ina son bude
miki (Folder) don rubuta komai game da ciwonki,
ne nan gaba in kin zo sai a dauko koda
ba ni zan ganki ba wani Likitan ne in ya karanta
zai san komai game da rashin lafiyarki. Ina fatan
kin fahimta?"
Ta girgiza masa kai.
"Na .fahimta".
Cikin‘nutsuwa ya ke ma ta tambayar tana ba shi
amsa har suka gama, ya dinga ma ta tambaya
game da Tarihin ciwon na ta tana ba shi amsa,
amma wani lokacin Inna ta kan tsoma Baki har
suka gama suka je ya ma ta gwaje- gwajen da
ya dace sannan ya ba ta magani ya kalleta ya ce,
"Kar ki damu ba wani matsala ba ce na tashin
hankali, kamar yadda ki ka gani yanzu Fatarki ta
fara washewa in kin Sha maganin nan zai
taimaka miki sauran duk ilahirin jikinki ya
wartsake.
; Sannan' irin ciwonki ba a cika samunsa ta nan
ba, yana wuya a samu masu irin wannan
Ciwon, shi yasa ma ba za a fahimci mene ne ba
sabo da ba kowa ya san ko ya taba jin irin ciwon
ba sai Likitoci irin mu.
Jikinki da fatar jikinki baya son inda ki keda
yanayin wurin da ki ke zaune, misali;
Ruwan Garinku, yanayin Abincin wurin da irin
Iskar Garin da aka Haifeki ki ka girma, kina da
(Allegy) da wannan garin yankin wurin gaba daya,
don haka da ki ka bar garin ki ka shigo nan sai
aka yi dace jikinki ya karBi yanayin inda ki ka
dawo, don haka fatarki da jinin jikinki ya fara
washewa ya mike da kansa daga yamutsewar da
ya yi.
Ga mutum mai irin jikinki ba .kowanne irin Abinci
da ruwa zai karbe ki ba.
Kai hatta kaya zuwa mayukan da 2aki dinga
amfani da .,shi ba kowanne Jikinki zai karBa ba,
dan haka a duk lokacin da ki ka fara cin wani abu
ki ka fahimci canji a jikinki ki yi saurin kiyayewa,
haka kaya da sauran abin da ya Shafi‘ jikinki.
Daga.kin yi amfani da abu ki ka ga ya canji a
jikinki to ki yi saurin barin abun, in kin kiyaye
insha Allahu ba za a samu matsala ba.
Yanzu» ga Magani‘ da kuma sunayen irin Abincin
da ’za ki kiyaye cin su da kuma irin abin da ya
kamata ki dinga ci, duk ba wani abu mai ' wuya
bane da zai gagara". . Nan Deeda ta yi shiru tana
jinsa tana kuma tunanin Ciwonta
Wane irin ciwo ne da ba ta taBa ji k0 ganin me;
irinsa ba? Ikon Allah! Allah mai yarda ya so!!
"Allah Ya kare ya kuma ba ki laflya Deeda".
"Alhamdu lillah, Likita ina godiya, yau na samu
haske akan abin da ya shige mini duhu.
Na gode, Allah Ya saka ma ka da alkhairinSa". ' .
Deeda ta fada‘tana' kallonsa. Ya ma ta murmushi
yace,’ "Karki damu Allah Ya Yi
mana jagora ya bamu LAFIYA, sai ki kiyaye kuma
ki dinga shan magani".
"Zan kiyaye insha Allah. Na gode".
Inna mai Fura tace, "’Likita Kudi fa? Kamar nawa
za mu biya?"
Ya yi dan'daria ya ce, Kaka 'yan Mata nan
Asibitin ai, na kyauta ne, k0: farkon zuwanku ba a
fadi muku ba
"An fada mana Likita, sai dai in magani ma
kyauta ne da kudin Katin
Ya yi' murmushi yace, "Duk kyauta ne sai dai in
bamu da maganin mu rubuta a siya a waje". ,
"Ikon Allah! To yanzu Likita da kudinka ka ke
siyan maganin?
’ Inna ta fada, kuma ta sa masa ido alamar amsa
ta ke jira.
Ya yi dariya sosai ya yin da Deeda duk kunya ta
kamata saboda tambayar Inna.
Ibrahim ya ce, "Kaka 'yan mata ai nima biyana
ake, ina na ke da kudin daukan nauyin Asibitin
nan? . '
Ai Likitocin 'muna da yawa, ‘kowa da fanninsa.
Ni dai ina fannin Fata ne, wato masu matsala irin
na su Deeda da makamantansu.
Me Asibitin shi ke biyanmu da kuma sauran masu
kudi masu neman Lada, sukan ba ‘da
gudunmawar .Magunguna da sauran abin da
:Asibiti ke bukata k0 kudaden biyan Ma'aikata da
sauransu don neman Lada da taimakawa
Talakawa marasa hali."
"Ikon Allah!” In ji Inna.
. "Irinimu ke nan? Kai! Allah Ya saka musu da
alkhairi, Allah Ya yi musu albarka, Allah Ya sa
sauran masu Kudinmu su yi koyi da hakan
‘Amin". Ibrahim ya fada yana dariya. Suka mike,
Inna ta ce, "Mun gode Likita, Allah Ya yi ma ka
albarka".
Ibrahim ya amsa da, "Amin' Ya kara da cewa, "In
dai akwai wani matsala ku dawo, in kuma babu
sai bayan sati shida ku dawo".
"To Likita zamu kiyaye, mun gode".
Har bakin kofa Inna na masa godiya ta fita, ya
yin da Deedan ta juyo ta yi masa murmushi ta
ce, "Gaskiyar Inna kana da kirki.
duk da ban san sauran ba, na san dai kafi
kowanne Likita kirki a Asibitin nan". ‘ "Thank you
are, welcome". Ya fada yana murmushi. Sannan
ta fita. Ya yi dariya hade da girgiza kai yana
dariyar Inna a ransa ya ce, "Tsohuwar nan akwai
magana, ga shi har ta sa shi Surutu don harya
manta yaushe rabonsa da ya tsaya surutu haka
k0 a Gida ko a Asibiti.
Lokaci guda kuma ya shiga tunanin ciwon
Deeda.
"Allah Ya sa iyakar wahalarta ke nan, don kuwa
in hakan ya ci gaba to a gaba za a samu.
matsala, baya fatan abin da ya ke gudu ya faru".
Shigowar mara lafiya ya katse mai tunani.
Nan ya ci gaba da aiki ya yin da ya ke tunanin
yadda zai sa Deeda ta masa aikin da ya ke so
duk da k0 ya san abu ne mai wuya.‘
%%%%%%%%%%
deeda ta isa Gida cike DA farinciki
zuciyarta a sake ta tsinci kanta cikin
nishadi haka kawai zuciyarta ta ma ta haske,
sam ba ta jin bakinciki ko Bacin ran tafiya, sai
ma tunanin sabuwar rayuwa da sababbin
mutanen da za ta tarar take yi. ‘
Inna mai Fura ma zuciyarta ta yi ma ta dadi,
ganin yau ta daina ganin kunci a fuskar Jikarta.
Haka kawai ta dinga jin duniya ta 'dawo musu
sabuwa.
A kofar Gida Tabawa k0 suka tarar da Mota da
direba har ya iso yana jiransu.
Tuni har Tabawa ta gama jibge kayan Deeda a
Mota ita kawai suke jira.
Ko cikin Gida Tabawa ba ta bari sun shiga ba ta
taresu da su taf1 kawai don duk abin da zu su
buqata ta 'dauko.
Inna ta kalleta ta ce, "Tabawa saurin me kike
haka, k0 ciki ba za ki bari mu shiga ba kamar
wanda ake kora
' ."Ba‘ haka bane Inna, Hajiyar tun " dazu tai
Waya ta ke ta dada'min kinsan ita ba a ma ta
wasa, komai na ta kan qa'ida ne.
Kin san fa kun dade a ASibitin nan har na yi dana
sanin tafiyarku
Deeda na jinsu ba ta ce komai ba. Tabawa ta
bude musu Motar suka shiga baya ya yin da ita
ta zauna a Gidan Gaba suka tafi
Inna mai Fura an shiga Mota mai tsada sai.
washe baki take tana zuba Kauyanci.
Ya yin da Deeda ta fada duniyar tunani da sake-
sake. ‘-
Ta yi nisa cikin tunani ba ta ankara ba ta jii
Motar da suke ciki ta tsaya da alamar sun iso.
Ta daga kai ta gansu a Kofar wani ‘- makeken
Gida mai girma da tsayin gaske, da alama Gidan
sama da qasa ne, kuma komai na Gidan fari ne
tas! ba Surki. ‘
Tun daga kan gate din Gidan har kalar fentin
Gidan da komai na ciki fari ne tas. Tana nan ta
zurawa Gidan Ido ‘tana kallon irin kyansa da
tsarinsa tana mamaki.
"Dama ashe za a iya samun Gida irin wannan?"
,' Can ta hango saman Gidan an rubuta; 'BIRN IN
GAYU’. .
Tana cikin karantawa ta ga gate na bude da
kansa, don ita dai ba ta ga wanda ya 20 ya bude
ba, tana mamakin abin suka kutsa ciki, har yanzu
ba ta ga wani kalar abu a Gidan in ba Fari ba,
hatta Ma'aikatan Gidan da ta lura suna kaiwa da
kawowa fararen Kaya ne a jikinsu.
Tabawa dai ko a jikinta, da alama ta saba zuwa
Gidan, Inna da Deeda aka bari da kauyanci.
Tafiya su ke Deeda da Inna na bawa idonsu
Abinci har suka kai' Bangaren Hajiya wanda
Gidan sama ne, don kuwa ta (Lifter) suka tafi,
wato
Rana ta farko da Deeda ta taBa ganin lifta kuma
ta shiga.
Inna dai sai addu'a ta ke har suka fita suka fada
falon Hajiya.
_ Nan kallo ya koma sabo, sun sameta 'tana
harde a kujera jama'a na kewaye. da ita ana
gaisawa.
Nan ta mike ta ja su wani falon don ganinsu a
can, da fara'arta ta karBesu. ‘ Tabawa ta yi
mamaki kwarai don ta zaci Hajiya za ta Bata rai
sabo da jimawar da suka yi ba su iso ba.
Derda ne ta soma gaisheta, ta amsa tana dariya
sannan ta gaisa da su Inna.
Ta kalli Dceda ta ce, "Na san dai k0 ba a fada
min ba‘ wannan ce 'yar Gidan tawa k0?"
Tabawa ta amsa da, "Eh ita cr Sunanta Khadija,
amma ana kiranta da Deeda, amma ke kuma kina
iya kiranta da duk sunan da ya yi mi ki". .,
Hajiya ta ce, "Zan kirata da duk sunan da kowa
ya santa da shi. Ina fatan dai zamu samu
fahimtar juna?"
"1n Allah Ya yarda Hajiya, jikata ba ta da
matsala".
Tabawa ma ta karBa, "Gaskiya ne Hajiya Deeda
akwai gaskiya 'da rikon amana yadda kikeso.
haka Deeda ta ke".
Hajiya ta yi dariya ta ce,"Da kyau abinda nake
son ji".kenan ‘ Deeda ta yi shiru tana kallon
yadda masu Aiki ke kaiwa da kawowa, motsi
kadan Hajiya za ta dau waya (Intercom) ta kira
mai Aiki tana ba da umarni. ' ' Kamar Hajiya ta
san me ta ke. fadi a, cikin zuciyarta ta ce,"Deeda
ba aikatau zatai ba". Inna mai Fura ta ke yiwa
bayani. ‘ ‘ ' "Kamar yadda na fadawa Tabawa- ,
’yar daki na ke nema wacce zan yarda da ita, zan
iya bata amanar dakina, za ta iya sanin sirrina
ba, tare da ta cuceni ba. "ta Kula min da daki da
kuma wasu sirrika na kasuwanci na wacce zan
iya amince ma ta 'da dukiyata da sauransu. Da
fatan kun gamsu da bayanina”. ,. "Na gamsu,
kuma ina tabbatar miki da Dceda ba za ta ci
amanarki ba. Sai dai don Allah nima jikata na
damka miki, ita amana Deeda ita kadai ce dani
yanzu haka itama haka da fatan duk abin da za
zai shafi addininta da al'adarta ba". - ‘ "Kar ki
damu Inna," na karbi amanar Deeda zan riketa
amana muddin ta rikeni da amana da zuciya daya
to zamu ji dadin zama da
Sun jima suna tattaunawa wanda Inna mai Fura
.ta gamsu da maganganun Hajiya __, ta kara
yiwa Deeda jan kunne Sannan Hajiya da kanta ta
kaisu inda Bangarenta ya ke Inna kam ta kasa
yarda wai Deedanta ne za ta zauna a“wannan
dakin
Tun daga nan hankalin Inna ya soma kwanciya:
ganin yadda Hajiya ta dauki Deeda ta amsheta'
hannu bibbiyu ba kyama. .‘
Ba su jima ba suka yi sallama, lokacin ne ' idon
Deeda ya ciko da hawaye, lokaci na farko ke nan
a rayuwarta da za ta rabu da Inna tun tana
karama har ta taso su yi fada su yi wasa su yi
dariya. '
Fadawa jikin Inna ta yi tana kuka.
Inna ma .sai da ta yi kuka tana lallashi, ganin
hakan ya sa Hajiya ta ce kar ta damu za
a dinga kaita ta ga Kakarta, kuma Innan ma za
ta iya zuwa ta ganta a duk lokacin da ta ke so.
Haka dai suka yi ta kwantar ma ta da hankali har
suka tafi sun yi akan za a dinga tarawa Deeda
kudinta na aiki sabo da Inna tace sana'ar da ta
keyi ya isheta na buka'tun yau da kullum ‘ita
kuma kudinta sai a tara ayi aurenta da su.idan
har lokaci yayi
()()()()()()()()()()()
kwana-a-tashi, a hankali Deeda ta Asoma
sabawa da rayuwar BIRN IN GAYU, haka Hajiya
ta dinga nuna ma ta komai da komai yadda ake
aiki da shi. Deeda ta lura Momi mace ce mai
fara'a da jan mutane a jiki ta hanyar Siyasa. a
Haka nan ba ta da matsala da mutane ko sa ido
da takura, kullum tana cikin fara'a. Sai dai abu
guda Hajiyar muguwar 'yar kasuwa ce me son
kudin tsiya, duk da tana da kudin amma ba ta son
ta ga ta yi asaran k0na Sisi, haka nan bata bari
kudadenta su makale, duk rintsi sai ta sai'n
ayadda za su fito. , Tun da ta fahimci Deeda
yarince mai'wayo, dabara da saurin fahimta saita
jata a jiki yadda Deeda ke hada ma 'kudi na
kayan da suka shiga suka flta bata' kuskure shi
ya fi birgeta, yadda Deeda ke aiki da Computer
lokaci guda tana ma ta Transfer na kudedenta da
ke Bankunan qasashen waje zuwa na Gida naija
yana burgeta, ta lura yarinyar
Bayan wannan Deeda ke gyara ma ta Dakinta don
ba ta yarda wasu masu aiki suna mata gyaran
daki sabo da tsoro da rashin yarda sai '- -
a yanxu, duk wani me harka da Hajiya ya san
Deeda,‘ ta kan bata wasu: shawarwarin wani
lokaci ta yarda
kasuwanci kala daban-daban; take Wani lokaci
Deeda takanyi‘ tunani da mamakin yadda Gidan
yake ' ba ruwan wani da wani, kowa harkar
sa yakeyi ba sabo ba shaquwa tsakaninsu wani
lokaci sai ta yi kwana biyu .bataga wani
mahaluki ba daga Hajiyar sai 'yan Aiki,‘ _ duk
zaman da ta yi a Gidan bata ga
'yan Gidan ba, ta dai ga »
Hoto, Wanda aka ce ma ta sun yi anre amma
bata taba ganin sun 20 ba. '
Bayan maganar kasuwanci da wani aiki ko
shawara ba abin da ke hadata da Momi, haka ma
su aikin Gidan ba mai mata magana balle ta yi
sabo da su, kowa harkar gabansa ya kd ‘ Wannan
ya sa Deeda ~ta tsinci kanta cikin kewa daga ita
sai TV sai Camputer wanda sune Abokanta masu
debe mata kewa anba ta komai;
Ci da Sha da Sutura komai ta sameshi a wadace,
zama cikin ni'ima da cima mai kyau yasa ta
murje ta yi Haske ta yi Kyau, sai dai ba wani
farinciki ko nishadi a tare da ita, jikinta da
yanayin rayuwarta ya canja: sai dai cikin zucin ba
wani canji, zuciyarta tana nan kamar~yadda ta
ke da, Karatunta ya tsaya sai dai ta godewa
Allah‘da ta samu wannan dama. ‘ ‘
‘ Abu . guda ke sa ta farinciki in tana gaban
Computer ko in Hajiya ta ba ta wani aikin don da
alama Deeda tana da sha'awar (Business)
kasuwanci wanda a zahiri shi ne burinta ta
karanci Business ta Zama babbar Yar kasuwa
wata rana.
Lokacin da maganin Deeda ya kare ta cewa Momi
za ta gai da Inna, ba ta musa ma ta ba kuwa ta
bata Driver ya kaita akan da yamma zai dawo ya
dauketa.
///////////////
iNNA ta ji dadin ganin Deeds sosai, musamman
yadda ta ga ta goge ta murje tayi kyau, ga Kaya
kamar wata 'yar Mai kudi ' ta fito fes! Fes!! da
ita, Inna Baki a washe. -- Tare suka je Asibiti.
Yadda Ibrahim ya ga Deeda tabbas akwai canji
sosai a tare da ita, tun daa yanayin shigarta,
yanayin maganarta da wayewarta ya bam-banta
da yadda ya taBa ganinta. Anya zai iya ma ta
wani magana game da "' Sabeer‘.’ . Ga Sabeer
abin nasa sai gaba ya ke, ga Daddy ya kusa
dawowa har yanzu ya kasa Control din Sabeer. '
Deeda ta katse masa tunani. "Likita lafiya kuwe?
K0 akwai matsala ne?" " "Ba komai ina dan wani
tunani ne amma ba a
game da keba
' A halin yanzu ke dai ba ki da matsala don haka
ina ga ba sai kin Kara shan wani magani ba, da
:alama inda ki ke zaune ya karbeki don, na lura
ya taimaka gurin gyara fatar jikinki.
Yanzu za ki iya tafiya, sai dai in akwai wani
matsala nan gaba ki dawo". ;
"Na gode Likita, zan wuce
"To ki gaida inna".
“Za ta ji, tare da ita ai muka zo tana waje
Ya mike yana murmushi ya ce, "Bari in 20 in
gaida 'yan mata kar ta fasa auren
Dariya sukai duka suka fita a tare. Inna na
ganinsu kuwa ta mike tana dariya, suka gaisa ya
ce "Na 20 gai da Kaka 'yan mata kar wani ya min
shigar sauri”.
"Oh to da ba ka 20 ba sai in yi sabon saurayi don
samari har sun min yawa".
wayar da ta yi Kara ya ja hankalinsu.
Bayan daga wayar ta yi sallama ta dan ja
gefe sannan ta'dawo wajensu tana cewa Inna mu
tafi
Nan suka yiwa Ibrahim sallama, har sun fara
tafiya Ibrahim ya tsai da ita, ya iso garesu ya ce
"Miss Dddda in ba za ki damu ba zan iya samun
lambar Wayarki in Saurayinki ba zai damu ba ya
fada cikin zolaya. ‘ “ Ta yi dariya ta ce "Su Likita
manya, Saurayina ba zai damu ba, ga lambata Ta
rubuto masa, ya yi godiya gami da cewa zata lya
Jin kiransa kowanne lokaci. Ta so tambayar'
nasa lambar sai . ta kasa da ya koma ya zurawa
Wayar tasa ido yana kallon lambar
Karfe biyar ta‘yi sallama' ‘da. Inna da Tabawa
don dama dazun Hajiya ne ta yi mata Waya ta
tambayeta karfe nawa za a 20 daukarta. _
'''''''''''''''''''''
Wani dare Deeda na zaune‘ gaban
Computer bayan idar da’ Sallar lsha'i ta‘
mai da hankalinta sosai kan Computer
din sabo da wani Bussiness School da, ta shiga
online(P. C Training and Business Collage) tana
jin
dadin Karatun sosai da koyarwan, haka nan tana
ganewa da yake tana son abin. ‘
Wayartane yayi kara, ta yi mamaki kwarai don
kuwa da_ wuya Momi ta kirata a wanna lokaci.
Haka nan tsira‘run wanda takeda Lambarsu masu
siyen Kaya yana wuya su ma ta Waya a irin
wannan lokaci.
Ganin an matsa da kira yasa ta mike ta nufi inda
Wayar ke Chaji ta dauka, ta ga sabuwar Lamba
ce. ‘ .
Nan ta daure ta danna 0k. tare da yin Sallama.
Muryar Namiji ce.ta ji an amsa ma ta sallamar
nata. __
Yayi dariya ya ce, "Na yi sa'a kenan da har
inatunanin ba za a dauki Wayata ba
Da fatan dai ban matsawa ranki shi dado ba?"
" wace ni?" Ta amsa masa.
""Na so in fahimci' muryar".
"Dr. Ibrahim ne. Ya ba ta amsa.
"Likita Bokan Turai, barka da dare”. Ta fada tana
yin dariya, da alamar kuma ta ji dadin kiran nasa.
"Lafiya, Alhamdulillahi".
"Dama bugowa na yi mu gaisa in ji ya jikin
naki?;Da fatan dai ba wata matsala
"Ba komai, jiki da sauki na warware, ina godiya",
Sun jima suna hira sannan suka yi sallama.
Tun daga wannan rana Ibrahim ya kan yi ma ta
Waya a duk lokacin da ya samu saukin aikinsa.
Haka nan itama tana kiransa sabo da shakuwa ta
shiga tsakaninsu., duk da ba ganin juna suke ba a
, Waya ne’
Sau da dama Ibrahim ya kan nemi shawara
wurinta, haka itama ta kan bude masa
damuwarta da matsalolin da ta ke fuskanta na
rayuwar yau da kullum, domin Deeda jin Ibrahim
take ‘Kamar Aboki, Dan uwa,
Bayan Kakarta ba wanda ta taba kusanci da
shakuwa da shi sai Ibrahim.
A hankali Ibrahim ya fahimci Deeda da ’yadda
take, yanayin rayuwarta da tunaninta duk mai
sauqi ne.
Haka idan ta samu dama za tai abu da yawa a
duk lokacin da ya tsinci kansa cikin damuwa k0
wani Bacin rai to Wayar Deeda da kalamanta ke
kawo masa sauki, yana samun nutsuwa sosai ,da
: kullum sai ya tambayeta Inna mai Fura.
,Yawancin wayarsu yakan mata magana akan
halayen Sabeer, don har yanzu ya kasa shawo
kansa kokarinsa Sabeer ya'fahimta.‘ ta kance ita
laifinsu take gani DA fun farko suka kasa controll
dinsa said yanxu
' ' Ibrahim ya kan yi murmushi ya ce, "Deeda ba
za'ki fuhimta ba a hankali,'wataran zan warware
miki zan fahimtar da ke dangantakar da ke
tsakaninmu da Sabeer da Gidan su halin yanzu,
mu barshi a yaddaki kace . Ta yi ajiyar . zuciya
tace, To.shi ke nan 'Ibrahim, ni dai ‘na san kai
mutumin kirki ne (Very good human being) wanda
wannan halin na ka na daya daga cikin abin da
yake hurgeni ina ganin girmanka da dajarka, ya
yin da Kaninka.,.." ‘ .~
"Ya isa Deeda, ba zan jure yabon dakike min da
kushe Sabecr be, mu bar maganar". Ajiye Wayar
ta yi ba tare da Sunyi 'sallama ba, saboda ta
fahimci maganar da ke had'asu fada . ‘kenan Ta
kan yi mamakin irin yadda Ibrahim ke qauar
Sabeer baya Kaunar abin da zai taBashi, baya iya
jure jin. lafin Sabeer daga bakin wani. A hankali
Deeda ta fahimci cewa ta yi wani irin shakuwa da
Ibrahim cikin kanqanin lokaci. '
&&&&&&&&&&&&&&&&&
Karfe biyun dare amma Ibrahim ya ‘kasa ' .
rintsawa yanata kaiwa da kamowa, komai ya
masa Zafi. Ya tuno yadda suka kwashe da '
Sabeer sannan damuwarsa shi ne wasu sababbin
ABokai da ya ga Sabeer din ya sake, ba su da
aiki sai kashe kudi yawa zuwa Party da neman;
Matan tsiya Maimakon .Sabeer ya gyaru sai kara
dauko hanyar-lalacewa' yake
Ya kasa rikon Sabeer, ya kasa kula da shi, ya
kasa riqe amanar da aka bashi, ga aiki yayi masa
yawa ga nauyin Asibiti a kansa ga na marasa
lafiya ga kuma Kamfanin Alhaji, Kudade da yawa
sun bata wanda bincike ya nuna da Hannun
Hajiya ciki, komai ya masa zafi, ya ma rasa abin
yi, ga nashi Personal Problem din.
Ya dauko Wayarsa ya kira Farida idonsa jawur
"Kanina". Ta kirashi muryarta qasa qasa
Hakan ya fadar masa da gaba. '
"Yayata lafiya na ji muryarki haka?” "Kanina na yi
aiki ne kawai na .gaji, kaina ke dan min Ciwo”.
"Yayata Please ki dinga hutawa kinsha Magani
ko‘ in20 ne?
Ni fa yadda na ji ki ya jefani cikin tashin
hankali‘da damuwa". .
"Kanina kar ka damu na fadi ma gajiyace kar ka
damu zan kula da kaina”.
Sabecr da da Daddy suna bukatarka , ke ba kya
bukatata Yayata". ' "Ba haka bane Kanina".
"Haka ne Yayata?" .-
"To in kc ba kya buqatata ni ina buqatarki
Yayata"
Ya fada cikin murya mai rauni.
"Kanina ka yi hakuri na sun ban maka adalci ba.
ka yafe min kanina, ka yi qokari ka fahimci
matsalata".
Tuni har hawaye ya wanke ma ta fuska Kanina
akwai matsala k0? Me ke faruwa?
"Ba komai Yayata". Ya yi dariyar dole don
kwantar ma ta da hankali.
"Kar ki damu, kawai dai na tsinci kaina cikin
kcwarki ne ina missing dinki, kar ki damu, sha
Magani ki kwanta". .
"To .Kanina na gode. Ina nan zuwa very soon”. ‘
"'Allah Ya kawoki lafiya . Na san in kin zo da
yardar Allah komai zai dai-daita".
'Ka kula da kanka kanina da Sabeer da Daddy
gaba gaba daya. Sai da safe".
Ta yi saurin ajiye Wayar. Ya jima yana kallon‘
Wayar sannan ya soma danna lambar .Deeda sai
kuma ya fasa, qarfe ukun dare me zan ce ma ta?"
Ya nufi dakin Sabeer don ganin me yake ya yi
Bacci in bai yi ba zai masa magana da gargadi
ya qara tuna masa abin da Mahaifinsa ya ce, ya
kuma sanar dashi Daddyn ya kusa dawowa.
Hango qofar dakin ya yi a bude Wuta a kunne
abin ya ba shi mamaki sosai, ya isa dakin da
sauri, gabansa ya yi mummunar faduwa, Sabeer
ne ya gani kwance da Kwalaben Giya, kwance a
gefensa baya cikin hankalinsa yana sake da
kayansa da Takalmansa da wasu Kwayoyi a
gefensa.
innalillahi wa inna ilaihirr'jiu ’un.’.’” Ibrahim ya
fada cikin tashin hankali.
Wani irin baqinciki da tashin hankali ya bayyana a
fuskarsa. " ' " "
Ya isa‘ gareshi da wuri.
"Sabeér" Ya kira sunansa da karfi. ‘ *
"Wato abin na ka har ya kai haka?"
' ‘ ldanunsa suka kada suka yi jawur, kukan ma
ya kasa, ya lura Sabeer k0 hannunsa bai iya
dagawa balle bude ido sai surutan banza
Cikin takaici da bakinciki ya cire, masa Takalma
tare da gyara masa kwanciya, ya tattara
kwalaben ya bude wani Raramin Fridge da ke
manne a bangon Dakinsa.‘ Kwalaben giya ne
masu tsadar qaske a cike a ciki. ‘
Nan ya hau bincikc k0 ta ina a dakin, haka ya
dinga yin karo da kayan maye kala-kala. Bai taBa
shiga tashin hankali da bakinciki irin na wannan
Dare ba.
"Ya aka yi na yi sakaci haka. na ci amanar
Maman Sabeer na ci amanar Farida ban rike
Sabccr ba ban kula da shi ba".
Nan yakama kai awurin yanakukan bakinciki da
takaici tare da tausayawa rayuwar Sabeer in ya
mutu a wannan hali ya yi asara babba ' .
- Sam‘ ba shi da nutsuwa _a duniya balle ya
samu nutsuwar neman lahira. ' ~
A wannan dare Ibrahim bai rintsa ba ya kwana
yana sallah yana kai kukansa gun Allah tare“ da
Addu'o'i sosai.
Hakan ya dan ba Shi nutsuwa. Da Asuba ya kira
Farida amma ba ta dauka ba, ya sake kira, wani
Likita ya dauka ya masa bayanin tana Asibiti
gaskiya bata da lafiya, amma ta ce ba ta son ya
sani, amma Likitan ya tabbatar masa da cewa
jikin na ta da sauki.
Tashin hankalin da lbrahim ya tsinci kansa ya.
munana. ‘
"Yayata ba lafiya ga halin da Sabeer ya shiga, ga
Asibiti ga Kamfani, ga Daddy baya nan Duniyar tai
masa zafi ya rasa abin yi. ,
"Shin da wanne zaiji? Ba zai' yiwu ya tafi wurin
Farida ya bar Sabeer, a wannan haliba , ga Asibiti
da kamfani duk suna buqatarsa, yana kaucewa
kadan komai zai tsaya.
Yana cikin wannan halin nan ya hango Sabeer ya
tashi cikin fishi ya nufi inda yake ya hau fada ta
inda ya ke shiga ba ta nan ya ke fita ba.
Nan Sabecr ya zuciya shima ya amsa masa
cewa, "Uncle IB zan yi abin da na ga dama ba
wanda ya isa ya takura min ko ya‘ hanani. To me
ye in na sha Giya? Me ye a ciki za ka zo kana
min fada? - '
Ni fa ba zan Yi aiki irin ka ba kullum Asibiti
kullum kamfani, zan rayu yadda na keso, Kudine
Uwata da Ubana sun tara min domin jin dadin
‘rayuwa, to me ye damuwarka
dadin rayuwa , ba za ka
Ka matsa min ka sa min ido. Ina kyale ka ne
albarkacin Sister.
Ka rabu da ni, zan yi rayuwata yadda na ke so,
kuma Giya ba wanda zai hanani in sha. Mene ne
in na sha Giya?"
"Tas" Ibrahim ya wankeshi da Mari.
"Meye in ka sha Giya? Ba ka san me ye ba in ka
sha Giya kana dan MusUlmi kana irin wannan
maganar?
Kai da ka san illar shan Giya da muninta da ko'
sunanta aka ambata sai ka ji tsoro da kyamar
kiran sunan na ta. .
Duniya kawai ka _sa a gaba, ba ka san zaka
mutu ba, k0 ba ka san RAYUWA BAYAN MUTUWA
BA? K0 ba ka san kwanciyar Kabari ba ne?
. Ji bi kanka, ba ka jin‘ kunyar zama cikin duhu
ba'ka san addininka ba? '
Ada ina ganin abin na ka kamar yarinta amma
yanzu na lura ya zama ganganci;
To bari ka ji, daga yau na rufe duk wani Account
dinka na kudi, duk wani hanyar Kudi na toshe
maka ita, Makullan Mota babu su, kuma tun da
ka ce ba za ka yi aiki ba, to ba kai ba fita. kana
nan
cikin Gidan nan, ba Waya ba Abokai duk na
rabaka da komai sai ka zaBa k0 zaman Gida a
kulle ko ka bini Office qafata-Kafarka duk inda na
shiga, zabi ya rage na ka".
Nan ya ja kofar dakin ya rufe ya tafi ya kyaleshi
yana ihu yana kwalla masa kire.
"Uncle ib please ka budeni ba zan iya zama a nan
ba.
Please Unclc IB ba zan kara ba, zan yi duk yadda
ka ce‘
Wayyo Uncle iB to ka mai da ni wurin Sister".
Haka ya yi ta ihu amma bai saurareshi ba ya
wuce ya figi Mota.
A wannan lokacin mutum daya ya keson gani ita
ce Deeda, sai dai ya yi rashin sa'a yana zuwa
Gidan ya samu Inna ta ce masa ai Dccda ba ta
nan, ba a nantake zama ba. . ‘
Bai Kara ce ma ta komai ba ya fita ya kira
Wayarta. Sai da yaiyi qara' sau‘ uku kafin ya kai
ga ta dauka, kafin tace Wani abu ya tambayeta.
"Kina ina?"
"Lafiya?" Ta tambaya.
"Ina son ganinki ne yanzu-yanzu! inda hali ki
fada min inda ki ke yanzu zan 20 in sameki, kar
ki min wata tambaya sai na 20".
Ta lura yana cikin zafi da Bacin rai, don haka- ba
ta sake masa wata tambaya ba.
Ya sake tambayarta, "A wacce unguwa ki
ke?"
"Ka san BIRNIN GAYU?" "Birnin Gayu‘?" Ya
maimaita cikin mamaki. Ta ce "Eh inkazo Gidan
ka yi min waya". "Kina nufin a Unguwar ki ke?"
Ta amsa da, "Eh". "To shi ke nan gani nan
zuwa". Ya 'ajiye Wayar ya tafi yana tunani. Shin
wane Gida Deeda ta ke a unguwarsu? To koma
ina nevdai yanzu burinsa ya ganta k0 za ta
taimaka masa ya samu saukin matsalarsa. Haka
Deeda ta dinga kaiwa da kawowa yanda taji
tashin hankali a muryarsa yasa ta cikin damuwa,
sai ta ji itama na ta hankalin ya tashi. Momi ta.
fIto ta ce "Ta kula da Gidan 2a ta shiga wani
miting a Office ana jiranta". Nan ta ma ta sallama
ta fita, ya yin da Deed: ta kasa zaune da tsaye,
Wayar‘ Ibrahim ya shigo, ta yi saurin dauka yace
ma ta, "Ga n’i a BIRNIN GAYU, ta ina ki ke da
Gidan?"
"Jirani a wunrin gani nan fitowa“;
Nesa' da Gate din kadan ya yi parking yana
jiranta, ya yin da ya zurawa wurin ido yana jiran
ya ga ta ina za ta bullo. '
Bude Baki ya yi mamaki ya bayyana a fuskarsa
lOkacin da ya hangota tana fitowa -daga BIRNIN
GAYU, wato cikin Gidansu. :
Tsaye take a qofar Gidan tana kalle kalle.
Ya lura da hakan hakan ya sa ya fito daga cikin
Motar ya nufo gareta, itama ta ganshi ta isa.
gareshi fuskarsa cike da damuwa ta kula ta ce
,"Laflya Likita, me ya-faru haka .ka ke son
ganina?" "
Ya kalleta cike da mamaki ya ce, "Deeda dama a
BIRNlN GAYU ki ke?"
"Eh, labarin mai tsayi ne a Gidan na.‘ ke amma fa
ba Gidanmu bane, aiki na ke a Gidan".
‘ "Aiki? Wane irin Aiki?" ' ' Ta ja dogOn numfashi.
, a i "Zan, fahimtar da kai a hankali. Yanzu dai ka
fada min mene ne?"
Mu je can mu Yi magana".
Ya wucc, ba ta bishi ba sai dai kallon mamaki.
Nan ya dawo ya jawo hannunta har suka isa
bakin wani karamin Garden yaja kujera ya ce,
"Zaunai ‘ Ba ta musa ba ta zauna, ita dai ya
zame ma ta- abin kallo da mamaki.
Ganin haka ya sa ya kalleta ya ce, "Yanzu zan ba
ki dukkan wani amsar tambayarki.
Deeda ina cikin damuwa da tashin hankali '
wanda na ji ina son ganinki don duk duniya a
yanzu bani da wanda zan zauna in fada masa
matsalata.
Deeda k0 ba ki min maganin matsalata ba zan
samu saukin zuciyata tun da na bayyana miki
damuwa—ta.
Deeda ki taimaka min koda kalaman karfafa
guiwa ne da kwantar da hankali don ina
bukatarsu".
Hawaye ya gangaro masa wanda hakan ya daga
hankalinta, Ibrahim da kullum murmushi ke
shimfide a fuskarsa wanda murmushinsa ya isa
‘ya kwantarwada duk Wani mai damuwa hankali,‘
ta ji - kamar ta rungumeshi ta ba shi baki, sai dai
ba halin hakan.
Ya lura da yanayin data shiga hakan yasa yayi na
maza ya daure ya yi ma ta wannan murmushin
sannan Ya ce, "Kar ki damu Deeda (1m
okay),‘nasan kina mamakin shigowata Gidan “nan
haka? To nan dai Gidan mu ne
"Gidanku?" Ta fada tare da mikewa tsaye tana
dubansa cikin mamaki.
"Tabbas haka batun ya ke muna Gida daya amma
bamu taGa sani ba?
Sai dai ba abin mamaki bane in kin yi la'akari da
girman Gidan nan da yanayin rayuwar Gidan nan
ba ruwan wani da wani; musamman Momi da ba
shiga bangaren mu take yi ba".
Ta kallcshi ta ce, "Amma Ibrahim na yi mamakin
kasancewarka dan Gidan nan, halinka ya bam-
banta da na sauran jama'ar Gidan nan.
Ibrahim halayyarka da dabi'arka ta bambanta da
ta su."
"Deeda ke nan, kowa da yadda Allah Ya yi. shi,
kowa da irin halinsa da tunaninsa.
Yau zan ba .ki labarin-DANGANTAKATA da Gidan
nan da matsalar da na ke ciki, ina buqatar
taimakonki da tallafawarki
"Ina jinka Ibrahim. Ni kuma na yi alkawarin
taimaka ma ka in dai bai f1 karfina ba". »
Ya kalleta sosai, itama ta kalleshi a hankali. Ya
labarta mata komai. '
Lokacin da ya gama ba ta labarin sai ta yi ajiyar
zuciya ta ce "Lallai Ibrahim kana cikin tsaka mai
wuyar fita.
To sai dai ba abin da yafi karfin Allah, mu yi
Addu'ar Allah ya kawo mafita.
‘Sannan Ibrahim me zai hana Yaya Farida ta
dawo Nigeria sai na ga kamar idan tananan
komai zai 20 da sauki tun da Sabeer ma ya fi jin
maganarta, haka nan za ku taru tare da Daddy‘
ku rike Kamfaninku da Asibiti a tare, amma
barinka kai daya da wannan nauyin ba abu bane
mai sauqi". "
‘Y a yi murmushi ya ce, "Deeda ke nan, yadda ki
ka dauki abin ba haka bane, akwai dalili mai Karfi
da ya sa Yaya Farida ta nesanta kanta da mu,
wanda ba ta so mu sani, "kuma 'wani sirri nena
daban tsakaninmu da ita.
Sannan Daddy shi ya Bata Sabeer tun farko, wani
ma yana hukuntashi wahala yake masa, ba zai
jure ba balle shi da kansa. . '
' Deeda a yau in na samu Sabecr ya kimtsu ya
san me ya ke to ina mai tabbatar miki da
matsalata za ta zama kadan. Sabeer shi ne
babban damuwarmu da matsalarmu a yanzu.
Deeda ki taimaka min".
Ta kalleshi tace "Da me Zan taimaka ma ka
Ibrahim bayan kaima ya gagareka balle ni da
jininmu bai hadu 'ba, wanda kaima ka san hakan,
"Deeda naga Hope akan Sabeer lokacin
muduwarku ta farko, yadda ki ka yi (Handing)
dibsa cikin kankanin lokaci ya burgeni, rana ta
farko da naga Sabeer ya zama (Serious) ranar da
ki ka fara 'haduwa da shi, tun daga wannan ranar
na ganki a wata aba ta hanyar taimaka min mu
canja rayuwar Sabeer mu inganta rayuwarsa .
Deeda za ki taimaka min?"
! Ta kalleshi a karaye cikin sanyin murya da
tausayawa ta ce, "'Ibrahim zan so taimaka ma
ka, zan iyA komai don in kawo kwanciyar hankali
a rayuwarka.
Kaine mutum na farko da ka kalleni da qima da
daraja har ka ga wani abu na dabam a tare da ni.
Dukkan rayuwata na taso cikin tsana da
tsangwamane wanda Mahaifina ma da ya haifeni
sai da ya gujeni- ~,
Kaine namiji na farko daya fahimci 'ni mutum ce
har ina da wasu (Qualities) k0 dabi'u,‘ halayya
masu kyau da har zan tallafl rayuwar wani, zan
yiwa wasu amfani, nima mutum ce mai amfani.
Na gode da wannan karramawa taka da
mutuntawa ta ka. .
Ka yi Abota da ni lokacin da bani da ,kowa, na ke
cikin rayuwar kewa.
Ka tausaya min ka taimaka min lokacin da na ke
cikin hali na rashin lafiya, ka mayar da ni mutum
wacce ta isa ka nemi shawarata k0 share min
hawaye.
Ni din nan da ba komai ba kowa ba har na isa ka
nemi taimako a wurina.
Tabbas Ibrahim dabi'unka, halayyarka abin so
Ni Khadija zan iya komai sabo da samun
nutsuwarka muddin bai kaucwwa Addini ba.
Sai dai Ibrahim bana jin akwai taimakon dazan
maka, don kuwa Sabeer bai daukeni mutum ba
maba balle ya bani damar kawo wani gyura a
rayuwarsa
lrin su Saber Mace mai kyan gaske 'yar masu
kudi ma basu isa ba balle ni Deeda 'yar Kauye
wacce ba ta da komai a rayuwa daga ranta sai
“lfy sai kuma godiyar Allah, wacce don in rufawa
kaina Asiri da 'yar Tsohuwata na baro Garinmu da
Kauyenmu don rufin Asirinmu ni da ita duka.
Ina yiwa Momi aiki, haka. aikin da na ke.wa
Momi mai kyau ne da tsabta, ta rikeni Amana,~
haka.
Ka ga k0 bani da hanyar taimaka maka kuma
bani da abin taimaka maka da shi".
Ya‘ harde'hannuwansa a kirji tare da sakar ma ta
murmushin da ta ji ya saka ma ta nutsuwa yace
"Deeda kenan, ni na ga abin da ba ki sani ba a
tare da ke ‘
Ke kanki kinsan Allah ne mai kyauta da bayarwa,
Ya yi miki baiwa ta hanyoyi da dama wandaba
ba kowa zai iya saurin ganinsu da fahimtarsu ba
lokoci guda sai ‘wanda Allah Ya nufa. .
ldan Allah Ya bawa wasu baiwar na dukiya, to
kema fa akwai wani sirri da baiwa da ya miki,
wanda ke kanki ba ki sani ba.
"Ke kuma kin iya nunawa matum ba kya jin
baushi da wuri ke shi yasa ki ke iya zama da
Momi”. . .
Ta yi dan'dariya, "Ai ko Momi ba ta da matsala".

"Hakane a wurinki, sabo da ba kya taBa ma
ta Kudi, kuma ba ki sawa dukiyarta ido
Kin san yanzu ba ta da matsala da ni da Sabeer,
in dai ba shiga harkar Kamfani zamu yi ba, ta
barmu da Asibitin, ita ta rike Kamfani.
Kinji fa tun Daddy yana da Rai take son rabon
Gado.’
Tana jin dadin yadda Sabeer baya zuwa Office sai
kokarin turashi Asibiti ta ke don kar ya 20 ya Sa-
mata Ido wanda shi duk ba su dameshi ba, da
Asibitin da Factories da Kamfanonin Alhaji duk
basu gabansa". ‘
Ya kalleta ya ce, "Bari dai in yi shiru don kar in ci
gaba in bugo Gangar Kusa da Dirom. ME YE
DANGANTAKARKI da- Momi?"
Ta yi mutmushi ta ce, "Yanzu kaima za ka ji".
Nan itama ta labarta masa. ‘
Ya ce, "Na lura Deeda za mu yi babbar Business
Woman (You have PasSIon in business)".
Ta yi dariya ta ce, "Kwarai (Business is my
Passion) ni da bani da k0 KWANDALA!"
Ya yi murmushi ya ce"Ni na gani a tare da
ke? Kuma in kin bincika tarihin manya-manyan
'yan Kasuwa masu Kudin yanxu, to ba su dako
Kwandalar suka fara har suka samu suka zama
manyanmu a yau".
"Ibrahim ke nan, haka dai ka ce, amma ni dai bani
da wannan bukatar".
"To na ji, yanzu mu bar wannan maganar, zan
wuce 0fdice ina da abin yi da yawa. Ina fatan za
ki yi nazari akan maganata?"
” "Maganar Sabeer Ibrahim na fada maka ba abin
da zan iya".
"Za ki iya, ki bar komai a hannuna".
"Na ji, zan tafi nima ina da abin yi
"Toshi kenan
Suka mike a tare. ' '
"‘Sai mun yi Waya k0 in ce sai haduwa ta gaba,
zan zaga da keki san BIRNIN GAYU da kyau". tayi
murmushi gamida cewa Allah shi kaimu
to nima nace Allah shi kaimu gobe donjin ci
gaban wannan qayataccen lbrn.
ah shared a profile .
birnin gayu book2
chapter7
lokacin da IBRAhiM YA KOMA
dakin Sabeer ya budeshi hankalinsa ya yi
matukar tashi, saboda‘ da ganin yadda Sabeer ya
yi kaca-kaca da ‘- dakin, komai ya rusa ya fasa
na fasawa ya zubar‘, da na zubarwa. .
Harda Cystal Glases dinda aka yi decoration. . da
su a dakin da Glass na Windows sai da ya fasa
ya zub da kayayyakinsu, Dakin ya dawo'kamar na
Mahaukata. ‘
bayan ya gama fashe-fashen da rushe- rushensa
ya kwanta yana ta kuka yana fada da' masifa shi
daya. . . '
Ibrahim ya tsaya cak ya rasa abin yi. Shin ya
zanyi da yaron nan ne. Sabeer? ‘ ‘
Wannan wane irin rashin hankali ne, ko .shaye-
sbayen da ka ke yi sun soma taBa ma ka
kwakwalwa ne?" 1
Ya fada cikin fishi.
eh"Sun taBa min kwakWalwa Rayuwarka ,ko
nawa? ‘
Kana min Shisshigi 'ka matsa, min ka. takurawa
Rayuwata, so ka ke ' in .mutu, ka Rufeni a daki
ka kwace komai ka‘rufe ni a daki so ka ke in
kwanta bakinciki ya kasheni? Na rasa abin yi
That Why 1' keep my. Self Busy ".
"'Ibrahim yace, "Oh! Ta nan. kuma ka bullo
Ai da aiki'ka ke 'son‘yi da ba haka' ba, amma tun
da ka Samarma kanka mafita shima aiki ne a
wurinka' at least ka samu abin yi, .ci gaba ka ‘zo
ka fasa na falo , ga su nan
Sai daifa ka sani yadda 'ka Bata ba 'mai gyarawa
k0 ka zauna a ciki haka k0 ka gyara' da kanka; '
'
Sannan- 'Ma'aikatanka duk zan' sallame su in
canj‘a-muSu‘ wurin aiki ba‘mai sake maka komai
tun daga kan gyaran 'dakinka, falonka
komai'naka ba mai yi, kai za ka share» ka goge’
kayi komai abu daya Zan ma ka shi ne zan dinga
kaWo maka abinci, zan sa a kaWo maka, don na
san baka iya Girki ba. '-
Bayan Wannan k0 Wanki ba mai .sake. maka, ci
gaba da Barnarka in ka gama ka in kaga zaka
iyazama haka a ciki ‘shi ke nan, in kuma ba za ka
iya ba’ Sai ka gyara kamar yadda ka bata , ba
yawo ba Mota da Waya, sannan, na yiwa (Guard)
magana. kar wanda ya bari ‘ka fita sabo da
umarni nane Kar ka manta Daddy ya ban' wannan
(Power) idan bayanan nan nine'mai bada' doka
da umarni. , ' - . . Kuma’ magata akebi a ‘Gidan
nan duk wani side da ka ke jin, za ’ka je ka
zauna na rufesh-nan 'side dinka- da ka Bata nan
za ka zauna kaka gyara‘ko ka zauna cikin datti. '
Yana fadin hakanya juya ya tafi abinsa ‘ba tare
da ya saurareshi ba, Sabeer' ya bishi‘cikin fishi
yana masi fa. ' ‘ , "Me ka dauki kanka, kai
wayeda za ka hanani yin yadda naga dama ka
isa kace ni zan yi Shara da goge-goge? ' '
Wallahi ba ka isaba (Wh0 the hell are you?)
Nan Gidan Ubana ne, Kudi na Ubana ne zan yi
yadda na ga dama.." ,
Ibrahin bai 'saurareshi bayaje ya shiga Motarsa
ya fita. .
, Sabeer ya bishi .zai bude daya daga cikin
Motocin da ke wurin, tuni ya gaga Security sun
tsareshi sun hanashi taba kowacce Mota, haka ba
Driven daya saurareshi, saboda ko wacce ‘ Mota
da Driver nta
Motarsa kuwa Ibrahim ya kwace Key din.‘
Sabeer ya dinga tsawa da' ‘fada yana ihu yana
kiransa. "
Zagi ba kalar da bai musu ba da Hausa da
Turanci' duka, amma kansu sunkuye ba . su
kulashi ba haushi ya ishe shi, ya nufi Gate. Zai
fita nan ma (Guard) suka tareshi.
Duk kofar da yabi zai fita ba hali, ya dinga masifa
da fada.
"Nan 'Gidan’Ubana ne, ba Wanda ya isa ya
hanani”fita duk sai NASA an koreku inDaddy-ya
dawo,
Ku su way‘e masu Gadin banza TalakaWa kawai
matsiyata -' " Kash! Amma na- tausaya maka;
Wannan shi ake kira (POWér less) Juyowa ya yi
cikin fishi don ganin mai ‘ maganar. ~tsaye take
ta harde hannu tana masa dariyar tsokana;
,. fuskarsa ‘cike da-mamakin‘ ganinta, ' yace
"Ubanwa' ya kawoki Gidan nan?
Waya' baki, matsayin shigowa Gidan nan?
daman haushinki nakeji dana hakura saboda .
Sister, amma Yau kin kawo kanki
'"Me 'zakayi Ba‘abinda zaka iya
min,“don baka'da'- Wannan matsayin,=-baka da
wannan‘pOWern bata rufe bakiba ya‘cafko
wuyanta zakiga abin da- Zan miki
Masu gadin ne suka yi saurin janyeshi da gani
ranshi yai mugun Baci ya hau fada da masifa
‘tsabar zuciya da Bacin Rai 'bai san yaushe
Hawaye‘ya soma zubo masa ba ta matsa gefensa
tana mai kallonTsokana da Tunzura ta ce "So ba
zaka iya komai ba sai dai ka yi ta ihu. kana kuka
(Just like a baby) gentle Sabeer, kyakkyawan
Matashi mai ji da kudi da naira young men
handsome. ‘guy
'yau ya zama Abin tausayi yanzu (He is nothing
but a powerless_ baby) ko ni yar Kauye "Talaka
mummuna na fika matsayi da. power a Gidan
Ubanka (HOW sad) Umarninka baya aiki; k0 ni
yau na fika power a Gidan nan".‘ Wani mugun
kallo yake mata. Tabbas da zai samu Bindiga da
zai iya harbeta, tsanarta da qinta ya qaru a
zuciyarsa. - .
Ta ce, "Na san haushina ka ke ji, amma bari na
gwada maka, kana son fita ko?‘ Guard ku bude
gate". .
' Tuni' ko-ya'ga sunbude gate din.“ ., "How dare
you? ” Ya wankesu da Mari.
"Ku har kun isa in muku magana kuqibi wata
banza ta baku arder kubi? - " yau sai kun rasa
aikinku, sai nasa Daddy ya koreku a Gidan nan." ,
‘ Ta matsa gabansa ta miqa masa Ruwan
Paro."Sha ruwan'sanyi Saheer .ka yi aiki da
kWakwalwarka-‘Me ,zaisa Daddy ya koresu? Why
‘ not you? Gidanku ne Gidan
Mahaifinka ne ka ce, amma duk da
haka ’baka da wani amfani yanzu, baka da
Power nemawa kanka power kana da . Kudi ba ka
da Power a Gidan kuma ke nan kaiba komai bane
balle a ‘waje, .’ Ibrahim (for.example of Power),
mutane. na bashi'Respect kowa na ganin
girmansa. Haka ne komai ' naka ne, amma
manarshi ake bi; me ya sa?
KoWa ya san matsayinsa, Likita ne yana 'aiki
yana ‘nema'yana maintaining, md. ne na
Kamfanin da yake da suna dagirma a Africa' baki
daya, kowa ya san sunansa DR. ’ IBRAHIM
SULAIMAN BIRNIN GAYU. ,,
Wa ya san Sabeer balle ya san matsayinsa
‘ Kai ba komai’ba‘ne sai dan Dr. Sulaiman
BlRNIN-GAYU ya baka Identity. ’
.na Dan dr.-Sulaiman mai zaman banzaba
mai ‘kashe kudi da Shaye-shaye da neman
mata wannan shi ne sanin da aka maka ka
fadamin ya za ayi ka' yi daraja k0 mutunci a'
‘idon
'jama'a da duniya gaba daya.. ‘ ~ '
A halin yanzu dai'ko nima na'fika, saboda
nice Manager hajiya Momi wacce a yanzu itace
President na BIRNIN GAYU gaba daya. ' ,‘ Nasan
kwanan nan zata maidani manager BIRNIN GAYU
gaba'daya kaga: zan ji dadin juyaka, da
wulakantaka da nuna maka matsayinka.
kaga "yadda ’yar talaka zata juya dan masu kudi
a; Gidansu'a kamfaninsu a ma'aikatarsu zaka ga
yadda k0Wa, zai fi bani . muhimmanci‘ a kanka
.saboda ni bana cin kudinsu a banza ni-nemar
musu ma nake'Tana‘ gama fadin hakan ta juya
ta tafi abinta.
Ransa
ya yi masa zafi ya dinga jin
zuciyarsa kamar -wuta, maganganunta suka
tsaya masa a’ rai ya kasa koda motsi, ya bita da
ido yana kallonta lokaci na .farko kenan da aka
fara fada masa baqaqen maganganu da suka
Gara masa hankali,‘ yaji sun' tokare masa zuciya,
kuma ya kasa kodayin motsi bare ya bude baki.
ya zageta k0 ya‘ mata wulaqanci
To ita kanta Deedan ta yi mamaki tana jira taji
ya balbaleta da_ masifa. da bala'i 'sai taji shiru
don haka bayan ta dan yi nisa kadan sai ta sake
juyOwa ta ga me ya ke .yi har yanzu yana tsaye
yana kallonta, taga wani~ Bacin ,rai a fuskarsa
DA har saida yasa gabanta ya fadi
jikinta ne ya yi sanyi,sosai ta isa dakinta
tanatunani..“Ibrahim ne ya'mata waya yana
da'riya ya ce, "Duk abin da ya faru ina ganinku,
kuma ina
jin ku (Good job tabbas banyi. kuskureba Deeda
zaki iya saita tunanin Sabeer da irin naki tunanin
da baiwar DA kike DA ita ta hanyar"; ' '
"A’a Ibrahim wallahi hankalina ya tashi nifa bana
so in ga na Batawa wani k0 bakanta masa,
yanda' na ga Sabeer ya
"Kar ki damu Deeda "Sabeer nefa, ki saurari
goguwar da zata biyo bayan shirun,
maganganunki xasu sa. ya dauki mummunan
mataki amma sai ya shirya miki daukar fansa‘
wanda daga ni har ke ba zamu iya guessing din
me zai yi ba. ' "
Tabbas buqata za ta biya, zai soma qoqarin yin
aiki to prove himself' amma sai yayi qoqarin nuna
miki matsayinki.
Deeda za ki iya jure wulakancin da Sabeer zai
miki". , ‘
Ta yi Shiru’ na dan tsawon lokaci. sannan tace,
"Zan. iya (Any thing for lbrahim)” :
Ya yi mumushi a: cikin ranSa yaji dadin
kalamanta ya ce, “Na gode Deeda (you're.‘ really
a sweet Frend) lokaci guda kin zama wata
Bangaré na rayuwata, na gode".
Murmushi ta yi ba'tare da tace komai ba ta ajiye
Wayar ta tuno aiki take dazu amma da ya ma ta
Waya ya fada ma ta ga yadda sukai da Sabeer
yana so ta zo garesa ta sameshi, ta ‘ _ fada
masa duk abin‘ da zai tunzurashi k0 meye ya zo
mind dinta wanda hakan ta yi ganin "yadda
hakan ya sa Ibrahim farinciki har taji a muryarsa
ta tsinci kanta cikin farinciki da, Sukuni. .' . _ "
Ta kwanta ta rungume filo ta ce, "Ibrahim na
zama‘ Wani Bangare na rayuwarka, ya yin da ni
kuma ka zama rayuwata gaba daya, lokaci guda'
burinka ya zama nawa,‘farincikinka ya zama
nawa, damuwarka ta zama nawa.
*9* *y* *5*
sabccr ya koma dakinsa ya kwanta kan
, kayan nan da ya yi kaca—kaCa da su,
sai dai-tsabar zafin ,zuciya bai lura da
yaddq dakin yake ba, ya kuma manta da yaddah
yanayin dakin yake ‘
Ya jima yana tunani, wani lokacin hawaye
su zubo masa ya. tsinci kansa Cikin kewa.’
' Ya dinga jin kamar bai da kowa da komi a
duniya, ga Bacin rai ga ga kadaici duka a tattare
da shi'. '
haka ya yini kwance a wurin kulla wannan ya
kwance wancan har
Ibrahim ya dawo yasa aka hada abinci kala
—‘kala Wanda ya keso,.ya turo ya, nufo
dakinsa,'yana budewa ya ga wurin duhu, ya
kunna wutan ya Samesa kwance a warin cikin
yanayi mai ban tausayi. ' .
Ibrahim ya matsa gareShi ya taBashi.
"Sabccr".
Aikuwa kamar Wanda ya dana masa wuta 'ya
yi.saurin mikewa ya'bige hannunsa.‘ ’ "Ka kyaleni
'ka rabu da ni,_ kaji dadi burinka ya cika ka sani
cikin wani irin hali ka' rabani da komai". hawaye'
ya' zubo maSa, "Ka rabani da' Sister, ka rabani
.da Daddy, ka ra‘bani da komai, matsayina da
mutuncina ka rabani daShi. ‘ ka rabani da komai
da nake dashi wai dan an mai dakai mai kula da
komai-hakan yasa ka dauki 'kanka“ wata‘tsiya.
To bari in fada maka nan Gidanmu ne,“ dukiya-
tace sai na kwace duk wani abu nawa ~da ka
kwace,min kuma sai na rabaka da kowa kamar
yadda ka; rabani dasu, Sister, Daddy, ‘da
matsayina Power;na.
Ibrahim Sulaiman BIRNIN gAYU! sunan Ubana da
family da ka kwace min sai na kwato kayana. . ‘
Ka. riqe a ranka" daga yau“ zuwa kwana goma
sai na nuna‘maka matsayina". " '
Ibrahim ya yi‘ shiru yana‘ kallonsa
. Kalamansa'tare.suke‘da sanyi da zafi sanyin dai
shi ne yana murna Sabccr'zai zama Responsiblc,
abin da ya jima yana son ya yi, ya san CiWOn
kansa, zafin kuwa shi ne Sabccr ya mai rashin
fahimta; , sai dai wannan ba komai bane tun da
Sabccr zai nutsu ya mai da hankali akan aikinsa
da rayuwarsa. ' .
Ya kalleshi a_ ransa ya ce, "Sabccr ban so na
Bullo maka ta haka ba,'kai‘ka sani dole"
A zahiri kuma sai ya yi murmushi "ya ce “Ga
Abinci kaci, na'san'bakaci ba don ba abin da zaka
iya yi".
* Nan ya juya gamida cewa, "K0 ka gyara
dakin’ka k0 ka kWana cikin datti duk ruwanka". .
Kife Abincin Sabccr‘ya yi a kasa.
bazaka ci'Abincin ba". .
Gaba daya ya zubar da shi.-ya bi Ibrahim da fada
da'tsawa, .bai'kulashi ba ya wuce
A,wannan Daren dukkansu ba wanda ya rinsa,
,kowa'da‘ abinda ke ranshi. Ibrahim ne ‘ma
da.‘baccin ya gagareshi‘ ya kira Farida, kusan
kwana'Suka yi' suna waya, ‘sai dai bai fada ma
ta yadda suka yi da Sabccr ba deeda.ta yi ta
'kiran' wa'yar Ibrahim yana ‘_ (Waiting call), ta ji
ba dadi'a‘ranta Ibrahim ya ga wayarta saidai
bazai. iya ajiye .wayar Farida ya amsa na ta ba,
sabo da amuhimmancin farida' a gunsa da kuma'
muhimmancin maganar da suke.
' . Wannan ya bata ran Deeda ~sosai ta kwana
da fishi da Bacin rai-a zuciyarta;
*y* *y* A *y* 4“ uq
washegari tun safe' Ibrahim ke
kiranta, amma tayi banza'da Wayar
_ ta .ci gaba da aikinta da, harkokinta da Momi,
ya 'yin da Momi kece mata zata fara Zuwa office
da ita don kula ma ta da wasu .ayyukanta sabo
da ta lura'akWai karuwada ita sosai.
Kafin Déeda'ta ce wani- abu suka ji motsin
shigowar mutum, gaba daya suka maida hankali
gun Sabeer ya. shigo. ' '
Momi tayi mamaki sosai
‘ Kajera ya nema ya zauna ya harde kafa daya
kan‘ daya tare da goya hanunsa a kirji. ' Momi
kallonsa take don ya daure-mata kai. Ya yi
.murmushi ya ce, "Duk da ba'ki ce in zaunaba na
zauna, ai ina ga 'da'da dakin uwarsa ba sai an
masa izini ba".
Tayi dariya.
"Kwarai wannan haka yake, bani da matsala k0
da’ cikin Dakina ka shiga balle ‘falo, don da kai
da su Zulaiha daya ne a wurina".
"Haka ne Momi Na ji dadin maganarki. Kwanaki
kin ce min duk abin da na ke so in 20 don ke
matsayin Uwata ki ke wannan lokacin ban karBi
tayinki‘ ba na yi biris da maganarki, yanzu na
fahimci na yi kuskure shi ne na 20 gyara
kuskUrena 'da fatan za ki yafe minkuskuren
nawa'?” '
"Kwarai ‘kuwa, ai Uwa tana yafe laifi kau da kai
akan kowannekuskure da yaranta za suyi mata". ’
' "Na gOde Momi.. " ' Hakan ya sa ta kalleshi
cikin mamaki, don bai taba fadin; makamancin
hakanba yin mata magana cikin taushin Harshe. ‘
Ta ce "Me ka ke so:Sabeer?"
' . Ya yi murmushi. ~
"Har kinyi saurin fahimtata magana 'zamuyi
amma ina buqatar sirri". ne'
Hakanya sa Momi ta kalli Deeda’tace
"Dan bamu wuri". ”‘deeda tamike ta fita zuciyarta
cike da tunanin me'; Sabeer ya zo yi? '
a hanya tayi kicibus da ibrahim Ta kallehi. ’ "Ina
kwana Likita?" zata wuce yasha gabanta meye
haka deeda tayi murmushi meya faru
"Kin fini sani,Ya za ayi' in sani?" "Me ya sabaki
dauki wayataba ohhh tana dakine In ba zaka
damu ba Zan wuce "I am sorry .jiya. nayi ignore
din wayarki Tayi dariya. ‘Oh! Wannan karka damu
daman ba lambarka Zan kiraba mistake nayi
Ba'yadda ya Iya DA ita dolensa ya' haqura,
Amman yaso sudanyi hira
_ _ Bayan. fitar Deeda Sabecr ya‘ kalli‘ Momi.»
yace, "Ina “son kimin taimako ne a matsayina na
danki in wannan’bai yi ba, to matsayina na dan
mijinki, in wannan‘bai yi ba, to sai a koma fannin
business
__ta dago kai ta; kalleshi ta‘ tabbata akwai
abinda yakeso mai:mahimmanci
Ta ‘ce, "Fadi buqatarka sai inji a matsayin da
zan'ajiye’ka". ., Ya yi murmushi ya ce, "Ba wani
abu mai ’ wuya bane, 'wannan manager taki za ki
bani ._ Aro nadan wani lokaci k0 p'A dinki take
oho? ’ Well k0 ma meye dinki ce' ina so ki ‘ban
aronta na wani lokaci”.
'Ta yi dariya.
"Sabeer ’ .ke nan, «nayi mamaki“
: Deeda ai “matum -ce balle ayi Cinikinta ko
aronta. ‘ Amma fa na yi mamaki'. 'Me zakayi da.
Deeda, ba irin 'yan matan da ka' ke so bane
banajin Deeda ~na. da wasu qualities din da ka
keso a tare 'da Mata. Me zakai da ita?" ,
"Wannan ba ruwanki bane" Ya'bata amSa kai
tsaye. "Wannan' ‘ k0 shine ruwana"~.- Itama 'ta
mayar mesa da amsa "Saboda Deeda ‘amana ce
a gurina, kuma. yarinya ce 'yar mutunci mai
addim' da‘ nutsuwa
ba irin yan iskannan bane?" ‘To waye dan iskan?"
Ya fada cikin fishi;
yace ina fatan ba ki yi kuskuren daukana a dan
iskar ba? In k0 haka ki ka dauka sai ki yi' saurin
saukewa 'kafin- in tune miki da Tarihin iskancin
'ya'yanki
"Kai Sabeer ya' isheka Ka yi maganar da ta
kawoka ko ka tashi ka fita'na ‘fada maka Deeda
ba 'yar iska. ba ce, kuma ba, zan iya baka ita ba
saboda amana, ce sannan kuma tana min
amfanin da ba kowa zai iya yi min ba.
Deeda kamar Kazar da ke min Kwai ne a
kowanne'lokaci ba tare da wani matsala k0 shan
wuya ba, don haka ba zaka rabani‘ da ita ba,
tana da muhimmanci da amfani a ,wurina fiye da
kai". .
Kalamanta ya ‘ baKanta ransa musamman‘yanda‘
ta yabi deeda ya bakanta .masa rai._ ' Wato; da
'gaske “Deeda . ta fishi-. muhimmanci kamar
yadda ta fada?
".’No, ba zai yiwuba
Ya kalli. Momi ya ce, "To yanzu sai mu kau da
maganar dangantaka don kin fada a nan kin‘
nuna keba‘ Uwata ba ce, kuma ba Matar
Ubana bace, kin nunamin’keyar kasuwace don
‘ A haka sai mu zarce deal; kuma niba wata tsin
nake so wannan matsiyaciyar ta min ba don bana
tsammanin akwai wani Abu sabo a jikin mace da
zai fito Wanda ban sanshiba (in and out) zata
dinga min aiki ne, Shara, __m0pin goge'. ' goge,
wanke bayi, 'Girki, har Wanki an éverything da
mai Aiki keyi". Ta kalle shi cike da mamaki tace
"What? A can'ba masu aikin Birnin Gayu ne?"KO
kuwa qaramar yarinya kakeson maidani
"Akwai ma'aikata kala~kala wanda za su maka
‘abinci ba 'yan kasar nan bane, masu yiwa
mahaifinka kasa su dinga maka mana.‘inba
hakaba To meye‘ka ke neman Deeda ta maka
abin da kana
da wanda suka fi ta?”
"Wannan ba ruwan ki bane,ya fada cikin daga
murya haka nake so kuma haka na ga dama, ita
nake so ta min ba kowa ba,- 'kuma ba cewa na
yi ta koma side dina da zama‘ba. Anan din zata
je ta dinga yi tana dawOwa ba cewa nayi' ki‘bani
ita ba.
Ina‘ son’ ta dinga yi min Wannan ‘ aikin kullum,
kuma a shirye nake na baki duk abin da kike so,
na ji labarin kina son- wani Kamfanin da Daddy:
ya mallaka min na Lagos, in har yanzu kina da,
buqatarsa, a shiryé‘nake da in baki shi yanzu;
yanxu inhar zakiban deeda taimin aiki tuni hajia
ta dauke wuta tai shiru
me take tunani shin zata Iya bada deedan kuwa
Mai saber ke nufi game DA deeda mu hadu a next
chapter
naso post din yau yafi haka yawa Amman me
kunqi yin comment ni kuma abincina kenan
banqiba koda zagina zakiyi zakayi DA comment
din naka burina kawai naga ruwan comments
kuma kusha karatu kamar ba gobe hmmmmmmm
lah shared a profile .
birnin gayu
chapter8
takardu da komai a shirye suke, hannu kawai zan
sa kema kisa Me kikace?" ' ’
Momi ta zaro ido tana mamaki.
"Such a' big offer-kan Deeda?"
"Ba damuwar ki bane, eh k0 a'a?"
"Eh". Ta bashi amsa; ‘
"Na yarda na amince".
”yace gud dadin dake akwai iya sanin Business
muSamman 'wanda ‘zai kawo UWar kudi da riba,
duka ba tare da an sha wahala ba. Ina so aikinmu
ya fara daga yau, duk yadda za ki yi ’ki sata ta
fara zuwa aiki yau, kuma ki fada ma ta ta sani
cewa I am the b0ss ita mai Aiki ce, ni oganta, za
ta yi duk abin da nake so * komai wuya komai
dadi".
“'Na ji".
Nan ya mike ya fice. Momi murna ya lullubeta,
tace lallai na yarda tabbas Deeda alheri ce a tare
da ita dalilinta yau ta sa ta samu kamfani gaba'
daya
, "Wow! Amina'kudi kan kudi bari' ta_ Shigo in
san ‘daba'run da zan yi in turata ta fara zuwa
masa aiki. " yau‘.
,*.*j .*9*, *9* .
Deeda ta ga fitar Sabeer, .don haka ta tashi ta
koma cikin Falo ta samu ‘ Momi. Har za ta‘wuce
ta kirata; "20 mana Deeda, magana‘zamuyi". "To
Momi". . . Ta fada lokacin da take kokarin
zaunawa., Momin ta ce, "Deeda magana zamu yi,
don Allah ina so in rokeki wata alfarmane, wani
aiki na ke so in qara miki, amma in zai miki yawa
zan iya rage miki wasu daga cikin ayyukan da ki
ke min”. ‘ "To ina jinki Momi".
_"Wani aiki ne"?
"Allah Yasa‘dai baif1 karfina ba".
Momi ta gyara zama ta. ce, "Daman ina son ki
dinga zuwa Bangaren dana kina kularmasa dashi,
ne kina gyara masa‘ kamar yadda kike gyara min.
, .
" Deeda ta kalleta cikin ware ido da alamar zai
yiwu? Ta‘ce; "Hajiya namiji nefa, kuma- bai da
mata "Karkidamu, in ya fita da’ Safe sai ki gyara
ki dawo‘ ba-zama za ki yi acan ba. kamar: girki
'in kin dafa kawai ki shirya a Table ki dawo‘ —
Dana ne bashi da matsala ba zai miki «bin da ki
ke tunani ba, ki yarda' da ni ba zan kaiki inda 2a
a cutar da ke ba, kuma ba zan bada dama ya
cutar'da ke ba, yaran gidan nan suna da tarbiyya
~suna: da halin girma. Please Deeda taimakona
za kiyi".
Haka Momi ta marairaice .tana' rokon Deeda, duk
da ta .san‘ wani tsiyar Sabeer ya shirya mata
DOn dole Deeda ta amince da buqatar Momi
sannan sabo da Ibrahim, amma ba don ta so
hakan ba. -
Ta ce, ke nan Hajiya na ji zan dinga zuwa
namasa in dawo, amma fa in ya némi ya keta min
mutunci ba Zan kyale ba,~ zan dau mataki.
Sannan zan yi magana da Inna mai Fura in ta
amince shi ke nan".
'~‘To' kar ki damu ba sai kin je ba ma zan sa a
daukomin; ita zan nema mata Wurin zama a
BiRNIN GAYU. ta dawo kusa da ke, inaga zaki fi
Sakewa in kuna zuwa aikin tare da ita
Deeda tayi wani lallausan.murmushin jin dadi. ' ‘
-
Ta ce, na gode, za ki dawo da kaka kusa da ni
"Kwarai Déeda. wannan qaramin aikine ne da zan
iya yi sabo da abin da ki ke min :na. kyautatawa
kuma wannan aiki da kika karba yau.
Komai zan'iya sabo da farincikinki, don. Haka zan
dauko Kakarki in dauki nauyinku, ,zan ba ku gurin
zama da dukkan wani abu .na jin dadin rayuwa
da zaisa ki farinciki".
"Na gode Momi, Allah
ya saka DA alkhairi
"Ameen. Sai dai Deeda ina son ki fara aikin daga
yau, sannan please ki bishi ahankali yana da
saurin fishi’da'zuciya, yananda fada, amma ba
shi da matsala, kar ki damu
Deeda ta ce, "To hajiya na ji".
A ranta kuma ‘té cr "Ni kuwa nasan fadansa da
halinsa, kuma nasan ya yi hakanne donya kuntata
min shi ya sa ya bullo ta nan, sai dai zan jure
wulakancinsa".
Nan ta mike ta yi ciki, ta canja shiga sannan ta
dauki 'Waya~za ta bugawa Ibrahim. Kafin ta kai
ga kiransa Wayarsa ta shigo.
Ta yi. saurin .dauka tare da yin 'sallama "Daman
ina shirin kiranka". ne yanxu
ya sauke ajiyar zuciya tare da fadin ’, yanzu aka
yi Waya aka fada min abin da‘ ya daure min kai,
ina tsammanin Sabeer ya samu Waya a wurin
wani a gidan nan. Ya kira Legal Adviser dinmu da
kuma MD. na Kamfaninmu da ke Lagos ya ce
yana so'ya barwa Momi Kamfaninsa Ya za
akayi Sabeer ya dauki Step din-nan ba tare da
sanin Daddy ba,kuma na rasa dalilinsa, na son
yin“haka, yana so a hada Takardu a kawo masa
Deeda ta yi ajiyar 'zuciya ta Ce, "Sai yanzu na
fahimci abin da ya sa Momi ta ke lallaBani. Wai
Sabecr ya dauki wannan abin da tsananin da zai
iya yin komai don kawai ya dau 'fansa ya
nunamin matsayina." ' ne
' "Me ya faru?" Ibrahim ya tambaya.
Nan ta labarta masa yadda akayi. Ya yi shieu na
dan gajeren lokaci ya Ce, "Sabeer ne fa, "kadan
daga aikinsa ke nan (He Will just do anything
Crazy) don kawai ya cimma manufarsa. Sabeer
fltinanne ne akan abin da ya sa gaba ko yayi
niyya.
Deeda ina gudun kar Sabeer ya cutar da_ ke, ban
zaxa zai Bullo mikita‘wannan hanyar ba
(He will to run you) za ki‘iYa kuwa?"
"Zan iya Ibrahim in dai wahala ce ai ba ta kisa,
wuya kuwa a cikinta aka haifeni a 'cikinta na
tashi na girma".
"Duk da haka Deeda in kin‘ga ba za ki iya yiba‘
to kibari kina ji?" -
"Na ji".
"Na gode". '
"Kar ka damu, ai Kudi Momi -za ta biyani' aiki na
ne". .
Dariya ya yi gami da girgiza'kai ya ajiye Wayar. '
'
"Deeda ke nan, wani lokaci halinta kama yake
min da na Sabeer".
Nan ya shiga tunanin. yadda zai tsai da_ deal din
da sabiecr .ya_ yi_ da Momi
Deeda kuwa Mayafinta ta dauko ta fito Momo da
kanta ta rakata bangaren Sabeer. din Sun yi
tafiya mai dan tsaWo tamkar ba a gida daya suke
ba, akwai tazara tsakanin bangaren Momi da na
su Sabeer.
Sun sami Sabcer zaune falo ya dora kafa daya
akan daya yana kadata yana jiran isowarsu. '
Tun daga falon Hajiya ta fahimci halin da gidan
yake, gaba daya akwai
Ta ce, "Sabecr ga Deeda, 'sai dai aiki za ta yi
maka ta tafi. Kuma don Allah a kiyaye",
. Kansa ya dage‘bai kulata ba, 'hakan ya sa ta
wayance, ta ja Deeda tana ‘nuna mata cikin gidan
kafin ya ma ta rashin kunya, ya kunyatala a
gaban Deeda. ‘ cikin da kewayen gidan ta nuna
ma ta, sannan ta juya ta tafi
Ya zaune a Wurin' Dccda ba ta kula Shi ba ta
hau yin abin da Ya ‘kawota. '
,. Gyaran Kicin ta ta fara’ wanda 'ba wani datti 'a
cikinsa sai sabo da ba girki ake a ciki ba, har'ta
fita falon ta share ta goge,,ta gyara duk
Barnar'da ya yi. "
Yana ganin tana Moping‘ya qi tashi a wurin,
kuma yaqi matsar da qafarsa, ita kuma ta Ki
kulashi ta wuce. .
‘ "Ke mai aiki!" Ya fada cikin tsawa.
"A gidanku haka aka koya miki? Kina ganin
mutum ba‘ za ki gaishe shi' ba?
Daman ''yan kauye Tala‘kawa ba hankaline da ku
ba
Ba ta ce masa komai ba, ta'dawo gami da
rusunawa ta‘ ce. "Ina yini?"
Kan da kai ya yi bai kulata ba, hakan ya sa ta
wucewa. Ya sake kiranta.
"Aikin nan bai- fita ba, sai kin sake, sannan idan
kin gama akwai wani aikin a daki.
Kuma kar ki zata-zan fita in barki ki yi yadda kika
’ga damane, ina nan idona akanki.
. Nan ma'bata' musa masa ba, ta koma ta fara
sake' goge-gogen ta sake sharan da moping din,
hakan ya qular da shi, don'ko a fuskarta bai ga
alamar ta ji haushi ba. .
Nan ta20 wucewa ta gabansa yai ma ta wani
mugun kallo. ke tsaya! " ’ Cak! Ta tsaya ba tare
da ta Waigo ta kalleshi ba. ' "Ina fata kin soma
ganin isata da power na, tun a nan kafin zuwa
gaba‘ zan nuna' miki ke matsiyaciya ce,
matsayinki a karkashin takalmina yake' Bai ‘Bata
lokaci ba ya sa kafa ya doke robar da take.
moping'din ruwan gaba daya. ya zube a wurin.
yasa hannu ya hankadeta, suuu!
kuwa ta tafi ta zame ta daku a kasan tayils din“
dakin. ’ ’
"Wayyo Allah na Ta fada kamar za tayi. kuka. ‘ ‘
' Ya kyalkyale da darin mugunta ya ce,* "Sai na
illa,ki na karya miki baya kin zo. baki da sauran
amfani. Su Miss. Manager an zama Mss. House
Girl. "
"Mugu kawai, Allah Ya saka min abin da ka yi
min, iyakar abin da zaka iya yi ke nan",
"A'a ba iyakarsa ba ke nan," yanzu muka fara, mu
je zuwa, oya! Ma za tashi ki goge ruWan da ya
zube
Nan ta mike da kyar ta nufl Kicin ta dauko wani
mopan ta hau gogewa.
Ranar dai har Kujeru sai da Sabccr yasa ta daga
ta share but bango sai da ta' gage 'ba tare da ta
huta ba, tana gamawa kuwa ta fara na‘dakinsa. ,
_
Anan ta galabaita sosai, Sabceq ya dau tsawon
kwanaki yana, war gaza dakin, amma ya sa ta
gyaransa a lokaci daya: ‘
Yamma lis ta mai da komai mazauninsa ta
kimtsa komai_ ta ki‘ra masu Aiki aka gyara
WindoWs din da ya farfasa. Shi ya yi mamakin
yadda ta gyara. dakin yadda ya yi kyau‘ya tsaru
ma; ya f1 na da.
Ta gama ta shiga (Bathroom) shima ta hau aiki,
ta- gama ko‘ina ya'dau Ramshi‘da baske. "
‘ A KOfar‘Bayin ta zauna tana hutawa, ga gajiya
ta yi lis, ya shigo ya sameta, ya tausaya mara
kwarai', gyan-gyadi ya dinga' kwasarta, tayi sauri
ta miqe‘da ta tuna tana da girki, nan kuma ta nufi
Kicin donyi masa girki, nan ta shiga kaiwa’da
kawowa don bata san me za ta dafa ba, kuma ba
ta iya‘ girkin’su ba 'don‘ita ‘kO Momi ba girki
.take yi'ma ta ba
Ta yi tsaye ta rasa abin yi, ‘Ya shigo ya sameta,
.ganin dai a yau ya ma ta mugunta ya
wahalar'da ita’ da yawa yasa ya Ce ta r
tashi ta tafi ba sai ta girka ba
Nan ta circ kai- ta kalleshi gami da kafa mai
idanu tace, "Aikina ‘ne kuma saina yi, bana son
'wani tausayawarka ko’ sassaucinka
dai ‘ina'da raina lafiya ta to duk aikin da ka bani
yau kuma sai na yi".
. "Fine, ‘ki‘ yi".-Ya fada cikin fishi. me kika dauki
kanki? Don- kin samu na‘
miki saSsaui‘i shi ya yi miki dadi'ko ki yi girkin
- yanzun nan, ina-son in, ga ~.
dishis
Abinci kamar kaloli shida da home made drinks
nanda awa daya Nan ya banko' ma ta kafa ya;
fice, ta bishi da kallon tsana da harara ta ce
"Wannan gayen kasheni yakc son yi sai ‘dai zan
nuna masa bai isa ba". ' ‘ ' Nan; ta dinga kaiwa
"da kawowu, ga lokaci na tafiya, ga ba abin data
iya. . ' Nan dabara‘ta fado mata ta kira Ibrahim a
Waya, tayi sa'a ya dauka. ‘ Nan "ta fada masa
matsalar, ya yi murmushi ya ce, ".Daga jin
muryarki ba ki ‘sha'dakyau ahannun Sabce'r: ba".
Uhm! Ka rabu da Wannan'qanin na ka, ban san
da wane suna zan kirashi ba, ban 'yi‘
tSammanin yana da zuciya, ba ta ,dutse ne a
kirjinsa".
Ibrahim ya kwashe da dariya ya ce "Yanzu dai.
bari in fada miki abin yi kafin sabon Boss dinki.
ya 20 da Bulala",
Ta yi kwafa‘ta ce, ".Ai na ga alama abin ' da
yai'saura ya yike nan,‘ amma ni dai—dai na ke da
shi". - '
Nan Ibrahim ya fada ma ta; wani Site na girke—
girken-da za ta shiga a' lnternet, Wanda yawanci
da irin.girke-girkensu masu girki ke yin koyi. . .
Ya fada ma ta irin abincin da sabccr ya fl so, ya
Kara da ce ma ta, "I'dan‘wannan bai yi ba taje
gun. Chief Cook na gidan~ ta karBi Littafin girke-
girke da~ kuma Menu na Abinci, k0 kuma zai yi
Waya ya sa a kaWo ma ta",
" Nan ta yi masa gOdiya, Sukai sallama. Ta sha
wahala sosai 'wurin gwada dafa abin da ba ta
taBa yi_ba, amma duk da hakan sai data nace ta
yi komai kasancewar ta samu sauKi duk abin da
take nema akwai shi' kuma akwai electroniac na
girke girke kala—kala da haka 'ta “
***“———————-——-—-—--—-—an
. ta hada Abincin, amma kicin din ya yi kaca-
kaca ya koma sama__ da Rasa. Haka ta hadasu‘
gun‘ guda ta tura ta kai maSa, ya sha. mamakin
yadda ta gama a lokacin da ya bata, a gabanta
ya bude ya dandana.. Tabbas Abincin ya yi dadi
amma tsabar yar bata mata rai, ya sa kafa ya
ture Abincin gaba daya ya zube
Taji Bacin rai da wani irin. bakinciki, amma sai ta
shanyeshi ta‘ce, "Allah Ya huci zuciyarka, zan
sake wani yanzu".
. . .haushinta ya ji ya Kamashi kamar ya ruféta
'da duka, burinshi guda yanzu ya ga ya quntata-
ma ta ya bata mata rai, ’amma yarinyarnan k0 a
jikinta, bayan ta kwashe‘ za ta fita yace ma ta,
"Ba saikin Sake ba, bana buqata
Ba ta‘kulashi' ba'ta fita ya bita da kallo, k0 me
take ji da shi oho?
"Ka ’ga 'yar Talaka da nunawa mutane Attitude".

Ba ta jima da fita ba ta sake dawowa ta
'ce"YallaBai akwai wani aikin?"
"Babu". Ya fada a hasale.
"Na ga alama kina enjoying aikin ne".
Ba ta- kulashi ba ta juya har ta fara tafiya ta
tSaya ta Juyo ta 'ce, "YallaBai .an .kira' sallar
magariba kar ka rasa jam'i, 'na ji ana‘kOkarin
Shiga, na gyara bayin- sosai, za kaji ‘dadin yin
Alwala". Ta fadi cikin sanyin murya.
"Naji". Ya fadi, "Zan‘ yi- yanzu, na gode
Murmushi ta yi masa tare. da daga masa kai ta
fita. ' ‘
Ya tsinci kansa da tashi ya” yi Alwala, rabon da
ya yi" sallah a jam'i ya manta.
Nan ya zauna har iSha, .sannah ya dawo ya
kwanta yana‘ tunani. '
Dccda kuwa tun data koma dama dai tana hulun
sallah, kawai zubewa tayi a gado, bacci mai Karfi
ya dauketa, wurin ka'rfe goma ta tashi, ta ji
ko‘ina a jikinta ciwo‘ yake
Wanka ta. shiga ta yi da ruwa mai zafi sannan
ta'hau Computer don dUba lecrures din da aka yi
na wannan ranar.don .bata Samu leqawa ba. tun
safen. ‘ . -
bayan ta gama abinda take ta dauko laptop ta
lissafa kudaden hajiya‘tare da yi mata“Transfer-k
amar yadda take mata a koWanné, ciniki Sannan
ta dauki 'Waya “taga miss call din Ibrahim, tare
dai Message dinsa, ~yana ma ta'sannu da yi ma
ta‘addu,a da kuma fatan alkhairi. : a Murmushi ta
yi'bashi ta bashi amsa da cewa"Na gode". ’
it I if. Q ii .it v 4*
,lbrahim yaje side din 'Sabccr,‘ yadda‘ ya‘ga ’
gurin ,-._ya tabbalar Dccda‘tayi aiki.‘ ‘ "
"Allah Sarki.baiwar Allah!"
Ya kalli Sabccr yace, "Amma naji dadi yadda
nAga wurin nan da‘alamar ' zamu shirya‘ga-
wayarka da komanka na dawo
dasu, amma fa har yanzu sai dai in office zaka
koma
sabccr ya ba shi amsa. ' ' .
"An fada maka. Waya daya ce. gareni
Kuma dama office ko baka fada ba, ina nan
dawowa, ‘ _
Sannan masu aiki 'da kake da ikon hanasu yi
mini aiki, to na sa wanda na "ke da ikon sata
aikin, kuma ‘ta yi. Na san dai za ka ji haushi in
na 'cé maka ba ni na gyara wurin kamar
yadda’na bata‘ba"
"Sabccr take it easy; ni fa ba abokin gabarka
bane", " "
"Mallam' fita bana bukatarka”.
Ibrahim bai masa musu ba. ya tashi ya bar
. Sabccr ya dauki Wayar‘sa, Farida ya kira. Ya
jima yana yi mata korafi akan Ibrahim, da kyar ta
lallashi ya hakura.
Nan 'ya‘ ce ' mata: 'yana . nan hanyar zuwa
wurinta amma sai .ya gama "abin da' ya yi
niyYa- ,
' Taji dadi sosai, sannan tace masa ita ma tana
nan daWOWa ta' samesu, zata daidaita
tsakaninsu da Ibrahim. " '
‘*v* _*v* ' .*b*
qarfc bakwai dai—dai Dceda na side din Sabccr
sai dai harta gama gyaran, ' falon da kicinsannan
ta hau saman,‘ Kayan'sa ne ’a ‘watse tun daga.
kan Takalma, kayans’a, _Waya, system _
Ta'tattara koma'i ta gyara sannan ta buga Rofar
dakin amma baitashi ba. Ta jima a’tsaye 'tana-
jiransa amma shiru. Ibrahim neya bugo mata
waya,’ bayan sun gaisa, tace masa',‘ ta yi_ ta
bUga qofa sabir shiru". ' v Ibrahim'yayi daeiya in
dai Sabccr ' ne za ki kwana k'ina-jira, dole kisan
dabarar da
zaki yi ya tashi..Ni ina da marasa lafiya, sai an
jimau' . r
Shiru tayi tana tunanin abin yi.
Can ta mike ta nufi Kicin ta hado masa kayan
Tea da da Ginger .Tea"tare da Milk ta'hado da
Ruwan zafi, sannan ta yanka Fruit ta nufo
Dakin‘sa.
ta jima tana tsaye a wurin, ta 'shiga k0 ta fasa. '
' ‘ ‘
Can dai' ta daure ta tura KOfar, a, bude ta ke,
duhu ne ya mamaye d'
akin tamkar dare. -
Nan ta aji‘ye kayak break din ta nufi Window ta
zuge Labulen ’nan 'haske ya bayyana a Dakin,
fuskar Sabeer 'da ke kwance yana fuskantar
Window ya ji haske ya takura masa,-Tsaki ya' yi
ya juya kai ya sake gyra kwanciya.
Bata kulashi 'ba sai da ta. gama tattara dakin ta
kimtsashi ta bude Fudge don gyara ciki, nan ta yi
Ido biyu da abin da ya daga ma ta hankali. ,
Kwalaben (Strong Wzlsky) ‘guda " biyu ta gani,
zuciyarta. ta ma ta zafi
Wato Sabeer har yan‘zu yana da. hanyar da' »
yake bi ya sha Giya tak0 tausaya 'masa don shi
‘bai san illar da yake -"'yiwa_ kansa da
rayuwarsa ba; DA bai shaba
ta tattarasu waje daya taje ta zubar ta ma’ye
gurbinsu da Joice da‘ kuma ruwa, sannan ta
shiga Ta gyra ta fito.
Har yan'zu bai tashi ba, duk" shiga da fitar da
take yi, bayan ta. gama'komai ta matso hannunta
like ‘da Cup din tana ‘taya za ta soma
tashinSa? .'
Can dai ta matsa dafda shi tana kiran sunansa' '
"Sabeer‘!~ SabeerH Sabeer!!!" Ta ja Tsaki ta Bata
fuska‘tace, "Yanzu'in yaji ya 'tada bala’i ya ce
shi Ogana ne. Sarkin yan gadara da mulki".
Don haka ta‘canja salo.
"YallaBai yallabai har yanZu'Shinru ‘sai ma gyara
kwanciya da ya sake ‘
Nan dabara‘ta fado'mata ganin yadda ya. kwanta
ya bude. Baki ‘ kamar wani baccin
qaramin Yaro ya sa ta dauko Cokali ta cikaShi da
Tea ta juye masa a baki. Nan take ta ga ya soma
lashe Baki.
, Ta sake kai masa na biyu;'t‘a lura bude bakin
ya qarayi ta’zuba masa yana, kuma fito da
harshensa yana bi. yana lashewa. ’ ' Hakan ya
bata. dariya ta matso daf da fuskarsa tana zuba
masa can ta kuma qura masa ido tana ganin
yadda ya ke sha tana dariya, tana kuma enjoying
kamar Wacce ta samu tV.
Ba ta ankara ba sai gami ta yi ya bude ido ya
zura mata idanu Cikin mamaki ganin yadda ta
sunkuyO daf da shi tamkar mai masa rada, hakan
yasa. ya yi firgigit! Ya tashi ita kuma hakan ya
tsoratata, gashi ya miqé ya fito daga' cikin Bargo
daga ‘shi sai' Gajeren Wando, hakan ya sa ta
buga ihu tare da sakin Kotin Shayin ya zube a
jikin lallausar fatarsa da bai .saba. da wuya ba,
wohoho sai zafi. ‘
Shima' wani Kara ya' saka, Karan azabar ruwan
zafin ya. mike tsaye-yana tsalle.
Dariya. ya bata, ta-kasa ‘daurewa ' ta zalle da
tana cewa, ",Ka yi haKuri
don Allah, .Wallahi ba da niyya na yi 'maka ba
.Haushinta ya kara kamashi, ganin tana mai
dariyar Mugunta, ya bita ta ruga da gudu, ya
sake cin tuntube da sauran Ruwan Zafin' da ta
ajiye a Tire din ya sake Zube'masa a kafa, gashi‘
daga‘ shi. Sai ‘gajéren Wanda. Wani ihun ya sake
sakawa',’ :
"wayyo Allah na
Ganin hakan yasa ta debo ruwan' Sanyi ta sake
watsa masa a Cinya tana ceWa, "Sony. Sir; Sannu
YallaBai".- ‘ ‘
' Ihun ruWan sanyin ya sake bayan na zafin.
Ba'ta ankara ba ya cafko Dankwalinta tare da
gashin ‘kanta ya hada ya damke ya.ja. da qarfi,
ta sa Kara: itama tana kokarin‘ kwacewa‘ ya ce,
"Muguwa Aljan'a"yar Kauye, so ki keki ‘ kaSheni
da azaba? "
Ki ka sake shigo min-daki sai na. cire miki gashin
kanki 'na karya yatsun Kafarki~ daya- Aljana
kawai!" Ya‘ ‘fadi‘ lokacin .da - yake kokarin cillar
da ita.
Sai da tata bugi'Gini ta tsugunna a wurin tana.
maida numfashi da
Ya yin da kuma sabeer ya nuf1 Fridge ya dauko
qanqara'yana shafawa a inda (ruwan' Zafin ya
zube 'masa. Wurin 'ya yi jawur! Kamar jini zai
Bullo.
Nan ’ya lura ‘ba Kwalabensa na (Strong
Wisky) a cikin Fridgege din. ~ Tana‘kallon‘sa ya
nufota 'da masifa. "InaKwalabe na? Ubanwa ya
ce ki ta am n
Frdge dina?" ‘ "Ba uban koWa’ ya ce in taba .
sai‘kai.
Nimai Aikinka ce, don biyana za ayi‘, aikina
ne cire datti da daudar da ke cikin' Fridge dinka.
Wannan' Giyar_ .da. ka san Kazanta da' illarta da
ba zaka yi ta durawa cikinka_ita ba, ka sani na
debésu na' zubar da su gaba daya, kuma k0 gobe
ka sake ajiyewa sai na sake dibewa; na zubar da
su!" ' "
"Ke kin isa ki taba abin da na ajiye ko ki hanani'
‘shan abin.._da' naga dama? Kin san TSadar su
kuwa?
Da ke 'da duk zuriarku duka in kun taru ba ,
za ku iya sayansu'ba.."
"Oho ,dai K0 me ma ka ceni dai na zubar, kuma
k0 yanzu ma kasa- sai na fasa"
Kafa ya daga zai‘ shureta; .Ta ruga da gudu, ya
bita: Ganin -bazai : kamata' ba ya‘ sa' ya ~‘
wurgeta da wani karfe “ya sameta k0 ta fadi‘
ta kama mayafalitana,‘ "Wash! Allah Mugu Allah '
Ya saka min,kuma yau ba zan karasa ma ka ba;
kuma gobe sai na kuma.'.."
.Ganin ya nufota yasa'ta mike da'dingishi
ta yi ciki tuna cewa, "Na san dai ba kai ,Sallah'
ba, dama 'kayi Alwala ka yi Sallah k0 za ka.
samu saukin zuciyarka, duk
rashin Sallah ya hanaka samun nutsuwa da
sukuni kullum kana'cikin fishi. Gwada yin sallah
akan' lokaci, 'ka ga yadda za ka dinga samun
nutsuwa." Tana maganar ba, ta daina ba‘har ta
‘bace.
Ya yi tsaki ya ce, "Aljanar Yarinya duk_ ta gajiyar
da ni'.‘.
Ya koma yana tattara kayan da‘ suka watse a
dakin, ya dora a tray din yana yin mita,
"Aljana na duaketa aiki; amma ni take sa
Aiki."Yar banzan Yarinya harta isa ta zubar min
da..." -
Ya_ kama kai lokacin da yaji kanshi mass zafi ,
wajen da ruwan Zafi ya konashi yana masa
radadi. ' . a
‘Wayyo Allah Na tsani Yarinyar nan. (I hate this
Girl]
ya dauki Wayarsa ya kira AbokansaNura da
Salim, don su sukai mitin akan abin da zai
mata wanda Zai ma ta ciwo, sannan ya kuma
kiran layin Momj ya ce ma ta yana son lambar
Deeda.
Cikin minti biyu'ta turo masa.. A lokacin da Ya
kirata..Ta samu ta isa tana jinyar kafarta tana
“‘ ' Wayarta ta yi Kara, da- 'kamar ba za ta
dauka ba don ba ta gane Layin ba.
Can‘ ta daure dauka. Kafin ta ce wani ,abu ya
rigata. ' ' . "Deeeda. » ' _ Ta gane muryarsa don
haka ba ta ce komaiba' "Deeda!" Ya Sake kiranta
da kuma karfi. " “Ta'amsa. ' "Me ye, ni kam kar
ka fasa min Kunne", Haushi ya ishe shi_ ya rasa
ma me zai .ce ma ta. Ya manta ma abinda ya sa
ya kirata"Na tsaneki Deeda". Ya ce a basale.
"Na-tsaneki! Ihate you... .- "Nima haka". Ta
bashi amsa. Cikin yanayi da alama na k0 in kula
tace, "1 hate you toa. , ' Dama abin da ya sa ka»
kirani ke 'nan? Daga ji na san. bu ka yi Salla ba,
don da Ruwan Alwala ya_ taBa, jikinka, hasken
Sallah ya taBa zuciyarka na san -da zuciyarka ta
yi sanyi. Don haka Oga je ka yi sallah. Su
YallaBai fitina, Sabeer rigima". . Ta ‘fada‘ cikin
sigar‘ tsokana. da dariya‘. Ta kashe wayar. ‘ ~
ba tare DA ya bata amsa ba. zuciya da
Wani ihun bakinciki yasa da Bacin rai. Ya yi wurgi
da Wayar. .
"Wannan Aljanar yarinyar sai ta. kasheni wata
rana, ba ta jin komai »a~rayuwa, komai baya
taBata. Anya ma Mutum -ce kuwa?" .
Nan ya bude Fridge ta dauki Ruwan Sanyi ya sha,
ya kuma watsa a kansa ko zai‘ samu sanyi a
zuciyarsa, kansa ya yi masa sanyi.
Wurgi' ya yi da Robar sannan ya shiga Wanka. —,
, Ya jima kwance cikin bab sannan ya fito. Ganin
ya kasa, samun kwanciyar hankali .da sanyin
zuciya yasa' ya ‘yi Alwalar‘ ya fito ya yi Sallah
ya kwanta akan .Sallayar idonsa a rufe, tunaninta
kawai yake Wanda ba abin da ya tsana banda
ganin mummunar fuskarta a nashi fadin
Amma ta shiga zuciyarsa ta zauna sabo' da
yadda ya satunaninta a gaba‘ da yadda zai yi ya
qular da ita ya ga taji haushi
Wannan yasa awa ashirin da hudu tana maqale a
kwakwalwarsa da zuciyarsa. Deeda ta
tayi Waya tana bawa Ibrahim ‘labarin tsiyarda
suka kwasa da Sabe’er tana-yi yana Mota, Dariya
ya dinga‘yi' ya‘ ce,."Na fada miki :Sabeee ba‘
sauki zaku kwashe da' shi ba,kuma ta da Sabcer
daga Bacci shi 'yaf1 komai Wuya'
- Ta ce, 'Wallahi Ibrahim Sabecr nada matsala‘. .
.. t
r'Sam‘baya .son Sallah,:yana wasa da Sallah, sai
lOkacin 'da ya 'ga damayake Sallah, ga shaye—
shaye.. Wallahi . rayuwarsa na cikin hadari". , ' .
"'hakane .Deéda, wallahi nima abin .na damuna. .
Sai dai na yarda da ke Dccda, na San. za‘ ki sa
Sabeer a hanya".
"Ibrahim ba abu mai sauki bane. 'Kana ganin ni
‘da Sabccr kamar Wuta da AudUga~ muke? .Ya
tsane ni; ni'kuma na tSani halayensa.
"Za ki 'gyara halayyar da ki ka tsana Deeda". ' ' '
Ajiye Wayar ta yi, don shi Ibrahim bai san
wahalar da _take sha a hannun Sabecr‘ ba ne.
A ranar da yamma Momi ta, taho da Inna _ mai
Fura. Murna a gun Dccda kamar Sallah. A jikin
inna ta yini a Wannan. rahar tana murna. Bangare
guda Hajiya ta ware musu a Bangarenta daki da
falo da kuma Bayi. Akwai komai a wurin da Zasu
bukata; , Tuni Inna.‘ mai Fura ta maye .gurbin
"Decda wurin' aikin Momi na‘ gyaran Bangarenta'
da kula da Side dinta. Kuma'Momi na jin dadin
hakan,tana jin ‘ :dadin zama. da‘ Inna, don
tsabtarta‘ 'duk da tsohuwa ce amma da sauran
karfinta kuma ba ta da qazanta, kuma ba ta ma
Hajiya shos‘shigi, hakan ya burge Hajiya. 1 ‘
Sannan Deeda ta cigaba da kula mata da lissafin
kudin Business dinta da kuma side din Sabeer‘
Wanda kullum cikin fada suke ba Wani jituwa. a
tsakaninsu
Sabccr ba karamin wahalar da Deeda ya ke ba,
haka kawai tana tafiya saiya sama ta
kafa ta fadi k0 ya jawo .hijabinta da karfi ya sake
sai ta fadi, k0 kuma tana tafiya haka kawai ya
watsa ma ta 'ruwan. sanyi, ya yin ,da ita kuma
ba ta nuna mishi ta ji haushi
hakan ya ke Kara qular da‘ Shi.
Wani lokaCin ta Ce mishi yaro ne shi bai da wayo
shi ya sa'yake'halin Yara k0 ta ce masa ' bai iya
komai ba sai kashe kudi da. fada, .itabA'
cikakken namiji bane da zai'tsaya yana Wahalar
da Mace, jarumin Namiji sai dai ya fuskanci
Namiji dan uwan‘sa, ,
' Abin da yadi, ba shi haushi shine, kullum tana
kwatanta real man da Ibrahim. ' Wani lokacin tare
da Inna mai Fura suke zuwa Bangarensa kuma
.da sassafe; duk Baccin da yake sai ya ta'shi k0
kuma, tasa Wa‘azi da ke magana kan’hukuncin
wanda baya‘ sallah da kwanciyar Kabari da ranar
tashin Alkiyama‘ a cikin Wayarta ta ajiye a
dakinsa kusa da inda tasan zai ji.
wani lokaéin ,haka jikinsa zai yi'sanyi‘, wani
lokacin ya dauki Wayar ya kashe ya ce in ta sake
ka'wo Wayarta dakinsa sai ya farfasaShi. ‘ Deeda
ta dau Wayar tace wurgar da wayar ba zai canja
gaskiya ba k0 da mutum bai son ji'
Wani' lokabin in Sun kanCamé da fada sai 1nna
ta shiga tsakani, ga shi‘ Sabeer ne da rashin
gaskiy; amma sai ‘ta ba wa, Deeda rashin
gaskiyar don a zauna‘ lafiya;
‘Duk .wani abu da Sabeer yasan zai “yi ya Kular
da Deeda amma kullum sai dai in ta kular da shi,
musamman Baccin'Safe da ta ke hanashi, Alarm
ke ta' da shi ’kOWanne Asuba take bugo masa
Waya,’ in yaqi tafito da Asubar, in ya rufe
dakin‘ta‘yi ta bugun Rofa k0. danna Door Bell.
Ta, takuraWa rayuwarsa. Shi' da ya Yi hakan
domin kuntata ma ta ne, amma sai gashi
sam ba ta ji, ga shi inya koreta shi; zai.ji kunya,
za ta ce ta gagareshi. _
Wani lokacin ya office don gujewa kayan
haushinta, ba ya zuwa Asibiti sai Kamfani
inda'yaje ya maye gurbin 'Ibrahim
:haka'yake zurawa .,takardu ido kOWaCCe
takarda aka kawo masa hannu kawai yake sawa
ba tare da' dubawa. ba, haka duk wani Business
Meeting da za a ' ‘yi haka za a tashi duk hukunci
da shawarar da suka ba da dai-dai ne,d0n haka
wasu Kudade suka soma Bata; .Manage: ne ya
'yi saurin sanar da Ibrahim halin da ake ciki,
dolensa ya ajiye Asibitin _na wani' lokaci ya
dawo yana ankarar da Sabecr cikin dabara da
wayo da kwantar da kai. Da hakan dai ya ‘samu
ya fara shawo kansa ya soma ganewa.
yauwa kamar kullum deeda ta kuntata masa
wuyanta
ya cafko ya shake, ganin zai mata illa yasa ta
gantsara' mesa Cizo ta ’gudu. Cike yake da,ita,‘>
kuma da shirin yi mata abinda ba za ta manta
ba. ‘
Su uku ne a Office dinshi' da Nura‘ da Salim. Duk
Shawararda' suka kawo sai ya ga ya yiwa Deeda
kadan. ‘ ' Ya kallesu ya ce, "Yarinyar nan ba ‘
mutum ba ce, Aljana ce, ba komai take ji ba,
Salim ya ‘kalleshi ya ce, "Ga shawara, ‘wannan
karon in har ka yi ma ta abin da nace ba t ita
kadai ba ‘kowaCce Mace a duniya Wannan abin
na saurin yima mace illa jin haka saber ya gyara
zama sonjin KO meye
Salim yace, "Soyayya".
Sabeer Ya harareshi. i -
‘ .."Ba ka da hankali SOyayya wannan' yar
Kauyen? Allah Ya kiyaye. , ' . ‘
Aikinma da ka ga' tana min dole ne don in
Kuntata ma ta ne ya sa badon ina so ba naké‘
ganin fuskar‘ta a'ko yaushe, ko ba ta nan tana;
cikin zuciyata. Aljana kaWai
"Saurara Main. Inji Salim. _
"Ban ce‘ka' sota ba, soyayyar qaryaza ka yi ma
ta, kace kana“ Sonta ka' yaudareta iya , sai ta yi
nisa a soyayyarka ta mata illa sai ka rabu da ita.

Ina fada maka wannan abu zai mata ciwo fiye
.da‘ tunaninka,‘ inba wasa Ba sai ta kwanta
Gadon Asibiti sabo da Ciwon Sonka".
Sabeer ya mike ya yi shiru 'na tsawon lokaci
yana tunani, sannan ya jiyo ya kallésu ya yi
‘dariyar jin dadi ‘har da ihu yace you are right)
not bad Idea; Na samu hanyar Maganin 'yar
Kauyen nan. ‘
Za ta yi tunanin ta Samu na banza, young rich
handsome. ' ' guy’
na nuna ma ta ’soyayyar Karya: zai min wuya,
amma zan jure. Na gode Abokina'
Nan ya fice da sauri ya nufi Gida.
Kamar kullum,‘ ya san sameta tana'aiki Ita da
Kakana ya samu a falon. Ya yi sallama, mamaki
ya sata bude Baki.
‘ "Yau su Sabeer ne' da sallama? Shi da kullu'
yake shigowa Gidan da gadara da muna cewa
Gidansa' ne, yau' ‘shi ne ya ke musu sallama"
Inna ta amsa masa Ina yini
Ya fadi ‘cikin‘muryar ladabi tare da cire
Takalminsa ya ajiyesu a gefe. ' ‘
Shi,da ya saba‘cillar'da _su .atsakiyar falon,
wani-lokacin ma ya wurgar da Takalmin da
gangan sai ya daki ~ fuskar Deeda don
mugunta,'.amma yau su Sabeer :ne aka ajiye
Takalma a gefe hadda Gaisuwa cikin ladabi.
Har yaSa Deeda ta 'matso kusa dashi ta zaro ido
tana kallonsa'ta ce, "‘Lafiyarka lau yau kuwa
_ Ta- fada lokacin da _take qokarin taBa
goshinsa taji k0 dai ba shi da lafiya‘ ne‘.yace,
"'Lafiyata , kalau', bana. son neman ‘masifa,
yanzun. wannan bangaren ya wuce sama". Ta
‘bishi'da kallo kawai mamaki Deeda take ta kalli
Inna: ta ce, ,"Yau rana ta ina ta fito? Sabeer ne
haka a nutse? Kai anya ba lafiya ba". ; . '
ce "Kin ji. wata.magana, to Mutum baya canjawa‘
ne?
. Deeda ta ce,‘ "Allah yasa na gaske‘ ne, don ni
ban’yarda da wannan canjin na’ sabeer ba".
Nan ta hada Abinci ta kai masa. Nan ma Dakin
nasa kimtse ta gani kamar bai shigo ba wanda
hatta Wayarsa ya ajiye a Wurin ,da ya kamata ba
wurgi ya Yi da' ita‘ba. ,
Tana nan 'tsaye tana tunanin abin da mamakin
canjawarsa, ya filo daga Toilet. Ya yi Alwala ta
‘zaro Ido tana kallonsa. "
Ya yi mata murmushi ya ce, "Sannu. na wuce
Masallaci. '
" Ina "ga daga'yau ‘ba’ sai kin yi wahalar kawo
Abinci’ ba; ki dinga shiryamin a Daining Table
kawai
‘Bude Baki da Hanci da Idanu tuna tana kallonSa.
"
Take. ta dinga layi tana jin kamar Hajijiya na
dibanta Yayi saurin riqeta. ’
. "Yi a hankali mana, me ye haka? Ai sai ki fadi ki
ji Ciwo." ' ' '
"0hhh Please Sabeer, Stop it, ka soma Behaving
Normal, wannan halih kirkin da bai dace da'kai
ba,-bai dace da. Personality dinka ba dont need
to Pretend; garama ka koma ‘halinka nada yafi
dacewa dakai, kuma nima yafi min saboda ina
enjoying dinsa". ‘ ‘
A ransa‘ya ji kamar ya doke Bakinta..
A zahiri 'kuma sai ya ce 'Ni, zanje Masallaci'kar
in rasa jam,i' ' ya wuce ya barta,.a wurin sororo
Masallacin k0 ya:tafi -Sallah-, ,bayan sun idar da
Sallar: ya dawo yaci. Abinci, a nutse ba kamar
daba yana cin Abin’cin k0 dan karamin Yaro ba
zai yi haka ba. . '
, . Yana‘ gamawa’ko- ta ga ya dauko files na
office yana dubawa, ya dauko System yana
dannce-danne ya'na ~Waya; 'maganar; Busmcss
kawai’ yake
- Yana zaune hat. Bacci ya soma daukarsa,‘tana
kallonsa tana‘ mamaki,
' ‘Wai 'anya'Sabcer‘ din da ta sani ne anya
canjawar da yayi har zuciya ne in kuwa hakane
ina murna da hakan‘Allah Ya taimake ka Sabeer".
Nan ta tattara wurin‘ ta :kwashe kwanukan rufe
tiles. din ta ajiye gefe guda ta, gyara masa
Kafarsa akan
Ta yi munnushi ta shirya masa komai na Abincin
dare ta fita’
Bayan ta fita ya bita da kallo yace Da sauranki‘
Deeda, kin 'kusazuwa hannu".
Yana :zaune yana kulla' yadda zai Bullo ma ta
har aka kira Magariba, ya yi Alwala kuwa ' ya
tafi‘MaSallaci, har isha,i ya kai a can sannan ya
dawo, ' ' . .
Ibrahim shi kans‘a ya yi mamaki.’ Wani farinciki
ya lullubeshi‘ da yaga rayuwar Sabéer ta
canja'yadda ta canja‘ loka'ci guda, ya dawo
mutum ‘ ’ Har ya fito ya bayyanawa Sabeer
farincikinsa. -
,A gabansa ya .kira farida‘ yana ba "ta labari. ‘ .
'yadda ya'ji Farida na ihun murna da farinciki
tana sa masa “Albarka.
Sabecr dina Ya. girna. ya zama ‘babban mutum
My Baby has Grown up) Sabeer
Ba zan iya‘bayyana. maka farincikin da na ke ciki
a yanxu ba'
Jikinsa ya yi sanyi ya ce, "Sister wannan kadai ya
saki irin Wannan tsananin farinciki da na ke ji
kinayi?"
. "Kwarai Sabeer, ba zaka gane ba (it is Really
big thing for me) Abin _da na‘jima‘ ina so inga ka
yi, kenan
Dole in yi murna in godewa Allah. Ina nan zuwa
Sabee‘r, ina nan tafe". _
Hartajiye wayar bai sani ba.- Ya yi
,; Tabbas zai iya yaudaran Deeda amma fa ban
da YayarSa da Uncle Ibrahim duk da suna 'yar
Tsama da shi, amma yana qaunarsa'sabo da
Yayarsa.
*9# "'*v* *v*
kwanaki kadan Sabeer ya sabawa kansa da
sabuwar rayuwa,
ya canja' kansh gaba daya ba wasa Gida da
0ffice duka. '
wani lokacin ma har Asibiti ya ke zuwa duk da ba
ya so. Haka duk wani rashin mutunci
ya daina yiwa Deedn.
Wani lokaci ma tare suke aikin. Haka ya tsira
zuwa ,Bangaren su Deeda‘ 'bayan Sallar issha'i
tana koya mishi ‘hukunce-hukuncen Alwala da
Sallah da sauran takardu da Littattafai na Addini
su ta ba shi suna Karatu tare, .ta"kuma‘ ba shi
littafin Tsarkin Alwala da Sallah. ‘ '
Duk wani hukuncé hukuncen Tsarki sai da suka yi
tare, kuma ya iya daga kan Wanka da hukuncin
Ruwa mai kyau, sannain Tsarki da Alwala da
Sallah. ' ‘ ‘
‘ Babban abin da ya baiwa Deeda mamaki yadda
ya'yi' saurin koyonsu da ganewa duk da bai taBa
yin su ba. " , ‘ ‘ 1
Ta lura yana saurin fahimta da baSir‘a; sai dai ba
ya son yi k0 kadan, baya son wahala da damuwar
karatu k0 wani
Al—Kur'ani' .suka fara tare, in da Ibrahim ya_
samo muSu Malami suna daukar darasi kowanne
dare bayan Issha'i na tsawon Awa biyu. .
Inna mai Fura k0 ya 'mai da ta kamar tasa Kakar,
haka taita tsokanarsu,
wasansu da shiriritarsu 'ya. zo daya. Wani
lokacin in sun soma baisunSu da Inna sai Deeda
ta mike ta nufi (Computer) ta kyalesu. ,
Ya lura da yadda ta nace da (Computer) din nan
harya tambayi Inna me take .yi ne a gaban
(Computer)?
Inna ta ba shi amsa da cewa, "Wai Makaranta,
kaji fa, ka taBa jin'anyi‘karatun makaranta ana
zauné daga Gida?" .
' Sabeer ya kan yi dariya yace, "Deeda ce fa? Ai
za ta iya mai da Nigeria America ”.
Nan suka kwashe da; dadaria. Deeda ta hararesu
ta ce "Ku yi dariya ku ci gaba randa ‘ka bude ido
ka ‘ga naija‘ ta dawo (America) ~za ka sani ne.
Uhm!"
Ta yi ‘Kwafa ta mike za ta fita, suka kwashe da
dariya shi da Inna;
. .Ta ce,‘ "Ina jin dai yanzu kai ka bawa Deeda
fishi, ita kuma ta baka dariyarta". Ya .yi dariya ya
ce "Rayuwa ke nan, komai na iya canjawa Inna
Haka suka yi ta hira da Inna mai Fura
tana ba shi labarin Deeda da yarintart‘a da kuma
Kauyensu da irin Al'adunsu, yana kallonta yana
murmushi da alamar yanajin dadin labarin .da ta
ke ba shi,.yana mamaki "ya‘ na ga shi ba zai iya
zama'a wurin har ya yi ray‘uWa irin nasu ba.
Ibrahim yana ganin wucewar Dccda, don haka ya
bita
"Miss DéCda manya!"'Ya fada lokacin da ya ke
kokarin zama. .
Tace, "'Bana jin' darija kowani wasa, yanzun nan
Sabccr 'da Inna sun isheni a Gidan nan, duk da
ya gyaru ba zai daina tsokanata da qularda
ni‘ba". ~
Ibrahim ya ‘yi dariya yacce"Ai na ga alama
kina‘da Allergy da Sabccr, ga shi na ga duk kalar
'fuskarki ta canja~ ta kumbura_ tayi ja, idanunki
sun koma sabbi duk- in da, ku ka' .yi ‘karo sai‘
Allergy din ya bayyana a jikinki,'zan
baki- .shawara stay away from him kafin yayi
miki 'illa".
‘Ya fada cikin'tsokana da
rananr wata juma,a bayan deeda ta tashi sabeer
a waya domin zuwa sallar asuba yace deeda
Please mu hadu 'a (Garden) mana yanxu idan na
dawo daga masallaci akwai wata magana DA
nakeson muyine (Its wry impatianl). To shi kenan
sai mun’ hadu din". Murmushin jin .dadi da
nasara ya ‘yi ya ajiye wayar
Sanye take da doguwar Riga ta bacci ta sanya
hijabi Pink.
Ya. hang0ta tana lahowa iskar Asuba na kadata
ta kankame jiki da‘ hannayenta, idonta lumshe
tana tafiya tana murmushi "alamar tana jin dadin
yanayin.
Kwantar da kai ya yi ya .harde da hannu a
‘kirjinsa yana‘kallonla, haka kawai yaji ta ba shi
sha'awa ta birge Shi.»
itama kallonsa ta ke tana murmushi a ransa ya
ce, "Wannan murmushi na ki ba shi zaisa in
fasa'niyya niyyataba".
Ta iso gamida cewa "(Good moming handsome)
".
Ya' fadada murmushinsa- ya nuna mata kujerar
‘da ke- kallon sa sannan ya amsa mata
gaiSuwar, ya fara da, "An tashi lafiya?"
Ta amsya,‘ aLhamdu lillahi"'..
Ta ce, ."Lafiya da Asubar nan ka ke son ganina
;'Kalau sai alkhairi".
"T o-ina sauramnka".
Ya kafa ma ta idanu har ta so taji wani' iri ta yi
saurin :kau da kai.
Ya ce "Kin ' san yau. na fahimci wani abu, na yi
(Real sing) 'ba karamin kyau ke gareki ba, sai dai
na kasa fahimta Wanne irin kyau ne da ke Decda,
ba ni ganin abubuwan da kyawaWa keda shi,‘ but
sai yanzu da na lura' sai na ga kin ‘fisu
.Deeda na dan shiga rudani akan wannan abun,
k0 2a ki fahirntar da ni‘meye sirrin? ' Kin ga in ki
ka ka‘fa min Wannan‘idanun ; na ki kina
.hararata k0 kina min tsiya 1 fInd you more cute
in ji kin bala'in burgeni, in ji ban qi ina ta kallonki
a haka ba
"’Ka gama? To sai an jima in abin da ya saka ke
nemana ke nan Nan ta mike ta fara tafiya
"Kai Sabeee"Ya fada a ransa.
Da sauri' ya bi'ta yasha gabanta ya ce "Yi 'hakuri
Bani minti kadan mu yi magana.
Ta harde hannu gami da daga kai tace "Inajinka".
'
"(I love her attitude)". Ya fada a ransa,
A— fili kuma ya. ce 'atlist muje mu zauna, ba
maganar tsaye bace.
Da kyar ya lallaBata suka‘koma sannan ya kalleta
ya langaBe .kai irin na shagwaBaBBun Yara yace
deeda yanzu 'na canja ai k0?"
Ta kada kai.
"Sosai
"Kina ga zan iya neman auren kowacce Mace ba
za ta kyamaci halina ba?"
"Sosai in har a zuci ka canja'to ba dai ta kyamaci
halinka ba sai dai k0 wani abu nadaban".
Ta yi murmushin tsokana ta ce, "Sabccr' (The
classic and latest Guy) wace Mace ce zata kika?"
,Tayi dariyar tsokana. '
Ya ce"da tsorona keji amman tunda kin tabbatar
min _;da .haka,'to yanzu bani. da wani, Jar Kar
ka ji komai (Take a deep and confess your love)
”. ‘
A take k0 ya" yi abin da ta ce. Ya ja dagon
’numfashi ya‘sauke sannan ya'kalleta ido _ cikin
ido ya ce "Deeda. ina sonki har‘cikin ' raina, har
cikin zuciyata‘ina sonki da gaskiya, so irin na
aure ina sonki a matsayin abokiyar rayuwata
‘ Bude Baki ta yi ta zaro idu tana mamakin
kalamansa data jisu ba zata. ;, Ya languBe Kai ya
ce "(dont give me ' (dat/luk just say yes') Na
san'ba zaki kini ba".
Take ta Bata fuska ta daure fuskar tamau tamkar
ba_ta taBa dariya ba ta ce."Sabccr ka yi kuskure‘
'
Ka yi babban kuskure da ka zaci wai wasa .da
dariya 'da sake maka da na ke yi ka daukeshi a
matsayin'So
Ba So .tsakanina da kai_,'_ba soyayyar ka a ‘cikin
zuciyata Ban taBa daukarka da haka ba‘ba komai,
tsakanina 'da kai sai‘ mutunci. ‘
Tsakanina .da kai' DANGANTAKA CE na mai Aiki
da Ogansa. .
. ' Tsakanina'da'kai DANGANTAKA ce ta
Addi ni, bayanshi babu komai. ‘ ‘ Me ya sa‘ ka yi
tunanin cewa ina sonka?
Kana zaton k0 zan Soka don kana kyakkyawa
mai kudi mai ji ‘da ilimi da wayewa ne? ‘
‘ To 'ni duk wannan bashi na ke nema a "wajen
namijin da zan‘ Aura ba.
Bari in fada maka, ban taBa sonka ba, kuma
bazan taba son rinkaba baka birgeni ban tsaneka
ba Sabeer, amma na'tsani dukkanin halayyarka
na
tSani komai a game da kai, halinka dabi'ar ka,
yanayin rayuwarka da komai naka na tsinesu.
"Yai sa!!!!! ‘
Ya fada cikin qunar zuCiya da bakinciki da Bacin
ran da bai taBajin irinsaba
chapter9
Idonsa‘ya yi jawur! hankalinsa ya nemi barin
jikinsa don-azabar zuciya. '
Ya .ce, '_'Ke har kin isa ince miki- ina- sonki ki
Ki?" ., , .
Ya, damqo hannayenta ‘ya ya mirda‘ ya' murde
da‘ karfi
'har' kin isa ki_ min wannan wulakan‘ci da cin
.mutunci?’
‘ a duk- lokacin da‘na. nemi “na Kun‘tata miki‘ in
ci .mumncinki sai ki mai da abin kaina?
me kika dauki kanki? In ': ' kin tsani halina‘ ai na
canja. halina".
. ‘. »Ya daka ma ta tsawar' data tsorata gami da
kara murde mata'hannu. ' '
Sai da tayi_ Kara saunan yace, 'Na canja halina
ko‘ ban canja ba, in halina ki ka tsana ai na canja
halin ko dai kinyi niyyar cimin mutunci,;ne mena
miki Deeda, mena miki? ‘
me" ' zai ragu‘ a jikinki .in‘ ki ka ban‘, dama na
'quntata
miki k0 sau daya, in. samu in' huce Duk hanyar
da na bullo sai ki kauce
' Waike ba mutum bace,‘ ko kin f1 sauran Matan
da suke bina suna' ‘rububina, ne matan ’ da suka
amsa sunansu Mata, masu“ Kudi masu kyau,‘.-
wayayyun Mata?
‘ ’ Da me ki ka f1 su? To bari ki ji, bana' sonki
kar kanki' ya yi girma ki zata k0 Sabeer'
ya “ce; yana Sonki, ke ’kuma kin qishi,ya zama
abin alfahari a wajenki dama yaudararki nayi
niyyar yi ba, soyayyarki k0 kadan a raina,na yi'
niyyar in yaudareki ne duk abin da nayi ~kwanan
nan‘don in yaudareki ne, amma duk da haka har
yau har yanZun nan kinqi ki bani dama
kamar'kullum yau ma kin mai da abin kaina, kin ji
dadi‘. " Kije kinyi nasara a Akaina, na hakura kin
yi‘nasara‘ Ya fada lokacin da hawaye ya gangaro
masa, ya cillar da itagefe guda.
- ' "Kije na tsaneki‘, na tSani ganinki
duk lokacin da naga .mummunar fuskarki
wani irin mummunar ‘faduwar
Nan ta” mike ta nufi side dinsa tana sharan
hawaye. Ba dai batamin- rai yakeso ba? Zan ba
shi' dama ya batamin
' Ta isa falon ta haura sama, ya rufe. dakin gam,
.Tana jinsa yana' ta rushe-rushe kamar ‘ yadda
ya saba, in ranshi ya baci Nan ta dinga buga
qofar tana rokonsa ya" ‘ bude yaki k0 kulata ma
bai -yi ba, balleya
.. -saurareta. ‘ . Ta fara masa kuka tana '
"Sabeer don Allah kayi hakuri ka saurareni, don
Allah Don Allah na qeka Ki tafi na fada' miki bana
'buqatar sake ganinki (Just go you are free)”. ‘ -
‘. "Ni ina bukatar ganinka Sabeer.”Ka yi " haquri
ba don halina ba don Allah".
Nan dai ya “dan sauko daga dokin zuciyar da ya.
hau yazo ya bude mata ya koma ‘ciki ya juya ma
ta baya. '
Ta sha gabansa, fuskarsa jawur! alamar' yana
cikin Bacin rai. Ta kura maSa .ido ya kau da kai,
ta'kira sunanSa.
_ "Sabeer please ."SabGCI!L!"Ta kiran'sunansa. ‘.
.Nan .ya juyo ya kalleta. Ta langaBe kai’; tare da
kama kunnenta‘ta ce masa, "Sorey nayi—A laifi,
na yi babban kuskurc, kayi haquri ka yafe‘
min,nayi kuskuren fadin abin'da bai’ kamata in
fadaba. Na Batawa _ Saber ' rai', "kayi hakuyi, ,
ni kaina na san ka fi qarfin Deeda' ba abin da za
ka yi da Deeda. Matsayin “Deeda, a‘ rayuwar-
Sabeer na Ma‘aikaciya ce kawai,bayan- shi ba ni
da wani matsayi You are sweet and cute) zanci
'gaba da maka Addu'ar Allah Ya kaWo maka
wata (Angel a, 'rayuwarka ‘Wacce zata Sakaka
farinciki, na San Sabeer ya canja ya Koma
Namijin kwarai fiye da yadda Sister ke
so, fiye da yadda Uncle IB ke tsammani, kuma
na‘tabbata in Daddy ya dawo‘ sai ya yi alfahari
da Sabecr. Sorry, na Bata ma na yarda da
kowanne hukunci da za ka yanke min,-ka
hukuntani na yi' kuskure".
Zuciyarsa ya ji~ ya masa sanyi,, kalamanta suka‘
_ masa dadi‘, ya- manta .komai. ' ‘Yayi
murmuShi ya 'ce, "Deeda (You are too good to
make me better) kina da wayon da har 'ki ka iya
Cantroling temper dina
Kinyi kuskure daya.
Da. gaske ne amma," matsayinki ya wuce' na_
mai Aiki, sannan abin da ‘na fada dazu ba karya. ,
. ke kyakkyawace
Tayi dariya ta ce, "Sabcer‘ bar ruda kanka ni da
kai‘ duk mun san cewa_deeda sai godiyar Allah".
Ya .yi‘ murmushi.
"Yanzu na yarda kyau a' idon me ‘shi yake kyau
ba a fuska yake ba.. '
Na yarda akwai inda kyau yake? ’a Boye a, jikin
mutum Wanda ya ke fitowa‘ ya qawatawa mutum
fuska ya‘ ~ zama ,ya . 'samu kyau
dawwamamme,' kyan da baya ‘tafiya,~ baya
kodewa irin kyan Deeda".
Ta yi- “dariya, "0hh my God Sabeer ya soma
girma har ya- soma magana irin ta manya".
Ya Bata‘fuska, "Please mana". Ya fada,. cikin
shagWaba
Niba. Yard bane, ki daina cemin Yaro Sannan‘
Punishment dinki shi ne za ki zama Abokiyar
sabecr far ever, daga ~yau ba‘ fada- 'sai Abota,
kin yarda?"
Ta yi murmushi. eh Na yarda na amince". ‘ -
Yace‘,—'"To yau :ba baccin Safe zan taya '
Abokiyata gyara". ' ' Tace, "Eh to naki tayin
Abokiyar taka suka kyalkyale DA daria
. .A'a yi haquri har yanzu hannuna Ciwo
ya ke‘
Nan ,ta yi qasa ta'gyara. abindazata gyara.‘
sannan ta shiga Kitchen ta hada mai Breakfast.
Tana ‘shirin fita ya sauko har ya yi
'Wanka yayi shinm fita Office. ‘ "
- Ta yi dariya ta ce, 'Amma fa ka burgeni, ‘haka
ake son Boos don na'kasa .
dashi su.yikoyi dashi.”"' . Ya yi dariya, "Na gode
da yabawarki“. . Ta ‘yi murmushi tace,,"T0 ga
Breakfast". = . Ta ja mai~ kujera ya-zauna ' .'
"Thanks Sweet Deeda' ‘ta fita ya girgizakai. . '
"Ni Zan Wuce, sai ka dawo. Amma kafin ka dawo
zan zo in ma ka Lunch". ‘ "Deeda"; 'Ya kira ta ;
Ta juyo tana‘kallonsa'. _~Yace,; "Please daga
yanzu ba sai an sake Wanna? abubuwan ba zan
nemi :asalin masu yi su dawo"kan aikinsu
daman wannan Aikinki- ‘Fitiina“’tace kawai “"
DANGANTAKARMU _'ta canja Tayi murmushi
yadda kace haka zaayi".
. Ta juya 2a ta tafi, Ya sake kifanta gamida .
cewa; ",Deéda magana ta‘-qarshe; in tambayeki a
ki ban amsa?
_ Ta girgiza kai. Sosai ma kuwa in dai na sani
:Ya kalleta yace, "Deeda me ya sa‘ba “ KYa '-
sona, me yaSa kika tsaneni?" . ' " '
, ' Shiru tayi' ta rasa “ido ta kafa’masa. 'Ya lura
da hakan, sai ya‘sake magana "Ba wai son
s0yayyah nake nifiba "‘, Ki fada min me zan yi‘a
duniya ki soni ‘ kamar ’yadda kike son su Uncle ib
da sauran
jamé'a". '' Ta yi. dariya ta Ce,"'Sabeer ke nan.
Ai‘ba Wani bambanci k0 wani Abu in na soka'ko-
naqika duk daya ne,wurinka.'
daga safe zuwa yanzu matsayinka ba karamin
abu bane ka yafe ‘laifin da‘nayi maka, ka'yafe
._kuskurena'kuma ka .ci gaba: da zama a
mumminin kwarai. wanda a yanzu Sabcer dinda
ke gabana ba Shine wanda na’ sani daba,
wannan; sabon ' Abokina
Sabeer murmushi ya yi' mata da ya qara masa
kyau _da kwarjini suka yi sallama‘ ta koma ciki. '

Sabecr ‘ya samu sabuwar DANGANTAKA a gun
deeda‘ da inna mai Fura, duk wata damuwarsa ya
kan fada- musu ya mai da ‘su tamkar 'yan
uWansa, haka suma suka rikeshi; , , ._ '
Tun daga wannan_rana shakuwa' ta qaru
tsakanin deeda sabeer KO aiki yaje
Deeda’ zai soma? kira a waya duk ‘
wani abu da zaiyi domin .ya faranta musu rai
yana yi'
kamar musu siyé'siye da'kyauta Lokac'i' guda
.suka zama mutane masu muhimmanci a
rayuwarsa Wannan abu' ba karamin dadi‘ ya
yiwa'”: Ibrahim ba Hakan yasa yaje- ya samu
Deeda 'da” ; 'Ka‘karta Inna mai Fura ya yi .musu
godiya. " deeda, ta . yi murmushi Ganinsa cikin
farin'ciki ya sanyata nishadi" .Tace "Ibrahim ba
abin da nayi duk abin da ya faru wannani haka
Allah 'Ya kaddara, Allah Ya shirya saber, haka
shima ya yiwa' kansa gatane da‘ adalci. Kungaa
Sabepr-hé is not that'bad'zamana da shi na
fahimici’ haka, "yanada saukin kai. ' Na fahimci
rayuwar'kadai'ci' ba a ~ abin ,da bai ‘sa mutum;
‘ Wani' .lokaci idan ‘muka ‘samu kanmu ‘cikin
kewa ‘halayyanmu ke debe mana‘" Alhamdu‘lillahi
l! Yanzu Sabccr ya ’zama sabon mutum, ba kai'
kadai ba, ni. kaina' ina‘
murna da .wannan canjin da, aka samu .a tare da
shi. . -cikin Wata' guda komai 'ya daidaita,.
Sabeer na_ zuwa Office da Asibiti - tare‘ da
Ibrahim, duk wani saBani da rashin fahimta sun
daidaita sa. Ya yin da Deeda ta koma da aikinta
qar’Rashin Momi gaba daya 1230wa da Gida. -
'Haka nan' suna tare da Sabecr da kuma Ibrrahim
sabeer kam daga Aiki‘,.to yana tare _da Inna mai
Fura. Haka kuma ‘anan‘ ya ke hira -da
da‘daddaré kafin-ya je ya kwanta. ~ . 'In kuwa
fita zai yi_ Dceda ce abokiyar' rakiyarsa' k0
tanaSo ko‘ bata so; haka zai
finciketa ya sa a Mota 'Su. 'fita'
Lokacin da' Dr. Sulaiman Ya dawO-‘yaga da'
yadda~ Sabeer ya canja ba karamin dadi yajiba
Ya lura da. wani 'sabon “hankali’ 'da nutsuwa
daya shigeshi. yaron dake ‘masa rashin‘kunya
yau shi ne ya ke masa ma'gana ' ladabi "da
nutsuwa.. , Tsananin. farinciki ‘ya-sa ya
rungumeshi sosai 'yana nurna ya ce,‘ "Yaro‘ na
ya zama .babban mutum ya -Business ‘Man ya
tabbatar masa da duk. abin da ya ke so - Zai yi
masa a rayuwa KO Nigeria DA yake son bari
‘yanzu, a shirye ya‘ keda ya barshi Sabo da ya
'tabbata: da duk inda ya shiga yanzu zai
riqe'kansa... ‘ A take Daddy ya sakar masa komai
duk wata dukiya da'komai‘ nasa da ya riKe sai da
ya sakar masa, ‘ya yi duk yadda ya ga dama,
hadda (Private-.Jet) ya mallaka masa don jin
dadinsa,
haka suka‘ yini suka kusan kwana. suna hira,
yana‘ 'duba yadda Sabeer'ya tafiyar da Business
a wannan 'yan Watannin da irin ribar DA suka
‘samu, don. haka duk wani fishi da ‘
da damuwarsa akan .Sabeer ya neméshi ya rasa;
hakan ya Sanyashi tsananin ‘murna yaji Wani
iri'n dadi da bai tabaji ba
Wani girmamawa ya gani" na musamman
Babansa na nuna masa ya matukar yi masa dadi
ya rasa Wama zaije ya tayashi murna
Ya kira Sister, suka gama ya nufi-Wurin Ibrahim
da gudu ya fada jikinsa yana tsalle
_ "Uncle ib yau Daddy ya minbabin‘ da ban 'taba
zata ba. Am so happy";
Ibrahim 'ma dariyar ya yi ya tayashi murna sosai
. *y* 7*v* ., *?*‘ . ’
‘dr. .Sulaiman yasa akai masa kiran'
. ibrahim‘ don "yi- masa 'godiya na
' muSamman ya: nuna masa jin dadinsa, ya kalli
Ibrahim cikin tsananin farinciki 'yace,_"Ina
matuqae farinciki, godiya
gareka tabbas ka yi halacci ka mai da favOur ina
maka godiya ta musamman
' haka nan ‘ina tabbatar "maka matsayinka .da
qaunar ka a zuciyarmu ‘da ‘Gidan nan ya qaru
fiye da na da";
; Ibrahim ya . sunkuyar 'da kanshi a cikin
girmamawa~ yace, "Daddy na gode da
yabawarka' da qaunarka,‘ haka kamar yadda ku
ke kaunata nima haka nake "Kaunarku da
Zuciya,daya kuma zan ma Gidan nan da kai
hidima kamar yadda Gidan nan sukayii min.
TabbaS‘ ‘nayi KoKari' wurin dawo da Sabeer,kan
hanya’, sai dai; ban yi nasarar haka ba sai dai
KORarinda nayi bai tafi a banza ba, har‘sar'dana
samu WaCCé_ ta hanyarta da' yardar “Allah.
Sabecr- ya‘ kaWo matsayin da ya ke a yanzu’. .
Nan, Ibrahim ya labartawa Daddy yanda aka yi'
tsakanin Deeda da Sabee‘r. ‘_ . Daddy ya Sauke
ajiyar zuciya yace, ba komai zan je can wurin
Maman naku inji Wane ‘irin alkhairi. za 2a,a yiwa
yarinyar i ‘Yayenta".
Ibrahim yace ."Daddy‘Deeda yarinya ce mai‘
qoKari, .da Kwazo da kuma kamun kai, inaga
kamar bata'kudi zai zama‘ kamar wani cin
mutunci .a' gareta ne Daddy tun" da tana da
kwazo jajir’cewa akan' aiki duk dakda ilminta bai
yi nisa ba (she have pOSSion 1n Busmess) tana
,da Talent, ina ga Zamu qaru da, ita inhar zamu
ba ta Possition a BIRNIN GAYU of Company ina
ga- da zata ji' dadin haka, sannan . ‘Sabeer ma
zai‘ so hakan "To‘ shi ke nan". In ji daddy. ' "Duk
yadda ka ‘yi dai-dai ne, 1 trust yu sai‘ ka sama
mata wuri." Na gode Daddy". " ‘Da wannan suka,
yi ‘ sallama zuciyarsa cike da murna ga’Deeda ta
samu‘gurbin aiki ga 'Yayarsa Farida zata,
"dawowa‘ cikin satin‘ nan. ‘
*9*~ *V* *v* .
zaune take gaban Computer tayi 'nisa' ' inna
nata surutunta ma batajinta hartayi shiru ta
kyale. ' Bata ankarabasaiji tayi anfinciketa. Ihun
da zata‘yi; Sabeer ne yayi saurin rufe mata’ ’baki
,Gyalenta na hannunsa ya rufa mata"Meye haka
Sabeer? Ina zaka kaini? Ni "fa banason haka bai
sauraretaba ya‘bude Mata" ’ ya tura ta shima ya.
bude ya shiga suka fara ‘ tafiya." - ' " 'meye
haka" Ta .fada cikin bacin rai
"Ni'fa natsani wannan halin naka kuma wallahi”
kar ka sake tabani, bana, so "Allah Ya baki hakuri
Uwata bazan sakeba yanzu ma ya‘zama min dole
ne (Its very'impotant to celebrate this day with
you)". ‘ "Me ya faru a yau din
hausa zallah shared a profile .
birnin gayu
chapter10
"Kin san me yau Daddy‘ya min yabon da bai taBa
min ba.
Deeda ban San ta.ya Zan soma gode mikiba, kin
san cewa kalamanki na ranar nan sun sa na shiga
hankalina na soma nemawa kaina respect da'
Power Ba zan kwatanta dadin da na ji ba 'yau; ya
zama dole, in yi Celebrating‘ranar' nan da-ke,
Please kar ki Ki". qi
Deeda’ ta yi murmushi tace, "Na ji ' kuma ina
tayaka murna. Ai yau ranar ka ce, don haka yau
bani da ja". ,. ‘
, '"Good, ,bari mu fara da Shopping".
'Ta girgiza kai. , ' '
"Sabeer sarkin'son kashe kudi". . ‘
Ranar haka sukaita ‘yawon shopping cin Abinci
kayan -KWalam ba Wanda bai siya mata ba
Daga 'nan suka‘ wuce. Long Drive suka'je ya
nuna ma ta Private Jét-dinsa inda ya mata
alkawarin wataran sai ya kaisu yawon duniya itA
da Kakarta Ita dai jinsa kawai ta ke tana
Lallai Sabeer baida damuwa.
Da Yamma lis suka dawo‘niqi-niki da Kaya ‘ suka
nufi side din su Deeda. a ‘ Nan suka hadu da
Inna DA ibrahim sukai ta hira suna ci suna Sha
ana barkwanci. a " lokacin." . . ‘ Ibrahim ya yiwa
Deeda Albishirin sabon ' aikinta, ta 'dinga jin
kamar a.Mafarki. Inna dai har ‘da raWarta don
dadi, haka Sabeer yayi murna " Deeda’ta yi‘tsit
tana tunanin ya Za tayi da Momi. ” Ta ce
"Ibrahim Mome fa?" "Karki dame". . Muryar
Momin ' da taji shi ya ba ta mamaki ta'ce', "
alhaji yamin bayanin komai, banida matsalada
aikinki. ‘
. Tabbas Deeda ké 'yar baiwa ce, ke din‘ mai
sa'a ce' ba abinda zance illah nace , Allah. ya
taimaka Sabeer' ya kalleta ya yi .dan'dariya ya
ce, "Momi me za ki yi da Kudi da yaWa haka?"
Ta harareshi. ‘
"Ai ka fini sanin muhimmancin Kudi da
darajarsu." . _ A _ ‘ '
Nan ta fice suna dariya'. Deeda
ta harareshi ta ,ce, "Allah ba kyau rashin kunya"
' ' Ya yi datiya ya ce, "To Mama Deeda na
Inna na musu dariya yayin da Ibrahim ya harde
hannu yana kallonsu ya ce - “So cute togather".
Ya fita. . '
haka rayuwa ta ci gaba’ gaba Deeda da Sabeer
suna aiki a tare a _ Kamfani dukdabawuridaya
suke bu, kowa da matsayinsa da aikinsa, amma
kullum Sabeer na Office din Deedan ‘ 'Ibréhim
kam ya fi bawa‘ Asibiti qarfi
Zaune ,take kan Sallaya, bayan idar da. ,Sallar
Asuba tana karatun Qur'ani ' - ' .Wayarta’ tayi
Kara, bata kula taba: ~ har saida takai aya
sannan ta mai da hankali kan Wayar. . Sabeer ne
ke kira kai— a
kai. "Lafiya?" Ta tambayi kanta. -. ‘Nan' ta yi
saurin dauka '- "Sabeer lafiya?" "'Ihunsa taji". . . .
"Deeda ki taimakeni Wayyo Deeda na kira Uncle
IB Wayarsa a'kashe- Deeda mutu,,,,,,
Kara taji ya sa_ Wayar ta katse.
Hankalinta‘ a tashe ta fita a rude da gudu ta nufi
side dinsa, da’kinsa ta wuce kai' tsaye ta tarar
baya ciki.~
"Sabeer Ta kwala masa kira da karfi
kuma arudé. - ' , ."Deeda!" Ta ji muryarsa'kasa-k
asa' a’ Toilet tayi sairin shiga 'ta hangoshi a
takure a bango sai zufa yake k0 motsin kirki ba
ya iya yi. Ta nufoshi Sabeer mene ne?" .
Ya dinga nuna ma ta qafarsa da‘ yatsa, ga wani
irin tsoro a fuskarsa
"Ban ga. komaiba Sabeer. ‘ '
- '"Deeda duba da kyau".
Ya fada; cikin'muryar rudu.
"Ki ZO a‘hankali, Wayata ta fada ruwa ki ' sake
kiran Uncle IB ’ya 20 da Bindiga ' Ta zaro‘ido.
"BindiGa" Ta fada da qarfi tAna kokarin matsawa
‘idonta ya kai kan abin da yake nuna mata
‘Kadangare ne ‘ irin
ruqaqqunnan, motsin da yayi yasashi qara
shigewa jikin "Sabeer. ' 'wani ihu ya qara sakawa
gamida suma. ' "Sabeer" Ta ,fada a tsorace,ta
rasa me . za ta fara kiran Uncle IB dinza ta yi
ko‘cire Kadangaren? ' ' Yanzu Sabeer Kadangare
ne ya sa ya ke Wannan ihun? Duk wannan
razana da firgitar na Kadangare ne
daqar ta samu daman korar kadangaren .amma
‘ta lura baya iya matsin kirki ma, da alama
ya.galabaita ya sha' wahala tamkar ya " jima ba
ci ba Sha, don harya canja kala .magaba lokaci
daya Nan ta sa Towel din ta .daga qadangaren ta
fitar'da shi Waje, ta yar sannan ta dawo ta; yi
Kokarin jan Sabcer waje,_ amma' ina yafi qarfinta
don haka ta ‘yi kokarin' sake .kiran Ibrahim din
tayu sa'a ya kunna Wayarsa ta yi - masabayanin
halind ake "ciki gani nan a Asibiti .na kwana,
amma na kusa isowa". ‘ ' "
Nan ta koma ta yi qokarin jawoshi daga
Toilet din ta kasa don haka ta fita ta kira wasu
Ma‘aikatan Gidan don su taimaka masa, suka sa
shi kan Gado ta lulluBeshi ta dinga kaiwa‘da
kawowa ‘a ’Wannan' halin Ibrahim ya" 20 ya
samesu bai Batu lokaciba ya yi ka Sabeer. ; "Me
ya-faru‘ ~
Nan Deeda tayi masa bayanin abindaya
faru Ibrahim 'ya so ya fahimta dalili
amman bai ce ma ta komai ba ya hau yin
dabarunsu na“
Likitoci har‘'ya yi nasara Sabeer ya farfado ya
tashi 'a firgice ya kankame ‘IbrAhim jikinsa na
rawa, ya yin daya boye kansa jikin Ibrahim
yace"Uncle ib ka kori Kadangaren nan
gashi nan yana yawo a'jikina, Uncle 1B bakaga
jikinSa ba ba kyan gani.." ‘ - , . "Yi shiru Sabeer‘,
Kadangaren ya tafi bayanan"Na cireShi". ta .fada
tana kallonsa a Ganin ya kasa 'samun nutsuwa
ta soma tofu masa Iddu'o'i tuna shafa‘ masA
harya fara samun nutsuwa
Ibrahim ya yi masa Allurar Barci, Baccin ya debe
shi amma duk da 'hakan yana firgita, sai" da-
Ibrahim yasa aka mai 'da shi Side dinsa ya - bar
wannan- Bangaren 'gaba 'daya in ba haka ba
hankalinsaba zai taBa kwanciya ba
' ' ita dai Deeda har yanzu abin na daure mata
kai». wai duk Kadangare ne yasa Sabeer ya shiga
wannan halin;
Ibrahim ya ce, "Deeda ai Sabeer haka ya ke tun
yana karami, yana‘da tsoton irin abubuwan nan,
lokacin da na ga Kadangaren na fahimci abin
da"ya tsoratashi, ina tsammanin" kwanaki lokacin
daya farfasa glass din dakinsa Kadangaren ya
shigo lokacin da' aka gyara ‘bai‘ fita'ba ya
maKale a dakin wahalan .da ya sha ba ci ba sha'
ya mai‘da jikinsa wani. iri wanda‘ wannan
yana'yin kadangaren ' ya tirgita Sabeer’
Ta kalleshi tace, "Amma Ibrahim ba maganinsa
Yana da‘ matuqar muhimmanci ' a cire masa’
wannan tsoron; kuma duk da' Sakaci da addu'a
ma. “
Sabeer yana Likita. amma. “yana tsoron irin
wannan abubuwan,
."Deeda wannan halitta ne haka Allah Ya yishi
~ Sai dai kamar yadda kika fada addu'a ne
maganinsa Wanda .muka' shagala-da yi sabo da
busy life na‘rayuwar yau’da kullum mun manta
wannan Sabeer ba shi,’ da mai masa wannan, ba
Uwa 'ba Mata ba Uba da zasu masa wannan,
kuma 'shida kansa' ba zai yi’ Ba; haka Yayarsa
na san tana masa, ‘to amma itama a halin yanzu
tana ta kanta ne, ko‘ba ki duba yanayin
rayuwar'Gidan nan ba ne?" Shiru ta yi tana
tunani. "Wannan wacce irin rayuwa; ce? Wai
dama‘akWai masu irin wannan rayuwar?
‘ Wai dama masu Kudi haka u
suke rayuwa? Dr. ,Sulaiman wanda shi ne'
Maigidan Wanda ya kamata \
ya hada kan Gidan Shima‘ yana busy da- wasu
Business din nasa 'na wasu qasashe, kullum cikin
meeting suke shi da Momi, sai su, yi ‘Watanni ba
su ga juna ba.'kumau
wai Mata da Miji -
'Ya'yan’su Mata; 'ita'tun da tazo'Gidan
bataga'ya’yan, Momi sun 20 ta gansu da
iyayensu da . 'yan ‘uwansu ba, haka ba ta ganin
’yan uwansu sun” zo Gidan ba,‘- akwai‘ dai
jama'a ta‘ can wani,bangaren, amma kowa
rayuwarsa ya ke, sannan 'Yayarsu da ya kamata
ace tana; nan; amma ,wai _ tana can wata‘ qasa
tana kula da' Business da Asibiti, Gida ba hadin"
kai :kowa na nasa rayuwar. . ‘ _ ,To mai zai'
hana Sabeer bazai yi yadda ya ke soba, yana
rayuwarsa. yadda ya ga dama ba kwaBa. ‘ ‘ '
Nan ta zura masa Ido, tausayinsa ta ji ‘ya
kamata. _ Wai dama haka ake rayuwa’a BIRMN
GAYU? suna kaWai ya tara- da' dukiya amma ba
wata‘ DANGANTAKA ba ‘ wani Sabo da shakuwa
a'tsakani." Zama tayi ta kusa da‘Kujeran da ke
kallon Gadon daya ke kwance tana kallonsa.’ ‘ ..
Ibrahim ma ya nufi daya‘dakin yace, Bari naje ya
yi wanka na fito saiki tafi.
.Tana nan zaune wurin tana tunani kala~ kala
Sabeer ya "some. motsi- a hankali ya bude ido ya
ci karo da fuskarta. ' Ya tsura ma ta. ido-yana
tuno abin da ya faru. -
"Wai. me” ye sa yanzu daga 'ina cikin damuwa
ko wata matsala Deeda ce mutum ta farkoda
dake zuwa KwakwalWarsa?
Idan yana cikin matsala ita ce mutum ta farko da
'zai‘ nufa da. matsalarsa. In yana- cikin
halin kadaici gurin. ,Deeda yake nufa_. sabeer _
me ke faruwa'da kai? Ya 'ya'tambayi kansa.
Lokacin da suka hada-ido da’ Deeda ta yi
masa murmushi, zuciyarsa ya .ji ta buga da.
Karfi, ya, dinga jin wani abu mai sanyi da dadi
na shigarsa.
Kallonta kawai yake ko‘ kifta ido baya .yi‘
Ta tashi ta matso kusa dashi. ’ ' "Sannu Sabeer".
'
LangaBe kai ya.yi kamar zai yi kuka ya
ce"Deeda ina tsoron Kar‘dangarennan, ya sake
dawowa
ta matso kusa da shi, "Karka'damu Sabeer". 'Ta
fadi cikin kwantar da murya.“ ‘Na, fitar‘da'kadang
aren ba za'ka sake ganin ‘saba.. Ka daina'
'maganarsa, "'ka" cire tunaninsa a
kwakwalWarka. ‘ ‘ - ‘ Ka rufe ido‘ ka manta ma
da-abin da ya faru, rufe ido (and imagine
somthing Beautiful)” _ ‘ ' ' Murmushi ya yi mata
tareda lumshe ido yana kallonta har .ya rufe
idon’, fuskarta‘ kawai » ya ke gani, murmushinta,
dariyarta,'tsiwarta da duk wani abu game da ita,
ita kawai yake gani a idonsa-yana murmushi
yana‘jin‘“sonta mai karfi yana ratsashi yana
binjinin jikinsa. kallonsa ta ke,‘tana ganin
nutsuwa da kwanciyar hankali a fuskarsa, ya sa
taji wani sukuni; a tare DA ita ShigOWar Ibrahim
neya ja hankalinsu Deeda ta'miqe ta ce, “Ni zan‘
koma ciki, Inna ma ba ta san. na li
fita.ba, sannan inason na shirya na wuce office
Ta kalli Sabecr ta‘ce; "Take care sai ka kwanta
ka‘huta, you need to rest
, Girgiza ma ta kai' ya'yi. Nan 'ta juya ta ya bita
da ido‘ harta bace ya mai da kallonsa kan
Ibrahim .ya mike yaji jikinsa duk ya mutu
. Ibrahim ya? kalleshi yace, "‘Lafiya
Sabeer?“Unclp‘ .I‘B’ lafiya lau,‘ just that Im so
happy, bansan me yasa nake jina yau cikin
farincikinba‘:farin cikin da nake ciki‘Yau ‘daban,
yake 'dana kullum ibrahim ya. sa mai’ ido yana
kokarin‘ karantarsa, sannan yace kozan iya jin
dalilin‘ wannan murnan ?” ban san dalili ba'Unclc
IB kawai dai ina tsananin murna". Ya. fadajikinsa
yana‘ 'fadin, Uncle/B you are so good ". , ' ,
ibrahim ya miqe yana girgiza kai ya ce "'Sobeer
baka' da dama nina wuce.
, "Uncle. [B Please jirani» zan bika ‘ni'ba zan iya
zama a nan hakabani daya".ba
Ibrahim ya kalleshi yace Ba zaka samu ka yi ta
bacci. ba
Ya girgiza kai yanzu', hankalina da tunanina da
jin dadina na can ofice
"Wow! I am imprass ’inji Ibrhim.
"Na yarda Sabeer ya'girma, zanfadawa Yayata
cewa Babynta ya girma". ’ '
sannan- ya mike .ya : shiga wanka ya shirya, a
mota daya suka fita' Ibrahim ya ajiyeshi a office
sannan ya Wucc Asibiti‘.
' Decda 'kuwa tuni‘ta hau aiki
Ya'na isa’ kuwa, ya wuce Account Section kai.
tsaye inda Deeda kd aiki ya tsaya nesa ’da ita
kadan yana ‘ hangota tana danne-dannen
Computer; wani lokacin tana magana da su, k0
wani murmushinta yana dada kashe mai jiki da
zuciya da‘ sonta’, ya sa ma ta -id0 .tamkar
wanda ya samu Tv. duk’ wanda ya xo wuccwa k0
sai’
ya gaishe shi yana mamakin me ya ke tsaye ya.
keyi anan?’Wasu' ma.sun yi_tunanin 'Badda sawu
ya yi 'don ’ya‘ Kamar wadda aka ceta daga Kai
ta kalli wurin, carab Suka hada ido, ta ‘ ' _ ‘ 'Nan
tayi: .saurin cewa "YallaBai yaushe ka zo?' Nan
ta mike ta zaga ta sameshi. "Zo mu tafi. “ ‘Ina‘?"
Ta‘tambaya, "'Kai da ~baka da lafiya,_ ina zaka?
da ka zauna a gida ka- huta bazan iya zama a
gidaba to ka'koma ofIiCe yanzu lokacin aiki ne
ina' da aiki 'da yawa, kaima 'za a bukace ka a
'office"‘ "Ni dai ki 20 k0 in ja hannunki mu je?" .
.Ta yi. saurin'nade'hannuta ta hade. fuska. . “ _.
"Banaso,‘ nan office ne mutane suna
kallonmu’"To mu je
D0le ta‘bishi'. suka nufi can nesa da offlce duk
cikin Kamfanin ne,‘ wurine na musamman don
shan iska hutawa. ‘
Nan sabeer ya .sa aka shirya .musukayan ci dana
sha kala~kala ya ja ma ta kujera.
"Zauna Deeda, please". .
Ta ’Bata fuska'kamar 2a ta yi'. kuka ta ce "haba
Sabeer me za mu yi‘ a nan, yanzu’lokacin aiki‘ ne
fa,‘. Please ka yi qokari ka’ fahimceni
. Shima 1 Ya 'lrangaBe kai‘ ya ce, 'Tlease
Deeda‘kiyi‘ hakuri ki .fahimceni, nima ina son
zama ,da ke a - yanzu mu yi hira‘ in ._yi ta
kallonki"._"What!" Ta fada cikin manaki ‘da'
qosawa. .
.. Ta ce '"Sabeer me hakan yake nufi‘?“ Me
ya~sa.-_ka cika fitina ne da’ Yarinta. .Haka
kawai da .Safen nan .lokacin’ da kowa ke aiki
kace mu'zo mu yi hira? Ka ga hakan ba Mai
yiwuwa bane" ' _ 'Ta mike za' ta tafi. Nan ya
hade .fuskar tamau yaCe'. "'To‘shi ke‘nan ki tafi
yace ba komai Ki gama aikin naki tunda aikin ya
fini tace a,a ba haka nake nufiba
. "To in dai ina da wani matsayi da muhimmanci‘
a wajenki ki zauna". , Ba yadda ta iya haka ta
daWO‘ta zauna ta ce "Gara kai you are the boss".
. . :
Tun da kinsan da haka meyena ‘ damuvwa, ’ki
dauka boss ne ya ke baki Order".
Ta ce "ka sani a trOubIe‘ ne idan Daddy da Uncle
IB suka ji, ba laifinka Za' su gani ba sai nawa". .
'
' "Me ya sa za su ga laifinki bayan' ni na l
jaWOki? Kuma ma daiga ba abin da zasu yi, .
Yanzu dai mu bar wannan', zo muje yawo mu
dawo".
.Haka ya jata suka _yi ta‘ yaWo suna. kewa.ye
wurinn, yana jin dadi ya yin da ya dauko Camera
yana ta daukanta hoto.’
Wannan lokacin -da ‘Wannan yanayi yafi kowane
lokcci dadi a rayuwar Saabccr, ya;
dinga Jin tamkar ba shi da sauran, matsala a
rayuwarsa. . ‘
Haka'ya dinga Jin tamkar yaje ya kwanta a jikin
Deeda ya rungumeta kar ya ta‘Ba rabuwa da ita;

ba shi da sauran matsala ' a rayuwarsa
Wannan ce Karo na farko da Sébcer yaji yana
son. aure, yana “son ya yi rayuwa da deeda
rayuwa ta har abada.
g *y*‘ *y* *.*
bayan sun dawo ta ce masa, "Yanzu - dai ya
kamata su 'koma office sannan ga hadari , ruwan
sama‘na iya saukowa.‘ - ‘ Sabcer ’ya yi
murmushi ya kalleta ya ce "Zamu tafi yanzu dan
.kara mana minti goma, ina jin‘dadin weather nan
Wallahi". - Nan ya lumshe ido yana ta ' shaqar
numfashi da karfi, ya. rungumé hannayensa yana
shaker iskar damina mai hade da‘ kamshin son
Deeda yana ratsa shi_. Yana jin kaunarta 'na bin
sassah jikinsa.
llah
birnin gayu
chapter11
Ya bude ido yana kallon fuskarta mai kunshe da
ni'ima. 'da ‘annuri da wani irin haske da kyau,
wanda a yau ya ga ta kara masa'. '
Ya sata a gaba yana kallo, ita kuma’tana ta mila.
Ba su ankara ba sai yayayyafi suka ji. Da sauri'
ta mike. tsaye ta Ce "Ka ji dadi ai yanzu ruwa
Zai'mana duka".
"Ruwa ba‘zai dakemu ba‘ zo mu shiga cikin nan
kafin ruwan ya -dauke". ‘
'Ba ta ma saurareshi ba ta buga mai harara ta
wuce‘da sauri da gudu—gudu ya bita yana kira,
"Deeda! 'Deeda!
K0 juyo'wa ba ta yi ba balle ta ji' me: ya ke fada,
da. haka' suka koma‘cikin Ma'aikatar, tanar
shiga‘taga an “fara' yi ma ta Congrat. Mamaki ya
isheta'.
Chairman) ne~ na~ kamfanin: ya ce ta
biyoshi, ya nuna ma ta sabon office dinta’ Wanda
yake hade da na Sabeer, ‘
Ta mai da kallonta‘ kan .Saber‘ tana masa
kallon mamaki da. alamar tambaya' ?)
Ya yi ma ta munnushi tare da daga ma ta gira
yace "Welcome to your new office! ‘Daga yau kin
zama Company Secretary
Za tayi magana ya tareta da'cewa,’ "Kar kice
komai, kar ki tamba'yi .komai-na kawoki
inda ya dace da kene, kin 'cancanci wannan '
' matsayi,”da~ Daddy da Uncle'‘IB duk‘basu da
matsala hakan‘, sun yarda da ceWa kin chancant
haka sauran ' Director’s da~ Sauran M‘a'aikata
ba Su ja da hakan".. ba
Yana gama fadin hakan ya juya ya yi ,
gaba tana binsa a baya tare da sauran Ma'aikata
suna zuwa tayata murna
" Bayan, sun watse shima 'ya koma. Office. Ta
zauna shiru tana‘ tunanin anya Sabeee bai bata
matsayi da' yawa ba kues? ita ba wani Degree ba
ba komai yaushe ta dace "da 'wannan matsayin?
Duk abin da ta ke yana"'kallonta daga office dinsa
ta,- cikiti CC. Tv" CAMERA Wanda Yaba shi
damar ganin k0 ina cikin na cikin company din
Dora kafa ya yi .akan Table. dinsa, ya harde
hannu yana‘ 'kallonta yana murmushi, yana sonta
yaji ba' shida sauran damuwa a rayuwarsa, wani
irin farinciki da ni’shadi ya dinga shigarsa... . ~ .
- , Haka yinin ranar, ta kasance musu daga
Deeda har Sabcer ba wanda ya yi Wani aiki na
wannan‘ ranar, don ita, Deeda har yanzu ~ta
kasa amincewa‘ kanta da ta karbi matsayin da‘
ba ,ta kai ta samu *ba. , '
Da ta‘ tashi kuwa haka Sabeer ya matsa ma ta
sai da ta‘shiga motarsa, a hanya ta dinga yi
masa mitar cewa ba’ta so, me mutane'Za su Ce
akansu? Ai sai a yi musu mummunan zato
‘ Ya yi murmushi cikin raShin ,damuwa-ya
ce "Ni ba ‘euwana. da mutane, damuwata a
yanxu Deeda, ce ita kadai'ke gabana“.
ta tsura masa ido na dan tSawon '-lokaci, ta lura
'yana cikin'nishadi yana kuma. maganar cikin
halin ko in kula, ba shi damuwa.
JuyOwa ya yi‘ suka hada ido ta yi'saurin kau da
kai. ita fa kallonnan da yake mata ya soma
damunta. .
Wani kallo da .ta ga yake ma ta yana damunta.
Wani abu da' take gani ' a cikin idanunsa suna
'rikitata.
Nan taji hankalinta na tashi.. ' ' ,
‘ Sumbatu ya yi tayi ma ta har suka isa gida, ; ta
yi saurin Wucewa. Bangaren‘su da wuri_, ya .bita
da kallo mai kunshe da .tSantsar s0' da‘ KAUNA.
'
Tana isa Bangarensu Wayarta ta Ciro ta kira
Ibrahim, dama tana Allah-Allah ta iso .gida ta
kirashi. .
Yana daukar Wayanko gaisawa ba su yi ba tace
"Tana" SOn ganinsa su hadu‘yanzu yanzu"._ 'lna
da aiki‘ da yawa, Please Deeda ina» , jin ma
Asibiti zan kwana yau".~ ‘— ‘ "'Toni zanzo
bata'saurari abinda zaiceba ta .ta ajiye Wayar. K0
~ Abinci ba ta'tsaya Ci'ba, ta yi Sallah ta canja
Kaya, ta yiwa Inna mai Fura sallama ta gaya
mata’inda za ta je,_»'ta fice daga gidan tan nufi
Asibiti.
A lokacin data fito harabar gidan‘ ne Sabecr ya
hangota tana 'tafi'ya da ‘sauri ya' nufi wajenta
yana kiran sunanta,’ amma ba ta ji shiba, kuma
ta yi nisa, tana fita daga gate din Gidan ta tari
Taxi a nan yayi gaba da ita. - Sabccr. ya girgiza
kai 'cikin. .takaici, ya juya da sauri'ya nufi‘
Bangarensu ya, karasa. wuein Inna mai Fura tace
masa Deeda Asibiti taje. Nan da nan ya-rude. ' .
"Ba ta da: lafiya ne?" ‘ Kafin Inna ta yi-masa
wani baya'ni ya fita‘’ da sauri ya zari mota ya
nufi Asibitin. Inna ta biShi da kallon ' mamaki
*.* .*v* *9*
dccda ta, samu‘ Ibrahim game a. office ta Yi
mamaki kwarai donta zaci'_za ta samu yana
ganin marasa lafiya ne
Sallama ta yi masa ya amsa tare da juya ma ta
baya ya ce, kema dai kin iya fitna ,sa' da ki ka
biyonj Asibitin, ba za ki iya hakura na dawo ba?"

"Ba ni' da wannan. hakurin Ibfahim wai me ke
farawa ne, na kasa fahimta? wane dalili ne zaisa
a bani matsayin da bankai ba? deeda hakane
tunda kikaga qara miki girma murna ya kamata
kiyi A'a Ibrahim, ina murna da- inda aka sani' da
na ' jin dadi a‘inda' na ke,.da nafi son inkai
matsayin da aka kaini a yanzu da gumina
kokarina". , Dceda kiyi godiya ga abin ‘da ki ka a
samu, da. godewa Allah,.kin samu abin da kike so
cikin sauKi"Na ji Ibrahim na gode Allah; amma ina
‘son naji dalili? Dole akwai dalilin yes akwai dalili
daya ne', shi ne ‘kawai kin -cancanta 'da hakan,
domin kina‘ da basira a aiki, you ur good in
business.Sannan Sabccr yana son-haka
"Sabeer yana son haka? Me yasa Sabeer zai so
haka?" .
Ibrahim ya ,juyo a fusace ya ce, "Ya isa haka! A
halin yanzu ina cikin damuwa, kar ki Kara min da
tambayoyinki. _
Sabeer na'son haka,‘ that means yana son haka,
karki‘ Sake mini‘ wani , tambaya, baya nan"
Ta tsorata kwarai da ganin yanayinsa, ba ta taBa
ganinsa cikin zafi da tsanani' haka‘ba Sai yau
’ Tuni jikinta ya hau 'raWa, idanunta Saka yi ja,
ta ji kanta na sarawa; Ba ta iya cemasa komai
ba ta mike zata-fita. «
' A lokacin' ne'kuma Sabeer ya turo Rofa ya
shigo'cikin Office din a rude. .
"Deeda! Deeda!! - Dceda!!!‘ Ba ki‘ "da‘ lafiya k0?
Ba da na jawo'miki zazzaBi ba?"
‘ Zai taBa goshinta ta yi saurin ’kaucewa,»ta
dubeshi'-a fusace cikin daga‘ murya da Bacin rai
tace "Ya isheka haka‘Sabeer! Bana son abinda ka
kemin!!
Tana gama fadin hakan ta yi tsaki ta fice daga
office din tare da‘rufo'kofar office din da karfi,
garam. '' 'Tuni Sabeer ya ji hankalinsa‘ ya ’yi
mummunan‘ tashi a ransa ya ji ba‘bu dadi. Ya
sunkuyar kai Kasa kamar zai yi kuka.
_ Ibrahim ya matso gareshi tare ‘da dafa
kafadarsa' ya ce, "Kaeka damu-Sabcer ba abin da
ya sameta kawai gajiya‘ ne da ciwon kai, na
dubatakuma na ba ta magani, ba ta 'da ‘wani
matsala, kar ka damu da abin da tace, Stress ne
ya mata yawa
"da laifinama . Ya fad'a cikin rashin jin
dadi.
"Nina matsa'ma ta yau harna jawo ruwa
ya bugeta, ga shi yanzu na jawo ma. ta
zazzaBi".~
. ‘ ’Hey! ba 'kOmai ba wani abin daga hankali
bane,‘kar ka damu Sabeer, just ka ragé shige.ma
ta, ka» daina yawan _céwa' za ka taBata k0 ka‘
kai” ma ' ta :hannuu, bata saba da wannan'
rayuwar. ba she will not like it, zAta iya yin
tunanin ’Wani abu daban ka ji"
"Na ji Uncle IB, ba zan sake'ba in dai Deeda
bataso, bana son abin‘ da zai dameta, zan je in-
bata haquri
"Ka. bari ba yau ba, yanzu- tana- bukatar hutu,
ka bari sai gobe,‘kar ka matsa. ma ta".
"To Uncle IB k0 Waya ma kar in yi ma
ta?" , . .‘ ,,’ 'Eh ka baei sai. goben .
Ya bata fuska ya ce,‘"1na son na ganni tare da'
ita- Uncle I will (Mike it) idan ina'tare da ita".
. Ibrahim ya 'yi‘ masa murmushi ya‘ ce, "Karka
damu, you Will be with her, .ba kuna tare a office
ba Tare ?
Ya- yi dariya ya‘ ce, "Haka ne, amma 'ni dai
Uncle IB sai na je'ko sau daya yanzu in gani ’ya
jikin nata yake?" ' . -
Katin. ma ya ce wani abu tuni Sabeer ya juya ya
fice daga’ Office din da sauri. __
Ibrahim ya jima yana kallon koofar d yana‘tunani.
.
Haka kawai ya ji' ba zai iya komawa Gidan ba,
gara ya zauna Busy a Asibitin ko zai ji saukin
matsalarsa
ta?"
‘ halin da 'lnna mai Fura ta ga Deeda
ta shigane' ya dameta matuka; .
Ta matsokusa da ita. -
"Deeda me ye yake damunki?"
Decda ta matsa ta‘kwanta a cinyar Kakar ta ce,
"Inna nima ban sani ba, kawai dai na ji zuciyata
‘ba'dadi ne.
Inna kin san me yake faruwa yau kuwa?"
"A'a sai kin fada'"; lnna ta ba ta‘amsaa
Nan, Deeda ta kwashe labarin abin da ya faru kaf
ta' fadaWa Inn’mai Fura. ’-
Inna ta girg‘iza‘ kai ta 'ce, ."Gaskiya ne Decda,
abin’akwai' alamar tambaya. Sai dai karki damu,
ina‘ .ga ai gaskiyarki da amanarki .ne ya’ jawo
hae aka baki wannan matsayin
Jajircewarki; Ce tasa ‘kika kai .wannan’ matsayi
Ki cire damuwa daga ranki, ki ki karbi
Aikinki hannu bibbiyu". "Na 'ji Inna, 'amma Inna
kulawar da Sabccr ke min yana ban tsoro, yana
sa' ni ,tunanin
ki me
a wani Bangaren'kuma ina ganin' ba Wani abu
bane, kawai haka halinsa yake, kar in je“ in yi
masa zatOn da ba haka' bane".
‘ "Kar ki damu Deeda, saki ranki ba komai bane
kar ma'ki sa wani tunani a ranki".
, ' "To Inna. Wallahi kalamanki ba Karamin
kwantar min da hankali sukeyi ba. sannan Inna
ina so a ciki'n Kudinda na tara na ‘Aiki na kaiwa
Baba‘ ko na siya masa wani abu";
Nan Inna ta Bata fuska. .
"Wane Baban? Baban naki da ya manta da ke, ya
Yar dake?" ' - -_ ‘
"haba Inna, ai koma‘ me ya yi shi Ubana ne
Mahaifi, don .ya yar da ni‘ ni dai ba zan yar da-
shi ba, in dai ina neman albarka' da gamawa
duniya duniya lafiya- dole» in je in da yake in
nemi albarkarsa"'
Inna_itéce, "Shi kenan tun da haka 'ki‘ke so, zan
baiwa' Tabawa'Kudi ta aika masa da su. Sannan
karshen watan nan zamu je Kauyen ki gai da’ shi
da sauran ’yan uwa"., '
Ta yi murmushi; "
"Yauwa Innata.Allah Ya barni da'ke"..
"Améen 'Deeda Inna". Ta- fada tana dariya. ‘ '
Haka Sukayi, ta hira, motsin shigowar
Sabeer ya sa Deeda ta'yi likimo ta rufe idon ta A
Cinyar lnna kamar ta yi bacci. Tana jinsa ‘da .
Inna suna ta hira. , ‘ Motsi kadan sai ya cewa
Inna, "Jikinta - _ ba zafi dai k0? Ba zazzaBin k0?"

Inna ta tayu dariya. "Ba komai Sabecr, gajiya ce
kaWai, Bacci ta ke tana hutawa."
"To '
' Ya' fada'yana‘ murmushi yana kallon
fuskarta,“ya kasa_tafiya. ‘ ‘
Déeda tun tana jinsa sama-sama har‘
BaCCin gaska ya dauketa ba ta san tafiyarsa'ba._
’ .
'haka ta 'kasancé tsakanin Sabéer" da Deeda,
ya',.dinga shige.mata da nuna mata' kulawa
qarara, ya yin da ita kuma' ta dinga. kauce'masa
Ibrahim ya dinga gujewa Deeda da tambayoyinta.
.
Sabeer kuwa yini yake ‘yana kallonta a office
wanda. a wannan lokaci ya fi masa kowanne
lokaci .dadi, ya yin da kusan aiki tare §uke yi, ta
yi .nata aikin ta yi kuma nasa, su yini tare, su yi
hira tare, bacci ne kawai' ke rabasu. Tun Deeda
tana kauce masa har' dai daga ‘baya ta sake
délenta, sabo data saba da hakan.
* V * *‘V * if y 3k V ’
SAFIYAR ranar Litinin ' ne itace safiyae ranar da
Ma’aikatan Kainfani suka tashi da ; ' yajin Aiki
akan suna son qarin ‘Albashi k0 kuma a basu
gidajen zama a kusa da Kamfani
Dr. Sulaiman k0 ya ce ba zai Kara musu
ba, sabo da bai jima da yi musu kari ba, kuma
yana ganin gidajen da ya basu ba shi da nisan
da‘ sai an musu canji. ‘ Haka kamfanin ya wanna
kusan sati ba Ma'aikata, Wanda. Dr; ‘ sulaiman
ya yanke hukuncin zai‘kore‘su‘ ya dauki wadansu
sababbin Ma'aikatan. ' idan sunqi dawowa
Haka sauran Directors din Kamfanin suka bi
bayan shawararsa, wanda shi Sabeer bai . ' So
haka ba, yanaganin’in har an koresu ba a yi
musu.' adalci h
va; sabo da da su aka kafa ' Kamfanin. '
Office din Dceda.ya,shiga.wanda:ba ta yi
mamakin ganinsa ba, don kuwa ya Saba shiga
kowanne lokaci. ‘
To amma Kuma abin da ya'ba ta . mamaki shi ne
yadda ya shigo office din ba
' tare ya yi ma‘ta magana ba ya samu waje ya
‘ .‘zauna ya yi' shiru yana tunani, SaBanin da, da
idan ya zo zai yi ta mata sumtu k0 kuma ya saka
mata ido ya yi ‘t'a kallo
~Shirunsasa da ~natsawarsa'ya daméta‘, ta
tashi daga inda fake ta ‘bar'aikin da take tar
matsa kujerar da yake zaune ya yi Tagumi, ta
durkusa a gabansa ta kalleshi cikin sanyin‘ murya
'ta‘ ce "Sabecr‘ mene ne ke damunka? ' ’
Shirunka ya dameni, ba ‘haka naSan Abokina
Sabecr ba a baya. .
.Ya kalleta ’Cikin damuwa ya ce, "Dccda
matsalana na na. Kamfanin nan ne
day Daddy ‘yace zai koresu _idan sunqi su koma
kan‘ aikinsu kuma sun kafe a kan ra'ayinsu in
matukar ana son su koma aiki sai an, yi musu
abin da suka nema. ' ‘
To 'gaskiya ni kuma ina ganin idan aka koresu ba
a yi musu'adalci‘ba. Ki duba'ki ga,.da su aka
kafa‘Kamfaninnan, da shi ne sukeci, suke sha su-
da’iyalansu da suturta su. - '
" Dazu da na shiga indasuke na yi. musu korafi,
amma da na~ji nasu sai naji ‘ai 'suma da
gaskiyarsu.- '
Haka kuma da na yi magana da‘Dadday ,shima
sai na ji -yana da gaskiyarsa. Yanzu ya dora min
‘nauyin ‘kare Aikinsu, yana so komai ya koma
dai-dai ne nan da zuwa ranar Litinin' din nan mai
zuwa, sabo "da . .lnveStors" na Kamfaninmu suna
ta janyewa, haka masu shirin Investing suma sun
fara tafiya ‘ wasu Kamfanunuwan. _ ‘Decda'ni
ban Saba da irin wannan ‘ ba, sannan ' Uncle " ib
yaqi tallafawa “ya zare hannunsa; yace wannan
aikina neba nasaba.
- Daddy kuwa ya bar komai a hannuna, na rasa
yadda zan Bullowa al‘amarin nan, wannan shi ne
ya sakani cikin damuWa da'tunani".
. Deed; tayi murmushi ta ce, "Abokina ya fara
fahimtar responsibility dinsa da sanin damuWa‘r
Wasu da matsalarsu.‘
Ka kwantar da hankalinka, ka dauki . abin
dasauqi. -'Kar ka damu komai zai tafi dai—dai
yardar Allah. Kuma Allah Ya ga zuciyarka da‘
niyyarka,’ Shi zai taimake ka, kar ka karaya, ina
tare da kai! Deeda na tare‘da kai Karfe naWa. ne'
'Meting din?" "Karfe goma sha daya ne' ‘ Ta kalli
agogon'da ke bangon office din,'"Yanzu Saura
minti talatin ke nan"; ' Ya girgiza‘ ma ta'kai
alamar eh Ya. ce, "Yanzu haka Daddy da sauran
Darector's‘ suna a (Meeting Hall) Leburorin ‘duk
sun taru"‘ .
"Karka damu Sabecr, duk da ba lokaci amma
zamu san abin yi".
, "Ban da ni a Meting din, amma zan taimaka,
_dakda ba ’lokaci mu‘ tsara, amma yanzu ba
lokaci; ina ga magana kada ya isa, magana ta
_nutsuwa da farantaWa da ’farantaawa juna
sanin darajar juna da muhimmancinsu",
,Wayar SAbeer ne yayi Kara. Ya kalleta ya ce,‘
"'Dccda Daddy ne 'Ya fada kamar zao yi kuka. ' '
‘ "Kar ka damu ta_ shirya kaje yanZu, ina ga
abin' da za a yi, ka‘yi_.Connecting dina da
Mating Room din na ga me ake, cewa mu dinga
magana a'Waya, kasata-a Kunnenka, insha Alahu
komai zai 'tafi daidai". ' _
' Karfe' sha daya’. suka' hadu aka fara Meting,din
suka' kasa shawo kansu
Deeda dake hangensu kuma tana jinsu, ya yin
data lura Sabeer‘yana cikin rudani, yana kuMa a
tsorace
tace"Kwantar da hankalinka Sabeer ka nutsu ka
maimaita duk abin da na ce.‘ Sabeer ka yarda da
ni?" Ina kallonka in but ka yarda‘ dani ka girgiza
kanka zan fahimta. ‘
Jin haka yasa ya‘girgi‘za ma ta kai.
"Alhamdu lillahi, yanzu" kamaimaita abin da
zan'fada‘maka..‘_ -
Guri ya, yi tsit, Sabéer ya mike ya fara magana. "
- ' "Na ji duk abin ,da ku ka ce, daga kowanne
Bangare
Ni dai' a ganina 'da hangena, kamfanin nan ya
kai wannan matsayin da nasara
ne sabo da Ma'aikatansa, ’ba, don-mu masu
Kamfanin ba, sabo qo‘karinku da jajircewarku,
Zuciya' daya tsakani da Allah, don haka dole mu
durajaku kuma mu girmamaku, kuma mu yi muku
godiya;
A ganina. dukkanmu. matSayin (Family)daya
muke, 'yan uwan‘juna, DANGIN jUNA,‘ .aduk
lokacin da Kamfani' ke cikin matsala taeuwa ya
kamata muyi mu‘cetoshi, Yadda zamu' gyara
A halin yanzu muna so ku bamu hadin kai mu
samu invistors su daina, janyewa, . ku‘ma mu
samu masu Investing'idan kamfani ya habaka aka
samu riba, insha Allahu za mu yi muku yadda
kuke so kamar yadda muke so. ‘ ‘
A yanzu ina fatan kun fahimci maganata?” ‘
_ Tsit! wurin ya yi. Shugabansu ne ya mike ya ce,
"Mun ji .bayaninka, kuma mun’ ‘amince. Bamu
san cewa Kamfani ya daukemu da daraja hakaba;
bamu yi zaton Kama ya san muhimmancin. mu
ba sai yanzu.. “
' Mun yi matukar farinciki dawannan ,bayani
kuma muna- tare da Kamfani dari bisa dari
: 'A'shiryc make do mu bawa Kamfani lokacin da
‘ya nema, muna godiya da sauraron kukanmu’ da
kukayi'. Mu kUma “muna tabbatur muku da .cewa
za mu koma bakin aiki ba tare da bata lukaci ba.
A karshe muna dada ba da hakurin rashin jituwar
da muka samu . Sabeer ya yi murmushin jin dadi,
"yami qe
tsuye yana dubansu yace"Mu ma muna godiya da
wannun guyon baya da hadinkan da ku ka bamu.
Allah Ya taimakemu Ya taimaki Kamfani, ya
barmu tare". Kowa da ke Wajen Ya amsa da,'
"Amin". " Bayan Sabeer ya 'koma ya zauna, .sai
jagoran churoma Mallam Sule ya mike ya yi,
Sallama, suma ragowar‘ Leburorin suka'mike
bayan sun gama fita Wajen‘ya yi tsit Wannan ya
kalli wannan, wancan ya kalli Wancan. ': Duk
abin da ke famwa Dceda tana can daga office
dinta tana kallonsu, marna ya cika mata" zuciya
sabo da samun nasarar Sabeer Nan sukai mai da
kallonsu gareshi, 'Mataimakinsa, yace, "K0 za ka
iya ‘yi mana bayanin_ abin da ka yi yanZu, me ye
:ma'anar hakan?" ‘
mu koresu, in wasu sabbi su'ka zo kafin su ganc
aiki sai kamfani ya yi asara wanda ba za mu so
hakan ba.
Mu bisu cikindabara da hikima yadda za su yi
mana abin da mu ke so". "Wow! '.' Daya daga
cikin 'Directors' din ya fada. ,
"(What a smart move)
Daya daga'cikinsu ya ce,- "Sati‘guda kenan muna
fama dasu amma gashi yau ka yi maganin
matsalar lokaci gUda". '
Nan fa suka yi ‘ta yabon'sa suka watse suna
murna, mahaifinsa ya taso ya matso kusa da shi
ya kalleshi, hawayen dadine- suka cika masa
idanu yace "Sabcer yau“ ka birgeni ina alfahari da
kai. Oya, give me a'huge
Fadawa jikin mahaifinsa yayi yana maena, shima
bai hakura ba hawaye 'yaji na zubo mai yace "I
love you Dad. [promise to Work hard); Ba za ka
sake samun matsala da ni ba
'Wel done Sabeer. Allah Ya taimake ka, Allah Ya
yi maka albarka, gobe Yayarka tanan kan hanya
murnar ganin Sabeer, sosai zata ga canji, Sabeer-
ya kara girma,- Sabeer ya’ zama babban
mutum, interligent
Sun rabu cikin‘ farinciki da kaunarjuna irin ba da
da uba, inda Mahaifinsa ya yi masa alk‘awarin
baashi duk abin da yake so, ‘a rayuwa muddin
dan adam na‘ iya' ba‘wa mutum da gudu,. da
murna Sabeer ya fita' ya nufi office din deeda da
gudu yana kiranta". ' "ddeda! DdddaH Docda!!!" '
~ Dama' .tayi tsammanin hakan, ta yi dariya tace
"Wow! Abokina ya dawo; cikin nasara‘ Nan suka'
kWashe da dariya gaba dayansu sannan saka
nemi' Wurin' zama suka fuskanci juna, ya soma
yi mata‘wannan kallonda bata Son. . Yana cikin
tsananin faeinciki ya ce, "Dccda na ‘gode,
ya ce, "Dccda ban San ya zan yi in fasalta miki
murnar‘ da nake cikibA
Ya kalleta; "in fada miki wani abu zaki yarda da
ni‘.’.toki yarda gaskiya na'ke fadi‘?" Ta yi
murmushi tace;_"Kwarai Sabccr".
Ta, yi murmuShi gami‘ da kwantar da kai
:Na yarda da'kai Sabeer. 'I trust u
"Deeda ki yarda a Wurina you are the best, a
wurina yanzu’,’ rayuwata ita ce deeda, kuma
Dccda ita ce rayuwa, Dccda itace farincikina,
Dccda ita'ce rayuwar Sabeer deeda ita.cc
farinncikin‘ Sabccr, Dccda ita ,ce zaka gani ka
gane Sabeer deeda ita‘ ce (Identity) na ,Sabeer
don Allah Dccda karki'rabu dani
hawaye ya gangaro masa
"deeda plesease don't leave me sabeer
Ya tsinci kansa a cikin tsananin son Deeda wanda
ya so yafi qarfin zuciyarsa, ya dinga jin tamkar
yajawota ya hadiyeta akoda yaushe
ji yake tamkar ya jaWota ya‘rungUmeta ya
'kwana'a jikinta ya kwada mata irin tsananin‘
'son da yake mata, ya kwantar da kai“akan‘
kujera' yana‘ fidda numfashi sama-sama yana
kallonta .yana shakar iskar dake hudo sassanyar
qoramar dake cikin zuciyarta
"deeda kiyi alkawari ba zaki kyaleni’ba kiyi_ min
alkawarin za’ki kasance da ni har’ abadan
Ya fada muryarsa kasa-kasa cike da rauni da
kuma shaukin so ' ' ' ‘ .
~ Ras! Ras! kirjinta ke bugawa Kalamansa sun
firgitata, sun rudata, hankalinta ya tashi. . , ‘ ' ' "
' '
Shike nan abin da take gudu ya' faru, Sabeer
sonta ya keyi..
zufa taji ya Fara keto mata ta mike, "Ba zan bari
haka ta faruba da sauri ta miqe ta fice shima ya
mike ya bita.‘ . " _ "Dccda please tsaya, kar ki ‘
kyaleni
Ba ta saUrareshi ba, kafin ya ankare ta Bace
'masa. hankalinsa' ya. yi mummunan‘ tashi, duk
abinda sukeyi lbrahim najinsu kuma
yana'kallonsu, dama_ yayi.zaton Sabeer ya fara
son Dccda .tun ba yau bA
" Hankalinsa ya tashi da abin da, yaga ya faru.
Yanzu me ita yarinyar' deeda take nufi Shin ta
yaya, Zai
soma controling din Sabeer 'da wannan; sabon"
matsalar data kunno kai"?
"Ya ‘_ Allah!" . Ya 'fada“: cikin damuwa.
ah shared a profile .
birnin gayu
chapter12
hankalin Deeeda ya kara‘tashi ganin‘ ibrahim bai
dauki . Wayarta ~ba_ .har' ta‘ " tsinke.‘ "Ibrahim
ka'dauki wayata, please inason magana da kai".
Ta fada cikin. damuwa.. '
Data sake bugawa sai ta‘ji an kashe gaba daya,
ta ‘wuce kai tsaye ta cewa lnna zata. wuce
gidan’Tabawa kar ta. fadawa Sabccr inda take
"lfy yadai Deeda‘?" lnna_ta DA irin yanayin da
take ciki na damuWa. _
"Inna zan fada—miki. komai idan‘ na dawo yanxu
bana son Sabeer ya sameni". AI ‘ Bata jira tasake
jin’ wani abuba ta fice'daga dakin ta bar Inna a
tsaye cikin damuwa da- tunani
'deeda na fita ta tari taxi tace ya kaita ‘Asibiti
haka nan bata fasa kiran Wayar Ibrahim ba
Amman a kashe har ta iSa ‘ ASibitin,akace mata
'baya nan,ta jira'shi na tsawon lokaci
wata Nurse take fada‘mata cewa'w
yau fa Ibrahim ba zai dawo ba sai dai gobe. zai
dawo
hawaye ya zobo mata
"Ina zan Sameka Ibrahim?
Ya zama dole ka’san’me ke faruwa,.ka Sani bana
son Sabeer Ban 'taba son Sabccr ba, kai; -nake
so
Ibrahim ‘tun farkon haduwata da kai ban san
lokacin da ‘zuciyata ta. kamu da sonka ba, duk
abin' da na yiwa Sabccr na yi ne sabo da- kai, na
jure dukkan wahala da Wulakanci sbd kai. . :
Bana Son Sabccr, kai' nake: "so." ,
Ta fada hawAye na zubo mata a idanunta.
"Ina ka ke Ibrahim?" '
Nan ta mike cikin Bacin rai ta bar Asibilin ta
sake; hawa Taxi ta nufi gidan Tabawa.
Ibrahim kuwa, sai daya tabbalar da deeda"ta bar
Asibitin "Sannan ya fito daga 'office dinsa ya‘
yiwa-wannan nurse din godia sannan
ya juya ya koma office din ya kulle kansa, ya
:‘bara tunani ya mike a-‘doguwae kujera gamida
dafa kai ya rasa ‘mekeyi-masa dadii
Ya tsinci kansa cikin wani irin yanayi mara dadi
kwakwalwarsa ta ‘tsaya,.»ya rasa ta ina zai .fara
tunkarar matsalar, .komai yi masa zafi.
-A Mota deeda ta sake kiran layin' Ibrahim ba
‘iyaka amma' har yanzu a kashe Wayar'taga
Wayar Sabeer sai shigowa take ta kasa dagawa,
baya
da~ abin da zata iya fada masa; karshema'
kashe Wayar tayi ta fashe da kuka~ -a haka ta
isa gidan Ta-bawa. , ganin yanayin DA take ciki
Tabawa ta matsa mata da tambaya. . . ‘ -
+++++++++++++++
a'BIRNIN gAYU kuwa tuni Sabccr ya
haukace musu da_neman_ Deeda, yaje wajen
lnna' yana 'mata kuka akan ta .fada masa ina
Deeda Take
'lnna dai abin kallo ya ‘zame mata, tawani
Bangaren ’kuma tana mamaki, tana kuma godewa
allah
Ashe; akwai namijin da ‘zai nunawa Deeda irin
wannan soyayyah Lallai Wani jinkirin alkhairi ne
A yadda ta ga Sabeer tamkar' wanda Aka ce ya
rasa komai a duniya, .har side din Momi yaje
neman Dccda, daga karshe yama fita ya fara
zagaye ‘unguwar yana nemanta amma bai ganta
ba‘
wajen Inna ya koma yana mata magiya gamida
kuka akan ta nuna masa inda deeda take inna taji
tausayinsa tace"Sabeer kwantar da hankalinka
deeda ta'na lafiya, taje gidan Wata Kwaggonta ne
bata da lafiya‘zata kwana da-ila gobe zata dawo
. "'lnna Inane gidan? sabeer dare yayi gObe deeda
zata dawo in allah ‘Ya kaimu". . . ‘ ‘ "Inna deeda
fishi. take da ni":
' "A'a Sabeer na gaya maka- zata kula da
kWaggontane shi yasa bata dau Wayarka‘ba. Ka
kwanta ka huta, inta daWo ta ganka cikin
damuwa ba zataji dadiba
' Da .kyar “ta lallasheshi ya hakura ya, ’bar side
dinSu ya.kWanta, ko ruwa ya kasa sha balle
Ahinci
haka nan da kayan’ jikinsa ya‘Akwanta yana
tunanin deeda, haduwarsu‘ da rayuwar da sukayi
a tare. ‘
Wani .lokacin ya yi dariya, wani ‘ lokaci yayi
hawaye. a haka har bacci ya daukeshi.
lokaci
, wannan dare .yafi ko wanne dare wahala da
kunci a wurin deeda, ibrahim da ‘Sabeer-
« *,*‘ ** **‘
‘ . tun da sasSafe Ibrahim 'ya bar Asibiti ya
. daWo gida ya yi Wanka ya shirya. Nan
. » ya leka daya dakin yaga Sabeer.na
kwancd"rabin jikinSa~ a gado rabi a kasa;
dagaganin
yanayinsa ya San shima ya fuskanci daren jiya
"Ya tausaya masa sosai, sabo. da Sabeee bashi
da dauriya da‘ juriya akan' wahala ko kunci', duk
‘girma ko kankantar‘abu bai Wuce yasa‘ masa
kuka ba
Ya': matsa dafda shi yana shafa kansa yana‘
'kallon yadda ya hargitse dare daya, ‘ . "Sabccr‘
ya zama. dole ka jure ka- fuskanci KALUBALEN
RAYUWA. , Rayuwa ba yadda ka dauketA, takeba,
" sannan ya tashe shi, baiso katse masa bacci ba
sai dai ya San sarai Sabeer bai yi: sallah» ba,
sannan karfe goma zasu je dauko Farida a Air
Port. ‘ '
Cikin nutsuwa ya tashe shi 'ya bude ido a firgice
ya tashi da sauri ‘daga ganin yadda .ya tashi ka
san bacCi ‘saceShi ya yi. haka; ya bude baki
zaiyi magana sai kuma ya >fasa, ya nufi Toilet
Ibrahim bai ce maSa k0mai ba har sai da ’yayi
wanka hade _da Alwala ya‘yi sallah ‘ ya shirya
Zai flta. . "sabeer". Ibrahim ya kiraShi._ . Ya juyo,
Ibrahim ya matsa gareshi ya dafashi yace,' "Ka yi
hakuri na San kana fis’hi 'da ni jiya kakira wayata
ban dauka ba, daga qarshena kashe Wayae,
"Sabeer ina da abin yi a Asibiti ne"; " Ba
komai"Ya fada kansa a sunkuye. ' Ibrahim ya
kalleshi ya ce, "Yau ina-Sabeer , dina ya tafi, ba
magana ba great smile, me ya faru?" Fad'awa
jikinsa ya yi ya fashe da kuka. . Me yasa na kasa
jure rashinta Uncle ib ,' Me ta dauki 'kanta,’ ~za
ta tafi ta bar ni?‘Waye'ya ba ta-damar bata min
rai- (Who is she to Spoil my ‘ night)? - ' ‘ ‘ ' ‘ .
Ibrahim ya tausaya‘ masa, sai ~ya daure ya ‘ ’
kau da, maganar
"Ya isa haka Sabeer. Oya shanye Tea dinka, zan
kai ka inda zaisa 'ka manta damuWarka, inda Zai
saka murmusbi". ' '
Ya mike tsaye cikin sauri, "Da gaske' Uncle 1B?
Na koshi,tashi mu tafi (I really need to be hapoy
'- Nan ya.jashi suka fita, idonsa na kan side din
,su Deedi ko' zaiga’ Wucewarta ko giftawarta
amman babu k0 al‘amarta. Nan ya kau da kai
cikin “rashin jin dadi Ibrahim na lura da' shi
amma Sai‘ya share. ‘. Sabeer ya kalleshi' yace
Wai ina zamu je?"
,‘ "Kai kaikam ka jira za-ka gani"; ' Wayae?
Deeda ne 'ta shigo 'Wayar Ibrahim
.amma-sai ya :katse ya saka Wayar Silent. ' Ta
yi ta kira' har ta ji ranta ya yi dubu ya ' Baci,'ta
rasa me ya ke yi- ma ta dadi. Ta fashe da kuka'
ta kwanta da alama’ ba za‘ ta fita aiki ba, kuma
baZa ta koma BIRNIN GAYU ba. Haka Sabeer;
yayita KOkarin kauda tunani a zuciyarsa amma ya
kasa. Ya dauki Waya ya yi ta kiranta amma
kamar jiya yau ma taqi dauka.
Ya'yi Tsaki yayi ya jifr da Wayar ya kwantar dakai
dan site gami da rufe fuskarsa da hannunsa
yana tunani y
ko'wanne motsi ita yakeji, ita ya ke gani.‘
Ibrahin na' kallonsa amma bai. ce masa komai ba
dun ya san ba shi da maganin matsalarsa a
yanzu. ..
Tsaki ya ‘yi ya naushi gaban- motar yaji kamar
ya fashe da kuka... '
’ "Yi'hakuri 'Mallam sabeer karka fasamin Mota".
‘ - ’ Lokacin ya bude-idonsa ya gansu Airport,
Wani irin kara Sabcer ya saka, ya kalleshi. '
"Sister ta iso?" - . Ibrahim ya. yi darin yace Aina
.fada maka you Will bé happy". WayyO Sister". ~
Tun kafinn Ibrahim ya karasa yin parking din
Motar Sabecr ya bude murfin Motar ya fita da
sauri ya nufi inda . zai sameta. Shima Ibrahim
bayan ya yi parking ya kulle Motar ya biyoshi a
baya, ya riskeshi a hanya. . ' to, "Mallam’ basu-
sauko..ba tukunna sarkin suuri. sai mun jira”. "
haka Sabccr ya 'dinga kaiwa da kawowa cikin
kosawa, ya yin da tunanin .deeda~“ya cika
zuciyarsa da kwakwalwarsa' ba,a jimaba jirgin ya
sauka Sabeer sai raba idanu yake‘ Can k0 ya
hangota, tsananin murna: ya .rufesu, ya sa‘ka
dariya mai hade dairin'ihu yana”kira Sister
OyoyO!! itama Adariyar take tsananin murnar
ganinsu, dariya,. "Sabeer. yake yace sistér 20 mu
je Mota, sai' mu yi magana a can hannunta yaja
suka bar gun, Ibrahim ne ya‘ “tsaya ya yi
(Cleaeing) din Kayansu sannan ya taho yana
kallonsu yana murmushi. koba komai Sabeer ya
dan sake" ‘ "A baya suka zauna tare, Ibrahim na
tuqawa yace Yau dai na zama Drive"; Suka‘ yi,
dariya. Sabccr dai kwanciya-ya yi, a Cinyar
farida..Sister nayi missing dinka, sai dai kin dawo
lokacin dana ke buqatarki".Sister zaki laimaka
min k0?" Ba ta. ankara. ba -sai ji tayi hawayensa
na jika‘ta. 'Ta' dago shi da sauri hankalinta a
tashe. '
"Saber menene?"
Bai iya cewa komai ba, sai kuka.
‘ Nan Suka hada 'ido da' lbfahim ta Madubi
Ya' girgiza mata kai alamar 'kar ta yi masa wani
tambaya.
hakan‘ yasa ta fara: lallashin Sabccr kamar
wani_qaramin Yaro har suka iso gida. ' '
Daddy ya fito dakansa ya tari 'yarsa farida tare
da Momi da sauran 'yan uwansu' yana- mai
'murnar ganin 'yarsa.
Sun kasance tare daSu lbrahim ,da sauran family,
Sun sha ‘hira sosai tare-da labarai da ya shafi
Asibiti da' kuma sauran .harkokin rayuwa na‘yau
da kullum.
. Sabeer dai 'na manne da"farida har
La'asar lis‘ Sannan suka Watse kowa ya kama
‘gabansa, lokacin lbrahim ya samu damar
kiran'deeda a Waya, duk’da tana . cikin fishi da
shi amma‘ .tana "matukar son magana dashi don
maganar Sabéer na cinta har yanzu
‘ibrahim ina‘son' magana da kai"..Ta fada cikin
damuwa
‘ "Me yasa ka ke min -haka, baka daukar Wayata
kuma ba ka kirani 'ba, mena yi maka Ibrahim?" ‘
Sory Deeda ina da abin yi da yawane ‘amma dai
yanzu zaki iya samuna ‘a ,BIRNIN ' GAYU a Side
dina saiki saiki fadamin abinda kikeson fadamin
din
"ina nan zuwa‘ yanzu".‘ Ta fad‘a cikin zumudi'da
murna. _ .
A cikin 'minti kadan ta shirya tana ‘ Allah-Allah
ta isa. . Sabeer ,ya kasa zaune ya tashi ya nufi
Bangéren su Deeda' amma har yanxu. ba tata
dawoba; ” Inna ranta bai mata dadi ba
‘ mai yasa Deeda ke gudun Sabeer? ya Fita ya
nemi' wani Wuri inda ba jama'a . 'ya je ya zauna
ya hada kai da guiwa, duniyar tai masa zafi ya
rasa me ya ke masa dadi, zuciyarsa ta dinga yi
masa kuna
“ a wannan halin Farida ta sameshi. Sabccr ya
dago kai'.
'"Meke faruWa’da kai haka?" , . ‘ Ya girgiza
mata‘kai"Ba komai". , ' ' Taja hannunsa. . TaShi
Sabccr'm mu shiga ciki ka'fada min méye
malsalar, ka Sister dinka‘?" cefa 'har daki suka
shiga Ibrahim .na jinsu, ta ~dago kansa.‘ . ~
"Fada min me ne ne damuwarka?" .,
hawaye'ya'gangaeo masa ya‘ ce "Sister, “deeda
Sister nayi kokarin in'mantata na kasa". -deeda"
Farida ta maimaita' sunan _‘ Ta ‘ yi murmushi ta
kalleshi ta -ce "Kyakkyawa ce?"Ya gir‘giza ma ta
kai alam‘ar. a’a.‘ classy ce" Yasake girgiza mata
kai. , , . ,Ta yi. masa kallon mamaki
" ya tsuke fuska'yace"No Sister, amma duk da
hakan Sister, deeda ce rayuwata
Sister ki taimaka min tun jiya ban ganta ba.
duk da inason‘ ganinki da
dokin son ganinki amma da ki ka zo na kasa
murna ‘ . na‘kasa control din 'kwakwalwata
Shiru tayi' tana ‘kallon yadda Sabccr ya yi nisa
cikin soyayya, gaba daya ya canja mata kamar ba
Sabccr din data sani ba
"Deeda"; Ta fada sunan a ranta
Ta mai da~ kallonta kan lbrahiiri,_‘data lura
. shima yana cikin damuwa da matsala. Ta sake
kallon ‘Sabeér. ‘ _in . Deeda ce damuwar Sabecr,
to shi kuma Ibrahim fa? :sister Sahccr ya katse
mata , tunani. "Siste zaki bani deeda‘?" Ta yi
murmush. - . . ,"Saheer Deeda mutum ce ba Kaya
ba ita keda ikon. bawa'kanta-abinda ta ga dama"
' ' "
tana 'kula da ni,‘ kayana, .Side dina, ta dafa min
Abinci.
Sister har Karatu tana koya min, tare muke karatu
a wurin Mallam. .
Sister ko a office ita ke,kula dani,-'.she take care
of my .world everything; Sister- dole in so
.deeda.’ Sister Deeda abar‘ so ce.
Sister, kullum ina Cikin farir ciki bani, da matsala,
(she made my: world beautiful) yanzu _ kuma ta
gudu ta bar ni.‘ SiSter ya zan yi‘?" zata daWo
Sabccr, kar ka damu, zanje inga Dccda, Zan fada
mata irin sonda kanina ke mata, zan‘iya ka
komai,‘ donka samu abinda ka keso,zaka sameta
Na. gode Sister"; Ya fada cikin tsananin murna. '
Ta yi’masa murmushi. ~ "Kwanta' ka huta donka
gaji da, yawa".; Nanta dinga, lal‘laBashi tana
kwantar masa da hankali har ‘Bacci ya daukeshi,
sannan ta fito daga dakin ta samu .lbrahim a falo
yana Waya, deeda ya ke ,fadawa’«inda ya 'ke ta
sameshi. ‘ "Ibrahim". Takira sunansa. . ‘"
Ya juyo dasauri ya‘ nufota tare da batA
kyakkyawar runguma ba tare da ya ce .komai ba‘
itama rungumeshi .tayir sOsai. na tsawon lokaci
sannan ya ce, "Yayata nayi ' mising dinki sosai'
' Ta’ qara bashi kyakkyawan tace Ni kuma na yi
‘missing din mijina sosai, 'sannan kanina". . Ya Yi
murmughi ‘yace."Nima na yi rashin‘ yayata-
kuma matata. Baki san‘irin rayuwar kewa da
kadaicin da nayi ba tare da keba, ’baki san
.yadda rayuwa tayi min wahala da? kunci a
kwanakin nan ba, rashinki kusa dani ba qaramin
wahalar dani yayiba tunda kika zo na ke son
kebancewa dake in jiki ajikina amma jama'a sun
hana' yanzu na‘samu. Dan Gidan Sister yayi
bacci‘?" ' Murmushi ta yi tace 'Yanzu dai gani’
kwance 'jikin kanina Mijina, gaya min dukkan
matsalarka ina‘ tare'da kai yace
: abinda zan fada miki shine ina' sonki Yayata
Dagake ba.wata,a zuciyar ,Ibrahim wani
kyakkyawan kissing ta Kai masa sumba
‘ kafin tai sa,ar hada bakinta da nashi sukaji
karan faduwar tire a tare suka juya don ganin
mene ne.
Deeda ce tsaye a wurin ta zaro ido baki bude
jikinta 'ya‘.hau‘ rawa. Wayar hannunta ya fadi
'gumi Mai zafi ya_‘dinga tsiyaya a fuskarta,
numfashinta ya soma neman daukewa;
‘ .wayyohhhh Allah na ni deeda na shiga uku na
lalace
"Wai dama Ibrahim na da aurc, kuma dama farida
yayarsa ita ce Matarsa‘? Wayyo ni deeda dame
zanji
Wani irin sonshi 'da tsananin kiShin Farida taji
sun lulluBeta,~ lokaci guda’ taji wani abu ya
tokare mata zuciya, idanunta suka saka sukai
ja.jir
deeda Ibrahim-ya kirata. "
Hmmmmmmmmmmmmmm
yau ya kamata ace na kammala muku book2
dinnan Amman me?kunqi ban hadin kai DA
ah shared a profile .
birnin gayu
chapter13
'Dedda". Ibrahim ya kirata. ' "Shigo mana’Da kyar
ta iya daga kafarta‘ta shigo 'falon. ' Ya yi
murmushi ya ce'_"Kinjini Shiru k0? Ina 'basu'ga
zuwan Yayatane shi yasa muka kasa haduwa.
Wannan ita ce Yayata’ farida kuma Matata rabin
rayuwata, Sister din Sabecr da ya keji da ita". da
kyar ta iya bude Baki na rawa tace"Ina yini‘.’" ‘
Lafiya lau Deeda".ta fada hade da dariya. ~ Taja
hannunta tare da cewa, "zo in kalleki da kyau
Deedan Sabeer Nan ta sunkuyarda kai-
tana‘kokarin hadiye kukan da ya'ke kokarin kufce
mata" ‘ farida tace"'Sabeer baisan kyau ba da na
tambayeshi kinada kyau yace a'a. Deeda na
naji labarinki ‘a bakin Sabccr da Ibrahim, Ina yi
miki godiya gareki sosai kin kula da Sabéer da
Ibrahim duka, na ji labarin ma kece. (Suctarey)
dinsa kina taimaka masa SOsa‘i.
- Maganar gaskiya‘~ Sabccr.yana‘ matukar
buqatarki just imagine Likita da zama business
man kinga k0 hanya basu hada ba; amma sabo
da tsoron Asibiti da'Sabeer yake ya dage a
Kamfani, Thanks
deeda‘ta sunkuyar da kai, hankalinta ma ya yi‘
nisa, batajin mema take fadi
"Dccda". Ta dafata
Ta mike da sauri; tace Inna na‘ nemana". ’ ‘ .
bata saurari 'me zata ceba ta fice
‘Tana fita waje ko 'ta fashe da kuka mai
karfinngaske; lbrahim yabita da kallo yaji tamkar
ya bita amma ya kasa faridan ta lura da halin'da
ya shiga, sai___‘dai bata ce maSa kOmai ba
‘ A lOkacin ‘Sabccr ya lura yace, "'Unclc ib kamar
muryar Deeda. naji yanzu'? Sister Deeda tazo nan
yanzu ne’?" . .
eh yanxu ta fita
Nan ya fita da‘ gudu ya bita yana juye-juye ko
zai ganta. . falon ya yi tsit, Ibrahim ya kalli farida
yayi murmushi "Ina; zuwa". . ' . "To sai ka dawo
Bari nima in shiga ciki in yi shirin Sallar
Magariba". _ ~ .- ' . .
Deeda -kuwa bayan fitarta ta nufi can wani _
’lungu ‘inda ba _jama'a.ta durkusa 'a’wurin tana
wani ‘irin kukan bakin‘Ciki da Bacin rai da
karfinta kuwa, saboda Ibrahim ya mata» bazata;
tayi niSa cikin 'sonsa,. dukkan' wani- burinta,‘
Mafarkinta 'da. tunaninta na Ibrahim,ne a
matsayin ABOKIN RAYUWARTA, mutumin da .bai
taba~sonta ba,’ mutumin ,dabai ma san tana yi
ba,-yana~da' Matarsa da ya ke matukar so
batada waje 'a zuciyarsa ,da rayUWar Ibrahim. _'
"Wayyo Allah! _Y'a zan yi in‘ cire Ibrahim: a
zuciyata?" Deeda me ya.samek‘i ki ke kuka‘?’
Daman: nasan nan zan sameki
Dccda me ya sameki?" KI yi shiru ’.don
Allah'
Saheer ne, shima ya durkusa a gabanta kamar
zai ma ta kuka, ganinta a wannan halin ya daga
masa hankali fiye da wanda ya ke Ciki.
"Deeda mene ne?" ‘
Nan yakai hannu zai share mata hawaye ta bige
hannunsa. . ka Kyaleni bana so Ta fada Cikin
daga murya'.
"Kuka na ke son yi,.kar ka yi kokarin tsai dani
. "Sorry". 'Ya fada cikin sanyin murya. - ;"'Yi
hakuri _ ba' Zan ‘sake hanaki ba, kiyi‘ kukanki da
karfi tun da kina so ba zan hanaki va", Nan kuwa
_ta kara fashewa da kukan, kukan bakinciki,
kukan takaici -Yasata a gaba yana- kallo, ya rasa
ya zaiyi, kawai shima sai ya soma tayata kukan.
haushinsa ya kamata ta tashi zata tafi, ya Sha
gabanta. "Deeda na miki laifi ne.’ . ' Nina saki
kukan Deeda‘.’ Ki' yi hakuri deeda l like u kukanki
na daga min hankali"'.— "Sabeer ka‘kyaleni .da
a'bin da ke damuna", "'Meke damunki Deeda?" . .
' "Nayi rashine na yi rashin wan’da na keso, na
fahimci bai taba sonaba yana da Mata
yau na fahimci ‘kuma bani da 'fili a zuciyarsa da
rayuwarsa, don haka na ke yiwa kaina kukan
halin da ‘na tsinci 'kaina". .- ,Sabeer-ya kalleta. a
rude hankalinsa a tashe ya cé,’ "Amma Deeda ai
ina
"sonki...
‘ deeda _na., fada miki kece rayuwata deeda Aure
na keSO mu yi har [htha S-na fada maka "Sabeer
bana sonka - Ta kalleshi "Sabccr ba ka fahimci
'me nake fada bane? Na rAsa’ wanda nake
s0,hakan ba ‘zai sa in auri wanda bana so ba.
Sabccr na fada maka ban taba
sonka ba, na fada maka tunda kuma yanzu ma
na maimaita. Ibrahim shi nakeso ba Sabeer ba".
Dccda kar ki yi' min haka Dccda me nene
ba kya so a halina in canja
Babu Sabccr, your are a changed Parson shi
ya sa nafada .maka' gaSkiya,‘bana so in
ya‘udareka.
don ina ganin girmanka da mutuncinka, amma
‘bana sonka, don haka‘ka kyaleni please na
rokeka
ka rabu dani bana sonka".
‘ ,tana gama fada ta- wuce zata karya kwana
kenn suka hade da"lbrahim,»yaYin da Saheer‘ya
kasa koda
motsi, maganganunta sun tada’ masa hankali.
haka ya dinga jin sonta yanzu ya fara jinsa sabo
a ransa. Ibrahim ya tareta‘. ‘ ' ' ‘ "’Meye haka »
Deeda? Wannan wane ’irin magana naji kina
fadawa Sabeer
- Ya’ ma za a yi- kiyi tunanin haka ni’ 'dake? Kin
san tsakaninmu ,mutunci ne tsakaninmu, Likita ne
da marasa lafiya".
kwarai”. Ta amsa masa cikin’ takaici. . - 1 "Yama
za a yi na yi tunanin 'haka tsakaninmu k0? -' ‘
Saboda ni bani da Zuci'yar son ‘Namiji k0, sabo
da ni ba mutum me. rai bace
' ‘_ Lokacin da'na ke tare‘da kai. na ke yin duk
abin da kace baka tambaya me yasa na .keyi ba,
lokacin da na jure duk wahala da wulakanci sabo
da kai, duk baka tambaya me' yasa ba sai‘yanzu
da na ce ina Sonka za ,ka ce me ya sa‘? -
Ni zan tambayeka me yasa ka yi min haka Mai
yasa duk 'tsawon lokacinnan da’muka yi da kai
ba ka' tabaa fada min kana da Aure ba;? ‘
, ” Baka fadamin farida Yayar Saheer Matarka
bace meyasa kamin' haka?
Ka bari na zolayi kaina, na‘ yaudari kaina, na za
ta kaima za ka soni, na dasawa zuciyata sonka,
ya ka keson in yi Ibrahim?
Ta fashe‘da kuka. Ya ji tausayinta sosai, amma
sai ya daure ya yi ta maza ya Bata rai ya ce, "Ni
ban taBa kallonki da haka ko daukanki a haka ba,
don haka ki yi saurin cireni a ranki"; ‘
Ya ja hannun Sabeer.
"Z0 mu tafi Sabecr";
Kuka ya ke, ya fada jikinsa.
- "Uncle 1B me ya sa.ba ta sona sai kai? Me
yasa Uncle IB, ina son Deeda." ' , ’ "Na ji Sabecr,
zo mu tafi a yanzu Deeda na cikin fishi ne in ta
huce sai mu dawo mu yi magana a nutse. ’
"Ba sauran magana a tsakaninmu”. Ta fada cikiu
tsiwa
"Kamar yadda kace in cireka a zuciyata, ka
fadawa kaninka ya yi saurin cireni a nasa zuciyar
tunda na rasa Ibrahim ba zan taBa auren wani
ba, haka‘ba zan taBa sake‘ son wani ba, a rayu
har abada a haka, dama can haka na ke rayuwa,
zan koma inda na fito
Jin haka ya sa ya juyo ya kalleta ya ce "In zaki
iya tunawa dama ba ni na kawoki BIRNIN
GAYUBA
ba, Kaddara ce ta hadamu a Gidan nan, don haka
kima kanki adalci..
Kiran sallah ya katse masa maganar, ya ja
hannun Sabeer. -
'zo muje Masallaci". '
' Bai masa musu ba ya bishi, 'sai dai' ya juyo
yana kallon Deeda tana tsaye .hawaye na zuba a
idanunta, ya ji zuciyarsa kamar. wuta'
Sabee‘r ya dinga jin sabon sonta mai Karfi na
shigarta Haka ya dinga yi ma ta wani
mayataccen .KALLON so har suka bulle
.; MasallaCi suka wuce'kai tsayé'"suka bi Jam'i,
ya yin da Deeda ta. koma ciki da tsananin' fishi
da kunci da kuma Bacin' rai.
Bayan ta idar da sallar ta kife kan Sallaya tana
wani irin kuka tana addu‘o'i tana neman dauki da
saukin zuciya a wurin Ailah. '
Inna ne tazo ta eungumeta tana bata baki da‘
lallashi. ‘
Bayan Ishsha Ibrahim suka koma- ciki tare da
Sabeer yana, riqe da hannunsa. ‘
Farida ta‘taresu Cikin murmushi da dariyarta tace,
"Kun shigo? Yau namana girki da hannuna zamu
hadu mu ci kamar yadda muka saba". '
Gamin yanayin ,Sabeer ya sa ta fahimci .abin da
ke. faruWa, sai dai ,ba ta ce masa komai- ba, sai'
matsowa kusa da shi da ta yi ta ja hannunsa tare
da ja masa Kujera ta zaunar da shi’ta sa masa
Abinci.‘
"Sabeer yau Sister ta ma ka girki, fara ka fada
min ya kaji? Bari in‘ -je in kira Daddy yau tare za
mu hadu mu ci Abincin harda Momi'
Nan ta fice ta barsu; Ibrahim ya sa masa ido ya;
rasa ta ya zai bullo masa har yaga gara ya yi
kuka dayin magana ‘akan wannan shieun nasa,
Allah kadai ya san guguwar da ya binne a
zuciyarsa. ‘
Ya zura masa ido a ransa yace, "Sabeer ba ni da
abin da‘ zan maka yanzu sai. dai ka yiwa‘kanka.
Shigowar Daddy _da Momi ya katse masa tunani.
Wurin ya yi tsit kowa na cin Abinci. Dady
yayi dariya-yana yaba' Girkin, Farida,
‘qaran da Cokali‘da Plate din da Sabeer keyi ne
yaja hankalinsu gareshi. Abincin ya keci da sauri
yana kokuwa da Cokali da Plate din yana ci da
sauri tamkar wani zai Kwace 'mai Abincin.
_ Bai ankara. ba har Abin‘cin' ya kare, sai kai
Cokalin Baki ya yi yaji babu komai;-Ya mike da
sauri ya sake bude Kular Abin'cin ya sake
zubawa yana ta‘ci ba k0 sassauci.
Nan suka zuba mai ido .suna kallon ikon
'Allah
wannan ya kalli Wannan. Farida ne ta' yi- Karfin
hali‘ ta taso ta ‘zo‘ ta sa mai Ruwa _a Cup ta
mika masa, ya karBa yana sha da sauri' duk— ya
juyeshi a jikinsa, ya yi wurgi da ‘ Kofin yana
numfashi da Karfi tamkar wanda ya yi tsere.
Farida ta shafa kansa. - "
(Relax) Sabeer (Easy) daukeshi a; hankali,
kwantar da hankali"- H/
Kwantar da kansa ya, yi ‘a. jikinta, ya rikota
hawaye ya zubo masa
"Sister ya zan yi? Sister ya zanyi? Sister ina, son
in fita daga halin da na shiga, .bana son za'ma
cikin wannan hali Sister! Kirjina ciwo, zuciyata na
zafi. Sister ki taimakeni".
' Daddy ya. mike hankalinsa a 'tashe. "Sabeer
lafiyar ka? ‘ Me ke, faruWa, me ke damunka, me
‘kake
SO?" : ~
Nan ya mike da sauri ya nufi gun Mahaifinsa ' ya
fada jikinsa yana kuka. "Daddy Deeda na ke so
Daddy Deeda na ke so Daddy ka bani Deeda
‘ lna son zama tare da ita, (I like her) Daddy ina
son in Aureta. Daddy ka aura min Deeda".
Baban ya rungumeshi sosai zuciyarsa ya masa
zafi ganin dansa cikin yanayin da bai taba
ganinsa.ba
Momi ta mike cikin mamaki. ..
"Sabeer Deeda ka ke so?"
Ya girgiza mata kai.
"Deeda na keso, amma ba ta sona".
"What?" Daddy ya fada cikin zafin zuciya da bacin
rai.
"Ba ta sonka, ita waye?"
Sabeer ya kalli Daddy.
"Kae ka yi mata tsawa in ka ma ta tsawa zata
gudu ta barni, nima fada nake mata da tsawa shi
yasa bata sona, zan je in roki Allah ya huci
zuciyarta ya sa Deeda ta soni". .
‘ Da gudu ya bar Falon’ ya je ya yi Alwala yazi ya
tada Sallah cikin nutsuwa da kaskantar da kai,
cikin Sujudi ya dinga kuka yana Addu‘a yana kai
kukansa gun Allah,.yana rokon-Allah ya bashi
Dccda, . Dukkansu suka koma kallonsa ' Dr.
Sulaiman ransa ya yi mammunan baci, .
hankalinsa ya 'tashi,‘ bai taba ganin dansa a
kwatankwacin wannan yanayi ba. . .Momi ita
kanta sai da ta tausaya masa. -"Ibrahim". dr.
Sulaiman ya kira‘shih Cikin babbar muryar yace‘,
"Ina Deedan take? Ina son ganinta yanzu". -
Ibrahim Zuciyarsa ta harba. Me Daddy zai yiwa
Deeda? "Daddy bari in: kirata". "A'a". Ya tsai
dashi zan je da kaina". '' Tare suka fafi duka
. ‘ ******
' ‘deeda na ;, kwance tana kuka sai ‘ hayanniyar
jama‘a taji. ‘ . 'jikin Inna Mai fura ya hau rawa
tana tunanin ‘lafiya kuwa, ganin
shi da kansa mai BlRNlN GAYU a gabanta, hakan
ya firgitata. Mutumin da ba ta taba tunanin zata
ganshi a gabanta ba, 'duk'da k0 tana cikin
gidansa; bata da matsayin ganinsa.
zo Deeda Alhaji zai yi magan'a da ke. ' .
‘ momi ta fada lokacin data ke kokarinjawo.
hannunta zuwa‘gaban‘Daddy;' " ‘Daddy ya kalleta
ya ce "Kece deeda'?"
Ta girgiza masa kai alamar eh "Kece wacce ki ka
kai ki ka isa ki Batawa dana rai‘? . Dana gudan
zuciyata, gudan jinina da 'ni ban taba kuntala‘
masa ba sai ke"_' . Ya fada gami da nunata da
yatsa cikin tsawa yace, "Ba a yi‘ wani'mahaluki
'da' zai kwana ya tashi ya ci ya sha ya tufata ya
samu lafiya a BI'RNIN GAYU ba ya ce zai
Wulakanta gudan dana. Ba ke a qasarnan baki
daya . Ke ba ki isa’ba". . Tsawan da ya sake sai
da ya gigitata ta rude . ta tsorata gaba daya ya
cikamata ido. - Ya ci gaba da cewa, "Tun da na
ke ban ga‘ dana ya S0 wani abu haka ba, ban
taba ganin sa .cikin wannan hali ba, ban taba
ganin ya so mallakar wani abu haka ba, ban taBa
ganin (Desperation) a
tareda shi irin na yau ba. Sannan rana ta farko da
ya so abu har cikin Zuciyarsa tsakani da
Allah,"kuma bai nema da fada, tsaWa k0 karfi ba.
Don haka Sabccr zai samu abinda yake.so k0 da
kuwa kece ' - A kullum ina cikawa dana burinsa
ina ba shi ‘ abin da, ya'nema." haka'kwanaki
alkawari na ‘masa zan bashi duk abin da ya
nema, don haka zan cika alkawarina, dan bawa
Sabeer abin da ya keso, zan 'auraWa dana .abin,
da .ya keso”. ‘ Cikin dakakkiyar murya .deeda ta
kalleshi tace"Bana Son danka, don haka ba zan
aureshi ‘ba, ni ~ba Kaya bace da za ka bawa
danka, mutum ceni. mai rai ’mai Zuciya, ba
yadda, za a yi in rayu'da' abin da bana so”,, Ba
Daddy kadai ba, koWa ya yi mamakin kalamanta.
> ' Daddy ya kalleta, "Ke waye‘? ‘Yar Gidan uban
waye? meye asalinki? -zuri'arki da har ki ka
isa_'ki ’kalli tsabar idona ki fada min‘haka?" Ya yi
murmushi. Zan nuna miki isata zan aurawa dana
ke. Yanzu na kara fahimtar me. ya Sa Sabeer ke
sonki.
lallai zan nuna miki isata da‘ yadda zan bawa
dana abin da yake so; ,za ki ga yadda zan
mallakaWa Sabeer abin'daya keso Yanaa gama
fadin hakan ya juya ya tafi Ya kira MOmi da
Ibrahim yace su biyo shi yana son magana 'dasu-
yanzu, ‘sannan yace Farida'ta lallashi ’Sabeer
ta'kwantar masa da hankali ta .fada masa
gobe'‘babansa zai mallaka masa abin da yake
.so." 'Duk suka amsa masa da, "To". Suka fice. ~
Ibrahim hankalinSa ya tashi, damuWa ta
'bayyana a fuskarsa. ~ '- " Bai‘ ‘taBa zaton'
Wannan alamanein zai ‘kai' matsayin da ya kai a
yanzu ba. - ~ Suna fita Deeda ta fashe'da'kuka.
cikin kukan take cewA "Inna mu tafi mu bar
Gidan nan. Inna mu koma '"Kauye!' Inna bana son
BIRNIn ‘Inna mu
. Kakar ta fashe da kuka.
V"Gaskiyarki Ddeda, mu, tafi ,; Wannan alamari
yaban .tsoro; mutanennan za' su iya. yi... mana
komai. Yanzun nan zamu bar'musu gidansu.""'
Abin da ba su sani ba, Daddy ya riga da ya bada
ordar rufe kofofin BIRNIN GAYU gaba daya,
a sa guard ba mai shiga ba mai fita sai da
saninsa. "
Haka suka 'dinga bin Kofofin BIRNIN GAYU amma
ina ba hanyar fita, haka suka hakura suka dawo
Duk da hakan Deeda ba ta‘ Karaya ba ta nemi
Wayar Ibrahim da ya taimaka musu, amma ba
hali sabo. da yana tare da Daddi.
. Sabeer " kuwa Wayarsa ba ta 'shiga haka suka‘
rungumi juna ita da Inna suna kuka. ‘ _
* **
a can cikin Gida kuwa Daddy ’ya sa . Momi' da
Ibrahim gaba da tambayoyi
akan Deeda da asalinta da inda ta fito da yadda
aka yi taxo BIRNIN GAYU. ‘ ‘
Komai da suka sani suka 'fada masa‘: A lokacin
ya yi, Waya ya hada Ibrahim tare da wasu
mutane su‘ je Gidan Tabawa su dauketa a daren
su je Kauyen su Deeda: a dauko masa
‘Mahaifinta da duk wasu danginta in akwai su a
Kauyen.
Ibrahim dai badon ya so ba ya tafi, sai don‘
biyayya‘ da ladabi dabin umarni da ya ke
- Tabawa dai ta ga ikon' Allah, da daddaré ta ji
tsayuwar motoci Jeep a Kofar Gidanta sun- 20
sun tattarata a Mota. . '
Ibrahim ya karasa ,gabanta ’ya mata bayani. ‘
'"Ikon Allah, Wani abu sai masu kudi :da .mulki ‘ '
Ta fada a ranta. V
*********
, alamarin Sabeer kuwa bai san meke faruwa ba.
Farida, ta je ta sameshi amma bata fada masa
komai ba taci gaba da bashi Baki da lallashi. _ ' .
Daga abin ya mintsineShi sai ya tashi ya yi ta.
Sallah. ' Faruda_tasa masa ido'tana kallon ikon
Allah.
'cikin ranta taji tana sOn Sabeer .ya
mallaki Deeda, ta ji tana Son ‘Deeda ta auri
Sabccn ‘ ,-"Bana ganin damuwar‘. kowa sai ta‘
dan uwana. - '
Burina Sabeer ya ‘samu abin da yake So Sannan
Deeda alkhairi ce ga rayuwar‘ Sabcer, ita ce
Macen da zata iya kula da Sabeer
_ Mace ce kamila mai. nutsuwé Wacce abin
duniya ba ya .gabanta, Mace ta'gari.
Haka nan za ta zamewa 'Ya'yan Sabeer. uwan ta
gari wacce za ta haifar da al'umma na gari cikin
tarbiyyarta.
A cikin Birnin gayu za ta kawo canjin rayuwa da
tarbiya a BIRNIN GAYU. ' .
. "Ya ~Allah , ka. tabbatar da alkhairi
-*v* *v* *Q* '
washe gari da sassafe aka iso da
Mallam Audu da Matarsa da- wasu
tsirarun Danginsu da suka rage cikin BIRNIN
KANO. , ‘
Sun saki baki suna kallon ikon Allah. .Cikin wani
dankarérén Gida aka yi musu-Masauki, inda ba su
taBa zato k0 ganinsu aciki ba a rayuwarsu;
' Wanka' suka yi aka basu » Sutura da
kyakkyawar Karyawa.
Abinci iri-iri. Duk wannan 'hidimar' Ibrahim keyi
dasu. . Bayan sun nUtsu sun kintsa Alhaji yasa
aka kiran malam Audu dOn ganawa Ya kalli
.Malam Audu yace ,"Na San dai baka sanni‘ba,
amma bazaka rasa jin su'nana‘ba? Ba ka kuma
~San dalilin kiran da na maka ba? ‘, Naji labari
baka da wata sana'a k0 Wani aiki sai na
Zuma,'_shima‘ yanzu baka da halin yi, don ‘haka
nake son‘maka Wani habban gata in bar kana
so". " ' Mallam AudU‘ya sunkuya jiki na rawa
yace 'Alhaji ina godiya, ban san Wane irin godiya
zan maka ba, mutumin da ke cikin wahala ai
ba'zaiqi ’rayuwar dadi ba. ; ‘ " Alhaji ya yi
murmushi yace da kyau Mallam Audu. Ka ga
Wannan gidan da ka ke gani duk girmansa duk
kyansa naka ne na mallaka maka, shi halak
malak Ka yi rayuwarka da ‘iyalinka har abada a~
‘cikinsa da'sauran 'yan uwanka. , Kuma. k0
mutuwa kayi sai dai Magadanka su gaji gidan; '
Sannan ga’ tSabar .kudi zunzurutu har naira
miliyan goma zan baka ka soma kasuwanci. '
sannan ‘duk wani abu da ka kake bukata kazo
wurina kai tsaye. ,
Malam Audu da ya ji numfashinsa na shirin tafiya
don gigita ya ga kudin da- bai taBa ganin yawan
su ba k0 a Mafarki, ga dankararen Gida“
Ya mussuke ido don ya' fahimci k0" dai Mafarki
ya ke Ya kwantar da kai yana ta godiya shi.
Sannan ya ce, "Wai Alhaji meye dalilin kyautar
nan? lnba zaka damu ba". '
. Alhaji ya yi mirmushi ya ce, "Ka yi tambaya mai
kyau, .akwai dalili kwarai
Ni dai dan kasuwa ne, bana yin abin da na san ba
riba. ' ' '
Ba wani abu nakeso ba illa iyaka auren 'yarka
deeda da dana Sabccr a yau Laraba din nan nake
sonka bani. Ina fatan ka fahimci dalilin kyautar? ‘

Ni babban ‘mutum ne mai kudi da suna, mai
girma da ’mutunci. ‘
Don haka na yi' kokarin yi 'maka wannan kyautar
ne kar jama'a su fahimci halin-da Surukina ya ke
ciki na talaUCi, kazanta da rashin ‘abin yi.
Kaya komai .gashi nan, daga yau ka yi 'sallama
da lalauci". ‘ wohoho kudi kudi kudi masu gidan
gidan rana
' Mallam Audu ya washe baki yace "oho! Ashe
Deoda gidanka take Aiki?
Ai tana min aike nadan abin kashewa, yarinya
'yar albarka, ta dalilinta mun sami abin arziki. ' ,
' Allah Ya mata albarka, muna godiya Alhaji ko
yanzu ka ke so sai a daura auren". '
Alhaji ya yi murmushin samun nasara sannan ya
dubi Malam ' Audu ya ce "Amma fa akwai wala
'yar malsala kadan, ka yi kokarin fahimtar da
'yarka cewa ya zama dole ta auri dana, kuma ta
sashi farinciki, idan ba haka ba zan kuntata
rayuwarta da ma ku da na kakarta‘ gaba daya,
gara ta yarda duka mu zauna cikin ,farinciki.
' Ya mike, "dan tafia zan sa a kawo maka su ka
yi saurin fahimtar dasu
"To Alhaji an yi an gama. Ai wannan mai sauki ne
yadda ka ce haka za a yi". '
"Da kyau! Ni na tafi
Har bakin Mota Mallam Audu ya bishi yana
godiya. kamar zai masa sujjada
Ya dawo ya dinga murna yana washe baki yana
zaga Gidan ya kasa yardarwa‘ kansa cewa
wannan Gidansa ne.
"Ashe Deeda alkhairi ce agareshi ya koreta ya
wulakantata? , . - .- Shin ta ya ma zai soma
fuskantarta‘?_Taya zai soma sata har ta yarda
da ‘auren? ‘ To amma fa ba'zai‘ yarda ya rasa
wannan. dukiyar‘abanza' ba."Ni Ubanta ne, kuma
ya zama dole ta yi abin. dana keso k0 tana s0 k0
ba ta so." -
Daddy na komawa gida ya‘ cema Ibrahim yaje .ya
dauko Deeda da Kakarta ya kai ta can wurin
Mahaifinta, ya kuma tabbatar da tsaro' a Gidan
don kar su gudu. ‘"To Daddy". Ya_fada Cikin
’ladabi,’ ya ‘nufi side din su Deeda. - Lokacin '
da. ta 'ganshi ta yi tunanin taimakonsu ya zo yi,
don haka bata musa. masa ba suka shiga motar
ita da Inna suka tafi ' ' ' Tun da suka shiga
Motar kuka take, idonta ya kumbura luhu-luhu
wanda hakan ba karamin kona zuciyar Ibrahim ya
yi ba. , ' Ya ji wani .irin bakinciki da tsanar kansa
ya kamashi. Ya ji kamar ya sa hannu aka ya yi
ihu.
cikin fishi da Zafin rai tace"gidan Tabawa za ka
kaimu daga‘ nan zamu shirya mu wuce Kauye".
Ya daure fuska ya kau da kai ya
ce Ba umarninki nakebi ba, don haka zan kai
‘ki‘inda aka
umarcenida in kaiki." ' '- . "Me ka ke nufi, ina
zaka kaimu?" . ihu tasa masa amma kO kulata
bai' yiba. lnna ta sa hannu la rufe mata Baki
tace, "Deeda rufe bakinki karki‘ Bata muryarki da
hawayenki a banza, tunjiya kuka ki ke lamarin
nan ya wuce saninki da tunaninki; ' . ‘
’ Yanzu Ibrahim ihunki k0 hawayenki ba zai
tabashi ba, yanzu‘ Kaninsa da Uban gidansa
sune'kawai,a‘ gabansa".
Dole ta haqura suka iso 'gidan, ya shiga 'har ciki
ya bude musu kofa suka fita ya ja motarsa ya
tafi ba tare da ya sake k0 da kallonsu ba. '
Ya kara jan kunnen Maigadin gidan akan kar ya
yarda_ ya barsu su fita.
Nan Deeda da‘lnna suka tsaya ‘juye-juye suna
kallon ikon Allah, ba su san inda su‘ke~ ba, ba
kuma Susan me yake faruWa ba. ‘
"Nan a ina muke Inna?" Deeda ta fada cikin kuka
cikin gidan ubanki kike sukaji an fada cikin firgici
DA tashin dankali daga ita har Inna Mai fura suka
zuyo don tabbatarwa DA tantance muryar DA
sukaji shin gaskia ne kokuwa gizo kunnuwan
nasu ke musu
Hmmmmmmmmmm
a zallah shared a profile .
birnin. gayu
chapter14
deeda la kalleshi cikin mamaki.
"baba" Ta fada cikin mamaki.
Inna ko kasa magana ta.yi tsabar kaduwa. Du
kyar ta ce,‘ "Wai meke faruWa ne, me ka keyi
yaushe ka shigo Kano kuma‘?
"Ku iso ciki zan mukubayani
Kamar za su shiga kamar bazasu shiga ba, haka
suka shiga. .
Nan ya fara, yi musu bayani, ya~ kare da kwantar
da murya yana neman gafara da rokon su yafe
masa kan abin da ya musu tun shekaru masu.
tsawo da suka shige
Anan fa idon Inna ya kada,ta hau bala'i ta inda
take shiga ba ta nan take. fita ba.
Ta zageshi tas taci masa mutunCi tace yanzu ma
nadamar ba har zuci bane 'ganin abin duniya- ne
yasa ya nemeta. '
Ta ce, "Kuma duk bala'insa Deeda ba zata auri
wanda' bata soba". ‘ ‘
Nan fa eikici ya kaure yace, "inba ta auri
Sabeer ta dadi ba za ta aureshi' dan dole, gara
ma su‘
sani aure daram'ba fa shi". . ‘
Ran Inna ya" Baci, 'suka dinga sa'insa ya’yin da
aka bar Deeda da kuka kamar ranta zai fita'
"Wannan wane irin tashin hankali ne?
' Sabeer Ubansa ya saya masa farin cikinsa, ya
yin da ita nata Uban ya siyar da na ta farin‘
cikin.‘
’ Wannan shi ne. abin da ya ke faruwa a
"rayuwarmu na yau, a .duniya yanzu masu kudi
da Mulki suna amfani da talaucinmu da rashinmu
suna sayan abin da sukc so wurin‘ Talakawa. ' .
Ta Tashi tasa kuka. ‘ " ' "Shi' kenan Alhaji ya
gama da ita, ya gama
’nasara Akanta tun da ya hadata da Mahaifinta".
. _‘ "Inna ki ‘rabu da shi, ba yadda na iya".
Deeda ta fada Cikin muryar kuka. .deeda ba zan
bari ya yi miki auren dole-ba akan .abin duniya".
‘ "Idan ki ka nemi _shiga tsakanina da 'yata k0
hanata abin. da na keso ta yi Zan rabakida ita,
zan kwace'yata". Mallam Audu ‘ya fada cikin
halin ko in kula. ' .. '
Wanda wannan. maganar ya .Sa.Inna ,tace zata
tafi ta bar masa 'yarSa.
Deedan ne ta durkusa har 'kasa tana ROkona
akan kar ta tafi ta barta. '
’ Ba yadda ta iya don koba komai, bazata iya
lafiya ta kyaleta ba, haka' suka shige cikin gidan
zuciyarsu cike da baqin ciki da’.baci.rai.
. Mallam Audu yayi dariyar "samun nasara ’gami
dasa mata albarka. -shikam rayuwa sabuwa a
wajensa
**** ** .
'bayan Sallar azahar Mahaifin Sabeer da
abokansa sun hadu yaje ya kai masa manyan
Kaya _- .masu kyau'da tsadar gaske; .ya bashi
yace yasa
’ . Shi ’da Ibrahim suka. taimaka‘ .masa ya-
shirya, ya yi matukar kyau; dama can shi mai
.kyau ne
’ Sabeer ya ‘fito Ango 'sak Mahaifinsa ya masa
albishir dacewa yau daurin aurensa Deeda ta“
amince da aurensa. ‘
Wani irin‘ ihun murna yasa Ya rungume
Ubansa cikin tsananin farinci’ki.
"Na gOde daddy thanks YOU So much ka min
“albiShir din da baka taba minba a duniYa da
'gudu' ya rungUme yayarsa .yana
.murna- ’ «sister Deeda ta amince da auréna”. . "
Ya fada kan Ibrahim
_ “Uncle iB'Deeda tana-‘sona yanzu ta amince da
aurena. 'Yanzu ni Deeda keso Saboda ta. san nafi
kowa Sonta, Allah: Ya amsa‘ Addu’ata Allah- na
gode maka
hawayen ‘farin ciki ne ‘ya zubo ma Mahaifinsa
ganin farinciki da kwanciyar hankali ~a tare da
Sabeer‘ yafi kOmai‘ dadi a wurinSa.
'Ya kamo hannunSa
zo muje inda za ka ga cikar bUrinka".
Mota daya suka zauna tare da Baban naSa, suna
baya Ibrahin na'gaba, Driver na tukawa. '
Sabeer ne keta Waya yana fadawa 'Abokansa
’yan. uwansa na‘wurin Uwa da Uba, har. ya
.rasa' inda zai'sa kansa don murna, sai
kwanciya? yayi a jikin Uban yana daria yana
masa godiya.
Ba Shi “da ‘wani buri k0 ab‘
in da .ya keSo illa ya ganshi a jikin Deeda, ya
ganshi tare da ila.
Karfe uku dai-dai aka daura auren Dccda a cikin
gidangsu Wanda dr. Sulaiman- ya'. bawa
Mahaifinta, kasancewar ba ayi shiri, ba mutane
ba yawa Abokan kasuwancinsa. da wasu
kusoshin Gwamnati da ‘yan uwansa na kusane
kawai
Bangaren Dccda kuwa, Mahaifintane kawai~ sai
wasu 'yan uwansa guda biyu suka shaida daurin
auren Dccda da Sabccr.
Jama'a da dama suna mamaki, sai dai basu- da
damar magana, abin ka da masu Mulki da Naira,
kafin ka ankara manema Labarai sun cika kofar
gidan kowa da irin famhimtarsa da fatan alkhairi
.da taya murna da suke musu. _ .
haka Sabccr ya dinga jin wani irin farin ciki
tamkar ya .mallaki duniya da’ abin da ke cikinta,-
gaba . kana ganinsa ,ka san yana cikin tsananin
farinciki da jin dadi
Nan ya hadu dasu Nura da Salim suna. ta masa
tsiya sabo da tuna yadda suka hadu da Dccda da
irin tsanar daya mata ada.
Ya yi murmushi
yau zan ga Dccda a matsayin Matata: Shin taya
ma fara zuwa wajenla? :
Me zan fara ce mata? Kuka zany‘i k0 dariya‘?’ " .
Suka kwashe da dariya.
Nura ya ce "Runguméta zakayi tun da yanzu
Matarka ce" .
haka sukai ta wasa da dariya, ya yin da Alhaji
ya-kasa daga idonsa akan dansa ganin ,yadda ya
ke,tsananin mamaki, dun haka ya‘ yi niyyar‘kara
masa akan‘wanda ya‘ ke ' ' .
Sai da Sukayi sallar la'asar sannan jama'a suka
watse su kuma suka nufi Birnin Gayu,‘ inda.
Alhaji ya cewa Sabeer‘kae ya damu, zai.samu
Deedansa a gidansa da ya shirya’muSu a nan
cikin Bienin Gayu; , ' ‘ ' '
Gida ya cika da 'yan'Uwan dr SuIaiman anata
taya Sabeer: murna‘yayinda wasu ke mamakin‘
aurensa 'lokaci‘ guda, da irin tsananin ‘son da
ya‘ke yiwa matar‘ wanda har ya kasa boye.shi
ya fito karara a fuskarsa. ' _ V
‘ farida ce ta nufi gidansu Dccda kamar
yadda Daddy ya ,umarce ta, taje ta. shirya Dccda
tayi kyau fiye da ko wacce amaryah
Tare da masu kwalliya da kuma dressing ta tadi
Inna ta tarbesu ba yabo ba fallasa, duk da Dccda
batason .auren. a zuciyarta, taji dadin ganin ranar
daurin auren Dccda, wanda 'shine burinta a
zahiri‘.
' Aurcn Deeda’yaxo, "abazatar da batai
tsammanintaba'tun kafin a daura auren Deeda ‘ke
kuka har aka gama daurin auren.
Inna keta faman yimata nasiha da nuna mata‘
. ya "zama’dole ta dau kaddara ta rungumi
mijinta hannu bibbiyu, ta rungumi aurenta, ta yi
:sa’ar mijin dake matukar sonta
Ta fashe da kuka’ tana'fadin "Inna ya za,ai na Iya
zaman aure DA wanda banaso
A wannan hali farida ta'shigo ta same su, ta
fahimci halin da Dccda ke ciki, kuma abin da- ya
faru ba mai sauki'ne a gare taba',‘amma sai ta
daure taci‘ gaba da yin abin da ya kawo ta,
tamkar- ba ta san meke faruwa ba ’ .
‘gyara saka yiwa'deeda sosai, tun daga kan Jiki,
gashi, har Sutura zuwa Takalma‘
Ta fito marya sak Ta yi wani irin haske da kyau,’
duk da k0 Fuskarta ba a shafa'mata komai ba,
saboda hawaye dake zuba mata "
Nan Farida ta sallame su, sannan taja ta gefe
guda cikin sanyin murya ta dinga ba ta haquri da
nuna mata cewa, ta san ba ai mata dai-dai ba.
Ta kalle ta da kyau taga irin kukan da take, "Na‘
fahimci irin halin da kike ciki deeda,_na san ba a
miki adalci ba_, amma Dccda abin da ya faru ya
faru, ba mai canja shi. ' , ,
Deeda na ' san bakya' son 'Sabeer, amma Sabeee
na sonki tsakani da Allah da zuciya daya he is
innocent, ba shi da laifi, abin daya faru Daddy ne
ya miki, Sébeer bai‘ San dole aka miki ba
. halayyar Sabeer na san za su dame: ,ki‘,
litinannéne a kan abin da yake so. ‘ '
Dccda ba Ashi‘da laili, haka ya' girma ya' taso, «
bai san'ya‘ nemi abu 'ya rasa ba, ’bai san
wahalar” neman abu ba. .
Saboda ni Daddy da Ibrahim muna nema 'masa
duk abin da yakeso, ’kece abu na farko da ya
nema 'bai. samu a dadi ba. ‘
Deeda dan Allah ki kula da Sabccr, karki hUkuta
shi a kan laifin da banasa ba,na san na zama
mai-son kai, ~ba’ yadda zan yi Deeda, sabccr
shine rayuwarmu, farin cikin mu— ni da Daddy da
sauran family dinmu. Ya yin da ke kece rayuwar
Sabeer- . '“
Dccda' ta dago jajayen idanunta ta kalle ta, tace
"Ni kuma na wa rayuwar fa? ' . Ya ki‘
keso in yi da ‘shi? Ya kuke so in yi da na wa
rayuwar da farin cikina‘?(l‘am not that great) da
'zan sadaukar da rayuwata na‘ba da farin cikina.
akan naku in tambayeki
Zaki iya bani Mijinki, ‘ za ki iya bani Ibrahim?" ‘ '
falida ta zaro idanu tana kallonta.
' "bani amsa".
Rana ta farko kenan 'da Farida ta nemi amsar
wani abu da ta rasa. 'hankalinta ya tashi fiye
dana da
Ta kau da kai tace, Lokaci yayi da zamu wuce, na
'lura. hawayen- idonki sun daina zuba, idonki ya
bushe don haka zan gyara miki fuska mu wuce" '
‘ .
"Gyara mu wuce kun. 'riga da kun busar min
da‘hawayena ldona daga yau, daga'yanzun nan
ba za ki. sake ganin hawaye a idon Dccda ba
_ Ku shirya' zubda hawayenku dukkanku ~kamar
yadda ku ka sani' zubda‘ hawaye, yanzu
lokacinku ne, nawa ya wuce za ku ‘ga ,yadda xan
sa ku zubda hawaye zakuga yadda_ zan kuntata
rayuwar wanda- ya kuntata rayuwata
Yi min kwalliya da kyau Sister‘mu wuce Birnin
gayu, ina matukar sauri da zumudin ganin Mijina
Sabccr". ‘
Kalaman Dccda suka sa jikin Farida ya soma bari,
kamanninta sun razanata, yanayin Dccda ya bata
tsoro. '
Cikin sanyin jiki da tunani ta karaSa ma ta
gyaran suka tafi hankalin farida a tashe, ya yin~
da inna mai fura tayi kuka, ta yi- kuka har ta
gode Allah.
Ta bi Dccda da addu'a'da fatan alkhairi, ya yin da
tayi niyyar komawa Kauye‘washe gari.
Kai tsaye suka wuce gidan da Daddy ya‘ shiryawa
saber a BIRNIN GAYU,‘gidan da babu irinsa' kaf
BlRNlN GAYU.
' faridan tayi mata rakiya bar cikin daki sannan ta
filo, k0 sallamar kirki ba su yi ba. ‘
Deeda ta tsaya tana kallon tsarin gidan da dakin
da irin dukiyar da_ aka kashewa' gidan da yadda
aka tsarashi very classic.
Nan ta kifa kai ta fara tunani. . .
Bayan lssha,i Daddy da kansa ya jaWO
Sabccr ya rakoshi har kofar gidansa, farida tana
son
yi maSa magana amma ba hali sabo da yadda ta
ga yana tsananin muena da dokin zuwa ya ga
Dccda.
Ciki ta koma tana neman Ibrahim don fada: masa
abin da ya faru, amma ta nemeshi ta'rasa a
Gidan. '
Kofar Gidan Sabeer, Daddy ya kalleshi ya ce, "Ga
gidanka Sabccr, ga Dccdanka, ga farincikinka goto
ur happyness
Sabccr ya rungume Daddy yana dariya. "Na gude
Daddy, Allah Ya barni da kai Daddy".
"Amin". Daddy ya fada yana dariya.
Yace "Jeka (g0 and injouy ur self
Nan Sabccr. ya sakeshi ya yi ciki da gudu.
Daddyn ya bi shi da kallo yana dariya.
A lokacin yaji kewar Mahaifiyar Sabccr ya ce
"Allah Yaji kanki Fatima."
Nan ya juya ya tafi yana jin wani 'irin nutsuwa
da kwanciyar hankali ya bawa Sabccr abin da
ya'keso‘ .
*v* *9* *9*
tun daga falo yaji wani irin kamshi‘mai dadin
gaske mai tada hankali da kashe
'ciki Tafiya yake yana lumshe ido yana jin son
Dccda a ransa. .
Kai 'tsaye.ya wuce. dakinda ya san zai sameta.
" . " Can koya hangota a tsakiyar Gado tana
zaune Deeda ya kira sunanta cikin rudani da
SHAUKTN SO. ‘ ‘
Ta dago kai ta kalleshi. ‘Ido ya sama ta ya ga
tayi masa wani .irin kyau da kWarjini ya kara jin
ta shiga ransa ya Kara jin wani irin sonta na
shigarsa yana tsumashi.
Da .gudu ya isa gareta ya fada jikinta, yana"
hawayen farinciki yana shaKar Kamshinta yana jin
sonta na‘taBa ruhinsa, ya‘ dinga ji tana taBa
masa ' zuciya da sonta da kaunarta;
,Deeda' ina sonki? Deeda kece rayuwata": ‘ Ya
fada cikin. murya kasaskasa
Ya kai Bakinsa dab da Kunnenta yana fada ma ta
Maganganu masu' ratsa zuciya da kashe jiki yana
sauke numfashi a ‘hankali.
Ya sumbaceta a Kunne. Tsigar jikinta taji yana
tashi, kamshin Turarensa mai Ramshi da dadin
tsiya ya soma kashe mata jiki.
Bata ankara ba taji yana shafarta yayi kokarin kai
Bakinsa'kan nata,_ a take taji wani hanzari ya Zo
mata,ta tureshi da'Karfi ta mike.
Ya tashi a rude hankalinsa a tashe kamar zaiyi
kuka yace menene meya faru deeda?"
tace"Bana‘son abin da ka kemin". Ta fada cikin
Bacin rai
.Bana son kana taBa min jiki' "Deéda yanzu
munyi aure, ba kamar 'da ba Deeda'ke, Matata
ce"; ' .. , Ta kalleshi ta yi' fnurmushin takaici
tace"Ni Matarka ce, amma bana sonka kana ji
k0?" , i . "Please Dceda, karki yi min haka Deeda!
Kece rayuwata Idan' ba kya‘ son' in taBa ki ba‘
zan sake ba I Promise ba zan sake ba, kar kice ba
kyaa sona"Gaba daya ya‘ rude ya rikice. 'kada
ki~tafi ki barni".
Tausayinsa_ta ji sosai,har taji ba zata Iya aiwatar
DA niyyarta akansa ba
Ta kalleshi lokaci 'gUda har fuskarsa tayi ja, Ta
jawo hannunsa.
"zo :Sabéer zoka. kwanta". ‘
Nan ta dora kansa akan Cinyarta tana shafar
gashinsa, ya yin da'ya damke (daya hannunta ya
hada da nasa ya manna a fuskarsa. '
Tausayin‘sa taji kamar ta masa kuka, a hakan‘
har Bacci mai nauyi' ya daukeshi tana kallonsa
tana tunani. '
‘ *v* *v* *v* '
bayan Farida ta gama duba duk inda ta take
tsammani-sai dabara ta fado mata, da sauri ta
nufi Side dinsa‘ Anan ta yi ' sa'ar samunsa yana
kwance ya ‘
dukunkune’ guei' guda yana wani irin kuka mai
tada hankali.
A rude ta isa gareShi.
"Ibrahim!
Ta fashe da kuka ta dafashi. Ya juyo da sauri, ya
rungumeta. .
"Ibrahim yaushe ka fara boye min hawayenka?
Yuushe muka' fara haka da kai‘?" ‘
‘ “Bai ce mata komai ba, sai dai ta fahimci
komai ta ce, ."Na gane Ibrahim, .na zama .mai
son' kai akan Sabeer. '
Ka san najima .ina‘addu'ar“ Allah ‘Ya kawo
Yarinyarda zaka so‘, ban taBa zata abin zai zo a
haka ba, na so kwarai kafin inbar duniya in ga ka
samu yarinyar da ka ke 'so'ka aura";
.. Ya kankameta ' gami ~da cewa,'; "Ya isa
Yayata Kin san inasonki, kuma ban taba yarda
wai. don bakida lafiya‘, za kira‘su ki barba, ai-
rayuwa' a hannun Allah ya ke ‘duk da kina _da
kansa ban taBa'kawo miki mutuwa ba,‘ na san
jinyar da ki ka tsaya ki kayi _a Canada kin samu
'lafiya,‘ na ‘san- ‘zamu rayu cikin farinciki, yayata
ban taBa‘tunanin dan kin girmeni da shekaru‘uku
zan sowata ,wai in .Aure ta don kin girmeni ba
Farida, ina sonki amma abin‘ da ya faru ban s0
ya'faru 'ba, ban san‘ yaushe son Deeda ya
shigeni ba, ban San 'yaUShe na fara sonta ba, ta
zo cikin rayuwata-tamin baZata;
ba zan -iya Avoiding din ‘soyayyarta. ba, ‘ban
san yaushe hakan ya faru ba, na san na fara
Santa tun kafin'Sabeer' ya soma sonta,amm
dana fahimci 'yana Sonta 'na. danne ‘zuciyata na
Boye soyayyarta na yi kokarin .mantawa da ita da
_soyayyarta; _na yi kokarin‘Boy m'iki da Boyewa
kaina, amma yau na kasa
,da ldAnuwanta masu cike da‘ dimbin so da
kauna, idanuwanta masu cike da tambaya da
tsana a gareni suna bina sun hanani sakat
Yayata zuciyata .ta cika da nauyin sonta da
nauyin laifin da nayi mata da nauyin rashin
kunyar‘ son-Matar-kanina
Yayata ya .zan'yi in rayu da wannan'nauyin a
kaina kayi kuka Ibrahim Ta fada cikin muryar
kuka
"Kayi kuka Ibrahim ba zan hanaka ba. Ka yi kuka
nima zan tayaka
' Nan suka rungume .juna suna wani 'irin kukan
bakinciki da tashin hankali. ' ‘
tun yana jin motsin Farida har yaji shiru,ya dago
kai da sauri. '
farida' Ya fada da karfi yana girgizata. Ya daga'
hannunta gami da gwadawa yaji. Sakin hannun
yayi hankalinsa ya yi mummunan _tashi; "Ya kira
Sunanta da karfi faridaaaaaaaaa!!!" . ya rude ya
fila hayyacinsa daga karshe ya fadi Sumamme
deeda k0 data samu Sabccr ya yi Bacci a hankali
ta zame jikinta ta' sulale ta~ bar 'Sabccr din, ta
sauko falon kasa ta dauki'wata takarda ta masa
guntuwar wasika ta ajiye masa a inda zai gani. ‘
_ ‘ A Daren ta sulale tabar'BlRNIN GAYU!
Ina ta tafi?yaya sabeer zaiyi idan ya tashi bai
gantabA? shin meke faruwa DA Farida DA Ibrahim
ne?yaya zasu kare DA wannan cakudaddiy kuma
rudaddiyar DANGANTAKA?
mu hadu a BIRNIN GAYU BOO3
hared a profile .
birnin gayu
chapter15
sassanyar iskar asuba mai Kunshe da ni'ima tare
da tarin
‘ ' albarka, shi ya doki fuskar Farida, hakan yasa
ta ja dogon numfashi tare da motsawa, ta dinga
kokarin bude idanunta a hankali. Ta yi tsawon
.minti daya a haka kafin ta fara fahimtar inda
take da ‘halin da suke ciki. -
A nutse ta juya ta mai da kallon ta kan Ibrahim
da baisan inda yakeba, tuni abinda ya faru a
daren jiya ya dawo mata. Nan ta yunkura cikin
Karfin hali ta mike duk da ba ta jin karfin jikinta,
haka ta yi kokarin takawa zuwa ga' 'window',
iskar damina hade da yayyafi ya daki fuskar ta.
Hakan ba qaramin dadi ya yi mata ba, nan ta yi
Kokarin shakar iskar asubar gami da ware
hannayenta yana ratsa ta. Hakan yasa ta ji ta
samu karfin jikinta da kuma lafiyar jikinta fiye da
da.
Bimin Gayu-3________Sa’adatu Waziri Gombe ‘
Ruwan sama ne ya sauko da karfi, ta miKa
hannayen ta duka ta tari ruwan, sannan ta juya
ta nufl gun Ibrahim dake kwance, ta zura masa
ido tana-kokarin tantance wanna hali yake? Suma
ne k0 barci?
A take ta shafe mai fuska da ruwan da ke
hannunta, .hakan yasa ya- motsa tare da yatsina
fuska yana kokarin bude ido. Ganin haka ya sa
Farida ta saki murmushi.
Lokacin da ya bude ido ya ganta gabansa, ya yi
zumbur zai mike tare da kiran sunanta, ta yi
saurin mai da shi, ta kalle shi ta fadada
murmushinta gami da fadin
"(Welcome back)".
Shi dai kallonta kawai yake, ta ci gaba da
magana. . . -
"Ashe dai da gaske .ne likitoci ba, sa iya
ta'bukawa matan su, iyayen su, k0, wasu mutane
mafi kusanci da su komai? Yau na gani akan
mijina.
Lokacin da nayi dogon suma duk da ka san me
zaka yi ka farfado da ni amma
Bimin Gayu-3 Sa’ad‘atu Waziri Gombe _ ba ka
iya kayi ba, sai tsabar rudewa Ashe kana ' sona'
Sosai‘ haka?
Gashi dai' kaga. Allah Ya taimakeni 'na farfado‘
dai kaina har ‘na farfado da kai.’ ,
- to' dai ina'so ka fadamin da kai da ka ganni-
cikin yanaYi- na ciwo ka' rude, ka tsorata, ka'
rasa ~abinyi saboda' kana tunanin “wani "abu
mUmmuna zai' faru dani. Da kuma‘ni’da na
ganka‘a 'sume, na nutSu nayi'maka” abinda' ya
f1 dacewa cikin nutSuwa, na- dake don kar wani
abu mummuna ~ya faru . da kai. Wa ya fi wani
son dan uwansa ni da kai?"
. Ta karasa'maganar ‘da dariYa‘. . ‘
Ibrahim ya yi. saurin rungumé ta sosai» a jikinsa,
yace. ' ‘ _ ‘
A ,a Yayata, ' wannan lokaci da yanayi 'kina
maganar Wasa? Kin san tashin hankalin ’da na‘
tsinci, kaina jiya? Na zata,,,,,,
' "Ba abinda zai, faru Ibrahim,. Ta katSe ' shi
"Da' saura na Ibrahim, ina qoKarin
Bimin Gayu-3 ,,,,Sa’adatu Waziri Gombe 'shawo
kan lamarin nan. Duk' tsaWOn lokacin da na
sadaukar ina, rayuwa ba kai,;"saboda Kokarin
neman’ magani da lafiya ta ba zai, tafi a banza
ba. Ina addu'a, kana min addU,a jama'a da nake
tare da su Wanda suka’san me nake ciki suna
min maddu'a. Ibrahim Allah; zai bani lafiya,‘ ina
'Kokari (I am fighting 1 saboda ina. son! in samu
lafiya; in rayu da' mijina, Kanina Ibrahim, kamar
'kowaccé mace _da ke da aure a gidanta. _ , . Ina
so in rayu da Sabeer dina, Daddy
sauran' 'yan' uwa. Ina. son kaWo gyara a
rayuwar mu da BIRNIN GAYU..."..
Ta Karashe maganarda kuka. " , _Tace, "Kanina,
ina son yin abuda‘ yawa.
"Za kiyi Yayata".
Ya fada-cikin sanyin murya tare da tausayaWa
halin da take ciki.
"In‘sha . Allah Yayata, da yardar Ubangiji 'dukkan,
wani burinki zai cika. Ciwo ba shi ne mutuwa ba.
kuma wannan
Bimin Gayu—3___._____Sa"adatu Waziri Gombe
kanin naki zai kasance tare da. Yayarsa har
tsUfa, har mutuwa Insha Allah".
Nan ya" mikar da‘ita‘ gami da kwantar da ita a
kan gado ya gyara mata kwanciya.
‘ "Kina-bukatar hutu".
Nan ya Wuce, ya. dauko magungunanta; ya bata.
(juice) ta sha, sannan ya; bata magani, ya 'sa ta
a gaba yana mata murmushi tare da shafa kanta
yana kara fada mata irin Kaunar da yake mata,
hade‘da kalamai masu kwantar da hankali da
karfafa mata.- gwiwa har bacci‘ya soma
daukanta. Ta bude ido' kadan' tana kallonsa-
dishi-dishi » saboda . magun'gunan' da tasha,
masu. Karfi ne, Cikin muryar bacCi ta ce
,"'Kanina,. a duk ' lokacin da. na ga wannan
fuskar taka da wannan murmushin naka,nakan
manta ‘dukkan‘Wani Bacin‘ ,-rai" da‘ KunCin
rayuwa. Murmushiin ka ka‘dai, ‘ya ishe ni~
dukkan tsawon‘ .rayuwa-(you are' the best
husband 'ever)"-
’ Haka ta. dinga-surutai shi kuma yana
Bimin Gayu-3/////Sa'adatu waziri gombe kallonta
yana mata murmushin da take so din har bacci
mai nauyin gaske ya dauke ta Ya lullube ta, ya
mike yana kaiwa da kawowa, damuwar sa da
kuncin sa suka dawo masa sabo, ya rasa me ke
masa dadi Kowanne motsi ita yake ji da gani, tare
da‘ Kaunar sonta mai zafin gaske ke kona masa
ilahirin jikinsa da zuciyarsa.. ,
"Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un! Deeda ta yi
aure, matar wani Ce amma na kasa cire ta a
zuciya ta, sai ma abinda ya karu
"Ibrahim, me ke damun ka? Deeda matar Sabeer
ce. kanin ka, dan karamin kanin ka da ka raina
kamar danka, cikin so da Kauna tare da'
shakuwa, kanin matar ka', wacce ta baka dukkan
wani Kauna da kulawa lokacin da ba ka da me
maka duk da Karancin shekarun ta. Tun kuna
yara ta koyi halin girma, saboda maraici. Duk
yarintarta ta kare a kula da kai, a lokacin da ita
kanta take bukatar a kula da ita. kafin mahaifiyar
Birnin Gayu-3 ’ Sa’adatu Waziri Gombe Sabeer
tazo ta'bamu-soyayyar uwa, tamkar ita ta haife
mu". . v ‘ ‘
"Yayata tayi. 'fada da 'yan uwanta, ta -- samu
saBani da:mahaifinta‘saboda ta ce zata aure ni,
duk da nima ina son Farida, don-ta girme ni
da'shekara uku, baitaBa damuna ko >‘rage min
soyayyar ta a zuciyata ba. Ina son ta, ina kaunar
ta, _'ina girmama ta da daraja ta.. Bani 'da niyyar
‘sOn wata ko hada ta da wata a rayuwa ta, '
Deeda ta shi'go rayuwa ta lokacin da ban zataba
balle tsammani, kafin in ankara ta yiwa zuciya ta
illah. Wani irin abu nake ji game da ita, wani abu
da ban 'taBa jin irinsa ba, wani abuda ke kokarin
fin karfina.
“ Ta zama mallakin Sabeer, amma ba abinda- ya
'canja, kunyar .kallon kaina nake balle Sabeer,
ballantana kuma Farida. Nauyin alkhairin su
agare ni, da kyautatawar sugare ni, ya'ci in
sadaukar da irin Deeda k0 fiye.
Ya ‘Allah Ka taimake .ni. Allah Ka
Bimin Gayu-3---sa’adatu Waziri Gombe bani ikon
aiwatar da, abinda yake dai dai", - Nan kuma
ciwon Farida ya- fado masa da kuma yadda
rayuwar Sabeer da Deeda. zata kasance. Tuni'
ya. ji: ya kuma rikicewa komai ya kwaBe‘masa
ya, rasa . mafita: wannan halin
. ' ' Yaji‘ana sallah “a ‘masallaci, .hakan yasa‘ya
shiga~bayi. yayi alWala yawuce masallaci. -' ‘ -_
' f
.Kwance yake .cikin ,jin «'dadi. _da kwanciyar
hankali, da. alama‘ya‘ yi bacci mai dadin
gaske‘wanda ya jima bai yi. irinsa ba, hankalin
'Sa a kWance', zuciyarsa" cike da tsantsar‘farin
ciki da tsana’nin’ son Deeda‘ da ke ratsa‘
dukkan.ilahirin jikinSa, 'yana ratsa shi tare da
saukar masa da. wanj irin ni'ima' da niShadi a
tare dajin'dadi.-mara misaltuwa.
A hankali ya bude idanuwan sa'dake cike .da.
bacci; .fuskar sa kunshe da murmushi, ya kai
hannun. sa do Shafar
Bimin Gayu-3,,,,,, Sa’adatu Waziri Gombe Deeda
tareda bude idanuwansa,don kallon ta, amma sai
ya ji wayam Hakan yasa ‘ya mike da sauri tare:
da, baza ido yana' neman' ta, Nan'ya tSai da
idOn saf tare da tunanin sa cewa yayi qila tana
bayi, saboda' jin“ da yayi ana sallah 'Ya mike da-
sauri', 'Yayi'lattin zuwa sallah-har'an kusa
idarWa; ya akai yi Deeda bata tashe ni ba?" ' . '
Ya' baWa' kansa 'amsa, _"qila itama lattin'tayi". ‘
ya Fita ya ya'nufi dakin da aka ware nasa,don a
dakin-Deeda suka» kwana, Tunanin da ya yi tana
(toilet) yasa shima ya' nufi’(toilet)) din dakinsa,
'ya yi alwala cikin hanzari, ammakafin ya foto ya
ji har anyi~ sallama, don 'haka yayi'sallah; a
dakinsa' kawai.‘ " ‘Bayan ya‘. idar ya fita zuCiyar
sa cike‘ :da nishadi,; tare da "dokin son ganin
Deeda, wanda ba. tare suka kwana ba.‘ Shi dai
yafi Son ya yita ganin Deeda, kuma
Birnin GaYu'3,,,,, sa,adatu waziri gombe yana
manne da ita a kowanne lokaci Wannan Shi ne
abinda yafu masa kOmai dad1 a raYUWarsa
Yana shiga ya tarar da dakin Yadda ya barshi,
hakan yasa yaji.hankalin sa ya soma tashi, ba
Deeda a dakin ba alamar ta.
Bayin ya nufa kai. tsaye ya .bude, wayam, kuma
ba‘wani alama na anyi amfani da (toilet) din,
komai a bushe.
Zuciyar sa ya ji ta harba, ya fito dan ya gama
duba sama kaf'ba ita babu alamar ta. Nan 'ya
sauko qasa, nan. ma ya gama binci‘ken-sa,’duk
wasu falo, kicin; dakuna‘da (toilet). na gidan
zuwa harabar (area) dinsu, amma'batanan,
hankalin sa yayi mummunan tashi.‘
"Deeda.Ya Shiga Kwala mata kira da karfinsa,
kuma‘a rude.'
Ya sake komawa saman dakin ta;
Bimin Gayu-3 ,,,,Sa’adatu Waziri Gombe
"Deeda, ki fito, please in ma wasa 'ne bana so,
ki‘fito in ganki. Na san kin Buya ne don ki ga ya
zan yi? Na san dai yanzu kinga yadda na dawo,
'na birkice a cikin kankanin lokaci. Kin 'san.
Sabeer bai da wata ’ farin ciki da kwanciyar
hankali in ba ke, please Deeda ki fito,‘ na san
wasa ki ke".
. Tuni idanun sa suka kada sukai jawur,‘ abinka
da‘farin mutum, farin ma Kal, hakan ya sa fuskar
ta rine tai ja sbd tashin‘hankali.
Ganin cewa da gaske Deeda ba ta dakin 'ya_ sa
ya shiga neman Wayar sa, ya sake“ saukoWa
falon kasa, ya shiga laluben waya‘ da bai san ma
inda take ba. 'A nan ya ci'karo .da' Wata farar
takarda' Wanda ta dau hankalin sa akan table.
Nan yasa hannu ya dauka. ‘ ’
SABEER;
Ya ga an rubuta da manyan harufa, hakan yasa
ya ji bugun zuciyar‘ ‘sa »ta tsananta; ya kasa
budewa._
‘Ba k0 shakka ya gane rubutun Deeda
‘ "Me hakan yake nufin" ' Ya fada 'a tsorace. '"Ba
dai Deeda..’." Sai kuma ya ‘yi shieu A'a; ba
abinda nake tunani bane..;Nasan Deeda bata bar
gidannan ba - Haka‘ ya sa wa takardar‘ido ya
kasa bude ta, saboda tsabar tSananin fa'rgabar
me ; zai tarar a_ ciki? Daga karShe dai ba shi DA
zabi sai ya bude don' sanin abinda Deeda take
nufi. SABEER ' ' Dak da‘na san zaiyi wuya ka
fabimci" abinda zan fada maka‘, amma zan fada
maka ko’AIIah Zai-sa watarana ka fahimta.
Sabeez; -nabar BIRnin GAyu ba duniyata bace, ba
rayuwar' BIRNIN GA k0 daya a tsarina zanje na
nemi dai dai da, tsarin rayuwata.‘ "
Ina so ka zauna ka daure kayi dogon nazari da
tunani' akan Deeda, "Wato Shin son Deeda kake?
Shin Deeda abar sonka ce? Abar "faunar ka ce?
K0 dai Deeda Wata rigimarkace da fitinar ka,
wacce kuka saba a ko wane lokaci? ‘
In har Deeda fitinar kace. Wanda in kaso rigima
sai ka same ta kamar yadda ka saba samun duk
ibinda ka so 'a rayuwarka sai ka Samu, ‘kai ba
zaka yarda da‘cewa akwai abunda zaka nema ka
rasa a rayu warkaba, to wannan saidai kayi
haquri sannan inason idan ka rubuta takartar
sakina kakaima kakata ita tasan inda zata
sameni
wasiqar Nada yawa karmu bata lokaci ,Da kyar ya
iya‘ kai Rarshen wasikar, hankalin sa ya yi
tsana'nin tashi, rudani. tare . da tsoro da wani
irin firgita‘ ya. bayyana» a fuskar sa,; idanun sa-
Suka‘ kada. :Ya yi iya kokarin sa. ya
.zubda'haWaye ya gagara. Zuciyar tasa ~ta
dinga masa Zafl da Wani irin zogi. ' " '
Lokaci _ na_ farko. kenan da ya taBa tsintar
kansa a wannan yanayi na‘tsanani' da
tashin‘hankali a Wurin sa.
‘ 'Wani ' irin ‘ bikin ciki ya lulluBe‘ shi, wai duk
’irin tsananin' son 'da yake .yiwa‘ Deeda tace wai
ba so bane? - ' .
"Deeda ba ta San meye so ba, bata san me
nakeji.
'A~lokacin ya samu wasu hawaye masu zafin
gaske'suka' zubo masa.‘ '. "
"Deeda baki san abinda nake ’ji game
da ke me‘tsanan'i ‘da‘ ‘zurfiba bare, ki san-
abinda nake ji game da ke
da zafi bane. A halin' yanzu, ciwon abinda nake ji
na tafiyar'ki zai iya' kashe ni in naci gaba da jin
haka. Ba zan iya jurewa‘ ba".;
"ba dai Deeda ta tafl inda ba zan sake ganin ta
ba?" . d
Wannan tunanin' ya Kara furgita shi da tsorata
shi, saboda shi' a- wannan _lokaCi ya riga da ya
mayar da' Deeda fayuwar sa, komansa. 'Ji. yake
shi ba zai iya yin komai ba in ba tare da Deeda
.ba,' yana ganin duniyar Sa ta zo karshe. _‘ '
A rude ya fita yana rike da takardar,'- ya fito
daga (area) dinsa ya‘ rasa ma ina-zai yi? Wurin.
mahaifinsa ne k0 yayar sa da Uncle 1b,? Shin wa
yafi biya masa buKatar sa cikin gaggawa a
’tsakanin‘ su? '
A take Kwakwalwar ,sa ta ‘ba shi mahaifin sa,
don haka ya nufi Bangaren sa yana kiran sa
a‘rude ‘da Karfinsa. -
"Daddy! Daddy! Daddy! 1‘"; ‘ '
A dai dai lokacin Ibrahim ya fito daga masallaci‘,
don ya jima yana masallacin yana
karatu; tare da addu'o'i. Ganin' ruWan sama na
shirin Sake Saukowa ya sa ya fito, lokacin ya
hango Sabeer.‘ Tsananin mamaki-ne ya kama
shi. Sabeer- a wannan lokaCin yana Kwalawa“
Daddy kira, lafiya kuwa?" ‘ Binsa ya"yi da sauri,
ya 'jawo'. Shi'. Ganin’sa a rude, kuma‘ a firgi'ce
ya tsorata shi. Sabeer, lafiya? Ka ga wani abu da
ya ,firgita ka ne?" "Uncle Ib Deeda', Deeda...'.'. .
."Me .ya saamu Deedan?" ' 'Kawai' sai ya fashe
masa da kuka: kamar Wani" yaro, ya fada
jikinsa.‘ "Uncle Ib ka taimakeni, Deeda..‘."'. Tuni'.
-_shima Ibrahim din; ya rude, a tunanin isa wani‘
abin ne ya samu'Deedan. Jan shi ya yi,' "zo mu
je, meya samu Deedan?" " ‘ . Da kyar Sabeer din
ya ‘iya miKa masa takardar,‘ ya”. .karBa 'da
,sauri ‘ ‘ya fara
karantawa,
Hankalin ,sa 'shima ya tashi matuka, bai taBa
zaton k0 tunanin'Deeda za ta iya guduwa ba. '
Shin rashin son da‘ take 'yiwa , Sabeer har yayi
tsananihaka? Shin ta yaya zan’ soma taron
‘wannan sabuwar matsalar?. Tabbas komai zai
rushe, tafiyar Deeda zai ruSa duk ginin da suka
jima suna yi. ’
"Ba zai yiwu ba
Ya fada a 'ransa. ,
. .. "Ya zama dole in nutsu in san 'hanyar' da
zanbi da Sabeer, 'yanzu ,za'i iya ta da hankalin
kowa a BIRNIN ‘ .GAYU, 'musamman Daddy da
Farida. Zai daga hankalin: koWa, ba BIRNIN
GAYU‘ kadai ba, ba mutanen gaei 'da hukuma
kadai ba, har Deeda da mahaifinta da mutanen
Kauyen su sai ya musu rashin mutunci, wanda
hakan ba zai musu kyauba". .
Tashin hankalin da Ibrahim ya 'hango “ ya
matukar firgita -shi,' ya .zama’ dole ya
nutsar ‘da Sabeer kar ma mahaifinsa'ya kai ga
jin abinda yafaru
Cikin dabara da wayo ya ja shi zuwa nasu
'Bangaren, ya ’ ja shi inda Farida ba za ta ji shi
ba, ya rufe kofar yaddah, ya tabbatar da ba mai
jinsu yayin da Sabeer' ya birkice masa. K0 su fita
neman Deeda, k0 su je su fadawa Daddy ya
sanar da :hukuma su fara neman ta.
Ba yadda Ibrahim bai' yi da shi ba ya nutsu‘ ya
saurare shi ya Ki, yace sam shi kawai a fita a
tafi. Ya dinga murda Kofar yana buga' ta, yana
masa bori kamar wani yaeo dan yaye. Sai da
Ibrahim din ya daka masa tsawa tare da jijjiga
shi,,sannan ya yi shiru. Fuskanan tayi jawur,
idanun sa sun kumbura. ' ' ' . ,
Ibrahim ya kalle shi ,da' kyau, kansa sunkuye,duk
ya yi kalar tausayi da wahala, ga Kunci da wani
irin shaukin‘ son Deeda a tattare da shi.
Tausayin sa ya ji sosai, ya ce
"Haba Sabeer, dubi yadda‘ ka ‘mai da ka-
ka,"akan me? mace?_Akan Deed: wacce ba ta'
sonka? Wacce bata damu da Santa ba?" ‘
., 'Hakan' ya sa'Sabeer ya dago kai'_ya kalle Shi
da manyan idanunsa da suka' rine;
Ibrahim ya ce "Kwarai,‘kalle ni‘ da kyau,‘ Deeda
ba ta ma san kana son ta ba.: Ka karanta
wasiqar ta, 'amma da Alama ba ka fahimci‘me
take nufi ba. Me ta ce maka? Ba son'Deeda kake
ba,. Wannan- ba so bane, fahimtar kace,
rigimarka ‘ce, kusancin ce; abotar
kuce’ .yasa'kayi tunanin kana sonta., -
Sabeer,,in har wacce kake so, so na hauka, "na
fltar hankali.bazaka ka iya tabbatar mata kana
son taba, in har son da kake matar-bai kai ‘
wanda .zai tabbatar mata kana Sonta’ba,“
maganar itama ta so 'ka har'kuyi' rayuwar aure
ai" bai taso ‘ba‘
‘ In har Deeda ba tasan kana son ta ba, ba ta
yarda ma sonta kake' ba, to’ ba. ka da
(right) akan‘ Deeda. Baka da Wata dama'akan ta
da har za 'ka 'zo-ka‘daga mana‘hankali,’ baka
da damar 'dagawa kowa hankali akan
(failure) :dinka._
Wannan‘ rashin nasarar naka ne don haka ka
dagawa kanka hankali ba Daddy ko ni; k0 Sister
ba. Idan ka ci gaba da haka ka zama mai son
kai, kuma mai son kai ba zai taBa nasara» ba a
duk inda yake. ‘ _.
Sabeer, ka_ fadi a matsayin 'ka- na namiji, da
'kuma matsayin ka na- miji- (you failed as a
man; you failed as a husband); don .haka
baka' .da damar dagawa k0wa hankali".
.Sabeer ransa yar yi masa zaf1, wani bakin iciki
yaji ya ‘tokare masa kirji akan Wanda da ya‘ke
Cikin zafin 'zuciya yace Unclle Ib, Kazafin da za
‘ka 'min kenan? Me kalamanka suke nufl?"
Ibrahim ‘yace, "Ba 'kalamai na bane,’ ina fassara
maka abin'da ke cikin wasikar Deeda
menene, wanda kai karantawa kawai ka yi, ba ka
fahimci wasikar karba". " Sabeer ya nuna shi da
yatsa, ya ce.’ "Ya ishe ka Uncle Ib, ‘Wannan
Kaskanci da wulakancin da ka min yanzu ba
zan“ .iya jura ba, in ka sake “zan, manta
dangantakar da ke tsakaninmu. Abinda nake ji
game da. Deeda a 'cikin 'zuciya ta, Kwakwalwa
ta da dukkan ilahirin jikina, idan ba. so bane,
to.wani_abu ne wanda ya‘ girmi ’so, ya kuma
fishi matsayi. Abinda nake ji game da Deeda wani
abu ne da kai k0. wani mahaluki bai taBa jin
irinsa game da wani' ko wata a duniyar nan ba,
don haka’ kar ka‘ Kara Karyata min (feelings)
dina, soyayyata ta gaskiya ce, kar ka sake
KoKarin (convincing) dina akan cewa soyayyata
.ba gaskiya bace". ' . Ibrahim ya yi murmushi‘, ya
ce. ‘ "Sabeer kenan, ni da kai mu ka San haka,
.muka'san cewa 'soyayyar ka ,gaskiya ce. Sai dai
wacce ka ke yiwa ba ta san kanayiba ba,
ah shared a profile .
birnin. gayu
chapter16
saboda bata taBa daukan ka (serious) ba, duk
‘wani abinda za ka 'yi ta dauke shi a matsayin
yarinta, tana ganin ka yaro, ba ka san ciwon kan
ka ba, balle ka san me kake so.
Sabeer, gaskiya daci gare ta, amma ya zama dole
in fada maka. Duk da ka girma, amma sam kaki
ka girma din. A tunani na yanzu matsayin ka ya
wuce a nema maka abu k0 ai maka abu ka ci. Ka
wuce lokacin da Daddy, ni k0 Sister za mu maka
abu, lokaci ne da 'za kai wa kan ka abu, mu dai
sai dai mu ba ka- shawara, in .kuma kayi ba dai
dai ba mu gyara maka. '
Amma har yaushe Sabeer za mu dinga maka
komai? K0 kana tunanin za , mu tabbata da kai?
Rayuwar nan ba ta da tabbas, komai na iya
faruwa.
Ka godewa Allah kana da gata, iyaye, 'yan uwa,
wanda suke tare da kai, za su sa ka a hanya in
ka karkace. Akwai dubbai irin ka a duniya da ba
su kai ka shekaru ba, amma sun dauki nauyin
iyayensu da' kannen, su.
Sabeer, lokaci yayi da za ka'“san ciwon kanka in
har" kana ,so ka Samu 'yadda kake 'so a rayuwa,
in ba ka _so.abinda ya faru
da kai ya sake faruwa da kai me ka ke
tsammani? Ba Deeda kadai ba, akwai-macen 'da
'ta san ciwon kanta,. ta San me take, ta‘
. yarda da'zama da kai?
. ' Ka taf1 gun Daddy,» in kana son abu'ba’: ka
iya samawa kan .ka, ‘in .mats'ala k0 Wata
’damuwa ta ta‘so maka ba ,ka iya magance' ta,‘
ba kasan 'me’za ka‘ yiba, ,ba .ka da wata'
dabara, ba tunani?‘
‘."Sabeer,-namijin musamman a gidansa'
Shugaba ne, haka kowacce mace za .tai fatan
danta ya gaji ubansa, ya yi' hali irin na
mahaifinsa; ya ,zama gwani (rolemodel) na
'ya'yansa. Ka gaya min Sabeer wani ‘halaye ne
daga cikin halayen ka; matar ka za ta so tayi
(Alfahari da shi,. 'har ta‘ soka zama uban
yayanta?
. Sabeer, ya zama ,dole mu dinga yiwa kanmu -
‘tambaya, muta fadawa. kanmu
gaskiya"- ‘ ’ Tuni jikin Sabeer ya yi sanyi, kansa
sunkuye sai hawaye yake . Tabbas bai taBa jin
kasaWar sa ba tunda yake a rayuwa sai yau.
Ibrahim ya tausaya masa matuka, haka nan ya ji
dadin nasarar da yayi akan Sabeer.
- Ya matso' gabansa, ya. tallafi fuskar sa suka
hada ido, sai ya fashe da kuka, ya fada jikinsa.
"(Uncle Ib, I am sorry) a 'shirye nake da na dau
duk wani . gyara, ba zan sake fitinar Daddy k0 ”
Sister ba, ba zan sake dagawa kowa hankali ba.
Ka fada min Uncle Ib ya zanyi? Ina son zama irin
mijin da Deeda ke so, ina son zama irin'ka,
saboda Deeda na sonka. inason son zama irin
mijin da Deeda za tai, alfahari da shi, haka ina'
son 2ama (rolemodel) na 'ya'yana. ‘
Uncle lb, ka yafe min, na fitine ku da yawa, yanzu
ka fadamin ya zan yi? Duk abinda kace zan yi".
Ibrahim ya yi murmushi, yace
"Na‘ji dadi da ka fahimce ni, zan baka shawara, in
sa ka a hanya, amma sauran aikin naka'ne. '
- Kagana farko ya zama dole .ka kare mutuncin
Deeda a matsayin ta na matarka. sannan
mutuncin ta naka ne. A yanzukar ma ka bari
Daddy ko Sister su ji ta gudu balle mutuncinta da
kimar ta ya ragu a idonsu balle~har_ ‘su dora
mata wani‘ 'wahala‘ da damuWa Ka san~ Daddy
’zai~iya komai akan ka, wanda a garin haka zai
Batawa Deeda,’ ita kuma za ta dora lafin akan
ka. Kaga‘hakan zai sa ta' Kara'tsanarka, tare da
niSanta' kanta da kai.Maimakon haka, kayi
abinda zai kawo kusanci tsakanin ku".
.Lokacin Sabeer yadago kai ya kalleahi
Me zan'yi Uncle Ib?" ' - .Ibrahim din ya gyara
zama, ya- kalleshi', ,yace' "Deeda matar ka ce,'
don haka ka' bita inda ta ce duniyarta‘ce 'ka je
ka nuna mata
ba wani bambanci tsakanin duniyar ta da' naka,
ka nuna mata duniyar ku daya, rayuwar ku daya,
ka kuma tabbatar mata da cewa son deeda ba
rigima ba ce k0 fitinar Sabeer. Son ta so ne na
hakika, so‘ na gaskiya, wanda za ka‘ iya yin
'komai kuma za 'ka jure komai muddin bai
saBawa shari'a ba. Duk Wahala, duk Kunci, duk
Bacin rai, KiShi, da yinwa ruwa da iska, zafl da'
sanyi duk za ka jure. Ina fatan kana gane Hausa
a dundule da nake maka?"
Sabeer ya girgiza kai, ya ce. - '
"Ina fahimta, kuma ina hango abinda ka ke hango
min". ’
Ibrahim—ya shafa kansa, ya ce
"(Good my smart brother)". Yana murmushi.
Ya ce, "Na san za ka iya, za ka yi abinda ya f1
haka. Ni" kawai na nuna ‘maka abinda za 'ka yi
ne, sauran dabara ya rage naka. ‘
Sannan abu na karshe Sabeer. kar ka
taba roKon so_(nevcr beg for love). Idan ka
tabbatar mata da soyayyar ka sai ka sa mata na
ka soyayyar (make her fall for you); ka kasance
ka karanci tunaninta yanayin ta da yadda take
komai, zai zo maka da sauKi
‘ Sannan hakuri, juriya. Idan ka yi Wannan nasara
tana tare da‘ kai da yardar Allah. Sauran ka yi
addu'a ka barwa Allah".
"Nagode Uncle 1b, zan shiga ciki in cewa Daddy
zamu yi taflya; ba zan -nuna-_ masa Deeda ta
gudu 'ba, sai in xo in shirya‘in tafi
‘ Zan tafi neman Dceda, zan tafi Kauyen su, k0 a
kango take zama zan bi ta mu zauna tare". ,
_ Yana gama fadi ya mike, Ibrahim ya bude masa
kofa ya fita, ya bi shi da kallon tausayi. _
("Allah-Sarki Sabeer. dama, ta ya zaka iya
rayuwa‘a Kauyen su Deeda? Yaron da zaman
Nigeria kanta'. ke masa wahala yana cikin
babban gida 'na ' jin dadin 'rayuwasa
amma ya'na mitar zafi da wahala, ina ga , zaman
kauye? Allah ba da sa'a Sabeer, zan yi ta maka
addu'a". -
Ya mike kan doguwar kujera; tunanin Deedan da
tsananin sonta ya dinga bijiro mishi. Sassanyar
muryar ta da fuskar ta mai cike da kwarjini da
annuri', tare da murmushin ta mai tafiya da
dukkan wani damuwar sa, sannan da Sanyin hali
irin nata.
."Deeda, ya zama dole ki manta Ibrahim, saboda
kina da masoyi wanda ya f1 Ibrahim son ki, haka
Ibrahim ba shi da filin da zai iya ba ki a gidan sa
da rayuwar sa. Filin da zan iya baki a zuciya ta
ne, sai dai zuciya ta kadai bai isa ba, zuciya ta
kadai (is not enough)"
Haka ya kwanta a wurin, idon sa rufe, tunani kala
—kala aransa. '
A ' Kai tsaye Sabeer ya wuce Bangaren su, gaba
daya jikin sa a mace, haka zuciyar
sa cike da kuncin rashin Deeda‘. Haka- nan ya
tsinci kansa cikin kadaici da tsananin kewa.
‘ A tsakiyar falon ya zauna ya ’hada kai. da
gwiWa, duniyar tai masa - zafi, maganganun
Ibrahim ke yawo“a kunnen sa.. Hakan ya sa ya-
ji yana son yin kuka, sai dai bai bari hawayen
sunzubo ba ya ‘yi kokarin” tsai 'dasu, ya mike 'ya
nufi bayi don-yin wanka, ya sakarwa kan sa
shawa.’ A lokacin' ya‘ samu damar sakin
hawayen sa,'ya fashe‘ da wani irin kukan takaici
da Karfinsa. Ya yi kukan samai isar sa,.Sannan
ya fito’ya hau shirya kayan sa cikin wani dan
madaidaicin jaka'; . '
Duk inda ya'motsa 'Deeda yake ji ‘a ransa a '
zUciyar sa da Kwakwalwar sa,’ tunaninn ta‘ya
hana shi sakat,_ ita kawai yake jida gani, haka
nan'ita yake? son gani, da ita 'kadai yake son ya
kasance Hakan ya bashi Karfin gwiwar
taf1ya’nem0 ta duk inda ta ishiga, haka nan
inbazata' ta iya biyo shi BIRNIN .GA'YU ba._. shi
zai bita duk inda
take ya zauna da ita ya rayu da ita a k0wane irin
hali,
’Da- .wannan tunani» ya 'gama shirya ‘kayan 'sa,
ya. .dauki duk Wani abu da-yasan zaii masa;
amfani, ya nufi motar ya‘ zubasu, ya dawo ya
shirya tsab, sannan‘ ya nufl Bangaren mahaifinsa.
Kai tsaye ya wuce' dakin bacin sa, nan kuwa ya
same‘shi yana bacci. Nan ya ‘tsaya yana kallon
sa, ya' rasa .abin yi, Shin ya tashe 'shi k0 a'a?
Anya'zai iya .tafia‘ bai yiwa mahaifin sa ‘sallama
ba .ya yi dai dai kuwa? Ba zai, iya' taflya bai
masa sallama ba, hakaba zai iya 'tashin saba, ya
nemi kujera' ya ’zauna‘ yana jiran tashin sa.
Zaman ida 'yayi‘ shiru yana tunanin Deéda da
kewar ta na shigar' sa, nan da nan. idanun
sa' .suka .ciko duk-lokacin da yake tunanin ta
sonta » na matsa masa, sai ya ji' yana .sOn yin
kuka. Nan. ya mike da sauri dOn ba ya Son yin-
kuka’ a gaban mahaifinsa
Her ya juya zai tafl',"sai .kuma ya sake
jUYOWa yayi ya tsaya yana kallon sa.A lokacin
Daddy ya bude ido, ganin Sabeer .a tsayge ” ya
bashi mamaki, amma sai ya y1 dariya Ya taShi
gami da ‘sa glass dinsa, ya zauna tare da jingina
a jikin gadon, ya ce
"Sabeer, kaine da safen nan?"
Ya fada yana ‘murmushi, fuskar‘ sa cike da
faraa'a tare da jin dadin ganin dan nasa. .
Nan Sabeer din ya matsa gabansa ya zauna,
haka kawai ya ji yana jin nauyin mahaifin nasa.
Ya dan sunkuyar da kai tare da fadin.
"Daddy, ina kwana?"
' Daddyn. ya jawo hannun sa yana murmushi, ya
ce
"Laflya Sabeer...". Tare da fad‘m.
"Lallai na yarda aure mai gyara mutum, mai
kuma mai da yaro babba. Yau
na ga Sabecr dina ya girma, yau na ga wani
nutsuwa da girma a tare da kai. ALHAMDU
LILLAH da samun abokiyar rayuwa irin
Deeda.Sabeer ,kayi dace kwarai, ka rike. yarinyar
nan amana,'kuma hannu‘bibbiyu‘. kullum' 'ina‘
maka‘fata da addu'ar samun kyakkyawar rayuwar
aure, ba .na fatan -_rayuwar ka ta Zama irin
nawa, me. cik’ da ‘keWa, rudani da rashin ‘
nutsuwa da kwanciyar hankali.‘ Ina maka ‘_
addu'an rayuwar 'aurenka ta cika da farin ciki, '
ka rayu da iyalin ka cikin farin ciki da kaunar
juna. Yau na ga alamar cikar burina a safiyar
auren ka; yau Sabéer dina ya riga Daddyn sa
tashi,‘ya.shirya‘tsab, ga wani sabon nutsuwa. a
tare da kai. YarOna ya Zama (serious) ya girma,
ba - sauran yarinta, ba fitina, ba rigima. .Zan ci
‘gaba da muku addu'a Allah ya barku- ,tare da
Deeda har iya qarshen rayuwarku " Ina ga lokaci
Yayi 'da-'2an bar“ ‘maka‘ komai 'kai da‘yan
uWanka, inada‘ tabbacin kai da Ibrahim kun isa".
Tunda'. Daddyn 'ya‘ soma magana kan Sabeer'
na sunkuye', Wani' irin rudani, da
baqon yanayi ya dinga ji a'jikinsa'da- zuciyar sa,
haka wani irin tsoro ya jii'Yana shigarsa. ‘ _Ya’
dinga jin wasu‘ 'irin bakin abUbuwa a jikin sa da
zuciyar sa wanda bai taBa jin irin su ba. .Haka
kawai‘ya ji‘ wani irin Kaunar mahaifin sa da
tausayin sa tare da fargaban kar‘ mahaifin sa ya
gane Deedan guduwa' tayi.' Nan ya yi qarfin hali
ya dago kai, ya yi murmushi ya ce "Daddy na
gode da addu'o'in ka,~ da kaunar ka gare ni,
Allah Ya saka maka da gidan, Aljannah. Kafin
yanzu ban taba gane muhimmancin ,ka da irin
Kaunar da kake 'min ba ‘sai yanzu. Daddy,-
(please) ka yafe min duk abinda na maka a
rayuwa na Bacin rai, da fatan ‘za ka sa min
albarka a rayuwa ta,‘ ba zan sake duk abinda ba
ka so ba ina bukatar addu'ar ka fiye da komai".”
‘ ‘ Ya, kwanta a~jikin mahaifin nasa gami da
fadin. _. - . " "Daddy ka yafe min".
Daddyn ya yi dariyar jin dadi ya ce
"Sabeer na yafe maka, kuma zan ci gaba da
maka addu'a Allah ya baka sa'a da nasara a
dukkan abinda ka sa a gaba, Allah Ya sa maka
hakuri da juriyan mu'amala da mutane a duk inda
ka ke
Sabeer ya dago kai ya yi dariya, ya ce.
"Na gode Daddy, dama ina so- in roKi. alfarma ne
Kafi in koma aiki office ina so mu yi wata tafiya-
ni da Deeda na dan tsawOn wani lokaci, in mun
dawo In-sha Allah zan koma aiki, haka nan ba za
ka samu matsala da mi ba. Kafin in dawo aiki sai
Uncle Ib da Sister su cigaba da aiki kafin mu
dawo". ,
Daddy ya yi dariya ya ce, "Na fahimta, lokacin ka
ne yanzu, ba mai. hana ka taflya. Ka dau Deeda
ku zaga duk inda za ku zaga a duniyar nan
na‘tsawon lokacin da ku ka ga dama, ku ka
gama hutawar ku, sai ku dawo. Offlce da‘ aiki zai
'jira, amma wannan lokacin na ku ba zai jira ba,
wucewa
zai yi. . Saidai duk inda kuke ka dinga waya
muna jin labarin ku, ka kulada kan ka da Deeda;
.ka tabbatar kuma ka, dauki .(Debit card) .dinka,
duk’ inda ka. keza ka ,iya,cire
kudi yace To Daddy, na gode, ba'zan manta ba;
Allah Ya kaara lafiya, A‘llah Ya kara girma
da daukaka'
'Ameen Sabeer'
Nan suka yi 'Sallama cikin farin ciki da son
juna,mahaif1n sa na godewa Allah. ‘ ’ Yayin da
Sabeer ya fice, ya nufi jikin motar sa ya jingina,
tunani kala kala a ransa. ;Yana godewa Allah da
Ya. Sa Ibrahim ya tsai da shi bai je ya’ fadawa‘
mahaifinsaba. "Tabbas da ya‘je‘ da bai 'ga
'Wannan farin ciki da nutSuwa a ‘ tare da
mahaifin. sa ba, Wanda ya'samu ta dalilin, sa. '
‘ .- ' " ya wuce wurin yayarsa, a nan ya tarar da
ita tare da Ibrahim. Kansa a sunkuye ya gaiShe
ta, ta amsa tana' murmushin Karfin
hali, tana tausaya masa, saboda ta gama jin
komai wurin Ibrahim. ". ' Sabeer yace, "Sister zan
wuce". , "To Sabéer,.Allah ba ‘da sa'a allah ya
kiyaye hanya"; .' ‘ Ta fada cikin muryar rauni, ya
amsa
.. ."Ameen in. Sannan ya kalli Ibrahim, ya Ce.
‘ ' "Uncle Ib, (Please za' ka kaini ‘tasha
inda zan samu motar Kauyen su Dedda?"
’ Farida ta kalle’. shi, "Haba Sabeer, ka
tafi da .motar ka mana, ba sai ka shiga
motar kasuwa ba". . '
. " Ya girgiza mata’ kai, "A'a-Sister,
zan fuskanci Wata sabuwar rayuwa ne. Ina
so ‘in ga iyakar'iyawa .ta, ‘da juriya ta; Kafin
in tabbatairwa da kowa ina Son tabbatarWa
kaina, me zan iya? Meye ba zan iya.ba? _ Sister,
kar'ki damu, na san rayuwar da
zan fuskanta ba‘mai‘ sauki ba ce, "amma zan
iya insha Allah". " '
' ‘ Yakalli Ibrahim, yace"Uncle Ib, zan jira'ka a
mota". Nan ya juya ya fita, Farida ta'.bishi‘ tana
Kwala _ masa ‘kira hankalin ta a “tashe, Ibrahim
yajawo ta. ' ' " ‘"Kar ki tsai dai shi Farida, in ki ka
hana shi tafiya yau‘ zaki yi dana sani a gaba, ki
Kyale shi. Lokaci na farko kenan Sabeer zai. yi
'abinda yake dai dai, ya soma fuskantar gaskiya a
rayuwa, ya soma gane' yadda ya dauki rayuwa ba
haka take ba"; Farida ta fashedakuka,tace' '
,"Haba Ibrahim, Sabeer ne fa? Ya 2a ka barshi ya
tafi wani wurin da ba zai iya k0 da kai kansa ba
balle har- ya iya gane wurin? Ya za a yi ya tafi
shi daya,-yaron da bai taBa fita k0 nan nan shi
daya ba? Yaron da. 'zaman Nigeria da Kano ma
ke masa wahala, shi me‘ za ka tura shi wani
Kauye? Ya zai ‘rayU, a w‘urin?‘Me. ,zaici? Me
zaisha? A inazai kwanta?
‘- ’Ta fashe da kuka. "Gaskia Ibrahim
ba zan yarda da’wannan tsarin ba, Daddy ~ma in
yaji_ ba zai ‘ yarda ba. Wai' ka manta Sabeer'da‘
Yanayin sa,‘ne.?" ~(Please) F arida". Ya'katse'
ta. _ "Ki. Kyale‘shi, Sabeer mutum ne, kuma;
namiji ne. Sannan kar ki manta matae 'sa
zaibi,matar,sa'2ai nemo, yana da dukkan- dama,
" (right) dinsa-ne ya je ya nemo matar sa, ya
dawo da ita, ba wanda zai yi'masa wannan. Ya
zama ' dole ya. dauki \dukkan wani
(responsIbility). nasa,-ya dauki 'dukkan wani
nauyi da ke kansa'; Shi zai wa kanSa_ wannan ba
wani ne zaimasa ba " . “ ' . " ' ~ Kar ki manta.
magana ne da bani na mutuncin sa; da kimar sa,
da a. idon matar sa. Ya zama dole ya tsira': :da
~ mutuncin,'da‘darajar sa a idon matarsa Kar
kimanta, a ‘halin yanzu Deéda‘ ita ce rayuwa da
duniyar Sabeer gaba daya ya‘ zama doleta gane-
haka, Ya zama "dole'ta fahimci' ceWa yadda
take‘tunanin. Sabeer‘ ba
haka yake ba, .ya zama dole tasan Sabcer abin
'sone, abin ,alfahari ‘né ,ga ‘ kowacce- mace.,
Haka’ nan duk_ duniya ba zata .samu miji irin
Sabeer ba, ba za ta samu mai son‘ta ' _ irin'
Sabeer'ba; ,Ko ba za ta" so shi‘ ba, ya‘ zama
dole ta San kimar sa da darajar“ sa, da
muhimmancin sa.~ Kiyi Koqarin fahimta Farida ba
abinda zai samu Sabeer". ‘
Nan ta zaUna ta fashe-da kuka, tace1 _ "Ibrahim,
ina tausaya masa ne, shin Deeda‘ta cancanci- ya
sha wannannan wahalar
saboda ita?" ‘Yayi murmushi, ya ce, "Yayata,
wannan lokaCi ne zai iyé nuna ta cancanta k0
a,a?
Nan ya juya, "'Ni na tafi kaishi‘ tasha, sai na
dawo". . Nan- ya fice ya barta tana kUka tare da’
tausayawa Kaninta.
Tunda suka fara'tafiya ba. wanta ya' cewa kowa
komai, har. Suka iso‘ tashar. (Bus)
da‘ zai je .Dawakin, ‘Tofa, daga nan in ‘ya sauka
zai samu motar da zai kaishi qauyen su Deeda,
'hayin HAGO‘. —. ‘ ‘
Nan Ibrahim ya biya kudin motar tare ‘da‘yima'
direban motar bayanin cewa in sun sauka a taSha
ya néma masa motar‘da za ’ta kauyen Hayin
hago ya sa ‘shi. Direban yace in. sun isa. Zai
samumota, amma Sai .akori kura, don ba
kowacce 'irin mota ke shiga ba, sai manyan
manya irinsu ‘ akori kura-din ‘ Ibrahim '-yayi -
dariya don ya san_ da,
wannan, sai dai ya. tambaya a gaban‘ Sabeer ne
"saboda yaji da kunnen sa
Ibrahim ya- kalle' shi, yace
. "'Ka ji,'ko za ka iya?"~ -. .
Jikinsa a sanyaye ‘ ya girgiza. kai al'amar eh‘ zai
iya. Sai dai da alama- tunda 'Sabeer ya zo tasha
yaga ‘yadda yanayin’ yake hankalin sa' ya soma:
taShi. '
~' Ibrahim ya ja hannunsa ya shigar. da shihar
cikin‘ (bus) Ganin yanayin cikin' (bus) din, da irin
kalar‘ mutanen “da‘ ke ‘ciki
ya shiga zuciyar sa ta dinga‘ harbawa, tsoro
karara ya bayyana a fuskar sa.
Ibrahim ya kalle shi, ya ce
"Kar ka damu, ka kau da kai ga komai a nan, ba
wani abin tashin hankali. Ba wani abu a nan, duk
komai da kowa‘ a, nan (normal) mutane ne.
Kayan ka na ‘bayan- (bus) din, inkun sauka ka
kula,_ ka dauka kar ka manta".
Ya mika masa' Karamar wayar sa, ya ce
"Za tai maka amfani,‘ haka nan'a duk lokacin da
ka ji Wani baKon yanayi ko tsoro', ko wani
shakka, akwai' (application‘) na addu'o'i, ka bude
ka karanta. ' 'Akwai Alqur'ani a ciki, shi ma ka
dinga karantawa (you will be fine). Na sa
maka’sauran waSu tarkacen cikin ‘jakar kar,
wanda qila zasu yi maka amfani. Ni zan tafi,
Allah Ya kiyaye hanya".
. Bai yarda ya kalle Shi ba, saboda bai son ya
karaya, don haka ya juya zai tafi
Hakan ya sa Sabeer ya mike da sauriya kira shi,
ya Kankame ’shi, zuciyarsa'na harbawa, tsoro
Karara a fuskar sa. ’ - Ya rungumeshi, ya ce. ~
'.'Un‘cle Ib, inajin tsoro (I am seared) kar ka tafi
ka barni, kazo mu tafi tare, (I am scared of being
alone)". ' Ibrahim ya, tausaya masa sosai, ya ji "
tamkar‘ ya hana shi tafiya, ya ji kamar ya ja . shi
su koma. Sai dai hakan ba‘zai yiwu ba, inya
tafi'da shi Wurin,Deeda shirinsu zai warware. ' .
Ibrahim ya dago shi 'daga jikin sa, ya masa
murmushi cikin karfin hali, don ba shi Karfin
gwiwa, yace. _ ‘ ' "Sabeer, wannan yaKin naka ne
(and you must-do it alone). Kark‘a' ji ,tsoro, ba
komai, ba abinda zai faru da kai. Matar' kaza ka
je ka' dauko, ka tuna'Deedan ka, Wacce _ta ke
rayuwar. ka da farin‘ cikin ka a yanzu tana can,
bai kamata ka ji dar ba, ba kai“ kadai bane; Allah
.na tare ~da kai, saboda
niyyar ka mai kyau ce, haka nan da lokaci kadan
za ~ka kasance tare da Deed, kar ka damu. '
. Kar ka manta duk abinda ya shige ma duhu ka
yi tambaya cikin kwantar da kai, in manya ne 'ka
musu cikin ladabi, in. yara ne ko sa'annin ka kai
musu cikin tausasa lafazi.. Ka zauna lafiyada
kowa ka ji?"‘ .,
.Sabir din'ya girgiza masa kai alamar ya ji.
Ibrahim: din ya~ zaunar da ‘shi, sannan ya‘ flta.
Sabeer ya-bi shi da kallo yana jin tamkar ya‘ bi
shi, 'har ya shiga mota yana kallon sa ta
window. Haka Ibrahim" din ya dinga kallon sa
shima hankalin sa a tashe,.ya rasa 'me .ke masa
dadi? Har motar ta tashi yana zaune a mota ya
kasa tuKin, kewa da rashin Sabeer ya shige shi., .
Tunda aka haifi Sabeer ba su‘ taba rabuwa ba,
duk inda zasu je suna tare, kafar sa Kafar Sabeer,
k0 Farida ba ta‘ kai shi kusanci'da .Sabecr ba.
Haka Sabeer shi ne mutumin da ya fi kusanci da
shi a dUnia
duniya fiye da kowa; kullum suna tare, .su yi fada
su ‘shirya. Ya zama tamkar uwa kuma uba ga
Sabeer; haka Sabeer ya‘ zama tamkar dansa,
abokinsa, kanin sa.
‘ Ya tuna Sabeer ba ya iya yiwa kansa 'komai a
'rayuwa, kula da kansa ma bai iyashi. balle kula
da kayayyakin sa. Zuciyar sa. tai; masa Kunci, ya
runtse ido‘ yana .addu'a a ransa, tare da yiwa
Sabeer addu'ar samun nasara, da fatan Allah
_.Ya kare shi. Ya jima a wurin kaifin'ya tafi ' ‘
Hakan ce ta kasance ga Sabeer, shi ma tunda
suka‘ ‘fara tafiya a (bus) din hankalin sa a tashe
yake, kallo daya in an masa za a ga'rudani da
tsananin tsoro da firgita Karara a fuskar sa. '
Rufe idonsa ya yi' gam ya Ki budewa tare: da
rungume jakar sa ta hannu Karama da ya goya a
baya ya ciro ya jefa wayar a ciki, ya rungume‘ta
tare da' damke idanun sa ‘yana addu'a; yana
kuma tunanin Deeda, ya‘ hango fuskar ta. .Wani
lokaci‘ yakan yi murmushi.
in ya tino zai je; ya ganta, zai ‘kasance tare da
ita., ,Da wadannan tunanen ya mance damuWar
sa,. har suka .iso karamar hukumar Dawakin
Tofa. A. nan‘ ya ga mutane na ‘ta sauka, shi dai
'ya rasa abinyi, ya tsaya yana kallon su har'
suka sauka duka. Ya lura kowa na ta harkar
gabansa. ~- Direban ne ya shigo ya ce, "Malam,
‘ba‘ za ka sauka ba' ne? Ba kaine mai taflya
Kauyen Hayin Hago ba?" Sabcer 'ya girgiza masa
kai ' tare da cewa."Eh zan je, motar ka ba 2a ta
iya kani ba?" Ya fad‘a‘kamar zai yi kuka, - '
Direbah' ya Ce, "Wa'? Ai mota- ta ba zata iya
shiga wannan Kauyen."ba, musamman yan ’zu'a.
damina; Akori kura ce ko babbar mota'masu
manyan tayu za su' iya ga wata can” akori kura'
kayi sa'a sun yi lodi za’su tafi kai" nono, sai ka
je' ka biya .su ku tafi. Amma' fa ba za ka samu
gaba‘ ba, don ka yi. latti ya cika, kayi' sa'a ma
ba za kayi
jira ba, tun safe suke'lodi". ‘ ' ‘
: Nan (Sabir ya taso ,ya fito yana bin mutumin.
yadda~ zai 'biya‘ kudin motar ma bai. iya' ba,
sai da direban ya taimaka masa ya ciro kudi a
aljihun sa, k0 Kirgawa bai yi baya miqa musu.
Nan ,suka tsaya suna kallon sa, Naira dari biyar.
zai ba su, amma ya Ciro kudi‘da yawa.
.. ' Nan mummin ya ja shi gefe ya' ce ’
' "Kai malam, shatar motar‘za ka yi ne
duka?""A'a kudin motar nake biya".
"Naira dari biyar ne ai‘ na fada maka". ' Nan ya
miKa masa dubu daya ya je ya biya masa,.da‘ya
kawo masa canji ya ce ya bar masa, nan ya
washe baki'yana ta godiy‘a.' Yanunawa Sabeer
bayan akori kurar ya ce, ya hau.‘ Nan. ya ‘ tsaya
yana zare ‘ido, buhunhuna ne a cike da
kayayyaki,’ sai wasu. Fulani guda biyu, bai san
ma a ina zai zauna ba-.- '
Ya juya ya kalli mutumin kamar zai. yi
kuka,_yace’A inaza‘n'zauna?" Mutumin‘ yayi
dariya, albarkacin alkhairin da kamin "Bari
in‘nema maka Wuri". - ' Nan ya~ matsar da
wasu kaya, 'ya gyra wani lungu inda zai iya
zama. “Sabeer' ya. .kalli mutumin, ya kalli
~Wurin,_yace. ‘ ' "A'nan zan zauna?Kwarai
kuwa";DA a Ina kake tunaninzaka zaunan
Hmmm
jama,a shin wai ita wannan Son DA ake magana
batasan ya kamata bane ya za,ai ta dau dan
babban mutum Mai naira kaman saber ta kaishi
wannan kauyen? ‘ ‘ lol
c y'll
hared a profile .
birnin gayu
chapter17
_ Ya ce, "Ai na maka gata ma, da sai dai ka
zauna a saman buhunhunannan' Ba yadda ya‘
iya, ‘hakaya yi ta Kokari‘n' haWa, da- kyar.
direban' ya taimaka masa’ ya‘ hau, bayan ya sha
kasa sau, biyu, a ukun ya dace ya samu‘ ya
shige, ya makure~-guri guda’ yana 'runtse ido
yana ji bayan sa na" amsawae.
; Direban ya tsaya yana kallon ‘sa, yana
mamak’i, don . ya lura , kamar " haWaye . ke
shirin f1ta masa Nan"ya"'shiga laluben jakar
sa. zai sha ruwa, ya kuma dauki wayar sa, Gaban
sa ya fadi da ya tuna ya bar babbar . jakar sa a
mota, ga direban ya'juya. -
' " ‘ Nan ya mike da sauri ya dirgo ya nufi (bus)
din da sauri, ya tsai da mutumin, ya ce masa ya
manta jakar: sa. Nan ya duba ya dauko masa ya
mika masa yana janta da Ryar. Ya isa ya samu
motar. za ta tashi, ya ji . kamar ya fashe da kuka
da ya tuno wahalar
- '- hawa motar.
' Nan ya daga akwatin ya wurga, da kyar ya
samu ya hau. Tuni bayan sa ya fara amsawa,._
haka ya 'zauna a maqure cikin buhunhuna,‘ yana
rungume da jaka babba da Karama lokaci
guda.Wahala ta sa ya fara fita hayyacin sa, ga
iskar bayan mota, ga kura ya cika masa ido,
gashi ba shi da hali ko' sukunin bude jaka balle.
ya dauko glass ya' saka, saboda a takure yake.
Nan fa Fulanin nan suka sa shi a gaba da kallo
tamkar‘sun ga wani sabon halitta.Da alama‘dai
yanayin sa da yadda yake su ke kallo, suna
ganinsa
tamkar wani Bature'ko Balarabe. Shigar. sa kadai
zai ba da tabbacin ya fito daga gidan Alfarma, to
k0 me'zai kaishi kauye? Sabecr bai ga komai ba
sai da suka bar
hanyar titi, suka hau' na kasa, suna shiga rami,
suna fadawa, suna hawa tudu. da ’gangare, tsoro
da fargaba suka cika masa zuciya. ’ "Wayyo
Sister, Daddy, _Uncle Ib. Wayyo Allah na...".
‘ Bai rufe bakiba'kuwa ruwan sama ya sauko, ya
yi. masa dukan tsiya a bayan motar. ~ya
galabaita, ya‘ fitta hayyacin sa, ya shiga rawar
sanyi yana karkarwa, ga ruwa, ga ’iSka mai sanyi
na hura shi. A cikin wannan tsananin Sabeer ya
iso Kauyen su Deeda, .da kyar ya samu ‘ya
Sauko duk jikinsa ya yi tsami, k0 ina ciwo yake
masa.
Ya sauko yana jan jakar sa, ya rasa ma ta ina\
zai fara shiga Kauyen wacce hanya zai bi? ’ - '
Nan dabara‘ ta fado masa. ya tambayi
"ya tambayi yan Fulanin nan wacce hanya za a bi
a Shiga cikin kauyen, da. ya lura da inda suke
tasha ce k0 kasuWa. , . ' Tsayawa Sukai. suna
.kallon 'sa‘ da. alamar ma ba su san yana yi
ba,don‘.kuwa ‘ ba Hausa suke ji ba. . ‘ _, Haishi
ya kama shi, ga in sun tsaya ‘ suna kallon
sa.tamkar ba magana yake musu .. ba. - Nan.ya
hau jan jakar sa yana kutsawa 'tare da addu'ar,
Allah Ya sa akan hanya dai '
dai yake.‘ In ya ‘gaji ya kan zauna ya huta ya - yi
ta tunanin gida da Deeda. Shi dai ya san inya
hadu da ita dukkan damuWar sa' ta
‘ kare. .
Allah Ya amshi- addu'ar Sabeer, yana ‘ cikin
tafiya ya soma cin karo da mutane da kuma
bukkoki, wasu' kuma» ginin qasa ne, ‘ a watA ;
Nan ya hau tambaya ko' ina zai samu-gidan Inna
mai Fura?
~ "Kasan'cewar garin' Hausa Fulani ne, don
'haka ya dace da HausaWan garin, sukai .. masa
kwatance’ kan kWatance, har ya' dace,
ya samu yaron da ya ce zai kaishi har gidan ~ su
Deeda.,. _ " " ' Nan 'ya' sauke wata- irin ajiyar
zuciya, ‘ tuni' ya manta da duk Wani wahala'ko
tsoro ' ' da fargaba‘ da ke tattare da shi, .ya
shiga 'murna da ,dokin ganin.Deeda,‘yayin da duk
inda ya' wulga, sai, an bi shi da kallo, wasuma
mu'samman suka. taso suna binsa, ; suna
’mamakin me ya kawo Balarabe kauyennan"Abink
a .da mutancn kauye, abin‘ kallo‘ bai
mush kadan. ,
' Inna ce zaune ta hada tagumi, hankalin ta a
tashe, abin duniya'ya ishe ta. ‘Deeda ‘ce
kwance'a cinyarta .tana kuka, wacCe ta iso;
kauyen tunda'sassafe. ._ . - " ' ,Kuka 'take'tana"
rokon Inna kar ta .mai _ data birni, ta barta ta
zauna da ita a Kauye.:. ‘ Deeda ke yarinya-ce shi
yasa' kiké- . aikaté'wannan "babbar kwaBar,‘ki_
ka tafka‘ kuskuren da ban san yaya zan soma
gyara
shi ba; An fada miki- aure wasa ne? wanna irin
rashin hankali ne _ ya Sa -ki ‘tunanin guduwa—
daga gidan mijin? Kin ‘zata’baza' su_ iya ZuWa
Kauye su 'nemo. ki- bane? Kin San: za ki gamu
da fushin mahaifin 'ki? ‘Kin san Sabeer ba zai
kyale mu .ba.
Bayan' wannan, Deeda me kike so? Me kike nema
a rayuwa? Allah Ya baki miji mai son ki, me
kaunar ki. ‘Ki tuna duk jama'ar kauyen. nan
mazan su da matan su sun guje ki, mahaifin ki
kansa‘ sai‘ da yaguje ki, A wannan lokacin
Sabeer ya ce, ya ji ya gani yana son ki, Deeda
meye damuwarki? Meye matsalar ki?"
Deeda ta fashe da kuka, ta ce.
_"Inna' kiyi Kokarinn 'fahimta‘ ta, 'Sabeer‘ fltinar
sace kawai" ba wani so, 'Sannan’Inna ' ya za’a
yi na cutar da Sabeer in zauna da. shi bayan ba
na son sa? Ya 2a a yi na ,ci amanar sabeer da
amanar aure? Ina auren sa da son wani a'zuciya
ta? ' '
'Inna,_kin San irin son da nake yiwa.
Ibrahim, ta ya zan-iya. rayauwa‘ da shi gida
daya, wuri daya da Sabaer, ina ganinsa kullum? "

Inna, ba na son ‘cutar da ko dayan mu, in na ci
gaba da rayuwa a BIRNIN GAYU‘ bakin ciki zai’
kashe ni,’ rayuwa ta za ta nakasa, zan cutar da
kaina da Sabeer. Inna,
.na rasa ;ya zan yi, na rasa inda Zan shiga;
’Sanin kanki'ne‘bani da kowa; bani da Wanda ya'
wuce ki. Kin san Baba kansa.‘ ya tsaneni Inna
bani da inda'ya wuce ki da Kauyen nan, haka duk
rintsi- duk abinda mahaifin Sabeer zai yi sai dai
ya yi, amma ba zan bar Rauyen nan dakeba.
. Haka nan na san Saber, na san eigimaesa da
yanayin rayauwar sa, zai yi fitinar sa na lokaci
kadan ya manta dani, inda nake’ ko ba zai” iya
zuwa ba,;‘ba abinda zai sa Sabeer ya 20 nan.
'Shi yasa na-‘taho nan, saboda Sabeer mutum ne
Wanda ,ya ‘saba da dadi wahala k0 ba ya 'iya
jure ta ko na Kankanin lokaci. "
Mutumin dake Kyamar Wasu unguwannin 'ma a
cikin'gari, balle kuma kauye, qauyen ma irin'
namu, me kama 'da jeji? Ba abinda ’ zai kawo_
shi‘, dOn haka Kauyen nan" shi ne kadai ‘hanyar
da zan bi. in gujewa 'Sabeer da'fitinarsa
Inna dai tayi shiru tana ta, saboda wannan tunnin
na Deeda ne ita' kadai,‘ ta‘san: ' rigima da tashin
hankalin da, take hango musu.‘ In har Sabeer ba'
zai iya zuwa kauyen ba,~ tafi kowa sanin
mahaifin Sabeer 'da nata. ’mahaifin' sai sun mai
da._ta gidan Sabeer. Ya _‘-zama dole ta ganar da
Deeda. cewa, gidan
Sabeer da Sabeer kaddarar ta ne da‘ ba za ta iya
'gujewaba Nan ta mike ta shigar‘ da kayanta
cikita yi murmushi ta ce;
~"Shigo‘mu'kintsa gidan,kin san nima ba 'wai na
jima da dawowa ~ bane, tashi- ,biyo ni
Sunkuyar da kai tayi ba' ta~' Ce mata komai ba,
‘. nan suka "hau gyare-gyare 'da
kimtsa gidan tsab. Yayin da ta kaiwa Deeda
kayan ta daya dakin, ta ce
"Yanzu- Deeda . na‘ ta girma, tana buqatar sirri,
don haka na gyara wancan dakin
Deeda ta kwantar da kai a jikin Inna, cikin
shagwaBa ta ce. '
"Ni dai Inna gaskiya ban girma ba, da ke zan
dinga, kwana. Banso, ni zan mai da kayana dakin
Inna. na, za mu“ ci- gaba da zama kamar yadda
muke rayuwa da".
Nan ta “mike, "Zan je in dauko kayana".
Inna ta bi ta da kallo, ta ce
"Deeda, rayuwar_ da ta wuce ba ta dawowa,
komai ya canja. Duk yadda zaki yi ba za ki iya
karBar rayuwar da ki kayi da a. yanzu ba". . '
Deeda na shiga dakin ta. ga yadda Inna ta gyara
mata shi tsaf ya sa ta ji sha'awar zama a.ciki,
don haka ta ‘fasa daukan kayan, ' sai ma ta
zauna ta bude akwatinta ta ciro
wata 'yar Karamar laptop da' ta zo Ta ‘- tuno
wannan ita ce kyautar Sabeer da ya fara mata,
“haka lookaci' na farko da aka taba mata kyautar
da take matukar; so, kyautar da tai mata dadi, ~
" " ‘ '
Bata. Bata lokaCi ba ta'bude‘" shi, hoton tane da
na sabeer din ya soma bayyana.‘ . - Gaban ta
ne‘ta ji ya harba da Karfi, da ta ,hango
kyakkyawar fuskar -sa yana ’mata murmushi,
yana mata kallon da bata San ya" 2ata fassara
shi ba‘ . '
Ta runfe ido tana tuno Wasu alamura~ da suka,
Wuce. Wannan hoton shi yaSa’mata ‘ shi "a
gaban (screen) din (laptop) dinta da nashi',~ ran
da 'ya siyo su. .Wannan hoton. sun. ’dauka ne_
ranar da‘suka dita da shi a office“ ranar‘ ‘da ya
fara nuna mata alamar; yana sonta, ranar da
yasa mahaifins'a ya ;yi mata karin girma a
kamfanin su.
. Nan tatsinci kantat ,da ,bincika sauran hotunan
ciki, a‘ duk‘lokacin da ta ci- karo‘ da fuskar sa
Sai ta ji gabanta ya fadi,’ hankalinta
ya' tashi.; Ta tsinci kanta cikin wani’ yanayo, ba
ta ankara ba taji an tsuge da ruwan sama.
~Motsin Inna ta ji tana rufe rufe,. harta ja mata.
kofar _dakin ta hakan ya sa ta mike akan gadon,
ta lulluBa da mayafin da Inna ta ajiye mata‘a
gadon, ta kashe (p.-c) din 'ta kwanta. Har yanzu
tana jinsa a mata, daga ta rufe ido fuskar sa take
hangowa. . Zumbur ‘ta'miKe ta sake dauko ‘
Wani littafi 'tana karantawa, amma‘ sai karatun
ya gagara, tunanin _sa ya zuciyar ta; yanayin sa,
halayyar sa, taflyar sa,.maganar' sa su ne
‘abinda ke yawo a , zuciyar _ta da kwakwalwar
ta; Take ta ji ta tsinci kanta cikin kewar sa da
rashin sa. -
Ta ‘yi murmushi, "Allah Sarki‘ Sabeer, ban, so na
yi wannan sabon. mai tsanani da‘ kai haka _ba,
ban taba tsammanin akwai ran da zan yi
(missing) hallayar ka ba,- ban taBa zata» zan'
zauna haka ina (missing) duk .wani' (moment)
yanayi‘ da na yi da kaiba". - ‘ '
Lokaci guda kuma tunanin Ibrahim ya
fado mata, idonta ya ciko- da' hawaye; ta runtse
ido. Tunani kala-kala k0 ta ina ta juya. su' take
ji a ranta, ko- wanne motsi ta yi Sabeer ta ke‘ji a
jikinta, yadda yake wuni, kwala mata kira, Deeda,
‘Deeda kamar ’Shi ya. sa mata sunan. ‘ .
Zu‘ciyarta‘ta ji ‘tai mata Kunci, hakan yasa ta.
mike da‘ sauri ta fito ta nufi dakin- Inna, da
gudu, ta je 'ta kwanta a bayanta, ‘ Zuciyar ta na’
'bugawa da qarfi kamar wacce ta ga abin tsoro.
Inna na jin ta sai dai ba ta Ce- mata komai ba,_
da hakan ta samu baCci . ya'.sace ta, 'yayin‘d‘a
Innan ta zuramata ido tana jiran ta ga ikon Allah,
Wato, me‘ zai faru a GAYU bayan BacewarDeeda.
'Deeda bata farka ba haf Sai~ bayan azahar Inna
ta tashe ta; don ,ta ‘yi sallah, yayin da" ita ta
'nufi kicin don nema musu ' 'abinda zaSuci.
Deeda Zaune kan- sallaya bayan. ta idar da.
sallah,‘ tana,karanta addu'o'in ta, ta ji’?‘ muryar
yaro yayi sallama, nan ta amsa' tare
da daga kai don taga me sallama
Dam Dam!! . Zuciyarta ta, -'buga da karti, don
ganin wan‘da 'ba ta zaci gani ba, a. wani yanayi
da ba ta taBa zata ko tsammani ba. '
Sabeer ne tsaye' tare da yaron, hannun sa riKe
da jakarsa. . ' _
Ya zura mata manya-manyan idanunsa masu
nagarta da kwarjini yana, kallonta, tsananin
mamaki‘ya kama ta. " '
Bude baki tayi za ta yi magana amma ta kasa,
sai bakinta ke ’motsi alamar sunan sa take kira
Kasa kasa motsi tayi
Jakar ya saki, ya nufi wurinta cikin doki da
tsananin murna, ba ta ankara ba sai
jinsa -tayi a, jikinta ya makalkale ta yana sauke
numfashi gami da kiran sunanta cikin tsananin
shaukin so da murya mai kama da rada. '
1"Deeda (I missed you so much) me yasa ki ka
tafi ki. ka barni?" ' Kallon sa kawai ,take, tana
mamaki.
Shin mafarki- take k0 «ido biyu? Wai‘ Sabeer din
ne. a, Kauyen‘ su? '
Inna ma da ke kicin ta fito baki' sake tana kallon
"su tana‘ mamaki, duk yadda take zaton 'Sabeer
na son Deeda ya wuce ‘ haka Dariyar jin ydadi
tayi tana .godewa Allah' a ‘ ranta. ‘ .Deedan-ko
tana zauné ta rasa. abin Yi, tana ;.. jin .Sabeér
na dada cusowa cikin jikin'ta, ya~ . Kankame ta
tamkar wacce yake tsoron kar 'ta
Sake guduwa .ta barshi. .Haka‘kawai‘taji-
tausayin sa 'na shigarta, ta sa hannu 'tana
Shafar sa gami'da “kwantar da kanta a jikinsa;
Cikin murya Kasa-kasa ta ce ' sabeer (please)
nanba wurin zUwan’ ‘ka bane,’ wannan' dajin,
qauyen ba inda‘ 'za ka taka bane. ‘KWannannan
bai dace. da kai ba .Sabeer (please) ka koma".
Ya girgiza mata kai, -.."Ba' zani koma BA Deeda,
ba dai zaman' GAYU ne ba kya so ’ba? To, ni
zan.-Iya zama ,a ,kauyen ku
"Me yasa ka cika rigima ne?’ Wannan fitinar taka
shi ne‘Wahalar mu"... ‘ Nan tayi Kokarin janye
shi, amma ina Gam ya manne mata tamkar
wanda aka lika shi a jikinta. ' . "Sabeer (please)
mana". Ta fada cikin ‘damuwa -"ni dai ki Kyale'
ni, ba zan tashi ba. Kin san wahalar ‘da " na _
sha kafin in 20 Kauyen nan ni daya' a (bus)? (I
was scared) haka na shiga bayan' akori‘ kura,
kinga duk ruwan sama ya min duka, dubi jikina
"fa; kinga yadda na dawo (vry dirty)" Ta
zarO-‘ido, "Kai kadai ka zo? Daddy da Ibrahim
suka kyale ka?" Nan ya dago kai ya kalle ta,
sannan ya girgiza mata kai, ya ce. ‘ ' "Deeda na
ne ta Bace‘ .ba tasu-ba". » Kau da kai ta. 'yi; ‘ta
ce‘, 'Tashi - kayi alwala. ka yi sallah,‘ -zan raka
ka ka koma; don koruwan garinnan- baza ka iya
Wanka da shi ba balle ka sha".
‘ Ya Bata fuska gami. da bata rai, ya Ce; "Bazan
tafi ba ltama‘~ ta bata, rai'Sai ka tafi; in ba ka
tafi don dadi ba 2a ka tafi'don Wuya";Cikin daga
,murya da zaeo ido, zuciyya . ta kulershiwa yace
'Ba zan tafi ba, Wai me-ki ka maidani ' ne?,Kuma
me ki ka dau kanki? In nan gidan ai 'Kauyen aiba
naki bane da za ki matsa 'min in tafi
‘ Nan fa'_'suka kaure da' fada, Inna ta _' ' shiga
:tsakani da 'kyar, ba‘ su, ankara ba sai jama'a'
suka gani cike a kofar gidan suna .kallon ‘ su, -
taron‘ mutanen, Kauyen tamkar Wanda suka
samu ‘‘talabijin. Hakan ya sa
’Deeda tayi; saurin jan Sabeer‘ cikin daki, sannah
ta fito ta Bata fuska tace~. ,"Meye ku ka taru
kuna kallo’ 'ko baku taBa ganin mu bane?” wani
daga cikin ‘samarin ya ce.
v"Ke dai mun ,sanki, amma‘shi ‘bamu
'taBaganin saba, k0 irin saba ba'
Inna ce ta'Sa baki, ta ce, "Mijinta ne, sai 'yaya?
Ba dai ku kun canfa taba? To Allah Ya bata-miji
wanda ‘ya fiku,’ kuma za su . zauna na dan'
'wani "lokaci' a gidan nan kafinsu tafi Ko da mai
magana?" - ‘
Suka yi tsit' duka, Inna tace maza su watse
mata- daga gida Kowa ya san halin Inna sarai da
fada a garin, bata kyale kOWa. Don. haka .ba su‘
Bata lokac‘i ba ‘suka fara watsewa mazan su -da
matan su, wasu ma ceWa_ suka dinga wai hala.
dan aljanu neba danmutum ba. Tunani da camfi
irin na mutanen Kauye sai dai Allah Ya kyauta.
A daki Deeda na Kokarin yiwa Sabeer magana
amma bai saurare ta ba, sai ma ya juya mata
baya.- Ta sake shangabansa, a nan~ ta ga Bacin
ranSa da bata taBa gani ba. - -
Tsawa ya daka mata tare da daga’mata hannu,
ya ce
"Ya ishe ki, kinyi . na __farko kinyi na karshe,
karki sake kuskuren ce min ‘in' bar kauyen nan,
‘na ga wulakancin naki da rainin naku gaba yake
In . gidan kune ba ‘ kya so in zauna' zan ‘bar
muku' 'gidan ku, .. amma'ba ruwanki dani da
zama na a garin , nan,
Za tai magana bai_saurare tataba ya flta. cikin
Bacin rai,Inna mai fura na jinSu, ‘ta kalli-Deeda’
itama nata ran‘a Bace; ta ce‘
' "Me' yasa ki- ka yi~ haka? Gashi' kin
Bata masa rai,‘ kin sa ya bar gidan". "Inna to ya
zanyi ne? Sanin kanki ne
Sabéer ba zai iya jure rayuwar kaUyen nan
ba
' - Inna tace "In haka ne ai sai ki bi shi a
hankali". '
Deeda, tace, "'Inna', kin fasan halin. Sabeer da
rigimaesa, da kaflya, ya zan yi- da shi? Ya fita
kayan sa duk a jike suke ga sanyi', yanzu sai
wani ciwo yakama shi"; Ta fada kamar za tai
kuka'. _ ’
‘ Inna ta ce, "Ai laifinki in bar kin .damu
da'shi- .ba' kya .so ya sha wahala k0 Wani ciwo
ya kama. shi, .ai sai' ki
bishi ko kuma. 'Duk abinda ya same shi laifin ki
'ne ba na kowa ba". , ‘ ‘
Fashewa tayi” da kuka, Inan ta zari mayafinta
tafi_ta don dubo Sabeer din. A gindin wata'
bishiya ta hango shi zaune ya hada kai da
gwiwa, ya rasa me ke masa _ 'dadi, yara na
kewaye da shi suna kallon sa.
Inna ta isa 'wurin ta kore su, sannan ta matsa
dab da shi ta kalle shi, ya kau da kai, ta ce.
"Haba Sabeer, ga cikin gida me yasa za ka'
zauna a waje? Kar ka damu da ‘ maganar
Deeda".
."Dole' in damu Inna'
Ya bata amsa cikin muryar damuwa, ya ce.
' "Inna, Deeda ba ta sona, rashin Kaunarta ya kai
wanda har'ba ta son ganina, tana’ kora ta. Ni
kuma na kasa rabuwa da ita, na' kasa jure rashin
Deeda. Inna, in ma Deeda ba ta sona ta bani
damar tabbatar mata da cewa ni ina sonta, ina
kaunar ta", mana
Ya kwantar da kai, "Inna, da gaske nake". _ ‘ .
"Na sani Sabeer". Inna ta fada cikin tausaya
masa. '
' Ta ce, "Na sani Sabeer, sai dai Deeda ba kin ka
take ba k0 korar ka ba, ta damu da kai ne, ta san
yanayi irin .naka da yadda kake rayuwa in ka
zauna a Kauyen nan komai zai iya faruwa da kai.
Deeda ba za ta iya jure ganinka cikin tsanani ba".
"To in hakane Inna Deeda. ta barni in zauna-
kusa da ita, saboda 'lokaci mafi tsanani da Kunci
a rayuwa ta shi ne lokacin da na wayi gari ban
ga Deeda ba. Innagara kowane irin tsanani da
wahala akan rashin zama kusa da Deeda. Inna,
kar kice in koma, ki barni, ina son zama kusa da
Deeda, ina son kula da ita da dukkan‘ matsalolin
ta, da damuwar ta. Ban damu in zauna ko a ina
ne
ba in dai zan kasance tare da ita".
Inna ta kalle shi cikin hali na damuwa, ta ce.
Sabeer, mahaifin ka..."'.
"Kar ki damu Inna, Daddy _bai san ma Deéda‘ ta
gudu'ba', Daddy ya zata mun fita. yawo ne da
'Deeda. Inna, 'mahaifina ya samin albarka, ya yi
min addu'a' kafin in taho, ba abinda Zai far dani a
kauyennan. Abin - da ku ke tunani ba zai faru ba
Inna ta ce‘, "To shikenan Sabeer, ba zan raba 'ka
da matar’ ka ko' hana ka 'zama kusa‘da' ita
ba,“kana da' hakki‘ da dukkan wani dama akan
matar ka"~. "
Ya yi. murmushi; "Na gOde Inna". Itama dariyar
tai masa, ta ja hannunsa; “ "Tashi muje". ' ' " Ya
ce,‘;"Inna, ba wani wurin inda ‘zan' '
iya zama‘ a garin nan?" Don me .yasa‘ za ka
zauna a- Wani wuri? gidana, :zaka zauna .Deeda
ka, rabu- da" ita 20 mu tafi
Nan ta ja 'hannun _sa suka tafi har' ciki. ta ja‘
shi, 'Deeda na kallon su, ta je ta. fito da "
kayayyakin Deeda a‘daya dakin da
mata, ta sa na Sabeer, ta Kara gyara masa, ta"
sake sharewa. , - '
Ta kalli Sabéer, ta ce.
- "Daga _ yau nan. dakinka ne halak malak, ka
zauna har iya tsawon yadda kake so, ba mai'
takura maka da matsa maka. Duk abinda” kake
so Zan maka a gidan nan in. har bai fi karfina ba.
Ka sake kayi ,yadda kake so, gidanku ne'".
Deeda ta saki baki tana kallon ta.
. ."Inna meye..
"Ba ruwan ki". ' '
Inna ta katse ta, ta- qara da cewa.
"Ina da baKO' a gidan nan, Sabeer baKona ne in
na ji ko na ga kin kuskura kin Batamasa, k0 kin
masa ba dai dai ba, koda: ' kallon da bai gamsar
dashiba kika masa ni da ke né.‘ Zaman ki daban',
nashi daban".
' .Deeda ta Bata fuska, ".Haba- Inna, me ' yasa
kike haka?" . ’ - ‘Sabeer ya yi dariyar tsokana, ya
ce." ’Inna, a fada mata kar ta kuskura ta
matsokusa dani balle ta ce in tafi, don ~ba -
gidanta bane, kuma wurin ki na zo ,ba warin ta
ba". _ ~ ’ Inna ta' ce, "Ai ba ta isa tace’ka tafi
ba". ‘ Nan ta shige kicin ta ce, "Bari in sa ma
ruwan zafl kayi wanka, in hada maka abinci irin
na kauye". ‘ . » Nan ta shiga kicin, shi ma ya
shiga. dakin, suka bar Dceda baki bude. Sam ba
ta so Inna ta daurewa» Sabeer gindi ya zauna
'ba, yanzu ina‘. mafita a gare ta? A nan ta zauna
kan tabarma, Inna ta KWala mata kira ta je; ta
ce‘_ "maza ki je ki gyarawa bakona‘ bayi zai yi
wanka yadda ba zai takura ba, ki hada ' masa
ruwan zafl ki kai masa, ki.‘ masa magana ya
jeyayi wanka". . ‘
Nan ta turo baki, "Gaskiya ni Inna...".
"Aiki na saki, za kiyi k0 ba za kiyi
ba?" . Inna ta bata rai,‘hakan yasa Deedan ta '
yin abinda aka sa .ta ba don ta so ba. Bayan ta
gama ’gyara masa‘bayin; ta _ kai‘ruwan,
ta'nufi'dakin; ta same shi zaune kan tabarma
a’takure, alamar sanyi yaké ji, . har yanzu
wannan kayan ne a jikinsa. ‘ . Ba .ta kulashi ba,
ta jawo jakartsa' ta bude, :ta ciro masa (towel)
tare da wasu kayan, da 'abubuwan da ta san" zai
buqata. Sannan ta rufe, ta kalle shi. "Ka tashi‘ka
~je~ kayi wanka, ka cire" - wannankayan' masu
sanyin. Ga (towel) nan ' mu je in nuna maka inda
za kai wanka". . , .Kau da kai yayi bai kalleta ba
tamkar bada'shitakeba.’_ ' '- "Sabeer, da kai fa
nake"
. ' Wannan karon baya‘ ya juya .mata, ta harare
shi,arantatace. ' "Yau kuma miskilancin' ne ya
tashi, amma nima aina iy shi
Nan ta sha gabansa, ta‘ sa hannu ta ’soma
ciremasa'rigar sama.Meye haka?"
ya fada Itama ba ta‘ kula shi ba, yaCe. , - . "Ina
da hannu, zan‘ .iya bana son alfarmar ki"
. . ~ Ba ta saurare'shi ba',Taci gaba’har ya ‘
zamana saura‘best, a nan‘ ta tsaya. '
' ‘ Ya yi dariya, ya ce"'Shima ki cire “mana, in ki
gama Wandon shima ki cire".ta
‘ 'Harareshi ta yi kWafa, ta' wurga masa (towel)
din ta fita..Ya fashe da dariya, Deedan ta'fita
tana- mita.
' . . "In kaga dama kar kayi wankan, ka zauna
haka; ina ruwana‘Inna tace"keda Waye?'-" ‘ ' Ta
amsa da, "Ni da dan gatan bakon ki ‘ne, ina jin
ruwan wankan ‘ma daki ~za'a kai masa". Inna
tayi dariYar zolaya‘, ._','Toce toba sai ki. ‘kai
masa ba",im .Kafin ,tace wani' abu Sabecr '_.ya.
fito. Ihu’deeda ta'kwala gami' da zairc ido,
ganinSa daga shi sai daure da . gajeren taWul,
tace a haka zakaje wankan?????
birnin gayu
chapter18
saurayi da shi, duk jiki amurde. '
Ta mike da sauri, "Kai Sabeer...".
Jin ihunta yasa Inna mikewa za ta‘ fito ganin
haka ya sa ,ta mike da sauri ta je ta tsaya a
gaban sa tana kokarin kare shi, sai dai duk da
haka bai sa ta'iya kare shi ba, don kuwa ya f1 ta
nesa ba kusa ba, namijin gaske ‘ne, tsawon sa
ma kadai ya isa. Jiki ne da shi irin na jarumai.
Ganin su a haka yasa Inna ta fahimci manufar’
Deedan, .ta kada kai tayi ciki tana dariya. ’ , ’
Bayan Inna ta shige Deeda ta harare shi garni da
jan hannunsa, tayi bayi da shi tana masa mita,
"Nan ba (bathroom) din gidan ku bane; ba a
tsakar dakin ka_ kake ba, nan gidan mata ne ka ji
k0? Ko kunya ba kaji kana bude mana jikin ka?
Nan kauye ne ba Birni ba...". ' '
Zura mata ido yayi tana ta surutu, nan ya yi
saurin kai hannun sa bakinta, ya ce.
"Bakin ki ba ya gajiya da magana? Gidan mata
nake," su waye matan? Mata ta ce da'kakata,
don haka kar ki yarda kice za ki koya min'yadda
zan yi rayuwa ta".
'- Wani kallo' tai masa, ya ce.
"K0 Karya nake? Deeda mata tace dubban jama'a
Sun shaida, kuma ba laifi bane don mata ta ga
jikin mijinta".
'Juyawa tayi za --ta tafl, ya jawo hannunta da
Karfi. ' ' ‘
"Ina zaki?. Ai tunda kika- rakoni wankan ma'sai
kin min".
"Sabeer, ba ka'da hankali, ka sake ni".
Meye rashin hankali a ciki? ~Ni fa ba zan sake ki
ba". _ _ " Nan ta hau kokawar kwaCe hannun,
amma wane .ita. Sai da ya gama zolayar ta
sannan ya sake 'ta, ta gama kula,‘ ta tsaya tana'
mishi masifa. Nan ya yi maganinta ya soma
kokarin kwance (towel) din, tuni ta fito aguje,
zuciyar tana bugawa, tana sauké ajiyar zuciya. " .
Dariya ya‘dinga mata,ya ce, "Ai 'da kin tsaya";
‘"Zan yi maganin ki ne". ‘Nan ta fice Waje, can.
ta‘dawo da‘ wasu yan matan' 'kauyen
ta'Shimfida ‘musu tabarma. atsakar gida, suka
hau hira, tana -baSu 'labarin Birni, su kuma
sunata mata tambayoy'i. Sabeer k0 da kyar Ya
,iy‘a yin wankan, saboda wani irin iska mai
sanyi_~da ke kada shi,-gashi bayin fili ne 'ba ko
rufi Tuni ya hau rawar sanyi, yana Allah-Allah ya
fito. Yana zuwa dab da qofar fitowar kuwa ya ji
surutun 'yan mata, da sauri ya koma, ya rasa
ya'Zai yi yafita. Deeda na lekensa, da ,suka'
hada'ido ta fashe da dariya tana masa gwalo. ‘
' .. Ya langwaBé kai yana ma ta al;.amar
‘ (please)‘ta 'zo. Ba‘ta musa ba taje ta same shi,
ta juya masa baya. ' "Meye?"> . Ya ce, "Deeda
sanyi', ina son wucewa
ga 'yan’matan nan, 'ya zanyi in wuce?"
Ta yi dairyar‘mugunta, "Ba kana Son yawo .a
tsakar' gida da tawul__ ba? Kar ka damu, 'yan
mata 'ne, hala su ma matan kane?"
Nan ya sa hanuu ya finciko ta da Kardi
yace Ni kam ba mata, na bane, Deeda ce kadai
mata ta, k0 dai ki sallamesu 'su tafi 'ko kuwa
muyi ta, tsayuwa inyi bargo da' ke a nan, da ki
min maganin sanyi na".
Nan ta' hau kokawar kwace jikinta, amma ta
kaSa. Ganin 'ba yadda ta iya yasata fara roKon‘
sa. .
, "Haba Sabeer dina, nice fa Deedan ka, (please)
ka sake ni, so kake sanyi ya kama ni
inyi_'zazzabi?
. -. Ganin yadda ta' marairaice ,masa tana mai '
shagwaBa yasa ‘ sa shi mutuwar jiki Wani iirin
sonta ya ji-yanaratsa masa jiki da jijiya, ya
lumshe ido yana kallonta, bai ki su tabbata a
haka ba. Ganin haka yasa Deeda ta
ture.‘ shi; ta kwace jikinta ta- gudu ‘tana masa
dariya da kwalo, yayin da ya' harde hanan a kieji
yana kallOnta, Iskar dake ratsa shi ya ji
yana'masa dadi, saboda- hade yake da sanyin
son Deeda. -tsiyar da Deeda ke ma Sabeer' yasa
tafito ta sallami 'yan matan, sannan ’ya‘
‘samu'ya wuce, yana kallonta tana kallonsa, tana
masa dariyar' tsokana, yayin .da shi bai gajiya da
ka‘llon ta,”bai',Ki suyi ta zama‘a. haka ba bai iya
gajiya _da kallon ta, bai iya 'gajiya‘ da Kaunar ta.
- 'Ya, shiga ciki, kwanciya ya yi a hakan har
sai'da Dceda tashigo kawo masa abinci .ta same
shi a- hakan. Bata kulashi ba, 'ta jaWo jakar ta
bude ta duba masa kaya tare da- ciro ‘masa
(body oil) da yéke shafawa, da dan kayayyakin sa
na amfani ta ajiye masa,»tace. ‘ . - "Idan' sanyi
ya- “kama mutum nan "Kauyen ba' mu'da ko'da
‘(Nurse‘)ne balle likita, haka ko teburin sai da
magani. bamu
da shi balle kantin sai da magani.. Ka rufawa
kanka asiri ka sa kaya".
‘Yana jinta ya share ta, .sai ma gyara kwanciya
da yayi ya juya mata baya.
“ Magana nake malam"
" Ta fada a qule, ya ce. '
‘ "in har ba za ki' iya min magana ta harce mai
dadi ba nima ba Zan kula ki, kuma ina ruwan ki
da ni? Ko sanyi ya kama ni k0 kar ya kama ni
jikin ki k0 naWa?"
"Oh Allah
Ta .fada gami da» kama kai,_ wato rigimar
Sabeer tafi ta Karamin yaro.
Hannu ta sa ta-jUyo da kansa, ta yi murmushin
yake.
"Ranka ya dade, Yallabai Sabeer, tashi ka‘shafa
mai, ka Sa kaya, (please)". ‘ .
‘ Nan ~ya mike yana dairyar tsokana, ya ‘ce. - '
ai."Tunda ‘har kin: roke ni. ai ba zan' Ki ba"
nan ya fara shafa man, ta‘ harare shi
gami da girgiza kai, ta fice ya 'bita da kallo yana
dariya. ' '
Bayan‘ ya sa kaya ya fito 'ya yi alwala ya yi
sallah a inda ya ga Deeda ta shimfida .. masa
sallayar, "
Yana' zauna kan sallayar, bai jima ba ya ji 'an‘
kira la'asar. Bayan ya ,idar' ya jima‘ ' yana zaune
akan sallayar yana kallon tsakar dakin da yake
zaune. Wuri 'ne da _bai taBa tunzini ko zaton 'zai
iya. koda minti daya a ciki ba, balle ya iya zama
a ciki. Amma yau 'wannan wurinya fi masa k0
wan wuri'kyau da dadin zama. , _ ‘ Nan ya mai
da hankalin sa ~kan abincin da Deda ta kawo
masa; ya sa hannu ya>bude langar, shi
dai_'wani. abu'ne da bai gane mene ne ba, don
bai taBa gani‘ba. Nan ya zurawa langar ido yana
Kokarin ' gane mane ne' Lokacin 'Deeda ta daga
labulen dakin ta‘ .shigo, ta zauna a gabansatana
kallon sa, ta Ce, .
"Na san baka' san mene ne ba; ba ka
taba ganin irin wannan abincin ba a rayuwar ka.
Ga wannan, fara sha, na san dai shi ka taBa gani.
Madarar shanu ce Inna ta sa na dafa maka, a
damunar nan da kyar na samu itacen ya kama,
don haka ya zama dole ka sha. Sannan wannan
abincin kuma dambun shinkafa ne da zogale, a
garin nan 'masu gata ne kadai suke , samun sa.
Don haka Bisimillah, in ba haka ba yau kayi
kwanan yunwa".
Ya harare ta, ya ce, "Wai ke ba za a iya magana
mai dadi da ke ba? Ba za ki iya tausasan kalamai
ba wurin magana?"
"Ba zan 'iya ba, Saboda zuciya ta bata cikin dadi
da taushi, ganin ka- a Rauyen nan a gabana
yana'kona min zuciya, kana sa ni ganin laifin
kaina, ina jin kunyar kaina. Saboda gani nake ni
na sa ka a halin da kake ciki. '
Sabeer, na rokeka ka sauke min nauyin auren ka
da ke kaina, ka' bar wannan rigimar taka, ka
koma. Ba yadda za'ayi mu
rayu tare ni da‘ kai, duniyar mu ba daya bace.
Sabeér, ba na sonka, ba ka Sona, ,an tava
rayuwar aure ba soyayya?"
Tuni kalaman Deeda suka fusata shi, suka
tunzura 'shi, ransa yai mugun- Baci, wani‘ irin
takaici- da 'bakin ciki Suka lullube shi; ' Ya rasa-
me zai ce mata? Wai duk wannan abu da yake ji
game da- ita'Deeda tace ba ya sonta? ~ ‘
Mikewa ya yi a fusace ya fita, ya bar dakin. Ta
bishi ta na kira
"Sabeer!". .
Waje. ya‘fita, Inna“ tana kallonsa; ba ta ce komai
ba har suka bar gidan tana kiransa bai kulata ba
har sai da-ta’sha gaban sa, ta tsai da shi, hakan
ya ‘bashi damar 'damko‘ta yayi mata riko mai
tsauri. gami da zare mata jajayen idon sa, cikin
fushi ya ce. .
"Ya ishe ki, ba kya ,sona na ji na yarda, kar ki so
ni, amma ba ki isa ki hana ni son ki ba.- wannan
abin da nake ji a zUciya ta game da keba ke
kikasamin ba 'Allah Ne
ya sa min, don haka ke ba ki isa ki cire' min
abinda Allah Ya Sa min ba, ba ki isa ki hana ni
abinda. zUciya ta ke so ba. yau ya zama na
karshe da' za ki karyata son da nake miki. "
-. ‘ 'Idan'har kina tunamin zuwa na KauYen nan
in zaune da matatace da' ‘fltina ta Ce, na ji. Idan
.kina tunanin barin Daddy, Sister da Uncle 1b,
na‘gaba ‘daya da aikina,’ da rayuwa ta gaba
daya - inzo kauyen nan rigima tace toki sani
aurenki da zama da. ke shi- ma rigima ta ce,
kuma ba wanda ya isa ya "hana ni zama kusa da
ke a duk inda' ki. ke' sai Allah,’ sai mutuwa, k0
ke kanki .ba ki isa ba. 1' In ba kya sona kar ki
kalle ni, kar kije 'inda-nake, kar ki ‘komai, amma
ni zanje inda ki ke, kuma zan kalle ki, zan so ki
iya son’ raina. 'Idankika sake kokarin Karyata?
soyayyar da nake miki, k0 kuma ‘fassara shi 'da
Wani abinda ba mé'anarsa .ba kenan, za ki yi
dana sani. Kar ki sake kula ni ko'shiga
harkarta, kinaji'na- k0?” " Yana gama fadi’ ya-
cillar .da ita'gefé guda," sai da ta kusa faduwa,
ta ji kanta’ na‘ *sarawa.; Ta, tsuguna a ‘ wajen,
shi kuwa 'ya‘ wuce ya barta, k0 juyowa bai sake
ba ‘ balle ya kalle ta. ‘ ‘Yayin da ta bude baki za
ta kira shi, amma sai ta'kasa. 'Tuni, hawaye
suka' zubo 'mata; hankalin ta ya tashi, komai ya
shige . _mata duhu. Wannan sabon‘halayya'da
sabon.» yanayi ' na Sabeer da ta gani ya firgita
ta. Addu'a ta- dinga yi a cikin zuciyar .ta don
samun. sauki daga . tsananin da ta tsinci kanta,
Yayin da ta mike daga ba’ya‘ ta bishi Ya zama
dole .ta kasance tare da‘shi k0 tana ' ' so k0
bata So, muddinyana kauyen ba za ta . iya kyale
shi ba. , . " '
Al'amarin Sabeer kuwa haka ya yi ta za'gaye
cikin kauyen‘, ‘duk' inda ya_ wuce jama'a sai ‘ya.
ga sun taru suna kallon- sa, har ya soma sabawa
da kallon 'da suke masa;
’ " Wasu "yan yara .ya"samu suna zaune,’
ya zaune cikin su yana ta Kokarin hira' da su da
irin ta su ’Hausar. -" .Wayar sa ya dauko ya
kunna yana nuna musu hotunan- Birni, . da yadda
gidajen Su suke', da video irin na yara dai. Nan
kuWa Suka taru akansa har da layi tamkar wanda
suke karBar‘ wani abin. Haka. ya - dinga‘ daukar
su; hoto yana nuna musu" suna ta‘
mamaki,.;yayin da suke ta salle da murna tamkar
Wanda ya yi musu kyautar wani abu. _ Ya jima a
cikin 'su' yana mamakin rayuwa irin tasu, bai
taBa tunanin akwai mutane 'irin' haka a wani
wuri da suke rayuwa haka ba. . Haka kawai sai
ya ji tausayin yaran da'sune manyan gobe sam
ba su san ma meye wani rayuwar jin dadi ba,
ammé duk da hakan hankalin su kwance, suna
murna a tasu "duniyar, duk da ko duniya ta
manta da su gaba daya, suna gefe. ‘ Tuni zuciyar
sa ya ji yana son yi musu wani abu, yana son
kyautata musu rayuwar su,‘ to amma me zai
iya'musu? Shi ne abinda
yake tambayar kansa, bayan shi kansa bai taba
yiwa kansa komai ba balle ya yiwa wasu. ' Take
ya ji zuciyar sa ta masa nauyi, hakan ya sai’
ya'yiwa yaran dabara yace zai 'dawo gobé su'
sake hira, 'su kaishi yawa‘a Kauyen. ‘ ’ ~ ‘ ‘
"Mijin Deeda sai gobe". Hakan ya sa ya jUyo
ya'tsaya yana kallon yaron, take k0 yaran ‘suka
duka suka " dau soWa, "Mijin Deeda!". Sunan da
suka sa masa kenan. Murmushi ya yi duk da
zuciyar sa ba dadi, ya shafakan yaran ya wuce.
' , Deedan tana ‘ tsaye daga nesa tana kallon su,
lokaci na farko tun haduwar ta da Sabcer data ji
ya birge‘ ta.. ~ ‘.Tabbas' Sabeer bai, iya
mu‘amala da mutane .ba, amma yadda ta ganshi
yana yi da yaran nan ayau sai ta ji ya burgeta
.. Ta bi shi da kallo tare da tunanin ina kuma zai
yi? Kar .ya bace mata. Hakan yasa
ta bishi.
Ga mamakin ta sai ta ga ya nufi gindin gadan
nan da take zuwa tayi kuka a duk lokécin da‘take
cikin damuwa ko kadaici.
- Wuri ya nema ya zauna yana kallon _ruwan da
ke gudu a Karkashin gadar, yayin da tunanin gida.
ya fado masa. Haka nan ya tsinci kansa cikin
kewa da kadaici.
Nan ya hada kai da gwiwa, tsananin son Deeda
ya_ ji yana shigar sa, yana ratsa jiki da zuciyar
sa.
Hawaye ya gangaro masa, "Wayyo ‘Allah!
Wannan so da ciwo yake, Ya Allah Ka dandanawa
wannan baiWa taka ko da rabin abinda nake ji
game da itane, hala za ta gane cewa sonta nake
ba rigimata bane
. Deeda da ke gefensa ta ji zuciyarta ta mata
kunci, tsananin tausayin sa ya kama ta. Ba tasan
lokacin da‘ ta isa gare shi ba, ta sa hannun ta
bisa kafadar sa tare da kiran sunansa cikin
sanyin murya., ‘
' "Sabeer", ,_ , _. Ya dago kansa da sauri suka
hada‘ ido, ya mike ba tare da ya kula'ta ba, ya
juya ya'. ,_ .tafi Ta'bi shi tana kira, amma bai
saurare‘ta ' ‘ba balleya tanka mata,’ har suka isa
gida. ya samu Inna 'zaune' ' a' - rumfa, .
hankalinta tashe ta ce. ’ 'Sabeer, ina ka shiga
duk na damu?" "Inna, ba zan Bata ba; ni ba yaro
bane. Na zaga inga Kauyenne kar ki damu na san
me nake, ki yarda dani-". . _ . ‘ ,, _ "Na yarda da
kai Sabeér, sai dai duk da haka dole in damu,
bana son- ganin ka — Cikin damUWa" Ya yi.
murmushi‘tare ‘da .durKusawa ‘ gaban Inna, ya
ce Inna tana tare da,.ni ai bani- da .. ‘ sauran
damu‘wa, Na‘san hanya, duk inda na" .je zan
dawo, sannan ki .cewa Deeda ta ‘daina 'bina' duk
inda na . Shiga, .bana bukatar. maigadi .ko —
kulawar. ta, zan ' ‘iya 'kula da 'kaina ‘ ' ‘ '
Inna ta ce,‘ "Na san kana cikin fushi, kayi hakuri,
dole sai’ an dinga samun' irin saBanin. da‘ Bacin
rai wani lokaci‘, kafin mu kai ga'cimma‘ burin
mu, k0 sanin matSayin mu da muhimmancin mu
a" rayuwar‘ ‘wasu. Ina fatan 'ka fahimce ni?
Sannan ga madarar nan na sake dafa'maka ita,
ka daure ka sha Sabeer, ka ga akWai’sanyi.‘Ab
incin ma kaCi k0 kadanne don ka samu Karfin
jikin‘ ka".. '
‘ Ya yi murmushi, ya karBa ya ce, "bari ‘na
shanye yanzu ma kuwa a gabanki"'. ' Nan" 'ya
rufe ido ya kafa kofin a bakinsa, sai da ya Kare‘
ya dire, yace "Alhamdu lillah"._,, , .ta' abincin
yace, "Kinga shima ‘a gaban- ki zan. ci..
Kullum‘daga yau tare da' Inna ta zan dinga cin
abinci, duk lokacin da‘ naji kewar Sister da su
Daddy zan zo wajen Inna.mu sha hira. In ina tare
da ke zan'ji kamar ina gida ne"., ~ " Ta yi dariYa,
."Dakyau Sabeer. Allah
Ya maka albarka"yace Amen
' ‘Kiran sallar magarib ya'katse musu hirar, .ya
tashi‘ ya yi' alwala, Inna -ta masa kwatancen
masalla‘ci ya -taf1, itama tayi alwalar. '
._ , _~Deeda tana tsaye tana jin su,‘ ta‘rasa me
ke .mata dadi, musamman ma da ta .ga. Inna
"ta‘ kau' da 'kai gare ta, ko kallontar bata‘ yiba
Alwalar tayi’ itama ta shiga’ daki kusada‘ Innan
ta yi sallah.
' _ Bayan duk. sun idar da. ’salllar ma Inna‘ ba ta
kulata ba, hakan ya sa ta fashe da kuka, ta fada
cinyar ta.
'Wai Inna me na muku ku ka tsane ni?"
-‘ Inna ta’ ce, ~"Mu ba mu tsane Ki ba, mu masu
Son ki ne Deeda, sai dai hala ke kika tsani kanki.
Deeda, k0 ba‘ ki ‘da. zuCiya a cikin kirjin; ki,
yakamata ki duba; kokarin yaron nan duk abinda
yayi saboda kawai ya -zauna da ke rayuwa baki
gani.
Deeda, ba a duba fuskar mutum ace ba a son sa,‘
duk mutumin da ki 'ka cewa ba kya sonshi ba zai
taBa mantawa, da shi ba. Sannan a rayuwar
yanZu ina mutum yake samun mai sonsa haka?
Duba da kyau ki 'gani, Sabeer in yana so ba irin
kalar macen da ba zai samu ba, saboda Allah Ya
azurta shi. da komai, abinda bai da shi ta hanyar
halayyar sa' yana KoKarin gyara kansa da
halayyar sa yayi iri daya da ’naki, da yadda ki ke
so, amma ba kya gani, Abinda na lura,’ na
fahimta shi ne kece me fitina da rigimar ba
Sabeer ba, kece mekafiya, ba kyaso~ ki amince ki
yarda mahaifin Sabeer Ya .yi nasara akan ki, ya
miki dole kin auri dansa, kin auri wanda ba kya
so. '
-Ibrahim ki ke so?‘ Deeda Ibrahim ya miki nisa,
yana da. ‘mata da' rayuwar_ sa wacce‘ ba ke a
ciki. Kina tsammanin in Sabecr ya sake ki Ibrahim
zai' aure ki?‘ Kina tunanin za ki iya rayuwa nan
gaba matsayin matar Ibrahim: ki rayu tare da
yayar. Sabeer ne
da Sabeer gida daya?
Deeda,’ tunda‘ aka .haifeki- nake fata da addu'ar
Samun miji nagari; ma1 sonki, wanda 'zai
'mutunta ki, ya darajaki Idan‘ yau Allah Ya baki
miji irin Sabeer, da soyayyar miji irin na Sabeer,
saboda tsananin addu'a ta 'ce Allah Ya dube ki
da idon Rahma Ya baki miji amman kina
wulakanta ‘shi? '
Ni dai ina’ gargadin ki .da ki bi a hankali, ,kar
‘soyayyar Ibrahim ya makanr dake, ki manta da
sanin‘ki da addinin ki. Ki,sani Sabeer mijinki ne,
ki san haKIkin mijin ki da ke kanki,kin san'illar
mijin ka yayi fushi da kai‘, kin san illar Batawa
mijin ki rai da kuntata masa. Idan ki 'ka mutu a
wannan halin bai yafe ba kin gama yawo, gara ki
tuba,~ ki tuba, ki ‘rokeshi gafara kafin dare yayi
more ki 'Idan' kin san za ki' masa‘ magana' ta
Sacin rai ,gara ki ,yi shiru ki kyale shi, kar ki kula
shi. Kuma na maimaita Sabeer bakona ne, karki
sake
kuSkuren Batamasa",
; Tana gama fadi ta mike don yin Sallar nafila.
- ,. Deeda‘ ta fa’she da‘ kuka ta rasa-me ke
ma‘ta dadi,- tsoro ya shige ta --‘Fadan Inna ya
shige'ta sosai, ‘ya yi tasiri _a zuciyar ta,.har ta yi
dana sanin guduwar datayi.
Shin yanzu ya zatayi? Gashi Sabeer na fushi da
ita, 'ko magana ba ya son' mata balle ya saurare
ta. ’ .
" , Haka .ta;.kasance cikin .‘rashin‘ ‘dadin
zuciyahar sukai. isha; ta zauna kan sallaya tana
addu'o'ii ta ji ‘shigo'war Sabeer. Da sauri ta
shafa ta mike ta fita, amma sai ya dauke kai
kamar bai ganta ba,‘ya shige daki, '
' Haka‘. t‘a dinga kaiwa. da ‘kawowa a tsakanin
'dakin‘ Inna da inda_ Sabecr din yake,maa bai fito
ba.‘ ' -
Can ya'leKo dakin Innan yayi'mata sai. da~ safe;
'yacé zai ‘kwanta don duk a gajiye yake; 'Deeda;
,na kokarin' yi masa magana amma baibata dama
ba. Inna ma
dai shafa mantaleta »tayi a kafafunta dake. mata
ciwo‘, ta kwanta. ta "Kyle Deeda .a wurin. :
Abin duniya ya ishe ta, haka ta dinga juye-juye,
ta kasa bacci. ' .
" 'Abinka da damuna, basu rankara’ ba sai ruwan
sama ya sauko .da iska mai Karfl, Sabeer na
kwance a daki yana ta ,juye-juye. ya kasa bacci,
saboda Wani irin ciwo-da jikin sa kemasa, ko ina
ya yai masa tsami . Ga gadon bunu, bai saba
kwanciya akai ba.’ .
Nan fa ya sauko kasa, nan kuwa sanyi da danshi
saka masa sallama, ga feshin ruWan sama. ‘ ’
Wani‘ irin sanyi ya ji na ratsa shi, ya mike da-
sauri, nan kuwa‘ guje-gujen Beraye suka yi masa
sallama. ‘Yayi saurin hayewa ’saman gadon ya
zauna ya takure waje daya, tuni ya fara
rawardari. , . ' .. , ZazzaBi mai tsanani ya lulluBe
shi,’ tsoro da fargaba ' tare ' da kewa, da,
tsananin kadaici
suka dinga shigar sa, son Deeda da tunaninta
’suka cika' masa ‘zuciya. Tuni hakoran sa‘ suka
fara hadewa, bakin sa ‘na Bari saboda tsabar
sanyi. ‘ . '
.Deeda ’hankalinta ya kasa kwanciya.
"Ya 2ama dole in leKa Sabeer inga a wane hali
yake? In naga'idon’ sa biyu, sai na ,ce" 'masa
‘na ‘ zo rufe ~'window' ne saboda ruwan sama.
In kuma? ya yi bacci inga a Wanne hali- ya
kwanta? Kila ma bai yi addu'a, ba bai sa kayan
bacci ba, bai lullubeba. Na San halin Sabeer
komai sai an masa".
. Da wannan tunani nata ta nufi dakin.
A hankali ta tura Kofar dakin, hannunta rike da
(torch light) tana haskawa. KaSa-kasa saukar
numfashi ta ji da karfi, da karar hakoran sa dake
haduwa.
'Zuciyar ta ce-ta tsinker, ta yi saurin haska shi.
Halin da ta ganshi ya mugun ta da mata hankali,
da sauri‘ta nufe shi, ganinta ya sa ya' yi saurin
fadawa’ jikinta. Tsananin zafin jikin sa ya 'ruda
ta, ta rasa abin yi, sai
sunan sa da take kira;'Sabeer, me ya same ka?"
_.: ‘ Ta'yi saurin ,taBa kansa, ba shakka zazzaBi
ne da‘ mura sukai ‘ masa mugun kamu;
"Sanyi Deeda,’ lulluBeni". '
Abinda yake fadi mata kenan, amma 'ita kanta ta
San ba zai masa maganin sanYi ba. Gashi ba su
da wani babban bargo.
"Inna . lillahi wa inna ilaih‘i rajiun'! Sabeer ya zan
yi' da kai ne? Dama abinda nake gudu kenan". ‘ -
‘ Ta mike da sauri ta ja window ta rufe, haka.
Kofar. ta'cire hijabin da ke jikinta ta yafa masa,
amma duk da haka bai bar rawar ‘sanyin ba. Nan
.ta dauko tafin hannunsa ta dinga gogawa da
karfi, Gaba daya ta rude ta rasa abin yi. _ .
"Deeda‘ sanyi". Abinda kawai yake fadi kenan. ’
. Ta fashe‘ da kuka, "Ya zan maka ne Sabeer,
dama abinda nake gudu' kenan.
Ruwan sama ya buge ka, ga iska, ga sanyi irin na
kauyen nan, gashi bani da maganin da zan iya
baka. Sabeer, ina tsoron kar wani abu ya same
ka". '
Addu'o'i ta shiga tofa masa, gaba daya
kwakwalwarta a juye take, ba ta da sauran
nutsuwa balle ta san abin yi. .
"'Bari inje: in ta da. Inna k0 za ta‘ taimaka". ‘
MiKewa tayi zatai Waje, ya jawo ta ya rungumeta
sosai tare da kokarin shigewa jikinta, murya Kasa
—Kasa ya ce; -
"Deeda kar _ki‘tafi ki barni, (please) ina
buqatar‘dumin jikin ki". ‘ _
Ba ta da zafi a 'wannan lokaci da ya wuce tayi
yadda za ta taimaka masa ya dawo hayyacin sa.
A hankali ta dinga goga jikinta a” cikin nasa, sun
yi gOgayyar jiki sosai, wato (body‘contact), duk
ilahirin jikinsu sai da ya hade tun daga fuska har
kan kafafuwan su.
Dumin jikinta ya ' matukar taimaka masa ya
dawo hayyacin sa, ganin ya daina
aima admin uzuri jiya baiyi post ba
baiji dadi bane
luv y'll
shared a profile .
birnin gayu
chapter19
rawar darin yasa ta zare jikinta daga na sa. Da
Kyar‘ ta iya zare hannunta‘ daga cikin nasa, ta
mike ta duba cikin kayan sa, a nan ta samu'safa,
hula da rigar sanyi, ta koma dakin'lnna ta dauko
mantaleta ta zo ta shafa masa a _taf1n kafa,
sannan ta sa masa safa tare da hular. -
Wurin sa rigar sanyin ne»_ ya farka, ya yi saurin
kwanciya ‘akan cinyar. ta, ya' dunkulé guri guda
ya kamakai, 'hakan'yasa ta gyara masa rufara,
ta' cire hular tana' matsa masa kai (massage)
'da kuma gefe da gefen kansa har bacci ya.
dauke_ shi yana kankame da ita. Haka ta dinga
kula da shi da kowane motsi nasa, ta dinga
daddanna masa- jiki har itama bacci‘ mai nauyi
ya dauketa; - . Tabbas Deeda , tayi laushi daren,
kula da miji irin Sabeer ba wasa bane, saboda
Sabecr irin mazan' nan ne da Bature ke kiran su
da' (giant) sai-dai bata yi wahalar banza ba, don
kuwa Sabeeer ya samu sauki‘
Dukkan. Su basu farka ba Sai da gari ya yi baske,
Sabeer ne ya fara bude'ido ya ganshi kWanCe
jikin Deéda, ta rungume shi da kyau. ‘
. ’Ido ya Zuba mata yana kallonta,‘ ya yi
murmushi ta're da. karé shigéwa jikinta.
"Deeda, me yasa ba‘ za ki bari' mu rayu tare'a
haka ba? In kasance tare da ke har abada? Ya'
zama kownane motsi zanyi inji ki a jikina?" . ~ .»
‘ -
Haka ya‘ - sa mata ido, baya ' ‘ko KWaKkwaran
motsi don kar'ta tashi , Bai tashe ta ba har Sai
da ta ,tashi don kanta, ta ci karo da fuskar
Sabeer‘ya sa mata ido, haka’ kawai ta" tsinci
kanta da 'masa murmushi; Sai kuina ta yi saurin‘
janye shi a jikinta, ta mike da sauri, sannan tai
masa ya jiki? Bai bata amsa ba sai kallon ta da
yake, yasamata ido
‘ Ya'miKe ya nufe'ta tare da kai hannu yana
"shafa fuskar ta 'tare': da saman qirjinta, ya ce ~
"Tsarki ya tabbata ‘ga Wanda ya ‘Yi wannan
halittar". ‘
Sai lokacin ta lura: daga ita sai dan shimi ‘da
tsayin sa bai wuce cinyarta ba.‘ Nan ta yi saurin
kankame jikinta tare da zare zaninta da-ke yashe
a Kasa, 'ta yi saurin daUrawa‘, sannan ta Zari
hijab dinta ta saka, ta fita da_sauri. Ya bita da
kallo, sannan ya zauna ya lumshe ido yana jin
wani sabon sonta da sha'awarta na shigar sa.
Gaba daya .ta gama‘ruda shi,‘ a kullum shi Deeda
yake so; halayyarta da yanayinta, da fuskar ta,
amma yau ya ji yana mugun kaunar Deeda‘da
sha'awar ta. Hakan ya sa ya Kara tabbatarwa‘
da kansa zai iya jure'komai don ya rayu tare da
Deeda. _ ‘
' Gaba daya jikinsa ya mutu, ya ji ba ya son yin
komai sai‘ dai ya kWanta ya yi ta tunanin ta.‘
A hankali abinda ya faru a daren jiya ya dinga
dawo masa. 'Murmushi ya dinga. yi yana sauke
ajiyar ‘zuciya da numfashi mai
hade da zafin so da kauna, tare da tsananin
sha'awa. " _ '
Hakan ya faru da Dceda, ta_f1ta ta tsuguna a
rumfar gidan zuciyarta na harbawa .da Karfl
tamkar wacce tayi tsere. In ta rufe ido gogayyar
ta da Sabccr ta ke tunowa, yayin da take jin
shafar da ya mata a yanzu.har cikin ranta.
Wannan ya saukar da rudani tare da bakon yanayi
a zuciyar ta. ‘
"Deeda?" Inna ta kira sunanta. ' ‘
Ta mike a firgice
"Lafiya ki ke zaune a nan da sassafen nan? Ga
ruwan zafi can na hada ko'kuna da bukata". '
Deeda kanta sunkuye ta ce, "To".
Innan ma- wucewa tayi ba tare da ta tsaya mata
dogon bincike da tambaya ba.
Da sauri ta mike ta hadawa Sabcer ruwan wanka
da alwala, 'ta'nufi dakin.- Ba ta yarda sun hada
ido ba, ta ce
"Ga ruwa can inza ka iya waka, don na ga da
sanyi’. In wankan zai maka wuya
yanzu Sai kayi alwala 'kawai', sai ‘ka hanzarta
’don mun makara sallah.". Kafin ma yace wani
"abu ta" fice da sauri'murmushi ya yi. ya mike,
ya fito.' Ya: lura da wani Sabon salon jin kun'yar
Sa data fara. . ' " ‘ " "Duk da dankaren, sanyin da
ake bai hana . shi‘ yin wankan ba,’ wannan ya'
bawa Deeda "damar dawoWa ta shiga ta tattara
dakin, ta gyara tas, ta ciro; masa kayan ‘da zai
sa, ta tattara. masa kayansa da ya ‘watsar, . Ta
girgi‘za kai, "' "san yaushe Sabecr.zai.
koyi’tattara kayan sa da kula Nan ta ‘fita da su
don wanke'wa. _. ‘ _ ’ Bayanya fitone-‘ta-samu
.damar shiga tayi ‘nata -wankan hade da alwala.
A daki kuWa .Sabeer ya, lura da yadda Deeda ta
kintsa’dakin hatta salla‘ya da kaya tare da’man
da ‘zai shafa .duk ta ciro masa.
sauri.
Kaunarta Ya Kara ji ta ratsav shi, yace "Deéda
daban kikeda sauran, kin can can ci ‘a jure
kOwane irin wahala da matsi, da'kowane irin
yanayin rayuwa_akan.ki'.'.' ‘ ‘ ‘ _. . _Bayan ya
kintsa ya _._”fito don 'gaida Inna,~ a'kicin ya
Same ta tana; 'kokarin hUra wuta. Nan ko ya sa
hannu yana taya ta, Inna, tace. ' . ’ .‘a.a sabeer
wannan 'ai ba aikinka bane, fita- ka jirano yanzu
zanfito", Ya yi dariya, ya 'ce, "Inji waya ce ba aiki
na. bane? Kece ma‘ za'a‘ ce. ba aikin ki ba, kina
gani na sabon jini,‘ idona lafiyayye, ke kuwa’
'idon irin na tsofaffl, duk ya 'zama. maneji".
Ya‘fada cikin zolaya. . “ Ta yi dariya ta ce, "Wato
abin naka ma harsa.zolaya ,ce, ko? To
idanun'nan nawa' ,da kake ' gani. sun nake garau
suke sunfi naka karko.ku yaran ‘yanzu meye-
naku. me karko da kwari? Nifa’ I'nna ban 'yarda
ba. idon Deeda
kuwa kin san ba mai irinsu a duk duniya, ita kadai
Allah .Ya. yiwa baiwa da ‘irin Wannan idanun. Ki
tashi kawai' ni zan hura". . ' Nan ya: dage‘mata
sai da, ta tashi, Inna tace. _ "Yaur naga dan
baqon yaro, ka zata hura wutar'wasa ne?" ' .. , -
‘ Ya jata waje, ya fito da, ita, ya kaita. rumfa,
yace. ' - . zauna ki huta". ' ‘ A ' 'DOlenta ,ta,
zauna, "ya dawo yana ta' fama agindin murhu da
hayaKi, idanun nan kuwa sukawyi jawur, ga
hayaki‘ da ya tuenike kicin- din.a wannan halin=
Deeda ta zo ta same. shi, ta zura masa idotana
dariya. Tace, "Hura wuta‘ba‘cin tuwo bane
malam'Sabeer". , Ta matso kusa da' shi, ta
sunkuya tana kokarin hura wutar, 'ya ture‘ ta Me
kika maida ni?" 5 ‘- ' Ban mai ,da kai komai-ba,
yanayin ka ne ya nuna
Ta kalle‘ shi, "Ka ga idanun ka kuwa
_ Dago idanun nasa yayi ya zuba-'mata
a cikin nata ‘idanun. Gabanta ne ta: ji ya
tsinke, tayi saurin kau da kai, ta fltagaba
daya ‘ta rikiCe. Ta rasa me yasa idanun' Sabeer
ke fadar'mata' da gaba:
_ Murmushi yayi, ya ci gaba da flflta wutar, sai da
ya hura ta kuwa' sannan ya flto yana tari,
~idanun'sun kada suna hawaye. ‘ -.
Inna ta mike? cikin rashin jin dadin halin da yake,
ta ce. ‘
"Kaga yadda ka mai da“ ’kanka k0 Sabeer? Ba ka
bukatar kayi wannan abin". Ya ce, AuMe yasa‘ba
zanyi ba? Akwai’ bukatar, in taimaki Inna ta,
yanzu lokaci» ne da za-ki ‘huta; Fada min‘wanne
aikin ‘kuma zan sake ‘miki?" "
. .Ta yi~ dairya, "Sabeerba ka da dama".
_ Kicin dinya' sake binta; ‘duk, abinda zatayi sai
ya karba ya taya ta, ko suyi tare suna 'hira' suna
dariya tare, Deeda' ta .sa musu .ido‘tanakallon
su tana murmushi, ta, kasa
daga idonta akan su, musamman Sabeer din dake
kokari‘n yin abubuWan da’bai iyaba. Yadda yake
ma Inna; da 'irin_ kulawa" da dariya da yake. sa
‘ta yasa ta tsinci kanta da jin Kaunar. sa a Inna
itace komai nata a ‘rayuwa; don haka duk me_
kaunar Inna. masoyin‘ta ne? ‘
Idonta na kansu harta‘ shiga daki, ta dauki jakar
ta tare; da hijabi, ta cewa Inna‘zani wani wurita
Zan dawo yanxu
Inna ta kalle ta, "Bani za ki tambaya ba, mijin ki
ne zai iya baki izinin fita".
»Hakan yaSa' Sabeer ya fara murmushin tsokana,
'yana‘ 'kallonta' tana' kau‘ da 'kai,‘ amma sai‘ da
yayi .nasarar hada ido da‘ ita’ gami da daga
mata gira,‘ yace
' “(i will do Anything .for“ my Decda) _na baki
damar zuwa duk .inda.-kike so (I .truSt you) na
yarda dake Murya'KaSa-kasa tace
Na'gode":Ta'fita ‘yayin da ya ‘ci gaba da hira da
lnna, tana bashi labarin Kauyen su,~ da
~yanayin rayuwar su. Duk wani aiki kuwa da
'zatayi tare.‘suke yi, k0 ya mata. Hatta aikin
furar ta .tare. Suka. yi,-" yayin .da ya dauko
(camera) dinsa yana ta daukan ta hoto. _tare da
zagaye cikin Kauyen yana daukan duk abinda ya
burgee shi; - . ' ' ' _ Bayan ya dawo ne ya-samu
lnna ta dama kunu tare da masa"yar tsame, nan
ya zauna ya' soma cin nafarantin nata, yana
santi.‘ Ya .sha’ kunun ma yakoshi sosai; Innan'
ta masa- ‘dariya, yayini da-take masa‘ addu'ar
fatan alkhairi, a zuciyar taAshi- da Deedan. Ita ta
San. duk duniya ba za a samu me son Deedanta.
kamar Sabeer ba. Haka nan ta lura Sabeer na ,
da 'wasu Boyayyun halayen kirki wanda sai ka
zaunada shi neza ka fahimta. , ' '~ . -Deeda
kuWa tafiya' tayi sOsai‘ da ~kafa ta' ' jé kaSuwar
dake: gaba' da kauyen 'su .kadan, Wanda a
nan;-"akan',samu-abubuwa' ’ sosai fiye da,
kasuwarkauyen tasa. A nan ta ’. dauko yan:
sau‘ran kudaden‘ta ‘da'take- ‘da su. ‘ «.ta yiwa
saber; siyayyar'irin abinda ta san zai?"
bukata, sannan ta kama hanyar‘dawowa. " _ A
gajiye ta iso da kaya ta same su~ a» filin gidan,’
Sabeer ya sa'Inna tayi'. gaye yana ta daukan ’ta
hoto tare; da yaran anguwan sai .hayani'ya
Sukeyi Innan‘ " ta kalle’ta daga inake na
ganki 'da kaya haka‘?" ; Daki ta ja Innan‘ta‘na
nunamata, inna na yiwa Sabeer cefanene, tunda"
na san' --Wahala cimar, abincin Kauye,‘ zai masa
kafin ya 'tadi, sai a ‘ dinga masa amfani da Su".
Gidan .sauro _. ne tare. da wani madaidaicin
bargo sai -kayan (tea); ruwan, sha na tuba, wato
SWan "da Abincin ,kwali kamar .su (c0rnfleakés)
da makémantan Su” tare da'flask, Hate din‘cin
abinCi'da kula,’ ' tare'da cokula. sabulu Dettol,
sai dankali da ~ - - sauran tarkac'e dai.. - Inna
ta yi murmushi, ".Gaskiya kin kyauta Deeda,-
kiny'i tunani mai kyau". Saber da'ke ,tsaye daga
nesa yana
ya‘ ’kalli Inna, Ya kalli Deedan' yace
"Inna, , bana ’_bukatar _ wannan abubuwan. ba
sai kin min wadannan. abubuwan ba...f'. 1 ' = , ‘
1g"? pe, *"Nasan- dadin maganarka Sabccr,
tunda na saya ba’ za'a ‘yi aSarar‘su Ba,— sai dai
a kori gaba".
' Yace, "haka ne Inna,‘ sai dai tare da ,ku za mu
hadu mu cinye _su ‘ba ni daya ba. Sannan da
‘sharadi: ‘zan maidawa ‘Deeda
~ kudinta da ta kashe, saboda hakKin cinta da
Shanta da’ nawa duka a kaina yake. Wannan
nauyina nane bana Deeda ba,_ tunda ina da halin
yi ba sai tayi ba".
. " Inna tayi dariya, "Allah Ya maka,
albarka", , ._._ '
‘ Nan ta; tattara' kayan ta fita da su, lokacin
Sabeer ya mai' da kallon .sa kan
Deeda, ta yi godia ta kau da kai.
. Muemushi yayi, ya matsa dab dai; ita tare da
dafa haunta ', ya ce
"Deeda‘,‘na gode‘ da kulawarki 'gare ni, na ji dadi
kwarai, saboda 'hakan ya~ tabbatar min da
ceWa, kin bani .damar ‘zama. kusa da ke, kin
bani damar "zama. kusa da abinda'nake so,
zama kusa da abarkaunata, farin ,cikina, nutsuwa'
ta‘ da .kwan'ciyar hankalina (Thanks) Deeda, ina
So ki 'yarda dani, ~zan iya (managing) zan iya
rayuwa a Kauyen nan kamar yadda ku ke- yi. (I
swear to Allah) Deeda zan'iya‘cin duk abindaza ki
ci, zan iya shanduk abinda za ki sha ~ko‘mai
'dadin sa komai rashin sa.- Haka zan iya
ray'uwa a duk indaki ke'rayuwa". " ‘ A hankali‘
ya. jawo ta jikinsa _ya rungume ta'sosai. ' "Indai
kina tare. dani, kina "kusa dani, tObani da sauran
matsala"
_ _ Lumshe ido taYi tana. Shakar KamShin
jikinSa; ta» ‘tsinci 'kanta da kwnaciya akan
faffadan Kirjinsa tana sauke ajiyarzuciya, ba ta
ankara ba sai bakinsa ta ji'anata.- : .
«Ras Kirjinta ya buga, ta yi saurin
bude ido tare da janye ~jikinta daga nasa, ta fita
daga dakin dasauri,’ ta bar gidan ta nemi _ wani
'gindin bishiya‘ ta Zauna tana sauke numfashi ‘ ‘
' - ' ' Haka rayuwar Sabeer, ta kasance a .
Kauyen su Deeda, har ya saba .da mutanen
Kauyen, da‘kuma rayuwar garin;Inna koya. mai
da ta koman“ sa, dUkkan hirar’ sa ‘da damuwar
sa ita' yake‘ fadaWa. ,Deeda kuwa kwana' take.
kula da .. Sabeer, dukkan tsawon dare haka za ta
dinga .kaiwa-da kawowa, wani lokacin ma bacci
ke_ sace ta . a dakin, hakan yake 'bashi damar
kuladaita._ , ~ ‘ . _ A duk lokacin‘da 'Deeda ta
tuna da (body contaCt) dinta da ,Sabeer sai
gabanta ' ya fadi, ta ji hankalin ta ya tashi. _
Haka nan duk rintsi ba ta bari ‘su hada 'ido
saboda‘ a duk lokacin da‘suka hada' ido ,_
irikicewa take',wannan idanun nasa suna bata
tsoro - tare da wannan shu'umin mumushin. ’
nasa mai; dasa mata‘ tunani, a cikin zuciyar ta.‘
Bayan wannan dare abubuwa da dama ‘sun canja
a rayuwar ta, zuciyar.‘ ta da kuma' jikinta. ‘
Abinda‘ 'ta lura ya kuma daga mata hankali shi
ne,~ yadda fatar'jikintaja soma canjawa kamar
da abinda ta rabu da_ ' shi 'tun jimawa, ciwon da
ta manta ma da shi taga ya far'a daWowa
kadan-kadan, sai dai bai yi yawa ba, amma ta ga
alamar sa. Wannan ba- karamin daga, Hankalin
Deeda ya yi ba, sai, dai ta Boye ba ta fadawa'
Inna ba, saboda tana iya matsa mata su koma
Kano ' asibiti, Karshen, ta” kuma BIRNIN GAYU za
su koma, ‘ don ita.’bata buqatar hakan ‘ Sabeer
‘yakanyi tafiya mai nisa ' da Kauyen kafin ya-
samu (Network)? ya kira mahaifinsa a waya'. A
nan ya fada masa cewa suna nan cikin Nigeria,
ba su bar qasar ba, suna zagayawa Ya tabbatar,
masa-da shi ,da Deeda duk suna lafiya, sannan in
lokaci ya
yi za su dawo. Yakan yi dariya ya sa masa
albarka. ‘ .
Haka yana waya da Ibrahim tare da Farida.
Ibrahim din ya sha tambayar sa me ake ciki?
Yaushe za su dawo? Ya kuma) yake fuskantar
rayuwar Rauye?
Amsar dai guda daya ce shi ne ba ya fuskantar
.wata‘ matsala’, kuma insha Allah zai dawo tare
.da Deeda. Bayan shi ba wani abu da yake fada
musu. ' ‘
Farida ce tasa Ibrahim a gaba cewa dole suzo su
duba Sabeer, sai dai ya kan lallashe ta da cewa
su kara masa lokaci, ya tabbattar in Sabeer. na
bukatar su zai neme su, amma lokaci zai yi
Wanda za su je ko bai neme .su ba.‘Haka nan
tana bukatar nutsuwa don .ci gaba da'(treatment)
dinta. ‘
Haka Ibrahim da Faridan sukai ta. kokarin kula da
BIRNIN GAYU, tare da Aslbitii, .da kuma;
(Business) na Daddy, yayin da, Sabeer yai bude
sabuwar rayuwa a kauyen su Deeda.
Al'amarin’ Deeda kuwa ganin ba ta da wani
abuda-take yi sai zama, haka' yasa. ta soma
tara 'yan ‘ yaran kauyen‘ a karkashin Wata
katuwar bishiya tana ‘ koya musu karatun_boko
da safe', .da yamma kuma tana koya musu-na
.Islamiyya. da’ dan‘ ilimi' da fasahar da Allah
Ya‘hore mata.
' Sabeer kuwa har da shi‘ a zaman ajin,‘
musamman na Arabic da take koya musu
addu'o'i, Azkar din nan na‘Safe, da yamma. Don
kuwa akwai addu'o'i da .yaWa ‘da- ya karu
da‘su, Wanda bai san da su ba. Wanda suna da
matukar humimmanci ga. rayuwar dan Adam, ya
kamata ce sun ' zama daya daga cikin al'amuran
rayuwar na kullum.: Deeda tun tana hana .shi
zuwa, ajin har'ta‘gaji ta Kyale shi, don kamar.
Kara zugashima take DA yaxo
Wani lokaci- shi yake‘ ‘taimaka mata wurin koya
musu rubutu da sauran su. kuma
tana jin dadin hakan. Wani“ lokaci takan zauna ta
sa’. masa ido tana kallon sa cikin yaran kauyen
ya mai da su tamkar ‘abokan \sa, ya ja ,su a jiki.
Wai' 'Sabeer din da take ganin a da bashi da
tarbiyya shine yau yake koyawa yaran nan dabi‘u
(manners) yadda» 2a, su’ yi mu'amala‘da mutane
cikin "nutsuwa, da *tarbiyya. Wannan, halaye
naSa ya‘r-sa ~ta fara girmama shi, tana
(respecting) dinsa‘ sosai, har ta. soma jin
zuciyarta ta aminta da shi,‘ta yarda da shi.- _ Ya
taimakar mata ta Ban'gare da dama, ta hanyar
shawarwarin yadda za; ta bunkasa makarantar
‘da ta Kirkira a“ gindin bishiya ya koma aji.’ Shi
ya‘ bata‘ shawarar su je su roki dagacin kauyen
ya baSu wani guri da ,zasu' mai da shi ‘koda ‘aji
dayane Su tara yaran, ciki Su'zauna‘ko da akan
tabarma ne, .saboda' lokacin sanyi k0 'damu'na
in ruwa ya sauka kar ya katse-musukaratu, ' ‘ '
-' Da farko dagacinya Kiyarda, amma daga baya
ya amince da sharadin in ta samu
yara masu yawa iyayensu sun yarda zai basu
Wani wuri'wanda dama 'can asalinsa anyi "shi da
’sunan makarantar ne‘, ‘amma yanzu ya
*koma'wurin' ajiyar buhunhunan abincin sa in ‘
ya‘_'noma, saboda' makarantar ta jima da
mutuwa ba‘ aiki take ba. ..
” A- nan Sabeer. ya .taya ta yakin fahimtar -da
“iyayen. 'yaran- muhimmancin karatu; da:ilimi,
musamman a Zamanin ‘illar‘ zarria _cikin duhun
kai, musamman ilimin Addini da‘ ake ‘yinsa’ ko‘
oh’o. 'Ya tabbatar musu 'da‘ idan har. suka nuna
suna son karatu to dole jama'ér da Suka manta,
dasu, su waiwa-ye ~su_. In har suka ja hankalin
gwamnati da ta manta da su a'gefe, haka in suka
nuna» sunason ilimi 'suka ja'hankalin malaman
addini, to duk za Suwa wayesu, su’ taimaka‘
musu da samun ingantaccen ilmi don
kyautatarayUWar su na duniya da: lahira." Amma
in suka yi ta zama'a haka, to “a' hakan rayuwar
.su za'ta kare, :anzo haka za a koma haka. ' ‘ ' ‘
Da wannan shawarwarin suka yi ta bawa iyayen
Kwarin gwiwa~ har suka yi nasara, don‘ .haka -
dagacin ‘ ya cika alkawarin sa‘ aka ‘gyara wurin
suka’ fara karatu; . '
‘Duk da ita da Sabeer din ne kawai, haka koyar
da yara ba abu ne mai‘ sauqi ba, musanman
yaran kauye. Amma ba. su' gaza ba'saboda abu
ne da ‘suke yinsa cikin ’kishi har Zuci da .son'
kyautata. rayuwar yaran. . ,
' Nan dagacin Kauyen. ' ya‘ musu alkawarin shiga
(Local government); wato 'karamar hukumart'da
kauyen. yake, don‘ a‘ ankarar da. su buKatar su
wanda sun tabbatar suna a cikin (budget) na
gwamnati,‘ sai dai. sun bata ne a rubIbi- da ba
su koka ba kuma aka mance da su.
Deeda kam ba‘wanda. ya kaita murna da faruwar
- hakan a; kullum tana ‘fatan ci gaban kauyen
su,'_ tana kishin ilimin su sosai. Wannan abu 'da
Sabee‘r'ya‘ mata ba Karamin
daukaka 'ya samu‘a' wurintaba harta- soma
tunanin‘ tafiyar 'da rayuwarta‘ tare da ‘ shi.
Tabbas Sabcer’ shi ne .irin abokin rayuwar da
ake nema, Wanda zai mata'jagora, ya’ taimaka
mata a dukkan matsalar rayuwar ta. .Haka a
zahiri- Wannan' shine' 'burinta, daukakar' Kauyen
su da ci gabanSu, su har' rayuwa cikin duhun
kai.~
Yau ma kamar kullum bayan . sun gama hira da
Inna tare da duba takardun 'yan’ makaranta da
torch da fitila, wani‘ lokaci da‘ .hasken waya duk
da garin ba (service) akwai inda suke zuwa cajin
waya na kudi da’ ‘janareto. Wannan wurin wani
lokaci‘ akan samu (service) na MTN, a nan 'Suke
zuwa ‘suyi, cajin' waya, Batir, din kamara,laptop
'dinsu da 'makamantan su. Deeda ta ’shiga' ta
bar; Sabeer da Inna suna’ hira, tana jinsu yana
bata labarin yadda Kauyen- nan wataran zai yi
suna, yayi fice. , ‘
_ Innan ta fashe da dariya, ',tace,_"'Allah Ya
sa".DA zanfi Kowa murnA
ah shared a profile .
birnin gayu
chapter20
Sabeer yace, "Kwarai Inna; wata ran sai an samu
manyan 'yan boko, manyan yan kasuwan da za
su kawo cigaba kafinTa-ankara sai gari Kauye ya
zama Birni. Kinga wadannan 'yan yar'an, wataran
su ne manyan gobe. ‘ Kinga abinda muke koya
musu. suna‘ fahimta cikin sauri fiye da tunani
Wannan ya’nuna alamar yara ~ne masu kWaZo,
idan har gWamnati da iyayen ‘su suka basu
dama da hakkin su, da ~irin su Daddy masu kudi
suka taimaka musu, to za.‘ kiga wataran sune za
su taso su rike- mana yaranmu, su kare mana
hakkin mu da addinin mu".
' Inna ta ce, "Ga mai- tsawon rai, Allah Ya
tabbatar, Allah, Yasa maganar ka‘ ya zama
gaskiya"! ‘ . '
"Amin Inna". Ya ce
‘Wani lokacin mutum yana ‘buKatar shiga irin
wuraren nan kafin 'ya fahimci haka, ada kafin in
20 nan ban taba tunanin k0 sanin. akwai ,mutane
masu rayuwa irin haka ba,_ don haka‘ ina godiya
ga Deda da ta
san1 zuwa har na fahimci haka, 'naga abinda '
ban 'sani ba. Hakika Karin ilimi da haske na
samu a Bangaren da ban ‘sani, ba"Inna ta ce,-
"Haka ne, Allah Yasa mu dace".
. ."Sabeer‘ya amsa'da, "Ameen".
: Da wannan‘ hirar Suka yi sallama, Deeda na
jinsu, tana.jin Inna ta shiga ta kwanta‘ tayi‘
bacci,‘ ta mike-'a hankal'i ‘ta fita hannuntarike
da torch, ta nufi .dakin'Sabecr ‘Ta same ’Shi
kWance yayi ‘dai daya alamar ya gaji, bacci mai
nauyi ya dauke shi. yadda ta ga ya kwanta baki
bude, bacci mai’nauyi ya "dauke shi ya bata
dariya.
Ta Kara ‘haska shi tare dazura‘ masa 'i’do tana
kallon sa, a hankali tana jin Kaunar Sa na
shigarta. . ' Rufe ido 'tayi tana tuno rayuwar su a
BIRNIN GAYU, lokacin da take masa aiki kullUm
suna fada. Ta yi murmushi- tare da gyara ‘masa
kwanciya, ta lulluBe shi,-»tasa' shi gaba tana
kallo, don kuWa da tana ba ta
iya‘kallon sa, ko’ da wasa‘ba ta‘yarda ya dora
idon'sa cikin nata, *yanzu‘Sai-..ta*-?rikice,ta
rude. Sai in ya yi bacCi take ,zama’ta yi ta
kallOnsa kamar talabijim .‘ , ’ " :Wannan__
‘lokacin da ‘yanayin ‘ ya fl.‘ kowane lokaci dadi
da nishadi a tare da kwantair da’hankali gareta
tana kallon sa, tana‘shaffa ‘kanSa,'cikinmurya-
kaSa Kasa ta ce.‘
. "Saboer, ban. San Cewa daya" Bangaren' 'cikin
ka ya f1 Wajen ka kyau ba yadda ‘nake tunaninka
sam ba haka’ kake ba" (you: are such a nice and
good humanbeing) Wannan side dinnaka’: ya.
burge, ni, wannan‘ (personality) din naka
ya;;danawa‘ zuciya ta tarko, ban "San yaushe
(respect) din da nake baka ‘ ya‘ ‘koma so ba ban
San; yaushe burgenin da_lWannan‘halayyar naka‘
ya. bani komai, ka mai‘ da burina naka, ka mai
da 'rayuwa ta rayuwar ka, mutane na, da kauyena
ka mai da su naka, Ka ruyu damu Sabeer; ban
.tabbatar da kana so naba
lallai nima zan tabbatar maka da ina sonka:
Sabeer,‘ zan run-gume ka hanhu bibbiyu,.zan so
ka, Zan ~tsare maka amanar' 'kaina zan zame
maka uwar 'ya'yanka, zan kasace da kai ‘a
kowane irin halin Kayi 'hakuri Sabeer da "abinda ‘
nayi ‘ maka a baya, ‘yanzu” ba komai a zuciyar
’Deeda sai tsabar tsantsar sonka Sabeer". ‘ " - A
hankali "ta' kwanar da kanta bisa kirjinsa, 'ta
rungume'sa tare da shafar kansa,” ta lumshe ido
tana. shakar sonsa tare da jin kaunar sa na bin
jikinta, yana fatsa ta.
‘ Kamar kullum yauma ta riga shi tashi, sai'dai
kusan tare suka shirya. Suna shirin ma zuwa
makaranta 'wata makociyar,.su' ta shigo a rude
tana KwalaWa Inna, kira; cewa ta zo ta taimaka
musu
Inna'ta kalle ta a rude; ta ce.
"Talle, laflya dai k0?
"Ina lafiya' kuwa, Ta sallah ke Ciwon ciki, duk
'wani jiKe—jike mun bata ammah banga‘ alamar
sauki ba, kin San. juna biyu gare ta, amma bana'
jin ta kai' lokacin haihuwa, mun rasa me ya faru?
Shi ne na' ce ki zo 'ki duba ta‘tundakin fimu
shekaru k0 za’ki‘gane meye matsalar'
’ Tuni Inna ta zari gyale; 'ta bi tana jimamin
al'amarin, yayin da Saber da Deeda suka‘bita; “
Sun samu’ Ta'sallah ' nata juye ‘-juye kamar za
ta mutu, Inna ta kama ta tana? ~la‘tsa cikin tare
da tambayar ta ina ke mata'ciwo? A mma k0.
magana bata iya yi, sai numfashi .take sama-
sama.
. “Deeda ce 'ta' tsuguna tana tofa ‘mata addu'a,
dukkan su sun rasa abin yi. A nan Sabeer ya
kalleta duk ta galabaita, bata da wani Sauran
karfi, za a iya: rasa ta da“~ abin cikin nata. Ya
lura yarinyacé ma karama.
“Nan. ya shiga ‘dUbata, ya kalle su, ya ce.,
"Haihuwa zata Yi; tana'bukatar asIbiti‘ cikin
gaggawa
Talle .tace, "Na yi- zaton'haihuwar da saura‘? To
mu‘ .ina‘ muka ga wani a’sIbi’ti? A'i wannan sai
Birni,‘ '.Inna ta. .ce,' "Bamu‘ da k0 'unguwarzoma
‘balle likita,haka“ dai 'muke haihuwar ‘ mu a- "
KauyE, in abin yayi sanani in da halli: “mu Shiga
cikin gari, in babu 'hali kuma sai .yadda Allah
Ya.yi.".
' Sabeer ya bude'baki cikin' mamaki, k0 aSIbiti_
babu balle 'ayi‘maganar likita;
-‘ . Ya. » kalli Tasalla da ’kyau,"Tana
bukatatae asIbiti" cikin ,gaggaWa,‘ gashi ba~
lokaci; kuma karfinta ya gama Karewa". ., . . -
~A nan ya .mata duk'dabarun da yasan zai
mata-‘a matsayin sai na- likita,sannan ba abinda
zai iya‘ yi saboda- ‘ba 'kayan aiki b‘a magani; ; '
Ya mike hankalinsa a tashe,yace.
..",Deeda,".ba ta da ‘sauran karfi, tana bukataf
(drip) da ruwan naquda' su taimaka mata, in har
ba haka ba zata iya‘rasa su duka', ga ta yarinya
ce, Karama, ba za ta iya ci gaba‘da’ jurewa ba,
Ina zan‘ samu (chemist)?"
,- Deeda hankalinta- a‘ tashe ta ce, ";Sai dai mu
- shiga gari, shima ba‘_ kowanne irin magani 2a.
mu samu ba";
. Saber' yace, "Bamu da lokaci', zan je in nemo '
magungunan, kafin nan Inna ku kula da ita,in ta
bata ruWan zaf1 kafin in dawo, zan yi KoRari in
dawo da wuri . Deeda ta ce, "Saber; zan bika, don
ba ka San gari‘sosai ba
_ Bai mata musu' ba suka' wuce, Deeda ta lura
hankalin sa ya tashi sosai, ta ce
"Sabeer, abin ya yi' tsanani ne
.Sosai ma Deeda, ina tsoron kar wani abu. ya
Sameta(She is in 3rd stage of labour) 'Karfinta
ya‘ kare duka, ina‘ga‘ mun yi amfani da (forceps)
don ya taimaka
mata, amma na san zai yi wuya mu samu".
Deeda ta kalle shi, "Me zai hana in mun samu
(Network) ka yiwa Ibrahim waya sai ya aiko
mana da kayan aiki kafin mu isa kayan sun iso,
sai mu taho da shi". . .
Dariya yayi gami da sauke ajiyar- zuciya, ya ce
, "Gaskiya kin kawo shawara mai . kyauu .
Yanayinta da kyanta asIbiti ya .kamata' a shiga
da ita, amma ba zai yiwu _a daukota . ba, don ta
galabaita. Sannan yadda Kauyen yake ba wuta ba
wani kayan aiki, ban " ' , tsammanin za mu iya
bata taimakon da ya kamata, sai dai kawai muyi
iya abinda zamu » iya mu barwa Allah sauran; ,
Gaskiya “ban ji dadi ba, matar- nan (is in pain
and) ba zan iya mata komai ba. (I can't do
anything for her As a Doctor)".
Deeda ta kalle shi,’ ta yi 'mUrmushi, ta ce
"Sabeer, kayi mata abinda za ka. iya, a
haka ma ka mata Kokari' ‘sosai ma wanda; ba‘ai
taBa mana irinsa a qauyen mu ba".
Haka ta'_dinga jinjina Kokarinsa tare da‘
bashi Karfin gwiWa, tana' tausar' sa - da
kalamai‘ masu dadi; Da hakan ‘suka isa” inda
Suka' samu (service) 'ya kira Ibrahim ya masa *'
'bayanin ciwon matar, bai Bata lokaci 'ba kuwa
ya je (store). din maganin su da ke
asibiti ya hada‘ masa . maganin
da yake bukata, harda ma karin;magunguna ,
kamar maganin zazzabi, malaria, ciwon ciki,
*ciwon kai na 'yara da na manya,_ duk
magungunan da yasan ‘ana yawan bukatar su
ya hada su' wuri‘ guda : cikin 'manyan
kwalayem Da kansa yasa a bayan mota ya nufi
garin su,. ' ‘ ‘ Sun iso cikin garin karamar
hukumar .suna jira .‘sa,‘ inda suke“ ,yawan waya
.yana ‘ 'fada‘musu ga inda, yake,. yayin da '
Saber 'yake“ ’kaiwa' da. kawowa. tare da tunanin
'wanne hali matar nan take ci-ki?
Sun yi awa guda . suna jiransa kafin
ya iso, tare suka shiga motar don ya‘ kaisu 'iya
inda za- su sauka Su Sami motar da'za'ta‘
Karasa da su'qauyen. , ‘Tunda suka shiga motar
Deeda kanta na sunkuye, ‘ ~ 'Ina kwana?“ Shi
ne‘ ka'dai ya hada ta da Ibrahim, ‘ ta kau dakai
gare shi, shima ya yi' karfin'- halin daga kansa
daga kallonta,‘ yayin da , ya mai da kallonsa kan
Sabeer. Ya lura'ya dan rame,~ yayi duhu; Sai dai
ya ga alamar "nutsuwa da -' girma a. tare da shi,
sani wannan yarintar da ke tattare da' shi yanzu.
babu. ‘ . - Ya’ lura Sabecr k0 maganar. gida
bayamasa; sai labarin' yadda haihuwar matarya
zo mata, yake ba shi. Haka sukai , ta tattaunawa
yadda haihuwar. za ta 'kasance,‘ har suka isa,
suka nemi‘ shatar ‘ Wata mota da-za-ta iya
shiga, da 'su’ kauyen, sukai ,sallama da Ibrahim.

Sai lokacin ya samu damar kallon Deeda, suna
tafoya yayin da ta kau da‘kanta gare shi, tautsayi
k0 ya juyo da Sabeer, nan ya ga irin kallon da
yake- yiwa Deeda. Wani irin kishi ya turnike shi,
ya ji tamkar ya juya ya shake shi. Haushin sa ya
kama shi, ransa ya yi mummunan' Baci, zuciyar
na tafasa. Cikin fushi. ya shiga motar ba tare da
ya sake waiwayawa ya kalle shi ba. Haka ya
dinga huci a mota, idanunsa sukai Ja. ~ .
. Deeda ta lura da halin da yake, "Sabeer,laf1ya?"

Kau da kai yayi bai kulata ba, duk da hakan- ba
ta fasa tausar sa ba, a tunaninta ganin Ibrahim
.ya sa shi tunanin gida, taflyar Ibrahim din ne ya
daga masa hankali. '
Ta kallé shi a zuciyarta tace yanzu in za ta ce ya
koma gida sai ya hau fushi da ita, amma har
yaushe Sabeer zai cigaba da
rayuwa da ita a kauye? Da irin wadannan tunane-
tunane suka isa Kauyen, kowa da abinda ke
zuciyar sa.
Sun samu Tasallah ta 'galabaita gaba daya, k0
Kwakkwaran motsi ba ta‘iya yi, ga mijinta da
sauran jama'ar Kauyen ‘a‘ cike
a gidan, daga mai jiqo sai mai rubutu. ,, ~
Haka akai ta dirka mata. _ Inna na ganinsu ta yi
godiya ga , . Allah, ‘ a nan kuma akai ta dirama
da- mijinta, don ya Ki Sabee'r, ya duba ta, duk da
k0 ya nuna masa shairdar sa na likita, amma ya
ce shi ba mai taba masa mata. Da 'Kyarda kyar
aka shawKo kansa .ya yarda. Sabeer ya~ kalle
shi Dattijo da shi, ita kuwa yarinya Karama. - . , '
"Allah Ya kyauta". Ya fada a ransa. A nan ya
shiga yi‘ mata taimakon da ‘ duk ya san zai iya,.
tare da dabarun su ‘na likitoci. Deeda dai ta
zama, (Nurse) din dole, duk da bata san komai a
aikin aslbiti
ba, ita ta dinga ‘kawo miKO, yi kaza, yi kaza,
*har Allah :Ya taimaka Tasalla ta‘
haihu; yaro namiji '-lafiyayye; Sai dai kam'ta
wahala.“
Nan kuwa Talle ta buga guxa, Wuri ya dau sowa,
Inna ta harare ta. ‘ "Ni fa ban 'son jahilci, ki-
gOdewa ’Allah ba guda zaki yi ba in kin gode
maSa kya yi duk abinda zaki yi"..' .Talle ta ce,
"Alada 'ce,’ bari inyi . kayana". ' ‘ ' ‘ .Inna ta
girgiza kai, ta mike Ita‘yiwa Tasallah barka, ta
nufi‘ gida, bayan Sabeer ya ,tabbatar kOmai
lafiya; suka- tafl ‘Tasalla tai’ ta masa 'godiya,
Haka ‘ya kom‘a gida ransa-ba‘ dadi;~ don har
yanzu yana: tare da .' -fushin Ibrahim, , ‘- Deeda
ta kalle --shi ta yi murmushi, ta ce. - ‘ "(W el
done my Hero)". Daga- kai yayi yana wani, sha
mata
Kamshi; _ _ Sallamar'jama'a suka ji,~‘ hakan
yasa suka fito a tare; "Yan‘uwan Tasalla ne: da”
mijinta suka.ta masa, godiya, da .sauran Dattijan
Kauyen.~ ‘ -- ,Shi dai ‘nauyin su ya dinga'ji, ’ya
‘nuna ' musu ,shi baison' godiya, aikinsa‘ ya.yi.
‘ . _ Haka.mata sukaita shigowa suna yiwa Inna
godiya. A wannan ,rana. da ' wannan ‘lokaci
kwatanta farin cikin Inna-da ;- 'Deeda ba'mai
yiwuWa bane. ‘ ' " . Deeda ganin' sabeer 'na
“wani'” sha' - matar Kamshi yasa 'ta" fita d0n
tafiya makaranta, ta barshi; a zaton ta Zai biyota
ga mamakinta‘har'.’suka tashii‘bai
zoba- Yanaf gida tare da..-Inna har
yamma_,"sannan: :ya fice‘ yaje "ya duba‘, ‘ " mai
jego da danta, ’ ya",fito~_ya ‘nemi :wurinda
ba ,kowai ya Zauna, zuciyarsa . na cikin ' Kunci
da BaCin-rai;
'
bayan deeda ta dawo ta fito yawon neman sa,
har tayi sa'ar samun shi. Nan ta nufi gurinsa ta
zauna a gabansa suna kallon juna, ta lura ya
daure fuskarsa
"Sabeer, mene ne?"
Ta fada murya Kasa-Kasa.
"(Please)- ka fada min, ba ka san yadda
hankalina ya tashi ba ganinka cikin wannan hali.
Na san dai ka tuna gida ne halan, Sabeer me zai
‘hana ka koma...". ‘
"Ya ishe ki".
Ya fada cikin fada. '
"Na fada miki cewa karki sake min wannan
maganar, kin manta? Ba zan koma ba sai lokacin
da na so kuma na ga dama, kuma na fada miki
qafata kafar ki. Lokacin tafiya ta bai yi ba, har
yanzu ina da abin yi da yawa a qauyen nan.
‘Sannan meye damuwar ki da Bacin raina tunda
ba so na kike ba, ba damuwa kika yi daniba? Yau
na ga irin kallon da Ibrahim yake miki na san dai
kinji dadin ganin masoyin
ki, ke kuma wanne irin kallo‘ kikai'masa?" '.
Deeda ta kalle. shi' cikin 'zare ido da mamaki,
tace. . ' "Haba sabeer, .ni wallahi har na manta
da Ibrahim ma, ban kalli k0 da_ ta inda yake‘ ba,
ban San Ibrahim'ya kalle ni ‘ko bai kalle ni'ba
Amma nina San iyaka 'ta, na sari darajar igiyoyin
aure da ‘ke kaina; ‘ na san muhimmancin aure da
matsayin: Sa a addini. — deeda, yace rana ta
farko da na ga Ibrahim ban yi doki k0 son
ganinsa ‘ba, asali ma na fara mantawa' da ,shi a
rayuwa .A‘~ yau idanuna' ba sa kan' kowa sai
kai ' Sabeér, kai nakeji da gani ,ba'waniba". _ ' .~
ta ,fashe..ma;sa da kuka abinda ya- tsana‘
kenan a rayuwar sa kukan Deeda. ' ‘ ya ji ’
hankalin ,sa» ya tashi,_ ya ' ce(Please)' . Deeda, :
kar ' kiyi kuka, wallahi wani irin mahaukacin kiShi
naji da
na- ga Ibrahim na kallonki, na dinga jin kamar
zan mutu don takaici, hankalina ya tashi. .
Deeda, kar fa Uncle Ib ya kwace, min ke, da na
zata ba ya son ki, amma kallon da ya miki yau ba
zan? manta da shi ba har abada. Deeda,’ ba zan
jure ganin wani yana son abinda nake so ba fiye
.da komai a rayuwa .ta. 'Idan Ibrahim ya Sake
wannan kallon zan cire masa idanu". Ya fada
yana huci, idanun sa sun juye.
Deeda hankalin ta 'ya tashi, ba ta taBa ganin
Sabeer haka ba. . ' ' ' “Ta matsa gare shi, ta
jawo‘ shi jikinta tana shafar 'sa mar yaro. .
"(Relax) Sabeer, kwantar da hankalin ka, ba
abinda zai faru.‘ Abinda. kake' tunani ba' haka
bane, Ibrahim Sister yake so, ita ce‘ matar sa ba
ni ba, ka cire wannan tunanin a ranka". ‘
Ya rungume ta, Wasu hawaye masu
zafi suka zubo masa, -yace, ,. "
"(Please) _Deeda ‘ko ba kya sona karki rabu'
dani, ba zan jure ganinki. tare da kowane, irin
namiji a‘ duniya ba. (Please)- . Deeda, (be with
me)". . ,
"(I will) Sabeer, insha Allah. _, Kwantar
da‘hankalin ka". -
Ya dago kai ya. kalle ta, "Na‘ yi alqawari zan
zama irin‘ mutumin da kike so, (I will'be' kind of
man that you will fall in love with)".
Hawaye ya ciko mata ido, ta kwanar da kanSa a
jikinta, ta-ce. ; ‘ _ _"Na ji Sabéar, zan‘ kasance
tare da kai". . ' 1
-Kalaman ta ya sa ya ji ,sanyi'a 'ransa, ya. dada
rungume ta yana shakar . sonta', yayin da ta
faShe da kuka tana tansayin sa. ."Me' yasa kake
sona; da yawa haka ‘ Sabeer? Ni bakowaba, ni ba
komai ba, ni ba 'yar boko ba, ni ba 'yar gaye ‘ba.
ba abinda
na baka sai .wahalar zaman Kauye, a halin yanzu
bani da zaBi daya'wuce in bika mu koma BIRNIN
GAYU. Tunda har ka iya Zuwa ka zauna,a’_
duniya ta, Zan maka
yadda. kakeso nima zan' bika duniyar aka, in;
rungumi dukkan_ rayuwar da ke cikinta, kamar
yadda ka rungumi nawa"; '
,Da Wannan tunani ta ja Shi suka koma ciki,
zuciyar su cike da Kaunar juna. Yayin data yanke
hukuncin nuna masa irin Kaunar da take masa. ‘
-
., Tun 'ranar da ’ Sabeer ya fara taimakawa
Tasalla ta haihu, Wanda yaron sunanshi aka sa
masa ya zama .duk‘ 'Wani .mai matsala kauyen
na rashin lafiya zai taho 'wurin sa; don haka ya-
maida Kofar gidan Inna kamar wani dan karamin
asIbitin sa. Tebur ‘da 'kujera" ya'nema a , gindin
biShiya tare da manyan tabarmai
aka shimfid‘a, haka yake -'zama ‘da (ste‘
thoscope) a 'wuyan' sa, . da "kuma (Digital
thermometer) :ga_ kuma kattin kwalin‘ magani a
gefen sa, duk Wanda ya duba in dai ba Wani
babban ciwo ba ne sai ya bashi maga'ni ya tashi,
layin mata daban, na yara daban, -na‘ maza
daban, har allura “yake ‘musu in ya kama. In
kuwa ya lura babban ciwo ne,haka zai tara
sunayen su ya shiga gari ya yi waya asIbitin su
ya turo su don a duba su dakyau». . '-Wannan
shine sabon aikin da Sabeer daya samawa kansa
ba ' shi da hutu, k0 dare k0 rana. ba ya gaze
taimakawa ama'ar Kauyen, ya duba laflyar su Ya
kuma basu shawarar abinda ya kamata. su yi.
Magani. kuwa Ibrahim ke turo masa akai ‘ akai,
daga sun kare. Wasa gaske Sabeer ya' Kware a
harka‘r. aikinsa, 'ya kuma .rungumi aikin -‘
hannu bIbbiyu, ‘yana taimakawa, ,jama'ar
Kauyen ba tareda gajiyawa‘ba.
. Da safe Deeda zata wuce makaranta, shi kuwa '
ya tsaya. .duba, marasa, lafiya Wani lokaci‘ inya»;
gama da. wuri' da mutane, sai ya 'WUCe -
makaranta wurin Deeda, tare 'za su karasa. Ya
dan yi wasa- da dariya da yaran,?ya shiga-cikin
ajin‘” ‘ - yayila zolayar Déeda, in ya gaji; ya taya
ta" koya musu, yayin da dama darasin‘._farko a
fannin" Boko to sunan “Deeda ne. Duk wanda ya
:koya ya rubuta ya karanta masa » har kyautar
minti, biscuit yake mUsu. Tun Deeda 'na damuwa
har. ta :daina.’
*Bangaren Arabic kuWa’ haka yake. Sa ta a gaba
,ta koya masa'kafin far-
a ina. yaran, .in sum ‘ gama ,su dawo tare, su
samu- Inna ta ‘gyara‘ ‘musu gida 'tsab, ta
'musu. cimar kauye kala—kala, Wacce , ta ‘
kware; a .iya hada su SuCi su sha suna hira tare
:da wasa da dariya;
Duk" da ’Deeda bata ‘budewa Sabeer
zuciyar ta ba, amma‘shi kansa yafara lura da
kula- ‘na, musamman 'da take masa, ga wani
’sabon shakuwa mai‘ .tSanani . da ya
shiga'tsakanin su. Wani yammaci Daeda' ta
sallami yaran. Islamiyya,» tana jiran ‘zuwan‘
Sabeer amma shiru; Ya, Saba ’duk rintsi yana
,Kokarin' zuwa su. dawo tare,‘ ganin har Karfe}
biyar bai .20. ba ya; sa ta: .taho. tana mamakin
me ya hana shi ‘zuwa? , ' _ . Tana isowa ta
hango shi 'kewaye da jama,a tare da ,wani tsoho
ana .ta rigima da shi, ba shi da lafiya sos‘ai
amma yakafe yaqi yardada Sabeer ya taBa shi,
_balle ya san matsalar sa. . Wai ance masa- ~in'
anyi maganin asIbiti mUtuwa ake _yi, shi gara ai
masa' na gida. ' ' -NanSabeer din. ya ‘taso ' ya
20 ‘har gabansa yana “ lallaBa- shi ‘ tare masa
bayani da yan dabaru kafin ya‘amince a dubashi.
‘ ' '-
_ Deeda ta harde hannu, "ta-kwanar da kai tana
kallon sa, tana Alfahari :da' shi tare. ’ da jin
Kaunar sa na! dada tasiri a zuciyar-ta; .son sa
mai tsanani ya dinga shigar ta; ta 'ji tamkar ta je
ta'rungume shi. Kallon. sa take ‘ ba ko Kyafta
ido. : . ' Bayan ya- gama‘ da tsohonya dawo kan
yaran yana 'lallaBa su cikin dabara "‘yana musu
allura. "Sabeer dina , ya zama‘ babban mutum". “
Ta sake kallonsa dakyau, ba wannan yarintar; ,da
sakarcin, ya. Zama jarumin ~namiji,.ya
zama'abinso ga kOwa a Kauyen - su. Ya Canja
rayuwar mutanen Kauyen ta ~ hanYa da dama;
ya canja musu tunani, tana kyautata‘ rayuwar'
'su, yana 'dukkan iya Kokarin sa ‘ ' "'Sabeer »
dina, ABIN .alfaharina". . Tana ,tsaye tana kallon
sa tana
maganar zuci har ya gama da yara ya nufo ta,
ganin tana kallonsa tana murmushi yasa ya‘taso.
ya nufo ta; shima. yana murmushin. Ya ware
hannu tare da rungumo ta, yace
"(My dear wife) me take kallo tana , yiwa
murmushi?Na san dai (handsome)
mijinki kike kallo". "
- Ya harde hannu ya ce,-'Bari in gyara ‘ miki da
kyau ki Kara kallo na, dUba ni da kyau har 'yanzu
kina da (chance) kar ki yi(missing) kyakkyawan
saurayi ’irina kar wata ta. Kwace ni daga baya ki
20 kina yiwa Inna kuka". ‘
Ya 'Karasa maganar tare da kashe mata ido, yana
wa'nnan (killer smile) din nasa.
Tabbas ya yi nasarar tsuma zuciyarta, ji tayi
gaba daya: yakashe ‘ mata jiki da soyayyar sa. ' '
'
Ta fadada murmushintata ce
"So (my dear hand'somehusband) ka
duba kanka da - kyau kuwa? (Handsome
Sabeer): dina-né .na BIRNIN. GAYU ne; ba
wannan na’ kauyen ba"
- Ta sa hannu tana shafa sajen fuskar sa, tare da
kananan gashida suka cika masa fuska,tace. ,
"Yaushe » rabon fuskar nan da ai masa
(shaving)? . Wannan ‘kai da ya tara gashi’
yaushe rabon- da ai' masa aski? Su (handsome)
manya".
Ya 'yi dariya, ya ce, "Ai' .kece ;'-yar Kauye... baki
- san (fashion) ba,' ba ki san barin gemu 'da
gashi a fufska’ yanzu gayu bane? ’Yar Kauye
kawai". .
-. Ta yi’ dariya, "Na ji (Mr fashion)",
Ta ja hannunsa, "Zo mu je in taimaka maka’, in
na .gyara' fuskar‘sai in ga da‘ gaske mijina
kyakkyaWa‘ ne- kamar 'yadda ya fadi?" ' . ‘
Dariya .sukai duka suka Shiga cikin gidan, Deeda
ta gai da Inna. sannan ta
dauko musu” tabarma ta shimfida a tsakar.
gidan. Sabeer k0 daki ya ‘nufa Wurin Inna
. yana_'zolayar'ta»' mar yadda ya saba, ita ko
tabiye‘masa. _ '
A Nan Deada‘ta finciko shi, ta ce 1
_ ' " oya, muje, yau' asiki zan maka da
reza, kwalkwal". ‘ ‘ ‘ _' ' _ ‘ .
‘ .' ya zaro ido, ya ce, "Yanzu nan fuska’r’,
Sabeer ba'ta burgekiba har saikin min kwalKWal
kObo?"
_ Dariya 'ta ' sa ganin, ’ yadda .yake maganar
yana_ .bata fuska' cikin shagwaba, tace. ‘ _ har
yanxu Sabeer dai ba zaka canja’ba "_ - ko?".‘
Kwai ciya yayi a cinyar ta ya‘lumshe‘ ido, yace ‘ ,
'
Haka nake Deeda, ba'zan canja ba,
sonki'ba zai taBa raguwa a zuciyata ba".
Nan ya. bude ido yanakallon .fuskar ta,yana
jin‘sonta'a Zuciyar sa, sai dai‘ta‘ Ki ‘ ' '
su hada ido. .
Abin askin sa ta dauko mai amfani da batir ta
kunna ta soma bin fuskar sa a hankali tana rage
‘masa gashi, tare da gyara masa fuska. Nan ya
lumshe ido da alamar ' yana jin dadin hakan, har
zuwa, kansa tadinga bi yana yi.
"Deeda". Ya kira sunanta 'idon sa rufe. .
"Ina jin dadin abindakike mini yanzu, ina jin dadin
kwanciyar da nayi 'a cinyar ki, hannunki na_
shafa fuska ta da kaina, sai ina jin ~sonki na
Kara ratsa ni,‘ yana taBa zuciya ta. '
Deeda,ina tsananin son kasancewa tare da ke,
wannan hannun naki," wannan tatausan jikin naki
mai dauke da tsantsar ni'ima tattare 'da jin dadi,
ina son jinsa a jikina".
Nan ya kara shige mata, "Deeda, banqi mu
tabbata a haka ba. Deeda(please) kar
ki motsa, ki barni inyi ta kwanciya a jikin
kinjiDeeda na?" " 'sunkuyowa ’yi kan, fuskar' 'sa,
idanunsa a rufe yanamata magana -. cikin
muryar' rada. Ta zura ma'sa idanu tana ’ kallon
kyakkyawar- fuskar ‘sa, tana‘ jin. sonSa da
kaunar na ratsa jijiyéyin ta, yana kashemata
dukkan gaBo Bin jikinta.‘ . A. ‘hankali ‘ ta dinga.
goga hancinta ‘ akan nasa, tana wasa da shi tare
da ' goga fuskar ta akan naSa, 'gami da 'yan
yatsun hannayenta a. cikin nasa,‘ ta hada gam.’
.- A hankali ta ji "yana- sau'ke ajiyar zuciya, tare
da Kara manna hannun nasa cikinnata. -
Bakinta 'takai ‘ 'kunnensa, ta sakarmasa kara, Da
.sauriko ya'tashi a firgice tasa masa dariya. ' ,
_ "-Amma ke. muguwa ce, kin/tsorata
ni, haka kawai kin yanke min jin dadina". 'na ga
bacci kake son yi, - ga
magariba-ya kusa. Na .san fltinarka, innace ka
tashi a hankali ba‘jin wannan yaren ' zaka yi ba',
gara in maka ta yaren dazakaf1 ‘~'fahimta"Sai na
hadaki ‘da Inna. Inna'!".;Ya kwala mata . ‘ ' "Kira
kinga Deeda k0?" "Me taimaka 'yar bado?~
Zanzo. insame ta‘,.ke Deeda- . ‘ ' Deedan' tai-
kalle shi, "Inna na magana, na fada' mata' me
namaka? " Inna ta fito daga daki tana kallon su. ,
,,"Me."ta-maka-Sabeer?"- , Nan ya- hau .soshe
soshe da inda inda, Deedan ta 'kWashe da; dariya
ganin yadda " yakeyi'. Innan “ma ta 'taya ta,
daga, qarshe ‘ "shima ya ~_'taya su dariyar. A
dai dai wannan lokacin suka. ji Sallama da wata
bakuwar murya, ,tarae suka mai da hankalin
sukan. mai‘sallamar Mahaifin Sabeer ne tare da
Ibrahim
da yayar sa Farida,_ .- a tare suka mike cikeda
mamaki. '
Inna ce_tayi karfin' halin masu sallama tare. da yi
musu maraba, ta 'koma‘ciki. ta dauko tabarma ta
shimfid‘a. musua‘baranda. .
Deeda tsaye .kanta sunkuye ta kasa ko da motsi
balle ta ce wani abu. - ‘ - . ‘ Sabeer ne ya nufi
inda suke, .ciki
doko ya ce._ ‘ . ‘ "Sister, Daddy". ' , ~ Yayi niyyar
rungume mahaifin nasa. sai kuma ya kasa, ya“
dan rusuna yace
"Daddy sannu da’ zuwa, ina ,, Sister, Uncle Ib
kune da yammar nan tare ' ' da Daddy?" ' ‘
- "Kayi‘ mamakin ganin mu ne?" Daddyn ya fada
yana kallon sa. ; ‘ .
Ya ce, "Tundaka guje ni ka daina son” mu, kayi
mana hijira. ai dole mu biyo ka tunda mu muna
sonka". '
'Déddy ba haka bane". ’ '
'To yaya ne?" Mahaifin nasa ya fada cikin Bacin
rai,
; Ya ce,~"Dubi yaddakamai da kanka, a wanne
dalili? A' dalilin mace; macen ma wacce kaf1
qarfinta, ka" zo kana rayuwa‘ cikin dauda da
datti?- . K0 maSu akin gidanmu‘ ba zasuyi
rayuwa cikin wannan lalataccen wurin ba, balle
kai da kanka. Ka manta. kanka, yaronda k0
sunan Kauye ya tsani ji balle mutanen kauye,
amma shine ka zo 'yau kana rayuwa ~a cikinsu
In Deeda kake so kana da iko .akanta ta fannin
aure, ya zama dole ta ~yi muka biyayya. 'Sannan
in ‘ta asaline KO kudi da matsayi,“kana da __ikon
take ta. kayi yadda kake so ko tanaso ko bata
so. Amma maimakon haka ka bari tana juya ka,
ka zata tana sonka take... Kai ba ka"san
munafurcin talaka ba
Tana .kyashi ,da faRinciki. da' .dukiyar da Allah
Ya,bamu.don haKa ta jaWo ka cikin
wahala da . kangin. talauci, ka zauna ‘ kai kuma
gaka mara wayo ka, biyo ta ku ka zauna, ka
manta‘ da iyayen ka, da .‘yan uwanka?" . ‘ ‘
. Cikin Bacin rai yake maganar, Inna da .Deeda
‘hankalin su yai matukar tashi. . Dama abinda
take gudu kenan. ' ‘
Hmmmm
lah shared a profile .
birnin. gayu
chapter21
- Sabeer bai ji dadin ka-laman mahaifinsa ba,,ya
yiwa Deeda mummunar fassara; Ya rusuna murya
a kasa-kasa, ya‘ ce. "Daddy kayi hakuri in abinda
nayi ya Bata maka rai, yadda kake tunani ba haka
bane, Tun ran da na zo Deeda ta matsa min da
na .koma, tana son in sauwaqe mata aurena, don.
tana ganin duniyar ' mu da rayuwarmu ba iri daya
ba bace Daddy, inason Deeda, kafi kowa sanin‘
auren da aka-mata ba da son ta ba ne. Don haka
na zauna don in tabbatar mata da son da nake
mata, in, kuma nemi soyayyar ta da
amincewar‘ta.
Daddy, mata nakeso wacce zamu yi rayuwar
soyayya cikin jin'dadi 'da farinciki tare .da
fahimtar juna, ba‘ wacce .za mu rayu cikin qunci
da _‘jin haushin juna ba. . ‘ Daddy, ina nemawa
'yayana uwa ‘ta gari, Daddy ka yarda_dani,
Deeda za ta zamewa 'yayana‘uwa ta gari,
Sannan zUwana Kauyen: nan nafahimci a‘bu
da'yawa, na ga rayuwar da ban taBa tsammaniri
akWai ta ba. Da mu da _su duk daya ne, sai dai
bambancin rayuwa da muka samu. .
' Daddy, inhar' ba za.mu‘ taimaka musu .da
dukiyar mu ba, inaga, in min taimaka mu_su,,mun
kyautata musu da ilimi da baiwar da Allah Ya
mana bai zama. laifiba.
. Da kafin in 20 nan in zauna dasu ina da Kyamar'
kauye da _talaka, amma bayan zama da nayi' a
nan na fahimci yadda suke
rayuwa cikin wahala, .ba su' san ma meye jin
dadin rayuwa ' ba. 'Amma duk ’da haka sun
rungumi rayuwar- su a hakan, sun mai da ta abar
jin dadin su. '
' Daddy, ‘ na '20 Rauyen nan da ' niyyar‘ samun
zuciyar Deeda, ne amma' yanzu ina da abin yi da
yawa, ‘ina da buri da yawa‘ akan su wanda
nakeson' cika, musu kafin inbar” kauyen
~ Daddy, maganganun "ka sun karya gwiwata,
kullum kai ne" mutum na farko da nake son ZuWa
ya taimaka min don cika burin su, saboda ina‘ da
tabba.cin Daddy na ba zai Ki‘ba, Daddy na
mutum ne mai tausayi da fahimtar‘ ciwon _wasu.
Daddy; ban zaci maganganun nan daga gare ka
ba
. Ya kalli Farida, ya ce,"Sister kema kina tunanin
zamana da ‘nayi a’ ' nan ban, kyauta ba?
Tayi murmushi. ta ce; ; , ‘
"Sabcer; kayi ;abinda ban taBa zato ko tunani ba;
ka 'cika. burin mahaifiyar ka. A yau ganin abinda
kayi ya tuna min da mahaifiyar ka, duk .da tana
da kudi, da komai ‘amma kullum tana ‘cikin
marasa" Karfl tana taimakon su K0 a hanya ta
ga‘ mutum yana buKatar taimako tanataimaka
masa zuciyar ta daya. Tabbas da za.’ ta' ganka.
a yanzu da tayi Alfahari da kai, ta sa maka
Albarka".ta
dafa shi "Ina tare da kai Sabeer, Allah taimaka.
K0 kowa bai taimaka maka ba .ni zan
taimaka'maka da abinda bai fi Karfina ba,‘ haka
Ibrahim ma na 'tare' da kai". :
Nan ya- mai da 'kallonsa kan Ibrahim din, suka
had'ido. Ya masa murmushi, ya ce;
"Har‘abada ina tare da‘kai Sabeer". Nan- ya
matsa ; ya kama hannun mahaifin nasa. yace.
"Daddy, kayi haquri, (please) kar ka ce in koma
gida ba tare da na ga cikar burina ba.Daddy, Allah
zan dawo (I promise) zan dawo gida inshaAllah,‘
Daddy, kullum kuna cikin raina,‘ ban tabamanta
ku ko da na rana daya ba. 'Ya za'ai namanta da
Daddyna da nake so yake so na fiye da komai?
Tun ‘ina karami har na taso ban ga ka taba son
wani abu daya da ni ba, haka ban taba son wani
abu a wurin ka- ba kakimin shi ba ko mene ne.
Don haka yau ma Daddy na roke ka da ka barni in
cimma burina da manufa ta,‘ka sa ‘ min Albarka
kamar yaddaka saba". .
Daddyn ya kalle shi kamar ‘zai yi , kuka, kaunar
dan nasa da tausayin sa ya kama shi. ' ' ‘
Ya ce,"Sabeer, banqi' zaman ka ko maka abinda
kake so ba, saidai zuciyata na zafi, tana. kunar
ganinka a cikin wannan halin. Dubi yadda ka
rame, kayi duhu,
"Daddy, kayi haquri, (please) kar ka ce in koma
gida ba tare da na ga cikar burina ba.Daddy, Allah
zan dawo (I promise) zan dawo gida inshaAllah,‘
Daddy, kullum kuna cikin raina,‘ ban tabamanta
ku ko da na rana daya ba. 'Ya za'ai namanta da
Daddyna da nake so yake so na fiye da komai?
Tun ‘ina karami har na taso ban ga ka taba son
wani abu daya da ni ba, haka ban taba son wani
abu a wurin ka- ba kakimin shi ba ko mene ne.
Don haka yau ma Daddy na roke ka da ka barni in
cimma burina da manufa ta,‘ka sa ‘ min Albarka
kamar yaddaka saba". .
Daddyn ya kalle shi kamar ‘zai yi , kuka, kaunar
dan nasa da tausayin sa ya kama shi. ' ' ‘
Ya ce,"Sabeer, banqi' zaman ka ko maka abinda
kake so ba, saidai zuciyata na zafi, tana. kunar
ganinka a cikin wannan halin. Dubi yadda ka
rame, kayi duhu,
zaman .kauye ya' canza‘ ka. Sabeer' (you dont
belong hare) ga. can dukkan 'wani jin. dadi na
tanadar maka ', da kai 'da ’ Deedan naka, in
'yaso' ka taimaka‘ musu .da duk abinda kakeso
daga can; ba sai ka‘ zauna'a cikinsu ba". ‘ "Na
sani. Daddy, 'zan' iya taimaka musu daga inda
nake,‘ sai ,dai bani da_- nutsuwar 'da nakesamu
da nake cikinsu‘ ina. taimaka :‘musu; .matsayina
~na dan uwansu; (normal) mutum kamar’ Su,ba
zan same shi daga nesa ba. ~. Daddy, zama dasu
na fahimc‘i .matsalar su da- yanayin ,rayuwar su,
da irin» tunanin 'su, ? Shi‘ Zai bani damar‘
“taimaka musu ,- yadda ya kamata, sannan 'nima
in taikawa kaina"; Lokacin' da' “zai'; yi- Wannan
maganar ya'mai da kallon sa kan Deeda.
"Bayan‘tsananin 'Shakuwa da sabo da nayi da
.Deeda; zama' a inda ‘ba' ta nan zai
min wahala. (Please), Daddy, ka fahimce ni Ba -
shi 'da za-Bi Sai yin yadda Sabeer yakeso,yace.
"Sabcer, -. kamar » yadda ka fada' gask‘iy’a ne',
kamar kullum ma zan maka abinda kakeso,
sannan zan maka taimakon da zai cika burin ka
.cikin-gaggawa. Saboda in‘ samu Sabeerr dina ya
dawo kusa dani, ya daWo‘ gare ni. Ina fatan
‘bayan. ka gama ‘ abinda zai musu zai kadaWo?
Don ‘ mahaifin ka na-bukatar ka". 'Ya girgiza kai,
"Zan dawo Daddy, na san kana buKata ta, nima
ina buKatar ka". . Ya rungume Daddyn yana fadin
"Na ~ yi (missing) dinka sosai Daddy"; ~ ~
Baban ya yi murmuShi, yace . _ ‘ "Nima‘ haka, -
kwana biyu' ban ji Sabeer dina kusa dani yana
min rigima da shagWaBa ba (come back soon)".
To Daddy, zan dawo'
Nan ya juya ya fita, Farida da Ibrahim suka bi
shi, Sabeer din yafita da su don yi musu rakiya,
yayin da Inna da Deeda suka bi su da kallo. ' ‘
Suna fita Deeda ta fada jikin Inna tana kuka, ta
ce. . .
"'Inna na banu, na raba Sabeer da mahaifin sa.
Gaskiya ne ya fadi, ya zama dole in yiwa Sabeer
biyayya, a matsayin sa na mijina ni ya kamata
inkOma gidansa ba shi ya kamata ya biyoni ba.
Na zama mai son kai, namanta da babban nauyi
na aure’ da ke kaina. In Sabeer bai yafe, min ba
Allah ba zai barni ba".
Inna tace,"Gaskiya ne Deeda, lokaci ya yi da za ki
koma, Sabeer ya koma gidansu; mahaifin sa na
buKatar sa. Ya isa haka nan, lokaci ya yi da za ki
rungumi Kaddarar ki, ki amincewa Sabeer ku
koma tare".
Daddy sunyi tafiyar kasa Sosai kafin
'su kai ga inda suka ajiye motar su, abinda ya
bashi mamaki shi ne yadda ya ga jama'a . na
girmama Sabeer a garin. Duk'inda suka gilma sai
ya ji ana gaishe shi; ana masa godiya, ana masa.
addu'ar ' gamawa da‘ duniya lafiya. Wasu ma har
Allah Ya jikan mahaifa suke ce masa. Wasu‘
yakan ce musu ga mahaifinsa da Yayun sa suyi'
ta ‘ masa godiya, har suka isa motar. .
Bayan ya zauna ciki ya cewa Sabeer ya shigo
suyimagana, bai musa masa ba ya shiga ya
zauna gefen sa, ya ce. '
” "Ina jinka Daddy".
Ya yi murmushi, ya-ce,"Sabeer, yau adalilinka na
fuskanci abubuwa da dama, wanda shine na farko
da na fara fuskantar su a rayuwa. Na farko
dalillin ka nayi wannan doguwar tafiyar da kafa
mai nisa, wanda ban taBa- irin sa ba saiyau.
Lokacin da nayi bincike naji kana kauyen nan
raina ya Baci, hankalina ya tashi, musamman da
na ji dalilin zuwan, naka, ka' biyo matarka ne,?
raina ya‘ mummunan Baci.‘ Na 20 kuma‘ ' na
ganka a hali na wahala; zuciyata tayi kunCi'.
Saboda‘ duk' abinda na mallaka Sabeer naka ne,
in ha zaka kasance cikin ' wahala bayan inada
dumbin dukiya ban ga amfanin'su ba. . , "‘ 'Sai
dai yau lokaci ne na' farko da na ga bambanci
dukiya da mutunci,_ daraja tare da girmamawa,
Na' ga‘bambanci‘ kudi da (respect) da na zata in
kana da kudi to duniya za su f1 daraja ka da
mutunta ka. ‘ .' Sai dai yau na fahimci ba haka
bane,- a yau duk da gashiga na" Alfarma da nayi;
shiga na manya-manyan masu' kudi, ‘ , kowa ya
ganni‘ ya ga mai arziki.. Amma mutanen kauyen
nan suka kauda kai gare ni, ba su kula ni ba,
saikai Sabeer, saboda girmamaka da mutunta ka
da ‘suke, saboda kara da mutunci da kake‘ musu;
Ba su kalle
basu gaishe ni saboda ina mai kudi ba, sai don
da suka ji ina mahaifinka. Lokaci na, farko da na
ga ‘an girmama ni ba don kudina ba, saidon ina
mahaifinka. -
Gaskiyar ka Sabeer, wannan jin dadin daban
yake. Na yarda da kai, ina Alfahari da kai. Na
fahimci cewa ka yiwa Al'umma maganin matsalar
da ta dame su ta hanyar da za su jima suna
mora, suna maka addu'a, kana samun ladan su.
Shi ne abinda ya dace ba a watsa musu kudi na
kwana daya biyu su Kare shi kenan ba. Gara ai
musu abinda zai amfane su har abada; har ya
amfani sauran yaran su masu tasowa. ’
Don haka lokaci na farko kenan da zan yi abinda
ban taBa yi ba, tunda ‘ina da hali, ina da dukiya
da hanya, zan yi magana da (Comissioncr) na
ilimi dana laflya, in takama har da(Minister) don
mu samu izinin gina musu asibitu' da makarantu,
tare da ingantata ma'aikata da zamu dinga biyan
su suna aiki. Mu gina musu gidajen da zasu
zauna, irin ginin da zai sa su_ zauna a kau’yen. .
Ina ga in mun dauki wannan' (step) din ,Zai zama
misali ga sauran masu kudi da basu yi tunanin
yin haka ba.
Ida; irin mu. wadanda kowani ~ me kudi‘ na
qokarin,_na garinsu Kauyen‘ su' : .. abinda za.’
su jima . sunamora, itama gwamnatin ,Za' taf1 jin
dadin’ taimakawa Kauyukan mu da » aka mance
da su. 'Haka - nan'matasa da sauran jama'a za‘
su_ samu aikin
yi a ma'aikatar da zamu bude .- Idan ni na ’gina
asIbitin'da' makaranta, wasu za su’ bude
kamfanin sarrafa abubuwa daban-daban.Kaga
‘zaman banza zai , ragu, . Ina-ga dukkan Wani
,dan kasar nan ' 'musamman mu masu kudi ya
kamata mu sa hannu don kaWo gyara da rage
Barna a kasar nan,’ mu kawo ,ci . gaba‘ a yankin
mu; garuruwan mu da karkarar- mu ta hanyar-
ba ‘ .da gudun maWar muta—hanyar‘ da duk za
mu. ‘ ' iya".
~Ya> kalli 'Sabeer, ‘yace "Ina‘fata ‘in, komai ya
‘daidaita ,zaka daWo, gun tsohonka?". ‘ ~ “
sabeer ya rungume *shi ,yana fadin, "(Thahk you
Daddy) na gode, yau ka sa ni ‘farin‘Cikin dana
jima banyi ba", ‘ ’ Ya yi‘ dariya, Nima na ~gode
.Sabeer da ka tuna min abinda na manta; ka
ankarar da ni.~'Sannan zan baku twannan
kWangilar da kai da Ibrahim‘ tare da Deeda. _-
Kar; kamanta. 'har; ku ma'aikata na ne, hutun
bikikuka ,tafi, matsayinka nanan 'yadda yake;a
office na- jiranku. Sannan ku kadai zan iya‘
yarda. da ku‘na ba da kwangilar, na. tabbatar za
ku' ';tsaya.ku' ga an Samu gini» masu inganci.‘
Kafin nan Farida za ta kulada 'asIbiti, ni. kuma
zan: sa .ido a kamfani. --Haka yayyanka da
‘momi Su duk suna senegal suna kula da sauran
ma'aikatun mu', nacan suna kokarin ’ gyara,
a‘yyukansu Na godewa- Allah da Ya .Shirya min
'yayana da zuriya ta". ‘
"Na gode. na gode Daddy, ban san yawan godiyar
da zan maka ba. Allah Ya kara budi, Ya rufa asiri,
Ya Kara maka lafiya da kwanciyar hankali".
Ya yi dariya irin tasu ta manya, ya ce
"Ameen Sabeer,na gode".
Nan yafito zuciyar sa tas, cike da farinciki, suka
yi sallama. Har Ya fara tafiya ya kira shi. '
"Sabecr".
.Y a juyo, "Na'am Daddy”.
Ya yi‘ dariya, ya ce, "Na manta ban fada maka
ba, ka ci gaba da Kokari da yaqin neman
soyayyar Deeda, a kwana a .tashi za tayi fahimci
irin Kaunar da dana yaké mata, za ta famci
samun Sabeer ba wasa bane, don haka ba zata
barika kubuce mata ba".
Sabeer ya sunkuyar da kai don kunya,
ya ce.
"Na gode Daddy". Farida ce ta dafa shi tare da
shafa kansa, ta ce
"My handsome baby) Deeda tamai da shi babban'
mutum, kayi , sauri “kadawo BIRNIN GAYU kai ‘
Da deeda muna jiranku To Sister,za mu daWo
insha‘Allah"... 4Nan. ya" kalli Ibrahim ya kauda
kai,‘ tare da. fading" "'A‘llah Ya kiyaye hanya
Suka yi sallama ,da. niyyar WaShe gari Ibrahim
zai daWo da ma'aikata a 'Sauri, gudu—gudu ya
dinga-yi, yana' Allah-Allah .Yafadawa Deeda’
labari‘ mai dadi. Kafin‘ya isa aka kira sallar
magariba; ,don haka ya shige masallaci ya yi
‘Sallah, Sannan ya' nufi gida da gudu, ya
rungume’ta. "Deeda', .Deeda", Yana juya‘ta yana
murna i ” "Ta'kalle‘shi; "Lafiya Sabeer?"' Inna
dai_ba_ tai mamaki ba, don. ta, San
ya nufi inda take, ya ce "Inna, Daddy ya ba da
kwangilar gina - aslbiti da makaranta a kauyen
nan. 'Zai je ya nemi iz-ini a sayi Kattin fili a
yanka -a~ fara gini, in. an gama' 'zai dauko
,Kwararrun ma'aikata likitoci‘ da .malamai .ta
kowanne fanni". . . ' "
.‘Inna ta Saki baki tana kallon sa. _
"Al-hamdu lillah, Allah mun gode ma Ka. Allah
Ya‘ saka masa da . mafificin alkhairin Isa"- .;
Deeda k0 tsabar murna ba -‘ ta San lokacin da ta
zo ta rungume shi da gudu tana ' tsalle tana
murna tare da-wani irin ,dariyar da bai taBa ganin
irinsa a fuskar ta ba. ‘
Kan Inna takoma suna murna, yayin da ya' harde
hannu', ya kwantar’ da kai'yana kallon ta. Wani
sUkuni ya ji ganinta a' haka. .Bai _taba ganin
farin .cikia fuskar. ta kamar na yau ba.
Fitila ya dauko ‘yana' haska fuskar ta, ya ga ta
masa Wani irin kyau,
"Haka dariyar yake ina fuskar ki .Deeda? Me‘
ya'sa' ba‘. kya dariya, kullum ,fuska a dame? (I
will make sure) inga: kin fara dariya irin na yau, (I
will‘ Always giv you 'a reason to smile)". ' '
Haka suka kasance‘ cikin -tsananin farin ‘ ciki a
Wannan daren, musamman ma da ya Kara da Ce
mata su- Daddy ya bawa kwangilar. Ya kuma
tabbatar mata cewa Daddy ba ya fushi da ‘ita,
zuciyar sa 'tayi' sanyi. -
Deeda takalleshi ta dan‘ canja fuska, ta . ce
"Duk da haka Sabeer ya kamata ka koma Daddy,
don yana buKatar ka". ',' "Haka ne Deeda, , zan yi
koka‘rin ‘ komaWa inmun gama wannan aiki.
Kafin nan' ’ nima zanyi'kokari inga na gama
nawa' aikin na samun fili a zuciyar Deeda.inason
a sani ba zan taBa miki dole ba, dOn haka zan
Kara kokari, zanyi dukkan Kokari na ba tare da na
cutar da keba, haka ba tare da na sake
Batawa Daddy rai . ’ba Deeda; ba zan iya‘ zama
a inda bake ba, saboda Deeda in ba ke a .wuri 'ba
na iya komai, kwaKwalWata da zuciya ta‘ ba sa
iyo komai sai tunaninki damaganar ki,‘ . ,‘Deeda;
(I cant do without you by my side)": '- Nan ya
kwanta a kancinyar "ta kamar kullum, ya
dukunkuné kamar baby, tana "shafa kansa,
zuciyar ta ‘tayi mata‘ nauyi da tsantsar son. sa
Ya Zama dole yau ta sauke .- Wannan nauyi ko'
za ta ji sanyi a‘Zuciyar ta. "Sabeer". _ - ‘ ‘ Ta
kira sunan sa cikin murya mai cike daso
dakauna,tace. - ‘ . "Ya kakeji game ‘da ni? Kana
tsammanin har zuwa- yanzu Deeda ba ta fara ..
'son kaba? Kana ganin in har‘Zuwa 'yanzu‘
Deeda ba ta fara son ka ba sai yaushe?’ Ba ka -
taba ji k0 .sau daya a zuciyar ka cewa Deeda ta
fara sonka‘ba?”
Shiru ya yi yana 'kallonta
sa ido cikin ido, daga karshe ta kasa jure kallon
da yake mata, ta kau da kai.
Ya yi murmushi ya ce, "Ran dana soma jin k0
fahimtar Deeda na tana sona zan sanar da ke.
Ranar zan dauki Deeda na'mu bar garin nan tare
da Inna. Ina da tabbacin ranar tana tafe
kwanakusa". '
Nan ya juya ya kara gyara kwanciyar sa, yana
rungume da hannun ta har bacci ya dauke shi.
Nan ya barta tana tunani da zafin zuciya. Ita
kadai ta San irin tsananin da Zuciyar ta ke ciki
saboda rashin furtawa Sabeer abinda take ji a
zuciyar ta game da shi. Kullum tana son nunawa
Sabeer irin son da take masa, amma sai ta kasa.

a Washe gari Sabeer ya tara manyan kauyen da
sauran jama'ar kauyen ya fada musu abin arzikin
da ya same su, wanda ya ce musu wani Bawan
Allah ne mai kudi ya dauki nauyi. Ya fada musu
cewa mai BIRNIN GAYU; sai dai bai nuna musu
mahaifinsa bane, sai dai ya ce musu
_mahaif1n sane ya musu hanya da ya '20
Kauyen. Saboda Shi bai son. nuna musu wani -
matsayin' sa‘ nadan me' kudi, ya fiso su dauke_
shi _ a ; matsayinsa. .na,,talaka dan
.uwanSu. " ~ Nan fa gari ya karade da murna‘‘,
suna godiya ga Allah. ' . “ _ Ibrahim bai samu
.dawowa ba harsai bayan sati ' guda, kafin su
sami izini ya dan; dau lokaci, dukda k0 Kokarin"
Daddyn.’ Sai dai, daga Karshe sun yi naSara. _ ' ‘
Lokacin ‘da Ibrahim ‘zai taho tare'da: ,Farida ya
20, saboda ta ce tana son zuwa ta zauna' da
‘Sabeer‘ ko na kwanaki‘kadan ne‘ '
' kafinsu dawo. kowanne dare 'Deeda ta' kwanta
-‘barci ".ba' ya zuwa, soyayyar Sabeer da
tunanin, yadda Kauyensu zai ,dawo bayan. -‘
gama mUsu _gini,_‘da shi take~ kwana take
tashi~. -Yayin da Sabeer kullum" yake nasarar
'kara Karfin soyayyar Sa a zuciyar Deeda. ‘
Wata safiya cé wani‘ mummunan ‘al'amari ya
faru da ‘ Deeda, “wanda ya haddasa tsananin
bakin 'ciki"’da tashin ' hankali a rayuwar ta. ,
Kamar yadda “suka saba kullum,
Sabeer‘ya shiga da safe don ya-shirya su fita
. ; su duba gurin aiki. Lokacin Deeda.ta lura ya
ya"
manta rigar wankan sa‘ da‘yake daurawa.
' Nan ta yi saurin dauka ta kai masa, ba ta
shiga ba ta sa hannu da niyyar ajiye masa a
saman garu, kasancewar ginin bai da tsayi sosai.
A dai dai‘ lokacin Sabeer ya' dauki towel dinsa
yana daurawa, kamar da wasa ya dago kansa, a~
lokacin idon sa ya hango masa hannun Deeda,
wanda hakan ya mugun tsorata shi tare da firgita
mai tsanani, ya gigice saboda ganin yadda
halittar fatar hannun nata ya koma. Ya yamutse,
ya feso da wani abu mara kyan gani.
Ita kanta bata san fatarta ya kai haka yamutséwa
ba, ta san dai dama ya ‘fara yi
kadan-kadan, bai kai haka ba.
Kara Sabeer din ya yi mai firgitarwa tare da kiran
sunan Deeda, ya‘ fito a rude suka ci karo,
hankalin ta a tashe.
"Sabeer lafiya?"
Gaba daya ya kidime, ya ‘ kasa magana. Ya yi
cikin daki da sauri, ta bishi. Ta lura a tsorace
yake sosai, ya kankame ta tare da Boye fuskar sa
a jikinta‘, zuciyar sa na bugawa da Karfl, hankalin
sa a tashe. ,
"Deeda ‘ki Boye ni, bana son sake ganin wannan
abun. Wani abu na gani marasa kyan gani, ya
ban tsoro.
Deeda, abin ba kyan gani. Wani irin halitta da ban
taBa ganin jikinsa haka ba Deeda zai biyoni".
Ras! Rass!! Gabanta yai mummunan faduwa da
ta fahimci me ya faru. Tuni abinda ya taBa
faruwa da Sabeer ya fado mata, lokacin da ya' ga
Kadangare a dakinsa.
Hakan ya sa ta' mai da kallon ta kan hannunta.
"Inna lillahi wa inna ilaihi ,raji'un!". .
Shi ne abinda take maimaitawa a bakinta. Ita
kanta hannunta ya firgita ta balle Sabeer.
Ta fashe da wani irin kuka, ta tsinci kanta cikin
tsananin tashin hankali da kidima; ta rasa ma ya
zata yi?
Ta mike da 'sauri tare da bamBare Sabeer a
jikinta, ta yi 'saurin dauko hijabi ta sa fa rufe
jikinta'tare da Boye hannunta, ta_ nemo kaya ta
taimaka masa ya sa. Bakinta na bari, ta na kuka
tana lallashin Sabeer tare da bashi baki cewa ba
komai, ba wani abu a wurin ‘
Ta lura da wani irin zufa da ke. fito masa .tamkar
ruwa. ‘ Ta share- masa tana lallashi tare da tofa
masa addu'a, duk da itama hankalin ta ba ya
jikinta, tana cikin tashin hankali, tana neman
taimakon wanda za ta kokawa matsalar ta ya
bata baki. Amma ba ta da wanda za ta fadawa
matsalar ta ko da ~ kuwa Inna ce, saboda
tsohuwa ba za ta jure .
wannan sabon tashin hankalin ba. Ba ta da
sauran karfin- daukan wannan tashin hankali a
wannan shekarun nata.
"Deeda, ki kori abin nan, zai biyo ni,gashi nan ina
ganinsa a idona yana bina".
' Ya Kara damke ta,"Deeda...".- ‘
Surutun sa ya katse matta tunani, ta tallafe shi
gami da kwantar da shi a jikinta tamkar wani
yaro Karami.
Ganin yadda yake numfashi sama- sama ya
dada‘ firgita ta', ta rasa inda za tasa ranta,
addu'ar 'ma ta kasa, sai ta fara wannan ta' saki
ta kamo wannan, 'ta rasa abin yi. Kawa sai ta
fashe da kuka, Sabecr kam a take ya shide ya
"suma,tasa wata irin Kara, Kirjinta' kamar zai
Balle tsabar tsoro da bugawa da yake. ‘ ‘ '
"Sabeer, me ya same ka?"
Ta fito da sauri' ta debi ruwa tana watsamasa,
amma' abin,ya gagara.‘ Ta fita waje kamar
mahaukaciya tana ihu. '
jama,a "Ku taimake ni!!!!!!".
hared a profile .
birnin. gayu
k
chapter. 22
A nan ta yi sa'a ta ci karo da Ibrahim tare da
Farida da Inna suna shigowa. Ganinta a gigice
tana tana kiran' sunan Sabeer ya firgita su ‘duka,
suka nufi cikin _dakin da sauri dukkan su, yayin
da ta tsaya a Kofar dakin ta kasa shiga. .
' Kallo daya Ibrahim yai masa ya gane (Attack)
din da ya samu, tabbas wannan ciwon firgita da
tsoro da ’Sabeer ke da shi ba shi da magani sai
addu'a,‘ sai kuma wasu dabaru da shawarwari
daga masana wannan abin.. _ ' . ’ . ' Farida
rudewa tayi ta kasa yin komai,~ duk da ta san
matsalar Sabeer, amma ba ta taBa ganinsa cikin
mummunan firgita haka ba.
' "Sabeer".
Ta dinga kiran ,sunansa tana girgiza shi,‘
hankalin ta a tashe. .
Ibrahim din ne ya ci gaba ‘da "Yan" dabarun sa
wanda ya saba’ masa, tare da addu'a yana tofa
masa, yana shafe masa
fuska da ruwa. ' “ ‘-
Inna dai sai zama 'yar kallo,tayi don ba ta taBa
ganin Sabeer din haka ba, kuma tasan"
makamancin haka bai taBa faruwa da shi : ba
tunda yazo kauyen. Haka‘nan fitar su. da - safen
sun bar su lafiya a gida za su same su” 'a can,-
Inna kuwa ita tayi musu jagora don zagaye cikin
Kauyen‘. Deeda ko na bakin kofar dakin ta'_kasa
komawa ciki, hankalinta a. tashe, zuciyar ta -
cike’ da kunci da baKin .ciki; - ' . ' ‘ Sabeer din'
ta ji ya farfado, nan .ta dan daga labulen kadan
ta leka .shi don ganin halin da yake.
; Kankame .yayarsa‘ ’yayi- sosai, har
yanzu' da alamar tsoratar a tare da shi, sai dai
da sauki akan dazu.. . ‘ . ' . .Ya‘ ce, "SiSter, ki
daukeni 'a nan, kimaida ni gida inda ba zan sake
ganin wannan_ mummunan abun‘ mara kyan gani
ba. ‘ ‘ _ Zuciyar ta taji ta buga, .tsoro da
fargaban rasa Sabeer ya shige ta, ta ji gumi; na
tsiyayomata. Ba ta san tana Yiwa Sabecr wannan
Kaunar ba sai da ta ji 'za ta rasa shi.
Nan ta tsuguna tana kuka, "Wayyo ni Deeda ya
zan yi da raina in Sabeer ya taf1 ya " barni bayan
Soyayyar sa ta gama min illah, _. yanzu nake jin
sabon sonsa da. kaunar- sa a
raina?" ' ' Ibrahim ne yadinga shafakansa yana
fadin ."Kwantar da hankalin‘ ka 'Sabeer; ba ',
abinda za ka sake gani, kaf Kauyen nan ba su da
wani abu mai muni k0 abin Ki' da zai maka‘illa,
ka cire tunani a' ranka, ka ‘mai ‘da hankalin ka
akan _-abinda ya' kawo ka da kuma kyakkyawar
niyyar ka na "son kyautatawa kauyen‘ nan Har *
ka manta ' Deedan ka? Ka marinta da naka?" ‘
- ' ' Lokacin ya dago kai tare da: zurawa
Ibrahim ido, ya ce. ‘ ' * ‘ "Deeda na, ina take?
Zan zauna da ita
duk rintsi ba zan tafi ba Uncle Ib, zan zauna‘ in
karasa abinda na fara, kar ka cdwa Deeda na ce
zan tafi
Ya kalli Farida, ya ce ."Sistcr, zan zauna, ina son
zama da Desda, Deeda na ce ni‘ daya". ' .
Ya. fadi yana lumshe ido, yana maganar a hankali
har bacci ya dauke shi.
Farida ta gyara mai kwanciya tana hawaye Inna
na bata baki, yayin da Ibrahim ya fice gun deeda.
' Farida ta' dago kai tana kallon dakin sama da
Kasa, yanayin' sa da abinda ke ciki. ' A ranta ,ta
ce
'Sabccr dina da ya' saba da_ rayuwar duk wani
jin dadi rayuwar hutu, sam bashi da abinda ya
hada shi‘da wahala, haka ba ya" jurewa ‘wahala
ko kadan, shi ne ya 20 yana rayuwa a irin
wannan kauyen a wannan ' dakin? .
Tabbas Deeda na jinjinawa -son da Sabeer yake
miki yana miki so mai girma,
mAi karko, mai karfi kauna' ta asali. Dubi yadda
ya rame, ya. yi baki. Allah Ya sa‘ kin ‘ , fahimci
zuciyar kani na, zan yi koKarin bincike da kula da
takun ki, kina Son Sabeer k0 har yanZu? In dai
ba ki son kanina ina da tabbacin' babu zuciya a
Kirjin ki". . ._a waje~ Ibrahim ya kalli Deeda da
ke tsugune tana kuka, ya kira sunanta. . "Deeda?"
' ‘ ‘ ‘ , Ta dago kai ta kalle shi, suka hada“ ido, ta
sunkuyar'da kai. Hakan bai sa ya fasa. mata
tambayar da ya yi niyya ba, ya ce’. ' ’ " "Akwai
wani‘abu da Sabeer ya gani ya ‘ ’ forgita .
shi?" ,Zuciyarta ta harba, tambayar da take tsoro
. ' ‘ kenan, Amma sai tadaure, ta ce; . - ' "Nima
ban sani ba". Murya kasa—Kasa 'Amma ‘ai ‘kuna
tare,’ ya kamata ki,,,‘ Tayi saurin mikewa ta kalle
shi“a ’fusace,’ ta ce"Nace maka nima ban sani
ba, nima ’ ‘ban sani ba,_ ka kyale‘ni". '
, Tana gama fadi ta ‘fita da sauri, gindin gadar
nan- ta nufa, duk kuwa da ‘sanyin da ake tana ta
zabga kuka, ta rasa meke mata dadi. Shi- kenan
jikinta ya raba ta da Sabeer’. Ya zama'dole su
rabu k0 tana so ko'bata so. .» ,'Wayyo ni Deeda,
ya zan yi in soma rayuwa ba'Sabeer?“ ' ‘
.TsaWon aWa guda‘Sabecr na bacci, yayin-da
Farida da Ibrahim ke kaiwa da ‘ kawoWa, suna
'tunanin mene ne.'matsalar hakan? Duk tsawon
wancan lokacin Deedan na can tana, ta kuka,
yayin da aka bar Inna da ‘tunanin me ke“ faruwa?
Sabeer’ din 'kuwa na tashi' Deedan ya soma -
nema, da- bai ganta ba a gidan to ya san inda; -
zai je ya samo ta, bai Bata lokaci ba ya nifi
gindin KarKashin gadar. Ganin tana ta zabga kuka
ya daga hankalin sa.
"'Deeda me ya same ki? Me' akai’ miki?"
. 'Jin' muryar ‘sa a bazata ya firgita ta, ta ~
mike da Sauri ta Kara lullube jikinta
Bate lokaci ba kuwa ya rungume ta yana lallashi
tare da fadin
"(Sorry) Deeda, kar ki yi kuka, ko mene ne ya
same ki k0 ya Bata miki rai kar ki damu da shi,
saboda Sabeer yana son ki, yana kuma tare da ke
har abada. Sannan ba zan hana ki kukan ba (just
that) kar ki Boye min hawayen ki, ki 20 ki kwanta
a kirjina kiyi kukan ki, ni kuma in lallashe ki".
.Hakan ya sa‘ta Kara kwantar da kai a
' jikinsa, hawaye na tsere a fuskar ta, yayin da‘
'take jin wani irin ciwon son sa mai radadin
gaske yana ratsa ta.
"Wayyo Sabeer,‘ ta yaya zan fada maka wannan
mummunan halittar da kake tsoro wanda
.hannuna kawai ka gani ya tsananin firgita ka, ta
yaya zan soma fada' maka haka dukkan jikina ya
koma lokaci daya? In har ba za ka iya jure ganin
na hannuna ba ta yaya za ka soma jure ganin na
dukkan jikina? Ta
yaya zan fara fada maka cewa ina kukan ciwon
sonka, ina kukan rabuwa da kai? Ina
kukan rashin miji mai tsananin' so na? Ina'
kukan kasancewa da kai ayau. na karshé? Ta
yaya zan soma fada maka matsalar da ba ka da
.maganin ta? Ta yaya zan soma fada maka duk
wahala da' kokari da kayi don ka‘ ‘ rayu da
Deeda ba za ka taba‘ Sanin Deeda ka rayu da ita
ba? Saboda'Deeda ciwo ce, cutace a tare da kai,
wacce bashi'da magani sai rabuwar mu. Abu mai
ciwo da wahala a rayuwa ta yanzu shi ‘ne yadda
zan danne sonka’, ; Boye shi, in binne shi a
Karkashin zuciya ta,~ in' kuma, nuna maka ba na
Kaunar ka, kuma .ba Zan taBa kaunar ka ba, don
kayi’ gaggawar barin rayuwata kafin nai
maka‘illah". ’ Wasu sabbin hawaye 'Suka gangaro
' mata, ‘ta qara kankame Sabeer' kamar za ta.
koma . jikinsa su harsu zama- abu guda, 'yayin
da shima/ yayi ,mata kyakkyawar " :riqo "yadda
za ta' ji dadin kwanciya a. "jikinsa‘." _Sun jima
ahaka sannan .ta zare jikinta
a hankali ta juya ta nufi gida, ya bita yana kiranta
tare" da mata surutai da tambayoyi,” ' amma ba
ta kula shi ba. Sai dai bai damu ba, dama ya San
halin ta,‘miskilar gaske ce, ta saba masa-hakan;
~ '
* -* *
Tun lokacin da abin ya faru Deeda’ ta‘ . daukewa
Sabeer wuta‘ gaba daya, ba ta kula ' shi, ta
.janye jiki‘daga shi al'amuran sa gaba daya, duk '
da 'ba abinda ta rasA ‘a rayuwar ta kamar ‘ ganin
,Sabeer k0 jin muryar sa,'- yayin da ganinsa.
cikin tashin hankali yaf1 komai. KunCi a‘_
rayuwar. ta.- a'Haka nan abu mafi kunci a
rayuwar. ‘Sabeer shi ne‘rashin Deeda.wannan
al'amari ya mugun daga masa’ hankali,‘ sabon
canjin dayA ‘yagani a‘ tare. da Deeda’ ya jefa shi
cikin kunci da~ tsanani, Wanda a .tunaninsa'
ganin Ibrahim yasa ta" daina ,kula shi, 'ya soma
tunanin har yanzu ' Deeda Ibrahim‘takeso ba shi
ba. '
Haka Farida da Ibrahim din duk sun lura ‘ da
takun Deeda, wanda suka kasa fahimtar ina ta sa
gaba. ;'
Duk da ana ci gaba da aiki ~a kauyen; komai na'
tafiya dai- dai, kullum suna tare a wajen, amma
Deeda ba ta taBa 2ama kusa da ' Sabeer, daga
ya matso kusa da ita sai_ ta tashi, k0 a gida k0 a
gun aiki. Bata kula shi, kullum fuska a dame ma
take gaida shi, yayin da duk wata hidima da
takemasa da ta
daina, sai Inna ke masa. Innan kanta abin ya
dame ta, ya kuma
daga mata hankali, don da ba haka ta san Deeda
da Sabeer ‘suke ba.Ta yi fada, ta yi nasiha,
amma Deedan ta kafe.
Lokacin Sabeer ya Kara ramewa, ya
fara fita hayyacin sa. Tunani ya, yiwa zuciyar sa
da Kwakwalwar sa yawa, sam ba ya iya bacci sai
dai ya sace shi. '
. Dukkan su suna tunanin Deeda Sabeer ne ba ta
so, kuma ba za ta taBa sonsa ba, musamman da
ta ga Ibrahim a kusa da ita a
yanzu. Sai dai 'shi Ibrahim"ya 'san Deeda'
Kwarai, ya karanCeta,_ dole~ akWai abinda take
Boyewa,_musamman ma- da ya lura in ta ga
Sabeer'ta fiye shige masa, wanda‘hakan . yake~
haukata zuciyar Sabeer tana‘ daisa,
mummunan kishi a zuciyarsa., Lokaci guda Deeda
ta' juyawa Sabeér baya, Wanda wannan ya sa'
ya rasa nUtsuwa ‘ da kwanciyér hankali, gashi
kuma ’bashi- da _ ikon" mata dole, Duk ,dabarun
sa, duk ‘ kokarin sa ba abinda ya canja.‘
~ Wannan ya hana' F arida komawa, 'saboda ta
tabbata in ta tafi za'a' yi ba dadi‘tsakanin Sabeer
da Ibrahim, saboda yanzu, ma k0 gai‘suwar ba ta
hada. su. Haka. nan ta,” yanke: shawarar 'samun
Deeda" suyi' magan‘ don kawo qarshen matsalar.
'A‘ kwana a tashi a hakan aiki’ ke tafiya-» ‘
SOSai, ‘lokaci guda‘ Kauyen ya dau haske," ‘ginin
ya fito da sosai, gini mai ~ Karko. Nan da nan
aka soma'-’shiryd—shiryen . bikin bude'asibiti
da' .‘makarantar ‘da aka'
gina, primary da secondry. Haka nan tuni an
dauki ma'aikata Wanda har da gidaje aka musu,
tare da tanadar musu duk wani abun more
rayuwa, kamar tonar bohol-bohol ‘a kauyen, tare
=da jan wutar lantarki, har (da solar) Daddy ya sa
aka sa musu.., . .
‘ Gaskiya Dr. Sulaiman yayi koKari kwarai, don
kuwa ya zuba dukiyar sasosai a Kauyen, ba don
komai , ba sai don komai ba " sai don taimakon
al’ummar yankin, ;don inganta _rayuwar, ;su da
kuma nema’ musu abin yi, tun ‘daga kan sana’a
har karatu.
Tabbas ya samu 'ladan Al'ummar yankin ya
kuma .sha ~Addu'a‘ sosai da - Albarka a
wurinsu. Hakanan ya ba da misali . Wa
takwarorin sa masu kudi dan kuwa‘ nan da nan
masu kudi suka fara rige-rigen koyi dashi’
musamman masu son shiga siyasa, a . tunaninsu
siyasa yake. Saidai shi Dr Sulaiman bai » taBa
tunan-in k0 sha'awar' siyasaba. _
Ana .Washe gari . za'ayi. bikin bude
makaranta da Asibitin Farida ta samu'deeda dan
suyi magana.
A harabar Asibitin ta same su ita da Ibrahim suna
duba yadda ginin ya tsaru, suna tattaunawa.
Farida ta isa garesu, ta yi musu sallama suka
amsa a - tare. Ta kalli Deeda, ta ce.
"Na yi mamakin samun ki tare da mijina
maimakon mijin ki".
Deeda ta sunkuyar da kai cikin jin nauyin Farida,
ta ce
"Na 20 sake duba ginin ne, shi ma"
Ibrahim ‘ya 20, sai muka hadu, amma ba wai tare
muka 20 ba...". ’
"Ba sai kin min dogon bayani ba". ‘ Farida ta
katse ta.
' "Ba wannan nake bukata ba, magana nake son
yi da ke na mintuna kadan in be za ki damu ba".

Ibrahim na jin su bai ce musu komai ba, saboda
bai son wani sabani k0 rashin fahimta ya shiga
tsakanin su. Harya juya zai
' " tafi saya tsaya; Yadawo wurin Fafida, ya kalle
ta—yace‘. Yayata, ina- fata kin yarda da ni?" ~
_Ta yi murmu Shin yaKe,‘ ta girgi kai. _, Shima
murmushin yayi mata, ya kalli 'Deeda, ’sannan ya
Wuce; " ' , .. Farida ta. mai ‘da hankalin ta'- kan_
Deeda, ta zura -;mata ido, . Deedan- kanta_
sunkuye,tace.“ ., ,' ‘ . ‘ "Deeda‘, tambayoyi uku ke
damun ' kwakwalwata da _zuciya ta, yau ,nake
zaton k0 zan dace‘da samun amsar‘su. .. r . Na
fi' k0wa mamakin," shin‘me'Sabeer 'da Ibrahim-
Suka gani a’ jikin ki? Me suka gani ;a tare da ke
da babu ’shi a sajin 'yan’ _matan duniya? Na
rasa dalilin naCe miki da suka yi; Tunda’ "rashin.
da' Sabcer suka hadu da ke koWacce‘ rana son
kaunar 'ki, ‘ zumudin ki kadai nake. gani a tare
da su, da , ke suke kwana .Suke tashi. Shin ,wai
meye'
‘ ' sirrinné?”
Deeda ta dago kai ta kalle ta, ta ce "Bani" da
wani; sirri, Allah Ne ‘shaida ta, wannan ikon Sa
ne". ' ' Farida ta yi murmushi, ta ce. '
"Na ji wannan. Na biyu shi ne, ba kya jin kunya‘
kina matar aure kina‘ keBewa da mijin da ba
.naki' ba? Kina» auren Kanina, amma zuciyarki,na
son mijina, ta wani wurin yayan mijinki, ta wani
wurin- mijin yayar mijin ki?’ Ba ki da hankali ne?
In; ’ilimin ki da addinin naki yake? Ina tarin
kunyar ki? Kin. Kira kan ki Hausa Fulani, amma
ayyukan ki ko Kabila ba zaiYi haka ba
Ta shake wuyan Deeda,‘ ta ce
"Akwai zuciya a-jikinki kuwa? Ba kya ganin' halin
da. Sabcer ya shiga saboda ke?'ba kya ganin
kokarin da Sabecr yake yi akanki guji ran da_
haKKin. sa zai kamaki kina matarsa amma sam
zuciyar ba tausayi? Inba ki so Sabeer don son"
da yake mikiba‘ baki ,so shi don abinda, .yayi
miki da ke da Kauyennan
ba kiso shi don wannan ba ki so shi saboda '
wayewar sa, in ba ki soshi don wannan ba ki so
shi don dukiyar sa, saboda ilimin sa, saboda
wayewar sa. In ba ki so shi don wannan ba, ya
kamata ki so shi don Allah. Saboda. Sabeer
yanzu ya koma namiji na gari, halayyar sa,
ayyukan sa’ba na banza. Shin Deeda me kike so?
Ya kashe kansa saboda ke?"
' Ta fada cikin zare ido da fushi, yayin . da‘
Deedan ke fidda numfashi sama-sama, saboda
shaKar da ta mata. Sannan ta sake ta, ta ce. ‘ ‘
"Ki bani amsa, me kike so a 'duniyar nan Sabeer
ya miki? Ko ransa ki keson dauka kamar yadda ki
ka fada?"
Nan ta yi kasa da murya, "'Deeda, ba laifinsa
bane, laifin munes. (Please) ki rangwanta masa.
In ganin Ibrahim ne yasa ki yi masa haka za mu
fita daga rayuwar ku, na yi alkawari
Cikin- karfin hali da 'kunar zuciya
Deeda-tace - Ba wannan_ nake so-ba'Sister, Saki
'- nake so daga Sabeer, ya fita daga‘rayuwa ta;
Bana' bukatar Sabeer', haka bana buKatar
Ibrahim,’ ba na buqatar duk ’Wani (member).
na'BIRNIN GAYU";
- .Baki isa .ba, . kinyi kadan, dole ki kasance
aBIRNIN GAYU Karki manta har- yanzu
mahaifinki yana cin arziKin BIRNIN’ GAYU, in har
mu ba zamu iya juya ki ba shi_ . " zai iya juya >
ki, kamar yadda ya aura miki' "Sabeer da farko
Na‘fada miki k0 ta tsiya ko'
ta arziqi' sai kin kasance da Sabeer“
.. Tuni Deeda ta ji hankalinta' ya'tashi; tabbas
.idan Suka- sako mahaifin‘ ta. cikin‘ lamarin
shirinta zai wargaje, Zai sa ta zama. , da .Sabeer
.dole,'-wanda duk yawan .so da . kaunar da take
masa'zai zamo da shi’ ne abu mafi' tashin
hankali a tare da'ita. -‘ '‘ Cikin' tashin hankali ta
kalli Farida tace. - Sister, please kar ki min
'haka', kar ki
sako mahaifina ‘ciki. Sister, kar ki zama mai -
son kai'. Ba na Son. Sabeer, ya za'a ki sani
zama da shi dole? Zama da mutumin da ba ka .
so gara kayi rashin wanda baka so". ' "Me yasa
Deeda?" ‘ . “ Farida ta fada ‘kamar za ta yi kuka.
"Me Sabeer yayi haka“ da ki kemasa Wanann
Kiyay‘yar? Laifin sa kawai don yana miki wani rin
mahaukacin so da ba shi - da iyaka? Deeda,
lokaci ya yi da 2a ki karBi Sabeer‘, ki yarda da
shi a matsayin Kaddarar ki, .Yau zan gaya miki
sirrin da ba ki bani ba, bayan mahaifiyar Sabee‘r
da Daddy, ‘ Sabeer ba shi da wanda suka ‘fimu
ni'da ' Ibrahim, mu ne rayuwarsa. _ ‘ ' A lokacin
da na auri Ibrahim mun yi rigima da yan 'uwana
da kuma Daddy, cewa '- dukiyar mahaifina ya
gani shi yasa yake son aure na, zai auri macen
da ta girme masa‘ don kwadayin abin duniya, Ba
irin tashin ‘ hankalin da ba mu fuskanta ba, har
suna
cewa daga ya samu kudi zai rabu Dani ya samu
Karama dai dai shi, Wanda hakan yasa ya yiwa
Daddy alkawarin cewa ba shi ba kara aure sai
wani ikon Allah, sai kaddara. Akan wannan
sharadin mukai aure da Ibrahim wanda zan iya
cewa ya cece ni ne daga hannun mayaudaran
maza, wanda ba sa so na don Allah sai don
dukiyar mahaifina. Bayan munyi aure akwai
girmamawa da shaquwa a tsakanin mu, .wanda
har ya haifar da soyayya a tsakanin mu. Akwai
yarda da 'fahimta sosai tsakanina da shi, haka
nan bai taBa tunanin wata 'ya mace ba.‘ Daga
shi har Sabeer ba su da wacce ta fini. Rana tsaka
.na fara rashin lafiya sosai,~ wanda daga baya ni
da Ibrahim da sauran likitoci muka fahimci ina da
(Levkemia Imyeloma). Hankali na ya tashi
Kwarai, saboda rai dai Kwaya daya ne, in aka
rasashi shi kenan. Wani lokaci ba mu fahimtar
kima da daraja rayuwar mu, da irin kyautar da
Allah Ya mana. sai mun 2a mutuwa kusa.
A lokacin da na fahimci ina da wannan mummuna
ciwon, a lokacin na ji ina son rayuwa ta sosai, na
ji ina son rayuwa da mijina da kuma kanina. Don
haka na dage da addu'a da (treatment) ba wasa.
Sai dai a hankali na fahimci rayuwata na karewa
ba- tare da na cimma manufofona da yawa ba,
don haka na fara da Sabeer. Kokarin gyara shi da
sauran su, na kuma dinga addu'ar . Allah Ya
kawo wata mace rayuwa: Ibrahim, haka Sabeer’,
Allah Ya bashi macen da za ta iya kula da shi, ta
kuma zauna da shi tsakani da Allah, wacCe za ta
sa shi a hanya. ~ Na sha yin azumi, sallolin
Kiyamullaili da ayyukan alkhairi kala-kala, ina
rokon Allah Ya. cika min wannan buri nawa, Ya
biya min bukata ta,
Da ikon Allah addu'ata ta karbu, sai
' dai ban~ taBa tunanin mace daya za ta shigo
rayuwar mijina da Kanina ba. Duk da haka na
yiwa Allah godiya, saboda na .san ke Alkhairi ce,
tunda Alkhairi na roKa.
Deeda, a yanzu haka‘ ina'Shan magani, ina
(chemotherapy) Sai dai' amma- ni kaina na san
tsanani shekara hudu biyar, sai'yanda Allah Ya yi,
‘ , :
Deeda, na roke ki da ki kasance a rayuwar
Sabéer, na san zaki ce na' zama mai son kai, sai
‘dai ina da 'dalili. Ibrahim akwai juriya, ya san ya
kamata, ya san ya zai kula 'da kansa, amma
Sabcer bai sani ba. Kinga yadda Sabeer ya koma
a cikin kwanakin nan saboda juya masa baya da
kika yi
., Hawaye ya zubo mata; murya na rawa ta ce.. '
-"Deeda ba don halina ba, na roKi Alfarma ki
zauna da Kanina
Deeda hankalin ta ya kai 'qololuwar tashi,
tSananin tausayin Farida ya kama ga, Kaunar
Sabeer ya yi mata yawa a .zuciya. Ta fashe kuka
cikin tashin hankali, ta rasa wanna irin amsa za
ta bawa farida, tausayin .kanta; ya kama. ta,
Wani 'yanayi .ta" tsinci kanta a ciki na halin
Kakani. kayi. Itama
gani take 'mutuwar zata yi, ga ciwo a jikinta, ga
ciwon son Sabeer data "Boye 'a Zuciyarta
Nan ta‘ juya. tana tsahanin‘ kuka, 'ta wuce ba
tare da ta ce komai ba, saboda ba ta da abin fadi,
» yayin da Farida ta fashe ‘da' kuka; Ibrahim
dake tsaye‘nesa da su kadan‘ ya taho ya
rungumeta da’bata baki. ' 'Ya isa haka Farida, kin
yi iya kokarin ki; Sabeer ma ya yi, saura sai mu
barwa Allah". '
kasssss akace laifin dadi qarewa mu
hadu a book4 donjin cigaban wannan qayataccen
lbrn naso mu Fara book4 din yau but I can't make
it SBD an Ari book dinne amman idan an dawo
dashi koda zuwa gobene sai muci gaba
naku har kullum
a zallah shared a profile .
birnin. gayu(★^4^★)
chapter23⇩
BIRNIN GAYU-4
deeda ta wuce Sabeer a kofar ’ gida',' ‘ta
lura"”yana cikin, ' - tsananin damuwa .da-
tunani.
' Shi ma ya lura da irin kukan da take yi, hakan
ba karan ba karamin daga hankalin .sa yayi
ba,_ya bitayana kira. ‘ Deeda‘, Deeda". .
. Amma bata tsaya‘ ta saurareshiba daki ta nufa
ta rufe, kofa, ta 'wuce Inna a "tsakar gida,’ ta
mike tana' kallonsu.
,"Lafiya kuwa'Sabbér
A , rude "yace "Inna‘ lafiyé“Ba lauba
.‘.Deeda na gani ta- shigo tana’ kuka, ban San
,meyasame'taba". '
Bai rufe baki ba kuwa suka jiyo muryarta ta sake;
fashewa da *kuka da Karfinta. Tuni
Sabeer‘yasake hawa
"Inna; kice mata” tayi'_ Shiru, 'ki tambaye ta me
ya same Waya taba ta? Inna kukan Deeda yana
daga min hankali
fiye da komai a rayuwata ina son gani‘nta cikin
farinciki da kWanciyar hankali
Jin_ kalaman sa ya sake: sata wani
sabon kukan ta yi saurin'toshe -‘ bakinta‘tana
don kar Inna? abin‘ .ya dame"ta, “ Deeda 'ya
Wuce Iya saninta ta ga alamun son -Sabeer ‘a
tare da. ‘ ita‘ kwanaki, to; me ya faru kwanan
nan ta kasa gane: kanta? K0 Ibrahim din ne? .ta
shiga rudani ' da al'amarin ,Deeda,‘ _, haka ta
~yanke hukuncin tambayarta kuma dole: ta bata
'amsa don abinda
takewa sabeer'Ya soma isar ta
,. Decda ba; ta fito ba sai magarib’ nan ma .sai
da’ tabbatar Sabeer ya tafi ' masallaci, ta fito
tayi Alwala, kafin Inna ta mata wani tambaya tayi
sauri ta koma daki -; ta rufe, don ita a har yanxu
bata DA amsar tambayoyin dasuke mata
Tana idar- da sallar isha'i ta bude kofar ta yi
.saurin saka mayafi ta kulluBa har kanta tamkar
mai ,bacci ta San sabeer zai shigo kwanciya,
kuma ba ta so ya same . 1 ' Ba ta jima da;
kWanciyaba ta ji motsin shigowar Sabeer tare da
Ibrahim da kuma Farida,>tana‘ jin duk hirar da
suke yi da Inna a tsakar' gida wanda duk kan
shirye shiryen bude makaranta da asibiti ,ne,
yayin da Sabeér ‘kowanne bayan minti daya: sai
ya. leKo ya ga tana. bacci. "dukkan su sun lura
da hakan.
Inna ta'soma musu‘, sai- da safe, ta wuce Farida
sai -ta_ :shigo, Ibrahim kuma dama a rumfa'
akai‘ masa wUrin kwanciya da aka zagaye DA
gidan sauro
Kauyen nan har da kai?”
Gaban Sa ya ji ya fadi, ya- kalleta.
"Ai dama ba tare muka’zo ba"; "
"Na sani, ba fadi na‘bane, Daddy ne ya fadi in an
gama bikin nan zamu" bar qauyen nan, kamfani
na 'can'yana jiran mu. Aiki‘muka bari muka"‘taho
nan; tunda'an dauki Kwararrun likitoci ma'aikata
banga me zaka *Zauna'kayi ba Ai mun jima "a
kauyen,’lokaci ya yi da’zamu tafi. .Ka tuna
alkawarin daka ‘yi'wa Daddy, ’ba Sauran fitina'
ko dOle. ka bimu mu 'koma
ya kalleta; "Na‘jij‘Allah ‘Ya kaimu".
Ya‘mike ya shi‘ge ‘ciki, ya tura kofar
"' Ta bishi “da kallo cikin tausayawa halin da
ya shiga. ‘Tashi tayi itama ta shiga‘ ‘daki
cikin damuwa, yayin "daya kwanta, tunani kala-
kala a ransa
A daki" Sabeer Ya nufi" gun Deeda wanda a
tunanin 'sa bacci take, a hankali ya janye mayafin
tana dukunkune cikin (body
suit) idonta A rufe, korjinta 'sai bugawa :yake,‘
tana Addu'ar Allah Sa sabeer kar ya wuce- iyakar
sa ya gajikinta, ‘ ‘
. . Zura mata ido 'yayi yana kallon ta,- yana jin
wani sabon sonta. hawaye ya ji ya. fara zubo
masa. yace Deeda bakisan yadda 1...;nake
tsananin fargabar rabuwa da keba (why) Deeda,
ta yaya Zan iya tafiya in barki? Na zo» garin. nan
ne don in tabbatar; miki da soyayya ta, in; tafi
dake. Amma ga. dukkan alamu .hakan‘ mafarki
nake, burina; ne wanda‘zai tsaya a buri kawai.
Na kasa,_ na gaza, ,ba 'zan iya yin komai ba. Sai
son ki, ba zan iya sawa ki soni dole ba, ba zan
iya sawa ki zauna dani dole ba". ' _ . .‘Dago ta
yayi ya rungumeta a jikinsa sosai tare da kwantar
da kansa‘ a jikinta yana Shakar sonta yana sauke
numfashi‘ a- hankali.;.'~. , ‘ , ; Wani kuka mai
Karfi ta ji ya 20; mata tare da sonsa mai radadin
gaskeé
‘ wanda da kyar ta samu ta tare hawayen. Da
haka bacci ma‘i Karfi ya" dauke shi, wanda hakan
ya ba‘ ta damar kwantar' da' shi tayi'kuka sosai
kuka mai isar ta,_'tana' rungumedashi. "
‘ ' "Ina sonka sabeer so 'mai tsanani, son da ban
taBa yiwa wani ' mahaluki ba, son da ban taBa
jin irin sa akan kowa ba sai- . kai. Sabeer, naf1
ka tsoron‘ rayuwa da kai, ‘rayuwa ta za ta
quntata inbaka. Sai dai ba yadda Zamuyi, ciwo na
ya shiga- tsakanin mu In har’za ka ganI ' tsana
ta zaka‘yi. Sabeer, sannan ba zan jure tsana a
idon ka ba, ba zan jure inga ka kyamace niba"; Da
hakan itama bacci ya ‘ dauke ta suna manne da
jUna. ; ’ _
’kullum yau' ma ta riga kowa
tashi a. gidan ’tana yin" sallah.'ta.tashi ta fice
daga gidan, k0 Wanka bata yi a gidan ba tsabar
gudun kar ta ci karo da k0 'mutum daya a cikin
su. Ita'a nata tunanin ma ba zata sake s haduwa
dasu ba har su tashi
su bar kauyen
_ Sabeer tunda ya tashi 'yake neman ta amma ba
ita ba labarin ta,‘ duk inda yake zaton zai, same
ta bai ganta ‘ba, nan ya fahimta kansa salon
gudun , sa" take. Haka ya haqura‘ ya'zo ya‘
shirya ya wuce asibitin tareda‘su Farida. Tunda
gari ya. waye ake‘ ta‘ gyare kauYen, ko ina fes,
haka garin ya cikada (security) jami'an tsaro
saboda an gayyaci manyan mutané; tun ,daga
kan Minsitan lafiya da na ilmi,‘ har kan
kwamishinoni, har da gwamna. maiCi na
.wannanlokaci
, : Karfe sha daya baki suka fara zuwa,‘ kafin
'aCe kobo » Kauyen ya Cika da baqi na.
Musamman aka' shimfida titi. don baqii "‘da za
su bi hanyar'
Ranar mutanen"Kauyen 'aun sha
kallo; sun ga jama'ar da ‘tunda ‘suke ba Su
itaba. gani Ganiba'yan masu . ’ dauka .na
talabijin' da radio, sai aiki suke
kala-kala. ,Lokacin da "baKi' 'Suka gama isowa
tare da Dr. Sulaiman aka 'soma' taro, bayan fara
bude shi da addu'a tare ’da gabatar da manyan
baKi, da 'shugabannin makaranta da asibitin,‘
Wanda akabudesa sunan Sabeer. Nan dai_: kowa
" ‘ya tashi "yayi jawabin 'sa da godiya ga Dr.
sulaiman da kyaikkyawan‘~ "qarshe‘ ‘da misali.
_‘kauyen sukai kWamba guda suka je don nuna
godiyar su ga‘zuriyar-su Sabeer gaba daya.‘ _ ~
Deeda tana ‘tsaye daga baya-ba'ya, ta yi kuka,
ta yi' dariya, ta yi godiya ga Allah, ta kuma
godewa Sabeer. Haka ta dinga ganin abin kamar
a mafarki; Zuwa” azahar taro ya Watse, anci"an
sha, kuma daga‘ makarantar 'har ‘asibitin za su
fara aiki washegari; ‘ Dr. Sulaiman” yakira Sabeer
Bayan taro ya watse,’ "ya kalle shi da kyau; ya
lura ba ya farin ciki k0 kadan “Tsaye yake a.
gabansa, kansa sunkuye . yayin da" shi kuma ke
bayan motar sa, ya ce Sabeer, dago kaika kalle
ni". Nan ya dago kai ya kalle shi, ya yi saurin kau
da kai saboda dab yake da ya fashe da kuka; don
ya San me Daddyn keson fada masa, su koma,
kuma ba shi da‘ sauran wani (excuse) da: zai
hana shi komawa Daddyn ya kalle shi .da‘kyau,
ya ce, 'Sabeer (you re not happy) me yasa? Na
zata yau za kafi kowa murnA ' _Nan ya Kakalo
dariyar. dole, ya ce.Daddy,' ina murna
Sosai‘,'Allah Ya Kara kirma da arziki, Allah Ya
saka": ' ~ Daddy yace "Meye matsalar ka
"Ba komai Daddy". "'
"Tun da ka ce ba komai shi kenan, ga mota nabar
maka‘ da direba, taho dakai da Deeda, aiki yana
can yana jiran ku,‘ Ibrahim zai taho da Farida.
(Enough
of) ‘zaman Kauye, lokaci ya yi da za ku koma ku
fara rayuwarku. Sunkuyar ‘kai yayi,‘ ya ce "To‘
Daddy". . Kar 'ka manta Sabeera zan jira bana
son jin wani labari daban, ka tabbatar kun 'taho".
Daddyn ya fada yana Kokarin rufe. motar. _
Sabeer din ya amsa da"To Daddy, insha Allah za
mu taho". Da wannan su kai.sallama, Daddyn ya
taf1.Yabi= motar da kallo yana tunanin ta ya‘ zai
soma tankwara Deeda su koma' BIRNIN GAYU da
wannan sabon Kiyayya da take masa masa? , v .:
. _ Yana cikin wannan halin ya 'ji an dafa shi, ya
juya da sauri. Ibrahim ne ya gani' a tsaye tare da
Farida, nan ya Bata rai ya kau da kai. Ibrahim din
ya yi murmushi, Sabeer kenan, tsayuwar me kake
yi?
Lokaci yayi da zamu wuce, kar ka manta
Deeda matar kace, kar' ka» tsaya wani tunani.
.Tunanin me zaka yi? Umarni kawai ; za ka bata,
kuma Ya zama dole ta bi Lokaci yayi da za; ka
dau' matarka matsayin ka na mijin ta, lokacin
lallashi ya wuce; (You most take a step)". . i "
Farida ta‘ ce, ."Kwarai ’ Sabcer,“ Ibrahim gaskiya
ya‘ fadi, muje". ‘ ‘ Wani‘mugun kallo ya ‘yiwa
Ibrahim, ’ yace.Ba kai za ka fada min yadda‘zan
tafiyar da mata ta ba, ba ruwanka. Na san ‘ dai
dadi kake ji saboda Deeda ta canja
‘ mani, to bari, in fada maka, duk tsiyar ka, , duk
abinda za kayi ba zan bar maka Deeda ‘
ba Nan ya wuce cikin fushi, Ibrahim yace
sabeer, kai “min rashin fahimta"Ka yi hakuri akan
Wanda kake.yi". __ Farida ta fada tana kallon sa
Yana zafi ne yanzu, da kuma
cikin hali na rashin sanin ya'zai yi". "Na fahimta
Yaya ta, muje: mu’yiwa Inna sallama; Nan
suka=wuce. A cikin gidan su Deeda""Sabéer ya
wuce dakin su 'kai -tsaye ’ya ‘ soma‘ tattara
musu kaya. Wannan lokacin ‘Deeda na
dakin Inna tana mata fada, ta' inda take.
shiga ba ta nan ta‘ke'fita ba; don ranta'. ya
mugun Baci ganin yadda ta kafe ita sam ba ‘ za
ta koma da 'Sabeer ba. -
‘ Lokacin :- Sabeer,‘ ya ' yi ‘ sallama hannunsa-
rikeda’ jakunkunan su duka biyu, .ya yi' sallama a
dakin Inna‘tare da daga
labule, yace Inna
"Za‘ mu Wuce Kano, lokaci ‘yayi' da za mu
koma".
. Dam! Damn Deeda‘taji"Kirjinta ya buga, wani
gumi ya soma zubo‘ mata, tsoron rashin Sabeer,
ya shige- ta, hankalin taya tashi. Inna ta mike
tana
gOdiya-
"Sabeer, Allah ' ‘Yai maka Albarka, ' Allah Ya
saka maka, «Ya sakawa iyayen ka da Alkhairi,
‘Allah Ya baka; Yara masu yi maka biyayya. Allah
Ya *sanya Albark Ya baka zuri’a ta gari, masu
jin~tausayin ka da jin qanka. "Yaro dan ‘Albarka";
* ._ Sai kuwa ta fashe da “ ' kuka"Yau zan yi
kewar ka
Tuni Sabeer ya ji hawaye sun. ciko masa, don
kuwa ba qaramini sabo sukai da Inna’ba. Hirar da
yake da Inna koda Deeda bai taBa ba, ya saba da
ita, ya shaqu da ita tamkar mahaifiyar sa.
Yace "Inna, kinga kin sani kuka k0? So-kike ace
mata ta sa mijinta kuka? Ni da na' saba kullum
Inna mai fura tana, sani dariya har in manta;
Sacin rai na, a yau Inna ta sani kuka, hawaye na
zuba". '
Ta yi dariya,‘ ta ce, "Ka San ba kullum ake kwana
a gado ba".‘ ‘
, Nan suka sa dariya duka, yayin da ya
koma kuka,tana.
'Kayi‘ haquri da halin Deeda, ka. yafe mata. Na yi
iya Kokarina ta Ki jin' ba yadda na iya da
ita"; . . _ . .. Nan Deeda ta' fashe da kuka tana.
"Inna ki Yafe min, ba bana jin maganar ki bane“. ;
, '~Inna ba ta kula ta ba saboda haushin abinda
tayi take ji. ~ . “Sabeer ya kalle ta fuskar nan ta
rine tayi ja,‘abinka ~da farin mutum, ya ce., 'Ba
komai Inna, na yi iya Kokarina, ;na yi kuma‘ iya
abinda na ga zan iya, bana‘ . jin-zan kuma iya
daukar abinda zuciyata ba zata iya'daukaba a
matsayina na dan Adam, ba abinda kuma zan iya
yi gaba.Wanda yanzu zan iya:
na tabbatar wa'da Deeda son da nake ma
‘ ta dan haka yanzu yadda take so haka zata
Lokaci-yayi da zan koma in taimaki Daddy,
mahaifina na bukata ta, ba. na 'son bashi wani
matsala". '
ya mai da kallon sa kan Deeda suka hada ido,-
wani sabon sonta ya ji ' yana tsuma shi, wani
shauKi ya dinga ‘ ji game Kallon ta yama manta
abinda ya ,yi niyyar'fada mata; Tuni itama ta
:rikice; saboda. ganin‘ wannan mayataccen son
nata a idon sa,“ haka son shi ta ji yana shirin
fasa mata zuciya. Ya 'birkita- ta, ’ya rikita mata‘
Kwakwalwa, dakyar ta iya kau da kanta, ta
sunkuyar da kai. '
jikinta na rawa, yaCe;
.Deeda, ga kayan ki na hada zakizo mu koma k0
kumabazaki tafi ba?
; ,Har yanzu idanunsa a kanta suke, ‘tambayar ta
yi. mata qunci. "Wayyo ni Deeda" - , '
- "Karki yaudari kanki; Sabeer bazai iya rayuwa
da ke da wannan _jikin naki ba, duk ran da ya ga
jikin ki son da yake miki zai koma KiYayya, za ki
jawo masa
CiWOn rashin kWanciyar hankali, wanda daya
yake da hauka";
Nan .ta daure ta ce, "Ba zan bika'ba, ka koma
kai; kadai, Allah Ya kiyaye". =
' Kanta Sunkuye _ take . maganar, " saboda ya
kafa mata 'idanu.. '
Haka yaji maganar kamar ta cake shi da kibiya‘,
cikin zafin zuciya da Kunar rai ya juya, ya dauki
jakar 'sa ya bar nata, k0 Inna bai iya sake ce
mata wani abu ba, ya tafi. . ~
Deeda, ta fashe-‘da wani irin kuka da karfinta
kuwa, Inna ba ta 'kula ta ba, ta ji kamarta
rufetada duka- ‘
Tuni deeda taji zuciyarta ta gaza, tabbas yau in
Sabeer ya bar Kauyen nan za~ ta mutu‘ ' rashin
sa, da 'kewar sa, da sonsa Sunyi irinsabo da
shaquwarda k0 da fada! suke _ yi tana son
kasancewa tare da shi.
. ~ ;Ta fada jikin Inna tana kuka sosai da
karinta, tana. ‘ ’ "Inna Sabeer, Inna Sabeer... Inna
ba zan iya rayuwa ba Sabeer ba, Inna Sabeer ya
zama rayuwa ta, kowanne iska nake Shaka da
‘tsananin son shi a tattare da ni, kaunar sa ya
gama huda dukkan jikina" kukan da take har yasa
jikinta ya yi sanyi ta ‘fara tausaya mata; “ ~
"Shin Deeda na 'yiwa . Sabeer ' wannan Son, to
me 'ya hana ta binsa?" ‘
' Ta tambayi kanta, 'ba ta ankara ba ‘sai gani
tayi Deeda,‘ .ta‘ bishi tana kwala masa
kira*Farida da Ibrahim da ke tsaye ‘_tsakar gidan
suka bi su, Inna ma binsu .tayi, jama'ar Kauye
suka tsaya suna kallon su, . ‘ ' -. ‘Jin yadda
Deeda “ke kwala. masa kira ya sa ya tsaya cak
ya juyo Hango ta da‘ yayi yasa zuCiyar sa‘ tai
maSa 'fari, dadi- ya lulluBe 'shi, ya sa dariya. '-
'"Deeda... Deeda na tana Sona dama
zuciya ta ya bani Deeda na tana sona
» Dariya ya tsaya‘yana yi yana kallon ta harta
iso, ta tsaya-a gabansa tana haki, yayin da yake'
kallon ta .yana, dariya. Farida da Ibrahim suka
tsaya suna kallon . su.
'Deeda, zaki bini mu tafi? Deeda, kina sona? Kin
amince ’dani ' a: matsayin mijin, ki, - abokin
rayuwa 'na har abada?" ; Hawaye ya gangaro
mata, idanun ta sukai jawur, ta sunkuyar da kai,
ta ce "Bawannan ne ya kawoni ba, so nake
ka'sauwaka min‘kafin ka tafi, kar ka barni da
igiyar aurenka. (Free-me from this
marriage)".zaro- i‘do yayi yana kallonta cike .da
Kunari ' zuci‘ya, yaji zuciyar kamar‘ WutaWani
irin bakin‘ ciki‘ yaji yana Shigarsa marar
misaltuwa. Farida ce ta matso dab da ita. ta
ta wanke ta da mari, sai da ta rike kunci.) "Ashe
ke dama ba ki. da mutunci, ba ki da
tauSayi?"."Sister, (please) ya isa, ki Kyale" ta,‘ zo
mu tafi Sister. Ba saki‘ take soba? Zan ba ta,
ama a rubuce, don bakina ba zai- iya fadi ba. Ki
min addu'a Allah Yasa‘ hannuna ya iya:
rubutawa", Sabeer- ya fada yana hawayen takaici
, ‘ , Nan Farida ta 'nufi inda yake ta rike.
hannunsa Suka nufi mota, ‘ “ ; . "Kayi hakuri
qanina, Sister tana ' ganin ka :cikin bakin ciki‘
kuma ba zan iya komai ba dan rage maka zafi da
qunci' da kake jibi}. sabeer, kai ta addu'a Allah
Ya kawo maka sauki". . ‘
‘ Deeeda na tsaye 'a wurin ta kasa motsi, Ibrahim
ya nufo ta da masifa da, fada_, cikin bacin rai ya
ce, ,
'Burin ki ya' Cika, kin hana Sabeer‘. . abinda yéke
So, k0 Zaki iya fada
meke faruwa? Wane irin kiyayya ki ke 'yiwa
Sabeer? ba ki da 'tausayi'ne?‘ Baki ganin yanda
Sabeer ke wahala saboda ke? ' Kar ki manta, duk
abinda; kai ma wani sai an maka, ' guji ran da-
Allah zai kamaki ~' da hakkin sabeer; ,, Deeda,
"(for God sake), kalle’ shi ’ ki ganshi (luck at
him)wacce irin, zuciya garéki K0 zuciyar ce‘gaba
daya babu‘a kirjin ki?" yana fada da daga murya"
yake maganar.
. Deedan ta fashe da kuka, tace ."Ya kakeso inyi'
ne Ibrahim? Inma
inason Sa bani da ikon zama da shi: ' ’ Ina son
Sabeer sonda ban taba yiwa wani' mahaluki ba,
na san akan ka na soma sanin so,’ na .San
dadin'so. Amma akan Sabeer na soma dandanar
zafin so, dacin so da kunar so', Wanda inka‘
dandana zafin so da ciwon .so,“to ananne Zaka
san meye asalin so, .anan ne ‘za‘ ka "fahimci
kaunar asali mara gushewa‘ na har abada. A
lokacin zakaji ba'zaka iya rayuwa ba wanda‘ kake
soba' lokacinda " zaka gwamma'ci gara mutuwa
da‘ rayuwa 'ba ' tare da~wanda kake ' so ba-
Wannan lokacin zakaSan meye so; ’ 'a halin’
““yanzu‘~ kwakwalwata°a bargitse “take, zuciya -
ta na" cikin“ qunci da tashin hankali. Ina jin
kamar- Zan haukace, saboda tsananin “Son
Sabeer. Amma duk da haka na nemi Sabeer ya~ '
sauwake min, saboda‘ ni da Sabeer ba_
Kaddararjuna bane". ' ‘ "Me yasa? . Ibrahim ' "ya‘
"tambayeta ' "cike da mamaki’ nan 'taja rigarta‘;
ta'cire saafar da ke' "hannunta, ta nuna masa"
tare da fadin "Saboda wannan".
.; ciwon idon Ibrahim ya'yo waje
ganin hannunta a tsorace, mamaki da fargaba
suka bayyana a fuskar sa, lokaci guda kuma'
tausayin ta ya kama shi Abinka dama da wanda
ya binne: qaunar ta a 'ransa, hankalin sa
yai'mummunan: tace Ta ce, "Ibrahim, inhar
Sabeer zai . ga hannun 'nan dan kadan ya
'firgita, ya kusa haukacewa, inaga yaga dukkan
jikina’Deeda! " ' Yakira sunanta arude;‘ 'Kina
nufin duk jikinki haka yake? ' K0 wancan karon da
ki ka zo asibiti baikai .haka ba na zata ciwon ya
Tafi ta fashe ,da kuka, ta ce Ibrahim, ban san me
ya faru ba, ..,ban san me yasa ya daWo har yaf1
na da ,ba. Shin Ibrahim me kake ganin, zai faru in
Sabeer'ya ga jikina? K0 ya tsaneni k0 ya yi
“Karamin hauka‘ ban “san a wanne hali‘
kwakwalwar, sa za ta kasan ce ba.
Wannan tsoro“ da fargaba-dashi nake kwana
nake tashi". ~
Ibrahim ya' kalle ta', “'"Kiyi ‘hakuri, komai yayi
.tsanani maganin sa Allah; ' kuma Allah Bai
saukar da cuta ba sai da' ya saukar da
maganinta Sannan Deeda, Sabeer ya kira kan‘sa
ME SONKI; lokaCi" yayi da zai tabbatar da hakan,
.lokaci ne na gWajin‘soyayyar Sa a- gare ji". ~
~» , A'a Ibrahim, ‘zuwan .Sabeer‘garin nan kadai
k0 da bai kwana ba ya Shaida son da yake min,
balle ya dawo kauyen da zama gaba 'daya, :cin
Eauye, shan kauye, wahala: qauye, taimakon
mutanen kauyen
Ibrahim“ Sabeer ya fiye da ‘abinda ya kamata, k0
ka manta Sabeer da yadda .yake rayuwar sa?
Mutum ne da ba- ya jure wahala ka. wani talauci
k0 kunci, mutum ne da bai damu da rayuwar
wani ba kO ya mutu k0 ya rayu, bai. san; ‘ciwon
mutaneba
da kima da darajar su ba. Sabeer- mutum
neda ko a' office mai A-.C da .
kayan, alatu ,yaqi zama yayi aiki Sabeer mutum
da ne bai san meyake‘soba,.bai; san
mezayi'arayuwaba. “ amman
_ , Akan Deeda daKauyen mu ya ‘soma sanin
me‘yake so? Me yake so yayi? Ya san' .ciwon
_wasu, ya damu da~damuwar wasu, ya gane
gata, da ni'ima‘da Allah Ya,yi masa, ya zama
mutun ta da daraja ni'ima da baiwarda Allah Yayi
masa.
; , Sabeer ba ya buKatar sake tabbatar. ' da-
soyayyarsa ko yanzu Sabeer ya guje ni ba zan
taBa ganin laifin sa ba, kuma ba'_ zan‘daina gode
masa da yi masa addu'a ba, ba zan taBa manta
Alkhairin gareniba Ibrahitn, inasOn Sabcer, »ina
son rayuwa da, shi, ina son. ' kyautata ‘masa, -
ina son- nuna masa. soyayyar da wata mace ba
ta taBa nuna-
‘ mijinta ba. Ina son :zama da Sabeer dina, ina
shagwaBa shi, in yi wasa dashi; in yi dariya da
shi, in fada masadamuwa 'ta, ya fada nasa; «mu
zama juna in kwanta in nuna masa
‘ tsananin‘ison da nake masa
Ta fashe da kuka. _ "(PleaSe) Ibrahim; ka
taimaka min,
ina so in warke, ina so. in rayu, ya zanyi
. Na kasa"fadaWa Inna don kar hankalin ta ya
tashi, yau na fada maka ka taimake .ni Zan
taimaké ki""Deeda’. Jikin ki ne ba‘ yason‘
qauyen'nan; 'na taba fad‘a miki’ .. kina -da
(allergy)- da «wasu '-abubuwa- kamar iskar da
kike shaka' na
yankin nan, ruwan'da kike sha, abincin da kike ci?
Ya zama~dole kiyi sallama da
qauyen nan, dama 'na *fada kO da ‘
’ kaya ki ke sawa daga; kinga' canji ki guji
kayan, ko abinci’ ne" daga ci kinga
canji kadan ki guje shi. Ya akayi ba ki lura ba?
Deeda, kinyi sake; kinyi wasa har ya riké ajikin
ki"; a, . Tana ‘kuka ta ce, "Lokaci daya, rana daya
na ga sun feso, ranar da Sabeer- ya soma ganin
hannu na, daga; nan Yake ’ karuwa".Tashi muje,
dole mu bar kauyennan ; Ta, kalle shi, "Ibrahim!
Inna
e "Za muyi mata bayani, in ta kama mu tafida ita,
amma ya; zama miki dole .har in kina son
rabuwa ‘da .ciwomnan kiyi
sallama da Kauyen nan gaba daya,
_;mu je a soma magani. Muje,ni zan yiwa ' Inna
“bayani yadda hankalin ta ba zaitashi Girgi‘za
masa...kai ; tayi alamar to, suka juya
. ‘Ihu ta sa, gabantaya fadi, da ta ga Inna kwance
a Wurin, bakinta .karkace, tana mimmiqewa in
banda innalillahi wainna ilaihirrajiun babu abimda
Ibrahim ke fadin cikin tashin hankali
allah shared a profile .
birnin gayu
chapter☜(⌒24⌒)☞
Shi ne abinda ibrahim ke fadi, ‘yayin da Deeda ta
rasa wane irin addu'a zata yi? Saboda tashin
hankali da fargaba, tayi wannan ta saki tayi
wannan, tana
kuka tana kiran
,Inna me ya same ki?"
Ibrahim ne ya daga ta Suka nufi asibiti da ita,
asibitin da: washegari ya kamata ya fara aiki, a
ranar ya soma aiki 'akan Inna Ibrahim tare da
sauran likitocin suka hau duba lalunar wadda
hawan jini ne ya ka da ita lOkaci guda.. maganar,
da. Deeda taima Ibrahim duk tajisu ganin ciwon
Deeda yai mummunan daga mata hankali, wanda
lokaci guda ya‘ ta da mata hawan jini ya ka da
ita. Deeda , na tsaye a Rofar (Emergenéy) tana ta
zabga kuka,
hankalin ta tashe Farida 'da Sabeef suna .mota
tana
qokarin kwantar Wa da Sabeer hankali ta
hango Ibrahim dauke da‘ Inna‘ ya koma cikin
kauye'Deeda na biye'da shi. _
, Hankalinta taji ya tashi, ta soma , tunanin meke
faruwa? Ta fadawa Sabéer k0 sai ta je ta ‘
tabbatar .da mene ne? Nan ta kalle shi ta ce.
muje muga meke faruwa
" . Tare suka taho, suna shiga kwanar da zai
kaisu ‘ "cikin Kauyen suka hango taron jama' ar
Kauyen, na'basu labarin ciwon Inna. Da‘sauri
suka kamsa asibitin.
Inna kam. tana da- jama'a, kuma abinka da_
Karamin. kauye,' nan da nan . asibitin ya ya‘cika
da , mutanen ‘kauyen, babba da yaro, suna mata
fatan- samun lafiya tare da addu'a.» ‘ ' ’
Sabeer ; ~tuni hankalin'sa yai mummunan tashi,
yana fadin Me ya samu Innan?deeda ta fadA
jikinta tana kuka Farida ke lalla‘shinta, :tana
fadin. ' "'Kiyi hakuri, ki mata addu'a, insha Allah
za ta samu lafiya. ‘ Sabeer ya kalle ta yana
’shafa kanta. "Kar kiyi kuka Deeda,~ ba abinda
zai .samu .Innar mu, za ta. samu; sauqi‘,‘ zata-
samu lafiya. muyi‘ . .. ,Wasa, muyi dariya . kamal'
Nan ta rungume shi =tana kuka taCe“ ’
' "Sabeer, Inna za ta tashi ko?" ‘_ "Insha Allah
zata tashi Farida ce'ta ce bari ta' shiga ta ga' '
meké ’faruwa? Sabeer ya‘zauna " Farida ta-samu
an kai'ta» (Intensive. care ’unit) tana tare da
Ibrahim; yayin da take '“munfashi‘ sama-Sama,
ansa ."mata‘ '(oxyge'n); Dole- ta sa Ibrahim ya
cire don‘ tana son magana da ‘shi'Faridan
tsayawa tayi tana kallon su, tabbas Inna.‘Sai
wani‘ ikon' Allah zai sa ta ‘tashi "Deeda".-Shiné
abinda take ’fadi.ibrahim, amanar_ Deeda;Zan
baka bata da koWa mahaifinta bai ‘damu da “ita
ba k0 Wane hali take ba-‘Wannan hali da Deeda-
take ciki tana bukata ta, sai dai bani da ikOn iya :
mata komai Ibrahim; ka“? taimaka mata ta samu‘
laflya, ta rabu da wannan-
mummunan: ciwo. Ibrahim, ka zama mata. dan
uwa,» danginta, mai” share mata' hawaye. " . .
Ibrahim, ka zame mata Inna yadda . nake gatan
ta,- koman ta, ka zame mata gatan ta. Deeda ba
ta da kowa". ‘ .
: "Nayi alkawari Inna zan, rike amana, karki
damu. Kina bukatar hutu". Idon sa ya Kada ya yi
ja.
: . - faridace ta juya da sauri ta .koma dan kiran
Deeda da Sabeer, ya zama dole ayi mata adalci
ta gana da kakar ta, ta yi mata addu'a
Deedan suka shigO,‘ ta kalli Innan ta fashe da
kuka.‘
"Karkiyi kuka".
Ta’ fada tana numfashi da Kyar.
"Karku damu, Allah Na nan, komai
zai dai daitai".
Sabeer Ya kalle ta, ya dauke kai,
idon sa yayI jajir
"Inna na me ya same ki? Ki tashi 'mu taf1 gida,
nan ba wurin zama bane". Ta yi murmushin
Karfin hali, tace
Innar ka-tsufa ya’kawo, jiki ina bukatar laushin
katifar asIbitin nan tafi sabuwa da 'tauShi akan
ta gida, don haka ka barni in tare a nan
Ya yi duriyar karfin hali, hawaye ya gangaro
masa, ya ce; _"Inna har a wannan halin ma kina:
jin yin wasa?"
_ Ta yi murmushi tace, "To yanzu abinda zan fadi
ba wasa bane, tunda ni yanzu na tsufa ga matar
ka Deeda sabuwar jini ce ita, ka rike min ita
amana, kar ku rabu har tsufa, sai mutuwa. Ka
min alkawarin zama da’ Deeda a kowane irin hali,
dadi k0 wuya, ciwo k0 lafiya ba 'za ka‘taBa barin
Dee‘daba, auren ku nahar abada ne".“. '
Ta kalli Deedan dake ta kuka tana
tsorace‘, fuskar ta cike da zulumi da fargaba, ta
ce. ‘ ‘
"Kema haka,‘ ki. min alkawarin ‘ biyayya ga'
Sabecr da zama da shi « har abada".
"Na yi‘ alKawari Inna. Don Allah kar ki daga
hankalin ki, ki kwantar da hankalin ki ki samu
laflya ba abinda zai faru da ni"
Sabeer ma ya ce, "Inna, kar' ki damu, ina tare da
Deeda,‘ duk rintsi duk wuya, insha Allah
..ba.zamu rabu ba Sai mutuWa". '
Ta 'yi murmushi ta ce."Alhamdu .lillah, Deeda, ki‘
riki Ibrahim dan uwa, duk abinda ya shige miki
duhu ki fada masa kinji?',.'.. '
Ta girgiza kai, "Na .ji Inna, me yasa kike irin
wannan .maganar? Baki da lafiya, kina bukatar
hutu, Inna kiyi shiru ki huta". =
Ta yi‘murmushi, ta ce.
"Deeda, kiyi tamin addu'a Allah Sa baccin nan da
zanyi ya zama hutu a gare ni". ' ' ' "Insha Allah
Inna zanyi miki". Ta fada tana hawaye. ‘_ _
.. Sai da zuciyarta ta dan yi sanyi ganin yadda
Innan numfashinta ya dai‘ daita, da alamar. sanyi
a ranta ce
"Allah Sarki Inna ta, 'kwanciyar hankali na shi ne
nata, tashin hankali na shi ne nata; In Allah Ya
yarda ba za ki sake ganin tashi‘n hankali naba
duk yadda za'a- yi in; Allah Ya yarda zanyi
Kokarin zama cikin kwanciyar hankali don naki
hankalin ya kwanta".
Nan lnnan ta kwanta ta .samu_bacci, yayin da
Deeda ke riKe da hannunta tana mata addu'a har
itama bacci‘yadauke
‘ Ibrahim da Farida suka dita zuwa wani office,
dan ya mata bayanin ciwon
Inna— , _(B.p) ne .yaka da ita, sai mayi fatan
samun lafiya"- . ' Bayan sun dan- tattauna ya
farag._._ mata bayanin ciwon Deeda, ta yi shiru ~
tana Kokarin fahimtar 'sa,‘ sannan "ta ja- dogon
numfashi tace. Me kake‘ gani game da ‘ciwon?
Za ta iya WarkeWa?" ‘Ya‘ ce, "Kwarai‘, ~sai _ dai
akwai tsammanin zai dawo in ta sake zuwa ‘inda
jikin ta, bai so, fatar jikin ‘ ta bai so: (Allergy) ne,
zai iya dawo wa, k0 in ta ci’ wani ~abu, ko-
taBa“ wani abu. Na San dai‘ ’BIRNIN GAYU'ya-
karfii jikinta, da (area) din . da take zaune a
Kano, matSalar shi ne, ban san me da mene ne
jikin tabaya so ba? Sai dai in mun koma ‘zan yi.
Kokarin bincike a kuma samamata
‘ (strong) ,magunguna insha Allah '(She Will be
fine) in'yaso zatayi rayuwar farin. .
ciki da Sabeer, tunda a BIRNIN GAYU za su
zauna"; '
Farida tace"(I hopé so) zan‘f1 kowa farin ciki-in
haka ya”faru'ta wuce Wurin Inna sa Sabeer'zaune
ya zurawa Deeda 'da‘ Inna ~ido yana jin'
kaunar su a ransa. Yana mamakin lokaci guda
Inna da Deeda sun zama Wasu' abu masu
muhimmanci’ a rayuar sa, -- sun zama tamkar?
'yan uWansa na‘ jini; sun
zama rawaar sa‘l - Ya‘ tuna Wasu shekaru
kadan da suka shude babu‘su a rayuwar
sa a, lokaci‘ guda suka shigo rayuwar' sa,
har ma yana jin tamkarba zai iya rayuwa
basuba.’ ‘ _ Da wannan tunanin ya' fita a dakin,
ya nufi can Wajen Kauye inda' ake samUn‘.
netWOrk, ya yiwa' Daddy ,waya ya ‘ sanar "
da shi halin' da aké ciki,'don‘haka ba‘ zasu
samu damar1' dawoWa ba' sai ~ ta samu
sauki.
Daddy ‘ ya ~ce, "Allah Ya: bata lafiya". ‘ ’ , Yayin
da ya girgiza kai, ya ce. . ‘ "Dama Sabeer ban
zaci dawowar ka yau ba". Nan ya koma cikin.
asIbitin ya‘ samu. ‘ . Deeda da Innan yadda ya
barsu. -_Washegari .da asuba Inna ta amsa kiran
'MahalicCi'. Deeda ta idar da sallar "-asuba» tana
zaune kan Sallaya tana taSbihi tacigaba. da
addu'a; yayin da Sabeer ke xan masallaci, Farida
nawani daki na kuSa da nasu Innar tana‘sallah.
r Dukkansu a aslbitin suka kWana, sai dai
hankalin su ya dan kwanta saboda Innan ta ji
sanki SOsai, ta Samu bacCi mai lafiya,
wanda‘ashe saukin taf1ya’ne ba su sani ba. ’
Bayan an idar da sallah Ibrahim da ‘ Sabeer suka
shigo, kai tsaye gun Innar‘ suka wuce‘, a nan
suka tarar da rai yayi
halinta
"Inna -lillahi wa *inna ilaihi, raji'un'". Abin da
suka fadi kenan. ‘ ‘ . Ibrahim V kan , ‘ sa‘ ya
rikice balle Sabeer da hankalin sa‘ ya nemi barin
jikin ‘ sa saboda dimauta. -
Ibrahim ya juya-yana hango Deeda kan sallaya
tana ta. addu'a, tausayin .ta ya kama shi; Ta
yaya zai fara sanar mata ta yi rashin Inna har
abada? _-
Ya kalli ‘Sabeer ya ga yadda ‘shi ma 'ya rikice,
shi kansa yana‘ bukagar kulawa ta yayai'zai iya
kula 'da Deeda? Sai dai_ba'mai iya yin wannan
sai shi, ‘saboda shi ne mijin ta.
Ibrahim ya dafa shi, ~ "Sabeer, “ka daure, ka
sanba abu'mai sauki ba ne‘, na' san irin sabo da
shakuwar da ka 'yi da Inna, abin‘da Wuya. sai dai
ya zama dole . ka daure; sab0da kai né mai kula’
da Deeda‘, in ta ganka .haka za ta Kara shiga
tashi hankali"
Lokacin Farida‘ ta shigo,ta fahimci abinda ya faru
nan ta daure taje tana‘
yiwa Inna addu'a
Lokacin Deeda ta shafa‘, ta taso tare DA fadin
-. ."Ina kWanan ku? Ya jikin Innan?" 'Yadda ta
gansu yasa ta sha jinin jikinta, ta kalli Innan da ’
ke kwance, ta
- kalle su. Farida ta daure taci gaba da tofawa
Inna‘ addu'a, daga nan Deeda ta' soma fahimtar
me ke fawwa. Sai ‘dai ba
., r-ta tabbatar hakan ba,‘ sai da ta 'ga Farida
taja mayafi ta rufe ta har kai, ta cire (drip) soda
(ozygen) din da aka sa mata, wanda hakan shi ne
hanyar mafi sauki da za'a sanar' da ita
., Tuni hankalin ta ya tashi,' ta fada kan :Innan
ta'- fashe da kuka. Tuni ta flta Hayyacin‘ta tana
sambatu. ‘ ‘ _lnna... ta taf1 ta~ barni, Inna ki
yafe
min, na Bata miki rai, "na daga miki hankali, har
kikayi fUShi ki ka tafi kika barni. Inna kece
komai.na,-Inna na-ya zanyi in rayu ba ke? Allah
Ya jikan ki Inna,Allah Ya dauki raina nima in
huta".
‘ .Kuka' take sosai kamar ranta. Zai‘ fita
Farida'ta sa hannu' ta dago ta gami da girgiza
mata kai A'a Deeda, kar kima Inna haka, ‘da
hankalin ki da ilimin k1 me, ya déeda ki .mata
Addu'a. Na san abin da ciwo, dai amma rayuwa
haka ta gada, wataran duk haka ‘za mu tafi Mu
yiwa Inna addu'a duk, Allah Yasata tafi a sa,a
" Ibrahim ma ya kalle ta,"ya ce. _ '."Gata daya za
ki yiwa Inna,“addu'a.
Kar ki zama mai son kai, kiyi 'ta tunanin kanki.
Kina' buqatar Inna, sai dai wanda yaf1 sonta ya
dauke ta. Ki yi mata~ addu’ar Allah Yasa ta
tarar‘ da Alkhairi,‘ Yasa. mutuwar ta hutu ne. Mu
taru muyi
ta mata addu'a don sama “mata rahma wurin
Ubangiji. kuyi hakuri Nan ta mike cikin :sanyin
murya, tace ‘_,‘na gode,, Allah 1,.Ya . :.saka Tana
fadin. ’haka; ta .sa‘ kai ta‘ f1ta :daga dakin, ta
bar asIbitin,‘ takama .hanya tana kuka. Ta rasa
ma ina zataje? Ina zata ta shiga ta ji dadi da
sanyi a zuciyar ta Shi‘take ta fadi tare;
da‘famanfadin
" "Allah Ya jiqan kiI inna Haka ta ji. zuciyar ta .
nata tsinkewa; gaba dayatakaraya.
, Ta nufi gidan su,kai tSaye ta shiga ‘ dakin
Innan, komai yana nan kamar Innan -ta‘na nan,
tamkar wacce ta fita Unguwa k0 ta shiga kicin
k0. bayi,
Deeda ta kwanta akan gadon, hawaye a idonta
tamkar an Balle famfo;
' fashe da tana fadin. '
cikin mtiryar kuka; "Ina ki ka shiga ka dade har?
yanzu ba ki daWO ba?" " Ta duqunkune guri
guda. ‘ "Inna .ina ki ke ne? Ina jim tsoro
kiyi sauri‘ ki dawo Inna, k0 in shiga Inna ni dai ki
dawo, ki shigo. Inajin tsoro, ba Ta fashe'da kuka;
"Inna, na ina kike? Deedan na jin tsoro, Sabeer ne
ya biyo ta,ganin .halin da take ciki ya ruda Shi
sosai, hankalinsa a tashi. Ya ‘shiga dakin, tana
kwance a. wurin; ya taBata ‘ta mike da,sauri.
Tace
"Sabeei', kaga_taKi tado
k0?"‘ « Ya jawota. yana shafa
yana lallashi, tsananin sonta da tausayin ta suka
lulluBe shi, ya‘ce. Deeda; ki’ daure, ki jure, ki'
nutsu kiyi addu'a. (I know its a painful moment} -
for you) .Deeda wanda ya mutu baya‘dawoWa,
kiyi kokarin sa wa ~zuciyar ki hakuri, kar ki
yaudari zuciyar. ki da ; Kwakwalwar ki dinga
tunanin Inna na dafi, don ba kya; so ace'Inna ta
raSu. Sai '‘ dai wannan ba zai can'ja gaskiya ‘ba
Deeda, Innar mu tafi ta barmu har abada, sai mu
yi addu‘a da fatan Allah Ya‘ ' ' hada faskokin mu
da Alkhairi Allah/ Ya jikan Inna". . Nan ta Kara
kankame shi, ,ta faShe ’ da‘ kuka, tana hawaye,
' . "Ki yi kuka Deeda samu KO zaki samu sauKin '
zuciyar ki? k1" zubda hawayé Deeda, amma ihun
nan da surutan nan ki. ‘dainasu, wannan .ba sai
karawa ‘mamaci komai ba
. sai wahala..i_ Kar ki nemi yin jayayya da
ikon Allah". .Haka suka kasance yana'ta lallashi,
duk da shimé yana bUKatar mai lallashin sa, tana
hawaye .yana'hawaye'.‘
Lokaci ’gida Kauyen ya rude' ‘ 'da‘ matuwar Inna,
duk qauyenba wanda bai ji ’mutuwar ta ba’, su
kansu sun san sun yi rashi. babba, saboda Inna
tana daya daga dattijan . Kauyen, Su, masu
mutunci’ 'da’ suka jima a' qauyen'. Tana
taimakon su da yi. musu Kokari ta hanyoyi'
daban-' daban.
' Ibrahim ya yiwa Daddy waya, nan suka sa
janaizar Inna ’Karfe tara na safe.
" Nan ya aika aka kira masa mahaifin Deeda
Wanda . dawowar sa daga Saudi kenan, likkafa
ta ci 'gaba, ya tafi Umra shi da matar‘ sa, bai~
san wane hali 'yarsa ke ciki ’ba, bai’ san me ke
faruWa da ita ‘ba
rayuwar ta ba, shi, dai cin duniyarsa DA tsinke
kawai yake “
DR Sulaiman yayi masa fada sosai hade da
nasiha ya kara da ceWa, yayi hankali
_da_duniya,yaji tsoron_Allah,' sannan ya "fada
masa rasuwar Inna; Shi kansa sai daya
tuno.deéda,‘ da irin so da shaKuwar 'dake
tsakanin su' da‘ inna Ya tausaya mata, Nan
Alhaji yace ya Shirya...su- tafi jana'iza, sannan
ya bada mota da direb‘a ya ‘tafi da matar sa da
Tabawa. ' ' ‘ Haka k0 aka ‘yi,_ba; su bata lokaci-
ba suka kama hanyar Kauyé.
_ Deeda, .Farida tare da,_ Tabawa su suka hadu
sukaiwa ina Inna wanka, Deeda. na hawaye,
amma hakan‘ ta_ daure' saboda wannan ne
gatan da‘za tai mata
Karfe tara akai ,jana'izar Inna,aka
kaita gidan'ta na' gaskiya” ' ; Deeda dai tayi kuka
harta ji ba'dadi,
Tabawa mata yi KoKarin lallashinta bata DA bata
baki 'da' Kwarin._ gWiWar ceWar ita zata
zame mata Inna
Farida da Tabawan taré da 'matar ; mahaifinta
'da‘ wasu matan maKo‘tan su_ suka za’una
karBar gaisuwa,;a waje su kuwai " su DR
sulaiman ne‘ wato mahaifin Sabeerfi din, da
'mahaifin Deeda, dankuma sauran? "
,jama'a. ke amsar gaisuwa a wake
‘Abinci‘kuwa daga BIRNTN GAYU aka dinga
kaWo‘ musu har na tsawon
kwana uku ana karBar gaisuWa; '
’;,‘Gata da karamci dangin Sabeer sun nunaWa
Deewa, don har Momi da sauran'dangin' Sabeer,
‘qannen Daddy da yayun; ~ ‘ sa, da ’yan uwa sun
zo yiwa Deeda ta'aziyya tare_ da; yiwa Inna
'addu‘a da kalamai‘: masu kWantar da hankali.
daga karshe ' ta dau" dangana.
daga qarshe suka tattara sukai sallama da
kauyen, da niyyar zasu dinga‘, zuwa ziyara
da' ,kuma» 'Zuwa zagawa asIbiti da 'makaranta,
don. ganin yadda‘ ‘abubuwa ke tafiya. .
' Sabeer na rumgume da Deeda a bayan', ‘ ‘
mota; Ibrahim na tuKi, Farida na'gefen sa, _ suka
kama hanya sai BIRNIN GAYU
' Tun da Deeda ta kutsa-kai BIRNIN - GAYU
gabanta ke faduwa, tana tunanin ya rayuwa za ta
kasance mata? Haka nan , ’shigar ta gidan ya
tuno mata da rayuwar ' da‘ suka yi da Inna a
gidan. Ba ta‘san'" lokacin da’ ta fashe da kuka
ba. Wannan ’ - karon Sabeér bai yi kokarin hanar
ta 'kukan ba, gaboda ta samu ‘zuciyar. -ta cikin
kewane Bangaren su ya kai ta har daki,‘ ya
zaunar da ‘ita bisa gado, ya zauna gabanta yana
kallon ta, hawaye na .
zubo mata, yace. ‘ "Kar ki Boye kukan ki Deeda,
yi
kukan kan dazai ‘dauké nauyin dake zuciyar ki"«.
Nankuwa ta fada'jikinsa‘ta barke da‘kuka, har
tayi mai isar ta, bacCi ya soma fisgarta Nan ya
,gyara’~ .mata kwanciya, ,sannan-ya‘ tashi ya je
bayi ya shirya mata ruwan ‘wankan .da. 'duk
wani abu da za ta buKata, sannan ya; sauka ya
nifi babban kicin din cikin, gidan ya ba‘da. (Oder)
a shirya mata abinci, mai lafiya. Sannan ya
.dalwo yana' shafar ‘ fuskar ta? a. hankali da
hannunsa mai' .danshin: sanyin A C Cikin“ idanun
bacci ta; budei_ido a hankali ta rufesu tana
hango. kyakkyawar .‘ '- fuskar sa, mata .yana
mata mumushi, Nan 'ta soma kokarin miKeWa,ya
yi saurin-rike ta dantaimaka mata yace Tashi ki
yir 'Wanka kici .. wani abu sai kiji dadin jikinki
_ Ba ta;musa masaba ta mike nan ya
soma KOkarin' zai “cire- ‘mata riga, . Zuciyarta .
ta ‘tsinke, ta yi saurin rike hannun sa, har bari
jikin ta yake tsabar firgita. Ya kalleta cikin
mamaki. "Deeda, wai ’mene ne- ki ka firgi haka?
Abin da kike tuna'ni ba shi nake~ 'niyya ba.
Deeda, ni mijin ki ne, bai ' kamata ki dinga tsoro
na haka ba. Na lura ‘ a duk lokacin da na matso
kusa da ke‘kina tsorata‘, jikin ki har karkarWa
yake, « 'me yasa? Ba"ki 'i'ya sa kaya ' gabana ,
kullum jikinki na rufe ~ Deeda, ban ce dole sai kin
yarda da ni ba, amma‘dai ya kamata ki saki jiki
dani a matsayina na mijin ki, ba zan taBa' cutar
da keba, ba zan taBa miki abinda' ba ki amince'
da shi ba.‘ Ki saki jikin ki, ki ‘ daina' rayuwa‘
cikin dar dar, nan gidanki ’ ne, ni mijin neni
(Please) Deeda, kinji?“ Ya fada 'cikin marya
kamar zai yi kuka
chapter 25
. . . Kanta . sunkuye ta ,.ce, "Na. ‘ji . Sabeer .
Nan .ta shige toilét din; ta bUde sabon babin
kuka.’ ;.. "Shin har yaushe' zan dinga rayuwa:
haka. a .takure, a tsorace? K0: gaskiya‘zan fada
masa?" 7.‘ ‘ ‘ ' "Ba zan iya'ba"; _ Ta bawa kanta
amsa. .. "Ban san. a wane hali zan jefa shiba
‘ , Ta jima a hali na tunani kafin tayi' wankan, ta
nemi .rigan towel tare da
tOWe’l din DA zai eufe k0 ina a jikinta, ta. dan
leko tana' dube-dube, tayi Sa‘a.‘Sabeer din
'ya fita daga dakin.Nan ta fita da sauri' ta}.
je ta. sa wa, Kofar, key; sannan‘ ta 'dawo ta
yi _saurin"shiryaWa' 'cikin 'gaggawa; Amma duk
saurin ta bata gama ba ta ji Sabeer na murda
Kofar yana kiran SUnanta.
Jikin ta na rawa ta hau neman (body suit) dinta
amma' ba fa samu ba, kayanta . ma da ta-daWo
da shi ‘daga kauye ba ta gansu ba, don haka tayi
saurin komawa *dauko wanda ta cire' a toilet ta
'saka, sannan' ta dora 'Wasu, kayaz akai; ta yi
hanzarin bude masa.‘ .Yana’ tsaye ya harde
hannu a Kirji. yana kallonta, ya ce. -"Su' Madam
Deeda mai' rufewa miji Kofa'» don- kar 'ya =ga
abinda Allah ya ‘halatta masa"... , Kanta sunkuye
ta" kasa cewa komai, ,» ‘ yayi murmushi. ‘ ‘ ‘ '
karki ,damu, tunda kinyi ' wanka“, saura abinci". "
Nan ya turo table din ’abinci cikin dakin, ya-
zaunar' da‘ ita. Yadda ya yi; mata k0 bata da
niyyar \ci ya zama dole ta ci don farin cikin sa,
don haka ta zauna ta ci sosai wand-a ta, lura'
hakan ya ~sashi‘
, farin ciki matuKa.
‘ Haka Sabeer ya ‘dinga; qokarin sa‘ Deeda,
dari'ya, sam-“baya. barinta cikin damuwa', ‘
__ Ya koma aiki, sai’ dai ita har yanzun- ' ba ta
koma‘ba, saboda a wannan lokacin Ibrahim ke
samun damar zuwa _ya: 'duba Deeda shi da
’Farida tare-da bata' magani. Saboda dama shi
Iikita ne‘ Kwararre _na fata‘, amma duk da haka
sai da _ya hada da (reséarch) bincike game da
ciWon ta, don» samun'nasara. .
"‘Alhamdu lillah Deeda ta soma Samun sauKi,
fatar ta soma Sakewa daga .nannadewar da yayi.
~Haka "nan yadda jikinta ‘yayi rudu-rudu, ya
tashi‘ kamar an mata bulala har _sun soma
.Bacewa, A. Kokarin .da Ibrahim yake mata Shi
ne. tasamu ta ‘rabu da'-wannan ciwo gabadaya.
" .
' Sai dai k0 bai samu kai ga cimma‘ '
wannan nasarar ba, da alama nan gaba akwai
abinda zai iya dawo da_ shi. Abinda ya kuma fi‘
daure masa‘kai shi me; ya yi mata (test) ’gwaji,
akwai ~bambanci tsakanin ciwon dana kwanakin.
baya Wan'can~ yasan (Allergy) take da» shi da
qauyensu' ‘da ruwan garin su,’ yayin da 'wannan
ya sha bamban, ya ‘rasa mene ne yajawo shi?
Mene ne dalilin fitowar sa? ‘ '
Sam Ibrahim bai 'da hutu, 'kullum yana fadi tashi
akan tashin lafiyar Farida da, Deeda, ‘ duk da
yanzu sun sami nutsuwa da. kwanciya‘r hankali,
komai na' tafiya musu dai dai, amma shi ba shi
da: nutsuwa har sai ya kai ga cin ma nasara.
Sabeer Office kadai‘ ke ' raba shi da Deeda,
hakan nan ~ya samu nutsuwa; saboda yanzu ‘ta
rage (far-(far da shi, ta: sake da shi sosai._
Yawanci k0 da yaushe Deeda tana‘
ta samu la'flya,;ta rayu tare da. mijinta da ‘yan
uwanta. Hakabya bata. karfin gwiwa,- ta ji ._
itama: ba zata karaya ,akan nata ciwon ba, don
haka ta‘dage da addU'a} da ’bin dogar: maganin-
Wanda ta': yi nasara a kwana a tashi fatar'ta ‘ta
mike,ciwon ya zama tarihi, _'sai_., .wani. ~kyau
da' baske ma da fatar ta-yi.‘ . 'Babbar nasarar ta
shi ne yadda ta yita. yaqin zama‘da‘ Sabeer bai
ga jikinta da ciwon ta ba, duk da k0 Suna kwana
ta're su tashi tare‘ Deeda” tanA matukar ~
girmama Sabeer, saboda tunda ‘ya lura ba ta
qaunar ya,je kusa da. ita 'bai sake Kokarib.
kusantar taba. ' Zama da Deeda ke yi da Farida
agidanta tana kula; da ita ya batadamar'. 'koyan
abubuwa da yawa. a Wurin.ta,~ musamman'. in
Ibrahim~ ya dawo yadda sukekula da' juna da
nunawa juna ’Kauna Yana burge;
a haka taji tanason yima sabeer wannan kular k0
fiye da’haka.
A cikin dabara ta dinga yiwa: F arida tambayoyi
yadda mata zata 'sanya namiji~ farin ciki, jan
hankalin sa tare da' kWantar .masa da hankali,
da sauran zamantakewar
aure ‘ ' '
Farida takan yi murmushi, .sa'boda, ta -fahimci
manufar Deeda, hakan._,kuma ya' mata dadi',
don haka 'ta ' dinga koya ‘ mata abubuwa da
dama, tun daga - . kwalliya, iya‘ . magana mai
dadi, da‘ kallo ‘ mai jan hankali. .Yayin data bata
babban sirrin sabeer, yana son a shagWaBa shi
tamkar yaro Karami, da yawan sa' shi a jiki. . . "
Farida’ta .kalle ta tayi murmushi, ta ce. ‘ ‘, ,. -- ~
"K0 yaushe ki dinga- manna shi.‘ a jikin'
yana«son haka; "Sannan (body ,~ Contact) Wani
babban‘ 'sirri ne da‘ yake'
dasa mugun shakuwa da Kauna tsakanin mata da
'miji,_ ‘kikaasance, kina 'yawan kwanciya a jikin
sa, k0 shi ya kasance kullum yana jikinki Yin
'haka{ tamkar da ne da mahaiflyar .sa kullum
tana like ’ da yaranta suna manne a jikinta ta
basu abinci suna zaune cinyar ta,‘ maganiko
ruwa k0 abinci suna manne tare: To duk ran da '
suka flta ba tare da ita ba 'unguwa k0 da na
wuni, daya ne haka .‘za ta yi kewar su, kowane
motsi kadan ‘sai ta yi maganar su', hakat zasu-
zauna ranta. ‘Suma haka yaran, Don haka jawo
mutum a ka, manna- shi k0 uwa da yaranta, ko
mata da miji .da sauran su, yana dasa so da
qauna tare da .shaquwa. dauwamamiya~na har
abada.‘ .Don haka 'kar kiyi Wasa da wannan". -.
~, ‘
Ganin Farida na kallon ta yasa ta sunkuyar kai
don kunya .sai dai duk
maganganunta sun Shiga KWakwalwar ta. Ta
tuna Sabeer yana' yawan sata a jiki‘
k0 yawan kWanciya a jikinnta
l"K0 shi yasa nake yawan jinsa a
raina da zuciya ta? Deeda". ' _ . . Farida ta katse
mata tunanin kinajina
‘Ta daga kai, Ba tare da ta -
dago kai ta kalle ta ba. , Faridan tayi
murmushi,»ta ce,
"Deeda, a dinga gayu burge qanina
, (please) ko zaisa mu samu' labari' “me‘ dadi. ,
Lokaci yayi da za aji‘kukan‘ jariri a BIRNIN'
GAYU, lokaci yayi da Deeda za
.ta zuba irinta a BIRNIN GAYU".
‘ Kunya tasata mikeWa da' sauri za ta
fita,‘.Farida tayi saurin jawo hannunta;
tace
"Ina zaki tafu tun ba ki gamajin burina ba?
Deeda, ba‘ ki ganin 'lokaci 'yayi da Sabeer‘, zai
zama Baban baby?. Tunda yanzu Alhamdu. lillah
komail:,yayi daidai.ba matsala, kina son Sabeer-
yana sonki Sabeer ya samu nutsuwa da
kwanciyar ' hankali," yanzu ya zama
(responsIble)mutum...". ' .1
Shigowar Ibrahim - ya katse musu hirar, hakan
‘ya‘ bawa Deeda damar-‘fita daga dakin farida
tace.
"Kar ki‘manta da magana ta fa?" . Bata amsa
mata ba. ta fita, Ibrahim ya kalle,‘yace
Naga alamun-samun sauki '"a‘tare
. da ke kwanan nan, na ji dadi Kwarai
Alhamdu lillah_ Tayi ' murmushiKa. san-
kwanciyar . hankali da. nutsuwa;~ tare ‘ .da .farin
ciki;na karawa _.-mutum lafia Yanzu nake ceWa
Deeda ya kamata mu ‘ ”
ji labari me dadi daga gare ta". ‘ ‘ Ibrahim ya
kalle ta, ‘Wanne irin labari kUma?"" ’ Ta ce,
"Kukan jariri a gidan nan"; Dam Ya ji gabansa ya
fadi,‘ Wanii ' irin .kishi ya ji ya turnike shi, da
Ryar ya - " samu yayi ‘ (controling) din kansa,
yaqe yayi DA yafi kuka ciwo ,ya,ce.‘ ‘"Haka ne". ,
‘ Nan ya kawar da maganar ta hanyar- dauko
(report) dinta yana dubawa, ya ce. "Ina ganin‘
nasara «kwarai‘, 'insha ~ Allah ciwon ki zai zama
tarihi". ‘ " ' Ta kalle shi ta'ce, "Ibrahim, ni me
'kake ganin ya hana ni haihuwa? Naga daga ni
har kai ba mu da matsala". ' Ya yi murmushi,
"'Allah Ne ,Bai ‘ kawo ba". ‘ '-
Nan ya fice‘ ya da sauri. tare da ‘ fadin. ‘ "Ina
zuwa". Ya nufi dakin sa.
, Bayan ta gama- koma bangarenta ta gyara
»=ko-ina,. sannan ta? shiga kicin 'ta shiry'awa‘
Sabe‘er irin abincinda' ta san Zai so. Sannan
taje’‘ta yi wanka, ~‘t'a fito ta" zauna» ‘a gaban‘
‘tafkeken madubin dake a dakin,-.wanda ya bata
damar kallon kanta gaba" daya.-:'Ta'kurawa
kanta ido," gaba daya ta- ‘canja; don har wani
sheqi ‘ take tsaban; sumi DA gyaran farida
‘ , Ita dai kwalliya" ba ta' dameta ba donba zata
iya tuna yaushe taYi kWalliya‘ da hannun ta ba
don haka batasan wane gyara zata yiwa‘ fuskarta
ba: Ita dai kwalliya mai sauki, - take so ba wai
ta‘ ‘ tashin hankali ba.’ Yauce"'~rana ta 'farko
data zauna yin kwalliya da niyyar yiwa mijinta
Sabéri donya gani yaji‘ dadi ta samu‘lada; ta
kuma Sashi farin- ciki'.kamar yadda. kullum
yake ’mata..
(P.C) dinta ta dauko, ba Bata lokacin ta ,shiga
yanar..,gizo, ta shiga Bangare na kwalliya anan,
ta dinga dubawa, har, -ta hango wan} wuri inda,
taga-‘ansa (Simplicity of‘dress and style).- Nan
taryi murmushi saboda ta zo inda take'so, bata '
bata lokaci ba ta dinga bi tana. dubawa
har‘ .ta_dace- da irin kwalliyar da ’kuma'
shigar da take sonyi, Wanda; ya; dace.:da
TSarin kwalliyar, ta yi shiga mai sauKi, amm
kuma mai daukan» hankali da shiga zuciya,
wanda duk ya gani dole ta burge shi koda kuwa
maKiyinta ne.” ' ‘
saidata jima tana kallon kanta. ; ‘ , 'Wato [Deeda
kema da kyanki baki‘sani baTadan kwanta tana
murmushi.
. ‘Nanta dinga kaiwa da kamowa tana' jiran
,shigow'ar Sabeer', har qarfe biyar
shiru, don haka ta yanke shawaralj kiran office , "
aka ce mata ‘ya’ shiga (meeting).Zama tayi tana'
jira, nan ta mike tana kallon kanta, ba ta taBa ,
k0 da ' makamancin wannan shigar ba, don haka
yau kyan da tayi daban ne.- Amma duk da haka
da zata samu wacce zata? Ce mata tayi, kyau, k0
ta gyara wani abu za .ta so haka. '
' "Sister’ ce zan .iya nunawa, kuma ba zan iya
flta haka inje gidanta ba". ' ‘
Nan da‘bara fado mata; ta dauko (Caméra) ’da'
sauri ta daukan- hoto, ta saita ta (Automatic
camera) ne, don haka ta dauki hoto kala‘ biyu ta
tura cikin wayar ta _.ta turawa Farida tare da
tura mata sako
{Sist‘er ga hotonanan na turo miki kiga kwalliya
ta . shin tayi kyau? Wanda
inna yiwa Sabeer zaiso? (hope he will like .it).
Farida na kwance Ibrahim na‘ mata hira ta ji’
karar 'saqo ya shigo wayar ta, nan ta sa hannu.
ta dauka ta duba
"Wow a, ta fada tana murmushi, ibrahim ya kalle
ta.'Me ya faru?"-'A'a ba komai, wannan bata
Shafe ka ba, sirri na ne ni da Deeda". Girgiza kai
yayi yana murmushi, ya
Ce, "To. masu sirri, bari na shiga na , shirya, zan;
shiga asIbiti..Indai Jikin ki. da ._ Sauki ma 'ina
so in kwana a can, akwai' ~ aikin'da zanyi". _ , '
*‘ ‘ Ya lura hankalin ta na kAn waya, bata ma san
yana ‘yi ba.. . ',_ Murmushi' yayi ya shige "K0 ba
komai (she is happy ya fada a ransa. Farida ta
yiwa Deeda I (reply) da
cewa- . ‘ . ' (He will only 'not like u, but also
love you more) Kin burge ni kwarai, (I am proud
of you). Ta tura mata; . ' Deeda dadi‘ ya-lulluBe
ta, yayin da ta
kasa ,zaune da'tsaye,don ganima take kamar
lokaci baya. tafiya haka kawai, taji
kaWar sa da s0n sa sun dame ta‘ Wayar ta ta
sake daukowa ta soma' rubuta masa message
kamar haka:
Assalamu. 'Babyna (i
" Wonder Why i am missing you so much
._ today?) Haka- nan son Sabeer‘da
tunaninSabeer sun matsa ma zuciyar deeda
(come back soon I love you)
. Sabeer ne zaune "tsakiyar‘ (meeting), kansa ya
dau zafi, ya gama gajiya gaba' daya’, sannan yau
tunda' ya bar gida‘ baiyi magana .da Deeda ba
saboda aiki; Ya ja ‘.
dogon numfashi, yace 'deeda (i really need you
here) na gaji, ya kamata ki fara zuwa aiki, cikin
Wannan yanayi yaji shigoWar saKo wayar sa,;da,
dai yayi “kamar bazai duba ba sai kuma ya fada
ya dauko- “yabude‘ : Wani murmushi yayi tareda
jin‘ wani sanyi da sukuni a zuciyarsa ya bata
amsa DA cewa Wslm ; my Deeda. ~ -Kina
tunanina da missing din Saber ne .Saboda . " ina
buqatarki Ina tsakiyar (meeting), da client ne duk
na gaji ganin text dinki ya Kore duk wata gajiyata
. (thanks Deedan 'Sabeer, I luv : you more)ina
hanyar daWoWa (take care).
wani dadI taji
ya lullubeta ta kifa wayar .a: .kirji -'tare-da
lumshe ido'tana jin
.son Saber nabin jinin jikinta daga
a karshe ta dinga juyi akan. gadon tana shakar
Kamshin kayan sa da turaren‘ sa, tana jin sonsa
mai' karfi a ranta.’
‘_ Karfe shida dai dai ya‘bar offlce ya nufi ‘gidé,
'zuciyarsa ciké“ da‘ ' nishadi da son Deeda. *"Kai‘
*tsaye’ ya: wuce" (area) dinsu Tun' da ya shigo
gidan ta hango Shi *daga sama, da sauri' ta-
sauk'o ta nufi kofa » don taryansa.. Don haka
kafin'Sabeer Ya .kai ga bude kofar ya ga ta bude
Ita ' ya gani tsaye'tana masa murmushi; '
, ’ Ido yasa mata bakinsa bude fuskar .sa Kunshe
da mamakin ‘ganinta a yadda ‘ bai zata ba.
Zuciyar sa ya ji na bugawa da karfi,'”kyan da
Deeda‘ya- ga ‘ta 'yi ‘gaba 'daya: ya rikita shi. Ya
bude’ baki .zai yi magana, kuma sai yai ka‘sa.‘ ’
~
."De‘...De..Deeda"‘.
Gaba ‘daya ya susuce, lokaci guda kuma' ya sake
murmushi. Wani sabon
sonta ya ji yana taso masa mai karfin
gaske._
Kwantar da kai tayi, ta masa waye
hannayenta alamar yazo jikinta. Da kyar
ya iya daga kafar sa saboda ‘gaba? daya,ya ji
jikinsa‘ya mutu, gajiyar da yakeji-ta “ koma
kasala, tabbas yana- ;_bukatar
_ kasancewa a jikin Deeda. , ’
KamShin turaren. ta mai "dadi da sanyin gaske
ya dinga shigar sa yana kara tsuma Shi' ‘da
sonta, nan; ya bata ”
‘ kyakkyawar‘ runguma. Itama ba a barta a
. baya ba, kwanciya. tayi sosai a jikinsa
tana shafar» kansa tare-da sumbatar sa.
; Numfashin .‘sa- ya ji yana -shirin daukewa,
ya.ji gaba 'daya, bashi -»,da‘ 'saran qarfi ‘
Zubewa suka yi‘ Kasa a Kofar’ Wurin, ya
Kankame ta tare da lumshe“ ido, ya kasa.‘ ‘kOmai
sai shakar .. Kamshinta ‘ da
' tunanin sonta mai dadi da . ‘sanyi. Ya
dinga jin wani‘ sukuni, .Kaunarta na ratsa shi
Yadda Deeda ta .nu‘na mishi so "da Kauna da
.kulawa. da jikinta da bakin-ta, ' da idon ta ya
tsyma shi 'sosai. ‘ ‘ don idonsa rufewa yayi ya
tsinci‘ kansa a wani duniya', ’ bai ’san yauShe
hawayen dadi; hawayen‘ so, hawayen nutsuWa,
nishadi, tare da tsantsar jin dadi -.ya gangaro
masa ba Cikin nutSuWa ta dinga 'rada masa 'irin
son da take masa'a‘ kunnen sa tuni' ya ji
tsigar‘jikinsa na tashi, ya rasa da waccé - kalma
zai yi amfani don .bayyana mata ‘tsantsar farin
cikin ‘sa’da ganin wannan ranab. Da Kyar ya~iya
bUde idonsa yana «kallon ta, 'ya rasa abinda zai
ce mata '"Deeda na,rasa' me zan Ce miki?" Ya
fada cikin » murya_ ‘Kasa Kasa ‘ HOW I wish) zan
iya bude miki zuciya “ta
ki ga tsantsar son ki dakaunar ki tare da
sha'awar ki da nake ji a 'raina? Wani irin so da
shauki -da ban taBa jin makamancin irin saba,
Deeda kin sa ni, farin ciki da jin dadin da ban
taBa. tsammanin akwai irin sa a rayuwa ba, Me
zan Ce da' wannan tsantsar so da kauna da' na‘
ga kin nuna min a yanzu? Ya zan kwatanta miki‘
koda da rabin .. irin abindanake. ji azuciya ta?" ‘ ‘
Ya jawo ta ya manna ta a Kirjin- sa. ‘ 'Deeda;
_zo ki shiga. Zuciya ta kiji abinda nakeji._Deeda
me‘zan ce? Ki. taimake ni...' Hawaye ya gangaro
masa,"'.'(What can I-say?)" ' . . Jikinsa 'yayi‘
sanyi, tabbas tayi babban kuskure‘ da ta bari. ba
ta nunawa. Sabeer so da kauna da ya. dace‘ta
nunaa' ‘masa ba. "Tausayin sa, ta ji da haushin‘
kanta tare da nadama, hawaye ya zubO' mata;
tace
Sabéer (say Alhamdu lillah); ‘ Sabeer, Ina yi
'kuskure, ka yafe. min, na danne maka hakkinka
da yawa, na «yi maka ' abubuwa da yawa Wanda
bai dace ba. a matsayinka na mijina. ’Sabeer',
ka‘ yafe min"
~ Ta kara-Kame Shi,‘ "'Sabeer dina nayi maka. -
so mai tsanani, Sabeér ‘na yi wahala da fama da
Boye abinda yake da wahala‘ da' ciwo'. Danne -
soyayyarka, ka Boye' ta;~ ka nuna baka Son
mutumin da‘ duk duniya . ba Wanda kake son ji
da gan'i' irin- sa.
Sabeer, .ina. son ka, ,' ‘ina son
kasancewa 'da kai har abada, "zan ci‘ gaba da
kyautata maka‘da saka- farin ciki har Karshen
rayuwa ta.
' Na gOde Allah (Alhamdu lillahj)da' wannan
‘rana, ' (Alhamdu flillah). da kasancewar Sabeer a
rayuwa ta,' aboki na; masoyi na, kuma miji.
lol mu Tara gobe donjin next chapter
allah shared a profile .
birnin. gayu
chapter26
Ta Kara kankame, shi‘ tare da murmushi, tace.
"Kuma baby na, dan .rigima ne
' Dariya yayi mai tartare da farin ciki da tsantsar
jin’ dadi, ya ce. ‘
_'Na gode Deedan Sabeer, na yi alkawarin ba .ki
farinciki mai' dorewa har 'abada‘,- (Alhamdu
lillah): da ganin Wannan rana,1(Alhamdu lillah) da
samun Deeda a'rayuwa ta"
-Dariya Suka yi duka suka mike, ya
ce.
"Yau da alamar ba zan iyasake fita k0 ina
ba,'gara v
inje in yiwa Sisters sai da safe, ban ’samu naje
na' gaishe taba. Zan je in mata sai da safe“in
daWo in biya wannan kwalliyar, don kwalliya ce
mai tsadar, gaske, don- haka biyanta‘Sai _‘an zo
an masa‘ shiri na‘ musamman
' Sunkuyar da ' ; ,_ kai tayi tana murmushi, ya
fita, ‘ya'yin da ta shigo maSa
da'jakar Office din'sa ciki; ta zauna tana jiran
'Sa, fuskar ta kunshe: ‘da murmushi tare da
lumshe ido tana. tunanin' abinda ya faru dazu.. ‘,
Ibrahim ya- turo. Kofar dakin " ya shigo
hannunsa rike» da -’ (file) dinta Wanda ke
Kunshe‘ da (report). dinta’ ’ na' aSIbiti, yana son
sake duba su‘a“ gida;don kuWa ya‘ fasa- kwana
a aslbitin‘; Ya: samu tana, bacci; don haka ya "ja
kujera ya 'zauna yana duba file din.- Can
hankalin sa ya'kai kan. wayar ta, ya.tuna dazu,
tana kallon wayar- tana murmushi. Haka'
kaWai‘yaji'yana' ’songanin menene? Nan ya‘ yi"
'abin'da'. baiTaBayi' .b‘a, binciken Wayar Farida
ba tare ‘da-Saninta ba, nan ma don ya‘ ga hirar
'su. da‘ Deedan .ne. ‘ 'Bata' , taBa lokacin-‘_
’shiga (BBM Contact-list), dinta, kai tSayé' ba ya
bUde hirar su'da Deeda.
ZuCiyar Sace ta tsinke da_ ya hango
hoton Deeda, tayi wani irin, kyau,;
chocolate skin dinta ya yi~wani irin haske
mai kyau, sai daukan ido take yi. Kyan ta ya
bigi'zuciyar sa, .hankalin sa-ya'ji yana tashi, ya
yi saurin rufe wayar, amma mé sai zuciyarsa ta_
kasa‘hakuri har sai da ya tura hoton wayar
sa,.ya Kura mata. ido k0 kiftawa baya 'yi.‘ Bai.
ankara ba‘ sai jin muryar Sabeer, ya ji yana
kiran" sunan sa..
Ya' yi saurin rufe wayar a tsorace”
yace. ‘ 'Sabeer, yaushe ka shigo?" ’Yanzu na
shigo"; ' ' : Ya bashi amsa, gami' da .cewa. ~
"Ina ta magana na jika 'shiru". Ya yi-dariyar
yake,‘yacé; "Bacci né- ya soma daukana" Nan
ya_ ,mike; 3 ya ‘fita‘, sabeer ya bishi' da kallo
don ya ganshi ba (normal) ba
' ' Ya kalli Farida ya ga bacci take mai nauyi,
‘don haka bai tashe ta ba, ya juya.‘ Can kuma.
ya sake juyowa, saboda ya ga (file) din nan, ya yi
mamaki (file) din waye haka? Sunan Farida ya
gani, hakan ya sa ya bude » da' sauri' hankalin
sa yai mummunan taShi.
"Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un". -Ya.dinga
maimaitawa.‘
' Ya kalle ta tana kwance tana bacci, hankalin ta
a kwance; Tausayin ta ' ya kama shi, hawaye ya
zubo masa, ya zauna a gabanta yana kallon ta.
"Sister, ya za'a yi ki iya bacci' a cikin wannan
hali? ‘Sister, me yasa'ki ka Boye min ciwon ki?"
‘ . , ‘ Kifa‘ kai yayi a Wurin ya yi kuka mai'
isarsa,_ sannan ya tashi ya flto cikin‘ fushi yana
kiran Ibrahim. ' .
Ibrahim da ke falo ya dan shiga
rudani don, jin yadda Sabeér ke kiran sa ‘ cikin '
fushi, ya mike. "Lafiya S'abeer?" ~
Sabeer' ya mika maSa'(file) din.
"Meye wannan‘?" ‘
Ras! 'Gaban sa ya fadi, ya dafa’shi. _ "‘
, "(Relax) Sabeef".
"Wanne irin (Relax)?".
Ya fad'a cikin tsaWa. . ,
"Sister na da ‘irin wannan (major: Disease) din
amma ace ban. sani ba?"
"Sabeer, (please calm down) ban so .
, Boye maka ba,’ .naso fada maka amma Farida
'ta hana, saboda tana‘ ga bazaka- iya jure waba
ba ta son shiga cikin damuwa"; .
Ya sunkuyar da kai yana haWaye.
"Me yasa Sister za ta min haka? Me yasa ba za
ta bani dama in kula da ita, in mata addU'a', in yi
iya qokarina akanta. ba? Sister meye amfanin
karatu na in ba zan taimaki 'yar uwata'ba?"
Ya kalle shi ido duk hawaye, ya ce. "A‘ wanne
(stage) take?" _. "'tana” (Advance 'stage)"ne
Ibrahim ya baShi amsa. Zama yayi ya kama; kai
ya’na kuka, Ibrahim ,ya ji tausayin sa -
KWarai-‘,.. ya rungume shi yana‘lallashi. -. - ‘ ‘ ~
' ~ ' Cikin muryar kuka ya ce. ."Uncle'Ib zan kai
Sister. k0 ina ne a « duniyar nan,zan kaita (best)
asIbitin.dake wannan duniyar nan, "za, ta sam'u
lafiya .insha Allah"... . Hayaniyar Sabeer ya ta da
ta, fito ~ tana‘ jin' ‘su, Hankalin ta- ya 'tashi
ganin halin da Sabeer ya shiga, amma sai' ta
daure, tayi qarfin halin‘ yin dariya ba ta nuna
damuwa k0 tashin hankali ba. Ta dafa Sabeer, 'ta
ce.‘ "Meye kake kuka ,kamar wani Karamin ‘yari
karka_ ,damu, ba abinda zai same ni, kar ka daga
hankalinka".
Juyowa ya yi ya rungume ta,” "Sister Allahya baki
lafiya
' Ta yi murmushi t’a ce, "‘Amin 'share hawayen,
bana‘ son ganin hawaye k0 wani tausayi ~a»
fuskar ka, .saboda hakan ‘zai, dinga tuna—min da
mugUn ciwonda nake" dauke da shi. Amma ganin
farin cikin ku da ‘kWanCiyar hankalin‘ ka shi ne
samun lafiya ta. YanZu. ,kaika fara. rayuwar farin
ciki; rayuwa _.mai ma'ana,’ kar~ ka bari rashin
lafiyata ,ya ruguZa farin Cikin- ka. Allah‘na nan,
Shi zai-bani laflya, kar ka damu'ko daga
hankalinka ,akan abinda- ba a hannun ka yake ba
kaji?"
Ya girgiza mata kai,‘ta amsa-tana murmushi.Ya
juya yatafi jiki ba‘ kwari
Yanna dita ta fada jikin Ibrahim tana '
kuka, yana lallashinta‘; . _ '_ Sabeer kam na.
shiga gida Deeda ta tare- '
shi da sauri; sai dai 'tana ganin sa tasan
ba lafiya ba. Ta ja hannun ‘sa ta ‘zaunar .da‘
shi a kujera yayin data tSUguna'gaban'shi ‘tana
shafar fuskar sa. ” sabeers. meYa _' faru na‘
-‘ganka . ‘ haka? ~ ‘ ~ ‘ . ‘ ya
kalleta‘ido jawur, yace ,. deeda, ,- Sister...’ Sister
batada ._ lafiya ban taBa‘sani ba". ' " '- ‘
Gabanta” ,ne ya. ‘ ‘fadi"'(Finally). Sabeer ya sani
kenan", ' Ta fada a ranta, nan ta mike‘da.sauri
ta‘ zauna a gefen sa tare da kwantar ‘ _da shi a
cinyarta tana shafar fuskar Sa.Kar ka damu
Sabeer,_Sister zata samu ‘ -lafiya, (She is. a
strong woman) , 'Insha Allah za taji sauki, (She
wili fight it);kar 'ka- damu‘. Tashi,'muje' kayi
"wankan'". ' . .. Nan ta' ja' shi sama- har toilet
inda ta' ' shirya maSa kOmai na .‘wanka, haka
‘ta taimaka masa ya yi wanka ya“ shirya, yayi
sallah, .sannan-ta kaWo masa abinci har
daki, tana bashi ‘yana ci tare‘ da 'Karfafa masa
gwiwa da kwantar masa da hankali. Ya ji dadin
hakan sosai, ‘Saboda ya ji sanyi a ransa. Haka
ya dukunkune a jikin Deeda,‘ tana shafar sa‘har
_bacci ‘ya dauke' shi, “a nan ta gyara masa
kwanciya, ‘ ta je ta yi sallah. '
Ta jima tana zaune tana taSb‘ihi tare da a'ddu'ar
Allah Ya‘ ‘bawa Farida lafiya, Ya kawo farin »~
cikin rayuwar. Su, Ya tabbatar, da so da Kauna a
tsakanin su, su rayu tare har abada.‘ Ba ta gushe
ba tana y'i' har aka kira isha'i, —ta.tashi Sabeer
ya tafis masallaci‘, ita kuma ta yi nata sallar.
Bayan ta idar ’ta. gama duk abinda zata *‘yi, ta
shiga ta- sake «wanka, tayi (simple) kWalliya tare
*da sa kayan bacci masu daukan hankali, ta fesa
turare k0 ina ya' dau Kamshi.-Nan ta haye gado‘
tana jiran sa, bai’ shigo ba har" bacci. ya dauke
ta, saboda ya tsaya a‘ masallaci tare da
Ibrahim da Daddy; Sun fada, masa ciwon Fari'da
’hankalin sa ya. tashi, amma suka kwantar masa
da hankali, yayin da' 'suka- .tattaunawa akan
ciwon nata‘ da kuma nasarar da ake samu.' '
‘ - Nan Daddy ya ce zai'yi taflya, .in- ya dawo
.Zai biya fa India; akwai—wani‘ 'asIbitin' «(cancer
specialist" hospital): sun. yi ~suna 'don
Kwarewar su akan (treatment) din cancer. '
Ya Kara da ceWa; ""Sai mu hada da' addu'a tare
da fatan Allah Ya bata laflya".
Suka amsa 'da', "Amen". Duka Sannan suka yi'
sallama, koWa’ ya " nufl Bangaren sa ‘ ' ‘ -
Hangota yayi tana kwanCe tsakiyar gado ta
dunkule. guri guda,’ a‘ hankali ‘ ya“ matsa- gare,
ta, rana ta farko --kenan“ da Deeda ta 'sakar.
masa koman ta, ba tare da tsoro'ko fargababa.‘ ‘
Ya kurawa “halittar' ta ido. ‘.".'Masha
Allah". Ya fada a ransa. . Kwanciya 'yayi yana
fuskantar ta, ya sa mata ido yana kallonta, ,yayin
da ya kai hannu yana- shafar ta, hannun yaSa
‘da‘ idanun sa 'suka' kai kan kirjinta da suka.
cika, sukayi bul bul. Tuni hankalin sa ya ‘ nemi
barin jikinsa, tsananin sonta ' da‘ " sha'aWar' ta
suka dirar masa- Ya sa' hannu _ ya juyo da ita,
lokacin ta -bUde ido duk bacci, tana lumshe su
tana masa wani'irin kallo.‘ . ’ Tuni ya ji ta Kara
rikita- shi, idanun. sa suka kada suka yi jawur,
Karara 'ta ga ; son ta da sha'awar ta‘a tare da
shi. ' Shafar da yake mata ‘ya sa itama ta '
soma fita hayyacinta,’ don haka ta tallafo shi ta
Kara taimaka masa yadda zai ji. dadin wasa‘ da
jikinta, 'idon ta a ‘rufe tana ' sauke numfashi,
tana kuma matukar jin dadin abinda yake mata,
;a hankali ya dinga lasa yana
(kissing) sai kace ya samu lolipop k0 ina a
'jikinta, ,numfashin ta ' taji yana ‘shirin. daukewa,
don ’haka- ya yi ‘ gaggawar ka‘bakinsa‘nata.’ ‘ ‘
' ~ KWarai Deeda .,ta so suyi' ' sallar nafila kafin.
su raya wannan dare; sai dai hakan bai 'samu ba,
don haka' ta karanta . wannan addu‘ar: ' '
bismillah allahumma jannIb-nash Shaitana ‘Wa‘
jannIb shaitana ma razakatana
' Daga‘ nan ba ta iya tuna me ya faru ba, sai dai
ta san ta .tsinci ‘kanta k0 ince sun tsinci kansu a
wata duniya mai tattare da dukkan ‘wani jin dadi
mara misaltuwa. Wannan dare sun raya shi da
kyau, ya .kuma Kara musu tsananin so da Kaunar
juna.
A hankali‘ Sabeer ya‘ dinga shigar _ Deeda cikin
so da Kauna tare da shauki.
Sabeer ya dinga fidda hawaye yana
kallon Deeda‘. wadda bai san ‘na mene ne
‘ - Ya, yi murmushi' ya gyara kwanciyarsa ,a
jikinta, yace
' "Mu koma bacci ko
’ 'Murya kasa—kasa tace, "Ina ‘ga wanka ‘ya
kamata muyi, kuma" na"-kasa tashi"
Da‘sauri ya mike a rude ya’kalle ta. _ '
"yace'Deeda,naji miki ciwo k0?" Ta girgiza kai
cikin kunya, ta ce. ~ "A'a 'Sabeer,_ ‘kwantar da
hankalinka-ba’komai' ."(Sorry) Deeda", .Ya fada
kamar zai yi’ kuka tayi saurin rufe bakin sa. . "Ba
ka' yi minkomai ba Sabeer,
(you; dont need to be sorry; just) ka taimaka min
in yi Wanka (I need your help)". ,' '
Y'a mike,‘ "'Anyi an ' ‘gama my
Deeda
Tare sukai wanka,‘tun Deeda‘na jin
kunya har dai ta sake. _ '
sun kimtsa, Deeda ‘kwance jikin Sabeer,ya ce:
"Ya kamata ki koma. office 'Déeda, ina buqatar ki
kuSa dani, in ina ganin ki kusa kOma‘i zai zomin
DA sauqi, kuma‘ za. ki taimaka min sosai
_ Ta girgiZa kai, alamar a!a. ,
' "Sabeer,.nadi son in zauna a gida in kula dai kai
"da_ Sister. tare .da‘ sauran jama'ar . BIRNIN
GAYU (and keep ' pleasing you.) ina nemi alfarma
'Sabeer dina ya barni a- gid‘a' don in samu;
nutsuwar kula da mijina da‘ sauran jama'ar' 'da
nake ' tare” da su, in ji dadin taimakawa mijina,
in samu'. nutsuwar Ibadar aure". ‘
‘~Ya yi'murmushi ya ce, "Y‘adda’kike .so‘ haka
za'ayi-Deeda na". . .'
Ta yi murmushi tare da sumbatar kirjin sa, ta ce ‘
na gode sabeer shima sumbatar goshin Nata yayi
zuciyarsa cike DA nishadi DA sonta yace Ina
sonki deeda sona haqiqa sonda bazai taba
qarewaba tar sai randa na Mutu na gode DA
qaunarka gareni ta fada gamida qara miqewa a
jikinsa
DA wannan bacci yai awon gaba dasu nasan
wasu zasuce Kai wannan admin din lol aradu
abinda na gani nake rubutawa ato don nasan
akwai Yan tsegumi irinsu @B yakub yanzu sai
suma mutum fassara
a wannan lokaci DA saber DA deeda ke wata
duniya najin dadi DA farinciki
a wannan lokacin Ibrahim na cikin tsanani DA
quncin son deeda duniyar tai masa zafi ya rasa
ta yaya zai soma cire kansa a wanna tashin
hankalin Daya tsinci kansa duk dauria DA juria
irin tasa sai Daya kasa
Farida ta fihimci halinda yake ciki a duk lokacin
data ganshi cikin irin wannan yanayin tasan
menene saidai bata Iya ce masa komai ba SBD
abune Wanda ba,a hannunta yakeba hakanan
batason
masa maganar ta kunyata Shi a gabanta.
Dabara ce. ta 'fado mata, ta ce masa, tunda
bacci‘ . ya gagaresu 'su tashi Suyi : sallah
qiyamul laili. Shawarar tai maSa, don haka ya
mike. :sukai alwala suka fara sallah, ' ” ‘
Washegari Sabeer 'ya riga Deeda tashi, 'ganin
ana ta zabga ruwan sama ya sa bai
tafi.maSallaci ba, da ya yi: alwala' ya yi sallah a
gida, sannan'ya dawo tashin Deeda. Fuskar ta
yake kallo tana bacci -- ' cikin kWanciyar hankali,
fuskar ta cike da annuri. Ya yi ‘murmushi tare da
sambatar ‘ kUmatun ta. da labbanta masu kyau
da ban sha'aWa. . -
-.A 'hankali ya dinga jan bargon yana hura 'mata'
fuska, ‘nan -. idanunsa sukai._ wuyanta inda yayi
,,niyyar sumbata, amma me? Zuciyar sa ce' ta
buga‘ da
qarfin gaske, hankalin, sa‘ ya tashi. Tuni ya
dimauce, ya "fita hayyacin' sa, zufa ta dinga keto
masa, jikin sa ya hau rawa,- hankalin sa ya nemi
barin jikin sa._ _ A firgice. ya sa’ wata 'irin Kara,
ya sauka akan gadon da gudu, jikinsa na rawa
karar nasa ya tada Deeda; a. tsoraCe, ‘hankalinta
- Ya tashi . ganin yanayin da yake ‘ciki-tayi‘
Saurin .matsawa gare‘shi. ' sabeer, lafiya? Mene
ne?" _’ . takurewa yayi .a jikin bango yana. "Ki
matsa, kar ki zo kusa dani". Zufa na; keto masa,
bakinsa da duk. “ ila'hirin jikinsa. rawa yake,’
yayin da . zuciyarsa ke tsananin bugawa. ’ Deeda
gaba'daya“ ‘a'rude, take, ta rasa mé ke faruwa?
Ta fashe ‘da'kUka. saabeer me ya same ka?
yana.
boye ’fuskarsa yayi‘ a'cikin Kafafun sa. yana
"Ki matsa, ba 'na son ganinki".' Yana maganar
fuskarsa a kife. "Ki tafl :nace bana son ganin ki.
Sister, Uncle Ib, 'ku taimake ni, za- ta kasheni" A
hankali tardinga ja da baya jikinta na
bari,hankalin‘ta a tashe tana ’tunanin me ke
faruwa da Sabeer‘? Me. yaSa “yake ceWa za ta
'kashe shi? "Sabeer ya za,a yi, in kashe ka?
Sabeer ni matar kace' Ta fashe da kuka. . ,
"Sabeer Deedan kace fa, me ya- ' faru da kai? Na
san dai Zolaya ta kake ' 'ko?" . . ' ‘ ' , Ta sake
matsaWa tana kokarin taba Shi, ya. sa Wani irin
Kara‘da ya gigita. ta,,_ _‘ yadinga jifanta da duk
abinda ya samu "Ki tafi, bana son ganinki
zaki‘kasheni,Ki tafi Ki bani wuri
. Ta fashe.da Wani irin kuka',‘ta fita ‘ ~ daga
dakin da gudu' ta makure guri guda’ tana wani
irin kuka; hankalin ta a itashe, haka nan gaba
daya tana rude, ta rasa‘ me ke faruwa. '
Mikewa' tayi ta,_ nufi' bayin dake falon don yin
alwala, a nan ta ci karo da fuskar.ta 'da jikinta a
gaban tangamemen madubin da ke toilet din. . -
‘ , ' ‘— Ras! Ras!!~ Gabanta ya dinga ‘faduwa',’-
hankalinta yai mumMunan tashi. . .Jikinta ne
gaba daya ya tashi yayi rudu- rudu, wasu ..
abubuwa ta gani a ‘jikinta 'wanda ba ta' san
mene ba, sunyi jaWUr, sun yamutse. '
"Inna lillahi ‘wa inna' 'ilaihi raji'un". Abinda take
maimaitawa a ranta kenan.
. Nan ta runtse ido, ta .daure tai alwala ta. fito'
cikin ".kunci da tsananin baKin cikin abinda ya
faru
Tana nan zaune 'cikin .matsanancin
tsoro da fargabar me zai 'faru da Sabeer da ita?
Shi kenan_’yanzu zamansu yazo Karshe, lokacin
da. take matsanancin Son sa da sonkasancewa
da Shi.“
Wani, sabon sonshi ‘ta ji yana taso mata, ta
fashe da,kuka 'DA qarfinta, ta mike ta hau sallaya
tayi sallah ta kafa goshi a kan' ’ SallaYar, "wato
Tujjada tana ta kuka tana addu'a. ‘ .
' ' ' Wani 'matsanancin son Sabeer
ne' tare da 'fargabar rasa Shi ;a zuciyar ,ta,
tayi kuka hartaji'ba‘ dadi'.""Ya Allah kar Ka
'raba‘ni da Sabeer, - Ya Allah Ka barni da mijina,‘
ba zan iya rayuwa ba 'Sabeer ba,’ Ya Allah Ka
bawa'mijina sauKin halin da ya tsinci . kansa
Ta jima a. wannan hali na taShin hankali 'da‘
kunci sannan ta miqe da niyyar ta. je ta sa kaya‘
a jikinta, sai dai ta rufe jikinta da rigada hijabin
sallar'ta, ta 'miKe’ ta‘
nufi dakin Har yanzu yana makure a- inda ta
banshi, yana ganinta_ yasa Kara tare dai jifanta‘
cikin.’ 'matsanancin. ‘tsoronta' Nan ta daure ta
je‘ ta dauki- kayanta ta saka, a nan ya- Kara
haukace " mata, .tsananin ‘ ‘rudani. yasa; ta
matsawa gare shi' tace sabeer.ba- abinda zan
maka,' don ‘Allah ka daina guduna"..' Ta fada,
tana kuka. " ’
tsawa ya daka mata
ki matsa nace, ki fita dakin; nace matsa “kar
ki- ;matso ‘kusa dani. Daddy, Uncle Ib, Sister,
za'ta kashe Nan ;taja‘ da baya,” 'yayin da"shi ‘
kuma yai salala ya fadi a‘wurin da alamar dai
suma yayi ' ' . jikintana rawa. ta fita, 'ruwa ake.
SOsai. Ta dawo ta dauk’i, waya ta ‘bugawa
Ibrahim, bai dauka ba‘, haka ta Farida'ma ’shiru,
dolénta’ ana ruwan kuma Mai qarfi ta ~ nufl
Bangaren su, ta ; dinga danna musu
door Bel
Ibrahim ne ya som tashi daga barci Mai nauyi DA
yake ya taso DA sauri donjin irin yanda ake
danna bell din yasana ba lfy ba
yana budewa deeda ya gani tsaye bakinta na
kakkarwa idanunja jawur jikinta a jiqe
deeda ya Kira sunanta a firgice lfy?
ta fashe DA kuka Ibrahim sabeerr,,,,,sabeer
zallah shared a profile .
birnin. gayu
chapter27
"Me y faru da Shi?"- .farida ce ta iso tana ~
tambaya,._ ' jUyawa tayi suka bi ta a baya, _ . _
Ganin halin da yake yasa duka suka juyo suna
mata kallon tambaya. hannun rigarta 'ta ja ta-
nuna musu yadda hannunta yayi; Ta fashe da
kuka, ta ce.
tace in banda fuskata duk jikina haka
ya koma a dare daya, jiya har nayi bacci jikina
lafiya, amma yau da .safe...". .Ta fashe da kuka. ‘
' - . Farida ta ja" ta suka-fita,yayin.da Ibrahim ya
mai da hankalin sa kan ‘ Sabeér Daga shi yayi ya
mai da shi kan gado, ya- dauki Aruwa yana zuba
masa kadan—kadan “a fuska,‘har ya farfado,‘ Ya
A tashi‘a firgice; ya fada- jikin Ibrahim a
‘tsora'ce,,yace. ” "
. _ "Déeda ba mutum bace,za ta kashe: ni', karka
bari‘ta shigo, kar‘ ka barni a _ nan-,ina tsoron
ta"..
.Ya— fashe da kuka, "Uncle Ib, me ke faruWa
dani? Me ya faru‘?" ‘ ‘
"Ta tafi Sabeer, kar‘ka damu ba zata sake
dawoWa ba".
Nan ,ya dinga tofa masa addu'a har bacciya
,dauke shi, ya fito falo ya same Su ya ce ' .‘
"Sabeer ya ‘farfado. har ya samu
bacci". .
‘ Ya mai da. kallon sa kan Deeda yana‘ nazarin-
ciwon nata, yayin da kukan ta ke daga masa
.hankali. Yaja Farida géfe,-ya ce. ' , , ’ "Ina so ki
tafi da ita ,‘ki mata wasu. tambayoyi, me ya
faru? aka yi jikinta ya dawo haka lokaci daya?"
Faeida. ta ce,'"wannan tambayar ta riga- da ta
amsa maka, da akwai; wani- abu daban da ta
fada’maka?"
Shiru yayi yana nazarin maganarta’, har ‘yanzu
bai samu amsarda yasoba; amma zai dauke ta su
je asibiti. su' hadu tare da sauran abokan aikinsa
wadanda Kwararru ne a fannin fata. Zai gayyace
su, gobe su yi' mata; gwaji da gano' ' ainihin
matsalar. “
'Ya kalli Farida, ya ce. - - "'Ki-‘ tafi da ita gida,
,tana buKatar lallashi da Karfin gwiwa. Karki
barta da
Sabeer, a halin yanzu ba za su .iya zama da juna
ba. Lokaci ya yi da zai fuskanci gaskiya, dolene
a_ gare shi, ko ya amince da Deeda a yadda take,
k0 ya hakura da
ita har abada". - ' . Farida ta kalle shi hankalinta
tashe,
tacw - "Me kake nufi? Ka san Sabeer ba zai iya
rayuwa- ba Deeda‘ baa, kasan irin son ‘da yake
mata“:. . " Ibrahim yace‘; yadda ba zai iya
rayuwa' ba ita ba, haka ba zai iya‘ rayuwa da
itaba Yana gama fadl ya juya, ta sha ‘ gabansa.
'"Me: kake nufi?" ’ . ; 'Zan- miki bayani gobe in
Allah Ya kaimu, in. na tabbatar da. zatonda.
nake“; Nan ya .fice yayin da ta. juya gun. Deeda
taga bata wurin . . Daki ta nufa ta durkusa‘ a
gaban
sabeer a gaban saber dake barci tana zabga kuka
Farida ta jata kiyi haquri deeda Ki fuskanci gaskia
dolene ayi Daya cikin biyu KO zama DA sabeer KO
rabuwa ba har abada in kun zauna tare cutar Da
juna zakuyi don ba zaku taba samun kwanciyar
hankali ba sannan idan kun rabu zaku kasance
cikin kunci DA kewar juna saidai ya zama dole Ku
zabi Daya
deeda ta fashe DA kuka tace sister na yarda Zan
zauna saber cutar Dani Farida tace Amman aishi
sabeer din bai amince DA hakanba don daya
amince DA hakan DA yau abinda ya faru bai
yishiba DA bai kasance cikin wannan halin DA
yake ciki yanxuba deeda ta fashe DA kuka tace
sister niban yarda sabeer zaiqi
zama dani ba. Sabeer na so na, damu' zauna ba
juna gara mu zauna mu mutu tare. Ni zan cirewa
Sabeer tsoro 'na da
yake, Sister za mu rayu tare a- haka";
Farida ta ce, "Haka kike gani? To shi kenan, bari
mu gani".
’ Nanta sa hannu 'ta girgiza Sabeer tana kiran
sunansa; yatashi 'a hankali ya bude idanun nasa
Yana hango su~ dishi- dishi, 'har ya ware idanun
nasa sosai. - Yana ,ganin Deeda kuwa ya dauko
filo ya
dame fuskar sa yana Bari. . ' '
"Sister,ki fita da ita": '
Ya cusa’fuskar.sa a cikin katifa,‘ ya dunKule' guri
guda yana kyarma.
Farida ke shafa' ’shi, "Ba komai Sabéer, bude
idon ka, ba abinda zai' faru -, da_ kai. Déedn.ka
ce, matar ka Deeda da * kake matukar so, bazata
taBa cutar'da.
kai ba". ‘ ~"bana son .ganinta’ Sister, ki ce ta
flta". _ ~da gudu Deeda ta bar dakin ta'na-
tsananin kuka. . A waje ta tarar' da ., Ibrahim
yana tsaye ya_ kasa barin_wurin, ,ganin} yanayin
da.-take ya matuqar daga masa hankali‘.‘ _ ,_ "Ki
yi hakuri Deeda,-kar kiyi kuka, -ki dauka wata
jarrabawa ce da Allah" Ya dora muku ke' da
Sabeer, Alkawari_ na yiwa Inna zan kula~ dake,’
zan miki maganin .dukkan wata matsalarki, ,zan
zame miki dangi me share miki hawaye". Ta Kara
fashewa .da kuka, ta rasa me ke mata'dadi, '
"Deeda, a halin yanzu» ya zama dole‘ kiyi haKuri
da Sabeer". ‘ Farida- ke magana- lokacin da take
Karasowa kusa da. su, ta ce._ "Na samu. ya
.koma ' bacci, ina ga. rashin‘zuwa gabansa a.
halin yanzu shi ya
fi alkhairi".
Ibrahim yace hakane deeda a halin yanxu Ki koma
gidanmu DA zama wurin Farida
ya juya ya tafi yayinda Farida taja hannunta tace
su tafi ido cike DA hawaye deeda ta kalleta tace
sister sabeer wazai kula dashi?
deeda zai kula DA kanshi lokaci yayi DA sabeer
zai koyi zama DA kula DA kansa har yaushe zai
dinga dogara Dani dake Wanda bamu DA tabbas
a rayuwarsa ?
Jan hannunta tayi suka wuce nasu bangaren haka
deeda ta wuni kuka KO abincin kirki ta kasaci duk
inda ta zauna saber takeji a jiki DA zuciyarta
tsananin sonsa DA kewarsa suka dinga shigarta
duniyar tai mata zafi ta rasa meke mata dadi
daga qarshe runtse
ido tayi tana addu'a, wanda shi ne kadai mafita a
tare 'da ita a wannan lokaCin. , Can bayan isha
Sabeer ya farka
daga nannauyan bacci da ya dauke shi, ya »miqe
ya: wuce ya je yayi.- wanka, yayi ' alwala, Ya
kalli agogo yana ,mamakin wane irin bacci yayi? '
' Bayan ya rama dukkan sallolin sa, ya zauna kan
sallayar yana‘ tunanin me ya ' ‘faru shin wai ina
Deeda ne bai ganta ba? ‘ ' deeda Ya kira sunanta
.da karfi
- Ras‘ Ya ji gabansa ya :fadi, sunanta da yayi ya
dinga tuno masa' da abinda ya faru.
. Tsoei ya ji ya soma kama shi, ya =- nufl kan
gado ya ja bargo ya;lullube ya rintse ido; Lokaci
guda tunaninta ya ‘ fado- masa, tsananin - sonta
ya dinga takurawa zuciyar sa, Ya tsinci kansa
cikin keWa. .. .‘ Ya mike da : sauri, "Deeda 'ina
kike?" .
Cikin sa ya ji ya murda da yunwa, ' ya mike
jikinsa ba Kwari, da kyar ya iya tafiya, ya flta ya
nufi gdan sister yana kwala mata kira. ‘
"Sister, Ina Deeda?"
A falon ‘qasa ya same ta ita‘ da. Ibrahim, Farida
ta kalle shi’duk ya fita hayyacin sa rana daya,
ta‘ce. " . .
"Me zaka yiwa:.Deedan? Kai da, kake‘ tsoron ta,
‘ka kOre ta, me za ka mata?" Fuska-daure take
maganar. '
Murya kamar Zai yi kuka, ,ya ce. ‘
, "(Please) Sister, kar kice .haka, kin san ina son
Deeda, kawai Wani abu da tasa a jikinta da yake
ban tsorone
_ " Hawaye ya gangaro’masa, ya ce.
"(Please) Sister, 'kice ta cire ta'zo mu 'tafi gida,
Sister ba ‘zan. iya 'zama a. gidan ni ‘daya‘ ba‘,
Sister (i. need her, please)
Deeda na IaBe tana jinsa, ta fashe da kuka,~
daga Karshe‘ta kasa jurewa ta . fito da sauri tana
kiran sunansa. - ."Sabeer ga' Deedan ka nan, ka
daina gudu na, nima ba zan iya rayuwa, ba kai
ba". Da ~sauri ya ~ mike .ya nufl inda take ga
gudu, sai» kuma‘ ya tsaya cak! Ya soma- ja da
b‘aya, ’tuni ya ga ta soma juye masa zuwa
watahalitta ta .daban, tana razana shi. Da gudu
ya ya fita ya'bar' ‘ falon, a tsorace< ya je inda
.ake ajiyar ’ .‘motoci ya" tSugunna, ya dunkule a
-a wurin 'yana zufa, zuciyar Sa na bugawa da
karfl. . - . . ' . Deeda ta tsuguna a 'wurin
'tana‘kuka, kuka ‘ .sosai. ‘ . Farida ‘ta‘ mike ta
nufi inda take ranta a, Bace, tace
Deed’a; ina . fada miki ki ._.rabu ‘ 'da . Sabeer;
(stay away from' him), .so 'kike ki‘
kashe shi? Me yasa kin cika son kai? Don kina
son sa ba za ki iya rayuwa ba shi ba sai ki nemi
ki haukata shi? Kinga halin da ki ka sa“ shi,
yanzu in ya mutu sai, ki huta. Bari in fada miki,
Sabeer shi ne komén mu, Sabeer shi ne ZUCIYAR.
BIRNIN GAYU idan kika sake zuw‘a‘ gaban sa
kika sa ya samu wani (attack) ba zan yafe miki
ba ya’ zame miki dole rabuWa da shi. Inhar kina
son' zama a birnin GAYu' keda sabeer saidai ki
hange shi daga nesa, kina jina k0?"
' murya na rawa ta tsuguna tana kuka. "'Na ji‘
Sister, kiyi hakuri ba zan ’ sake ba
Nan ta fita ta bi Sabeer tana kira, 'tana tambayar
(securities) din ' sun ganshi?
' Deeda ta kama-kai ta‘na kuka da Karfinta,
Ibrahim na kallonta .ya' rasa meke masa dadi, ya
rasa kalmar lallashinta, Sam
bai ji dadin abinda Farida tayi’ mata ba, Ya matsa
gare ta, ya ce.
, - "'Deeda, ina fatan abinda ya faru yau. ya ishe
ki darasi? Ki yi hakuri ki kyale Sabeer ‘a halin,‘
yanzu, sai mun samu maganin matsalar, nan". .
Ta tsuguna a gabansa tana' kuka, ta. ce. . ~
'ibrahim ka taimake" ni, ka ,sama min magani.
Ibrahim: .da rayuwa._ ba Sabeer :gwamma
mutuWa a gurina, ka - taimake ni Naji Deeda' zan
taimake ki, '
Wannan alkawari' ne amma~ kafin nan sai kin.
min alqawarin zaki rabu da »Sabeer,_ki bar
.zuwa gabansa". Ta girgiza kai, "Naji, nayi
alkawari' _'Da kyau, .sannan kici gaba da jurewa.
Kici gaba da addU'a, sannan gobe da safe
ki shirya ‘zamu flta asibiti' tare". ‘
"Na ji, .na gode". . ,
Ta amsa cikin. -sanyin mueya, sannan ta mike
ta' shige ciki ta bude sabon babin kuka
."Inna, ina kike? Yau ina jin kewar ’ ki da rashin
ki 'sosai", _
A cikin gida, Farida da ‘sauran ma'aikatan 'gidan
‘suka yi ta neman Sabeer, har Allah Yasa wani
(security) ya ganshi, yana taBa shi kuwa ya sa
‘ihu Wanda‘ya ja
‘hankalin' Su Farida da sauran. jama'a.ihu yake
.yana tisge-flsge, da“ kyar Farida ta iya rike shi,
ta sa shi a jikinta tana masa "
addu'a tana lallashinsa yana firgicewa
. Hayaniyar ' su‘ ce ta ja hankalin, .‘
Mami; ta :tambayi me ke faruWa? 'Aka ce’ . mata
sabeer ke ta ihu yana‘ ta tisge-fisge, ' haka yaSa
ta flto da ta, zo 'inda suke. ‘ Farida na kokarin
‘jan ‘shi, ‘Momi ta kalle ,su
‘ "Laflyar sa kuwa'? K0 shaye-shaye
ya fara ne? Ya za'a yi‘ mutum da girman Sa
kamar'Sabeer ya.tsaya yana tisge-tisge yana ihu?
Duk abinda za ka sha ka sha dai dai Wanda
Kwakwalwar ka zai iya dauka, ba ka sha’ abinda
yafi qarfin ka ba ka zo kana mana hauka, kana
zubar mana da’mutunci a gaban 'yan‘aiki...". Ya
ishe ki‘Momi". .., Farida ta fada- ranta‘ Bace,
inba za ki fadi Alkhairi 'ba kiyi‘ shiru, baki da
(right) din da zaki Yiwa Sabeer ~ wannan
Kazafin? Nan gidan uban Sabeer ne,ba Wanda ya
isa ya hana shi abinda ya ga damar yi k0 da
,kuwa kece". ‘ , . . Ta yi tsaki ta ja Sabeer: ta yi
(side) dinshi, Momi' ta~ biyota da fad'a da
zage‘-zage .har suka shige ,ciki.- Ta ‘sa
Sabeer a gaba‘tana kuka.
.. =(PleaSe) 'Sabeer, :kar. ka
zama mahaukaci bayan ,da hankalin ka. . _.
(Why‘are you like that?)"
Ya bUde ido ya kalleta, "Sister deeda... Sister ina
jin yunwa, ki kira deeda ta ban abinci, Sister
yunwa nake ji
"Na sani Sabeer, baei in kawo maka
abinCi "Sister Deeda...". _
"Kar ka damu,‘ itama za ta zi Ta fada kamar zata
yi kuka.
Nan ya- runtse ido- yana ~tuno Deedan .da
‘yan'ayin jikinta. Da ‘sauri ya bude ido, ya mike
da sauri- ya nufl inda take, Ya riko ta
"Sister, kar ki'kira ta; Sister, bana. son ganinta'
Ya fashe da kuka. '
Itama tsugunnawa tayi a gabansa tana kukan, ta
rasa abindake mata dadl, ta rasa ya; zata yi da
al'amarin Sabeer.
Nan-ta; mike ta je kaWO masa_ abinci. tare da
ruWa, ta kawo masa. Bai Bata .lokaCi ba ya hau
ci ba ji ba gani, alamar
yana tattare da yunwa mai tsanani. Bayan _ ya
gama ya kwanta a wurin, yana.
"Sister, ki kira min Deeda". - _ Can kuma sai ya
bude ido da sauri,
~ ‘yace. "Karki kira ta, bana son’ ganinta, tana
ban tsoro. Sister, Deeda;." Har bacci ya dauke shi
Yana fadin abu' guda. . , Farida ta sa shi a gaba
tayi kuka har ta. ji» ba dadi, a haka suka kwana.
' ' ‘Deeda a'gidan Ibrahim da Farida ta rufe kanta
a daki ta sha kukanta ta koshi, in ta gaji sai' tayi
ta. sallah’ tana addu'a. Yayin. da Ibrahim ya
kwana a. asibiti bincike game da' ciwon Deeda
tare da Ciwon Sabeer din ‘mai kama 'da tabin
hankali, haka yayi ta Kokari.
Sauran likitocin sun zo- a gobe da safe, ’da Kyar.
ya yi nasarar shawo kansu suka amince.; A
wannan dare sun . yi kwanan wahala, baeci cikin,
bacin rai da
kuma kewa tare da dacin zuciya.
Haka jita-jita ya bazu a BIRNIN GAYU cewa
Sabeer ya ‘samu taBin‘ hankali, k0 shaye-shaye.
Haka yan gulma‘ da tSegumi'da .kuma Wasu
,‘yan uwan ‘suka ‘ , dinga zarya a‘gidan, ‘inda
Farida tayi ta ' fama dasu‘,’ Sabeer kuwa~ ba ta
bari Sun ganshiba, - ' ‘ « - Haka Momi ta fadawa
Daddy Karya da gaskiya, a“: take _ ya kira,
'Farida da Ibrahim don jin' me ke faruwa? Nan
dai
suka- dinga Kokarin karé Sabeer, da'
Boyewa Daddy gaskiyar Al,amarin, don matSala
ceda ba kowa- zai fahimta ba. » Deeda ta yi.
nasarar " ganin
- Kwararrun .likitocin da. Ibrahim ya gayyato
daga gari .daban-daban, tare da .neman
,shawarwarin,'sauran likitocin-da ke qetare. ya
dauki' dukkab‘ wani- kulawar' sa- da lokacin ’sa
ya mayar akan; rashin lafiyar
Deeda', wanda hakan- ya jaWO mummunar;
Bacin rai da rashin fahimta tsakanin sa da Farida,
ta dinga ganin a‘i yayi banza da su Kulawa da
sabeer ‘da take yi ba dare ba rana‘ yasa ta
manta da kanta, . sam ta manta da maganar
shan magani'da kuma (chemotherepy) da’ také
yi, saboda tsananin tsoro da fargabar kar Sabeer
'ya haukace, don yanzu ma ya zama tamkar
taBaBBe, kullum' yana kukan son .Deeda da
ganinta, amma'daga ~Farida tace zata kira ta
sai, ya birkice. 'Hakan ce ta kasance da Deeda,
tana Son ‘ganin Sabeer, amma-ba hali. Kullum
tana cikin kuka da tunani, lokaci “guda ta ’ rame,
tayi duhu, ta fita hayyacinta.‘ . ' ‘ Bayan gwajin‘
da Iikitoci suka yiwa Deeda da sati guda (result)
'dinta ya flto, sun .barshi. ya' dau .lokaci ne
saboda tabbatar» da amsar da zai’ basu dai. dai
ne.’ Sun yi sun'sake duka abu'guda yake ba su,
nan‘ Ibrahim ya fahimci komai.
Farida ya kira tare da_ Deedan 'ya soma yi musu
bayanin abinda ya fahimta.
Ya kalle su duka, yace. "Ina fata za ku- fahimci
abinda zan
fada tare da neman - mafita? Deeda, wannan abu
da ya. fito ya Bata mata .jiki ba komai bane sai
(Allergy)". Farida. ta. kalle -shi ‘tana kokarin
’fahimtar? mé yake fadi? Ta ce. ; -"(Allergy) ne?
Dama mun‘jima da - sanin' wannan, 'amma me
ya jawo shi‘? Tunda yanzu ta bar' kauyen? Mé
yasa‘ya fito lokaci guda?" . Ibrahim :yace,, ‘
"Kinyi tambaya 'mai kyau. _Jikinta kamar yadda
taba fada miki ' ba komai' yake karBa ba, in 'ta ci
abinci da bata so ko' ruwa: zai fito,‘ .haka ‘ nan
k0 kaya ne da jikinta'bai .so ta Sa Zasu _‘fito,
tohaka nan' ko ~jikin da bai karBi jikin'ta ba
yanataBa ta zasu fito.‘ Kowanne da Yadda zai.
fitO a jikinta; "Wanda. ya'fito
mata da farko na Kauyen su ne wanda ya flto
mata kwanaki‘ kuma' ya hadu ‘ da zaman Kauyen
su. da kuma jikin da ya dinga taBa ta samu,
(body contact) da Wanda jikinta da fatar ta bai
so, wanda shi a hankali ya dinga ‘fita. Sannan_
na uku shi ne Wanda ya fito mata yanZu, Wanda
muke. kira' (Sperm Allergy) seminal plasma
hypersentivity". -
.Farida ta zaro ido tana kallon shi, yayin da
Deeda ta ji hankalin ta ya tashi.
Farida (ta 'ce, "Kana ,nufin Deeda tana da
(Allergy) da Sabeer?“
Ya girgiza mata kai, "Kwarai, 'duk lokacin da
Deeda ta samu gogayya da jikin Sabeer, wato
(body contact) za su fito mata. Haka a duk
lokacin da (sperm) din Sabeer ya shiga jikinta, za
su' fito mata a tsakanin lOkaci, .wanda idan haka
ya‘ ci gaba,‘ za ta -iya rasa ranta (each—drop of
sperm from Sabeer means her death)
zai zama tamkar (slow poisoning) a gare ta,ne
wanda zai kashe ta a hankali". Farida ta mike
hankalin ta yai
mummunan tashi. "Kana. nufin ya zama dole
rabuwar
Deeda da Sabeer?" ,.
(File) din ya mika mata wanda yake Kunshe da
(result) din gWajin da suka yiwa Deeda, ya cé, ' '
"
"Komai na‘ .ciki".
Ta kalle» shi, "'Meye mafita? Meye maganin sa?"
‘.
"Har yanzu muna- kan binciken mafltar.’ Akwai
wani babban likita da muka ' yi (appOintment) da
shi, insha . Allah zai nema mana maganin
matsalar. - Kafin nan ya. zama dole su rabu".
Ta fashe da kuka‘,‘ ta ce."Ka Ce kafin nan qanina
ya ‘karasa
haukacewa. .kawai Nan ta juya tayi ciki yana
kiranta
ma ba ta saurare Shi ba.
Deeda, kam tuni ta ~yi mutuwar tsaye a wurin, ta
_fadi,’_ damuwa da tashin hankali ya_ mata
'yawa; Ibrahim din ya rasa me ke masa dadi? A
dole .ya taimaka ya daga ta ya. kaita ciki ba don
ya' so hakan ba, ya kwantar da ita akan gado har
ta farfado. Tana ‘ganinsa ta juya kai, tana wani
irin kuka wanda ba zai'jure ji ba.
Tashi yayi ya‘ fita; ya-nufi falOn sa, . ya kife kai,
komai' ya masa zafi, ya rasa me 'ke masa dadi,
Wani irin 'radadin SOnta_ ya ji tare da jin takaicin
yadda abubuwa ke tafiya tSakanin sa da Farida.
Nan ya zaro 'waya ya budo hotonta yana kallo,»
Wanda ‘kullum ‘a "nan yake' samun Karfin
'zuciya da 'sanyin rai yana samun duk wani
(comfort)‘a hoton. .
. Kallon ta. yake yana jin sanyi‘ da ‘
saukin zuciyar .Sa,_ 'a _dai . dai :Wannan-
lokacin . Sabeer ya 'shigo da fada da
masifa, a zuciye yace
"Na ji me ka'je kana cewa, Sister ta fada min
kana son raba 'ni da Deeda ko? Kana son raba ni
da mata ta, to ba ka isa ba. Na san‘ dama duk
munafurCin ka ne, ka sa jikinta ya dawo haka
don ka cuce ni ka raba. mu. To bari in fada
maka, ba wanda ya isa ya' raba ni da‘ Deeda sai
Allah, da‘ga kai ‘ har sauran likitocin makaryata
'yan "uwanka ba- ku isa ba. Dama a can na" san
kana son rabani da Deedana, kana auren‘ Sister
amma. ka Sawa mata ta ido. T0” bari in fada’
maka, Deeda‘taWa ce, (she is not urs)".
"Sabeer
Ibrahim ya fada cikin tsawa tare nuna shi da
yatsa, ya ce.
"Ya ishe ka (enough of your accusation). Ina iya
dukkan kokarina akan-ka amma ba ka gani,
Deeda matar‘ kace, kayi alkawarin zama da ita,
amma
me kayi yanxu? Gudun ta kake, - maimakon ka
zauna ka néma .muku ’ mafita Sai ka Kara;
lalata» alamarin, ka Kara mana wahala. da‘tashin
’ hankali. In kai' ‘ mijinta ba. ka‘ damu da neman
lafiyar taba, ya zama, dole ni in nema mata. In
har ka manta da alqaWarinka akan deeda ni ban
manta ba, zan taimaki' Deeda 'iya karfina,‘ kana
jina ko? Ka je kai duk abinda zakayi, ka fadi‘ duk
abinda.‘ zaka fadi
MikeWa yayi zai dita'Wayar sa 'ta fadi" wanda
yaja’hankalin' ‘Farida da sabeer din 'faduwar da
wayar tayi haske ya bayyana saiga kyakkyawan
hoton deeda baro baro a fuskar wayar (screen)
Dam!‘ Gaban sa ya buga ‘da qarfl, lokaci na
fark0 .kenan da ya ‘tsinci kansa 'cikin
mummunan- fargaba“ ‘ da matsananciyar kunya.
Sabeer yasa. hannu. ya'dauki Wayar. cikin zafin
zuCiya DA bacin rai ya ce
wohoho rikita rikita
akwai wasu report na document DA nake aiki
akansu kuma ran Monday ake buqatansu wlh
shiyasa vanajin Zan Iya muku alqawarin yin post
gobe Amman me I promise idan na kammala DA
wuri the did will done trust mered a profile .
birnin gayu
chapter28.
yanxu kuma me zakace Allah ya kamaka KO
yanxu dinma sharrin nake maka
me hoton matata yake a wayarka ?Ina ka samu
hoton deeda?Dama amanata kukeci deeda ce ta
vaka hotonta shine kuke neman haukatani don in
rabu DA ita ka aureta?sister kinga mijinki KO?so
yake ya haukatani ke kuma ya kasheki DA
(cancer) donya auri deeda sabeer Ibrahim ya fada
cikin qunar zuci nasan na maka laifi aje hoton
matarka a wayata Wanda son zuciya ya jawomin
Amman deeda bata DA masaniya sannan karka
kuskura ka doramin sharri kamin qazafi ta yaya
na haukataka ?ta yaya Zan kashe Farida?
matatace Ina son ta,,,,,,,,
karya kake baka sonta sabeer ya fada a haukace
yayinda ya chapko wuyan Ibrahim
yau sai naga bayanka tuni ya haukace musu a
wurin Farida tasa wani ihu tare DA janye sabeer
ta fashe DA kuka ya isheku haka ya isa tasa kuka
DA karfinta
deeda dake tsaye daga ciki ta sunkuya ta Kama
Kai tana kukan baqin ciki
shi kenan deeda kin hada fada kin raba mata DA
mini kin hada yaya DA qani fada tasa kuka mai
qarfin gaske saber ya zanyi na fada maka bani
DA wata alaqa DA Ibrahim saina mutunci nasan
cewa DA naso Ibrahim Amman daga baya komai
ya canja Kai nakeso bayan Kai bazan Iya sake
rayuwa DA wani namiji ba idan har inada allergy
dakai na yarda na amince in zauna in mutu a
gidanka inhar zaka jure ganina a mummunan
surata saidai bazanso Inga ka haukaceba
sabodaniba Zan fita daga rayuwarku ya zama
dole inbar birnin gayu ta fashe DA kuka tana
kimtsa jikinta
taji wani irin kunar zuciya Mai hade DA amai
yaxo mata DA qarfi ta rinqa sheqa amai cikin
wahala gaba Daya taji qarfinta ya qare Amman
bata FASA niyyarta na tafiya ba a hankali ta
lallaba tabi ta dayar qofar ta fice tana kuka
batasan inda zataba batasan Ina ta nufaba
wayyo Inna Allah yajiqanki DA Rahma Inna yau
dunya taimin zafi ya Allah ka taimakeni innaje
gidan banana dawo Dani zaiyi nan ta samu gindin
wani bishiya ta zauna tayi kuka har taji ba dadi
a BIRNIN GAYU kuwa fada ya
kaure .lokacin ‘da Ibrahim'ya' yi kokarin. taBa
Farida «don ya lallashé; ta; ya kuma‘ ‘mata‘
bayani, don-ta'fahimce shi,“amma " ‘hakan ‘ bai‘
‘samu ba Don' kuWa Wannan' karon Farida "ba ta
Saurare shi'b'a, Wani- ‘ mugun', kallo‘ ta masa
cike 'da tsana da“ Bacinrai,tace‘.‘_ ‘
"Ba abinda za ka cemin in saura're' ka,ko
fahimce' ka'.~ Tun tuni. ya kamata
. na fahimci cewa‘yanzu kai ba ka damu da"
. kowa ba sai ‘ Deeda. Ibrahim; ka daina
damuwa ‘dani tunda da Deeda ta Shigo ray'uwar
ka, _ba_.- ka damu 'da rayuwar kowa ba, ba ka
'damu da farin‘~ cikin-kowa ba, ba'ka damu da
lafiyar "
; kowa ba' sai nata. Kanina yana fama da rashin
lafiyar' kwaKwalwa' ba ka. damu da' ' ’ka nema‘
mashi magani k0 biriciken mene' ne ’ba, matar-
ka tana dauke"“ da babban _ ciwo wanda‘ zai
iya' kashe ta (any' . moment) amma ba 'ka
.damu 'ba, sai. Deeda. ce ka dage ka binciko
ciWon ta- da dalili'lin sa, Saboda‘ita kake so, ‘ita
kake; - da gani, ba'ka damu dani da Sabeer ba. :
Ibrahim, ka ci amana, ‘ka Ci amanar yarda, ka ci
— amana ta. Sabeer... Sabeer.,."
Sunansa take ki-ra tana kallOn sa tana hawaye,
maganar' ta carke, 'daga ‘ Karshe ta fadi a sume
awurin
_ A rude suka yi aSibiti' da ita zuwa (emergency),
Sauran likitoci ne, suka rufu ‘ :akan ta ana
Kokarin ceto ran ta,» Saboda ‘ "yadda numfashin
ta ke daukewa Daga ' Sabeer har~ Ibrahim sun
kasa Yin komai, komai 'suna cikin dakin amma
dukkansu ba wanda ya iya mata komai, ' ,
Ibrahim jikinsa’ da hannun sa sUka 'dinga. rawa,
balle Sabeer, da ya kasa zama a dakin, ya fito
yanakaiwa da kawowa, tausayin yayarsa da halin
da’ take ciki ya ‘sa 'shi kifa kai’ a; bango yanata
kuka, ,yayin da yake ganin laifinsa ne ' da“ ya
dagawa Farida hankali.. ~ ‘ ' ‘Ya fashé' ‘da kuka;
"Ya Allah Ka kawo mata 'sauKi daga
wannan‘tsanani da " ta tsinci kanta"a ciki.
Ibrahim; ne ya‘zo yana qokarin' lallashinsa duk.
da yana jin nauyin sa da kunyar‘ abinda ya faru a
tsakanin su-bai Kyale 'Sabeer din ba, Saboda'
yana‘ bukatar‘ . kafadar da ,Zai- kuka, duk da,
shima ya- " . san ‘ yana buKatar ‘ kafadar Sabeer
din” ya fiddah hawaye k0 zai samu‘ ya rage
nauyin zuciyar sa.’ ' " . , Sabeer»-tun yana ture"
shi harya- "hakura ya fada jikinsa ‘Suka rungume
juna‘ _ suna ‘lallashin juna, daga ’bisani 'suka'_
{Nufi masallacin =asibitin,‘ Sukai alwala,.- ~
,suka hau. yin sallar nafila’ don nemawa ‘ Farida '
sauki ' tare da' _’kansu ga ' Ubangiji Allah
Madaukakin sarki; ‘ ' Sunanan. zaune suna
addu'a ‘ wayar Ibrahim _tayi' Kara, yayi saurin
dagawa'
" ganin daga cikin ~asibiti ne. A nan aka fada
masa cewa an fito .da Farida, tana I,c,u Tare
suka _-yi ciki da ‘saurin su, suka samu ta‘na
bacci. Nan Sabeer ya zaUna ya kifa kai a gadon
da-take kwance yana zuba ~ .haWaye, yayin da
yake tunanin Deeda, ~ ‘ .ina take?'A. wanne ha'li
take? Kewarta yakeyi DA dausaya mata ' "Deeda
ki yafe‘min, (I made'our lifes_miserable)NASo
kaina DA yawa
; in bar ba zan iya zama dake a yadda. kike ba
Bani da right) din' cewa. ina s0n ki, Idan har ni
ciwo’ ne ~a gare'ki_ .. ya zama dole in rabu da
ke don'ki 'samu " lafiya, Duk yadda na kai da
sonki . ya Zama dole inrabu dake, koda kuwa' .
mutuwa zanayi don . rashin ,ki"; Hawaye masu
dumi suka dinga fita‘ masa‘. ‘ Haka‘ ne.ya
kasance, da Ibrahim, ya, runtse ido, maganganun
Farida na yawo a",
kunnen sa. Yayata ki yafe min in kina tunanin nafi
damuwa da Deeda akan ku.‘ Na 'san ina kaunar
Deeda, amma bani da niyyar raba ta da Sabeer k0
wata .manufa, ina Kokarin rike amana ne‘ da
alkawarin da na yiwa Inna na. kula da Deeda. Sai
dai hala .na bari kulan da' nake mata ya 'yi yawa
har yasa ki ka soma tunanin ban . damu da kuba
sai ita;.."' Shigowar sauran lilkitocin ya katse ‘
shi Ibrahim ya mike‘ yayin da-Sabeer yasa musu
ido ” yana Sauraron me za su ce? Dr. Nasir ya
kalli Ibrahim ya ce.'.. "’Likita, ya .aka yi ku ka yi
-irin' wannan .sakacin bayan kun. san irin ciwon.
da take famada‘shi .(its very important) , ta
dinga shan magani, _tana'.samun kula na '
musamman? Amma kun' kyale’ta, ba magani, ba
kula. (Stress). ya mata yawa,-
dole jikinta Yayi tsana-ni' now, she .is critical);
Munyi' koKarinmu,~ ~sauran.sai muyi addu‘a mu
‘barwa'Allah"
. " Nan suka qara dubata, sannan suka sa kai
suka fice"Inna illahiwa- inna' ilaihi raji'un, _
Ibrahim “,yake’fadi a" ransa, tare da: kama" "'
hannunta yana hawaye
"(I am sorry) Farida, ki yafemin nayi babban.
kuskuren dabazan taba, yafewa kaina da kaina ba
haka
:.suka.zauna zugum suna jiran tashinta
"tare da; addu'ar ,Allaha Ya bata
Iaflya. _ta fita daga danjar da ta shiga KoWanne
(second) da minti dana Sanin.
'abinda sukayi yana cinsu.
‘ ,.'_'Deeda zauné a gindin bishiya tana ta Zabga
kuka, “tunani kala Kala a ranta ga ‘dare ya .sako
kai, -_tSoro DA fargaba ya
dinga shigarta,tunanin inna da’keWarta. ya din ga
‘ Shigar? ta ta“ rasa: abinyi “Tana- cikin Wannan
hali ‘ta‘ji’an dafa ta, ta dago~ ' - kai -da ~
‘sauri‘» a- tsorace Wani - ' mahaukaci _ ta gani
‘tsaye yana dariya, da fuskar sa mai ban’sorO
"Me. "kike a gida- na? Ko 'kece mata ta da ta
gudu? Dama‘ na‘: jima‘ ina: nemanki ya Cafko
hannunta ’ ‘ ta Saka‘ "wani irin Kara tare‘ da
kokawar Kwacé hannunta, " wanda ’sanadiyyar
haka ya ji“ mata‘ciwo, ..Da Kyar ta samu ta fisge
hannun ta! ruga ag'uje yana binta, tana‘ gudu
tana ihu, da- ' Kyar' ‘ta samu ta Bace masa ta
’Buya’a bayan. wata _mota;Bayan ya juya_~_ ta?
tsuguna ‘tana haki' tare; da. rushewa, da kUka
.wayyo Allah rayuwa, ina Zan sa ._ kaina?"
nan :ta samu gindin wani shago ta
zauna, ta roke su bata (pure water) ta sha,
sannan ta watsa a fuskar Tana nan‘ aka kira
sallah', jama'a suna wucewa suna kallon ta, '
saboda bakin hanya ne, har masu shagon suka
rufe, aka watse, wuri ya soma duhu da shiru
Hakan yasa 'tsoronta ‘ya qaru, ta miqe tana juye-
juye; tana tunanin‘ abinyi; ‘ ba ta ankara ba ta ci
karo da. mutum, ta- . ‘ ' juyo da sauri tare da
daga kai. TabaWa 'ta . ' gani, tsaye a gabanta,
tayi saurin fadawa ji-kinta, 'ta, .qankame . ta
tana" kuka da ‘ .Karfinta. Tabawa ' ta matukar
tausaya. mata, 'haka ta ji kukanta ya karya mata
,Zuciya, ' itama ta'soma hawaye, ta ce. ’. 'Deeda,
dama‘ da- gaske- kedin ce ' a- wurin nan? 'Dazu
dan wani .maKobCin’ mu‘ ‘ké ce ‘ min "ya .ganki,
da‘ far‘ko ban 'yarda; ba, amma ganin yadda ya
dage ya'Sa nace
bari inz0 induba da idona. Deeda me ya faru? Ya
aka yi?"’ .A Cikin kuka ta ce,; "Tabawa dogon
labari ne" . Nan ta ja hannunta suka' tafi gida,
har wannan lokaci‘ Deeda kuka take, tana bawa
Tabawa labarin abinda ya faru. Tabawa ta
tausaya mata matuka, tace."Deeda, baki'kyauta
ba, ina da rai, ina da lafiya ta a garin nan ba
za'ki zo‘ inda nake ba? Kin manta lokacin
rasuWar. Inna na ce miki. ki dauke ni kamar
kakar ki, zan' miki duk abinda Inna zata miki?
Akwai ‘ mutunci ' da ,. zumunCi Sosai tsakanina ‘
da ' Inna". Deeda ta ce, "Kiyi 'haKuri Tabawa, ba
a ' hayyacina,nakeba kwakwalwa ta a cunkushe
take,-ban san. abin yi‘ ba. Na rasa me ke min
dadi, rayuwa ta’ min:zafi da qunci Ta' Kara
fashewa' ga kuka, daga nan
ta Bige da amai, sai da tayi ama'n ruwan da ta
sha—tas,” har ta rasa=abin amayarWa, ta
kama'ciki 'da kai. ‘ ' . . Tabawa a rude ta fita' ta
kira' wata makwabciyar Su da take (nurse) ta zo
‘ta duba 'ta, nan ta tabbatar musu ‘da ‘cewa ..
Deeda cikine 'da‘. ita, kuma bata da'wani ~
qarfi'ba ruwa a jikinta," tana bukatar drip. ' ‘
Cikin .gaggawa Tabawa ta. flta a rude ta nemi
(taxi),- sai asibitin'-Malam ,Aminu‘ , ‘Kano.’ "A
nan. akai mata Karin ruWa; ga amai yaqi‘
tsayawa;_ ga ‘-‘matsanancin ciwon 'kai. Haka
Tabawa ta' ' ‘tsaya akanta tana riqe da ita, tana
matsa .- mata kai har tayi’ sa'a aman “ya .tsaya,
‘ bacc'i Ya dauke “ ta* " ' Tabawa ta zura mata
ido tana kallon ta cike da'tausayi.A asibitin su_
Sabeer kuWa ,wurin‘ ' Karfe ukun dare" "Farida ta
farka ta ga Ibrahim da ’Sabeer, Ibrahim na' zaune
ta
wurin kanta rike da hannurita, ya kifa kai, Sabeer
kuma ta Kafafunta. '
"Ta. kallesu daya ,bayan; -daya, zuCiyar ta cike
‘da tausayin su da kuma tausayin kanta.
Ibrahim ne ya soma_._,dago kai suka
hada ido;
"Farida". Ya'kira. sunanta. ' .
»Tsananin 'kunyart‘a. ya _sa ‘shi kau da kai;
ta’kira sunan shi'. ‘ ‘ ' "Ibrahim,juyo ka’kalle
ni".kara sunkuyar da kai: yayi, nan ta sa ‘ hannu:
ta_ dago fuskar sa ya kalle »_ ta, hawaye ya
gangaro maSa.
"Ki yi haKuri Farida, ni mai laifi ne ‘ agurinki". ‘ .
tai- murmushi,‘ Kayi hakuri
Ibrahim, nice " .mai . laifi.Na karya alkawarinda
na maka na cewa zan kula. da kaina sannan'
bazan taBa bari' 'wani sabani k0 rashin fahimta ‘
ya shiga
tsakanin muba, Ganin hoton Deeda‘ a (wayar ka
yaSa‘ kishi ya rufe min ido, na manta kaina, na
manta me nake yi~. 'Zafin zuciya shi ya sa na
manta‘dukkan sadaukarwar ~ka. 'gare ni da
Kanina da ma BIRNIN ; GAYU gaba daya, ,na
manta‘da ’ceWa' 'tsakanina ,da Ibrahim: abota
‘ce da mutunci tare da girmamawa, .na manta
cewa‘, kana. :(respecting) ;- dina ina (respecting)
din ka. Haka nan ka’min sadaukarWa da yawa
Wanda nima ya kamata nai 'maka. Na . manta
mijina shima Zuciya ce dashi yana da (feelings)
da ; (emotions) akan Deeda. Na manta‘ka so
‘ ,Deada, Deeda ta so ka tun da farar safiya, ‘
don haka‘ zuciyar ka ba zata jure ganin Deeda
cikin tashin hankali ba. Na manta ‘ lokaci na
farko‘ a rayuwar. mu da ka taBa~ yiwa ‘kanka-
Wani abu, Ka yafe? . min ‘- Ibrahim"; HaWaye ya
gangaro masa, ya ce
(please) Farida kar 'ki ce_ haka,' 'na amince da
nayi kuskure na ajiye hoton matar Saber‘ a
Wayana', don haka. duk abinda ke k0 Sabeer ku"
kayi dai dai ~ ,ne. Farida ban 'taBa ‘tunanin raba
Sabeer da Deeda ba,‘ ban» 'taBa 'kOda' mafarkin
mallakar ta ba. Deeda ta jima‘ da mutuwa a
rayuwata, sai dai na binne ta a qarkashin
zuciyatané sannan ina 'amfani da hoton tane ~
(to comfort me in-my trouble' time) duk .da
nasan hakan kuskure ne da laifi :babba. Farida,
na rasa me yasa zuciyata ta kasa,'duk juriya; ta
(I cant get over her ) 'musamman in na ganta
cikin damuwa tashin hankali. Amma dukda haka
Farida- (I swear I do Care for you) da Sabeer
Dama nayi tsammanin in na samu maganin'
ciwon Deeda‘ zamu yi maganin matsalar Sabeer;
za su’ zauna 'tare har abada ba tare da'wannan
matsalar ya sake tasowa,ba shi yasa na‘dage,
Sai dai nayi
kuskure, garin‘ magance matsalar Deeda da
Sabeer na_ manta kula da lafiyar mata ta, ki yafe
min Farida". "Ibrahim ba' ka da. laifi, ‘ ka yi; haka
ne saboda kana, tunanin zan _iya kula da kaina a
matsayina na babba, kuma likita, wacce ta 'san
muni da illar ciwon da take ' dauke da shi". ’ ' '
Sabeer. kansa 'kife yana jinsu, hawaye kawai ke
fita: masa, wanda ' _’.danshin hawayen ya
taba'mayafin da‘ take- rufe har' ta ji sanyin sa a
kafar ta. Ta kira sunansa, murya Kasa-Kasa ta
ce; "Sabeer, yau' Sister kake . Boyewa haWayen
ka? Sister'dinda‘ kake kwanciya kana kuka a
cinyar ta?" ’ Ya dago kai fuskar sa jawur,
~idanun sa sun rine ya“ hau gige fuskar yana
kakalo 'murmushi, ya ce "Sister, ~ba kuka nake
ba, bacci nake tun dazu. Kin tashi? Sister ya
jiki?"
Ta yi murmushi tace, "Na ji dadin , ganin ka haka
‘Sabeer, ka fara' koyon’ ‘ hakurida juriya akan:
rayuwa Ganin ka a hayyaCin ka Ya sa ni farin.
ciki, sai dai'. bana son ganin hawayen nan a
.idonka‘".' -Ya 'matso dab da ' ita, ya kifa' 'kai .,
yana kuka.“ _
‘ - ,‘,'Sister kiyi hakuri, .(I trouble :you alot)'ba
zan' sake ba, Sister ni kaina ba na so in ganni
haka, bansan me yasa haka ' ke,faruwa_daniba_".
' ‘ - .
"Sabeer, ka daina wasa da addu'a, a, duk
lokacinda kaji haka ya taso ma ka dinga addu'a
kana kiran sunan Allah, ’kar ka bari zuciyar ka-ta
fi jarfin ka. ,Sannan ‘ba‘ Deeda ba, kowane irin»
halitta za. ka gani ka daure; ka jure, kar‘ ka kau
da kai, (you will get over your fear)"; '
_"Insha Allah Sister zan'yi kokari, zan ' jure, 'zan
gwada (just be fine) ki. samu sauqi mu koma
Gida nayi alqawarin zamu rayu kamar DA tayi
murmushi tana kallonsu ita kadai tasana abinda
takeji tace Ina deeda
zura mata ido sukai ba amsa itace ta amsa musu
bakusan inda takeba KO?ta kallesu kafin kudau
wani alqawarin Ku koyi cika Wanda kuka dauka
Ibrahim yace karki damu nasan deeda tana Gida
ka tabbata?
in deeda na Gida ba zatayi qoqarin biyoku asibiti
ba?zuru zuru sukai suka kasa bata amsa kiran
sallar asuba ya katse musu hirar suka tashi a
tare
zamu shiga masallaci Ki kwanta Ki huta
har sunkai kofa tace ibrahim inason ganin deeda
DA safennan zaka kawota?
ya gyada mata Kai alamar eh
suka fita yayindata rintse ido tanajin wani iron
ciwo na cinta a cikin jikinta
washe gari DA safe jikin deeda yai mata dama
dama taji sauqi DA qarfin jiki don' har an
sallamesu sun dawo Gida
tavawace ke kula DA ita KO wanne motsi sai ta
mata sannu hakanan daga taga ta Fara tunani
tana hawaye zata Fara mata nasiha tare DA bata
shawarwari DA tuna mata cewa a halin yanxu ba
ita kadai bace tana tare DA juna biyu wannan
yakan bawa deeda kwarin gwiwa hartadanci
abinci yayindata kwanta kamar tayi barci tunanin
sabeer
ne kawai a ranta; '
‘ 'Al'amarin Ibrahim da? sabeer kuwa sun ‘bincike
birnin GAYU "sama da Kasa, ba Deeda. A bakin-
masu gadi suka samu labari cewai ‘ai ta—fita tun
jiya ba ta‘dawo ba. ;
‘ Nan da 'nan hankalin‘ su ya_ tashi, shin ta ina
ma ‘zasu fara neman ta. " - ' Sabeer ya shiga
tsananin rudani da ,tunanin ina Deeda ta ta shiga
Ba dai kauye ta kom‘a' ba?"Bai'bata.lokaci ba-
ya' zarimota ya nufi kauyen su ba 'tare da
ibrahim ya saniba. - "Deeda, yau zan fuskance ki
k0 da mutuwa zan yi don tsoro, zan ‘fuskance ki,
in rungumeki' Ina matukar qaunar ki - a rayuwa
ta Deeda".‘ Haka ya dinga surutai kala-kaIa 'a
rans'a, duk da' zuciyar isa tana shakka da tsoron
haduwa da Deedan". " !
Ibrahim kuwa yana' shékkar zuwa
ya fadawa Farida basu .ga Deeda ba, don haka ya
wuce gidan ‘mahaifinta'bai Same ta ba tunanin
gidan' Tabawa ya fado masa; ya'wuce unguwar
su Tabawa. .Ba karamin farin .Cikin ganin Deeda
' ya yi ba, tana‘ ganinsa ta Bata fuska; .kaga ka
tafi Ibrahim,- ba zan -' koma ‘ ba Deéda, ki
saurare ni". -;'Bazan saurare ka ba so. ' kake
naje, Sabeer‘ ya ganni ya ’._samu .(attac)koso
kake Farida “ta ganni ’ in tuna mata da Bacin
ranta?" ‘ ‘ ‘ ....’-’Kin.gama?".‘Ya fada yanakallon
ta; ‘ "In kin gama sai ki 'saurareni‘.‘ ‘ Farida',
keson ganin ki, tana kwance a. gadon asibiti
jikinta ya» yi tsanani; .tana * Son ganin ki.
(Please) ‘Deeda, karki ki.Ta fashe da‘kuka,‘Ka ga
abinda‘na jawok0?"
. "Baki jawo, komai -ba Deeda,’ wanan‘haka Allah
Ya “hukunta, kaddarar mu ba,a”hannun mu take.
.ba. (Please) Deeda, ki daure ki je'kiji abinda zata
ce?'_' ..
’TabaWa -tasa baki, sannan ta‘ " mike suka fita.
Har‘suka isa. asibitin ba
Wanda-ya cewa kowa; komai. Suka samu
‘Faridan Kwance idonta
biyu, Deeda.tazura mata'ido, ta :fashe da '- .
kuka, a' lokaci guda’ ta rame, ‘tayi baKi, ta
flta haYYacinta; .
Faridan ta ‘miKa mata'hannu alamar tazo ta isa
garé ta ta riqe
'ta tana haWaye. tace "Karkiyi kuka' Deeda, insha
‘ Allah zan samu sauqin halin da. nake ciki ganin
kin zo kiran da nake- miki, hakan-yana nufin kin
‘yafé min, ba> kya fushi :dani": ' .cikin . muryar
kuka ta'ce
"sister; ban yi fushi da‘ keba sai’dai
kaina da na shigo _ tsakaninku, na ‘ wargaza
komai": "Baki wargaza komai ba Deeda, » kinyi
iya qokari akan mu; sai dai kin, san .halin rai da
zuciya irin 'na mutum, idan ba an dage ba sai
mutum ya bari zuciyar sa ta fi Karfin sa, kamar
_yadda ya faru damu'a‘yanzu"
.Deeda ta kalle ta, _ta‘ ce:
"Sister, kar ki damu, komai zai dai _ daita, zan
zauna da Sabeer a kowane hali. Sister, kin "san
zan cika miki burin ki kwanan na? Ina dauke da
cikin ‘wata‘ guda, Insha: Allah; nan da watanni
masu‘ zuwa zaki ji kukan- jariri k0 jaririya a
BIRNIN GAYU".
“ Wani irin murmushi ta saka har tayi yunkurin
tashi, sai dai bata da karfin yin
hakan. ._ ’A tare'suka mike Ibrahim da
Deeda' suka gyara mata kwanciya, Deeda ta ce.
Si‘ster, ba sai kin tashi ba._Naji dadi kWarai da
na samu dalilin 'sa ki farin cikin; ‘ Ta yi dariya
cikin murna, tace "Kwarai [Deeda kin sa ni "farini
.fiye da tunanin ki, dan babyna Sabeer‘ zai '
zama baban baby, (finally) Deéda'kin mai_ da;
Sabeer babban mutum. A‘ duk lokacin da zai ga
dansa 'ko diyar sa' .zai fahimci cewa yanzu ya
girma. Allah ~Ya baki laflya _‘ Deeda,. Ya Sauke ;
ki lafiya Na" tabbata zaki "mai da abinda ‘za ki
haifa kamar ki (very strong) wanda zai iya ‘- '
fuskantar dukkan wani tsanani da tashin hankali
na rayuwa, zai samu tarbiyya " . daga’ gun uwa
ta gari; Na; godewa Allah‘ da Ya cika wannan
buri. nawa; na.
- gode Deeda. ' " '_ tayi murmushi tana kallonta
‘yayin‘ da Ibrahim ya kasa 'daga kansa akan
Akan‘Deeda, ya kira' Sunanta ‘ yana mummshi',
yace Ina tayaki murna deeda yau an wayi gari kin
zama uwa saber ya zama uba me yafi wannan
farin ciki a garemu ?
Farida tace kaima ka zama baba tunda dan
sabeer da deeda dankane ya girgiza Kai gamida
murmushi yace
kwarai kuwa hakane sister (infact )zanzo dansu
fiye DA yaddah zasu soshi Farida tayi dariya tace
nasani kwarai Ibrahim ta kalli deeda tace saiki
dage DA kula DA kanki cin abinci mai Gina jiki na
sani sister deeda ta katseta nasan yaddah bebyn
nan keda muhimmanci a rayuwarmu duka don
damage tinzz in page 153
maida ni mace, yau an wayi gari ya- mai . . "da'
ni uwa Sister Saber ya gama min .komai a
rayuWa, don: munada (Allergy) da ' 'Sabeer ba
zai‘ 'hana ni zama da :shi‘ -da 'rayuwa da shi
ba. (I will be with him until the’ very end)
ainsha~ Allah". ' Daga ita har Ibrahim kallon ta
suke; - suna' saUraron ta, suna ganin yadda tayi
‘ , nisa a shaugin'son Sabeer.‘ Ta kalli Ibrahim
tayi. murmushi; tace' "Kaima ka taba fadamin
nida Sabeer muna da (Allergy) da juna, 'DA mun
hadu sai fada? Ka ga yau maganar ka tazama‘
gaskiya".~ ta fashe DA kuka inada (allergy)da
mutumin da nafi so a; rayuwata Ibrahim ya kau
da kai', saboda‘ ba " zai jure ganinta'a‘ haka ba;
‘farida ce tasa hannu ta shafa ta, ta
tace‘Kiyi haquri Deeda, na' ‘fahimci?’ halin,da’
kike ciki, na fahimCi son'da'kike' ~ ' yiwa Sabeer.
Deeda, ba'a rayuwar aure a 'haka, sannan
wannan abinda ki ka fada . ‘ba shi‘ ne maganin.
matsalar, nan :ba. Na . ’farko Sabeer bazai taBa
son wata. har ya“ auro ta bA , musamnian ma in
yana tare da " ke .SabOda bashi da‘sauran
sOyayya ko' :sha'awa da- zai yi‘Wa ‘wata mace;
Sannan ' keda ace yayi auren‘ ma" ta yaya zai.
iya =biyawa daya matar buKata ya sawa matar :
da yake matukar so ido? . Sannan Deeda, gidan
auren da ba a 'raya sunnar Ma’aiki masifa‘ da
hala'i sun dinga sauka a gidan 'kenan, shaidan'
zai shiga tsakani, ya 'kawo balai, .zargi da"
rashin fahimta a tsakani ba 'zai barku; ku zau'na
lafiya ba. Yadda ki ke tunanin abin ba sauKi bane;
‘haka‘. rayuwar- take ‘Don haka Deeda maganin
wannan matsalar indai 'ba ku samu maganin ‘da
.zaisa ku,
zauna da juna ba‘ ku sami lafiya, ba. to rabuWa
ya > ‘ .zama: ‘ dole".
Deeda ta zaro ido taha kallon ta,!_Farida tace
' "Deeda, na san ’ba abu mai sauki bane, amma
ya zama. dole yin haka’, don. kade dukkan wata
fitina 'da“ gujewa faruwar ta.Ki min alkawa’ri in
har ba a sa’mu magani ke da sabeer ba zaku-
rabu,‘ za ki auri Wani, kiyi rayuwa mai kyau, mai
ma'ana".‘ .
"Sister baby na".
Deeda ta fada Cikin ,rudani}.
"Za' ki kasance da babyn .ki duk‘ inda 'ki ke, nayi
alkawari, saura ke ce (Please) Deeda; ba na son
ganin Kanina (doing crazy things)"
Nan hawaye ya soma. gangaro mata ba
kaKkautawa, murya kasa-Kasa tace. "'Nayi
alkawari"; "Na gode‘Deeda
‘ Nan ta mike, ta ce.
_Sister,” "ni zan wuce".
_ Tana shirin juyawa ta jiyo.muryar‘ Sabeerna
gaiSawa da WaSu. Zuciyartace_ ta 'tsinke‘, .tayi,
‘saurin shigéwar bayan labule ta Buya dai ,dai
lokacin Sabeer. ya turo kofar dakin tare da yin
'sallama.
A tare suka amsa masa, ya .kalli’Farida.,Sister,
ya jiki Tana masa murmuShi._ .tace Da sauki
Sabeer, ina ka. shiga- ne Zauna, dama akwai
maganar da nake 'so muyi Ibrahim ya kalle shi,
"Yanzu' Deeda ta tafi Dama tana nan, ne' na tafi
wani wurin nemanta?"‘Farida tace "'Neman me
kake mata? Sanin kanka .ne~ ba- "ka ‘iya jure
ganin Deeda ciki'n wannan halin";~ ,Ya kalle‘ta ya
kauda kai.
"Sister,r (please) mu ; bar wannan maganar".
Sabeer bani, da lokaci,‘ ya“ :zama dole muyi
magana ba batun wani Boye-
b0ye :ko kau da zance da gudun sa. Sabeer, .ka
san ciWon dake tsakanin
. ka da‘ Deeda, da kuma matsalar wanda ya .
kusa haukata ka.
Sabeer, duk yadda ku ka kai ga son juna, zaman
ku tare cutuwa ne ga junan .ku, don haka ‘nake
so na kawo 'qarshen: _abin nan, (free her and let
her go)".
‘ Zaro“. ido yayi yana kallon ta, yanayin faskar
sa' ta canja, ya ‘ riko hannun ta.
(Please) Sister, kar ki ce haka‘,‘ zan yi komai
a'duniya amma kar kice in rabu da Deeda
Ya durKusa a gabanta.
please sister zan jure zan daina tsoron; ta. Sister,
=‘bazan ’qara da gawa kowa hankali ba, (I.
promise), . Uncle Ib, ka fadawa Sister‘Deeda
rayuwa ta Ce (I cnt do 'withOut her
"'Sabeer, Saurare 'ni".
Ta‘ fada cikin tausaya masa, har" yanzu? Sabeer
na cikin gigin son Deeda, ta ce.
'Sabeer, kar ka zama mai son kai. Ka manta
me.'(result): din Deeda ya ce? Kana da (Allergy)
da ita,» duk lokacin da‘ jikin ka ya gogi nata ciwo
me; a *duk lokacin da ruwan jikin ka ya shiga
jikin ta guba ne a- tare da ita.‘ Sabeer ba Karya
a- ' ciki; kaga.(result)‘din da idon ka. , ' Haka
nan kaima‘ Kwakwalwar ka bai iya daukan‘ganin
Deeda cikin wannan yanayi, ya zama dole rabuwa
HaWaye ya gangaro' masa,‘
"Sister, ba zan taBa ta bataba, zan ajiyeta
a .gida .ina kallon ta, daga nesa, 'ba zan bari ta
cutu ‘ba. (Please‘) karki .raba ni da” bugun zuciya
'ta farin ciki na da sukuni 'na". 'Idon ta ya'kada
ya yi jawur ta Ce. "(Dont;. be stuborn)‘ Sabeer
kayi“ yadda na ,ce‘ shi- ne ', mafi alkhairi, a‘
rayuwar ku.‘ Sabeer, ya .za -a‘yi,ka‘ Sawa matar
ka ido? 'Ka daina mata magana ka daina ,yarinta
mana yanzu- ka girma, kai“ babban' mutum ne;
Lokaci ya yi'da za ka' yarda da gaskiyar rayuwa,
ka.’ fuskance; ta, kuma ka- _,amince da: .duk
’abinda‘” ba ka samu ba. Ba dole ne kullum mu
samu abinda‘: muke so a rayuwa ba.. Ka'
godewa; Allah da Ya barka' da rai da lafiya'. ‘Ya
mike daga durkuson da yayi, ya‘ '
ce "Naji Sister, zanyi amfani da
shawarar ki Sabeer'kalleni'
. Suka~ hada ido,‘ idanun sa jawur kamar
gauta,.ta ce
"(Promise your dying Sister that you will be fine)",
. . ‘ '
’ "Sister ki daina~ irin‘ wannan maganar, ba
abinda zai same ki, za ki samu sauki insha
Allah". ‘ -
"Naji Sabeer,‘ amma duk da. haka ina son
alkawari daga gare ka (that you will néver act
crazy again)": ‘ -
"Na yi Sister, na miki alkawari (i will be strong)".
- "Sannan ba zaka sake fada da Uncle‘ lb ba. Ina
s0 ka fita daga rayuwar Deeda da Ibrahim, ka
barsu‘ tare 'su rayu (as a happy family)". Zuciyar
sa ‘ya- ji tana bugawa,~
hankalin sa ya tashi, Ya ji numfashin sa
na shirin daukewa. Ya mike zai fita, ta
jawo shi; ' ~'Ina sauraron ka Sabeer".
Ya juya kai Yana- hawaye,
"(Please) my "little, bro, ka sa‘mu wata (marry;
her and be happy). Matsalar ka da'Deeda 'ya isa
haka,‘ (please am sorry) na san ‘maganganu na
sun‘ Bata' maka rai, ‘ba masu dadi bane, «amma
kuma gaskiya 'ne Sabeer".
, ’ Runtse ido yayi “yana jin Wani irin 'abu a
zuciyar sa; kirjinsa ya masa nauyi, ya daure ya
juyo ya kalle ta; Ganin halin'. da take Ciki ya-
karaya, yasa jikinsa ya yi ‘sanyi. Tana‘ cikin
tsananin .Ciwo, Ibrahim rike da ita, shi' kansa
kalaman ta sun girgiza shi. ‘ '
Hawaye ya zubowa Sabeer, ‘ya. matso'. kuSa'
da, .ita {yana sha‘far kanta, ya ce; .-anything for
Sister) yadda kike so haka Za a yi"." '
Da Kyar ta iya bude baki ta ce.
"Thank you) na gode,'daga yanzu
na ga ka fara cika alqawari,~ ka zama
(strong).Na san yadda kake ji a wannan' *.
lokaci, amma ka samu karfin zuciya. Bani da
sauran damuWa a yanzu, sai kuyi min fatan
kyakkyawan qarshe, nema min gafarar Daddy,
Momi da kowa, da- sauran 'yan' uwa". ‘ Ta kalli
Ibrahim dake rungume da~ ita yana hawaye, ta
ce..
. "(Please)' Ibrahim (marry her and make her
happy)"., Sabeer fita yayi da sauri yana kuka, ”
yayin da- Deeda ta tsuguna cikin labule ‘tana ta
kuka kamar za 'ta mutu don tsananin damuwa da
tashin hankali... . Ibrahim duk'dauriyar sa sai da
ya fashe da' kuka, ta katse_ shi.
'. "Kar kayi kuka; kai mijina- ne, ina murna zan
mutu ‘ina tareda mijina, zai sani cikin kabari, zan
mUtu mijina ya. yafe min, kuma ya .yarda ‘dani.
Ina fata' da
addu'ar Allah Ya yarda dani, ya yafe min
kurakurai na. Ibrahim, kar ka manta ka aure ta,
kakula da ita da danta, in Sabeer' ya samu lafiya
ka dawo masa 'da dansa Wannan Ciwo' nasa na
KwakWalwa ka taimake shi ya samu lafiya, in har
kaga ya‘ - .nutsu ya zama babban mutum, yayi
aure, “ya soma bambance tsakanin mai kyau da
mara kyau, ka dawo masa da dansa, ka kawo
masa ya ga gudan jinin sa. -- Ibrahim, na damka
amanar Deeda, abinda za-ta haifa da Sabeer a
hannun ka, kar ka barshi ya haukace (dOnt let
him live in vain) .kayi Kokarin sa shi yayi” rayuwa
mai ma'ana kamar yadda kake yi kullum, Na
yarda da kai (you can do it)". ; ~ Rungume ta
yayi sosai yana kuka, . yace "Na ji Farida, insha
Allah zanyi, iya ’ Kokarina". ‘ Murmushi tayi ta
lumshe ido'
hawayena zuba, taCe." .Wani ,irin sukuni nakeji
yana ratsa ni da nake kwance a 'jikinka; duk da
Ciwon da nake' ji kWanciya a jikin‘ ka mijina
Ibrahim‘ ya kawo min . sauqi da sukuni, na
gode". ‘ Kuka yake, ya rasa abinda zai ce, ' sai
addu'a yake ta tofa mata. ‘ ‘ A hankali Deeda taja
labulen ta fito, ta tsaya tana kallon su na 'yan
mintuna, sannan ta fita da sauri ‘ tana . kuka, ta
yi saurin; jan- hijabinta .ta rufe fuskar ta don kar
Sabeer ya ganta. Hango shi_ tayi' a wani karamin
office ta window, ya rufe kansa yana ta wani irin
kuka mai taBa zUciyar duk . mai sauraron sa.
Nan ta tsaya tana taya shi kukan, zuciyar ta cike
‘_da tsantsar son-da tausayin sa; ta .ji‘ .kamar
"taje ta rungume. shi ta lallashe shi'. Saidai ba"
halin'yin hakan, tana ji tana gani ta tafi ta
ta bar masoyinta mijinta cikin baqin kunci DA
tashin hankali
Hmmmm asha karatu lfy crew
birnin. gayu qarshe
chapter last 29
~ BAYAN SHEKARU BIYAR
_ Kwance yake a dunkule guri guda a - tsakiyar
dakin ta KaSa, duk kuwa_ 'da tafkeken ga‘don
‘da‘ .ke tsakiyar dakin; ‘A‘ _ ' hankali ya ji tana,
shafar kanSa,‘ a‘ hankali, ‘ ya . bude' "ido yana“
kallon kyakkyawar fuskar ta, tana masa
murmushin da 'yasa ya Kara jin sonta na tsuma
shi. Ya yi_ saurin yin filo da cinyarta ,tare da
jawo hannunta ya hada da ’nasa,-‘ya‘ runtse ido
yana jin sonta-na bin jinin-jikinsa. Marya Kasa
kasa ya 'ce, ' - "Deeda," 'kinga yadda na dawo
k0? Na zama‘ yadda. ’ke da Sister ke so in ‘zama
Ina daya' ‘ daga (Best Businesss tycon)
na’duniya’ gaba‘ daya, ina rike da babban
(Business'empire) ina
kula da Daddy; Momi da sauran jama'ar BIRNIN
GAYU 'gaba daya.» Haka asibiti duk girman sa-
ina kula dashi' yadda ya kamata, haka‘ ,Kauyen -
‘ku‘ ma ina zu'Wa lokaci-lokaci ina ganin me ke
faruwa Deeda, kinga yanzu na yi sauki,da karfin
zuciya da' Karfin kwaKwalwar‘ ganin abu
komaikyan sa da munin sa. ‘Ba ‘na wasa da
addni .na (I'am strong enough) da zan iya
fuskantar komai, Haka 'nan ina yawan ‘yiwa
Sister, Mamana .da Inna
sadakatul. jariya, kamar gina masallatai,maka
rantun addini, kyautatawa marayu da sunansu.
Allah yakai ladan kabarin su. Ina yawan yi musu
addu'a, duk da aiki da ya‘ min yawa ban taBa
manta ,yi musu addu'a ba
Deeda, duk abinda ku ke so in'zama
' nayi keda Sister’nayi, sai dai abu guda na kasa,
son ‘wata, mace a duniya. Duk kyan fuskar mace
baya‘burge ni, duk yadda
mace ta» kai ta kawo bana' sha'awar ta balle in
iya sonta . Deeda, ke kadai nake (so: da . sha a
Wa a’ rayuwa' ta, (Please be with me
Ya rungume. ta Sosai yana shakar kamshinjikinta
' Ta: tureshi "Sabeer, kayi haquri, duk da haka ba
zamu taBa rayuwa tare ba,“ na: riga da na mika
rayuwa' ta,; ‘zuciyata' .da gangar jikina ga
Ibrahim": .
Nan ta mike ta janye shi a jikinta ta ficé ya dinga
kwala mata kira da kiran- sunanta. ‘
Deeda,’Deeda!’ (PleaSe) kar ki tafl ki barni, Deeda
(I need y0u in my life). Deeda! Deeda!!.
- "YallaBai!
‘ ’Ya ji* muryar 'Umar wanda yake (P.A') dinsa
mai kula ; da dukkan
al'amuran’sa na cikin gida da office. Firgigit!‘Ya
yi ya tashi' ya zauna, . tare. da 'sa hannayen ‘sa
duka biyu ya dafe goshin sa, "zuciyar Sa na
bugaWa, zufa ya wanke‘ shi duk ‘ da irin Rarfin
A.C dake ' dakin. ' — Shekarun :su biyar - da
rabuwa, ~ amma ba daren Allah da zaiyi ya yi
bacci ba tare da yayi mafarkin taba. Sabeer ya yi
nasarar yin abubuwa da yawa -a rayuwa tun
bayan rasuwar yayar Sa- Farida da rabuwar sa
da‘. Deeda, amma soyayyar Deeda shi ne abinda
ya. . - kaSa cirewa a ransa,-a kullum da ita yake
. kwana yana tashi; Duk da abinda. yake yi a
rayuwar sa Deeda na zuciyar‘ sa. ' Umar ya kalle
shi, yace; ' "Y'allaBai, lokaCin (meéting) ya yi
(Clients) suna‘ jiran ka. Kowa ya gama ‘hallara a
(meeting hall)", Ya kalle shi. ya 'yi murmushi, ya
ce
"Na gode, ka je ka kula da'su kafin inzo, yanzu
Zan shirya in fito".
Ya amsa da,' "To". Ya fice.
Yayind a sabeer‘ ya takure. guri guda na. tsaWon
mintuna, hawayen son Deeda da tausayin kansa
ya dinga zubo masa. Yana da jama'a ~da .yawa,
amma yana cikin rayuwar kewa,‘ saboda mutanin
‘da yake tsananin so~ da bukata a rayuwar sa,
Wanda ya tashi ya saba .da su ba sa tare da
shi,- . Farida, Ibrahim da Deeda sun :maSa nisa, ,
nisan da ba .'zai taBa sake 'ganin su a rayuar sa
ba: ._ . '
Runtse ido ya 'yi yana addu'a don samun saukin
halin da yake ciki, sannan ya mike ya nufi toilet
ya yi Wanka, ya fito-ya - kintsa’ ya nufi (dinning
area) ya ci abinci' sama-sama, ya flta ya ‘ nufi
Bangaren mahaifln sa, ya same shi ,a falon sa
yana karatun jarida. Ya yi .masa sallama, ya '
'amsa yana murmushi. Ya dan rusuna ya gaishe
shi, sannan ya dauko (first aid box) ' dinsa na
magani ya bashi tare da juice, ya, sha. ' farin-ciki,
ya ce. - . ‘ "Na‘gode da irin kulawar- da‘ka- ke‘
bani,.duk abinda ‘nake so; kana_ min .,a rayuwa,
Allah Ya maka Albarka, Ya baka
Yara masu maka biyayya'.' Daddy".
'(Please) addu'ar’ ka nake SO amma'~ ban da
godiya,‘kai mahaifina ne,.ya zame. min dole in
maka biyayya tare Ida faranta
' maka". ,, " Ya Kara“ da cewa; "Daddy, ni zan
wucé office 'To Sabeér, Allah bada sa'a. .ameen"
Ya fice, mahaifin nasa ya bishi ‘da
kallo yana tausaya masa. Ya manta yaushe'
‘rabon' da‘ 'ya ga. murmushin ‘ jin dadi 'kO' farin
ciki a fuskar dansa, sai dai'na yéke‘ k0 na dole.
Kallo daya zaka masa ka‘ san yana rayuwar
kewa, haka nan idon sa da zuciyar .sa na neman
abokan rayuwa kamar mata da ‘ya'yansa. - '
Allah Ya dawo maka da farin cikin ka Sabeer,r in
ganka cikin iyalin ka, kana Walwala'kafin in
mutu". ' ‘ Sabeer bai fita ba' sai- da ya wuce
Bangaren Momi ya je ya g'aishe ta, kafin ya
wuce, itama tana sa masa albarka. A haka
rayuwar Sabeer take taflya a yanzu
saukake, duk kuwa irin dumbin dukiyar da
suke da shi- rayuwar sa mai sauqice
' . ' Kowa na son sa, koWa na yabon sa, --
saboda taimakon talakaWa da ’ addini da yake.
yi, da tausayawa marasa karfl, da yawan‘
daukan” matasa aiki tare da ’yiwa jama’a‘rsa
adalci da biya muSu bukatun su.
'* *
Zaune' take gaban tan-gamemen t.v' tana kallon
sa, idanunta jawur, ana hira da
' shi akan (business daga Kasa an sa ’
Sabeer Sulaiman BIRNIN GAYU (The '- richest
young 'busineas tycon). Ana‘ hira da' shi a 'wani
,Meeting) da ya;zo yi a London;
Ba ta saurari_ me suke cewaba; ita dai fuskarsa
take jin kallo‘ ~da .farin Cikin “ganin yadda ya
dawo.- Ya samu, nasara da yawa a‘ra'yUWar sa
son'sa ' ’bai taba Canjawa a zuciyarta ba ko na
daKiKa daya, sai dai'abin’da ya Karu.‘
Hawaye taga-sun soma tsere a idon ta, , wani ‘
'sabon son sa ya dinga taso mata.
Rabon ta da shi ido da ido tun ran data
' barshi a asibiti a Nigeria, tun .daga ranar sai:
dai ta' ganshi a t.v, jérida k0 (magazine); "Mama!
Mama' Ki ~b0ye ni";
,‘ Sabeer ne ya taho da- gudu Tabawa na binsa,
.dama sun 'saba kullum in za'a masa wanka sai
sun yi wasan Boye-Boyen da guje-guje kafin ta
kama shi ta masa,
Fadawa jikin Deeda ya yi,‘ ya ce
"Mama, kinga “Tabawa ina‘ (game) dina ta zo.‘
wai'sai, ta min wanka,.ki 'ce ta kyale ; -ni"..~
Deeda ‘ ta karkata kai,'. ta yi, murmushi,’ ta'
kwaikwayi muryar'sa, tace;
"Ya 'za'a .yi‘ ince ‘TabaWa ta" 'bari‘ bayan nima
ina‘ tsoron ta- kar ta» min bulala?‘ Ba ka ga ,tai
girmi ‘Mama’ ba? TabaWa' kamar Mama’ take‘fa
wurina, dole-in ji ’ maganarta,’ inaqi za ta min
bulala Ko kana so. a yiwa mamanka bulala?"
Yagirgi'z'a' kai, ’ya kalli Tabawa. ,
"Karki yiwa. Mama_'~'na.. fada k0. bulala, bana
'sOn 'ana- yiwa Mama na fada".
Tabawa tayi_ dariya, tace
"Ai dama 'kai‘ Kazamin miji :ne 'da haka zamu yi
auren'ba ka .Wanka? Lalilai kuwa zan‘naka' Saki.
:in mutum na 'son shan" ice cream dafm
Chocolate da zuwa (longdrive) ya zama dole
yayin wanka da (assignment) dinsa,koga a"tafi a
barshi".'
Muryar ibrahim suka jiyo daga. Kofa, " Sabeer ya
nufi gunsa da gudu'yana. ‘ "Daddy; oyo-yo" .‘
Ibrahim ya daga ‘sh'i sama, .- "Sabee. ' _ Ya
sumbaCe shi yana ihu.» _ - .. -"'"'Yeée! (Thank
you Daddy-,l lové you ) . ‘ Ibrahim ya_ daga
.shi'yana juyawa' tare da(kissing) dinsa, ya ce. (I
love you. too) Maza kaje kayi wanka‘kazo mu tafi
' , 'Deeda ta miqe tana‘kallon su, ta ce .Dama 'ai
kai- ka~ Bata shi~ da ‘shan Sanyi da zaki". ' . ' "
Ya yi murmushi, ya Ce'In ban Bata. shi. ba “wa
zan. Bata? Sabeer (is 'my only 'son)". ’ ' Sabeer
ya'yi dariya yana ihu irin na " yara,‘ ya sauka
yabi’ Tabawa ta donta masa wanka Su tafi ta'na
zolayar sa' shi kuma yana tsokanar ta. Deeda da
Ibrahim suka bi
su da kallo suna munnushi, sannan ta mai da
kallonta kan Ibrahim, 'ta ce; - ‘ "Na gode Ibrahim
da duk wani abin da ka min a rayuwa ‘da ni' da
dana, ka rike Sabeer kamar danka...". ‘ . ' "Dana
ne Deeda, ya isa. Duk wani so da zan ‘nunawa
Sabeer ina._ ga yayi kadan, ’ sai. 'dai: Deeda ina
ga lokaci yayi da zanyiwa sabeer “adalci, in
mayar masa da" farin cikin'sa da .na tafi da' shi.“
Deeda, yanzu komai ya daidaita, Sabeer ya
zama‘babban mutum, wanda ya iya rike kansa da
zuciyar sa, da dubban jama‘a dake Karkashin sa.
Abin‘da' Sabeer ya yi a shekaru biyar din nan k0
ni ban yi su ba, ya Samu nasara. ' ta fanni
daban-daban, haka nan duk wani magani da na'
aika ta'hanyar likitan sa ya tabbatarr min da
yana shan su, Wanda 'hakan yana‘nufin daga ke
har Sabeer kun samu laflya, ba ku da wani
sauran matsala. Deeda, a kullum 'ina ganin wani
Boyayyen Bacin rai da bakin ciki a tare da
ke, duk da kina qokarin kiyi wasa kiyi dariya
albarkacin ni da Sabeer karami da Tabawa, amma
na san a kasan zuCiyar ki kina buRatar Sabeer,
kinason ganin- sa, kina son kaSancewa tare_ da
shi,’ kina
(missing) dinsa"; .. _
Ya kau da kai, "Deeda, ba zan zama mai son' kai
ba._ Ki shirya, na gama mana komai, gobé in
Allah Ya kaimu za mu ‘ koma Nigeria". '
."Ibrahim‘ (please) komai ya daidaita, bana Son
mu kOma BIRNlN GAYU mu 'ta da Wani tashin
hankali'» k0 rashin zaman ‘ lafiya. (I'am happy
here). haka ' Sabeer yana farin ciki a rayuwar sa".
"Ba wani mai farin 'ciki a cikin ku ‘ Deeda, farin
cikin-ki ba zai 'cika ba har Sai» kun kasance tare
da juna. Ya isa haka, na raba ki:da mésoyin ‘ ki,‘
na raba' Sabeer Karami da ‘zuriyar sa da
mahaifin sa, na raba Tabawa da kasar ta da 'yan
uwanta.,...".
"(Please) Ibrahim".
Deeda ta fad‘a tana- kallon ‘sa
"Kai kace haka, ba 'ka raba mu da kowa ba; Daga
ni har Tabawa 'bamu da Wanda ya wece jUna.
naSan :munada .iyaye 'da 'yanuwa, amma ‘ba su‘
damu da mu ba. ‘Muna fari'n (as a: family) nida‘
kai da Tabawa- da S'abeer.’ Ibrahim,‘ ka '- daure
ka aure ni".
Ya kalleta, "Deeda, yau‘ ma‘ amsa ta a'a
ce,‘.bazan aure ki ba. Ba bazan aure ki' ‘zuciyar
na shauki da begen wani, . ba’,
"'yadda kike _so kike tunani ba, ya‘ Zama ~ mu
fuskanci gaskiya, ’AlkaWarin da muka‘ .yi. shibe
in bar-bamu 'sami maganin 'matsalar. ku ‘ba, to
Alhamdu lilIahe kin rabu~ da. wannan' "ciwo;
“ haka‘ .Sabeer- ya sha Wannan magungunan
wanda ina. da tabbacin zai yi-aiki a jikinsa,‘ ba
wani. sauran (Allergy) a tsakanin ku wanda'zai
‘Bata za-man ku k0 rayuwar .auren ku.
(Please) Deeda ki yarda dani ya isa haka. Ki bari
in hada Sabeer Karami da zuriyar sa, da babansa
_ Ta girgin- kai', ‘Naji- ibrahim, zanyi yadda ka
ce, gode na Ta yi murmushi. Tabawa dake tsaye
daga gefe tana jin su, ta yi murmushi, Deeda ta
fada'jikinta , suna hawaye, yayin'da Ibrahim ya.
bita da kallo, hawaye ya gangaro masa, yace.
"Har cikin' zuciya' ta naji- dadi, na kuma Sukuni
ganin‘ farin ciki a fuskar. ki. Yau 'murmushin
‘gaskiya .na gani a fuskar ki ba (fake) .ba Deeda,
ba mai shiga ‘ ‘ tsakanin ku da Sabeer
sai._mutuwa"
Sabeer Karamine ya fito da gudu ya ‘ ce
'Daddy, na shirya, mu tafi
‘Nan ya‘daga shi sama yana ‘dariya, ‘ ya sa shi
a kafada suka tafi suna WaSa“
Deeda ta fada jikin . Tabawa tana.
murna. ‘ - .
"Tabawa, zan koma 'gidan Sabeer dina, zan nuna
masa‘ dansa‘da na 'haifa masa me kama da shi.
Tabawa zan sa shi farin ciki sosai, ba zan bari ya
Kara Bacin rai ba. Tabawa ba zan iya bayyana
miki farin cikin da nake ba, yau ba zan iya bacci
ba. Alhamdu lillah Ala kulli halin".
Tabawa tai dariya, "Allah Ya tabbatar da wannan
faein Cikin da Alkhairin a rayuwarku",
* *
Yammaci ne mai: kunshe da iska da - ni'ima,
Wanda hakan ya. jefa nishadi a zuciyar mutane
‘da dama, kowa ' harkar gabansa“ yake, yayin da
motoci ke kai'wa‘ da‘ komowa; A ; dai dai
wannan lokacin Ibrahim da 'Deeda tare da'
Tabawa' da Sabeer; motar da suka" yi' haya
daga_ (airpbrt) ‘zuwar BIRNIN GAYU ta- Baci.
fitowa suka yi', suna jira saboda gajiya» da'
zama da suka yi' a ciki, Can idon' Sabeer
karami ya hangi masa wani mai (machine) ya
bige, wani dattijo dake WuceWa a gefen hanya.
Da gudu ya nufi inda yake, da sauri jama'a
suka'taru, mai (machine) kuWa ya gudu. Ibrahim
ne ya bishi yana kira, amma kafin Mde ya'Bace
cikin jama'a. ‘
.- .Wa'ni mai mota ne ya 'téimaka ya 'tsaya'aka
dauke‘shi, nan Ibrahim ya .hango ‘Sabeer na
shiga motar yana rungume da kan mutumin-
wanda jama'a ma sun dauka tare Suke. ‘
. Da. gudu Ibrahim ya biyo su, amma tuni har"
motar ta tashi. ’A rude suka nemi Wata motar
suka,‘ bi'bayan motar.
Deeda ta fashe da kuka, ta ce. ,
,"Sabeer da rigima‘ da .fitina, daga sauka Nigeria
har ya soma daga “min hankali, yaro Karami da
fitina da rigimar' ‘tsiya". ‘ ‘ , '‘ Ibrahim yace,
"Karki damu, gasu nan muna kallonsu,’ ba za su
Bace mana ba. Kin, manta Sabeer jinin-.'Sabeer
’ne?
jinin birnin gayu na yawo a jikinsa in bai yi rigima
ba me‘ zai-yi?"
Murmushi‘ tayi’ tana sharé hawaye,‘ ta tuno
ranar haduwar su na farko ‘_da Sabeer a rayuwar
ta. Ta :kwautar da’kai;_tana tuno" .Wasu
al'amura 'da ’suka‘ gabata tsakanin su masu
taBa zuciya, hawaye kawai ta ji yana zubo mata.

A wancan motar Sabeer Karami ya
kalli mai tuqqa motar, yace
"Ka kaimu ' HAJIYA RABI HOSPITAL". '
Mutumin ya kalle shi, yace
"Asibitin kudine fa da tsada?"
Yace "Na ‘sani, ka kaimu tunda na ce.. Ba ka san
asibitin kakana . bane? Babana babban likita ne a
asibitin";
; ‘ Lokacin dattijOn dake rike da kansa ya dago
fuskar sa' ya kalle shi cike da mamaki, kaunar
yaron da son sa'ya ji ’sun shige shi, ya ce
'Yaro, asibitin kakan ka...?"
Ya sa masa hannu a baki. . .
"Shhh Kayi shiru,‘ baka da- laflya', kanka‘ na jini.
Asibitin .kakana ne amm kar ka fadawa, kowa fa,
don mamana tacw (is not safe) in na fadawa
wani zai iya sace ni- yace Sa an biya kudi mai
y'awa kafin a sake ni,. Yanzu abinda ke faruwa
kenan. a Kasar nan, amma kai naga alamar zaka
yi kirki, ba 'za ka sace ni bak0 ka-' . bazanaka
Bari a sacenibako kuma k0 an sace‘ ni ma na iya
fada irin na Chinese", Daltijon ya yi dariya yana
kallon sa, "Waye'kakan ka?" .' Ya sa bakin sa a
,kunnensa‘: "Ka'. san Dr. Sulaiman BIRNIN
GAYU?" ~ ‘ ' Dattijon ya zaro‘ido, ya ce.
"Dr; Sulaiman?"
Sabeer ya girgiza kai. .
"Eh shi, kira sunan sa (with respect) ka ce Alhaji
Dr.‘ "Sulaiman, 'ka san babban
mutum ne. Yau sauka ta kenan daga Canada, ni
da mamana, da baba na,‘ da kaka ta 'yar
tsohuwa Tabawa"; '
Dattijon ya kwashe da‘: dariya ya tSaya yana
kallon sa, ~lokaCin hawaye ya ciko idanun sa,
yace
'Waye baban ka?",
Sabeer ya girgiza kai.
‘ ' '"Kayi shiru ‘sai -mun. isa,- in ka ji sauki‘ zan
fada ‘maka; Babana ya ce ba'a son mara lafiya
ya dinga yawan magana'.’-. ..
Lumshe ido yayi ya rungume~ yaron' yana jin
Kaunar, sa,‘ yana ji a jikinsa da zuciyar saa cewa,
wannan jinin sa ne. Dr. Sulaiman kenan. ‘
Suna isa'kuwa'ma'aikatan suka gane shi,‘nan da
anan aka yi (emergency) da shi, aka yiwa Sabeer
Waya wanda aka ~yi daceyana cikin asibitin a
(Ward) din yara, Cikin hanzari ya taso yazo
hankaliln sa a
tashe a emergency. . _. Dr. Sulaiman hannun sa
rike da na
Sabeer har aka-'shiga- da shi, sannan ya Sake
shi ya tsaya a kofar wurin yana'jiran sa, yana_ ta
kaiwa da kaWowa kamar Wani babban mutum. .
Sabeer kenan iyayen manyance, duk wani abinda
ya ga babansa Ibrahim na‘ yi a gida ko a asibiti
da suke Canada‘ya iya shi. ‘
Sabeer ne ya iso a rude, lokacin .da aka fito. da
shi, tare suka shiga da Sabeer "Karami, yana
fadin. ' '
’ "yajinkin baba" ‘ Yayih da Sabeer’babba ke
tamba’yar. "Daddy, me ya faru? Ya aka yi?" . ‘
Daddy ya kallesu su duka biyu, ya yi
murmushi, wani irin farin ciki da. jin dadi ya
lulluBe shi, bai san yaushe ya rungume su duka
ba', duk da bai da tabbacin Sabeer Karami jininsa
ne, amma 'yaji Kaunar yaron a ransa, musamman
da yaga irin kamannin da yayi da Sabcer dinsa,
idanu, hanci, fuskar su. iri daya, haka (attitude)
halayyarsu. ‘
Daddy yace "Kar ka damu, ba wani ciwo naji ba
Na filo yawon shan iska ne da kafa da yamma,
nan na ‘had'u da» tsautsayi, «amma 'ba wani‘
abin tashin hankali, na samu (cuté friend.)
wanda‘ ’ya kula 'dani, sabOp abokina._ Meye;
sunan ka ne?
Yana shirin ba- shi: amsa ya hango babansa da
mamansa, da sauri ya mike ya ‘ buya a. bayan,
Sabeer ,‘yana zare ’ido, a
tsoracé yace. ' . "Uncle (please) ka boye ni, ga
mama' da Daddy na Za su min bulala". ' ‘ ‘
Sabeer tsayawa yayi yana kallon sa, ‘ yanata
faman rike masa Kafafu. Ya yi masa .murmushiya
.tsuguna‘ a gabansa, yace ' ' "In kana tsoron
mamanka da Daddyn ka me yasa ka-.;musu laifi'
Sabeer ya. _ kalle shi kamar; zai yi‘ ‘
kuka. ‘ "yace Uncle, ka .boye ni *yanzu,
daga baya ,Zan ,maka bayanin me yasa nayi
musu ‘ ~ .‘ -laifi Dr. Sulaiman‘ ya‘ tsaya yana
kallon su,’ ya ji 'bai da sauran damuWa a
ray'uwar sa. ' ShigoWarsu Ibrahim ‘yaja
(hankalin su, .hakan ~yasa: 'ya, ' mike} da‘
sauriyana“ kallon-Su“ "Ibrahim? Deeda‘?"
-..Sabeer dake tsugune- yana surutu da' Sabeer
Karami ya ji‘ zuciya'r'sa ta tsinke, ya mike da
sauri don jin‘mahaifinsa' ya kira sunan Deeda.-
Ya dago da sauri suka ,yi 'ido biyuda ita.
Hankalin sa ya ji ya tashi, ya sa mata ido yana
mata. kallon soda qauna.,
__ Itama'kallon sa-.take tana ji tamkar ta je ta
rungume shi,’ ta fada masa irin kewar sa da,tayi..
‘ '
Dukkan, su. tsaye suke sun kaSa cewa komai. '
- Sabrer Karami ne ya fito' yazo gaban Ibrahim
ya kama‘ kunne. ,
"Daddy'(am sorry),. nayi laifi, na tafi ba
ku sani Na taimakawa marar Iafiya ne, kaine. ka
‘ ce mu dinga' taimakaWa marasa lafiya duk inda
muka gansu'
Ya nufi gun' Dceda da gudu, "Mama, ki’ cewa
Daddy kar ya min fada, kar ya yi fushi dani".
Sabeer yaji ' bUgun zuciyar, sa ya tsananta,
hankalin sa"yai mummunan-tashi, kishi 'da
tsananin' sonDeeda ya addabeshi shi. Shi kenan
Deeda ta'manta da shi, hair ta' iya » ’ rayuwa da
‘wani namiji amman shi ya kasa son wata mace
balle rayuwa da ‘ita. ' .Nan ya daure 'ya mikawa
Ibrahim hannu suka gaisa ya ce. '
‘ "Ina taya ka ~murna da kai da Deeda, Allah‘Ya
raya zun'yar ku, ya Albarkace ta. Kuna - da
-'(lovely and cute ___son)‘.~ ‘(COngrat)". ‘
Nan ya ‘sa. kai ya fita, ‘ya fisgi mota sai BIRNIN
GAYU, Wanda Allah he kadai ya kaishi laflya.
Ya'nufl Bangaren Su, inda sukai rayuwa .da
Deada kamar-yadda ya
saba, ya kwanta ya dunkule guri'guda yana wani
irin kuka' mai taBa zuciya.
Dr. Sulaiman tare da su Ibrahim suka nifi BIRNIN
GAYU a nan Ibrahim ya masa bayanin komai.- .. :
"Daddy, Deeda ba mata ta bace, haka Sabeer ba
dana bane. Lokacin 'rasuwa': Farida',‘~da kuma
rabuwar Sabecr da Deeda tana dauke da cikin
Sabeer'karami, lokacin 'damuka zo tafiya muka
tafi tare, da ,Tabawa; Na so KWarai muyi aure da
Deeda, amma na kasa, saboda zuciyar ta na ga
Sabeer, don hakana sa Tabawa ta dinga kula da
ita har ta haihu, don ba gida daya muka zauna .
ba. ma, sai dai duk guri daya muke ina zuwa
duba su kullum.‘
Na. dage da bincike sai da na‘nemo maganin
matsalar" su, nan na bawa .Deeda ta soma shan
nata,.haka na turowa likitan Sabeer nasa. Abinda
yasa muka dau
tsawon lokaCi ba mu dawO ba shine, dama
sai sun sha maganin na tsawon ~ shekara
‘ uku Yanzu Alhamdu "lillah, komai‘ :ya daidaita‘,
don «haka muka dawo- don” hada Sabee'r
Karami 'da mahaifinsa,: sannan. in hada ku-‘da
jikan ku,‘ jinininku ,Sabeer. In kuma dawowa da
Sabeer matar Sa. (Please) “Daddy, ka daure ka
'daura
auren Deeda da Sabeer a nan, ka . tara
jama'ar..BIRNIN GAYU_ma sun isa,; ba' sai an
’jira - na Waje' .ba.
' "Daddy,"Sabéer Deeda sunyi‘ jira, kuma
Sunyi hakuri da juna,‘ lokaci yayi da za su hadu.
su rayu tare ‘da_ dansu Sabeer", ‘
‘ Dr. Sulaiman ya share haWayen da ya
.zubo ‘maSa, ya ce
"Tabbas Ibrahim kayi namijin KoKari,’ ka rike
alkawari da amana, Allah ~Ya saka maka‘ da;
alkhairi.-‘Duk yadda 'kace haka za a‘yi". -
' Ya daga kai ya kalli Sabeer karami, yace Ga
kakan ka .Dr.‘-Sulaiman, ba za ka
gaishe ni ba?"
Sabeer ya sunkuyar da kai yana dariya, yace
"Dama ka sanni ne’ ba ka fad'a min. ba?
Daddy ya ce, "Ya zanyi in fada maka' bayan ka
rufe bakina".
Nan suka kwashe da dariya duka.- .
Dr. Sulaiman ya kira jama'ar da suka zo sallah
masallacin‘ ‘gidansa, suka taru suka shaida
daurin auren Sabeer da Deeda.
* * *
A hankali ta turo kofar- dakin ta hango. shi
kWanCe a tsakiyar' carpet, ya dunkule. Ta yi
murmushi, hawaye ya zubo
mata, ta girgzia kai tace. " -"Sabeer ba zai taBa,
canjawa ba, duk girma da tsadar gadon' sa a
Kasa Yake kwanciya, ban san wane jin, dadi
hakan yake bashi ba";
Ta matso dab da shi tana shafar sa, ta
kira Sunan' sa murya Kasa-Kasa.
"Sabeer"
'Ya. dago kai da‘ sauri ’suka yi .ido biyu, ya yi
saurin fadawa jikinta ya fungume tare da rufe ido.
- .
"Ina. ki ka shiga Deeda? Tun dazu nake jiran ki".
. Nan, kuma ya 'yi "saurin ’janyewa saboda ya
san mafarki yake, wanda yana tsoron tashi.
. ' Canjawuri ya yi, amma tayake gani ' har
,yanzu; hakan yasa ta mike ta kunna wutar dakin,
*haske ya bayyana, ya :ganta tsaye a gabansa
tana kallon sa. Ahankali, ya dinga ja da baya. ‘ "
Ta ware _hannayen ta, "(Please) Sabeer, kar ka
gujeni, nice Deedan ka, ba abinda zaifaru".
Kallon ta yake yana, .tahowa a hankali hawaye na
zuba, ‘ya iSo gare 'ta ya mata kyakkyawar
runguma, ya kasa magana, sai numfashi da yake
saukewa
zuciyar sa na bugawa da karfl.
Wani irin sukuni da jin dadi taji na Shigar ta,
hawaye na zuba ta ce
"Sabeer dina a jikina, wanda na jima ina mafarki
da a ‘ kowane daré, a ‘ kowacce rana sai‘ na
runtse ido ina.jinka a ' jikina da ,zuciya ta; ina
addu'ar ran da Allah zai dawo .dani Wurin mijina,
masoyina, Sabeer dina". . ' Ya dago kai ya kalle
ta ido jawur, ya ce. ''Deeda, kin auri Ibrahim har
da‘yaro, in' ya ganki anan..
Ta girgiza kai; ta ce.
‘ "A'a Sabeer, bani da mijin da ya wuce: Sabeer,
haka bani inya 'ganni a jikin . mijina ba shi da'
right din ‘da zai min fada, saboda a jikin mijina
nake, uban dana, Sabeer
Ya kalle ta a rude, Deeda ta girgiza masa kai. -
Kwarai sabeer, yaron da ka gani
Sabeer karani danka ne, rabuwar mu na tafi da-
shi a .cikina. Na Boye maka hakan don rabuwar
mu Ya maka sauki. Sabeer, duk yadda nayi naso
nasa Ibrahim, a zuCiyata Amman na kasa,
Saboda bana taBa iya hada» ka 'da wani namiji‘
a; zuciyata da
‘ ‘rayuwar ta. Jikina ruhina duk na Sabeer ne, duk
da munyi' nesa ‘da. juni, amma ban taBa nesanta
ka da. zuciya ta", ba
Ta kalle shi, ta'kakwantar 'da kai tana maSa'
Wani irin murmushi mai kama zuciya. Cikin
mUrya Kasa-kasa tace"Sabeer,~ baban ‘ ‘Sabeer.
Ka' san Sabeer kamar ku ,daya, komai nasa irin
naka ne, , duk Wani- abu da yayi- sai na ganshi
kamar ka (cute handsome, sturben just like you)".
.
‘ Dariya ya saka da karfin sa, jin dadi da farin cik
ya ziyarci zuciyar sa, ya dinga jin wani sanyin a
zuciyarsa
Ya sake rungumeta ya rufe ido yana sauke
numfaShi, yace.
"Deeda? kici' gaba'da magana, karki yi shiru' (it
feels good) kiyi ta magana ina jin muryar ki, ba ki
.san irin' farin C'iki 'da sukunin da ke ratsa ni-
ba", jin irin sonda kike min ya narka ZuCiyata, ya
.sanya‘ ni tsananin farin. ciki, "(I felt alone ‘and. .
scared Without” you). Na .gode Deeda (thank you
so much)". ‘ ,
Sun dauki tsawon awa guda” Sabeer na kwance a
jikin‘ta‘, .ya lumshe ido yana shakar' 'Kamshin
ta, « yana jin ~sonta mai tsanani yana ratsa shi,
k0 Yaya ta 'motsa‘sai‘. ; ya jawo ta jikinsa. .
"(Please) Deeda, kar ki matsa- k0 ina,'barni ajikin
‘ _ . '
Murmus'hi kaWai tayi ta Kara jawo shi jikinta
ta'na shafar sa..
®®®®®®® -
.: Tunda gari ya ,waye- take hidima da
yara, tana musu - shirin tafiya 'makaranta,
Sabeer da qannen sa 'yan biyu ‘da ta sake
' 'haifaL ‘Farida' da Aisha', mai Sunan Inna. _ ‘
Yayin da Sabeer ya harde hannu' a-kirji; .ya dora
kafa daya‘ kan daya bisa‘ table-din dake tsakiyar
falon, yana-kallon ta duk" inda tayi,_ yana
murmushi', yana jin .wani irin' nishadi da farin
ciki in Deeda na guri‘ . ba ya ganin kowa _sai
_ita, har 'ta gama shirya'yaran, suka zo‘ suka
rungume shi,,ya ‘ musu kiss Suna fadin
‘ "Daddy, mun tafi, ma‘assalam". Suna daga
masa hannu. . ‘ .
Shi " ma murmushi ya musu yana daga musu
hannu, sannan ya mai'da kallon sa kan Deeda ya
jawota" ‘jikins'a. Tayi» dariya taCe-
."Baban Sabeer, an ‘girma amma har yanzu ba ka
canja ba Na, gama ‘da yara’ saura Daddyh su.
Tashi muje' ai' shirin ‘ office, ‘_ na. shirya maka
‘ (bath room)? sauran wanka'_'.; - . ~ ' Kallon‘ ta
kawai yake yana murmushi, ta langaBe kai.
.(p|ease) mana Sabeer".
Ta fada cikin muryar shagwaBa.
"Ka fara kallon naka k0?" ;
Shima ya' kwaikwayi yadda tayi_ tare da cewa
"Please Deeda, ki ci gaba da magana, ki barni in
yi ta ' kallon —ki ina. sauraron muryar ki. Kinsan
ba abinda nafi so da Kauna _ a rayuwar ta irin’ in
'zauna ina ta kallon 'ki, ina sauraron wannan
(sweet voice) din naki mai k0re dukkan wani
gajiya da kashe min jiki da.’ Zuciya".
Ya lumShe 'ido, "Hakan yana sa ni inji Wani irin
Kaunar ki na ratsan‘ ni, yana saukar min da
tsananin jin dadi
Nan ta ‘dada narkewa. a jikinSa tana" masa
abinda ya fiso, Wato shigewa‘cikin jikinsa tana
wasa da lallaushan gashin kirjinsa, tana mannuwa
da shi. ‘
Tuni ' ya ji numfashin sa yana - canjawa, shima
ya dinga shige mata..
Murya Kasa-Kasa tace, "Sabeer, me
yasa kake son Deeda da yawa haka ? Gaka nan
(hand some smart with a . great
personality) za ka-iya samun dukkan
kalar macen da kake_ so".
_ Ya; fadada' murmushinsa yana dada shakar
Kamshin gashin ta, «.yana lumshe . ido, ya ce. ‘ '
’ "Ni kaina ban san. me yasa nake wannan
jarrababben son ‘ba (may be) ‘ saboda ina da
ko‘mai.’(Beautiful home, big - family), dukiya mai
dumbin yawane. (I have everything) da inna rasa
zan sake samun ‘; sa yanzu—yanzu‘, "(but
something like you) " shi ne bani‘ da shi, Wanda
da na samu-kuma ‘ bana son rasa- shi, ko da
wasa. .. Saboda Deeda bana biyun ki a'
dunya,’ (for me, there is only you)"; .
' Hawaye ta ji yana gangaro mata, Sabeer ya‘
sota fiye da yadda ta-so ya sota. Ta kalleshi
"Na gode ,Sabeeer, (I promise to be - with you
and make yOu happy-until de end ov my last
breath and until de end of ever)
Insha Allah". -
Nan suka rungume' juna ‘cikin so da Kauna tare
da fadawa " wata duniya mai tattare da farin ciki
da duk wani jin, dadin rayuwa.
* *
Farun ciki, kwanciyar , hankali, daukaka tare -da ‘
Rahma ya sauka a BIRNIN GAYU, Sabeer da
Deeda tare ~da" yaran suna rayuwa cikin farin
ciki, so tare da qaunar juna; yayin 'da Ibrahim "
ya yi ‘ sallama da Birnin Gayu’ da Kano dama
nigerian gaba daya, ya koma Canada, ‘ yana kula
da (Business) dinsu' na Can, ya yiwa Sabeer ‘ da
Deeda tare da zuriyar su fatan Alkhairi. Ya'yin da
,su' kuma suke 'masa addu'a- da fatan samun
mace ta gari‘,wacce za ta‘ so shi tsakani da
Allah, ta kaWo’ farin ciki da kwanciyar hankali a
rayuwar -sa. ' ALHAMDU LILLAH
my regard to y'all my followers

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.