Romantic Hausa Novels

Amfanin Soyayya Part 1 Complete Hausa Novel

Reading file: Amfanin_Soyayya_Part_1_Complete_Hausa_Novel.txt

Chapter 1 of 4

Ji[9/19, 5:52 AM] .‪+234 806 165 0187‬: *AMFANIN SOYAYYA*
______________________________________

*NA*

_____________________________________

*BATUL ADAM JATTKO*
_____________________________________

*3*........

Shiru Nura Yayi yana tunanin idan fa yayi sake hamrah zata gane manufan sa tunkafin cikan burinsa
Kuma shi akaran kansa da yayi tunani haduwan Hamrah Da Sahal ba alkairi bane tunda dan zamani ne kuma wata kila ai son gaskiya zai mata bawai yayi amfani da ita ya Bari bane idan ko son gaskiya zai mata daidai yake da tonan asirin shi dan Sahal bazai taba k'ele shiba gaban sa ne ya fad'e da yatuna da shirmen Hamrah jiya mafa daga haduwa da MA aji tas ta gaya masa waye shi hamdalah yayi da bata tsayaba

"ya Nura ka gaya min Ka dena sona NE?
Kake cewa naje acinyeni."
Jawota yayi jikinsa
Hamratu ina sonki shikenan tunda bak'eso nima banaso."
Da sauri ta d'ago kai tace "da gaske.?
Dan batayi tsammanin zai hakura ba."
"Da gaske mana MA aji ya kirani muyin magana dashi zai nema min makaranta a Abuja na kai masa takadduna gidansa anjima amma yace muje tare bayan Sun tashi a aiki."
zamewa tayi jin kukan dan autansu Habibullah
Dan shekara 5 fita tayi,
A kan cinyan Innan taganshi yana kukan

Tace"kai Habib kukan me kakeyi.?
"Koko zansha."
"Zoka karba." tace
Ta tsowa yayi Itako Inna saida ya taso yayi inda Hamrah take tukun ta juya taga inda Hamrah take tabe baki tayi ta na mata yatsina irin na kurame idan suka tsani mutum
hannun Habib tari ke suka shiga
Nura yace kekuma me zaki shiko minda wannan kod'ed'en fuska duk majina."
Yayi maganan yana jefawa Habibullah wani mugun kallo
Hamra tace "Allah yaya tausayin sa naji yana zaune akan cinyanta yana ta kuka amma da yake ba kukan nasa take jiba bai dameta ba."

Yace"lalle Hamrah kina daukan al amarin kurma da wasa dashi dafa haukaci d"aya suke shifa idan zai samu yaci ba ruwan sa ko yayi kud'i ko karyayi bai san nema ba yayi dariya yace koda yake ai idan zai yi cini kaiya ma akwai matsala ki duba kiga yanda Baba Kabiru baya cini ki duk yan uwansa Sun fishi cini ki ita ma Innar taki ai duk matan gidan nan suna da Sana a amma ita ko tayi wazai siya kawai ana ta d'awaniya da sune kawai da barin su akayi suna fita bara kamar sauran na kasassu yan uwan su ."
B'ata fuska tayi tace
"amma ya Nura ai Babana yafi kowa iya k'ira acikin su dan de shi baya iya siyarwa ne su baba Habu su sara da araha su saida Wllh da suna saya yanda ya kamata da Sai yafi kowa kud'i amma yanzu sun maidashi ma haukacin dole....
Da sauri Nura ya Kalli Hamrah har tana da wayon haka dafa tare ake haduwa da ita a zagesu lalle dole ya iya takunsa,
Amma afili
yace" kina nufin ba amasa adalci hakan ma kenan ya ka sa mana ya saida."
Itako zuciyar ta daya bata san gatse yayi ba
tace "eh Wllh ai waslem yana da wayo sai yana saida masa."
Ajiyan zuciya Nura ya sauk'e
Yace"yanzu me zaki bashi da kika shigo mana dashi."

"Wai abincin zan d'an raga masa nasan yunwa yake ji."

"Bade abincina ba."
"Dan Allah ya Nur kayi hakuri na bashi ko arabo na."

gani yanda ta marairai ne yasa
yace" shikenan."

Ta zuba masa a plate yafita da shi."
Aiko Saiga Juwa tazo

"ya Hamrah nima ki zubamin.

Nura yace "dauki abincin nan ki kaimin Gida
tun kafin wadan nan masu nunan gwandan su cinye mayinwata."

Kallon Nuran tayi tasan bazai yarda ta zuba musu ba dan haka tayi da bara tace amma ya Nura zan iba Wllh yunwa nake ji.
Ta dauki wani kwano ta cika da abinci Taf
YA kalleta yace
"yanzu har kedin ce zaki ci duk wannan abincin."
"ya Nura naga kaima zakaci."
Yace "no no ina da kudi na naci shikafa."
Tace "nide zanci har dare dan idan muka Kai gidan umma bazan samu ba
Basu bita kan Juwairiya ba suka wuce
Bayan sun Kai gidan su Nura UMMA tana ta faman musu albarka ta zame ta fito ta dauki abincin da tabari a d'aki tabawa Juwa

tace "ungo kikai kuci ina Waslim.?
"yana zauren k'ira
"to ki kirashi kuci har Innan."
Tajuya ta fita a tsorace Dan tasan Nura zai iya biyo bayanta

Da yamma suka je gidan ma aji bayan ya gama gurzan Hamra sukayi magana na fashimta da Nura zai nema masa makaranta yakarbi takaddun Nura ya d'aga Kai yana karewa falon kallo yace "yallabai amma gidan ya hadu ba"
Ma aji yace "ai Sabone kwananan zan tare da matana aciki."
"amma yayi kyu ya dace da my sugar amma ni wanda yafi wannan zan mana"
Dariya Hamra tayi tana jin dadi dan Nura yariga yacusa mata akidan son Hutu

Ma aji yace " to zaku iya tafiya dan nima zan wuce."
Nura Sosa Kai yayi yace "yallabai amma da kadan bar mana mun dan more saboda Sai dare zamu tafi."
Badawa Nura kana sha aninka."
Ma aji yana fita Nura d'aga ta sama yayi bedroom da ita akan tabkeken Bed suka fad'a Nura kamar bazai bar gidan ba Sai wajen 9 na dare suka tafi

Haka washe gari ma Nura ya sa ta tafi da abinci Dan yanason su samu number sentor Zazaje ahannu

Chairman da ta wundo ya ke hango Hamrah cak
Ya meke dan tun ranan yake kwadayinta dan de bazai iya nunawa a gaban ubangidan sa kuma abokin sa senator ba
Ai take ya kira messenger shi yanuna masa ita yace yashigo da ita

Bayan yagama chairman ba karamin dadi yaji ba shima daukan katin sa yayi yabada yace ta bashi number ta Kai tseye ta bashi na Nura
Har tazo fita ta tuno da gar gadin Nura na lalle ta san duk yanda zatayi tasamo masa number Zazaje ne yasa
tace" ina wannan na shekaran jiyan.?
Sai asannan ma yatuno da ashe zazaje ya dameshi akan maganan yarinyar
Yace "ah ba yabaki no ba yace baki kirasa ba meyasa.?

"katin yafadi ne?
"OK ga wani ya dauko yabata
Tana fita ta dauki abincin tayi gaba,
yan wajen sai gulman ta suke suna nunata gatanan
azuciyar tace daga Yau idan kuka ganni ku dukeni

Sai dare Nura yakira zzje yabawa Hamrah yawan ya jima yana ringing akayi picking tun kafin yayi magana tayi ai take Zzje yagane muryan ta
yace "ah ah yan mata nayi ta jiran kiranki shiru."

gaisheshi tayi bata San mezata ce masama Dan haka tace" ga yayana zakuyi magana."
Nura hannu na rawa yakarba yace yallabai menasaran Adamawa kayi gomna munyaba gana majalesa muna kan yabawa Allah ya temaki ME temako;"
"Ameen yace
Ni Susana Nura Hamza Sank'ira Yayan Hamrah Kabir Sank'ira."
"OK Ko kuna anguwan sarkin k'ira ne?
"eh mu jikokin Samaila sarkin k"ira ne Hamrah ta gayamin komai Wllh mu abin tausayine yallabai shekarana 15 da gama secondary amma har yanzu ban ci gama ba bana nema na zana jamb kuma nasamu making sosai zan iya zuwa duk makaran tanda nake so Amma ba dama shine mukayi *AMFANI* da wannan daman dan nasamu nayi karatu Wllh dole ne yajefamu Dan ni ne zan Auri Hamrah kaga dole ne Zai sa muyi haka ko."
"eh hakane kayi dabara amma yanzu ni yazanyi na kasan ce da ita a kullum dan bazan iya zuwa Adamawa akai akai ba ina da aiki."

Shisu Nura yayi can wani da bara ya dado masa
Yace "dama wanda suka gama junior tare yawanci na anguwan boarding school a ka kaisu kawai zan iya cewa zan kaita boarding school din Sai na kawota da ganan ma mayi maganan makaranta na."
Sen ya gamsu da shawaran Nura
Yace "Wllh ko waje kake son fita zan fitar ka cikin satin nan kaide ayi kokarin kawota kawai."
Ahaka suka gama tattaunawa da ga karshe Nura yatura basa number account zai turo masa kud"i

Nura yana Kashe wayan yaje yatara iyayen sa maza harda baban Hamrah yace zai kaita boarding aiko Sun nuna bakin ciki sosai baban Nura harda cewa
"amma ga Harira nan baza ka kai ta ba ita cefa kanwar ka uwa da uba."
Nura yace" Baba duk idan sunaso har su barakan Baba Haruna zan kaisu amma ba irin na Hamrah ba godiya iyayen suka masa
A ranan Umman Nura kwana tayi tana fad'a
Ashe dama ita suke nemawa kud'in makarantan yake cewa shi take nemawa ban taba ganin asarere irin Nura ba.
Allah sarki ita ko Inna Dumba kurma dadi taji sosai har taji kunyar abinda tayiwa Nura dan Tana son yaranta suyi karatu dan itama Sai da tayi secondary na kurame a garin hadeja aka mata aure

Cikin sati Nura ya kama duk wani sayayyan karya na abinda d'an makaranta zai bukata hopping ba Wanda baiyi ba ya tattara ta,
Da sunan zaikaita Government Girls secondary school
Na Bauchi
Sun sauka a Abuja suka Kira senator zazaje saiga su Nura anzaba
Yan kauye a gidan da aka sauke su yace "Wow sugar kinga inda ake rayuwa ko Wllh Sai na gina irin wannan gidan
Suna shiga palon yasake rikicewa
Ganin har yamma sen bai shigo ba ya masa waya yace zai koma kar ya Kwana yan gida su zargi wani abu
Fad'a masa tayi ajikin sa tana kuka "Noory yanzu tafiya zakayi ka barni ni daya ba kajin tausayina a irin wannan Gida yanzu idan ya saidani fa.?

"Haba Hamrah ya zaki ce haka taya zai sai daki Nima baki ji na matsu ya nema min makarantan anan ba ai tare zamu zauna yanzu ma Dan kar agane ne zan goma ke ma kinsan bazan iya rayuwa bake ba ban tabayin tafiyan wuni na barki ba sai yau Wllh bazanyi ko sati ba zan tattara nace nasamu makaranta na taho amma Sai na gamawa su Baraka ciku cikun makarantan su ko da a adamawan ne."
"kuma yaya su makarantan gaske zaka kaisu.?

"Eh mana Dan kar agane ne ai."
"to kuma yaya ni yaushe zan shiga."
"ah ah aike naki ME tsadane."
Zata sake magana ya mata rad'a a kunne dariya tayi ta hade bakin su Sai da suka kara soyewa sannan yafito zai tafi har baki get ta rakoshi yajuya zai tafi tace "yah ya juyo
Yana kanne mata ido tace ya Noory amma ba waya ahannu na fa."
"Hamrah bazan baki waya yanzu ba saboda tsaro."
Yajuya tasa ke kiransa Yajuyo
Tace"dan Allah yah Noory ka nad'an kula da su Juwairiya ma."
Dafe kansa yayi yana girgizawa
Yace " nashiga ukku wai ke Hamrah meke damun Kine to tsaya kiji zaki Zaba koni ko kuramen iyayen ki da ma haukatan k'azaman kannenki dan naga abin naki kwanan nan ki nason nuna min ke kin koma bayan iyayenki ne to ni kud'i bana makiya na su mora bane ya doka tsaki ya bawa sojojin umarni su dude masa yafita."

Ba kunyan Nura yaje yayiwa sauran yaran hanyan makaranta abin ka da yana da kud'i ahannu nan danan yabi da hannun chairman suka zamu shiga yakai

Aikin da Nura yafarayi fasa bangarin iyayen sa yayi ginin bulo kuma na zamani ba kayan more rayuwa da bai zuba musu ba
gidan Innan Dumba kam ma dena shiga yayi duk yaran gidan ya musu canjin makaranta mekyu banta kannen Hamrah
Hamrah sai da tayi wata ukku tana gurzuwa a hannun Zazaje da sauran abokan sa da shi Nuran duk bayan kwana 3 Sai yaje nan da nan Nura yazama Alhaji Nuraddeen mota na Hawa har duda 2 ya malllaka ga ya siyi babban fili a adamawa ga gidan da Hamrah take na Abuja sen ya mallaka masa bashida damuwa
A dolen sa da akayi hutun makaranta ya dauko Hamrah bawanda bai tsorata da ganin ta ba amutanen gidan ganin yanda ta zama wata balarabiya ga komai na cikekkiyar mace ya Gama baiyana ajikin ta ba wanda zai ajiyeta a ajin fulanin ma balle family sank'ira

Amma da sukayi la akari da Nuran dama yana mata balle yanzu da wasu ma hutawa suke tare da shi sai abin yadena basu mamaki sukace Kawai kayan hutu yake kai mata
Umman sace tayi ta fad'a data ga yanda su Harira suka rame suna ta kuka sunsha wahala baza su koma ba senior suna basu wahala
saiga Hamrah tazo haka

A bangaren Hamrah yanzu ta fara hankali so dan sosai tayi kuka a boye da taga yanda gidan su Nura ya koma gashi har anfasa na Baba Habu da Baba Haruna shima Sai gini ake Umma ta zama hajiya acikin wani super England da ita aka bawa ya dauke Sai wani jin Kai take Hamrah ko gaisuwan kirki ta kasa yi mata dan bakin ciki

Aiko ta
Kama fad'a tana cewa tana cin arzikin d'ana ta gaisheni ya gagareta suma yan matan gidan duk da dama basu isa su had'a kansu da ita ba amma na yanzu yayi yawa Hamrah ta musu nisa

A yanda tabar d'akin su ahaka ta tarar ba abunda ya sauya ana su bangare kanneta sunanan cikin datti kamar da
Kuka take sosai taja kannen ta ta rungume

ita ko Inna a tunanin ta makarantan ne bata so dan haka bata nuna damu ba

Hamrah abin ya dameta
gashi ko da naira 5 Nura baya barinta balle ta tsiya musu tashi tayi ta koma d'aki har dare bata fito ba gashi dama tana fashin sallah
Nura da ya gama yiwa chairman alkawarin zai kai masa ita yau yashigo dakin

"What ban gane ba inda zaki ba munyi da chairman zan kai ki."

"ya Nura ko kasheni zakayi na dena maka bauta kanayiwa iyayenka ninawa a wahala ba
Haba dubi nawa iyayen da kannena.
Shiru Nura yayi yana tuna yanzu fa Hamrah ta fara wayo idan ba shima wayon zai mata ba baza su zauna lafiya ba yasa

yace "Haba sugar yazaki ce haka suma zan fasa musu nasun na gina ai kinsan Baba kabiru shine karami dole nashi ne zai zo akarshe idan kika sake komawa Abuja insha Allah kafin kizo Zan gina duk ka gidan."
ahaka ya shawo kanta
Har ta yanda suka tafi gidan chairman

Har Hutu yakare MA aji da chairman suna kwasan rabon su
yan makaranta sun koma makaranta Hamrah ta koma Abuja

*Bayan shekara 4*
Ahalin yanzu Hamra shekarunta 19

Nuraddeen ya mayar da Hamrah cikekkiyar Karuwace
Lokacin candyn su Hariya haka yace ita Hamrah ta fadi exam dole ta maimaita yanzu yadena kawota hutu tun zuwan farko acewar sa ta zabi ta zauna agidan wasu kawayenta ya yarda da kokarinsu ne yasa ya barta tana K'aruwa dasu
shi ko ba komai bane bayason kawota ne dan kar taga yanda bai ginawa iyayen ta gini gidan ba

Ayau Nura ya ya fara fita aiki dan yana gama Service a watan ya fara fita aiki dan dama aikin sa yana ajiye yake
Yau Hamrah tana zaune Nura yashigo da wani amblock a hannun sa yana jifan ta da murmurshi ya zo ya rungumeta yana nazo miki da albisri supriase amma YA daura mata amblock a cinya tana murmurshi ta bude wani tsalle tayi ta sake rugumeshi asan da taci Karo da i v na auren su sai sake mai maita karatun take

*IYALEN SAMAILA TANIMU SARKIN K'IRA*
*NA FARIN CIKIN GAIYATAR DAURIN* *AUREN Y'AY'AN SU*
*NURANDDIN HAMZA* *SANKIRA DA*
*HAMRATU KABIR* *SANKIRA*

"My dee ya akayi haka aure sai saura kwana 3 zaka ka gayamin yanzu yaushe zan koma Gida nayi shirye shryen aure"

"kar ki damu angama komai kuma yan zuma kama hanyan gida zamuyi bayan biki da sati zamu zo dan ba abani hutu ba."

Shiru tayi yanayin fuskanta YA janza.
Yace"lafiya.?

Tace"yaya naji ana cewa Sai da idda aure yake tsarkaka kaga nikuma yanzu cikin nan har yakai wata biyu idan muka je gida ahaka kamar Da matsala."

"Hamrah bawani matsala cikin wata 2 kacal ko kinsan d'an wata 6 ma Shari a ta bada balle sai muyi wata 8 da aure zaki haifu za a dauka 7 ne bazan iya k'ara zubar miki da ciki ba kin ji abinda doctor yace a wancen ma idan kika sake daukan ciki kika zubar mahaifan ki zai samu matsala so mubar kayanmu."

"hakane YAh amma idan kuma ba naka bane fa."

"ai ke naki ne yazama nawa ko ba nawa bane."

Motan yana karyo kwanan anguwansu ta hango yanda gidan su yakoma kamar gidan babban me kud'i yanayin parking ta balle motan ta fito dan wani mugun son taga Innanta da k'annenta take Sai me Tana zuwa daidai tsakiyar gidan tayi turus dan hango inda ta ke tsammanin nanne gidan su yana nan a gidan k'asan sa diri diri ta fara ta na wurga ido kanta yana juya mata taruwa akayi ana ga amarriyar nan da k'er ta fara takawa bata yiwa kowa magana ba tayi cikin gidan su yananan inda ta barshi inna ta hango tana alwala Juwa ta na ta fifita wuta sai hayak'i yake da wani kodeden lesce Wanda tun zuwanta na farko ta bata dafe k'irjinta tayi tana taku dak'er ta karasa inda Inna take duk tayi bak'in wahala da karfi ta fad'a jikin inna abinda tunda take batayi ba tajita jikin Inna ta fashe da kuka ita ma inna kyakkyawan runmuma ta mata tana kuka Juwa ma ta k'araso
Dak ka suka runmume juna
Itade Hamrah ba UMM ba UMM UMM har dare yayi batayi magana ba amma tana cikin kannen ta ta najin haushin kanta da bata iya kurmanci ba data iya ba abinda zai hana ta gayawa mahaifanta abida
Nura ya mata ko zata samu sauki

Shiko Nura yasan yana da fad'an Hamrah agaban sa dan haka ko sauraron inda take baiyi ba
Waslim yace"ya Hamrah yanzu ahaka zaki aure wannan Nura din Wllh baya son mu yana bawa har yan anguwa kudin sa banda mu ko Baba bai taba bawa ko 5 ba idan ya gammu hararan mu yake."
Shima Habibullah dan kimanin shikara 9
Yace" Allah mugune ba nason sa

Ita kam yau gadon kurmantan YA mutsa ko tari ta kasa Yi ita so take ma tayi kuka ko zata samu sauki

Sukuma kanen
Sai gaya mata abida Nura yake musu suke

Sai Ranan gobe daurin aure Nura ya shigo fuska a daure tunda su kazo bata ganshi ba ita ba fita tayi ba shi bai shigo ba Sai yanzu
Yace"kizo muje hospital Dan Baba Haruna yana ce Sai anyi tes kafin a daura auren."

A firgice tace" kuma yaya yazamuyi da Cik.......

"kede kizo muze ni nasan yanda za ayi."
Yayi gaba

*Bayan sun dawo a asbiti*
Nura Saida yayi parking a kofar Gida yace Hamrah kiyi hakuri da duk abin da zai fito abaki na Hamrah congtulation wannan shine result din ki da yanuna kina da shigan ciki wata 2 da dan kwanaki Wanda dashi zanyi *amfani* na gujewa aurenki
Hamrah ni Nura tunda nake ban taba son auren ki ba sha awan ki kawai nake kuma tun kina wata 3 kike bani nusuwa Hamrah badan Inada mugun kishi da kuma ina nemawa yayana uwa tagari ba da na aureki kinyi kokari akaina sosai afili ke nake shirin Aura amma a zashiri Sadiya Isa zan aura kin ganta nan YA dauko wani calandar na shida Sadiya yana nuna mata wanda ita ba ma jinsa take ba Sai dafe Kai da tayi
Nayi amfani dake wajen tara dukiya ne kawai
yanzu zan shiga gida na nuna wa kowa yagani kina da ciki dan haka kin yaudareni amma zan juya auren kan wata yarinya da take mugun sona dan bazai yuwu nariga na gaiyace manyan mutane sannan na fasa aure ba
Hamrah har kin manta da ni din waye a awajen ki
Uban ki ba bakowa bane a wajena illah d'an kishiyar kakata wanda kakata tun kafin ta rasu tace kar muso shi

kar ki manta Dani nima bazan manta dake
Ke ba dan kin kasance maziyaciya ne ba dan haka ba har mesuna zan sa miki amma ba zanso y'ata ta gajeki ba dan ance ana bin halin me suna

Kar ki damu zaki samu miji kin San ance mekyu ba ta kwantai
Ba zan banta da keba
Bye
Yana gama fad'an haka yafito a motan YA na dafe da kansa na makirci dan ace yana cikin damuwa harwani layi yake da Result a hannun daidai inda su Baba Haruna suke YA fadi yana mekawa Baba Haruna results din yana kuka yana Hamrah ta cuceni
Yana nuna motan yana kuka

*To ya Hamrah zata kasance ko da yake ai Nura yace mekyu ba ta kwantai. muje zuwa*

*team Ruwaida*
*B Jattko*
[9/19, 5:52 AM] ‪+234 806 165 0187‬: *AMFANIN SOYAYYYA*
(Makirci yaudara cin amana fansa )
_________________________________

*NA*
________________________________

*BATUL ADAM JATTKO*
_______________________________
🌈Kainuwa asso🤝🏻

*Sadnaf Mela Adele*
*Ban manta da kaunan ku ba tun a damatah*

*Khulud Hadim*
*Yanzu ma nabaki Ayyyaram*

*Taurarin ciki*
*(1) RUWAIDA MAI KWANO*

*(2) HAMRA SANKIYA*

*(3) AYYARAM KANGIRAM DUNORAM*

*(4) Sahal M WAL WALA*

*(5) GREMA BUNIMA*

*(6) ISMAIL M WAL WALA*

*1.....*

Yan matane su ukku kyu da gayu a wajen su zai yanasu b'ata lokacine fararene dukkan su dukda kowa da kaman sa yanayin shigan sure yafi kama da naturawa aturawan ma marasa kunyan cikin su dan tufafin jikin yafi babu ne kawai falon da suke ciki abin kallon ne Wanda zaman zaiyana shi bata lokacine shima

da gani
Musu suke sosai a tsakanin su "Ruwaida ai takan ya Nura zamu fara daukan fansan mu sannan sai Mama Arima da mijinta tsohon najadun

Ai Malama da Abban ki basawane sai a fad'an k'arshe.
Hamra tace "gaskiya ne dan Idan muka tabo mai kwano to munsan tamu tazo karshe gwara mufara da wanda zamu ci riba akansu."

Dayan da take kwance saman kujera idon ta alumshe sai asannan ta bude ido ta sauke akan wanda da gama maganan
tace
"Ayyaram naso afara tagan Malama da Kamal da Abbana
Amma tunda ya Nura shine k'aramin alhaki ba lefi mufara ta kansa amma gaskiya Hamra yiwa yar shekara 2 Ripping yayiwa fansan mu k'adan kamar yanda ya lalata miki raruwa zamu shiga cikin rayuwan sada iyalinsa mu lalata aikin da yake takama musa akoreshi musa a lalata tukan wani takarda da yake takama daga na primary har na degree dinshi bayan munje fashi cikin wannnan halin sannan musa ayiwa yarsa da matar sa rapping agaban sa bayan munyi secing din komai nasa kinga dole ayi firing din shi awajen aiki tunda muna da TANIMU awaken,

Sai mu kama hanyan meduguri wajen Mama Arima
Abban da Mamata ai idan muka Gama dasu to tamu tazo karshi dan haka su Sai a karshe.

Tafawa sukayi dukansu ukku suna ihuuu murna..

Amma me jin sunan su da babban malamin nan shek Idris falala yafara ambata yasa suka tsaya cak tare da zubawa, TV din ido suna sauraron duk da ba sabon abu bane awajen sujin zaginsu abakin malamin amma na yau ya kuresu ga abinda yake fad'a

_mata kunsaki DAMANKU dame wadannan kodaddun suka fikune suka samu daman tsaye zukatan wasu saga cikin mazaje ku da kyalyelin banza bayan kunfisu daraja da kima ko awajen mazaje amma rashen *AMFANI* DA DAMANKU yasa suke AMFANI dashi sun mata kukuka b'ata kanku ku duba yanda wadan nan fustsararun suke daukan wanka abin haushima wai yaran kune idan sungan su suke musu kirari wai ABASU KALA Y'AN UKU BALAI_

_sukuma suna daukan kudi suna watsawa yaran ahaka kwanaki aka taka wani yaro amota akan yana bin bayan motan yan uku bala i to yara basuyi karya ba yan uku bala i ne nima na fad'a dan wllh jiya naga abinda ya firgitani muna cikin siyayya a shopprise kawai naji samari suna ta ihu suna AAYYYYA wllh nazaci wani abin gudune sai da dan agajin Nada muke tare dashi yace min wai wanine yagoyo mace dan iskanci agabana namiji ya direta wato na dauki matakin da naga zan dauka ko to nide ban isa ba dan munsa yan shisba sun bincika gidan da suke acikin nasarawa sunje amma abin mamaki yan sanda ne suke gadin su wanda muka matsa sai anshiga amma dayake da daurin gindin manya lefin kanmu ya dawo wanda haryanzu awai yaran mu biyu yan shisba da suke hannun yansanda_

_dan haka ba mu dawani matakin dauka wanda yawuce mumusu addua idan masu shirriwane idan kuma basu da rabon shiriya Allah yanisa tamu dasu_

_saide ina son bawa mata shawara kamar yanda nasa ba baku dagamu har yaran mu ragaman mu yana hannun ku sai macce taga dama zata bar mijin ta ya kasance mane min mata_

Daga nan yashiga bawa mata shawara kamar yanda yasabo da kuma jan kunnen iyayen yara samari da yan mata wanda dayawa sunkai munzalin aure amma suce sai sungama karatu sun kama aiki koda iyayen suna da kudin da zasu musu auren amma su zuba musu ido amma basu hanasu yan canzuna ajikin su wanda zasu fita sunemi matan manza ba

Ajiyan zuciya suka sauke sanda malam yarufe da adua suka Kashe TV

Hamra "tace wannan mutumin bayajin Bari kojiya na tura masa pic din mu facebook din sa amma baya tsorata."

Ruwaida ta meke zaune tace "Yayyaram da gaske jiyan kun hadu a super market din ne?
Ayyya "tace wllh ni banwani Ganshi ba amma dan dauka Khashim ya dauke ni tundaga mota harciki Yadireni bangan Saba nikam.

Hamra tace "awanan Karon sai munnunawa wanna mutumin kurensa.

Ayyaram tace "kina nufin musiyi file a mujalla ko gidan TV zamu je?.

Hamra tace "eh Hakan zamuyi.

Ruwaida tace" nikuma ina so muje gidan sa mu sameshi idan kuka gaya masa dalilin mu na fadawa bariki idan bai fasa ba yaci gaba balefi muyi fito nafito dashi.

duk sun gamsu da shawaran Ruwaida dan dama da shawaranta suke aiki Dan haka tafawa sukayi suka fara shewa

Shigowan wasu kyawawan babbar mace zata Kai kimanin shikara 6 namijin 5 da kuka macen tana reke da hannun kanin nata suna karasawa tsakiyan falon suka Yi fatali da jakan hanun su da flask da suka kame awajen suna kuka
Hamra ce ta meke a gije ta riko hannun su suka karasa suka zauna arikice take ke tambayan su
"Barrat Abdallah meya same ku? waya tabaku?

Cikin sheshekan kuka Barrat tace "mu ina baban mu kullum su salma suna mana gorin Baba shine yau yayar su salma Hamida ta shigo class dimu taga Anur da Abdullah suna fada shine tacewa Abdullah wai dan gidan karuwari Shege shine yan ajinmu suke mana dariya wai mu shegune bamuda Baba har tacewa sauran yan class wai su dena zama akusan mu zamu Shafa musu cuta shine aketa tsan tsanin mu.

Abdullah yace nide ummy Allah bazan Kara zuwa ba har su musy abokaina fa sunce basa sona da muka fito break har tofa min yawu suke.
shima ya fashe da kuka

Da gudu Ayyaram tazo ta rungume Barrat ita ma tafashe da kuka cikin kuka tafara cewa
"Barrat yayi wuri da kifara fuskan tan wannan rayuwan nima yanda kike shegiya haka nake amma ni nawa da sauki akan naki Barrat tabo d'aya ne akaina na rashi uba amma ke naki tabon ukku ne masu zafi kuma wanda gwara ni Barrat shiyasa nake rokon Allah kar ya barki araye ya dauki ranki kafin ki fara fuskan tan wannan rayuwan Barrat rayuwanki bashida *AMFANI* idan akace miki bakida uba garki damu idan aka ji tsantsanin ki karki ji haushi kigodewa Allah yaci gaba da rufe miki tsirin ki Barrat dan idan sukaji wacece ke kinfi shege sh.....

Itama Ruwaida tasowa tayi tunowa da nasu rayuwan hannu tasa ta raba jikin Abdullah da Hamra ta jawoshi jikin ta ta rungume ta fashi da Kuka "Abdullah nima ban sani ba kokai shegene ko kanada uba amma nasan Kai jini nane umma ta agabana ta haife ka acikinta kafito a gaban idona amma tacewa duniya ni na haife ka wannan yasa babana ya koreni dan wai nayi cikin shege kuma na lakawa uwata sherrin Wanda inaji ajikina kaima uban kane Kai ma uban kane dan sak kaman ku dashi baka da ban banci da Abba amma ba muda mafita dan umma da tamin wannan sherrin tabar duniya na mata uzuri ba acikin haiyacen ta take ba amma Abba zan dauka mana fansa kwanan nan Shida.....

Da sauri Hamrat ta katse su ta kwace yaran tana masifa
"hama Ayya haba Ruwa wannan Maganan yayiwa yaran nan girma basu San ma me kuke cewa ba yazaku cusa musu babban Abu azuciyar su tun suna yara Kama hannun yaran tayi da suma kukan suke tace "baby kuzo muje na cire muku uniform na muku wanka caballiya zata kaiku gidan zoo kusha Ace cream aiko yaran nan danan suka fara tsalle suka bi Hamra sama

Sukuma Ayyaram da Ruwaida suka cigaba da kukan su dan idan suka tuno rayuwan su Hamra bata isa ta basu hakuri ba shiyasa ba tabi ta kan suba har Caballiya dake kitchen ta kejin kukan azuciyar ta tace yau kuka an tabo larabawa kenan
har Hamra ta fito da yaran cikin shiri sunyi kyau sosai macen farace tas da gani tanada surki da larabawa shi namijin yana da duhu amma ba baki bane
Hamra bata bi takan masu kuka ba ta fara kwallawa Caballiya Kira da sauri wata da Kana ganinta kaga tsohuwar bariki ta fito
"gani uwar dakina me masauki na."

"Cabali zaki dan fita da yaran nan amma dan Allah kar kice zaki tuka mota da kanki ku samu salis ko zakkar ya kai ku
San nan idan kuka zo bama nan Idan lokacin islamiya yayi akaisu dawuri."
"angama uwar d'akina
Takalli su Ayya tace yau kuma larabawa antuno da jiya Kennan banda abin ku kudubi yanda kuke har kuke tsoron bariki ai ni da nashigo Bariki kamata nayi sosai nida bankai ku cin ribar ta bama yanzu kukam mezaku ce da bariki data muku uwa ta muku uwar d'aki idan ba abinda ya jefaku bariki kuke tunani ninawa nasan ya linka naku amma har yanzu bana nadaman fitowa bariki......
tsowa Rawaida ta daga mata tace "keyanzu Caballi harwani fariya kike da barikin ki Marar *amfani* ko kin manta yanda muka tsintoki kina bani haushi idan kina wani kod"a bariki".

Caballiya Tana mugun shayin Ruwaida baki na rawa tace
"Allah ya huci zukiyar hajiyata ta Kama hannun yaran zata fita dasu Ruwaida tace "barsu dasu zamu fita."
"tom tace ta saki hannun yaran ta fita dan tasan idan Ruwaida tana wanann halin su Hamra ma shayinta suke

Barrat tace "Auntyna tare zamu fita serious . Ta gyada musu Kai tsalle suka Fara dan basu saba musu da fita tareba
Suka tashi suka haura sama dan suyi shirin zuwa wajen Shek Idris falala
2
[7/21, 3:26 PM] ZAINAB GONI SANDA KANAMMA: Bude baki nayi ganin duk kansu ukkun cikin wasu zirma zirman shijabai ko kafan su ba ahankowa duk kansu da nikaf ahannun su suna shirin daurawa suka fito babban falon suka fito anan suka dadda Caballiya da JUMMAI da sadiya ma aikatan su
Baki bude suke bin iyayen gidan nasu da kallo dan basu taba tunanin ta irin wannan shijaben agidan ba Caballiya tafara yiwa Hamra kirari dan itace dai dai ita
"yayi uwar d"akina Hamratu shindatu diyan makera Masu hora wuta dan shikansa karfen tsoron ku yake....
"yayi Chabal karki sa tsohon tsumi yatashi na fara aman wuta karfunan gidan su narke."
Ayyaram dariya tayi ita ko Ruwa daure fuska tayi tayi gaba parking spot tanufa Sai yanzu ta tuna dukka motocin flat number su inkiyan sune ajiki wato *Abasu kala* Wanda duk inda aka gansu ansan sune yara matasa suna musu kirari
Kuma bai kamata suje gidan mlm dashi ba

Tana d'aga kanta ta hango MUSA driver Wanda shi aikinsa kawai shidiman GIda "MUSA ta kirashi da sauri mutumin yakaraso yakusa haifanta amma tsabar masifan Ruwaida jikinsa narawa yazube HAJIYA gani". Ina key din motan ka?
Atsorace MUSA ya d'ago HAJIYA Dan Allah ki temakeni wllh ni me yarane kuma ansa Ranan auren yarinya ta wllh da wanann aiki na dogara idan nayi wani lefine zan nemi tuba Yayi maganan cikin in ina
Ruwa dariya abin so bata Saide dayake ta tsani yan aiki araruwanta bayan abaya ba abida take so irin yan aiki da talaka amma yanzu ba abinda ta tsana irin Su da kuma kuntatasu dan haka ta sake tamke suka tace "idan ba agidan uban ka kakayo ba nace bani key ko."
Ba alamun mamaki a fuskan MUSA dan yasha jin Wanda yafi haka awaken ta jikin sa narawa ya meka mata
adai dai lokacin su Ayyara suka karaso wajen ajiyan zuciya MUSA ya sauke ganin su dan yasan zasu temaka masa
Itako Ruwaida tayi inda ma aikatan suke parking
Shiko Musa gani su
su Hamra basu kula da halinda yake ciki bane suka bi bayan Ruwaida Musa yayi saurin taransu ya gaya musu Ayyyaram tayi murmushi tace " bawani Abu Baba musa dama aro mukayi bamason fita da namu ne."
Ajiyan zuciya Musa yasauke yana musu godiya yana cewa "ikon Allah yau su HAJIYA a motana

duk ma aikatan da sojojin da suke tsaron su abin yabasu makaki Ganin su HAJIYA a cikin garamin mota suna fita Ruwaida ta kad'a kan mota Sai gandun albasa gidan Malam

Basu samu wani matsala ba wajen shiga gidan Malam dan falala yana karban korefe korefen mata da maza yana sa Santo na aure rigiman rabon g'ado da de sauransu Kai tsaye suka ce mlm suka zo gani Sai da aka dan duba jikin su aka tabbatar bada wani makami ko wani illla suka zoba aka musu jagora har inda malam yake ganawa da mata mace daya suka tadda acikin babban palon da alama ita ma jiran mlm take

Ba ajima ba sai ga mlm tareda wani dan agaji yana take masa baya yasha rawani irin ma malamai take wani irin kwarjini yayiwa su Ruwaida Wanda atake jikinsu yafara rawa cikar haiba da kamala irin na malamain ya zarce yanda su ka tsammana ko bakin su kasa budewa sukayi Zama mlm yayi a kan kujera su dama suna kan kujjeran amma dayake yan duniya kin sauka sukayi duk da matar da suka tadda akasa take dan agajin yayi mamaki dan bai taba cin Karo da matan da mlm Yana sama suma suna sama ba amma bayi magana ba yawuce bayan malam ya tsaya dan agajin ya bude wajen da Adua San nan yace " ta farko tayiwa mlm bayanin abunda yake tafe da ita matar ta
Fara tsara Mijin ta yasaketa amma taje daukan kayanta yayi aure yasa adakin bata ga nata kayan ba ta masa magana yace ta kaishi kotu akarba mata ita kuma bazata iya kaishi Kotu ba suna da yara atsakanin su

Malam yace ta bada number waliyan ta dana Mijin aji ya akayi ta bada ya sallameta

Dan agaji ya Kalli su Ayyara yace "sai ta gaba ko."
yana mamakin rashi kunya irin nasu sunwani kane akan kujera suda yaransu dan Barrat Sai tsalle tsallen take
Da kyar Ruwaida ta cire nikaf din ta cikin dakiya ta d'aga idon ta ta zuba acikin na mlm da gani so take tacire tsoro suyi abinda ya kawosu
Tace " d'azu kayi magana akan wadan nan watsasun yan matan malam to a matsayin na muma yan mata ne bama jin dadin abinda sukeyi gashi ance ciwon ya mace na dukkan matane mlm mezai hana akirasu aji meya fito dasu bariki ina iyayen su."

Mlm yace " yarinya adua shi ya kamace mu da muyiwa irinsu amma wadan nan sunwuce duk tunanin mu abin yafi karfin mu amma bamu kyaleba munanan muna yaki da abin sai inda karfin mu yakare dan manzon mu yace duk inda kaga barna kayi nasiha idan nasiha bai karbu ba ka tsawatar Idan bakada daman tsawatar wa to ka kyamaci abin aranka

Dan haka muna nan muna yaki da abin yanzu haka akwai yan agajin mu 2 a hannun Hukuma saboda munason tsawatarwa dan haka kuje kuyita adua Allah ya muku albarka kuna yan mata da wannan shigan kamar A kasar saudia irin ku idan zasuyi yawa barna da zinace zinace zai ragu haka fa jiya yarinyar nan aka direta agabana daga ita Sai wani guntun siket da baifi Rabin cinyanta ba."

Ruwaida tace "hakane mlm amma mlm yanzu idan kamanta zaka ganeta.?

"Sosai ma agaba fa namiji ya direta kuma kullum suna cikin turamin hotonan su ta Facebook suna cewa mlm idan kayaba kar kar kwari zuciyarka mu arahane damu wannan abin nasu yanamun ciwo amma ina nan ina kaiwa k'aran su wajen Allah shiyasa bana fad'an wanan
Dan lefin yafi karfin nafito na fad'a,
kawai Dan ina musu nasiha.

Ahankali Ruwaida tasa hannun ta bude nikak din Ayyaram.
Dan agaji yagane amma mlm da bawani kallon su yake ba bai gane ba

Hamra ma bude nikaf din tayi Ruwaida murmushi tayi tace"inaga mlm bai gane ba Sai kin fito a AYYYYAA dinki zai gane."

Subbahanallah ba kunya tacire zurmemen shijab din wani shegen shiga ne yafi babu ta tashi Ta meka cak tana juyi agaban mlm wani gumine ya sirtoyo wa mlm yarasa ma abinyi jikinsa Sai rawan bacin rai yake dan agajin bai taba ganin mlm cikin wannan yanayin ba shima jikin sane yafara rawa da cikin zafi yayi kan Ayyyara

*Yakukaga amfanin*
*Acigaba*

*Team Ruwaida* 👍🏻

*B Jattko*
[9/19, 5:52 AM] ‪+234 806 165 0187‬: *FAMFANI SOYAYYA*
______________________________________

*NA*
______________________________________
*BATUL ADAM JATTKO*
______________________________________

______________________________________
*2.....*

MALAM d'agawa dan again hanu yayi ya koma gefe yana fuci Ruwaida ta sauke murmushin ta afuskan mlm tace
"yanzu kam kagane kana tare da *yan ukku bala i*
Ko?
Gyaran murya malam yayi yace "duk da nayi farin cikin ganinku amfa inason ku fara sanar Dani dame kumazo.?

Hamra ce tayi saurin cewa malam munzo maka da bayanin rayuwar mune Wanda shine dalilin mu na fad'awa a wannan harkan wata kila idan kaji zaka dena ganin lefin mu kabawa masu lefin lefinsu dan duk wata karuwa ko dan shaye shaye to awai dalilin fad'awar sa cikin wanan harkan,
Muda ka ganmu ba yan uwa bane asalema haduwan nan Kano mukayi,
ni yar ADAMAWA ce
Ayyyya yar meduguri ce Ruwaida yar kaduna ba komai cikin rayuwan mu sai *zalinci yaudara cin Amana*
Duk kan mu labarin mu ba shida dadi amma labarin Ruwaida yafi tada hankali Wanda shi Sai a karshe zata baka,
kaji abinda ya kawomu".

Mlm yace "ina jinku."

Ni sunana *HAMRA KABIR SANKIRA*
Nafito a adamawa anguwarn sarkin k'ira wanda kakana shine sarkin ki"ran garin adamawa gida mu family gidane babana su 7 ne awajen mahaifinsu su duk mazane Wanda duk su 6 d'akin su daya mahaifina shi kadai ne uwar sa da ban kowa idan zaiyi aure baya fita aciki ake yanda abashi duk da bawani babban Gida bane gashi na k'asa sukeyi ba me ginin siminti basu da sanar da yawuce k'ira tukunya ludaya wuka, Dade sauran su
Mashifina Kabiru ya kasan ce yana da larurar kurmata Dan haka ma haifiyata ma kurma ce ni mu 4 suka Haifa nice babba Sai kanina Wassilim sai Juwairiya Sai habibullah autan mu,

Babana duk da kurmantan sa yan uwansa Hakan bai hana so nuna masa yan ubanci ba dan duka iyayen su sun rasu
Awai Nura dan gidan Baba Hamza ne Nura tun ina yarin yake sona saboda duk gidan mu yan dak'in mune kyawawa dan mun gaji kyu awaken mahaifiyar mu kasan cewar ta bafulatana
Nura shi yake kula Dani tun ina yarinya adalili na ya taro cikin gidan mu duk da d'aki 2 ne kacal agidan ana yayeni nafara kwana agun ya Nura ban San iyayena ba Sai shi dan dama gasu kurame duk inda ya Nura zai shiga yana makale Dani ko irin kukan yayen nan ban yiba dan dama ya Nura na sani gashi ya gama shagwa bani yana siyamin duk abinda nakeso shekara 15 ne tsakani na da ya Nura Dan haka asan da nayi shekara 5 yana da 20 daidai
shiya kainu makaranta yasani shi sannan ma ya gama secondary school dinshi duk da yaci jarabawa amma ba halin shiga wani Dan haka shima ya Kama k'ira sanar gado duk da shi yace ba yaso Dan de bashida wani mafitan ne gashi duk abinda nakeso yana min dan acewan sa Dan ni yake nema iyayen Saba fad'an da basa masa akai na ya Nura ya tsani k'ira Dan shifa Dan Karya ne yah Nura yayi *AMFANI* da laluran iyayena ya maidani cikekkiyar mace tun bansan kaina ba dan bazan ce ga sanda yah Nura ya karbi budurci naba kuma bawani me zargin sa duk gidan dan ba me tunanin hakan zai iya faruwa na gama junior a sannan hankali ya fara shigana na Fara gane abinda yah Nura yakeyi Dani ba abune me kyu ba Duk da yanzu yadena kwana Dani shima saida baba Haruna babban yayan su baban mu yayi magana ya dena kwana amma duk da haka muna raba dare kannena sun gane amma suna mugun tsoron yah Nura kannena fira sosai suke da iyayena amma ni ban maida hankali ba ban Iya kurmanci ba Dan haha ni dasu ido kawai

"amma sugar kina girma kina Kara dadi Wllh jinake nafi kowane namiji sa a aduniya...
Zamowa nayi daga jikin sa nace
"yah Nura naji kawayena suna cewa idan mace ta fara period tana saurin daukan ciki kuma kaga ciki abin kunya ne San nan Kaga su Baraka har sun fini amma basu Fara ba niko najima da farawa kalli nonuwa na yanda suka girma agidan nan haka akecewa nunuwana ya girmi shekaruna kaga su baraka Sai yanzu ya fara fitowa kaga kawai muyi aure tunda kaga nacika shekara 14 ai na Isa aure."

"haba Hamra dame zanyi auren bani da sana a ai ko zanyi aure Sai na samu abinda zamu morewa rayuwan mu Wllh bazanyi aure irin na su Khalifa bafa nakare a sanar k'ira shiya sa nadena shiga mak'era dama dan ke nake shiga yanzu kingama Junior."

"to kana nufin sai yaushe zamuyi auren kajima kana cemin *AMFANIN SOYAYYA AURE*."

Yauwa Hamratu matar Nuraddee da ma kinga nayi jamb kuma nasamu making fiye da yanda ake Bukata ina son na koma makaranta amma fa bani da kudin Registration Dan haka na yanke wani shawara zaki na kaiwa abincin siyarwa Secretariat kina saidawa kwanan nan zamu samu kudin naje na jona kinga nanda shekara 4 nagama degree Sai muyi auren da ba ataba yi ba a tarishi gidan nan zan saya mana gida babba na saya bana mota Dan bazanyi rayuwa a gidan k'asa ba wanda nayi ma ya isa."

haba ya Noory wane irin kaiwa abici sakateriya kuma."

"Hamra kiyarda da abinda na gaya miki nayi tunani akai bawai saida abicin kawai zakiyi ba acikin secretariat awai manyan ma aikata da kuma manyan yan siyasa kinga, ayanda kike da kyu dinnan dashi zamu dinga *AMFANI* Muna yaudaran su suna baki kudi zanyi karatuna cikin kwanciyar hankali musamu abinda mukeso muyi auren mu zan nuna miki *SO* fiye da na yanzu kinsan *AMFANIN SOYAYYA AURE* duk soyayyan ba aure wata rana me gushewane."

ahaka yayi ta yaudara na na amince jin shigowan su Juwa yasa na nashi nasa kayana duk da idan sunga labilen arufe sunga ta kalmin ya Nura basa bu d'ewa."

Dan abinda yake hannun yah Nura mukaje kasuwa mu kayi tsiyayya shikafa rabin kwano da kayan miya da dan kayan kwalliya.
Da safe tare da ya Nura muka dafa abincin dan dama wanda zamu cima mu muke dafawa bana cin na Innata

Wankan ma Nura shine yamin dan kanne na suntafi makaranta Baba yana babban zauren k'ira Inna tana gidan Baba Haruna
Kwaliya sosai yamin
"Sugar Anya bazan b'ata wannan kwaliyar ba."

"kai yah Nura a band'aki mafa kayi yau so uku kanayi fa."
Kara kamota yayi yana lugulguta mata boob's
"ai bana gajiya dake ne."
Hamra ya tsine fuska tayi dan de kawai ta tsinci kanta ne acikin wannan yanayi amma baso take Ba
Kulan abincin ya dauka ta dauki na miya da flet suka fito ababban tsakar gidan suka ci karo da Dumba wato Innar Hamra da kallo take binsu basu ko saurareta ba
Ganin su da shirin fita kamar zasu tallah yasa ta kasa hakuri ta bi bayanzu ta na musu bebe amma ko juyowa basuyi ba ganin da gaske fitan zasuyi yasa ta sha gaban su tana nuna kulan da faran tan hanun su tana tambayan ina zasu
Nura yace sugar idan zaki iya da ita ki kurman ta mata kinsan ni kam bazan iyaba ."
Yakare maganan yana yiwa Inna Dumba wani kallon ke wacece
Hamra tace "taya zanji me take cewa bayan kasan me mota baya Bin han yan me jirgi,
Mutafi kawai."
suka sa kai zasu fita aiko kurma da fituna saita rike Hamra gem ta fara fizgewa ai Inna Dumba ta fara bala i abika da babba gida nan danan aka cika zauren mata da yara Mama ADTINE matar Baba Haruna ita ce ta iya kurmanci sosai innah ita tayiwa bayani
Sannan ADTINE tace "to Ku ina zaku kaji tace ita taga kuna shirin fita kamar zaku tallah ta tambaya kunki kubata amsa."
Nura yace" eh tallah zata je gaya mata."
Attine ta gaya mata
Aiko Inna tashi balai bazai yuwu ba
Nura yace "AI sai ta fad'a min itan ita take da iko akanta haifuwan Hamra ne kawai banyi ba amma meye ban mata ba kawai Dan yanzu nace bazan iya sana an k'ira ba saboda inada Matsalar ciki Doc ya hanani za ma Gaban wuta ita Hamra ba irin abincin su take ciba ba dole ta fita ta nemo ba Kafin na samu wani sana ar."
Aiko Mama HADIZA uwar sa ta fara masifa
"ai dama Kai ka daurawa kanka Kake wahala da ita baka ciba baka bawa yan uwan ka sunci ba Kake dura adashen da ba dauka idan kyun ke rinjayan ka ma wata kila idan ta girma sukaga masu kudi su manta ka yonawa akayi kishiya Mama HADIZA itaba tace "idan ba butulci ba ina ita ina shiga tsakanin Hamratu da Nura AI wahalan Reno ya girmi na haifuwa."
Aiko sauran ma suka fara da yake akwai yan ubanci duk Sun hadewa Inna baki da ma Mama ADTINE ce kawai take saura ronta rigima sosai akayi da Dumba kurma har mazan gidan da suke d'akin Kira su kaji
Hayani yar su ka taso harda Kabiru baban Hamra ahaka de aka karfin su suna gani Hamra tafita ita ko ko ajikin ta Sai MA hausin su sun b'a tawa ubanta Nura rai suna fita Nura ya tari me napep ya
Yace "zaka kaita sakariya"
Tace"ya Nuri ba tare zamuje ba.?
Janta gefe yayi yace "ke daya zakije Dan kiyi duk yanda zakiyi acikin manyan nan wani ya Yaba duk girman sa ki Saki jiki musamu abundan mukeso muyi auren mu kidin GA turo kinji kina kad'a heeps Dunki bance ki kula yara ba samari yan zaman banza Dan ba Tasha na turaki ba wajen masu gidan rana na turaki."

"to ya Nuri amma idan kato ne ina tsoro."
" bawani abin tsoro baza kiji nauyin saba kije yana jiranki."

Ta juya tana wai wayon sa har tashige napep ya sauke ajiyan zuciya ya dan ji kishi aransa amma idan ba hakan yayi ba ina zai samu kudin registration Dak'er ya taka yayi wani mazalisan suna samari a bayan layin su AI koda yaje tsokanan sa suke sankiya yau ina hantar ka bayi magana ba yawuce inda yaji ana musun siyasa dan yafi kwari anan

Hamra tana zuwa me napep ya sauke ta dak'er tasamu shiga dan masu gadin wajen sunce basu santa ba yau ta fara kawowa saide ta tsaya daga waje Saida
Allah yakawo wani ma aikacin wanne shi yace aduba jikin ta Idan lfy lfy abarda ta shiga Dan shima ya yaba da ganin yanda yake binta da kallo Saida yaga ta shiga shima yaja motansa ya shiga
Karkashin wani dan bishiya taje inda taga musu seda abinci suke tafi duk yan matan wajen kyu da tsafta dan farar bafutana ce tas GA tsowo tanada manyan ido ga cikan kirji ga kwarjini da iyayi Wanda yasa aka barta ta shigan nan shi yazo yace

"Bakuwa mekike saidawa NE?
Wani irin fari tayi da idon ta tareda juyi ta wani bankaro kirji tana girgiza kamar yanda Nura yayi training dinta cikin maganan Jan hankali tace "shinkafa da miya."

Take yagane yar hannu ce dan ba wanda zaiga abinda tayi yace tsakanin jiya da yau aka koya bata duk da baci zaiyi ba yace "ki kaimin ofice dina na 500."
"tace inane.?
Yace"idan kika hau sama ki tambaya inane office din MA Aji yayi gaba dan baiwani ta ba zuwa wajen masu abincin ba sauran yan wajen hararanta suka fara duk ba wacce bata girmeta ciki ba

Itako Hamra cika Flet tayi da abinci da bata Sanma yanda akeyiba ta rufe tayi gaba tana ji wata acikin matan tana cewa Sai kace a restaurant wannan abincin Dari biyar
Ita de tayi gaba gaban ta na faduwa dan ita bata taba taraiya da wani namijin ba Sai Nurin saman ta haye batayi wani tambaya ta dinga karanta rubutun da yake saman d'akunan har taci karo da wanda aka rubuta Account manager wani ta gani akan kujeran roba alaman megadin office din ne kai tsaye ta murda kofan tana wani gantsara
Tsawa megadin ya daka mata "keee me haka."
"MA aji yace na kawo masa abinci."
yace bade yallabai ba."
"Allah ka shiga maka tambayeshi bashine ya shigo da Jan riga bakin wando ba da jaka."
Baiyi magana ba ya dauki yawansa yayiwa ogan bayani yace to yakashe yadube
yace "to kishiga ko."
Tana shiga sanyin AC da wani kamshi da bata taba jin irin saba ya ratsata yana zaune akan kujera mecin mutum ukku ya daura daya kan daya Gaban ta Yana faduwa tace "ga abincin."
"ajiyi acan kizo na tambayeki."

Ajiyewa tayi akan wani dan table ta tunkareshi durkusawa tayi Adan nesa dashi gaban tana cigaba da bugawa tace"ina kwana."

"lafiya amma ki tashi ki haukan sofa yanu na mata wajen zama a gefin sa ta tashi ta zauna tana amma ta sunkuyar da Kai
Yace"da a ina kike sana ar ne.?
"ban taba yiba sai yau.
"kina tufin ke ba yar tallah bace Sai yau."
"Eh.
"OK dama kalanki ma ai ba kalan wahala bane."
Yana maganan yana matsowa har saida yaji kafa dun su na
Gugan juna
"ya sunaki."
"Hamra.
"kai sunan ya dace da mesuna nice name amma daga gani ke yar asalin rigan Lamido gamaye ceko?
dan su sunfi duk yan asalin adamawa kyu."
Dariya tayi tana gyada masa Kai gani ya canki rugansu Innata duk da ba wani taba zuwa tayi ba bata masan ina yake ba
"nasani wanan kyu Sai yan asali."
"kaima mekyu ne.
Shaho hancin ta yayi zuwa bakinta
"yace na kaiki."
Tace "AI Kai dan Gaye ne kafini kyu.
"kekuma kin had'a 2 ga gayu ga kyu ba."
Yana magana yana dauke mayafin ta da yake daka Shara 2 ne yana hango Rabin kirjin ta da yake waje rigan jikin ta yamatse ta
"Kai wannan telan taki Anya ba muguwa bace kinga yanda ta hanaki nunfashi mekyu yasa hannun sa saman kirjin nata yana dan dago da rigan nata gani bata hanashi ba yasa ya sake daura hannunsa bayanta ya zare Zip din riganta dama ba bra aiko Sai gashi poobs dinda ya baiyana hannun sa duk biyu ya daura akan kowanne yana
"Kaiji yanda ya dauki dumi Allah wannan telan yaci aci taranta fa."
Itade shiru tayi Dan wani iri takeji shiko take jikin sa ya fara rawa ya ma manta da a office yake yadinga romance da ita itama ta biye masa dan yafi ya Nura iyawa ai MA aji jiyayi kamar zai mutu idan bayi sex da itaba atake komai ya wakana aiko yayi mamaki yarinya karama da wannan kofan gakuma ni ima kamata yayi ya shiga da ida toilet anan ma Saida yakuma lalacewa Waka sukayi towel Yadauka Yana ta tsame mata gashi Dan yasan bawani mayafin kirne da itaba gata da dogon gashi za agane ta jik'a
Saida yadan sha iska ya yasa mata kayanta kudi ya danko ya danka mata tace "nagode azuciyar sa yace ai nine da godiya duk jimawata a neman mata ban taba jin Mai irin tes dinki ba amma afile yace "inason kasan cewa dake a kullun amma a gidana dan nan wajen aikinane idan mukayi Nisa za aiya sa ido akanmu."
Tace "to shikenan idan na koma Gida zamuyi shawara da yayana idan ya yarda shikenan."

Da sauri MA aji yaware manyan idon sa akanta yace "haba ya za AYI kigaya masa AI Secret ne wannan."

Itako daga nan ta kwahe komai ta gaya masa
Sake rungumata yayi dan yaji dadin cewa bata taba sanin wani ba Sai shida Nura
"yazu kibani number Nura din zan kirashi muyi maganan ni zan dauki nauyin karatun nasa dama naki zaki dena wannan tallan dan bakiyi kalan yan tallah ba".
Ta bashi number da kyar ya barta ta fita ita kam har ya gajiyar da ita abincin messenger sa tabawa kamar yanda ya fad'a

Hamra kam ta shiga da sa a yau dan tayi babban kamu
*Senator Abakar UMAR Zazaje* daya zo akan Dan gyare gyaren da zasuyi sabo da suna sa ran shugaban kasa zai turo wani binci suna cikin tattaunawa shida *chairman Dalha Ajante* a office chairman din
Ya hangota da sauri ya tabo chairman yace" Ajante kaga wata yar shilah mezafi kuwa."
Chairman yadan leka aiko shima Saida ya lashe lips din sa
Sannan yace "kai Zazaje baka da kyu idon ka baya wasa wajen ganin abincin sa."
Daya ke abokaine shi Zazajen nema ya bashi chairman din

Senator zazaje yace "ai abinda ya keka woni Kennan Adamawa dan haka bazanyi wasa ba
Maza aiko messenger kar tayi nisa ta Window din suka kira masunjan ya kira Hamra ko sauka batayi ba ya gaya mata kamar baza ta dawo ma amma da ta tuna gargadin Nura Sai ta bi bayansa
anan ma bawuya ta meka Kai ga Zazaje ya dirjeta sentor daya gigice akan Hamra bai San sanda ya dauko wani dan k'aramin jaka saida ya cika da kudin da baisan yawan suba
Sannan ya dauko katin sa ya danka mata yace "Dan Allah ki siyi waya ki nemeni ina garinnan muna sa ran zuwan shugaman kasa Sai yazo yakoma zan koma Abuja nine senior Dalha Abaku."
Da sauri Hamra ta kalleshi tabbas shine mutumin da take ganin shi a TV ko posta me mutukar farin jini da daukaka
Amma dayake Tasha wahala akajiye take kawai tace "to har baki kofa yarakata yana cewa "ko nasa akai ki gida.
Tace "Ah ah
To dan Allah kinga wannan number da na baki private no ne ki kula dashi
Kinji."
Itako tana tafiya da kyar Dan gajiya da suka tara mata ta dauki abincin tayi gaba me napep ta tara ta tafi tana sauka a napep sukaci Karo da Nura "oyoyo Hamratuwata."
Amma yana d'aga kulan yaji nauyi kamar ba ta siyar ba yace "yade sugar.?
"Mushiga ciki yah Wllh nasha wahala."
Daure fuska yayi kam kina nufin asara zakimin komeye kodan kinga wanan Innan taki bata amince da cigaman mu ba kikazo."
"Haba Noori baza kagane abinda nakeji bane muje ciki."
Tsaki yadoka
yace "ai Sai ki dauko dan bazan kara dakon banza ba kuma Wllh Sai kinciye dukka Dan baza ki min asara ba"
Ta tsorata da yanayin fuskan sa duk dama haka yake duk mutane gidan tsoransa suke amma ita baya mata

Direct d'akin Hamra ya shiga inna tana zaune Tana tsitan wani kanzo da alaman gwadan ta musu zatayi
Jakan da senator yabata ta meka masa da sauri yakaba yazuge zip din da sauri ya saki jakan tare da sawani ihu badan inna kurma bace da nuni ta shigo jikin sa narawa yace "Hh
H H Hamraaa me wannan? ina kika tsinto afirgice yake maganan."
Hamra zama tayi tana yatsine fuska dan sosai jikin ta yaje bata ciwo
Ta masa bayani yace "habawa d'agata sama yana juyi da ita
Yace "Hamra munyi kudi ko yanzu amma zamu d'ada ma ajin ban
za ya isa ya dauki nauyin karatuna bayan ga Zazaja nan Allah yanzu da gaske kin ganshi ido da ido yazauna ya lissafa kudin yace yana ta zare ido
2 million naira yagani "Hamra kin wuce yanda nake tsammani kizo nakai kudin nan bank
Yanzu ina katin zazaje din ai basai gobe ba yanzu zan kirashi ke zaki tayashi kwana ma yau."
"What haba ya Nooryn tsohone ba amma Sai karfi kaga yanda ya bani wahala kaji tausayina." tana magana tana lalume inda Tasa katin a kasan flet bata samu aiko nan ma masifa yafara kinsan mashin mancin katin kika jefar ai yafi kudin ma
Amma ba dawuwa nasan goben idan kinje zai ne meki ai bana jinki tunda ya dan dana ki Wllh bashida sukuni yanzu dauki abincin nan mukai cikin gida UMMA ta huta da hura wuta har na dare ma."
"Amma ya Adan ragawa su Inna ma kaga inaga ba suda abinda zasu dafa kaga tana tsintan k'anzo"
Wani kallo yamata yace "Wllh anki abasu kinga irin bakin cikin da sukeyi damu ai."
Sai taji bata ji dadin abinda yayi ba akaron farko amma dayake bata isa ta fad'a ba ta dauki abincin ta bishi
"yawwa ina wanda MA ajin yabaki dan wannan bazamu tab'a ba ta bashi ya iriga dubu goma ne
Suna shiga yace "Umma ga abincin sai tace ce "har ta dawo Kenan ta maka kontai ko ai dama nace wahalan baza zakayi".
Yace
"Ah ah wani ne yamata juye yace ta sadakar shine ta kawo gida
ya cire dubu 5 acikin kudin MA aji yabata ta karba tana kud'a tare da cewa "ashe de bakayi kiwon banza ba eeeyye."
Sude suka fita sukayi dan Kai kudin banki
Washe garima haka taci ado ya tare mata me napep tana zama ba jimawa Saiga wasu maka makan motoci rabi duk sojojine
Sahal wal wal tun da yafara wurga idon sa akan Hamra ya sauka dayake glass din azuge yake yana ganin yanda tawani bude baki take kallon motan dai dai inda Hamra take yacewa Driver yayi parking yana daga cikin motan yace "Mall kana ganin halitan da nake gani.?
kuwa Ismail wanda aka kira da Mall yace "saime matsyaciya mai tallha naganta."
Yace Alhamdulilah inde kowa yana ganin ta ba gizo take minba bakuma aljana bace."
Hamra ma shi take kallo amma ji tayi wani irin faduwan gaba kafafuwan ta kamar bazasu iya daukan taba yafito ta yayi da hannu bata San sanda tayi inda yake ba ga kafafunta Sai sarkewa yake ga dan dazon Jama a shiko Mall wani irin dogon tsaki yaja data karasa inda suke ya kawar da kansa yana bawa s s dinsu daman su bude masa ya shiga shima
Sall baiji dadin yanda surorin yarinyar yake waje ba itako tana karasawa setting wundon taji wani irin kunyansa bata taba jin kunyan mutum kamar wannan dan gayun ba zata durkusa yace " kinga tsaya anan kike zan shiga ciki dan anturomu bincikene kar su dauke wani abun Dan ba asan da zuwan muba zamu shiga mu fito zan sameki ko."
Da sauri da gyada Kai yace"good sunana
Sa adu M wal wal amma ana kirana Sahal ya kara sa magana tare da fitowa yabi bayan Mall shima ana take masa baya amma koda yazo shiga saida ya waigo amma dayake wajen akwai ja ma bai hangota ba
Itako Hamra jikin ta na rawa tayi hamdala tayi saurin karasawa wajen kayanta tayi saurin dauka da sauri ta fita a sakateriy dan aganita watakila mayeni amma idan ba maye bane ya za ayi daga ganin sa taji gabanta yana faduwa haka ta ma manta da wani hawa napep a kafanta ta dinga tafiya tana gudu gudu sauri
Tana Kara sawa gida da Nur din ta fara cin Karo yana gan rijiya ya na aikin nashi chatting wani ka yatatccen murmushi ya mata ya meke
"yawwa madam akin yana kyu mushiga daga ciki."
Ko kula da halin da take ciki baiyi ba
Suka shiga d'aki Tana zauke nun fashi ta gaya masa komai AI ko kara sawa bai barta tayi ba ya d'aga hannun sa yabata tagwayen mari yace "ke baki da hankali baki San waye *Sall wal wala* ba dan gidan matemakin shugaban kasane fa dan Gidan Muhammad k'asaita WAL wala
Dan uban ki wuce mutafi."
"Allah ya tsoron sa nakeji dan Allah kayi hakuri."
"idan kurane ma yacinyeki baki san irin wannan ranan nake jira ba shiyasa nayi ta dawaniya d'ake."
"ya dama bani kake so baaaaaa

*B JATTKO*

*TEAM*
*RUWAIDA*
[9/19, 5:52 AM] ‪+234 806 165 0187‬: *AMFANI SOYAYYA*
____________________________________

*NA*
_____________________________________

*BATUL ADAM JATTKO*
_____________________________________

*4.....*
_____________________________________

Baba Haruna yace "me yasamu Hamratun.?
"Baba tacimin amana Hamrah tarushemin tanadin da nayi tuntana yarinya nake tattlinta dan nasan nine Mijin ta amma da abinda zata sakamin kenan dakon shekara 19 nayi da son Hamrah me nayiwa,
Hamrah zata hukutani
Da hannuna nayiwa Hamrah tarbiya.....

"dakata Nura gaya mana meke faruwa.?

"Baba Haruna results din hannuka shida ne na tana dauke da ciki 2 ajikinta."

Salati suka dauka duk kansu
Baba Hamza yace "haba biri yayi kama da mutum bude idon yarinyar nan yayi yawa dun bata kai haka ba HADIZA ta sha gayamin tana zarginta dama yaya Haruna Kai kadage Sai anyi wannan hadin amma bawai dan inason hada jini da Kabiru ba dan yaransa kyu yamusu yawa ita ko mace tafiye kyu tofa bazaman lfy dan aganinta ko tafita zata samu miji."

Nura yace" Wllh Baba duk wannan wahalan neman akan Hamrah nayi dan nasan ita ba matar talaka bane amma yanzu nasamu dukiya nasara Hamrah Ina amfanin dukiyar tawa."

Baba Haruna yace"Nura zancen karasata ma bai taso ba idan Kai baka rufawa yar uwar ka asiri ba wazai rufa mata."

Cak Nura ya tsaya da kukan yana yiwa baba Haruna wani kallo dama yasan shine matsalan sa dan shine kadai Mai son Kabiru da yaran sa gashi kuma shine d'ana 2 Baba Amadu ne babba Sai shi Haruna kuma ayanzu haka Haruna shine sarkin k'iran yana da iya reke girma da dattako shiyasa ko a anguwa ana bani respect sosai

Nura yace "kana nufin na aureta a haka Kennan kasan Allah ko zan mutu ba aure bazan auri Hamra ba."

"ni Kake cewa bazaka aure Hamra ba Nura ka manta Kai ka mata tarbiya koma meye ai Kai Kaja ka daura mata tallah ka daurawa kanne ka ne?
Ka kaita makaranta tsawon shikaru 4 baka kawota ba sai da ciki
So nawa na maka magana akan ka na kawota sai kace kayarda da inda take yanzu zaka kawo min zancen banza
To Hamrah bata da Mijin da yawuce ka bayan ta haifu."

"lalle Haruna sabo da ba D'an ka bane to bazai aure ta ba kuma daurin auren gobe ba fashi yariga ya gama gaiyatar manyan mutane yace musu me ni zan bashi Aishatu yar wajena a goben zan wanka nabashi aci gaba da harkan biki."

inji ya Amadu babban yaya

"Hamza yace Yawwa yaya nagode hakan yamin dad'i." Dan dama bason wananan kod'adiyar nake ba."
Haka Baba Habu da Baba Lawa da Baba habibu su kace hakan yayi taje can ta nemi Wanda yamata ciki Wllh mukam ko dan da nan bazamu jeba dan wani nema mata hakki ai tasan iyayenta kurame ne ba iya shariya zasuyi ba ta je ta tarkato kayan magana."

Haruna yace
"Sam Wllh bazai yuwu ba
Me kuka dauki Kabiru ne yaron da uban ya bar mana amanan sa Wanda shi bai masan kunayi ba wai idan kuka nunawa kabiru yan ubanci me ribanmu dole de jinin mune Allah yagani inason kabiru ina tausayin sa....

"ai tunda Kake tausayin sa ka dauki karuwar y'ar sa ka aurawa dan ka Ahamed ba de d'ana ba."

Ran Haruna ya b'aci "yace insha Allah Amadu bashida matar da yawuce Hamratu

Wassilim da tun tuni yake jin duk abin akeyi bai san sanda yayi wani kukan kura YA cakamo wuyan Nura yana cewa " maha inci bakin azzalemi wlllh ni nasan kai kabawa YA Hamrah ciki ai nasha ganin ka rungumeta tun ina Yaro nasan da haka kuma Wllh na tsaneka Wllh nima Sai na Kashe ka...

Mamaki kowa yaji na ganin Wassilim d'an da bai fi shekara 17 amma dayake yana da jikin girma kamar cikeken saurayi yake
Nura ture wassilim yayi da karfi yayi cikin gida shikuma Wassilim ya wuce wajen motan YA bude da karfi ya finciko Hamrah yana janta har inda su Baba suke
"YA Hamrah kigaya musu shine Wllh...
Itade kanta a dafe jira kawai take Nura yazo yace wasa yake mata jin kwakawal wanta take yadena aiki kanta yana juyawa
Bala in fada su Baba Hamza sukeyi
Ganin yan anguwa sun fara taruwa ne yasa Baba Haruna YA kama hannun Hamrah suka shiga ciki su ma sauran shiga sukayi su kaga Nura ya tara matan gidan yana gayamu su
Aiko wasu harda gud'a
Umma tana ta hamdalah ai gwara da akaje akayi wannan gwajin da an lika mana salalan bariki da sunan namu ne bakwaini ne."
yaran gidan duk ka tsalle suke suna murna banda yaran Baba Haruna Juwa ita ma kuka take sosai
Allah sarki inna sai tambaya take meyafaru aiko Hajara matar Baba habibu ta gaya mata wai wai ai aranan agida suka tabbarar da fad'an kurma dan kafin a Ankara ta dauki wani bokatin karfe ta dokawa Hamrah wani tabarya ta Zara dak'er aka saka Hamrah a gidan Baba Haruna
Da gudu taje d'akin K'ira ta samu mijinta ta fad'a masa aiko agunsa aka sake ganin hauka dan budu daya yayiwa kofan gidan Baba Haruna ya karye ita ko Hamrah tunda aka turata a tsakar gidan ta zufe Dan ba za akirata me hankali ba balle da taga Baban nata tayi yunkurin guduwa Ahamed da Khalifa yaran Baba Haruna suke cewa hamrah ki gudu amma Ina cilak ya dauketa yayi wani tafkeken rijiyan gidan da ita da kyar Khalifa da Ahamed da Baba Haruna su ka kwaceta amma fa baba kabiru yayi mugun fin karfin su gashi bayajin Bari sai da yan anguwa suka taru
Gidan yacika kowa akace Hamrah tayi ciki sai yace zatayi wannan kyan nata ai dama masifane amma fa fur baba Kabiru yakasa rukuwa dan duk yawan mutanen zubar su yake shi abari ya jefa Hamrah a rigiya da bai samu ba kawai ya kin kimo baba Haruna zai jefa shi dan yanaga shine ya hana ya Kashe Hamrah dak'er shima yasha aiko ya zuciya yace asakar masa y'ar sa ya kashe
Aka saki hamrah Wanda ita ma ya kashetan take so da gudu tayi wajen tana cewa
"dan Allah Baba ka kasheni kubari ya kasheni haifuwa na bai masa amfani ba ko aranda ban ta ba ehbo masa ruwa Yasha ba Sai Yau na kwaso masa cikin shege a gaban dinbin al umma abarni Wassilim shima da gudu yayi inda take ya riketa gam gam Baba kabiru yayi yayi ya kasa rabasu Inna ce tace masa kar ya kasheta amma ya koreta a gidan gidan sa ya shiga ya kwaso kayan Hamrah ya waso mata ya cewa wassilim ya gayawa Baba Haruna idan ya yarda Hamrah ta shiga gidan Sa sai ya k'ona gidan Mama ADTINE ta gane dan tanajin kurma dan haka ita ta fassara har yan anguwa kowa ya tsorata
Hamrah ta juya zata fita Wassilim yace "yanzu ya Hamrah baza ki tonawa dan iska asiri ba zaki tafi Ina zaki dan,
Allah kiyi magana."?

"Wassileem kar ka damu magana ta bazata k'arar Dani komai ba anan duniya akwai ranan da *za acirewa kowane bawa laka aranan ba wani me mulki Sai wanda shi shine mulki Fir auna da yakira kansa me mulki shima a kwance yake Kai hatta shi izra ilun da shi ya Zare ran fir Aina sai yanda mai mulki yayi dashi wannan ranan yana nan aranan gabbai NE sheda*

Dak'er take taku saboda Maranta wani irin murdawa yake ahaka ta karaso wajen kannen nata ta kama hannun su ta na murmurshi "Habibullah Juwairiya Wassileem Ina muku fatan alkairi Juwa dan Allah karki yarda da maza kinga Wassileem da Habib sune k'anne ne Wllh har su Bana jin sonsu yanzu aduniya ke daya nake so Sai Inna Wllh ki tsani maza kuma da yanzu zuwa kowane lokaci zan iya zuwa na tafi dake dan yanzu nawa rayuwan maza sun gama dashi dan ke Zan rayu naso Baba ya kasheni shima a Kashe shi dan shima ai namijine ko
Wassilleem yace" ya Hamah kinsan mekike cewa yanzu nima bakya so?
Bata bawa wassilim amsa ba tameka ta Kalli Umman Nura

tace "HADIZA badan tsakon da zan baki ki bawa d'an ki kunnuwan ki baza su dauka ba dana baki amma...
Taki karasawa
Ta girgiza Kai ta juya ta fita mutane dan kam tana ratsasu tafita da gudu Khalifa yabita yace" Hamrah Ina zaki.?
"wani harara ta watsa masa nace"inda ku ka aikeni."
"haba hamrah dan Allah kar ki zabi shiga duniya mata irin bai kamata su shiga bariki ba dan zasu dulmiyar da al umma da yawa mata irin ku a bariki masifa ne kiyi hakuri zan kaiki gidan wani abokina me mata 2 Abbas kafin Baba Kabirun ya huce....

Wani irin tsawa ta daka masa
"da kata dan akuya ko Kai ma ka yaba ne."?

Khalifa ware idon sa yayi akanta wai shi yarinya kamar Hamrah zata gayawa magana bayan a haife YA kusa hai farta dan gaba yake da Nura ma
Girgiza Kai yayi bai ce komai ba ya juya
Itako tayi gaba tasha tayi

kaduna
Kano
kamar zata shiga sai taji ana meduguri saura mutum daya kawai ta fada motan medugurin Dan wani azabeben ciwon Mara take ji
HAJIYA kawo Kudin ki sai asannan ta tuna ita bata da ko kabo Dan Nura baya barinta da kudi yatsan ta ta kallah da Dan kareren zobe na Gwal Wanda da ky'ar Nura ya barta dashi Dan tasha samun gwalagwalai yana kwacewa Sai da tanuna bacin ranta dan tana son zoben wata mata da take gefen ta tacewa iyata wannan zoben meye tacire ta mek'a mata matar ta karba tana ."yarinya ai wannan Gwal ne
"to kirike shi ki biyamin kudin motan."

Matar da sauri ta fitar da kudin motan ta mek'a

Mota ya sauka a meduguri amma wajen karfe 10 na dare lokacin doka yayi ba da man fita a tasha dole anan suka gwana Hamrah tun saukan su a mota ta ga ta bata inda ta zauna sosai gashi bata zo da komai ba Sai matar ce tarakata toilet tare da bata zani ta daura a tunanin matar period nema dan bata bari ta gane tana ciwon ba

Yanda taka yanayin jinin yana zuba gunduwa gunguwa tasan cikin ya fadi bataso haka ba taso yazo duniya ya taya ta daukan fansa

Mata da gari yawaye tace to yarinya ni anzo daukana ga zobenki amma da kinzo mun rage miki hanya Dan yarona ne yazo daukana gashi can inane anguwar taku.?
Hamrah shiru dayi da sauri ta tuno ai akowane gari a kwai kasuwa kawai Sai tace bakin kasuwa."
Kai kina nesa ni ina nan Bulumkutu amma kizo idan ya sauke ni YA karasa dake."

"ah ah Mama na gode yanzu za azo nima d'auka na matar."

batayi musu ba Dan hamrah kana ganin ta zakace yar wani babban ne

"shikenan ga zoben naki ko."
"ah ah mam...
"ni karbi dallah."
Tace da Hausan ta kamar na B Jattko

Hamrah ta karba ta mata godiya

tunda ga nesa Hamrah ta ke hamgo wata balarabiyar budurwa Fara sol kyakkyawa ta kwantacecn gashinta gadon bayanta dan wani yaluluyin mayafin da da yafa ana hango gashinta kyanta har tsoro yake bawa Hamrah amma tayi mamakin ganin zanen barebari taya taya afuskanta

Ido suka had'a kawai Sai Hamrah taga ta sakar mata murmurshi tameke tayi inda Hamrah take
" assalamu alaikim sister tun dazu nake son yimiki magana danaga da mamar ki awajen sai naga ita ya dace tamiki magana jikin ki a bace baki gani ba."

Itako Hamrah baki a bude take kallonta mamaki yanda taga tana Hausa duk da hausan nata itama irin na matar nanne wato hausan yan meduguri
Bata zata ta iya Hausa ba
" ba Mamata bace ni bakuwa ce."
Taji bakinta ya furta
Zama budurwar tayi ta dafa kafadun Hamrah
"idan zaki zo bakunta bazakiyi shiriba Gaki a fuska kamar wayayyiya duk da yana yinki da fuskan ki yana tuna a lamun akwai damuwa duk da nasan nawa damuwan ya girmi naki."
"Damuwar ki bata girmi nawa ba."
Hamrah tace

Buduwar tace" Ummmm
Bazan musa miki ba amma ina son jin naki."
Dak'er ta matsa Hamrah ta gaya mata komai

Ajiyan zuciya Budurwar ta sauke tareda goge guntun hawayen da yazubo mata
tace "nawa yafi naki nesa ba kusa ba ni Sunana *AYYARAM* ni tawa kaddaran uwata ita tacimin Amana yanzu haka cikin na tsawon formonth nake dauke dashi kuma da hadin bakin uwata."
Hamrah Bazaki zauna a garin nan ba ganin maciya amana ne kinga motan can shatan sa na dauka tun dazu nake tunanin nin inda yaka mata naje nayi rayuwa na rasa ki zaba mana zan baki cikekken nawa tarishin."
Daga nan ita ma tabata nata labarin sosai Hamrah tana kuka tace lalle Mama Kangiram da Baba Duno yan akuyane ita mama ko kishin kanta bata ji yanzu Ina yakamata mudosa.?

Ayyaram tace "nide hankalina yafi kar Kata da Kano."

A yankaba ya sauke mu ananan muka samu wata me sai da abinci wanda da ganin ta yar duniya ce muka samu muka ce mu Bakine ta nema mana gidan haya da farko taso musawa dayake akwai kudi sosai a wajen Ayyya muka samu ta yarda a gidan ta muka kwana washe gari ta nema mana gidan haka muka fara zaman kanmu da farko bamu sa zamuyi bariki ba saboda ba abinda muke nema mu sara Ayya tanada kudi muna kuma renon cikin jikin Ayya har yacika watanin haifuwa wani private hospital na kaita dan Ayya ta tsiya mana mota abinka da kudi ba anemi kowa namu ba ta haifu muka zo gida aranan munyi kuka dan bamu San da wane suna zamu Kira Barrta kanwar Ayya ko y'arta ni Cema nace muce mata BARRAT har Barrat ta shekara ba ruwan mu da rayuwan kowa kuma muna da kudi dan Ayya bata san yawan dukiyar da Mamata ta mallaka mata ba kafin ta koreta
Haka munayin yanda kukeso
munayin samari irin idan muka dan fita amma bama kulasu
Haduwar mu da Ruwaida shi YA canza komai."

Malam kaji nawa rayuwan."

Nunfasawa Malam yayi yayi gyaran murya yace "Nura yayi zalinci cikin sakaci na naki iyayen,
Sai ke Ayya ki fadi nakin duk ida naji Sai na San hukuncin da zamu dauka akan abin."

Ruwaida tace " Malam wane shukunci ai mu mungama yankewa kowane azzalimin mu shukunci kuma ba bashi ba munzo bane Dan ka temaka mana da shukunci munzo me mugaya maka Kaden waazinka akan karuwai kad'ai ka dinga bibiyan abin yake jefasu ciki
Dan haka Ayya bissimillah dan muna da appointment da yawa

"SUNANA
AYYTARAM nafito acikin garin meduguri

*Muje zuwa YA labarin ayya zai kasance wane amana uwarta ta cimata ya akayi ruwaida ta canza musu rayuwa*

*B Jattko*
[9/19, 5:52 AM] ‪+234 806 165 0187‬: *AMFANIN SOYAYYA*
_____________________________________

*NA*
______________________________________

*BATUL ADAM JATTKO*

_____________________________________

Kainuwa Asso

*Assalamu alaikum*
*Mabiya wannan labarin* *ina meka godiya ta agareku da kuma Baku hakurin jina da kukayi shiru daga yanzu zaku cigaba da jina Insha Allah Alhamdulilah kuma ina baran Adduar*

*Bazan iyayin alk'awarin yi muku posting a kullum ba amma nasan kuna hakurin bina shiyasa nima nake mutukan kokarin insha Allah zaku samu a sati so 3*

```Nagode```🤝🏻

*5*

*Labarin*
*Ayyyaram*

Mahaifiyata hajjya kingiram auren tana fari tsoho aka aura mata watan ta 5 agidan Allah yamasa rasuwa bayan ta gama takaba Yayar mamar ta Yakura da take zaune a kasan saudiya ta kirata taje Mama tana sauka a saudiya bayan watanne har tafara jin larabci a ka kaita aiki gidan larabawa gidan da aka kaita gidan masu kud'ine sosai
wato gidan Kalam bin Abduljabar Kalam yanada yaro daya rak Abduljabbar yana da mata part din su daban ne Amma part din iyayen suke dinner shida matar sa Suraiya da sun dauki tsawon shekaru da aure Allah bai basu haifuwa ba,
Surayya matar Abduljabar tana koyarwa awani makarantan primary Wanda ita ta bude dan neman lada ana karatun kyuta ne dan yawanci yaran tukuruni acikin makarantan

Abduljabar mahaifin shi Kalam shararririn me kud'i ne ya malllaki kam fanunuwa ciki harda rijiyar Man fetur
Abduljabbar shine d'aya d'ansu
Akulmum idan suraiya ta tafi makaranta to zai zo ya yace Khadija Mamata kenan taje ta dafa masa coffee tana shiga kitchen zai bita tana aikin yana Shafa mata hipes dinta da boobs dinta tun tana damuwa har yazama ita ma har so take yazo yakirata ummy mahaifiyar sa bata gane ba wata rana tana tana kitchen kananan kayane ajikinta ya baiyana suran jikinta yana binta ta kallo aranan yayi gigicewan da bai tabayi ba jan hannunta yayi har cikin bedroom bayan yagama komai kuka ya fashe dashi sosai dan Abduljabbar ustazi ne sosai shida matar sa
Ita ko Kangi kayan ta Tasa dan tana tsane dawani kallo da balaraben yake mata kamar na nadaman abinda yayi
Aiko tana gama sawa shima yasa nasa cikin tsawa yace ta fita masa a d'aki bayan ta fita sake kifa kai yayi Yana kuka yanzu lefin zina yayi kamar shi dan gidan Kalam Bin Abduljabbar da lefin jifa yanzu ina zai shiga da wannan zunubin Sai kawai ya figi jallabiya ya jefa ya fita gaban UMMYN saya zobe yana kuka yana fadan lefinsa Jan hannun sa tayi suka shige bedroom ai Mari ta zuba masa tace "baka da hankali Kasan hukuncin Wanda ya aikata zina jifa ne har lashira shine kake fada a gaban mutane kana son narasa kane na rasa mijina ko dan nasan baban ka bazai juri rashin kaba ana jifan ka shima zai bika."

Aiko Abdujab shima dagewa yayi akan shi Sai ya fadi lefinsa bazai yarda ya tunkari mahaliccinsa da wannan lefin ba Aiko rigima yayi rigima a sakanin su har saida Suraiya matar sa tazo ta same su
Kuka ita ma tashayi amma tace bazata yarda a fito da zancen ba haka suka kira Kalam mahaifin Abduljabbar shima ya Hana da kyar suka samu Abduljabbar ya yarda da zai dinga istigfari amma a kore duk mata ma aikatan gidan dan suna da yawa da indiyawa da yan Indunosia

A Ranan a Ka sallami duk ma aikatan mata duk cekinsu mama ce Marar daraja Dan sauran dama a k'asar su aka dauko su dan haka cikin mutumci a ka maidasu mama ko Sai da tafita waje ta hango Yayanta Duno Dan gidan YAKura ne yayar mamar ta Wanda shima ma aikacin gidan ne dan shi ya mata hanya dama
Bata boye masa komai ba dama driver ne ya ko dauketa a mota ya Kai gida yakura tayi kuka sosai Dan akanin ta sunyi rashin gidan Kalam guda amma ta hakura da sunan zata nema mata wani gidan
*Bayan wata 2*
Shiru Mama bata ga period dinta ba daurewa tayi tagayawa yakura aiko ta Kira Duno ta gaya masa yana zuwa yace "amma yakura bai ka mata azubar da cikin nan batare da ansanar da masu shiba kuwa dan Wllh hanyan arziki Allah ya kawo mana Dan ko cewa sukayi muzubar to zasu bamu makudan kudi balle ma imani irin na gidan Kalam bazasu ce azubar ba."

Da wanan shawara sukayi amfani su ka dauki Mama suka tafi basu samu matsalan shiga gidan ba dan da Duno

Bayan sun gabatar da abinda yakawosu a gaban Abduljabbar da Suraiya matar sa da iyayensa shiru sukayi cikin jimami Kalam yace "shikenan kuje da ita mu zamu dinga daukan nauyinta har ta haifu Idan ta haifu muka je muka ga yaron bayan fitan mu sai kukai yaron ku jefar idan a ka tsinci yaron aka Kai gidan marayu zamu je mu karbo mu rike abinmu munaso."

Sunyi na am da haka har sun tashi Suraiya tace "inada shawara ni nawa shawaran Yaro de namu ne da murikeshi a matsayin maraya ai gwara ace ni yanzu inada ciki bayan ta haifu Sai mu karbi danmu a ceni na haifa."
Sosai shi kanshi Abduljabbar ya yarda da shawaran matar sa suma iyayen sunyi naam AI atake da yake Abduljab doctor ne ya dauki jinin Mama ya je asbitin sa yana aunawa yaga ciki yasa sunan Suraiya ajikin katin result din YA koma gida suka dinga kiran dangi suna gaya musu ai Suraiya tasamu ciki aiko ba jimawa gidan yacika makil da yan uwa kwarya kwayar walima akayi ita ko Mama aka ware part guda aka bata tattali da kula ba wanda Mama bata gani ba har aka cika watannin haifuwa ranan da Mama ta tashi da nak'uda Abduljab ne ya karbi haifuwan abin mamaki yara ukku reras Mama ta samu cikin sauki 2 mata 1 namiji gasu farare masu kama da Abdujab sak duk kamasu daya shi kansa namijin Sai de agane shi ta halittan sa na mazakuta burin familyn Kalam yacika dama burin su ace yaran su kasance larabawa
Suraiya tayi murna ta dauki wannan ta ajiye ta dauki wancen a gaggauce Abduljabbar ya duba Mama yaga bata da wani matsala yasa aka kira Duno yace yafita da Mama tun kafin su sanar da haifuwan suraiya
Amma Mama kuka ta fara dan jitayi son yaran ya gama kamata
Tausayin ta yakama Kalam yace a bata yarinya daya zai raba dukiyarsa Gida 3 yabata rabi sureke ta da daraja kuma kada su gaya mata cewa ita shegeyace ai Duno suman tsaye yayi da yaji dukiyar Kalam gida 3 daya zasu bawa jaririyar kuma su basu jaririya Godiva YA shiga yi musu amma Suraiya da Abduljab da kyar suka yarda Kalam yace su Mama su gaggauta fita Abduljab ya karbeni yamin shuduba da *ASHSHA* yace akirani da shi

Ita ma yakura dadi taji sosai dan zaman saudia zaman bauta YA Kare inde an basu wanann dukiya bayan kamar sati 2 komai na rabon dukiyar da Kalam Zayi ya kammala cikin Sirri yakira wani lawyer yace zai aikeshi Nigeria wani aiki yana son mallakawa wata marainiyar yarinya dukiya amma yana tsoron yan Nigeria da rashin amana dan haka zakaje kanemi lawyer na amana acan kafin na danka dukiyar zamuyi yar jejeniya dashi."
Jamal yayi murmurshi yace "ai inde Nigeria ne bani da Matsala akwai wani abokina Mujashid Ahamed da mukayi karatu a misura tare yana da amana na yarda da shi sosai hakan ko akayi Kalam ya Nemi Duno ya hada da lawyer sa yaturo su Nigeria a kaduna suka sauka barriter mujashid suka samu ba adau tsawon lokaci ba Barrister mujashid ya nemi wani abokinsa Barrister Bunima dan meduguri ne ya hada da barrister Jamal a ka nemi katon Fili a medururi da za agina campany basu sha wahalan wajen samun hadin kan gomnati ba dan Bunima yana da ido sosai cikin kan kanin watanni aka sarrafa babban companyn sarrafa auduga mesuna *ASHSIHA KANGI* Sunana da Sunan Mama baba Duno yaji haushin hanashi takaddun company a hannu dan a hannun barrister Bunima a ka danka komai da sunan idan Ashsiha ta gima ya danka mata

Tare Jamal da Duno suka koma saudia Dan a tafo da Mama da jaririyar ta da Yakura

Kalam yakira Mama sukayi yar jejeniya zata reke amanan Ayyya da kuma kada ta kuskura ta gayawa Ayya asalinta dan kada wataran tazo ta batawa sauran yan uwanta asali ta sa hannu shima Duno yasa

Acewar Mama da za azo dani aka min wannan zanen na bare bare Dan kada a tuhunesu da ina suka samu yar larabawa Sai da Zane ya warke a ka aske min Kai sukayi shirin fitowa Dani

*Nigeria*

Rigima Sosai akayi da iyayen Mama da Yakura baban Mama yace bai yarda ba ya daga tafiyan yarinya zatazo da shege bayan acikin kanuri babban abin kunyane da zai bita har jiko kinta dan haka inason a tara dangi na kusa a daura auren Kangiram da Duno Sai ace tun acan aka daura har suka haifu Sai de ayi haka amma bazan yarda da abin kunya ba."

Kowa ya yar da da shawaran Kolami kakana musamman ABBA DUNOMA dan wata dama aka bashi na malllakan dukiyata cikin sauki

Hakan ko akayi iya dangi najiki aka samu asirrance aka daura auren a falon kakana Kolomi
Amarriya ta tare Allah ya albarkaci auren su Mama da yara kamar yanda ya albarkaci company na da shashara a duk duniya cikin shekaru kadan ABBA Duno yazama Alhaji Dunoma da kuke ji na Barno babbar y'ar su da suka fara Haifa itace kanwata Bilkisu Sai Amina Sai modu auta naga tsabagen tsangoma awajen dangina basa sona sunfi son su Bilkisu Ashe ni shegiyace
Mama ce kawai take sona shi kansa ABBA yafi son su BILKISU ko makaranta sauran yaransa waje yake fitar su daga sungama primary din su niko ko da likacin sani a makaranta dayayi kin sani yayi yar saida Bilkisu da AMINA suka taso yasamu tare Kiri Kiri ya sa su Balki a school me tsada ni yaki sani Sai da Mama tayi magana ya sani a me saukin kudi duk da haka Sai ya kwasheni a matsayin zai kaini makaranta yaki kaini ya wuce Dani office ya Dan kawa kananan ma aikata ya manta Dani ga yacire min shijaf da sauran kaya wai na ji iska haka zanyi ta yawo dagani Sai dan pans office office gani da dan karan kyu a haka bazan manta rananda wani ya yafara lalatani ba haka nazo wajen Abba Ina kuka na gaya masa dariya ya kece dashi yace "gud very very ai hakan akeso amma zo Ayyata kar ki gayawa Maman ki kinji zata dakeki."
Shine mafarin lalatani
Haka ba kullum ya ke kaini makaranta ba Kai ko jarrabawa ake ba kullum yake kaini ba duk ko ranan da yakaini to zansha duka
Nafi son nayi ta yawo a cikin ma aikatan company ana sayanin biscuts da sweet ina sha
idan lokacin tashi yayi yace drivern sa ya kaini gida bayan ya jamin kunnen kada na cewa Mama banje makaranta ba yasan dukana suke shikuma bayason a dakeni shiyasa bai Kai niba makarata ba
Nima kuma bana son zuwa makaranran dan kullun inde ya kaini Sai an nadamin duka shiyasa bana son zuwa school ashe shi Yana kaini zaije ya cewa malaman sumin duka bani da aiki Sai wasa da maza ga jakanta ga kinzuwa kullm Sai ya saukeni a bakin get na zame haka za anadamin duka
Ranan ko da zai kaini na dinga kuka Kennan haka zaice inde bazan gayawa Mama ba shikenan AI shi rashi karatuna alkairine awajensa niko bana ganewa
Haka idan akayi jarrabawa kullum nice zan dauki class din mu

sai da nayi wayo sosai nagane Ashe hakan ABBA ba gata yake min ba na fara cewa ni inason yakaini kuma alokacin na makara sosai har Bilki da Amina sunshiga j s 2 Modu ma yagama primary niko Ina primary 4 saboda ban samu karatun dawuri ba nafi duk yan class dinmu girma da jakanta

*Bayan shekara 13*

Sai a lokacin na gama secondary inda Bilki da Amina harsuna shikaransu ta karshe a Jami ar India Modu yana London

Alokacin shekaruna, 24 samari Sai Wanda na zaba dan ma bana harkan su amma hankalina ya gama kwanciya da
*GREMA BUNIMA* wanda d'an gidan lawyer barrister Bunima ne

Sunzo gidan mu shida baban sa dan yana son yayi ritaya dan haka yazo da dansa wanda shima babban lawyer ne

barrister Yace "Alhaji Duno naso a ce na bada Amanan nan Da hannuna dan nauyi ne akaina amma duk sanda nayi magana Sai kace Sai ta tashi aure ga shi auren shiru amma a gani na koda batayi aureba ai yarinya me shekara 24 zata iya rike dukiyar ta amma yanzu ga d'ana zan bar masa yaci gaba da rikewa kafin lokacin amma kafin na yanke wannan shawaran nakira barrister Mujashi Ahamed da Jamal sun amince na bawa Grema kaga Shine nazo sanar da Kai zan ajiye aiki. "

Abba yace "eh ai yanda mukayi da Kalam dama Sai tayi aure to ni kuma bantashi aurar da ita yanzu ba dan karatu zata fita waje Dan de tayi nauyin daukan karatunne gashi kannen ta har sun gama sun dawo
Sai ta dawo za ayi komai ya Kalli agogon hannusa

yace "Barr inada meeting ayimin afuwa yameke yana yiwa security dinsa alama da sufita suka fita suka bar barrister da d'an sa awajen saurayin mekyu da kamala yajuyo yace "dady sai Yau she zaka gabatar Dani a San Dani Wllh Dad serious Ayyaram kawai nake so A mata."

"Grema inason kagane idan kace kana son yarinyar nan ban San irin fassaran da za A mana ba za ace da yawa zasu dauka saboda dukiyar sune amma kaje ka nemi so awajen yarinya idan ta amince abin zai zo maka da sauki bawai ni ba."
Sosa keyar sa yayi yace "daddy taya ake tun karan budurwa ne?

"OK kana son sanin yanda na tunkari mommy kane?
To muje Gida ka tsareta ni na manta."

Fitan su a falon baki yayi dai dai da shigowan Ayya da mota a guje bakar doguwar rigane ajikinta tasha bakin glass ta dan zubo da gashin nan gaba yakara fito da kamanta na larabawa Kai Ayya a larabawan ma ta daban ce Grema rasa dan kuzaren nasa ma yayi tsaban kwarjinin da ta masa
"haba my son kar ka karaya Kai mafa me ajine jeka."
"Daddy kaganta fa kamar aljana".!

Shide daddy mota yawuce yamasa alama da hannu yaje kawai."

Da karfin guiwan sa YA tun kareta dai dai sanda zata rufe mota

yace "Amincin Allah ya tabbata ga sarauniya Aisha Indon mata meyasa kike wasa da rayuwanki kina Dunoma Family zaki fita batare da Security ba a wannan zamanin."

Yabawa Ayya dariya har ta murmusa
Tace "sabo da dogaru da Allah yafi dogaro da wanin sa idan nayi juyi najini acikin kabari nan ma zannemi security ne."
"sosai ma zaki nema mana AI nan nema kike bukatan security na gaske Dan....

Katseshi tayi dacewa wazai bini."
Yace "aikin ki mana."

Dariya tayi tace "dan Allah waye Kai kana da abin dariya zan iyacewa ban taba tsayawa da wani nayi zance haka ba."

Yace "Allah Sai da mayen Ayyya.?
Tace "haka sunan ka?

"Eh ai ni Banida sunan da yayuce mayen Ayya yarinyar da tun tana jaririya ta samu nasar sace zuciyar *GIREM*."

"ni Ina nasan ka Ina jaririya har zan sace zuciyar ka za kamin Sherri kawai."

"Ina ba Sheri bane kin sace"

Ahankali Ayya tasa hannu ta fitar da glass din ido ta
AI da sauri
GREMA yarufe idon sa
Yana cewa Masha Allah ai dole kina rufe min wannan baiwar na ido dan Allah ki maida ina da magana dake ga daddy yana jirana."

Juyawa Ayya tayi zata shiga ciki takun takalminta Grema da idon sa yake arufe yaji ya bude idon da sauri yace "haba Ashsha to kimin alfarma na karshe Dan ina yunwan phone number naki kiyi temako ki samu ladan ciyarwa."
Ya karashe maganan yana meka mata wayan sa yana wani marairaicewa

"Kai haka Kake ne komai naka da banne."

Dole ta karba ta sa masa ya karba yayi Kissing wayan yana juyuya ta yace ban San wane irin Godiya zan miki ba
Na yarda da friend dina da suke kirana me sa a Sai Yau nayar da ni me sa ane."

Tace "me akayi na sa a daga bada number."

"baza ki gane ba ne kishiga ciki kigaida mommy."

Gyada Kai tayi tana mamakin yanda ita ma zuciyar ya gama yarda da Wanda bata San waye shiba ko sunan sa bata tambaya ba towaye saide dodon kunneta yasake tuno mata maganan sa
_Eh ai ni banida sunan da yayuce mayen Ayya yarinyar da tun tana jaririya tasamu nasaran sace zuciyar *Girem*_

Kenan sunansa Grema

Tana tafe tana wannan tunanin
Har tayi nisa yasake binta " _Ayysha_
Jin sunan tayi Har cikin kwakwal wanta ya kashe mata jiki bata juyo ba ta tsaya da tafiyan da takeyi

A hankali ya furta "Alfarma nagaba dan Allah inason idon ki ya dinka kasan cewa kullm cikin glass."
Yana fadan haka yajuya yayi tafiyan sa ita kuma ta juyo ta tana kallon sa tafiyan sa ma abin kallone dama da tsaddun maza irin wannan a fili ba fim ta ke kallo ba ido da ido a gabanta

Tana gani ya shiga securityn sa suka ja suka rufe har saida motan su yafita a gidan ta juya har zata shiga part nasu taga part din kaninta Modu da security a tsaye tunda yazo basu ga junaba Sai ta wuce gaisheta security sukayi ta shiga palon ba kowa Sai Karan TV a bedroom ta shige batayi knocking ba tashiga Kai tsaye abinda tagani yasa kanta ya fara juyawa idon ta yafara ganin dishi dishi idan idon ta ba gizo yake mata ba kanwarta AMINA da kaninta Modu ta ke gani a kwance suna aikata alfasha ga fim na batsa
"Meenal Ahamed !!!."
ta shiga kiran sunansu hannunta dafe da kanta

A firgice suka tashi kowa ya nemi kayansa yasa ita ko ko jakan hannun ta daya fadi bata tsaya dauka ba ta fito palo tana dafe kanta ta zauna a kugera

Atare suka fito suka durkusa a gabanta

Amina tace "dan Allah Aunty Ayya ki rufa mana asiri kar wannan abin yafito Wllh sharrin shedan ne."

Cikin kuka Ayya tace Amina wane irin shedan ne zai sa kuyi lalata da dan uwanki ciki daya kuma kece babba uwa daya uba daya haba wannan wane irin duniya muka zo,
Ashe shine dalilin da yasa shiyana London ke kina india kullum kuna hanyan kaiwa junan ku ziyara Mama tana nan tana yabonku kuna son zumunci Ashe ku da abida kuke aikata wa rayuwan dabbobi kukeyi."
Abinda muke ji a Kasa shen turawa yau acikin gidan mu

Haka de suka dinga bata
hakuri da marairaice wa kamar basune da suka rainata suna ce mata jaka ba harda su aunty Yau
Tace "Sai kunmin alkawarin kundena."
da sauri sukace munyi mekewa tayi dan mata san yanda zata musu nasiha ba dan ba islamiya aka sa taba yanzu nema da tayi wayo ta shiga da kanta cikin satinan ta shiga direct part din Mama ta wuce security dinta sun so hanata shiga kamar yanda suka saba amma ganin yanda ranta yake a bace basu hanata ba

Akan gado ta sameta ta baje laptop har 2 tana ta aiki ta kalli wannan ta Kalli wancen ko sallaman kin karba tayi
still ta sake cewa "Mama magana zamuyi fa
Mama bata dago ba tace"bakiga abinda nake bane."?
.Ayya ta sauke numfashi
Tasake cewa "Mama maganan yafi aikin da kikeyi mushin manci dan abune da yashafi iyalink....

"subbahanallashi Ayya waya baki izinin shigowa bakinsan yanzu lokacin aiki bane bakwa shigowa koma meye kibari na gama mana fice min get out! tanuna mata kofa
(" *mama bazan fitaba* )
Da sauri mama ta daga ido ta kalleta ta yanayin da taga Ayya Sai da gaban ta ya fadi Yau har ita Ayya take mayarwa magana y'arda tafi duka yaranta Yi mata biyayya janye laptop din tayi tacire farin glass din idon ta tanunawa Ayya bakin gadon ta zauna tace "Ina jinki

"mama meyasa Baku samu islamiya ba tun muna yara Wllh fahatiha wannan Sai kwanan nan nakoya daidai nima kenan da nayi makaranta a makarantan hausawa balle su Amina da tundaga nursery a ta arna sukayi har suka fita waje meyasa Baku karfafa addinin a tarbiyar muba?."

"tuhunata kika tashi ba kinshiga yanzu ba ai Sai kiyi yanzu
zan cen banza bokon da aka saki ma karatun ki kayi Ina baki fashimci komai ba balle a hada miki 2 ya zaki kasance....

"Mama to tarbiya fa?

"meye tarbiya? Gayamin."

Shiru Ayya tayi can tace "Ina nufin kula da yara da tattalin su."

Rai abace Mama tace"kina nufin bamu kula dakuba kenan mekuka nema kuka rasa duk fadin Nigeria gaya min abinda akayiwa wani d'a da ba amuku shiba dazaki ce ba akulaku ba kigaya min abinda kika rasa arayuwa."?

"Mama idan baki gane me nake nufiba ba wai gata na abin duniya ba wannan kam yamana yawa ma Ina nufin gata na sa ido akan tarbiyar mu haba Mama kiduba yanda ki ka watsar mu kamar bakece uwar muba Sai fa nayi kwana 3 bansaki a idona ba kuma muna gida daya nida nake gidan ma Kennan balle Wanda aka fitar dasu waje yanzu yaushe raboki da kiyi zama na cikkken awa daya da ni ko kannena tun Ina yarinya a haka natashi a hannun ma aikata rashi karatuna da dalili amma Mama kin taba binciken meya hanani yinsa?
Yau kece a wannan kasa gobe kece wanncen baku da lokacin mu Sai na neman kud'i koda kina gari Mama baki da lokacin mu shifa tarbiyar yara Sai iyayen su sod.....

"ke dakata bana son daki kanci irin naki na marasa ilimi Bari na barmiki dakin tunda ke fazaki fita ba ."

"Mama awai wani bomp agidan nan dalilin rashin kula da tarbiyar mu Wllh idan ya Fashe gwara rasin ilmina."
Mama tace
"a shir dinki tarbiya saide naki ne zai lalace dan dama tanan kika fito ta lalacecen hanya bade na yarana tsarkaka yaran sunna ba tunda ance annabi yace duk wanda yayi zina da Dan wani Sai anyi da nasa wannan ayan akanki yake bade yarana ba."

Ta ibi wayoyinta zata fita

Ayya tace Mama nida su Bilki Dama ba Abu daya bane ni dama alalataccen hanya nafito bangane ba."

Sai asannan Mama ta tuno da tabaran da tayi tayi saurin cewa "Allah Kai kema da wani abin haushi kike amma naji zan na kula shikenan."

Ayya ajiyan zuciya ta sauke tace "mungode Mama shikenan yi aikinki amma a sa Amina a islamiya har Bilkisun ni bilki fa tunjiya ban ganta ba Mama kinsan inda taje."
Shiru Mama tayi can tace "Eh to dazu muyi waya amma bata gidan ne."
Ayya tace "to AI kinga."
Ai irinta ko."

"nace za a gyara kar ki damu jeki my daughter

Ayya tafita tana adduar Allah yasa asa Amina da Bilkisu a islamiya

Kiranta maman ta sake yi ta komo

zuba mata ido Mama tayi tace "Ayyya lafiyanki kuwa naga kin dan rame ga wani fari da kika kara inaga shawara ke damunki ko."?
Wllh mama nima bansan meyake damuna ba ina
Yawan bacci
Ga saurin jin yunwa
Ga bakina ba komai yake jin dadin saba
Ga amai ga kuma yawan zazzabi."

"cikin rudewa Mama tace Ashsha kin tabbata bawani namijin da yake yaudaranki ko".
"Eh Mama
OK karki yarda da maza akwai macuta a cikin su inaga kawai shawara ne ki shirya kije kiga likita

Washe gari Ayya agaban doc
"doctor bangane ina dauke da cikin na 4months ba ."!!!?

"madam abinda nagani Kennan amma nasan kaman ke ace da ciki ai abin kunyane Dunoma family dan haka nime rufa asiri kune a zubar saide gaba kina kiyayewa kar kibari ciki ya shige ki kina kula da mata kanda zai hana shigan ciki har kiyi aure yawan abortion yana lalata mahaifa."

"dakata doctor ana daukan ciki a abinsha ko abinci.?

Girgiza Kai yayi yace Sai ta hanyan SADUWA."

"To kayi karya dan tunda nayi wayo ban bar wani namiji ya rabeni ba."

"Wllh AISHA kina da ciki yaushe rabonki da ganin period din ki."

Dummmm gaban Ayya ya fadi Ta manta rabonta data ga period din bata damu ba dan ta yarda da kanta Mutsi taji a cikinta tayi saurin Shafa cikin ta tana kallon doctor tace "kaji motsi nakeji fa Wllh ban taba yarda da namiji ba tunbayan shekaru 12 ko nada yana zamane daga baya yafito yazama ciki."

"ah ah nayanzu ne abinda nake so dake yanzu azubar miki shi yabi maguji kawai amma batun baki yarda da namiji ba bai taso ba amma kafin azubar kije ki sanar na HAJIYA tukun."
jiki a sanyaye Ayyya tafito a fili take cewa meyake shirin faruwa damu ne jiya na kama kannena suna neman junansu gashi yanzu acemin inada ciki a ina na samu ciki har ta wuce motan ta bata san ta wuce ba

*Naso na karasa lbrn Ayya a wanan pg saboda labarin Ruwaida lbr ne me tsawo shiyasa nabaku lbrn hamra da Ayya a takaice amma Sai pg na gaba zamu karasa lbrn Ayya*

*B JATTKO*

*TEAM RUWAIDA*
[9/19, 5:52 AM] ‪+234 806 165 0187‬: *AMFANI SOYAYYA*
*___________________________________*

*NA*
*____________________________________*

*BATUL ADAM JATTKO*
*___________________________________*

Kainuwa Asso🤝🏻

*6*

Doc Ababas ne yabi bayanta "Madam please ki kawo na maidaki gida bai kamata kiyi tuki acikin wannan hali ba."

Idon ta ya kada yayi jajir ta koma baya ta meka masa key din

Bayan ya kaita gida
yace "yanzu idan kinshiga kigayawa Hajiya idan a goben za AYI aikin sai kusanar dani."

"doc kace bawani hanyan da zan gane ya akayi na samu ciki bayan saduwa kace babu ko toso nake kafin a zubar dashi nayi bincike ta ina yashiga dan zubar dashi batare da an bincika ta Ina cikin yashiga ba,
Nake gaba mafita bane kasani ni ba yarinya bace 24years nasan komai bana son Mama tasani yanzu dan zanyi bincike sosai akai Kai ma inason karike min amana idan ina bukatan temakon ka zanne neka."
Ta bude ta fita ko key bata tsaya karba ba tayi gaba
Doc ya girgiza Kai cikin tausayi badan zun zurutun kudin da yagani ba,
ba abin dazai kaishi wannan aikin Dan ya dausaya mata

Ayya tana shiga
Part din ta tawuce zubewa tayi a kan kujera tana tunanin ta inda zata fara kawar ta Yana Bura ta tuno ko ita zata nema tunowa tayi Ashe ta bar jakan ta a bangaren Modu kuma wayoyin ta na ciki gashi bata fatan ta sake komawa wannan part din

Haka tawuni a daki sallah kawai takeyi abinci ko tunoshi batayi Sai Dare ta fito falon ta ga an kwashe abincin yaran dama ita bacin na dare take ba fridge tanufa ta bude apple juice dinta ta dauka Wanda kullum dare shine abin Shanta ta dauka tayi tashige bedroom dashi zama tayi a kan gado ta fara kurba ahankali a hankali Sai asannan ta tuno da gayen jiya *Grema* wani kuka ta fashe dadi tana Shafa cikinta da yake motsi nasan ma bazai soni da ciki ba dan Allah ciki ya akayi kashigeni wazai yar da dani Ina sheda na y..........

Wani wahalellen bacci taji yayi gaba da ita luuuu ta sake gaba daya cop din hannuta ma sakin sa tayi ya fadi tas yafashe

a gigice ta farka jin abinda yafaru da ita kamar a mafarki zaro ido kawai take kwakwar wanta da tunaninta sun kasa daukan abinda ya faru a mafarki ko a ido biyu Sai bin kayan ta dake yashe a kasa take ba komai ajikinta har pant da bra nata ayashe leka gabanta tayi dan yanda take jinta ajike sharkaf saurin rinse idonta tayi dan yanda taga abin har tsantsani yabata take abin yafara dawo mata wani k'ara tasa tace "BABA BABA BABANA jitayi anbude kofan yana sanye da jallabiya da laptop a hannun sa yana jifanta murmurshi
yace "naam y'ar baba dama nasan daidai wannan lokacin Zaki farka Aishatu y'ar Abduljabbar

"Baba meyake faruwa.....

"karki damu dama shigowa ta ai dalilin gayamiki ne duk da nasan zuwa yanzu kinsan komai amma bakisan Munufan yin hakan ba,

Yabode computer din sa nan danan na bai Yana kuma abin mamaki a d'akin Baba ne ba a nawa

Ga abin da yafaru yake nunawa computer din
*"Subbahanallashi Ayya ki sani nifa uban kine duk mazan duniya kirasa nabi*
*Sai ni*
*Mekike so dani ne ko* *kinsan duk tsawon wannan watanni hudun* *kin jefani cikin damuwa wannan wane irin k'adddara ne wanda yata ta cikine zatayi sha awana."*

Ni kuma
Nace *"Baba Wllh Sai kabiya mini bukatuna a tunanin ka bansan kai ba ubana bane najima da Dani dan haka ko kafiya mini bukata ko na kasheku har Mama kamar yanda nayi yunkuri abaya kasan zan iya dan inada bosawa Kasani na Kashe ku har yaran ku nasamu lawyer Dina yabani dukiyata naci da cida gayu na kawai macuta kawai*

Baba yace
*"to shikenan Ayya amma bazan iya ne manki ina cikin haiyacina ba ki samin powder concern kifitar ni a haiyacina irin na wancen karan amma da hankalina bazan iya taraiya dake ba."*

Nace
*"ah ah yau ahakan ka nake sonka wllh Baba idan baka bi umarni na ba wllh kaga yanzu zan fasa maka kanka*

Na nuna masa bindiga
Hannun saya d'aga yana cewa ya yarda daga nan kawai na fada masa
Nide dakanan na kasa cigaba da kallon

Yace "idan bazaki kalli nan ba to gawani Kalli nan dan na gaskiyan delete dinshi zanyi na nunawa uwar ki Wanda nayi editing dinshi

Na dago nasake kallon laptop din tunda ga inda yake shigowa dakina ya daukeni zuwa dakinsa ashe duk maganganun shi yakeyi yace na Mai maita nikuma bana cikin haiyacina Sai na Mai maita komai shiya fada
Yayi editing yacire nasa yabar nawan
A gabana yayi delete din dayan
yana murmurshi

Nace "Baba me namaka zakamin wannan sherrin."?

Yace
"AISHA ke ba y'ata bace ke shegiyace

Daga nan ya kwashe
komai na rayuwata ya gayamin

"BABA da gaske ni ba y'arka bace.?

"kinga kinyi Kama da y'a'yana ne gaki a kod'e kamar jememmen fata ai kinga nawa yaran bak'ake masu gama dani ne ai."

To Baba medalilin kana cin amanana ta.?

"yawwa yanzu kika biyo hanya dalilin na dukiya nake so shi kuma tsohon balarabe yace a danka a hannunki tsabar rashin a dalcima wai idan zakiyi aure kenan dukiya zai koma hannun wani kato muda muka sha wahala dukiyar ta bunkasa ko ohoo Sai yanda mijinki yayi damu kenan ko,

Idan zaki gane shine dalilina na hanaki karatu nasan Sai ki nada ilimi zaki iya juya wannan dukiya
Naso tun kina yarinya kizama yar iska yar share shaye yanda bawani Mijin kirki da zaisoki hakan bai samu ba naso kasheki naga wannan uwar taki bazata bani hadin Kai ba shiyasa na zabi nuna mata wannan video nasan zata tsaneki daganan bazata hanani daukan duk matakin da naga dama ba akanki."

Ayya kam daga nan zuciyar ta yafara kyankyashewa komai yadena bata mamaki dan yawuce mamaki

Adake tace "to cikin jikina fa".?

Yace "yawwa y'ar gari ciki kuma idan baki manta ba watani 4 da suka wuce kinyi wani bacci na mamaki to magani muka samiki awanan lokacin muka hada plan nida doctor Abbas yazo har nan dakin ya miki dashensa saboda irin wannan Ranna kinga uwar ki zata gane kece munafuka tunda tsawon lokacin baki damu ba ni kuma idan kin kula Ina cikin damuwa watan nin nan har ta Gaji da tambayan meke damuna wanda har itama yajefata damuwa kinga yanzu idan tagani sai nace dama shine damuwan,
Bana Abu batare da lissafi ba."

"doctor Abbas shi yamin dashin ciki shiya bani results din inada ciki to Baba meyasa baka bani cikin ba tun lokacin kasa aka min dashe."

"sabo da zaki shiga damuwan da zai sa shakku cikin aikina
Kuma dashin mada aka tashi yimiki ai Kwan aifuwan na masu, HIV aka samiki kinga zaiyi saurin kasheki kenan dan bana son kiyi tsawon rai."

Wani dariya AYYARAM ta kece dashi tace yanzu kamin daidai kaga shikenan idan na mutu AI bani da sauran bakin ciki ko,?

Amma Baba na godewa Allah da kafin namutu na ga taka k'addaran Wllh Baba baka mukatan fansa Allah ya dauka min naga bayanka tun kafin kaga nawa akwai bomb agidan ka duk Randa yafashe to zai Kai Rabin nawa muni."

"Ayya Kenan ai ni bawani bomb agidana Sai na ganin bayanki shikenan bani da wani damuwa ."

"Shikenan Baba jeka ka gudanar da aikinka kar Mama ta ganka a dakina komai yarushe."

"Hakane fa kuma amma kafin na tafi bazan boye mikiba kina da dadi Wllh badan ina mutuwan son dukiya ba dana barki kodan futawa Wllh masu cewa farar mace bata da zaki su suka cuceni da ai tunkina yarinya na mora."

Murmurshi nayi tare da janye blanket dana rufe jikina dashi
nace" AI yanzu ma zaka iya d'anawa gashi."

Dafe kansa yayi yace zanso haka banzo da condom ba kinsan kekuma yanzu malama patient ce HIV yana yawo ajikin ki."

Nace "Aiko Baba gari bai Karasa wayewa ba muje mana bedroom din ka kasa nabiya maka bukatu dear bana son barin ka da bukata."

Saurin kallon ta yayi yatsorata da ita sosai Ashe tanada wayo haka
Yace
"Ayya dole ki mutu dan idan nace kibi duniya Wllh zaki fi Kar fina mata irinku a bariki zasuyi kasuwa kinga gadona kinjika sharkaf kinwuce sanin da nayiwa mata."

"Baba daman Kane narayu ko na mutu."

Daukan laptop dinsa zai fita
tace "bye bye sweetheart."

Yajuyo ya kalleta yace "zaki Iya ai y'ar zina ce
Yafita

Dafe Kai Ayya tayi ahalin yanzu idan tace da cikekken hankali da nufuwa da ya rage a Cikin kwakwal wanta to tayi karya
Shikenan rayuwata ta kare Mama meyasa Baku barni a wajen yan uwana da muka fito duniya tare ba Allah sarki ko ya sunan su nasan sukam hankalin su akwance yake Suraiyya ta basu ingantaccen tarbiya
Shikenan k'adara da lefin zina da Mama da Abduljab sukayi a kaina ya sauka Insha Allah bazan je garesu ba na lalata musu jin dadi su ba Insha Allah zamu hadu a lashira

Shiko Baba yana kara sawa bedroom din shi yayiwa Mama kiran gaggawa kafi tazo har ya har giza dakin tun daga kan zanin gado da komai na bedroom din yana kuka idon sa yayi fulufulu dan saida yajima yana kuka sannan ya kirata yana jin ta murda kofa yafara buga kansa a bango yana kuka wuwu
Da sauri Mama ta karasa inda yake a tsorace ta fara tambayar meya faru dan koda kuwar da uban sa suka mutu baiyi wannan kukan ba

"Alhaji lafiya shikenan an haukata min Kai dama shiyasa nasha kawo maka magunguna na kari ya yanda ka daukaka aduniya ai dole kazamu makiya wayake zama haka yanzu amma baka son amfani da magani aiko ba asiri akwai bakin mutane ."

"Kingi Wllh kwara hauka akan abinda yafaru Dani."
Tace
"Alhaji meyake damun ka haka kaduba tsawon wata hudu Kenan ko 5 ka haram tamin kwana a dakinka kana cikin matsanacin damuwa amma ka kasa gayamin Wllh ba banza bane muje wajen malam yaduba ka sosai."

Tasowa yayi yana kuka ya fada jikin Mama yace
"Kingi ayanzu rayuwata bashida amfani ko ba akashe niba ni Zan Kashe kaina dan idan kika ji abin da yafaru ke kanki zaki zabi mutuwata fiye da rayuwa na dan naci amanan matata Kingi taya bazan gujeki ba tsawon watannin bayan amanan ki yana cikin fushe dani."

"Wllh Allah kome kayi bazan gujeka ba."

Sake fashewa yayi da kuka itama haka suka hadu suna kukan sosai
"Alhaji idan baka gayamin ba zaka shiga hakkina."

Tashi yayi yana cigaba da kukansa ya dauko laptop din ya kunna ya ajiye yakoma ya kifa kansa da bango yana sauke ajiyan zuciya

Itama Mama kanta wani irin juyawa kanta yakeyi wani wawan nunfashi taja ta zube sherkaf
Juyowa yayi yace "au tafiya zakiyi shikenan na jefi tsutsu 2 a dutse daya
Har zai fashe da dariya yatuno da ma k'udan dukiyar da yake hannun Mama wanda harkan awaje takeyi bai san sirrin sa sosai ba afili yace Khadija ba yanzu zaki mutuba da sauran likaci da sauri yayi inda Fridge yake ya dauko roban ruwa ya kwara mata taja nunfashi idon ta arufe amma hawaye yana surtowa a hankali bakinta yake furta astagfirla Allah lefin da nayi sama da shekara 24 sai yanzu hukuncin YA haukaina y'ata ta cikina ita take neman mijina Ashsha kincuceni wanda ya gaya miji cewa ke shegiyace shima ya cucemu yazanyi da wannan kazantan acikin gidana...

Baba yace "kuma kinsan abin tashin hankalin ma wai ciki ne da ita na tsawon wata 4 tace,
Ban yarda ba na tambayi doctor Abbas yake cemin ai jiya ta ce amma yace za a iya zubar da cikin cikin sauki batare da asiri YA tonuba,
Amma Kingi kiyi hakuri bazan iya rayuwa ba zan mek'a kaina a jefini kawai."

Alhaji hakan bazai yuwu ba dan bazan yarda akan wata gurbataciya na gurbata sauran yarana ba idan maganan nan yafito asalin yarana zan bata dan haka ita guban ita yakamata tabi duniya."

Afirgice ta fito

Tura kofan Ayyya tayi tazubawa Ayyya da ta zama kamar wata mutum mutumi dan jin komai nata jitake baya aiki

"Aisha Sai Yau nayarda sin taccen mage bata mage lefin ki ya girmi duka ya girmi zagi Saide nace miki jeki kyagani,
Mu muka rufa miki ariri muka rayu dake bamu gayamiki asalin kiba shine kika bincika kika sani idan dukiyar kike so bata haka ya kamata kikar ba ba akwai hanyoyi da dama cikinsu harda kisa dan da kashemu kikayi yafi da wannan tozar cin ai mutuwa gidan kowa awai amma banda kazanta irin wannan ki gaggauta barin gidan nan kuma duk inda zaki je kar ki tsaya akusa kije inda mudake Sai alashira zamu hadu ga wannan ATM din akwai kudi da zaki iya rayuwa a duk k'asan da kike so ki tashi nace tun kafin gari yagama wayewa."

Murmurshi Ayyya tayi tace ai ko baki koreni ba nima bazan zauna agidan dabbobi ba amma yazanyi da cikin Mijin ki ko kunbar min?

Dafe kirjinta Mama tayi yanda yake mata zafi
tace "AI dama ke kika sashi yayi adole ki tafi dashi abinki ba ma bukata ke ma ki kayi mana haka balle wannan cikin naki da yafi shege shegan taka ai yafiki goba."

"to Mamata kishiyata naji dukiyata fa.?
Kudin da yake cikin ATM din nan yayi Rabin abinda kakanki yabaki so ya isheki mukuma zamu rike sauran dan muna da hakki akai."

"Kai Mama bakuyi cuta ba kituna canjin da dana yanzu ba daya bane."

"Wllh Ayya da dayanda zanyi da nabaki dukiyar duka yin hakan tonan asirine ne kije ya isheki."

"to mama kafin nafita ina son nasan address din dan tauren saudia da kukayi cikina."

Ido Mama ta zaro "Dan taure kuma."

"Eh mana Mama AI ke yar akuya ce wazaki bi inba taure ba."

Gigiza Kai mama tayi tace "Ayya nayi na nadaman haifuwan ki."

"Kai Kai mama ai sai Yau kikayi Nadama ai azatona tun da kikasan kina da cikin zina ki kayi nadama amma kin makara wajen nadama."

Gigiza Kai mama tasake Yi ta fara Jan kafa zata fita da gani tana cikin matsanacin damuwa
Sai da taje kofan daki tajuyo tace Ayya idan kika kara mintuna 15 acikin gidan nan zan zuba fetur na Konamu duka kinga an futa."
Tafita

To ni kuma abinda yasa na fita bana son ta kona ma aikatan gidan wanda akallah sunfi mutum 13 kuma nasan tunda tace zatayi zata iya shine na shirya a gurguje na dauki ATM din nafito ta kofan baya
Na zauna a bayan gida sai da asuba na bara tafiya akafa nazo Tasha inda muka hadu da Hamra

Suka fashe da kuka dukan su ukku

Shi kansa malan hawaye yake
Yace "to ina shi lawyer din naki meyasa baki ne meshi ba.?

AI nabar wayata adakin Modu a lokacin amma yanzu muna tare dashi yayi yunkurin aurena mama shi ta hana dan labarina ya baza barno da temakon Baba Duno shine ya baza komai
Amma shi *Geerem* bai hakura ba yana zuwa yabiyawa kansa bukata yakoma a kaina yafara zina."

Malam ya girgiza Kai yace to ya batun HIV kuma yakikayi dashi?.....

*Kunga labarin Ayya amma naji comment dinku itada Hamra waya fi taka kaddara me zafi kafin azo kan oganniya Ruwaida*

*B JATTKO*[9*AMFANIN SOYAYYA*

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

*SIS kuyi hakurin rashin gani na online wayan ne yasa mu matsala amma zakuci gaba da ganin Post a wayan sis dina nagode da kulawan ku*

*Kunbane dariya a comment dinku fa to de damasu cewa rayuwan AYYARAM yafi tada hankali da masu cewa na HAMRAT duk naji amma nide RUWAIDAT ce tawa* 🤸🏼‍♀🤝🏻

Kainuwa Asso🤝🏻

*7*

"Bani da HIV munje gwaji yafi a irga ana cewa bani da shi,
To saida nasamu shi doctor Abbas din dana hadu dashi a instagram na tambayeshi yake cemin ai baiyi amfani da asalin kwan masu HIV din ba asalima nashida matar sa ya dasa yaturomin pic nayaran sa sak Barrat yanzu haka rigima ne sosai tsakanin sa da matar sa wai sai ya karbo mata y'arta dan ita maza ta Haifa shikuma yana tsoron tunkarata ne amma inajin har takai zancen har kotu wanda ni hakan yamin daidai dan andauko hanyar tonan asiri kenan duk da nasan bawani nasara zata samu ba Dan da alama alkalin Baba Duno ya siyeshi."

Malam yace "yanzu dukka Dukiyar Alhaji Dunoma na barno nakine?
Yanzu duk tsoran Allahn mutumin nan da yawan shidim tawa addini zuciyar sa ba mekyu bane?
Yaki yarinya yakira BARRAT da take faman Game a wayan Ruwaida shikuma Abdullah a wayan Hamrat ajiye wayan Barrat tayi ta karasa wajensa Shafa kanta yayi Yana mata addua Yana aiyana Allah yasa su Ruwaida su shiryu kafin girmanta dan Barrat ba baya bace a kyu
Ya dago ya kalli Albdallah yace "yaka Yaro shima Shafa kansa yayi yace "shikuma fa."?

Hamra tace wannan shine Abdullashi wanda zaka jishi cikin rayuwan RUWAIDA."

Malam yace sunan medadi da ma ana Ruwaidatu sunan ake kiranta da RUWA AI da bangane ba da alaman gaskiyar sunan AISHATU SADDEEK'A ko dan tafi kowa yawan ruwayoyi acikin sahabbai mata me sunan Aisha ake kira da Ruwaidatu."

Ruwaida tace" hakane gafurta amma ni labarina dogo ne wanda Yana bukatan zama na musamman gashi Rana yayi."

"ba damuwa ya Kalli dan agaji yace shiga da yaran nan ciki a basu abinci nima zandan sallami wasu awaje tare malam da dan agajin suka fita ya kama hannun yaran kirane yashigo
Wayan Hamra wanda tuntuni anakira yana silent kaninta Wasslim ne dauka tayi tana cewa" cikin ummuna ya akayi ne."?
"Aunty fine akan maganan masu neman auren Juwai ne gobe zasu zo Shine gaskiya bana son sarakan bakin cikin nan su karbi mutanen shine ko zuwa zanyi ne
Wllh banason tarasa wannan daman a karau na 6 dan muddin Baba bazai dena sa Nura cikin rayuwar muba bazai tabs yin kyau ba."

."dan uwa kwantar da hankalinka komai yazo karshe basai kabar aikinka kazo ba kasan turawa basa son wasa da aiki zamuyi shawara da *Sahal*
wai wata fitar ne."?

Dariya wassilim yayi yace "AI kinsani *Akkaram Shiddas* mana."?
"bawani Wannan zabin kane saboda kana neman aure a gidan ko."
"ni kuma ANTY AI ambani Ammatee fahtiha kawai nake jira
Ita kuma Juwa AI kyu da asali tagani."

Dariya Hamra tayi tace kaide fadi gaskiya Fulani atare a barebari amma kasan duk kwa nan ka Sai nabaka Barrat idan lokaci yayi dan ba abinda wannan kajerar zata nuna mata gata kanuri itama."

"haba AI ko alahira angel ta ishini."

"AI shikenan muma me zamuyi da second ai ga Habibullah."
Yace "shike nan ma futa roro
kibawa aunty ruwa."
yace
Daga nan suka shiga fira da Ruwa dan Wassilin yazama goggegen Dan Boko yana aiki a London babban abokin sa Akkam Shid shiyaba shi aiki a companyn su dan kannen Hamrah sun samu karatu mekyu dalilin haduwan Hamrah da SA IDU WALWALA Dan kidan tsohon mate makin shugaban kasa wanda ta taba haduwa dashi a secretariat shi yaje makarantan su Wassilam da Sunan yana da kokari gomnati ta dauki nauyin sa da ganan yanemi sanin iyayen sa yatemaka musu sosai dan family Kabir Sankira abinda Nura yamusu ya zame musu hassada game rabo Dan yanzu kabiru kurma da Dumba sun zama Alhaji da Hajiya amma basu san dalilin Hamra yake musu
ba hassadan gidan Sai abida ya karu idan anzo neman auren Juwairiya su suke cewa AI Karuwace ce dan a mazan da take bi aka samu Wanda ya dauki nauyin su dan yayar tama haka tayi Sai afasa auren gashi de yanzu ta samu ko yaya zai kasance

Bayan malam ya shigo

Labarin Ruwaida
Sunana AISHA MUKADDAM ME KWANO...
atsorace malam ya dago ya kalleta fukkan sa da alaman rashin yarda

yace "Me kwano ke medin sace.?

Y'arsa ta cikin sa."
Afusace Malam yanuna musu kofa yace" get out
Ashe dama duk labarin da kuka bani tasuniya ce yaudara ce irin naku na karuwai."
Mukaddam bashi da d'a bai taba haifuwa ba ko shekaran jiya anyi fira dashi a news bai taba haifuwa ba dalilin hakan yaje gidan marayu ya dauki yara 2 da sunan zai rike kuma tunda ma ansan Mukaddam bai taba haifuwa ba zancen banza."

Murmurshi Ruwa tayi tace" nasani haka yake cewa tun da aka haifeni
Amma inason kabani mintuna 10 kacal nasan zaka yar ni yar sace ta nuna Abdullah tace AI ko fuskaan yaron yaci ga gane Yana da halaka da Mukaddam kuma yan biyun da yace marayu ya dauko suma Yaran sane halak."

Malam yajuyo Yana kallon Abdullah sosai yaga baiwar kama duk da Yaro dan shikara5 ne kuma shi malam bai taba ganin Mukddam ido da ido ba
"ina jinki."
yace amma har yanzu bai yarda ba Yana DE son jin nata batun

Alhaji Mukddam yayi aure da matar tafari Malam Hajara Hajara hafizar Qur ani ce sosai tun tana y'ar shekara 12 tayi sauka ta haddace hadisai da dama tana da mutukar kokari hakan yasa ta tashi da wani mugun farin jini a cikin garin kaduna iyayen ta talakawane sosai gidan da suke ma nahayane a anguwan hayin rigasan dattawa duk wani gasa na karatun Qur ani amakaran tansu to Hajara dattawa ce akan gaba kuma babu Tan Tama zata ci Alhaji Tashiru Mai Gwano tunda aka gaiyaceshi wani gasa yaga nusuwar Hajara da baiwan ilimin yayiwa dan sa tilo Muddama sha awa yasamu malamin su yagaya masa bukatan matsayin Tashiru Mai kwano aduniya bawani abinda zai gagareshi aiko ba adau lokaci ba akayi auren lokacin ma shi Mukaddam Yana waje yazo de yaga yarinyar kuma yace tayi masa Saide Mukaddam tun yara yaro yatashi da zafin nema wanda dama acikin dukiyar yatashi iyaye da kakani sun Gaji kudi amma baye Muddam bashida wani lokaci sai na nema Ya iya juya kabo yazama naira juya goma yazama ashirin acikin kan kanin lokaci ba wani Abu bane awajen Mudda bashi da lokacin mata ita kanta matar tasa Hajara Sai da uwar ta Hajja ta matsa sannan yazo dama agidan su aka ajiyeta dan Hajja cewa tayi baza ta kaita ko ina ba suna tare tunda Mudda ba mijin zama bane a daddafe yayi kwanaki sa 10 da zai tafi Hajja tace yatafi da matar sa aiko bai musa ba amma yasan shi ko a can ba mazauni bane ahaka ya dauki Malama Hajara yatafi da ita aiko tayi nadaman binsa abin kida ustaziya acikin turawa haka tace ida zata koma Mudda bai soba dan yana mutukar son Malama tana tunatar dashi addinin sa sosai yana son zama da ita amma da yake shi bature ne bayaja da ra ayin mutum Sai ya aikota

Zaman kaduna yafi yiwa malama dadi dan sawa tayi aka gina mata islamiya acikin gidan tana koyarda matan aure da yan mata malama Hajara maccece da ake girmamawa ta Shara wajen fad'akarwa a kulmu cikin shidiman addini taken bude makaran tona rijiyoyin ruwa a anguwan nin masu karamin karfi gina masaltai a Sabin anguwani da k'auyuka kaiwa ziyara gidan marayu da asibitai Sam abin hannunta bai rube mata ido ma hakan ya tsayo mata kima da daraja a wajen dan gin Mijin ta musamman sirikar Hajja da Ahj Dashiru acewar su ta karawa family daukaka sosai ba kananun kudi Hajja take samu awajen Mudda ba kusan duk sanda taga dama tana ciran abinda take so ga arzikin Muddda wani Irina bungasa yake wanda yanzu duk duniya ansan Mai kwano shine dan kasuwan da yayi fice a aduniya tofa iyayen Mudda Sai suka dauki malama kamar wata silan bunkasan dan su kowa Sai ita ga rashin haifuwa amma bawanda ya damu Sai itace ma ta damu Tashiya tabi Mijin ta Yana America alokaci
Kwajin farko aka samu matsala a ajikin Muddakam amma bawai bazai iya haifuwa bane wani baiwan Kwan haifuwane dashi wanda yake da karfi sosai wanda acikin maza 100 da wuya asamu irin sa shi nashi Kwan Yana da karfi idan ba na wanda yayi daidai da nashin ba bazai iya haifuwa ba saboda Yana shika cikin mahaifan macce inde ma karfin su daya ba to narkewa yake atake ko 1second bazaiyi ba

Shine yasa zakuga wani yayi ta aure aure bai haifuba Sai ace baya haifuwa idan macece irinsa Sai ace juya ce rashin dacewa ne shiya turawa idan zasuyi aure Sai sun kwada amma ga muslmi bai hallta ba."

Abin yabigi Malama da mudda dan suna son haifuwa musammam Malama

Mudda yace "yanzu ba zamu haifu ba Kenan."?

Zaka haifu idan kayi dace da daidai kai amma ba da wannan matar ba,
Haka ita ma zata haifu Sai de amma bada Kai ba ita bazatayi wahalan samun daidai ita ba inde zaku Hakura da juna."

Ina daga malam har shi ba yanda zasuyi su hakura da juna
Haka suka dawo gida jiki a sanyayi

Mukaddam ya kasance mutum Mai harka da bokayi sosai kunsan manyan yan kasuwan nan da yan siyasa bakowa yakeda tsarkakaken zuciya ba afile suke mutane amma aboye halin su Sai su

Haka ita ma malam aboye tana bin Malaman subbu abin har ya kazanta ita kam gashi afili idan taga Mijin ta Yana wani abun yanzu zata dinga jawo aya tana fassarawa da take yawan sashi kunya yafara boye mata dan shima bazai iya dena bin malamai ba
Dan abone da yagada tun yana yaro uban sa ya koya basa bin bokaye da malamai

Malama duk da halaye masu kyu da ta nuna afili ta samu dangin mijinta amma awai aikin malamanta
Shiyasa akace kayi aiki da abinda malami zai wa azantar amma idan kaga halin sa kar kafi
Bawan da zai ce malama tana da fuska biyu abune da hankalin mutum bazai iya dauka ba

Akawi wani tantirin boka tun na mahaifin Mukaddam muda ya yarda da boka *AUTA* bai taba bashi failure a aikin saba

Malama da taji bazata Haifu ba tasamu Aminu
Aminu amincecen Mudda ne shi yake guda nar masa komai

"Malama ance kina son ganina.?

"Aminu bawani boye boye wani temako nake so kamin."
"Malama bawani temakon da zaki nema inada ikon sa ban miki ba ."
"Aminu wane boka ko malami ne amincecen yallabai."

"malama AI yallabai baya bin malamai koda da yanayi yanzu yadena kin shawo kansa keda ki keyiwa wasu ma wa azinnan balle Mijin ai yadena tun.....
"dakata Aminu kar ka maidani karaman yarinya mana,
Aminu nasan dukka motsin ku kaida uban Gidan ka katsaya kaji temakona kawai."

"to malama me temakon."

Kasa kasa malam tayi da murya tace "an tabbatar min da bazan haifu da mudda ba
Kuma naje wajen bokana ya tabbatar Minda bazan haifuba amma duk ba wannan ne damuwar ba damuwar shine mudda yanada rabon haifuwa kuma wai kwana kusa amma boka yace min na samu amincecen malamin muda ko boka sa zamu hada karfi da karfi da karfin awai aikin da zai min na mallaka Wanda Sai yanda nayi da mukaddam."

Aminu yace"wllh malama AI koyanzu kingama da Sir ban taba ganin macen da take juya mijinta cikin sauki ba irin ki Wllh da nazata kawai tsabar ilimin kine yake tafiyar da komai naki daidai da nusuwa Ashe de k....

Murmurshi malama tayi tace "karasa mana."

Shima murmushin yayi ya sunkuyar da kansa

"Idan da ilimin ma da temakon masu aiki da gagggawa na samu kan mijina da dangin sa dan da farko naga alama Sir bawani so yake minba Sai nayi wata guda bai kirani ko awaya ba Sai da aiki ya haukan sa bawanda yasan sirrina Sai Kamal
Sai Tabawa Sai Kai."

Tabawa me aikin tace wanda ita tafara koyawa malama komai kuma daga can rigasa ta dauko ta

Kamal dan gidan yayar malama ne yataro gidan mu yazama kamar yaron gida kuma shi malama ta dauka driver nata acewan ta shine muharraminta aboye kuma tayi haka ne dan yarike mata sirrin ta tunda bawanda yafi kusa dakai irin direba ka

Aminu da malama agaban boka Auta bayan malama ta siyi Auta da da manyan kudi da Mukaddam baya basa irinsu ya yarda da zai mata aiki duban farko yaga awai aure da mukaddam zaiyi kamar yanda nata malamin ya gaya mata
Da ganan yamata duk abinda yadace sukayi sallama

*Bayan shekaru 10*
Awanan lokacin malama tayi fice sosai wajen wa azi da sadaka da temako tayi suna Malama Hajara har kasashen ketare ansanta

Kamal ne yake jan malam a get na farko malama ta sauka dan hango wani buzu me gadi su da wani dan uwansa tana son buzun dan yana da abin dariya ko zata ji sanyi dan awajen wani bokanta take yagaya mata wani abu yana son faruwa da ita shine gaban ta yake ta faduwa
ta nufe su

"ah ah buzu dan fillo bak'i kayi ne."

"Malama ba baki na bane bakin najeriya ne yazo neman yariyar sa Yana kuka na gansa awaje shine nace yashiko na bashi abinci ga yaron sa."

Sai asanan idon ta ya sauka akan yarinyar da take ta faman gansaran abinci fari da kyan yarinyar bazai fadu lokaci guda ba budurwace zata Kai 15 ko 61

"bakon buzun da sauri yafito da pic na ya matso gaban ta yana nuna ma wata acikin hoton da yake alama family ne mutumin ne Sai wata da alama matar sace Sai wata budurwa da samari da Yara mata kanana 2 su 7 acikin
abin mamaki Sai taji shiden ba Yaren su buzun yakeyi ba shi shu awa yakeyi ita kuma dayake ta iya larabci tuda malama ce sai Sai sukayi magana babbar budurwa cikin pic din yanuna yace yarsa ce wani Doc a Nigerian yaje ya Aura sama da shekara 11 shine yafiyo neman ta dama su 5 ya haifa amma duk sun mutu a guguwan da ya afka musu har matar yara sa Sai yarinya daya ta rage masa yanuna wannan yarinyar kar ban pic din tayi tana sake kallon yarinyar da yanuna mata tace "yasunata yace *Ruwaiya* wannan kanwar tata kuma *Karajina*
malama tace meyasa Zaka aurar da yarka awanda baka San inda yake saune ba."
Cikin kuka yace yace" Yana yana Nigeria."

tayi mugun tausayawa mutumin da ganinsa dan kauye ne sosai wanda mutane kansu kamar ma tsoron su yake ji musamman
Yar tasa Sai wani zare ido take
Malama Tace "shike nan amma kazauna anan zamu nema maka ita amma yanzu garin nan ba karamin gari bane kar kufada wani hannun malama akwai Nuna tausayawa godiya bakon balaraben yamata tace daga wane gari kuke.?
Yace "mu shu awan jejin chadi ne".

Malama tacewa buzu to ka kaishi part dinku ya huta da alamun gajiya."yace "
Ita kuma ta kama hannun yar budurar da banda wani hamanin wari ba abinda take dan datti kamar an tono ta ga gashi amma gashin ba kyan gani awani dankare da gani bai taba jin me taza ba
Suka shiga

Hajja tace " y'ata abin alfaharina anya tausayinki da kwshe kwashen ki bazai sa wataran ki jawowa kanki wani masifan ba kidu ba yanda kika dauko wanda maki san asalinta suba kika ajiye kashi yanzu Mukaddam yace Yana mafarki da ita wayasani ma ko maiyace."

Murmurshi malama tayi cikin ladabi tace "Hajja Allah sai kiyaye

Hajja ta sake cewa "to yaushe zasu tafi ne."

Malama tace "Hajja ni abin ne yake bani tausayi wai y'arsa yake nema Wanda wani daga nan Nigeria yaje har chat ya Aura ya taho da ita to bajima da auren ba sukuma inda suke aka musu wani guguwa me karfi ya afku sanadin hakan yarasa matar da yaransa 3 da wasu dayawa adangi shi shine suka tashi awajen dan dama guguwan ya addabesu dan yawan Saharan wajen to bai sani ba ko ita yar taje neman sa bata sabuba shine yadauko photon ta yazo yana yawo nace awane gari suke yace Nigeria narasa kan bin ne."

Hajja tace"to kinjifa angaya musu Nigeria anguwa ne da zasu zo suna nuna photo ke kika daurawa kanki."

Shide Mukaddam yana jinsu dayake bame yawan magana bane amma gaba daya hankalinsa Yana kan zancen yarasa meyake damunsa akan wannan yar araf din da ko yarenta bayaji

Abu gamar wasa Mudda yakasa zuwa wajen harko kinsa zuwa yanzu yasan son wannan yarinyar yake

Cikin dare malama tayi juyi sai ganin mudda azaune tayi yazuba uban ta gumi
Ta shi tayi
"alhaji meke damun kane kakasa gaya min amma ni dan so da damuwa da Kai nagane da muwan ka nace son yariyar nan Kake kace ah ah baka daukeni yanda na dauke kaba kuma ni yanzu amatsayin yar uwa nake awajen ka kacire batun komai duk abinda kake so nima inaso."

"Malama meyasa zuciya bata shawara Wllh zuciyata bemin adalci ba baki cancan ci kishiya ba daga ni har dangina muna samun nusuwa dake da baiwarki da ban San me zuciyata take nufi da son wannan yar kauyen ba....

Malama jin zuciyar ta tayi kamar zai fashi idan aka fasa zuciyar ta ba abinda zai hana aga hayaki ayanda yake aiki kasa daurewa tayi ta fad'a jikinsa tana kukan bakin ciki afili kuma wai kukan murna take

NACE UMMM

"nagode alhaji da soyayyar ka gareni muyi wa Allah godiya wata kila abinda muka jima muna nema tsawon shekaru 20 Allah zai bamu yanzu Insha Allah Karaji rabon muce."

Malama agaban boka Auta
"nagaya miki HAJIYA auren nen ba makawa to ke meye damuwan ki bade dukiya ba AI dukiyan Mai kwano ayanzu ikon kine."

"Auta nasani aure ba fashi bance ahana ba amma bana son yanda yake nuna son yarinyar ba ya iya biye sonta ko agaban waye yarinyar da inda Allah yabani haifuwa na ajiye irinta 5 amma Sai wani rawan kafa yake akanta iyayen sane ma suka ture basa so da kyar na shawo kabsu da kaina suka amince."

"to yakike son ayi yanzu".

"yawwa Auta inason amai data kamar wata tunku dangin Mijin suji ba abinda suka tsana irinta shima ya tsane ta sannan naga yarinyar kamar bulkuma ce inason ka sake kara mata wawan taka sannan bana son koda ma aikatan gidan suna janta dan kar takoyi Hausa da turanci da shine Yaren gidan tana zaman daki koyaushe nake so kaga hakan zai sa mulkinta ko da yaushe yana hannu na tunda ni kadai na iya larabci ."

"angama ko hauka kike so za asamata."

"ah ah bance hauka ba sabo da alhakin Sai yayi yawa."

"HAJIYA kina da tsoro."

"kai ko ba dole ba lashiran ma inaso nasamu AI shiyasa."

Dariya Auta yayi yace "hajiya duniya tamuce lahira banda mu."

*To masoya muje zuwa ya karajina zata kasance idan ta aure Mudda m kwano*

*B Jattko*/12, 10:15 AM] ‪+234 803 970 1225‬: *AMFANIN SOYAYYA*

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

Kainuwa asso🤝🏻

*8*

Da kyar Mattawa baban Karajina ya yarda da auren bayan Sharuda da alkawarwura da Alhaji Dashiru ya masa na bazasu ci amanan sa yanda wancen yaci ba kuma ana daura wa da waye gari zasu tafi kasan chat din harda shi dan a dauko sauran dangin suga inda suke kuma za acigaba da nema masa y'arsa

Andaura aure
KHADIJA KARAJINA da MUHAMMAD MUKADDAM cikin farin ciki

Ango ya angonce dan jiyayi amarya komai yayi anshirya mata wani dan karamin part a gefen na malama
Kamar yanda Alhaji Tashiru yayi alkawari haka ya shiyar tafiya chat amma amota zasu tafi abuja Sai su tashi a jirgin da mallakin Mudda ne

Tafiyan ajalin Muda da Mattawa ne amota daya
Suna barin kaduna tayan su ta gaba ta fashe gigicewan da driver yayi shi yajanyo musu mugun hasari wanda kana gani kasan bawani mai rai ciki dama su hudu ne acikin motan hatta motan Security da yake bayansu ya samu buguwa amma bai fadi ba Innalilishi wannan family sunga rashi Hajja ana kwantar mata kawan mijinta tafara tsinewa Karajina tana cewa annoba ce me farar kafa tafito ta tafi itako Kareji duk tafisu gigicewa ga bajin maganan su take ba ga tana gani aka shigo da gawan uban ta gida yarikice acikin dinbin mutane ta fadawa gawan uban tana kuka sosai tana neman malama ta mata bayani daker Hajja ta hakura tabar Karaji ta zauna amma tsana duk duniya ba wanda ta tsana har yanzu irin Kareji

Bayan wata 4 Allah yabawa Kareji ciki wanda har yanzu Hausa ba jinta take ba Hajja ta danyi murna da cikin amma de kullum cewa take ita bata ga abin Farin ciki ba da wanda ba asan asalin saba shikam Muda yayi murna sosai cewa yake Allah yasa ta haifu namiji nasamu magaji Habubakar sadik sunan sa malama afili tafi kowa murna

Zaune suke abanan boka Aura Kamal Aminu malama
Tace "Auta yanzu yarinyar nan haifuwa zata cigaba dayi ina zaune ko."

Auta ya fashe da dariya yace hajiya zata haifu amma daga wannan inaga ba kari dan zamuyi amfani da aljani Jumbar idan tafara nak'uda zaije ya zauna tana haifuwa kafin mahaifan yakoma zai lalata mahaifan shikenan ba ita ba kara haifuwa kuma zamu sa mata ciwon ciki me tsanani ke kuma ki hada baki da doctor yace da matsala a mahaifan idan ba acire ma zata iya mutuwa kinga idan ancire shike nan."

Dariya malama tayi tace" yayi maganin Kuka na autan bokaye
Amma idan namiji ne ina son Adan nakasa shi yanda bazai iya rike dukiyar ba asa masa kurgunta ko makanta."
Boka yace "Angama

Haka Allah yasauki Kareji lnda tasamu yarta Mace mekamada ita sak amma kamar yanda boka yace haka akayi aka cire mahaifa da sunan mahaifan ba lfy

Zokuga rawan kafa awajen Mudda

Aminu da malama da Kamal
Malama tace" ai tunda akayi haifuwan bamu samu zama ba haifuwa yayi kyu mun samu Mace da boka yace zai naka sata na hana nace tunda macece ya barni da ita yabar min komai ba zan taba barin taji dadi ba."

Kamal yace" ai da bari kikayi ya nakasata dan macen ma ai zatayi ilimi to ma yanzu meye abinda namiji zaiyi Mace bazata iyaba ilimi ko mulki,?
kuma kin manta zata Yi aure mijinta kina ganin bazai nemi mulkammu ba muda aka tara dukiyan damu wani yafimu iko."

"Kamal Kennan bazan taba Bari tayi Boko ba
Miji kuma K'ani ka UMAR zan Aura mata Sai yanda mukayi dasu."

Kamal yace "hakan yayi ya sunan yarinyar ne da de ance Habubakar za asa Sai gashi ansamu mace."
Ita ma dariya tayi tace "sai susa saddik'a AI."

Itako Hajja ta dauki yariyar amma da Mudda ya tambaye ta sunan wa za asa mata
Cewa tayi kasamu malama kuyi shawara yanda tace shike nan
Aiko malama cewa tayi asa sunan yayar Karejina da suka zo nema AISHATU RUWAIDA

Muda yana falon yana aki a laptop dinshi malama ta zo wajen sa ta zauna ya dago ya kalleta ya janye laptop din yana murmurshi yace" kinjini shiru ko sorry kina hakuri na sani."

"umm ai nasaba abinda Natashi dashi tun ayarinta ai yazama jikina,

Amma ni yanzu magana nazo muyi akan tilon yar mu Alhaji tunda y'ar nan ta fito duniya nake jin wani sonta shine nake son muyi shawara akan Kare lafiyar ta."

"Eh nima yanzu Wllh duk duniya ba wanda nake so kamar Ruwaida yanzu haka na maida duk malakin dukiyata yazama nata sabo da kin san mace bata cin gado ita daya ni kuma ayanda na wahala bana son ace yar da na mallaka kwaya daya an bata wani kaso aciki ba dan ina son Ruwaida duka takardun mallakan komai nawa ya koma sunan ta dan mutuwa baya sallama."

Wannan Abu ya dugunguza malama bata taba tsammanin Mudda zai zartar da wani shukunci ba tare da shawaran taba wai ya mallakawa yarsa komai sufa ai ita ma zata iya bugan kirji tace da ita aka tara dukiyar tunda bata san meye jin dadin zama da Miji ba kullum yana yawo zuciyar ta yafara wani irin zafi kanta ya fara sarawa Amma dan kada ya gane ta danne afili tace

"Masha Allah nima shawaran da zan baka kenan amma ina son kada kanunawa duniya kabata dan ni ason samu nama kada kanunawa duniya kana da y'a iya najikin mu ma mugob'e su da yad'a haifuwan nan."

A firgice ya kalleta yace "meye dalilin hakan ina shirin yin liyafa".?

Saboda hau da bakin mutane kasan bakin mutane guba ne sosai shine zaka ga yaran masu kudi irin ku dayawa ana samun batattatu aciki balle mu me kwaya daya tak ina son har girmanta muna tattalinta musata a islamiya ba Boko ba sannan koda tazama budurwa bazamu nuna yarmu bace saboda tasamu wanda yake sonta da gaskiya dan nasan mijin da ya aureta shine zai cigaba da juya dukiyar ta kaga bazamu so ta auri wanda ba son gaskiya yake Mata ba."

Mudda shiru yayi a nashi lissafin har ya lisafo manyan makarantu masu tsada da Ruwaida zatayi amma Shawaran malama abin dubawane tunda ancire mahaifan Karaji balle yasa ran samun wasu yaran yana son Ruwaida baya son baki ya kamata dan haka

yace "hakane magananki yanda
Ki kace shiza acigaba dashi dan haka na mallaka miki Ruwaida kece zaki koya mata duk wani tarbiya yanda yadace dan wannan uwar tata metasani."

Shan nono kadai yake hada Ruwaida da Karaji ba abarinta awajenta har aka yayeta malama ita da kanta take kula da Ruwaida Sai Tabawa ita Kareji Sai tayi sati bata ga Ruwaida ba

Karaji yan aikin gidan ma sunfita daraja agidan ba mezuwa yace matar gida ce ita de zata ci zata sha amma haka take bata san komai na rayuwa ba tunda take bata daba rike kudi a hannun ta ba koda yake kota rike mezata tsiya hatta sadakin ta Yana inda babata ya ajiye mata daga masu aikin har mutan gidan ba me kulata Sai Harira Harira kanwar malama ce ita take dan koya mata Hausa aboye har tafara ji

Bayan shekara 19

Sai da nayi wayo sosai
nagane Karejina matar gidan ce bansan itace uwata ba Sai de ina mamakin yanda muke kama wata rana nake tambayan Harira ta gaya min daga nan nake zuwa gaisheta Sai de bawani fira sosai a wanan lokacin nasamu shiga A B U Zaria Qur an zalla nake karanta nayi sauka tun ina da shekara 15

Ko amakaranta ba asan ni y'ar Mai kwano bace zanji ana ta firan bashida da ko nadin gajin wa azin malama
Nide bani da kawa balle na tanka dan malama ta hanani shulda da kowa kullum ina cikin hijab har kasa da nikaf ba wanda yasan ni budurwace

Kakata Hajja balefi tana nuna kulawa agareni umma tace de har yanzu bata so

Watarana nazo gida na tarar da get ancan za masu gadi bawanda nasa ba dasu bane

Fisari sosai nake ji dan de ina tsoron jeji ne ban tsaya ba hone nayi amma suka ki bude min daya sojan ne ya leko

yace "yakayi ne."
Tace "bangane ba bude min za ayi."
Yace"da izinin wa za abude miki."

Nace"bangane ba har Sai na nemi izini zan shiga."

Yace "haka ka idan aiki yake."
Nace "to awajen wa zan nemi izinin."
"wajen wanda kikazo wajen sa kuma kicire wannan abinda kika rufe fuska dashi tukun.

Nikam abin dariya yabani ga fisari ya dameni Sai nasaki dariya sosai

Abinka da soja kawai Sai yazuciya ya fara fada wani murya naji abayan sa Yana cewa "ya akayi Matawalle."

Wanda yake fadan ya Kwashe abinda yafaru ya gaya masa ya daura dacewa haba me ake da aiki a Nigeria arasa inda za aturo mutum Sai inda za arena maka hankali nifa bazan iya service din nan agidan mutane ba gaskiya."

Dayan da yake bayan azuciye Ya bode kofan motan ina ganin fuskan sa dariyan da nake ya makale ganin irin kyansa da kuma kamar nasan irin fuskan amma banga ma tunani naba naji an wunsiloni waje tare da cire min shijab da nikaf alokacin daya amma me shima cak ya tsaya Yana cewa " *Kharajina* nima da sauri na kalleshi jin ya ambaci sunan Umma na amma na dauka yazata itace tunda muna kama

Dayan naji
yace" haba *MALL* wane irin Kharajina kuma kana wannan siririya kuma tafi Kharajji fari dan kama suke."
wanda aka kira MALL yayi shiru yace koda yake ance da irin wannan kaman aduniya
Afili kuma yace "ke kiyi litdown ki nada hankali soja kikeyiwa dariya."

Najuyo ina kallon sa wani irin tsawa da bansan irin sa ba yadoka min wanda yayi sanadiyan kufcewan fisarin da nake dannewa bansan sanda na zube guiwowuna biyu a kasa na daga hannuna ba abinda ban taba inshiba yinshi ba ko a primary school kukane ya kufcemin
Bajimawa Sai ga Dan zomo wani yaron gidan mu yazo shiga aiko da sauri yayi parking yafi Yana cewa ''yasalam! Madam ya akayi ne yamusu bayani suka ce Natasha shi wanda aka kira da Mall har yanzu kallo yake bina da shi yace "kobe ma kiyiwa soja dariya."

Fadawa tayi cikin malama tana kuka ta gaya mata aiko malama ranta yab'aci sosai ta kama fad'a takira Murtala anan yake gaya mata dan gidan gomna Matawale aka kawo services shine tamusu abinda bai kamata ba amma ayi hakuri basu santa bane

Malama tace " Ruwa kiyi hakuri dan gidan gomna ne zaiyi service shine baban sa yace yayi anan YA yarda da yawan security din gidan nan
Kiyi hakuri kidena shiga harkansu kinji. "
Ruwa tace" shikenan."

"Malama Bari naje na gaida Umma."

Malama bata son taji Ruwaida ta cewa Karaji Umma

"ina Hajja nashiga bangarenta ance tayi tafiya?"
"Eh taje Maiduguri gaisuwar kawarta tarasu."
nace "Allah yaji kanta.
Afita

Akan gado na samu Umma sai rawan sanyi take ga AC a kunne hakoranta sai hadewa yake da sauri na hau gagon
"Umma meyake da munki ki.?
Nadago da ita aiko atake ta kwaro wani amai Sai yunkuri take da guduna fita part din malama tare muka shigo da ita ta daga Umma sosai tayi wani fari ta rame cire mata rigan jikinta malama tayi tana cemin hada min ruwan dimu a wanketa a kaita asbit....
Maganan ne ya makalewa malama ganin yanda cikin Umma yagirma."

Tajima tana jinyan amma dayake tasan ba mahaifa ajikinta yasa bata damu ba amma yanzu GA ciki yagirma amma tace AI wata kila wani jinyan ne acikin ta ba ciki bane

"Malama zan biku hospital din."
"Ah ah Ruwa zauna ki huta daga zuwanki."

Malama da doctor

Wllh Hajiya patient dinki ciki gareta harna tsawon wata 6 amma me dalilinki na kin yarda."

"shike nan doc nagode dama ganin tajima bata haifuba ne na kasa yarda akwai goron albishi na musamman."

Jiki na rawa malama takoma gefi ta kira tsohon doc nasu Tanimu

"ranki yadade uwar dakina."

"Tanimu Haka zaka min kace kacire mahaifa tsawon shekara 19 amma yanzu ciki yafito ajikinta."

Baki na rawa Tanimu yace "HAJIYA ganin na auna banga komai ba kuma ganin ke alokacin kindamu acire ne yasa nace miki nacire dan ki kwantar da hankalinki dan nasan ciwon bai kai acire mahaifa ba dan de kin tsorata ne.....

AI bata karasa jiba ta kashe takoma ta kama Karejina take ta shan wuya suka fito zuwa inda Kamal yayi parking ya kaisu ta na kwantar da Umma adaki takira Kamal da Aminu suka fita
Wajen Auta
Auta yace "doc ne ya b'ata aiki amma yanzu ciki yashiga wata na 7 yafi Karfin alalata shi saide idan zamu Bari ta haifu sai asan nayi."

"Wllh Auta bazan Bari ta haifuba saboda yanzu haka Wllh Alhaji komai nasa Ruwaida shawaran komai ita ce me bashi ga yarinyar shegeya wai har wasu mata ta dauko ana koyawa Ummanta yanda ake kwalliya da turanci yanzu har ta fara wayewa balle ace tasake haifuwa ina Wllh bazai ma yuwu ba kawai kane mo mana mafita kawai."

Boka yace" ansan da cikin nata ne."?
"Ah ah iya mune muka sani Sai ita inaga tasani AI."

Dariya boka yayi yace "shikenan ma kije ki tsare ta adaki kada kowa yasan tana da ciki in zan tura aljanu su cusawa ita Ruwaida cutan masu ciki ta dinga amai da zaben abinci idan lokaci haihuwan yayi ki tambatar ita Ruwaida tana wajenta ta haifu a daki mukuma zamuyi aikin mu awaje mu haukata uwar San nan mu ballowa Ruwaida jini da ciwon ciki kamar ita ta haifu amma hakan bazai yuwu ba Sai kin hada da Tabawa da doctor kin tsaye su

Ita kuma uwar a haukan zata dinga sinewa yar tace ta haifi cikin shege kinga ba yanda za ayi abawa mijinki abinda aka haifa sai Ruwaida idan yazo zamu sa masa tsanan Ruwaida yakoreta su shika duniya ita da dan kinga dama bawani saninta akayi ba dukiya yazama naki,

Amma idan watan haifuwan ya kama ki dauke wannan surukar taki Hajja
ki tabbatar Mudda baya kasan."
"to Auta hakan yayi amma de kawai ba yanda zanyi ne bana son haukata ta saboda akwai zunubi sallahn ta azumin duk akaina yake."

Auta yace "shikenan zamu sa tawarke bayan ta shiga duniya."

"yawwa auta ba inda ta sani kodaga nan kaduna aka kaita wani wajen bazata iya kawo kanta gida ba."

Handcacheik a Hannun ta tana da tsartar yawu aciki tuda ta shigo parlour Hajja take karantan yanayinta

"Ke dan Allah tashi kin dameni da tsarte tsarte kamar wata me ciki."

"Allah hajjaju zuciyata tana yawan tashi gashi komai naci Sai na amayar kuma komai na taba Sai naji kamar an shafa danyen kwai kinsan ni ba son warin sa nake ba."

Hajja tace
"kode kina da tsusan ciki kije kiga likita kawai."

"to."

Malama adakin Umma Kareji tace "Karaji ya jikin naji."

tace "da sauki yanzu meyafi damunki."
Tace "zazabi ciwon Kai amai shikenan."
"Ok yabaki magani zaki dena sai de nayi mamakin da kika boyemin abin farin cikin nan kina dauke da ciki har na tsawon watanni 7 baki gaya min ba."?

Saurin rife fuskanta tayi alaman kunya

Murmurshi malama tayi tace "Khadija kin biyamu Allah yaraba lfy amma ina neman wani alfarma awajenki."

Dasauri Kharajana tace "nikuma ki fadi kome ki keso zan miki ke daya kike sona kece gatana ke kika san maraicina ni bani da kowa saike abinda kike so nima ina so."
"Yawwa yar kanwata ina son mubawa Mukaddam mamaki wato muyi suprise dinsa kada yasan kina da ciki har Sai kin haifu zai fi nuna murna sa zai kara sonki har ita Hajja nasan Sai takara sonki idan suka ga d'a daga sama kimarki zai karu hakan ba
Zai yuwuba harsai kinboye cikin nan yanda hatta ma aikatan gidan nan karsu san kina da ciki idan suka sani zasu yad'a kowa yasani."

Washe baki Umma tayi dan tana son surukar ta da mijinta su sota itade tasan ko a kauyeso ba haka mata da miji suke zaune ba idan taga Mukaddam a part dinta to tsananin bukata ya kawoshi yana gamawa zai juya baya zama da ita yayi fira haka agidan ma wajen malama kawai take jin sanyi

"to dama nasan bawani fitowa kike ba kina rufe kofanki sosai shi kuma Mukaddam gobe zan tafi kasan da yake dan karyayi mana zuwan bazato har da Hajja zan tafi kawai ranan da kika haifu Sai muji Sai muzo atare,
Itan kika ji nakuda ki sa akira Tabawa da Ruwaida kadai sun Isa sai doctor Habib amma ita kanta Ruwa Sai kinzo haihuwa ki gaya mata gudun kar ta gayawa babanta kuma kada ki kuskura ki haifu ba tare da Ruwaida awajen ba kinsan yanzu duniya ba yarda shiyasa bana son kowa yasan kina nakuda inba doc Habib da Tabawa da Ruwaida ba."

Malama a bedroom din Hajja Sai Ruwaida
Malama tace
"Hajja Wllh ina son muje China tare naji labarin wani shahareren doctor akan cikon kafanki."

Washe baki Hajja tayi
Tace" kamar kinsan haka nan ma yawon nake so kinsan idan nadanyi yawon nan Sai kiga naware sosai yau she zamu tafi?. "

"gobe insha Allah Mudda ma yana can ai."

Ruwaida tace "malama nima zanje Allah bani da lfy."?

"ah ah Ruwa kiyi zaman ki kinga kina cikin karatu nikuma idan naje bazan zo dawuri ba zamu huta kamar wata3 haka."

"to AI saura wata 1 da sati 3 mu fara exam muna gamawa zan biki."
"OK Sai mungan ki."

"Kamal ka tabbatar anshafa danyen Kwan nan a jikin motan ko dan kasan dole ta raka mu idan taje jikin motan taji k'arnin kwai dole tayi amai daga nan ranan da komai ya faru idan ance ta haifu kaga Hajja bazatayi mamaki ba"

Washe gari
Hajja kan har tashiga mota dan sunso su makara

Malama da Ruwaida atare suka fito Sai faman lallashin Ruwaida take har suka karaso wajen motan Ruwaida ita ta bude wa Hajja ta shiga
Wani irin yunkuri Ruwaida tayi da karfi wani amai yazo mata kamar zata amayo da hanjin cikin ta da sauri malama ta fito ta dafata tana jera mata sannu

Ita ma Hajja fitowa tayi tana "ikon Allah ni Fatima Al amarin yarinyar nan da mamaki yarinya kamar me shigan ciki gai....

Daure fuska malama tayi "haba Hajja wannan wane irin fatane ni nayar da da tarbiyar da na bawa y'ata typod ne kawai kinsan wancen karan ma haka tayi Tabawa kamata kushiga ciki ki Kira doctor Habib yadubata."

Suka shige suma driver yaja dan sunkusa magara

*Tofa masoya yanzu muka shiga labarin Ruwaidatu fa me ra ayinku akai*

*B JATTKO*
[9/12, 10:15 AM] ‪+234 803 970 1225‬: *AMFANIN SOYAYYA*

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

kainuwa asso

*10......*

Ruwaida tana ganin ya seta ta tayi saurin zubewa a kasa ta yiwa Abdallah runfa dan haka ta samanta bullet din yawuce
Jikake tass bullet din yafasa glass din mota
Dukka kowa yayi cirku cirku awajen

zai sake setawa da sauri malama ta shiga tsakani tana kuka tana cewa "Alhaji kadinga cewa innalillashi baka San cewa idan kayi kissa ko awayen Allah kafi Ruwaida lefi ba."

Ruwaida tashi tayi ta karasa inda malama take ta fad'a jikinta tasaki kuka shima jaririn Sai kukan yake

Malama tasa hannu ta karbi jaririn ita ma kukan take a zuciyar ta kuwa cewa take bata taba ganin kama irin na jaririn nan da Mukaddam ba dan tanada pic na Mudda Yana jariri kamar shi take gani take wani tsanan dan yakamata amma afili runguman shi tayi idon ta Yana fitar da hawayen bakin ciki
Ruwaida ce tafara magana cikin kuka

"Malama kingani ko da Abba yake kama d'an sane Wllh ummata ce ta haifu nasan ke kadaice zaki yarda Dani nasan zaki fashimtar da Abba."

Itama tace Ruwaida bani da bakin da zan fashim tar dashi akan abinda idon sune fa Yagani jinin haifuwa Yana fita a jikin ki sannan Ummar ki da bakinta ta fada Ruwaida kine mi tuba awayen uban ki kifadi wanda yamiki wannan aikin dan nasan irin tarbiyan da nabaki bazaki taba aikata zina ba waya baki fyade.?

Ruwaida daura hannuta tayi akai
tace "nashi ga ukku malama ban san me zance ba gashi ba lokacin wahayi bane balle Allah yasauko min dashi amma nasan yana ji kuma Yana gani tunda ke baki yarda dani ba nasan ko Qur ani naci ba me yarda dani said....

Hajja ceta katse ni dacewa "Malama mekike jira da tsitaciyar magen nanne da bazaki bari ta tafi ba ko kina so narasa d'ana da ya rage min aduniya."

Malama gaban Hajja ta zube tana kuka "Hajja ke kadai zaki temakeni wajen shayo kan Mudda ya yarda yabar min yarinyar nan saboda lefin da tayi bai kai hukuncin da ya yanke na koranta ba ina yake son Ruwaida taje......

Da sauri Hajja ta katseta da cewa "malama kar ma ki fara tun barko alfarman kine auren uwar ta tsintaciyar mage gashi yanzu me ta k'ara mana inba tozarci da asara ba kituna narasa mijina a dalilin su bazan rasa d'ana ba tunda yace bazai Iya cigaba da kallon taba taje ko ina ma."

Malama tace
"Hajja kituna Allah yac......

Mudda yayi saurin cewa "malama ayau wa azin ki ba zata karbu ba awajena Wllh idan ruwaida ta sake second 10 a gidana sai na kasheta."

Malama tace "to kamin alfarma daya ina son narike jaririn nan kasan shi bashida lefi m.....

Kafin ta karasa Mudda ya mata wani irin tsawa wanda duk wanda suke wajen Sai da suka tsorata

Hajja ce kar bi jaririn a hannu malama tace "ungo k'azan tanki fice mana agidan tashiga tura Ruwaida har ta fitar get tacewa sojojin su fitar ta

Ko takallmi babu haka nafito agidan ubana Mukaddam me kwano da ake yiwa lak'ani da *YARO DA KUDI*
Haka na dinga tafiya ga katangan gidan mu kewaye shima aikine dan gwangwani guda ne gidan mu

Ina shan kwana na ga motan Mama Harira glass din tarage ta leko tace"shigo Ruwaida na zagaya na shiga

Tayi gyaran murya tace " da farko de zan fara da baki hakuri kan afinda yafaru ina dasa hannu ciki Ruwaida malama kamar yanda kika sani uwa daya uba daya muke da ita amma gaskiya na tsani malama saboda mugayen halayenta ba yanda na iya ne nake mata biyayya amma ina jiran ta gama daukan nauyin karatun yaran nawa su tsaya da kafafunsu da ganan da kaina zan fito na tona asirin duk abinda take yin wanda ko mahaifan mu basu sani ba

Daga nan ta kwashe duk tarishi gidan mu da labarin da na bada ta gayamin

Mama Harira na gode yanzu kina da inda zaki kaini saboda wannan yaron ki temake mu".

"zan so haka Ruwaida amma ina tsoron malama kin sa mutum me bin bokaye ba afiye boye masa Abu ba amma temako daya da namiki ta bude cover motan ta ta dauko wani handbag ta meka min
Tace " wannan kudine da zaki dan Kashe aciki Sai pic na asalin UMMA ki da family ta da na dauko a dakin UMMA taki tun dazu nake nan dan nabaki ki nemi yayar Umma ki su kadai suka rage miki nasan zasu sabo miki mafita ga number na idan kina mukatan wani abu ki k'irani tana gama fadan haka ta mekamin Key din ta fita a motan kitafi da motan amma kar ki tsaya akusa kuma idan kina bukatan meman Umman ki ki nemi Aminu amma kar sunana yafito fato."

"insha Allah Mama Harira sunanki bazai fito ba nagode

Na sakalawa jaririn belt naja motan tafiya nake gani kifin cikin rijiya ba inda nasani ba inda muguwar malama ta barni nake zuwa ga dangin Abba amma ba gidan Wanda nasani kawai nabi kwalta har na wuce Zaria Sai da nayi tafiya sosai shima jaririn baccin sa yake Sai da taje Kano na kuzu cikin gari haka na dinga zagawa anguwa anguwa na rasa yanda zanyi nayi parking akofar wani gida balefi gidan da girman sa kuma anguwan ma balefi wani tagani Yana tafiya da sauri ta fito tace "Baba dan Allah temako nake son kamin."

Babban mutum ne yace "Allah yasa zan iya.""

Dan Allah gidan haya nake nema."

Kallo na yayi sama da kasa yace kina nufin awanan zamani haka kawai ake daukan gida abawa mutum haya batare da ansan inda kika fito ba koda yake kinji anacewa Kano garin b'aki ko to Bari nagaya miki bazaki samu gidan haya ba har se kinbi ta hannun me anguwa hima sai ya bincika sosai kafin yasa anemo miki."

"inane gidan me anguwan."

"Yana bayan layin nan idan kika zagaya kiyi tambaya."

Komawa mota nayi na dauki Abdallah na kulle motan na zagaya baya
tambayan da megari ya fara min ina jagora na wanda yasan gari aka yarda dashi wanda ko wani abun nayi shi za anema ya nemoni San nan ni yar ina ce

"Nace bani da jagora kuma ni yar kaduna ce cikin shege nayi iyayena suka koreni."

Me anguwa yace Kai Kai basu kwauta ba ai yanzu ciki yazama ruwan dare amma agani na kibari na hadaki da mutane aje aroki iyayen naki dan zaman kyakkyawan Macce irinki a bariki ba karamin hassari babe."

Ya dauko min wani nasiha da bana gane meyake cewa haushi yabani dan haka tun da sauran mutumcinsa a idona na meke nace Bari na dauko kayana a can

Jin ginuwa nayi ajikin motan na zauna ina kuka yanzu idan me anguwa ya kaini Abba ya hakura haka zan zauna da azzaluman malama tana bunnemu da ranmu nida dan kanina rungume Abdallah nayi ina kuka nake cewa "Wllh bazan kaika ba Abdallah zan Bari sai ka girma mu dauki fansan abin da malama ta mana."
Hone da suke min ne ya dawo dani haiya cina na dado Kai wasu kyawawan yan mata na gani da gani kofar shigan su na tare dayan ce ta Karaso baki na rawa take tambaya na lfy me ya samoki kike kuka".?

Naci gaba da kukana dayan ma fitowa tayi ganin yanda suka rude
nace
" bakomai."

"To wannan motan ki ne dan matsar dashi mushiga da namu gida kinga garin da hadiri".

Key din na mekawa dayan."

Ta karba dayan tadan jani muka koma gefe ita daya ita tashiga da duka motacin har nawa tace " kinga mushiga ciki da alaman agajiye kike ga yaro yana kuka inji na bisu nashiga a parlour muka zauna

Meyawan fara an tace "ni sunana Ayya sai yarinyata ta shafo kan wata yarinya da bazata fi shekara daya ba aduniya tace ita kuma Barrat Sai yar uwata Hamrah nan gidan mune."

Nace "OK."

Hamah tace "kibashi nono mana yana kuka kuma gashi jariri ko cibiyar bai fadi ba ke ko me ya fito da ke da wannan jaririn da alama haifuwan Yau ne ko jiya"

Da sauri Ayya ta ajiye Barrat tayi kanmu tace " haba Ham ban gane ko cibiya bai fadi ba muganshi."
ta kabi Abdallah a hannun Hamrah nide binsu kawai nake da kallo

Ayya da dafe kafada na tace "haba Sis nasan de ba lafiya ba fita da jaririn yaro haka dan Allah ki fada mana kome da gani gina cikin damuwa amma kafin nan ki bashi nono tukun."

cikin kuka nace "bani da nonon da zan bashi dan kuwa ba ni na haifeshi kaddara ce ta hau kan mu nida shi."

Ayya tace duk kaddaran ki baki taka Rabin namu ba sai....

Da sauri Ruwaida nace "duk duniya ba me irin *(KADDARA TAH HAUWA*
*A JIDDA)*

itama da sauri Hamrah ta katseta "karki fara tamu kaddaran da ban yake da nakowa."

Murmushi nayi nace "zanso jin naku Kaddaran inde yafi nawa."

Ayya ce tafara bawa Ruwaida labarinta sai Hamra
Cak Ruwaida tameke gaskiya ne akai ban bance Naku da nawa amma ta wani bangare nawa yafi zafi kawai ni sauki na ba aketa min haddi ba ina tare da budurcina na
Kuma a gani na Ayya naki shine Kaddara amma naki *Hamrah* gan gancine da wauta

Da ganan ita ma ta kwashe nata tafada musu

rumgume jina sukayi suna kuka Ayya ta dauki Abdallah ta sashi a nono
Tace tamu Kaddaran kenan dan haka *(MUSO JUNAN MU AISHA MACHIKA)*
Ruwaida ta meke tsaye tace" Hamrah ke yasunan naki na gaskiya."?

Hamrah tace AISHA."

Ruwaida tace Allah Kai kasan shikiman da ka ajiye a kanmu da ka hadamu waje daya *AISHA UKU 111*
Dole ne mudauki fansan abinda aka mana".

Hamrah tace" AI ko zamu iya daukan fansa Saide akan Nura kai shima yafi karfin mu dan yayi kudi ayanzu fa manager ne a central bank of Nigeria ne Yana harka da manyan balle Baba Duno da Me kwano bamu Isa tun karan su ba."

Juyi Ruwaida tayi tace " daukan fansa dole ne koda zai zama karshe rayuwan mu Wllh Wllh Sai mun dauka."

Ayya tace "tayaya
"?

Ruwaida tace ke atunanin dan kudin da Mama tabaki zai isheku kuyi rayuwa dashi ku uku gashi yanzu ni da Abdallah mun karu."

Hamrah tace "toya zamuyi."

Ruwaida dafa bakin kujeran da Hamrah take zaune tayi tace " mu kodewa Allah da suka barmu da kyan mu zamuyi amfani dashi wajen sani manya dan mudauki fansa."

Ayya tace idan na fashim ceki kina nufin muba da jikin muwasar da darajan mu kenan."

Ruwaida tace "haka nake nufi kunsan manyan nan irinmu suke so duk dana san ba zamu Tara kudinda Abba da Duno suka tara ba zamu San manya yanda zamu dauki fansa cikin sauki wanda kudi bai isa ya siya mana ba."

"Wllh bazan zubar da mutumci na ba nayi na farko bazan kara mistake din da nayiwa rauyuwata ba" cewan Hamrah

Hararanta Ruwaida tayi tace "ke yanzu har mutumci gareki Ai masu mutumci suna gidan iyayen su dan haka yazama dole kiyi abinda zaki kwatar wa kanki yanci ki temaki iyayen ki ko da aboye ne ki temaki rayiwan kaneki

Kai shiga karuwanci yazame mana dole."

Ayya tace "gaskiya nima ban goyi bayan mu sabawa Allah ba muda muke zaman mafita a wajen sa mu saba basa."

Ruwaida ta matso daidai inda Ayya take tace hakan shine mafita bana jin akwai me ilmina a cikin ku amma yazama dole na take saboda shine mafita Yanzu ke ATM din da Mama ta baki ki tuna ba kudi hannu bane kuma tabaki ne dan kiciri iya abinda zaki cira kiyi nesa da ita amma gaki har yanzu akasan kullum kika ciri kudi sai taga address din da kike ta alert dan haka tasan ba Kiyi nisa ba zata iya zuwa ta rufe account dinta shike nan ina kika kama."?

Ayya ta meke tayi taku kamar 3 tace "kuma fa haka ne dan kudin ba ahannun yake ba zata iya dauke shi duk sanda taga dama amma meyasa wannan tunanin bai taba zuwa mana ba
To yanzu meye mafita."?

Ruwaida tace Mune mi namu kinsan ance babu maraya Sai rag'o Barikin zamu shiga da gaske ai abinda suka toromu yi kenan."

Ayya tace" ta ina zamu fara ".?

D'aga kafada Ruwaida tayi ta tabe baki
tace 'Wannan saide mu tambayi Hamrah ita tayi harkan".

dakyar suka shawo kan Hamrah ta abince

Cikin kan kanin lokacin muka shahara dan daga wane sai dan wane suke harka dashi sun mallaki manya gidaje har gidan mai suka bude dan kullum kara bunkasa suke

sai de abin Sha awa sun hana Ruwaida siyar da budurcinta

Wani babban kamu Ruwaida tayi tashi daya Wanda ba kowa bane illa baba Duno mijin maman Ayya Ayya ta bata numbar sa su ka masa magana ta WhatsApp tare da tura PIC na ta ai atake yarude abin ka da dan hannu Dan tunda yayi taraiya da Ayyya yake neman fararen mata duk baiji kaman Ayya ba amma Yana harka dasu Sosai balle wannan Ruwaida da ta masa kamar Ayyya yake gani ai washe gari sai gashi a kano

RUWAIDA

Fara Ce shuwa kamar yanda kuka sani siriri Ce doguwa sosai gashin ta ko a ribon sai da da bara take kamashi saboda tsan sinsa k'iran jikin ta yafi komai daukan hankalin maza tana da Dogon fuska dogayen gashin idonta baki kirin sun sake haska kyawawan idon ta musu haske ta ko INA bata da makusa

Haka
AYYARAM
Ma saide ita Ayya gajera ce Sosai amma gata Yar dumaduma kyan fuska kam itada Ruwaida bansan Wanda yafi wani ba

Sabanin Hamrah farar bafulata na itama doguwa siririya kunsa Hamra tun tana garama tana da daukan hankalin maza

Ihu suka dauka ganin yanda Ruwaida ta dau makeup gawani uban kamshi da take zubawa

Shiru Hamrah tayi fuskan ta ya canza Ruwaida ta kula da hakan tace "yade Sis ko kezan barwa baban ne naga kamar....

Katseta Hamrah tayi tace " haba ba haka bane kawai INA jin haushin yanda zaki siyar da budurcinki abanza wllh inason ace ko da kedince kin tsira dashi.?

"Bazai yuwu ba Hamrah bai kamata ace kullum INA ci daga gareku ba ko ba haka ba ni na zama karuwa shine burina zan yi barin cikin fara taraiya da Dunoma kin manta abokin Abbana ne fa wllh sai nayi taraiya da baba Duno nayi video naturawa Abbana yagani San nan shi kansa Abban nawa Sai nayi taraiya dashi yamin ciki na kaiwa malama shegen gasken kuma daga Babana aduniya shine burina."

Ayya tace Ah ah Ruwa bai kamata ki yiwa abbanki haka ba kin manta ba acikin hai ya cinsa yayi ba."

"Ba ruwa na da haka ai asiri ma waje yake samu."

Hamrah tace" nide shawara ta akan mutumcin kine zaki iya taraiya da Namiji ba sai ya kusan cekiba kuma ki biya masa mukata idan bai kamsu ba yace sai yayi sex dake dole ki kira ni na biya masa
Balle ma zan koya miki yanda zakiyi da namji wllh ko kince yayi sex zaice a a daga nan ta fara koyawa Ruwaida yanda zatayi har ta gane

Gaskiya Ruwa ta dauki karatun tarikita Duno iya rikita tukun tace ita ba a kusan Tatta daga haka shike nan tana da cutan sanyi bata iya juran sex

Washe baki yayi yace "ai yarinya haka ma kinbiya wllh nayi taraiya da turawa gwanannun iya wasani basu taba bani nuwa irin haka ba amma ba tafiya zakiyi ba zamu kwana ko zan miki sallama mekya tace ba matsala
washer gari da manya kudi Duno ya sallami Ruwaida

Su Ayya fa
har ka ta bude Abika da Harkan media Hamrah bata sha wahalan haduwa da
SA IDU WALWALA dan gidan matemakin shugaban k'asa ba wanda ba karamin gata Yamana ba amma iyayen sa sunki yarda Da auren Hamrah hakan ne shima yajefashi cikin harkanmu

Ta numfasa

Malam kaji nawa rayuwan"

Jijina Kai malam yayi yama rasa nacewa dan yasan malama kusan bawata mata da tafita temako a harkan musulumci sosai dan duk fadin kasan nan da kewaye ansanta

Malam zai yi magana Ruwaida tace "ban gama ba malam bayan barina gida akwai abubuwan da suka faru Wanda Allah ne yanuna ikon sa"

Na nemi Aminu P A din Abba na sana din
Kidnapping din yarsa da muka sa aka mana

*Aminu*
"Ruwaida dama kece kika sa aka dauke min Hajjara?!!!!. "

"Murmurshi nayi nace a shema sunan Malama taci ashema uwata ce."

"Ruwaida ina Hajara kar ki cutar min da ita Wllh uwar ta ta rasu kuma ita daya ce Dani kiji tausayi na."

Tasha nayi nayi taku nazo na daga kafana daya na daura akan cinyan sa ga takalmina da uban sini na dago habar sa nace "ina *Kharajina* ka ban Ummata na baka y'arka kwara Kai zaka sake aure ka haihu ni Uwa daya ce".

Tunda Ruwaida ta fara magana jikin Aminu yake ta rawa wani irin zufa ne ya keto masa
Baki na rawa yace "Ruwaida Wllh nasan da farko nayi kuskure amma Wllh na gyara kuskure na Wllh yanzu haka kharejina tana tare da yallabai wanda yallabai baisan da ita yake Tare ba har ta haifu yan biyu duka maza amma bai san da ita ya Haifu ba."
Sauke kafanta Ruwaida tayi ta koma kan kujeran da yake fuskatan sa
tace "ban gane ba har ta haifu da shi ba."

Aminu yabara bada labari kamar haka

Sanin kanki kinsan banu shiri tsakanin Zakar Muhammad Walwala matemakin shugaban kasa da Abban ki to Abbaki yayi yayi kar abashi takara amma dayake ana sonsa dole shugaban kasa ya bashi takaran shugaban k'asa

Shine Abban ki ya samu auta yake gaya masa dan ranan tare mukaje

Mudda yace "na gaya maka Auta walwala ba sona yake ba idan ya hau kujera zai iya kar yamin tattalin arzikina saboda yana min hassada dole zakayi wani Abu akai".

Dariya Auta yayi yace "nace maka hanya dayane nace maka dole Sai kayi taraiya da
mahaukaciya kuma ka tsosi maniyin ta Sannan zaka zauna ba wanka har ayi zabe na tabbatar maka wanda kuke so shine zai hau kace min kai baka zina ya zanyi maka banga wani hanyan da yawuce shiba."

"shike nan Auta yana iya zanyi na yarda hakan

Bello Garza na ke so abawa takara ."

Dariya Auta yasake yi yace Saide akwai sharadi fa."

Mudda yace "me sharajin."?

"ba zaka taba hada ido da mahaukaciyar ba kuma baza kaji muryanta ba zaka de sadu da ita batare da ta ga idon ka ba ko kaga nata ba."

Bayan mun fito yallabai yace yanzu Aminu yazamuyi musamu mahaukaciyar da ban taba ganinta ba har mu sadu da iya kuma bamuga juna ba."

Niko dama tunda na jefar da karajina kusan wata 3 hankalina yana kanta jinake Allah bazai taba yafe min ba kawai tunanin na dauko masa Kharajina ya fado min aiko da sauri nace

"Sir AI abune me sauki irin jejin yoben nan za a je kaga ba zuwa kakeyi ba idan angama amaida ta."

"kakawo idea dan Barno ina shiga saboda Donu amma yobe ba wajen zuwana bane yanzu da wa zaku neman ."?

"Ni daya zanje."

"idan ansamu ka kaita gidana na can hanyan Zaria asata a cikin dakin da yake k'asa...

Dasuri katseshi nace gidan k'asa dan nasan gidan Abba ya taba gai ni gidane da
Aka tona rami akayi gini aciki yana da duhu sosai baza ga gane rana ne ba ko dare idan kashiga ciki ajiyan kudi Abba yakeyi aciki dawasu sirrikan sa saboda a dan bagalar da mutane Akayi gidan gona a wajen gidan

"Aminu yanzu acikin duhun nan UMMA take.?

Kuka nafara sosai
Yace" tsaya kiji mana
Da kyar na samu Kharaji a wani kauyen bread nake nuna mata da wayo da wayo har tabini cikin motan naja gashi dama damina ne mutane kauyen yawanci suna gona haka na din ga driving ina bata nama da bread har muka K'araso na sata aciki gidan nabata maganin bacci

Mudda bayan kwana 2 yace
"Aminu kaji yanda naji mahaukaciyar nan kuwa Wllh kamar Kharajina ta nayi mutukar samun nusuwa da ita abinda nake so daka kaci gaba da kula min da ita saboda inason na dinga kasancewa da ita har nagayawa Kamal saboda Kai daya abin zai maka yawa amma Aminu ka kiyaye kar Kamal yasan security din dakin kudi saboda bawan da yasani sai kai da Ruwaida

Bayan wata 6
"Aminu akwai matsala fa."!!!

"Sir wane iri".?
"ina ga mahaukaciyan nan tana da ciki cikin Yana min tudu sosai Kai ciki nema dan har mitsi yake sosai........

*Tofa mosoya Sai naji comment Dinku akan yanda pg gaba zai kasance yanzu aka fara amfani da labarin Ruwaida fa 🤣 idan ciki ne da Kharajina yaza tayi ta haifu ajikin wannan gidan k'asan*

*B JATTKO*
*TEAM RUWAIDA* 👍🏻
[9/12, 10:15 AM] ‪+234 803 970 1225‬: *AMFANIN SOYAYYA*

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

*Ina bada hakurin Rashin ganin post dina a wasu group din da nake ciki*
*Na pg 8* *hakan ya farune dalilin* *network da ban dashi sosai amma ni duka group din da nake ciki* *nake hadawa nayi* *mark*
*Duk inda bai jeba to* *network ne*
*amma ni ina ganin ku duk comment* *din ku nagani nawa ne bazai jeba nagode da soyayyar ku gareni*

*9.*

Ruwaida Tabawa tana sata cikin parlour ta jitayi tana sha awan wasu Kayan sweet a toilet ta fada tasakawa kanta shower tajima tana wankan dan tsantsanin jikinta take yanda tana shin shina hannunta Sai taji kamar k'arnin Kwan yana nan

Tana fitowa ta jefa doguwar riganta tayi dreesing din kamar kullum dogon shijab har kasa ta daura nikaf dinta ta dauki ATM dinta ta jefa acikin handbag dinta tafito har tsoron dosan inda parking space din yake take kar ta sake jin k'arnin Kwan
a hankali ta bude motan ta Shiga tayi key ta fice baruwan ta da kallon kowa

Ibrashim Matawalle yayi saurin tabo ISMAIL WALWALA yace "Mall gata bita wannan shine daman ka inde ba sokake ka Kara kwana a kasan nan ba."
Shima wanda aka kira da Mall saurin Tashi yayi ya fada motan sa ya mata key ya rufa mata baya shima security dinshi suka rufa masa baya anasu motan
Wani tafkeken super maket tayi parking shima yayi kafin yafito har security dinshi sun fito

Cikin takunta na isa take zaban kayan zak'i tana jefawa cikin basket din ban garen Turare taje ta dauki na dauka ta ze tameka tana maida numfashi taciro ATM card ta basu tana jiran su cira su bata
Abayanta taji muryar da tun shekaran jiya da taji shi bai dena bugan dodon kunnenta ba
yace "kamar nasan wannan nikaf din fa."

Ruwaida bata jiyo ba amma tasan da ita yake dan daf da ita yayi maganan kuma dama ta ganshi sarai inbanda renin wayo nikaf dayane da ita

"malama dake fa nake."
Banza tayi dashi

"OK nama gano abokiyar fadan Matawalle ko?
Dan Allah temako zaki min yanzu na ajiye wayana akan wani canter ina zaban kaya amma na manta shine zaki ban wayanki nayi call din sa ko zan gani."

Juyowa tayi suka hada ido ta cikin nikaf din ya mata kwarjini sosai amma jin malama tace ta girmamasu y'ay'an manyane cikin daure fuska

Tace "duk ga maza yan uwan ka me gamina da Kai."

"ai suma bani da gami dasu gwara ke din ina da gami dake ."

"me gamina da Kai?

Tace a san da aka meka mata komai nata da dauki ledan zata juya

Yayi saurin rike ledan

Yace" a matsayina na me gadin gidan yayarki kinga ko aike uwar d'akina ce ke yakamata ki temakeni."

Kallon sa tayi sama da kasa ta tabbata asojan ma yataka wani matsayi babba kuma gashi har taka masa baya ake amma yana kiran kansa me gadi

Amma da yake bason jayaya take ba ta meka masa wayan da zai karba harda rissinawa Yana murmurshi yagama sa number ya danna Calling abin mamaki wayan yana hannun security din shi yana murmurshi yana kallon wanda wayan yake hannun sa".
Mutumin yace "sir da wane suna zanyi saving?

Yace
"kasa *Mrs Mail*"

Yace "gashi.
yameka mata wayan

Tayi mamakin yanda ya mata wayo ya karbi number ta dan bata taba bawa wani namiji number taba amma tajuya ta fita shima ya taka mata baya

"ammmm baki jiba mrs Mall matar ".

Har tabude mota zata shiga kuma ta tsaya dan ya kaita karshe

"nice matar ka."

Yace "uwar y'ay'a ma kuwa."

"OK kamar yanda Kasani letdown a karfi ana soyayya ma da karfi Kenan?."

"kinji nace ki soni ne ai adana soyayyarki Sai na aure ki ai Matata nace shi kuma *AMFANIN SOYAYYA AURE* bana bukatan son da bana aure ba dashi da babu duk dayane."

"nace zan aure kane."

"Ruwaida ki cire batun wasa Wllh tun da na ganki naji kin kwanta min musamman yanda kikayi kama da family na wlllh badan ummi bata da kowa aduniya ba duka danginta iska ya hallakasu ba da Sai nace ke kina daga cikin familyn mu na San ke kanki kina ganin sabagen kaman mu to ni namiji ne amma kinga sister ta Khadija Wllh kuna kama ita kawai k'iba ta fiki."
Ya latso pic din wata me kama dani sak ba Dan mutum yafi kowa sanin kansa ba da Sai nace nice jikina a sanyaye na meka masa wayan

nace" muna kama amma ni ban taba tunanin sanin inda dangin Umma ta suke ba amma yanzu katuno min."

"Na bincika aka cemin ke yar uwar matar Me kwano ce ko."

"eh."
tace tare da shiga mota
Sake lekowa yayi
yace "bayan number ba abinda zan sake samu matar."?

Dafe kanta tayi alaman bata son hayaniya

Murmurshi yayi yace sorry Qunee ."
ya rufe mata kofan motan yana daga mata hannu

Bayan wata 2

Chana
malama tana zaune tana zuba karatun Qur ani kamar kullum
Doctor yakira ta
yace "Hajiya ansamu sabon gawa fa na wata mata yanzu ta haifu ta rasu tana mutuware dan haka Yau ya kamata nasawa Karaji alluran tada nakuda ta haifu kamar yanda aka tsara ko."?

Dariya malama tayi tace hakane kaga idan ta haukace da makinta zata ce ba ita ta haifuba da ganan kai kuma kayi result na karya na zuciyarta ne yabuga ta mutu adalilin bakin cikin haihuwan Ruwa
shi kuma Aminu zai dauke ta ya kaita inda bazata kara ganin muba abasu gawa suyi jana iza kafin mu taho kawai kaga idan muka zo dama boka ya dasawa Mukaddam tsanan Ruwaida kuma gashi tayi sanadin mutuwar matar sa san nan ta haifi shege da wannnan za ayi basaje akoreta shike nan na futa."

Yace "angama malama

"To Nagode doctor alkawarin mu Yana nan".

Doctor yace" haba HAJIYA nida ke bawani ciniki kece kika min gata ina almajirin gidan ki kika biyamin kudin karatu har awaje yanzu a kasanan ana damawa Dani afannin lafiya ba abinda zan miki na biyaki".

Ruwaida tun tana jiran kiran sojan ta shiru number sa har ta gama haddace sa har tagaji tafara Kira amma kullum arufe tarasa abinda yake mata dadi gashi tana da tarin tambayoyin da take son yi masa akan kamanta da family sa
Ta tambayi umma amma taki gaya mata komai Sai ma kuka da take fashe mata

Yanzu ma part din Umman ta dosa tana son tambayanta asalinta ayau ta kudire Sai ta gaya mata inda dangin ta suke

Amma Sai me tana shiga taga Umman a durkushe tana wani nishi Sai yarfa hannu take da gudu ta karasa tana cewa Umma lafiya meyasa kike son zama da ciwo baza ki kira doc b......

Maganan ya makale mata jin yanda Umma ta wani matseta gem tana nishi sai ga wani sulfefen yaro ya fado Sai kuka yake
Narasa yanda zanyi dan murna
"UMMA dama ciki ne dake umma kin min kani UMMA ABBANA zai sha albishir Umma kuka yake ya zan masa Umma Bari na Kira Mama Harira ko Mama Tabawa.....

Shiru nayi gani yanda Umma ta dafe kanta tana wani Irin ihu da buga Kai
Bayan da zanyi nabar ta naje kiran su Harira kawai na dauki wayana nakira doctor Habib

"Hello doctor kaza gida yanzu akwai matsala."

"Ok gani nan

mama Tabawa nakira Mama Tabawa kizo part din UMMA a....

Kasa karasawa tayi jin wani irin murdawa da cikinta yayi ta jefar da wayan na dafe cikin Sai ga jini ya tsunko min
Guda guda
Umma ko kamar ba ita ta haifu ba ta meke tana nuna ni Ruwaida *HAIFUWA* ki kayi acikin daki na
Banko kofan Tabawa tayi da munafuka tasan komai tayi turus tayi tana binmu da kallo can

tace "Hajiya Karajina Ruwaida ta haifu innalilashi!!!!

Nikuma a dai dai lokacin jini sai bin jikina yake ina ciwon ma rasa shi mayi saboda mamakin abinda Umma take fad'a

Karasowa Mama Tabawa tayi tana salati ta nacewa "sannu uwar d'akina Ruwa amma Ruwaida bakiyiwa kanki adalci ba haba biri yayi kama da mutum kwanakin nan duk kin canza yanzu me zamu cewa malama da Alhaji."

A dai dai lokacin doctor Habib da Harira da Kamal suka shigo

Gadan gadan Umma tayi kan jaririn zata yi bol dashi nayi saurin janyeshi duka na tashiga yi tun karfinta ni kuma nayiwa jaririn runfa ahaka nake ja har inda Mama Harira take na shiga bayanta Mama Tabawa ta tarike Umma Amma Sai kwacewa take tanayin kammu Kamal yarike ta kam
"nace kubarni na kashe ta Wllh idan ban kashe Ruwaida ba zan kashe kaina Ruwaida kinci amanan tarbiyar da malama ta baki duk gatan da tamin ayau y'ar na haifa ta haifi shege kunga na tambata tsintacen magen da Hajja take kira kullum me zance da wadan nan mutane Sun min gata.....

Ni kuma nace dan Allah doctor kaduba min Umma Wllh bata da lafiya Allah ita ta haifu yanzu tan ta rikice kaduba ta."

Tabawa tace" haba Ruwa dubi yanda jini yake bin jikin ki kice ba ke kika haifu ba idan so kike ki halatta d'an da kika haifa ga uban ki mu amintattun ku zamu iya fashin tar da Hajiya karaji ta rufawa Kai asiri ta karbi dan a matsayin ita ta haifa amma ban da wannan renin hankalin naki ba agaban mu kika haifu gajini yana bin ki kice w.....

Kasa karasawa tayi ganin Umma ta yanke jiki ta fadi
Duk sukayi kanta cilak Tabawa da Harira suka dauki Umma suka fita asbiti

Tabawa tacewa sauran ma aikatan su shiga part din Karaji su gyarani na haifu haka suka zo suka taru duka suna mamaki Tsohuwar cikin su Baba Ladi ita ta yankewa Abdallah cibiya wai nima zata min wanka wani irin tsawa na daka musu duk suka fice akan gado na daura Abdallah na lulubesa da zani Sai sandara kuka yake ni kam na rasa inda kuka yake balle nayi sa ina tunanin abinda yasamu Umma na

Ashe duk wannan abin da akayi Kamal dauka yake a waya yayi video din komai wai sheda

Acan asbiti ma jikin Umma yariki ce tacewa Kamal yakira mata Abba nemi yafiyar sa ita mutuwa zatayi aiko yakira
A handfree yasa wayan

Shima Abba lokacin suna tare da Malama da Hajja shima a handfree yasa dan yaka video call ne yana ganin Karajina kwance a gadon asbiti Sai Tabawa da Harira a gefe suna kuka shima rikicewa yayi

Abba Yana dauka Umma ta fara magana
"Alhaji kayafe min mutuwa zanyi kirjina ciwo kai na zai fashe idona yadena gani."

Tana maganan daya hannun ta dafe da kanta daya da kirjinta

Arikice duk kansu ukku suka ce "lafiya!!!
Dan yanda muryan Umman yake kadai YA isa a gane tana wani Halin

Umma tasake cewa "Ruwaida ta ci amanan tarbiyan malama Ayau Ruwaida ta haifi cikin shege kuma ta danganta d'an Dani tace nice na haifa dan Allah Alhaji kayi hakuri na kawo maka annoba gidan ka da ban haifi ruwaida ba da hakan bai faruba nace su Bari na kasheta zan samu sauki sun hanani na.....

Maganan ya makale tunfashinta duf ya dauke
Dan na mata kinji doc yashiga Yi arikice

Mama Tabawa ta daga hannun ta taji yakoma ta Kai hannuta wajen kunnen Umma Sai ko ta dago tana rusa kuka yanzu shikenan Hajiya Karaji halinki na gari yabiki hakuri ya kwanta dama wayyo ni Hafsatu."

Abba arikice yake cewa "Habibu kada ka kuskura na rasa Khadija kubarta ta kashe Aisha inde zata huce."

Hajja ta karbi wayan ta kashe ta ita kanta Hajja kuka take tana cewa " " Wllh na yarda Ruwaida ce ta haifu naga alamun ciki ajikinta malama ta samin shakku."

malama kam harda suman karya Hajja tazuba mata ruwa ta tashi tana ta kuka da addu oi

Malama ta sake kiran Kamal alokacin shima kukan karyan yake "Kamal da gaske ta rasu?."

"Malama ayi hakuri ta amsa kiran ubangiji kuyi hakuri zam....

Ai bata karasa jiba ta fashe da wani irin kuka

Shiko Abba shiga yayi ya sako riga yace" kutashi mutafi".

AI malama fadawa jikin sa tayi ta Saki kuka
"Wllh Alhaji baza kaje kaga gawan Khadija ba dan hankalin ka zai tashi har Sai ayi mata sutura tunda Allah yacireka aciki kar kakai kanka nasan kafin zuwa gobe anyi sutura kai ma zuciyar ka yadanyi sanyi hukuncin da zakayiwa Ruwaida zaiyi sanyi."

Hajja tayi naam da shawara malama dan haka dakyar suka samu Mukaddam ya yarda ayi suturan Umma da safe tunda chana akwai nisa sai sunsake kwana idan ahaka hada kwananin zasu zama 2 kenan

Awanke aka sace gawan matar da tarasu na mutanen kauye aka basu cin hanci suka bar zancen dan asbitin na Habib ne private ne

Ita kuma Umma Aminu ya dauketa ya fita da ita tafiya yake ba kakkkautawa har jahar yobe ajejin gaidam ya ajiyeta awani kauye ya juyo

Ina zaune aka shigo da gawanda aka kira na Umma ne a gabana ina son budewa na gani amma su Mama Tabawa suka hana da safe akayi sutura tashin hankalin da nashiga ba magana madara nasa aka sayo min nake bawa Abdallah kowa yazo Sai Mama Tabawa ta karanta masa yanda akayi har zuciyar Umma ta tabuga ta mutu

Ahaka har aka sake kwana su ABBA suka sauka inda gidan yasake gwacibewa dan Abba binduga ya fitar zai harbeni Kamal ya kwace

"Kamal kunci amanana Kai da Tarawa da Habib da Aminu kuna gani a gaban ku na rasa Karajina yar amana meyasa baku Bari ta kashe wannan tsineniyar ba Wllh ko kubari na gashe ta ko nima ku rasani in ba haka ba to tafita bana fatan nasake hada ido da ita."

Cikin kuma ina rungume da Abdallah
nace "Abba kar ka yanke hukunci cikin rashin bincike Wllh wannan d'an Umma ce ta haifa k'ani ne agareni ba d'aba Wllh Abba ko hannuna wani namiji bai taba rikewa ba,

ban san yanda akayi d'an da uwata ta haifa ya juya ni na haifu ba amma nayiwa UMMA uzuri bata da lafiya ne

Abba kaduba d'anan dakai yake kama na sosai."

"Ruwaida fita min agida to dan yayi kama Dani abin mamaki ne AI ni Ubanki ne."

"Abba babu inda zanj.....

Ba Ankara ba yakarbi bindugan ya setting dai dai kirjina inda nan ne rungume da Abdallah jikake tasss

*To fa masoya Sai Naji comment din ku bani da network ne amma ina kallon duk yanda kuke comment kuma na ngd sosai*

*B JATTKO*

*TEAM RUWAIDA*
[9/12, 10:15 AM] ‪+234 803 970 1225‬: *AMFANIN SOYAYYA*
( aure)

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

*Godiya me tarin yawa ga masoya Wllh bazan* *iya zai yana yanda nima nake jin kuba🤝🏻*

_Masu nema daga farko 🤦🏼‍♀ Wllh ina wahaluwa wajen turawa amma ga number sis dina zasu baku Insha Allah_
08064472038
07086499428

*Garkuwa wannan shafin de naki ne ki rabawa duk fans naki ko da kalma 1 1 1 ne nide naba da* 🤷🏼‍♀🤣

Kainuwa asso

*11....*

"INNALILLAHI!!! sir yanzu ya za ayi kenan?"

"ni ma ban sani ba amma wlllh Allah Ya d'auramin son abinda yake cikinta Kai har mahaukaciyar ma gashi auta yace ko shikara nawa zan iya yi da ita ni de nake ganin Bari zanyi Sai bayan zabe kaga komai yawuce Sai na ganta inda hali ma na kaita sacatry dan nasan mahaukaciyar yar baiwa ce irin Kharajina dan doctor ci daya Sun tabbatar min ba da kowace macce zan haifu ba acikin mata Dari da wuya asamu guda daya da zata dauki kwan haifuwata amma gashi mahaukacir nan ta samu
Kuma Wllh nasan za arina hakan dan komai nata na Kharaji nake ji
Dan haka ina son cikin nan bazan iya zubar dashi ba."

Aminu yace "
hakan yayi daidai amma ya zamu yi da ita da ciki ga hauka ga kuma ita kad'ai agida."?

Wannan ba matsala bane zansa a dauko min wata doctor Yusura a kasan Egypt zata zauna ta ita har ta haifu."

"OK sir."

"Aminu na dauki wannan abin a masayin kaddara ka duba y'ata Ruwaida ta haifi shege na koreta amma gashi ni da girmana nayi abinda banyi a kuruciya taba
Zina harda riban sa
Amma nadauki abin na dan gantashi da hakkin Ruwaida ne."

Aminu yace "to yallabai anemo Ruwaida mana ai neman ta ba zai yi wahala ba gaskiya lefin Ruwaida bai kai ace an yanke mata wannan shukuncin ba"

Mudda ya numfasa yace"hakane Aminu nasani wlllh Ruwaida ba dan lefinta na koreta ba kawai jinayi duk duniya
Bana kaunan ganin Ruwaida ne ita da abin da ta haifa amma acan cikin zuciyata Wllh kullum son Ruwaida da tausayanta karuwa yake amma wani bangaren baya ko son jin sunanta."

Aminu da yasan komai amma ba shida ikon magana dan bai Isa Ya fara tunkaran Mudda da zancen wai malama ce take musu assiri ba

yace "Sir a gani na ya kamata ace kana yawan ziyar tan malaman gaskiya suna baka addu oin kariya kana amfani dashi."

"Aminu AI malama tana iya kokarin a kai na da kyuta da sadakan da takeyi duk akan kariya ta da
cigaba na takeyi tace maganin masifa sadaka."

Nufasawa Aminu yayi dan abune da bashida iko Sai Allah

Sosai doctor Yusura take kula da kharajina duk da har lokacin a haukan take har Allah yasauke ta lafiya ta haifi fararin yara araf irinta a sanda Mudda ya dauki jariran kuka ya dingayi Yana kallon su

Yace "Aminu na yarda Kharajina da Ruwaida Sun zama jinin jikina Kharajina bata duniya amma gashi na haifi yara masu kama da ita Wllh Aminu fuskan Kareji nake gani a tare da jariran nan."

Nace "sosai kamar Ruwa tana karama AI shi jini baya bata sun bi jinin yayar su Ruwaida ne kawai."

"Aminu badan sharadin Auta bai cika ba ba ayi zabe ba da zanso ganin mahaukaciyar nan."

Nace "hakane
Amma Sir me ka yanke game da mahaukaciyar da jariran."

Yace "Eh dama so nake mukaita Gida na dankawa malama ita da sunan sintar ta mukayi akan titi naji tausayinta kaga zata zauna a gidana sannan yarana suna hannun malama zasu tashi cikin ingantaccen tarbiya."

Aminu ya numfasa yace "haka ne Sir amma anawa ganin hakan bai yiba sabo da malama tana da ilimi da saurin fashimta tabbas zata zargi wani abu musamman yanda yaran sukayi kama da Ruwaida."

"gaskiya kam koni badan akan idona Kareji ta rasu ba kuma ina zuwa kabarinta ziyara kullum indan ina kasan ina ganin tudun kabarin nata ta na kwance ciki ba da zance wannan jininta ne
amma Kai kana ga awai wani mafitan."?

Aminu yace "ni aganina kafito kagayawa doctor Yusura komai sannan ka dan k'a mata amanan Mahaukaciyar ka ga ita likita ce zata san hospital da zata kai ta a can Egypt sannan ita tasan yanda zata kula da jariran."

"amma kakawo shawara amma fa ni hankalina bazai ta ba kwanciya ba idan yarana ba ahannu malama suke ba."

"Eh idan aka yaye su Sai akawo mata amma zaka ce agidan marayu na kasan Egypt kaje aka baka saboda kana son samun ladan rike mayara kaga malama zatayi farin ciki
da hakan."

"to amma Aminu meyasa bazan ce agidan marayu na nan Nigeria na dauko suba."

"sabo da da wuya asamu y'ay'an larabawa haka anan kasan malama zata bincika ai malama ba bakuwa bace a gidan marayu."

Duka magan ganun Aminu Mudda yayi naam dasu dan haka yasamu yarda doctor Yusura tare da yimata alkawarin biyanta manya kudi suka tattara suka tafi yanzu haka yaran shekaransu daya kuma yace ana yaye su zai kar bosu

Kinji abinda ya faru bayan barin ki gida ."

"Amma Aminu idan ba k'agen labarin nan kayi kawai dan na baka y'arka ba me shidanka."?
Wayan sa yafito dashi yabani
yace "kinga pic din yaran da Mudda kuma kinga nan ya shiga wata weldone hotunan yaran ne har sunfara tafiya abin sha awa bul bul dasu tana ganinsu ta gaskata Aminu dan ko makaho ya shafa yasan jininta ne

Sai washe baki take tana na nunawa Hamrah da Ayya suma murna suke tayi

"YA Aminu yanzu ya zamuyi musamu ganin yaran nan da Umma inji Ayya."?

"gaskiya saide nabaku number ta da kuma yanda zaku sameta a instagram dinta da tweeter kunsan likitan mata ce tana sauraron mata Sosai kuyi sabo da ita sosai har kukai mata ziyara Sai kuga yaran har ita karaji din dan asbitin sunce ba aikinsu bane sun bata sallama tana gidan doctor din

"Ruwaida tace zamu baka y'arka yanzu amma Sai ka yarda zamuyi aiki da Kai tukun zamu baka y'ar kuma mucire ka a cikin wanda zamu dauki fansa
Dan dama a nawa fansan mutane 6

1 MALAMA
2 TABAWA
3 DOCTOR HABIB
4 KAMAL
5 DA KAI AMINU
6 ABBANA

yace "wane irin aiki?."

"sona ke mu hada guiwa da Kai wajen guda nar da aikin mu."

"ko baki fad'a ba nima ina da niya saboda ina son Mudda ba najin dadin yanda family sa suka tarwase amma kinsan Sai addua dan malama ta wuci duk tunanin mu."

Ruwaida ba ta sha wahalan sabo da Yusura ba har mukayi sabon bayan kamar shekara likacin munyi sabo sosai da kanta ta dameni nakawo mata ziyara mukaje mu duk ka
Hamra Ayya Barrat Abdallah

A Egypt

Muna sauka a airport
Aunty Yusura ce tazo daukan mu
Ashe Yusura ta wuce yanda muke tunani farar balarabiya wayewa da kogewa a Boko baki bazai iya Fadan saba
AHLAN da SAHLAN ne a bayan motan yan biyun Umma sun girma sosai sai kiriniya suke sai kallon su nake kamar na hade su da jikina

Sai bayan munyi dinner wata mata ce da gani yar uwar Yusura ce ita take ta dawai niya da mu tana da kirki nide na masu na gata inda Ummata zata bullo har nagaji bayan muyi wanka mun sake fitowa falon a harshen hausa dan kar suji

nace "sis nifa nagaji Umma kawai nake son gani jina nake kamar ba gaskiya ba ne."

Abin mamaki me makon Hamrah ko Ayya suban amsa Yusura ce tabani cikin harshen hausa ban taba zaton ta iya ba larabci mukeyi

Tace "sorry yarinya ta Umma ki tana cikin koshin lafiya Ummu Suleem shiga kifito da Aunty Khadija."

Baki na sake na ke kallon ta har Umma ta fito ban sani ba kawai mekewan Ayya da Hamrah na gani sun doshi inda wata wayayyi yar macce da gani jin dadi ya zauna mata sukayi da gudu wanda ko ba afada musu ba Sun San Umma tace fadawa a jikinta sukayi suna cewa "Umma kece ita ma rungume su tayi ta na shafa kansu ni kam na dan K'are awajen
Sai su suka ja ta har inda nake
Hannuna ta kama
Cikin rawan murya tace "Ashsha kode kina fushi dani ne akan abinda namiki Wllh ba lefina bane bansan nayi ba.......

"Umma bana fushi Sai mamaki kawai nake."

Aunty Yusura tace"nasan zakiyi mamaki wannan duka aikin Aminu ne Kharajina ta warke tun ran data haifi AHLAN da SAHLAN shine Aminu ya kwashe komai ya gaya min na jijina labarin ku ke da Khadija abin tausayi ne Khadija tunda ta warke kukan take har Aminu yakawo mana labarin ki tukun ta samu sauki nasa KHARAJINA a makarantan wayar da kan mata da koya musu abubuwa kin ganta de ko koda wace iriyar Mace zata iya karawa."

Bayan mungama koke koken mu nace "to Aunty bayan zaben Abba bai nemi ganin mahaukaciyar da yayiwa ciki ba."

Duk shiru sukayi suna kallona da alama da magana a bakin su

Can Yurura ta numfasa tace "Ruwaida munyi miki wani lefi ban yi haka da wata manufa ba Sai dan na koyawa malama hankali a sanda komai Zai bai yana nayiwa malama shiri na musamman
Ruwaida na aurawa Mukaddam kanwa ta UMMUSULEEM ."
Tanuna wannan matar da take dawainiya damu

Cikin mamaki nake kallon ta
"kimin bayani Aunty ".

"bayan angama zaben Nigeria Abban ki sun samu nasara da ya nemi ganin Mahaukaciyar nace ai tawarke da ma surprise din sa nake sonyi na nuna masa UmmuSulem a matsayin Karajina abin mamaki Sai yagigice yace shi aranan yake son a daura auren su ina gayawa Ummar ki tace ta yar da a daura da Ummusulem a ranan aka daura auren yanzu haka ita ma ta Haifu ga yarinyar tanuna wata kyakkyawar yarinya zatayi shikara daya tana tafiya sannan tace kuma ita ma Ummar ki tana da
Ciki."

"ciki? kuma Ya akayi tayi ciki bayan Abba bai san da ita ba

Dariya tayi tace"
Allah kenan shi yake tsara komai yanda yake so
Dabara mukayi dan inason yazama Khadija ma ta tara yara shine nacewa
Ummusulem tace wa Mudda ita tafi jin dadin sa asanda take mahaukaciya fuskan su arufe

Tana fada yace Eh Wllh nima haka yanzu jinake kamar ancanzaki amma ban fada ba dan karki ji ba dadi."

Ummusulem tace "to ko rufe fuskan zamuyi ko zamu ji dadin wacen karan aiko Ya yarda daka nan muka tura Khadija
Aiko kullum zai ce arufe sai ayi idan ido na ganin ido to da Umusulem yake idan an rufe to da Kharajina kinga ita ma Umman ki tayi ciki
Wannan shine burina naga sun tara yara alokacin buri na yacika na nunawa malama kumurcin kan dutse ne mu kuma Allah sheke da tsara yanda yaso ba ita ba ko bokan ta."

Wani irin ihu nayi na fad'awa jikin Aunty
"gud Anty Wllh baki min lefi ba Sai ma faranta min da kikayi Wllh Wllh tun da nake ban tabayin farin ciki irin yau ba
Wllh inda wata zan kadediyar budurwar ki sake aurawa Abba duk su haifi yara 12 12 12 kinga aka hada mu 40 kenan akai wa malama Sai yafi mutuwar ta ciwo."

Hararana Aunty ummusulem tayi tace "baki da hankali ko da
gamu ba kari."

"Da hankali na second Umma".

wannan baban naki ne har zai iya zama da mata 4 mu ukku ba yaya mutumin da yafi Agogo iya aiki yanzu inaga nan ma kusan wata 4 bai zoba balle Nigeria

(Allah sarki har kuntuno min my fauxia conel akram )

Nima nace "to Wllh inde daga ku ba Kari
to ku daje dan da gaske nake son kanne dayawa mucika gidan malama dan haka Sai de kuyi 15 15 Wllh a gaban nan."

Murmurshi tayi tace "Ruwaida baki da kunya ko."

Munji dadin zaman kasan daga baya mukayi shirin komowa badan komai ba Sai dan fansan mu

Amma fa su Umma sun Dauka karatu nake dan su Hamrah ma cemu su
Aminu yayi abokan karatunane kuma agidan su muke zaune da Umma ta matsa mu bata number maman su Ayya na Cabaliya me aikin mu muka bata suke gaisawa
Taso mubar mata Abdallah nace ta barshi

Yanzu shekara Ukku kenan Umma ta haifi yar ta Mace Abba yasa mata Hajara sunan malama aunty Ummusulem ta sake haifuwan namji Amran

Malam kaji tarishin mu."

numfasawa malam yayi yace "hakika an zalince ku amma ku zalincin da kukayiwa kanku a matsayin ku na musulmai yafi karfin zalincin da aka muku yawa kutuna banda shirka ba lefinda yafi zina
Duk lefuka kamar guguwa yake shawaji amma duk sanda zina ya shika to zai kafu a waje daya sauran lefukan suna jif guwa kansa wanda ba karamin tuba ne zai baza shi ba

San nan ina rokon ku da kuyafewa duk wanda suka muku lefi dan kun fisu lefi....

"Mun fisu fa kace."
Inji Hamrah."

Malama yace "gwarai kunfisu zunubi dan me fushi yafi me mugunta
Daukan haki
Shi me mugunta yana gama muguntan sa Ya gama Ya manta

Amma me fushi kullum yana kullace da shi Yana tsaka abinda zai masa yarama kamar ku da kukayi shekara 6 kuna shirin kulle kulle daukan fansa kar kuyi mamakin kungama wanke musu zunubin ma
Abinda nake so da ku kuji tsoron Allah ku tuba daga nan yafara jamusu aya amma kafin ya sauke Ruwaida zata sauke kuma ta fassara masa

Ruwaida tace "kagama ko?

To dama bamu zo wajenka dan mu nemi sulhu da Kai bane munzo ne mukara maka sani akan abinda kake wa azan tarwa Kana zakin karuwai ka bincika abinda yake fitowa dasu karuwanci tukun dan ruwa baya tsami banza idan za abi ta b'arawo to abi ta mabi tsawu

Da haka muke maka sallama."
Tashi sukayi suka fice

bayan kwana biyu

*FANSA*
*NURA*

Hamrah ce a kwance akan cinyar tsohon senator Zazaje asalin wanda suka fara haduwa

Sake shaho kirjin sa tayi ta kashe murya tace "my sweet yaku kayi da director NE?

"haba tawan kin sanni fa an riga an cire duk wani shedan Nuraddin Hamza Sank'ira yayi degree awanan year din
Haka center waec da neco
ma nasa an cire duk wani sheda da zai nuna yayi exam a shekaran
kinga bashi da wani sheda da zai bawa kotu asake masa wani a matsayin ammasa fashi sai de shi akama shi amatsayin dan fashi
Yanzu Nura ko matsayi messenger ba zai samu ba a kaf fadin Nigeria ga sharrin sata da nasa aka masa a bank wanda bai isa ya biya koda rabin kudin ba."

hade bakin su tayi ta na kashe shi da wani irin Kissing

Gidan Nura
afusace yashigo gidan yana kwallawa matar sa kira "Sadiya Sadiya
"ah ah Abban Khairat ba asamu nasara bane naga har kayi dare haka.?

Afirgice take tambayansa

"ina kuwa wllh Sadiya ki nemo min document dina duk inda yake zan daure duk ma aikatan gidan nan su fito min da duka ta karduna Wllh a yanzu wanda ya gama primary school yarike result di sa ahanu Wllh yafini matsayi ni duk ba wannan ba wannan k'agen da aka min yafi damu na wanda ko na saida komai nawa Wllh ba zai biya kwatan abinda ake nema ba
Kawai a tara kan masu aiki su suka d'auka...

Wata murya da bai yi zato jinsa awannnan lokacin ba tace

"basu suka dauka ba me abin ce ta dauka ko ban kisa ba.?

Tayi maganan tana karasowa ciki Hamrah ce da Ruwaida da Ayya cikin shigan wasu bakaken riga da Wanda tare da wasu tika tik'an maza
Sune agaba

Da karfi Nura yace

"Hamrah!!!!

"ummm my Noory na kayi mamaki ne bayan kasan ka kashe maciji ka barta da kanta?."

"ke kika sa aka dauke min duk takarduna?

"Eh nice.
"amma kinsan degree kawai nayi da kudin ki kika sa aka kwashe min har na primary ba abar min ba."

"kasan ramuwar gaiya."

"Kece sanadin korata a aiki kece kika sa aka min sharrin da zan iya dauwama a gidan yari kece kika je kika toshe yanda zanyi nasa mu shedan nayi karanu ako ina."

Tana murmurshi tace" nayi zalinci ne? "

"Hamrah zalincikin a gareni babbane yayi wa fansan ki girma."

"Nura duk abinda zanyi maka Yau me sauki ne akan abinda yake shirin samu ka nan da sati daya akwai wani aiki a gaban ka babba."

"Hamrah ko me na miki ban can canci haka a kareki ba ki tuna soyayyar mufa.."

Murmurshi tayi tace AMFANIN SOYAYYA AURE ko ba Kai kasha gayamin wannan Kalman ba tunda babu aure ai babu amfanin soyayyar ko ai na k'ona soyayyar ka tun randa ka ce bakayi dani kamar yan da na k'ona takaddunka ."

Cikin ki dimewa yace
"amma ai ni dan uwan ki ne."?

"ah har ka manta Kai ne fa kace ni jikar kishi yar kakar kace y'ar gidan Kabiru kurma d'an uban su baban ka

Yanzu de duk bar wannan bashi ya kawoni ba
Dan bana nadaman rashin ka kasan
*ME KYU BATA KWANTAI*

Niga wanda aka kira da Niga
yace "madam.
Hamrah tace ku shiga ku tado min da yarana Aunty Sadiya inane d'akin nasu?

Sadiya da take zube a kasa tun shigowan su saboda duka bindugogi ne a hannu su har Hamrah da sauri ta nuna da yatsa
NIGA yayi hanyan d'akin

Hamrah bindugan hannunta ta fara wa nawa da dan yatsa wak'a ta fara nare da dan zagaye falon tana cewa

_"ka aminta kaine ka biyewa so na ranka ka b'arar da soyayyar kaa Kai kaa sanya cuta cikin zuciya Kai anbin da banyi zato ba rai de_

Niga yafito da yaran mata 2
namji 1
Hannun babbar Hamrah ta rike tace " Wow beautiful girl

Yan mata Ya sunanki.?

tace "Khairat."

"kanwar kifa?
"Amira
"OK kanin ki fa."
"Mubashir."

Tafada ta na rar raba ido
"Ok wannan waye.?
ta nuna Nura
"Daddy nane da mom."

"Dud a school din ku akwai maza."

"eh.?
"su na sha miki inda kike fissari."
"Ah ah."

"shekaranki nawa."
Tace "5

"Kai Kai har yanzu maza ba sa sha miki nono da inda kike fissari ai dadi ya barki Bari kiga daddyn ki yamiki gaba Sai kince wasu su miki."

Ta juya ta Kalli Nura tace "tofa daddyn Khairat da Amira aiki Ya sameka ashe baka koya musu ba."

"dan Allah Hamrah kimin alfarma Wllh nayi nadama."

Ruwaida ta mek'e tace "Niga da alaman ba zai iyayi ba Sai kun fara kwadawa akan matar sa a take suka fankara Sadiya Nura yana ihu yaran sunayi mazan nan suka mata fyade su 4

tace "baza gayi ba."

yace "ni Sai de ku kasheni. "

Ruwaida tace " Bari kaga Niga kucire masa Wanda aiko take suka yiwa Nura zir kuka yake sosai yana cewa "dan Allah Hamrah ku harbeni na mutu har yarana."

Ruwaida tace "baza ka mutu ba Nura ai mutuwa sauki ne akan abinda yake ga banka tayi maganan tana jawo Khairat har inda Nura yake

Harshen bindiga tasa ta dago sandan girman Nura tace "ya haka yaki ya tashi ko dama haka yake sis.?

Dariya Hamrah tayi tace a haka zaki ganshi da yara har Ukku tsorata kawai yayi ya kwanta
sa abakin Kharat ta tsos'a zai Yi zam zam

d'agowa ta sake yi dashi sosai da bakin bindigan abin yayi wani jelele
ta cewa
Khairat "hahhh bakin ki yafi sweet dadi ai ko Kharat ta wangame baki
...........

*Kas yanzu fa yan ukku bala i suka fara aikin su*

*YA malama zata ji idan tasan Mukaddam ya hada babban family akasan larabawa*

*AMFANIN SOYAYYA*
*YANZU AKA FARA FA*

*B JATTKO*
[9/12, 10:16 AM] ‪+234 803 970 1225‬: *AMFANIN SOYAYYA*
( aure)

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

*wayoo so dadi masoya dadi ai baki bai isa furta yan da nake jin kuba kusa a ranku Jattko ta kuce*
*ADADE ANAYI SAI GASKIYA inji*
*Biebiee*

*ABASU KALA ABASU KALA GARKUWA ASHBAT*

Kainuwa asso

*12*

Ayya da tunna su kazo take zube akan kujera Sai mamakin yanda Ashe wai da gaske suke zasu iya abunda suka ce a tunaninta bazasu iya ba
Dazafi ta tashi dai dai san da zata sa
fisge Kairat tayi tana
"haba sis nace kubari Sai ta girma ayi mata Wllh a yanzu hakkin yaran nan Sai ya kamaku."

Wani dogon tsaki Ruwaida taje tace" yaga mana shi hakkin mu hakki kowane irine ya mana abinda bamu gani ba abaya ai ni bana tsoron kowane irin hakki."

Tayi maganan tana sake Jan Khairat

Nura kirjin sa ya dafa daidai inda take masa ciwo jiyake ina ma akifar da duniyar yanzu kowa ya huta dan wani zugi kirjinsa yake masa".

Ayya tsawa ta da kawa Ruwa ta jefawa Sadiya y'ar ta

Hamrah tace "Wllh da munsan b'ata mana aiki zakiyi da bamu zo dake ba."

Sadiya ce ta fara magana cikin wani irin da sheshen murya wanda duk me imani Sai yazubar da kwallah tace
"Wllh ko baku kashemu ba kuna fita da hannuna zan Kashe yarana da ni Kaina wannan wane irin tozarci ne ko a film ban taba gani ba Allah ya isa Hamrah kawai dan Allah bai yi auren ki da Nura ba ki masa wannan aiki duk halacin da ya miki wanda ko a gidan ku idan a na maganan soyayya da naku ake kwatance da farko kinci amanan sa kinyi ciki an fasa auren yanzu kinzo kin tozar ta namu rayuwan idan har yanzu son shi kike da haka ba gwara ki tilas ta masa auren ki ba ki samemu har gidan mu ki mana haka."

Dani irin dariya Hamrah tayi tace "gidan ku? gidan ku My Noory gaya mata wannan gidan mallakin waye da sunan wa aka bada

To tunda ka kasa Bari ni na gaya mata

Sadiya nan gidan a ciki nayi rayuwa har shekara 4 shine da sunan ina makaranta nan makarantan da Nura ya kawoni gida nawani ni aka dan kawa takar dan sa ahannu na bawa Nura amma yanzu ya dawo hannuna Kai har gidan sa na G R A na Adamawa ayanzu haka nasa haya aciki kayan ku yana gidan uwar Nura balle wannan da dama nawane a yanzu haka Nura ba shida komai gwara ke kin fisa dan ke zan barki da motan ki duk da nasan shi Ya tsiya miki abin da ya riga yayi kyuta da shi bazan karba ba dan ina da lada akai amma ahalin yanzu Nura yazama Sai de yashiga zauren k'ira ba office ba shi kansa zauren k'iran Sai de ke ki temaka masa da abinda zai tsiyi icce dan naga kina da sauran canji a account amma bayan yafito a person ......

wanne irin k'ara Nura yasa da yatuna bashida wani sauran ka dara
Sai gida jennan biyu Sai tulin kudi a cikin account din shi da yake shirin bude company amma komai na mallakan account din yana cikin jakan da aka masa sata wani irin zabura yayi yayi kan Hamrah amma kafin ya karaso k'artin mazan su ka caf ke sa

Hamrah tayi murmurshi ta ci gaba da bawa Sadiya labari

Kuma da zaki ce naci amanan Nura kiyi hakuri nan da yan kwanaki nasan da kansa zai Zai ya nawa duniya waya ci abana tsakanin shida Hamrah kuma da kike cewa
idan son sa nake na auresa mana ni yanzu me Nura zai Yi dani gwalagwajin da dama yaki balle yanzu".

Ta juya ta Kalli Niga tace "Niga kuna son gidan nan Kai da yaranka."?

Haba Kala wazaiki tangamemen gida a Abuja irin wannan."

"to kun samu ruwan kune ku barsu su k'ara kwana."

AI atake suka fara ihu suna cewa

KALA abatu kala abasu kala yan ukku balai

shafa kan Khairat Hamrah tayi tace "baby ba danuwa zan koya miki yanda zakiyi ki samu kudin da zakiyi beeline din Uban ki idan kika girma."

Khairat Sai sake mannuwa jikin uwar ta take

Niga yace " Kai shege kwashe yaran ka da matar ka kubar min gida a gobe zan saida dan yamin girma na zauna aciki."

Dariya Ruwaida tayi tace "ayya kace oga Nura yau Sai kwanan cikin tasha."
Hamrah tace ai tashan me sauki ne akan inda zai cigaba da kwana har gir man wannan girl din nashi me kyu ta tara kudin beelin
Hamrah suna tsaye saida suka sa Sadiya ta hade kayanta dana yaranta amma ban da na Nura da Ruwaida ta hana ahaka zir suka ce yafita dan idan suka barshi da kaya AI Sun masa gata
suka fitar su waje Sai motan Sadiya Nura zubewa yayi a wajen yana kuka Sai Sadiya ce ta dauko zanin ta ta mashi ya daura

Ruwaida tace "Niga ba fa barin su zakuyi a anguwan nan anguwar masu kudi suna jin damshin AC ba ku turasu can gaba su karasa kwana acan."

tsawa suka dokawa Sadiya ta tashi suka shiga mota Sadiya ce taja suka bar layin gaba daya

"Kad'an kagani Nura."
inji Hamrah

Ruwaida Sai harara take do kawa Ayya

Ayya sarkin hakuri murmurshi kawai tayi
ta fisu fa kunsan ita lokacin da tabar gida shekaranta 26 sukuma 19 Ruwaida da Hamrah sune shekarun su daya Ayya ta girmesu sosai amma dayake me mugun hakuri ce ita take binsu

Suma motan suka fad'a suka bar su niga dan dama kowacce ta bar bak'o a hotel

Barno
Fansan
DUNOMA

ASHSHA KANGIRAM COMPANY

Ayyaa ce take juyi akan kujeran office na general chairman
Afusace a ka banko kofan Duno ne da takarda a hannu wanda tun kan ya shigo security suka dan ka masa na sallama ne

"wacece ke?

A hankali kujeran yake Juwo da ita har yakama daidai tuwa cire barin gilas din idon ta tayi tana murmurshi ta kamar kullum
ta bashi amsa da

cewa " AYYYARAM KANGIRAM DUNORAM
*A K D*".

Wani irin gumine yake yayafowa muluniya Duno cikin in nina yafurta
"ASH SHA ASHSHA.!!!!!

"umm Abba kana mamaki ne nasan zakayi mamakin yanda na juya komai cikin sauki ko."

Wani file ta mek'a masa tace "gashi idan kabude zaka ga yanda akayi komai yazo da sauki

Budewa yayi ina da ky'ar yake iya gane wa
Bashi da ikon musu da abinda ya gani dan har da sa hannun Kalam na saudia da lawyer Jamal na saudiya akan cewa lokaci yayi da zai barwa Ayya dukiyar ta juya da kanta

Amma abinda yafi bashi mamaki kanin duka wasu sirrikan kasuwan sa na waje da yakeyi wanda ko matar sa bata san yana da wasu kamfanun nuwan manya da tare da hadin guiwa da turawa amma gashi komai yakoma mallakan Ayya da sauri ya daga kansa ya Kalli inda laptop din shi yake Yana nan inda yake a ajiye a kan table na office din ya sauk'e ajiyan zuciya dan yasan aciki yake da pin number na account din shi dan ko da iya aji yeyyen kudin Ya tsira to yana da abida har yamutu bazai ga talaci ba

Murmurshi yayi yace "kinyi kokari."

Tace "bani nayi kokari ma masoyi na sabon chairman din wannan company GREMA BUNIMA
shiyayi kokari
Shine yayi dan wanda yayi kokarin gano pin number din account awajen na kasa 6 da aka Adana kudi me yawa
Ya isa abin jinjina na masa
tayi maganan ta na tura masa laptop din

Da sauri ya bude a furgice ya dago ya kalli Ayyaram
Yace oh accout !!!.?

Murmurshi Ayya tayi tace "Eh ai na maka adalci da ban bika da sherrin ka ba
Kamar yanda Kai kamin bita da kulli ba
Ni na barwa Allah
dan nasan nagama da kai tunda ayanzu bana jin akwai ko can jin 5 ajikin ka kuma a haka zaka zauna tunda saboda dukiya kamin abinda kamin ko to gashi karasa
Daga wannan bani da wani abinyi Sai Allah ya maka yanda kayi

dan
kuwa ko yanzu nasan kaga sakaiya akan yaranka Amina da Modu da suka rantse junan su suke so har Sun gudu sun bar k'asan da ga Kai har matar ka baku san inda suke ba
to suna American har da yara biyu ko jiya mun gaisa da Amina a facebook na tayaka murna wannan soyyayar tasu AI shine
(YAR HUTU MSR ADAM)
kaga tuwonka miyan ka
dariya tayi tace ina ruwan (MAKAUNIYAR SOYAYYA PAKI )

ga Bilkisu ta juya kwakwalwan ta ashaye shaye ai kaga bawani abinda yarage ko."

Cikin wani irin murya
yace "waya fada muku tsirrin pin number na account dina.?

Murmurshi Ayya tayi tace " babbar yarinyar ka Ruwaida wanda ka bata yarda da amana fiye da matar ka da yaranka ita ta gaya mana tsirin komai."

"Wllh karya kike my Ruwaida ba zata min haka ba shekaran mu nawa da ita."

Dariya Ayya tayi ta tafa hannu sai ga Ruwaida da Hamrah da Grema

Idon Donu kamar Ya bado yake Kallon Ruwaida da take jifan sa da murmurshi
ta juyo ta Kalli Ayya
tace " Ayya me kike a office din my sweetheart na kuma?."

tana kallon Ayya da tayi wani balain dacewa da kujeran office din

*Kirari tafara mata abasu kala abasu kala*

Ita ko Hamrah wayan ta ta dauko da ke daukanta
pic

Ruwaida ta juyo tace
my sweetheart nayi mamaki ganin ta dama wai Ayyaram ita ce Shegiyar Ashshan da kace dalilinta kayi dukiya aiko ban san kai bane."

"Ruwaida ke da nabawa amana da gaske kece kika ci min amana."

A firgice tace "da kaske kaine ai
nazaci wani Dunon ne Allah yasa de bata maka can kas ba dan kai ma kasan nafi wuta cin kudi kuma da Kai na dogara munshi ga ukku...

Security din sa ne yashigo da sauri da waya a hannu yace "sir madam ce tace kayi sauri Kaje gida ba lafiya."

hannun sa na rawa ya karbi wayan
Dama a handfree yake
Muryan Maman Ayya ce Kangiram
"Alhaji kayi sauri kazo gida akwai matsala wasu mutane dayawa da sojoyi sun zo sun fito damu da ma aika tan gidan gaba daya gashinan Sai rushe gidan ake da motan Rusau."

A firgice
Yace ina security din gidan.?

Alhaji abin fa babba ne dan da alama suma security din da sanin su dan suma suna wajen niko takalmi babu na fito."

Bai karasa jiba ya kashe wayan jikin sa yana rawa ya mekawa security din shi wayan amma security yace"Sir ko nace Duno ai yanzu ba Kai nakewa
Aiki ba kaga wanda nakewa.?
yanuna Ayya

cikin wani irin murya yace "Ayya haka ki kayiwa rayuwata ko har gidan da muke ciki baki bari ba!"

Ayya tace " ina son za agina min islamiya ne awayen dan gidana ne wanda kakana Kalam ya gina min
wai haka mafa namaka rangomi idan da ta su sister na yi ai da sai ka mutu amma yanzu jeka Ka sabo da matar da mahaukaciyar yarka suna wani hali

Dak'yar yake tafiya har yaje bakin kofa
Ruwaida tace "sis barin sa zakiyi ya fita da wayan sa bayan yasan manya zan iya zuwa Ya nemi temakon su suba shi gidan zama."

Da sauri Hamrah tace "hakane tsohon najadun kawo wayan ko ta warce security suka turashi

Haka yafita Yana gani ma aikatan san suna masa dariya dan dama ba dadin sa suke ji ba sai murna suke su na zolayan sa
Awajen mota sa direbo bin sa da sauran security suma kallon banza suka masa da yaje shiga

Suka ce bashi sukewa aiki ba acikin motan sa akwai abinda zai Dauda ma hanawa sukayi da yamatsa ma wani har da nuna masa bindiga dole Ya juya yafita acikin company ko 5 babu a jikin sa dan shi ba abinda yake rikewa Sai de arike masa hatta waya."

Hamrah tayi dariya tace Wllh ni da son samu ne ai acire kayan jikin sa dan zasuyi tsada ka Agogo hannu sa ni meyasa ma ban cire ba."

Hararan ta Grema da yake Duba wasu abubuwa a laptop yayi yace "kanwata baki fa dakyu."

Allah yagir sonayi yatafi a sirara shi ba talauci yaki ya ci amana ba ai ya gamu da talaci
(MAGANIN BIRI KAREN MAGUZAWA BODIGA)

saura shegen doctor Abbas me dashen ciki."

Da sauri Ayya tace "ah ah dan Allah kucire Abbas ko dan abinda yake gaban sa sabo da sirri kansa sun sako sa gaba akan sai ya karbo musu Barrat shikuma ya kasa tunkara ta
Yaci albar kacin allura da aka ce yamin Na HIV baiyi ba."

Ruwaida tace "ai dama ke kam zucuyar a Mace yake."

Murmurshi Grema yayi tare da jan Ayya ajikin sa ya rumgume
yace "Allah sarki Ayyata me sanyi ce."

*Kano*
Fansa
Abban Ruwaida

Sun sha wahalan shawo kan Mukaddam dan baya har Kan mata na Khareji ma akan dole yayi Dan ne man mulki

amma yau da gobe Sai da sukayi yanda ya fara kula Ayya

Ance zuciya bashi da k'ashi
Sun jima suna tura masa pic din Ayya na tsiraici har gaban ta suke tura masa suna masa kalaman batsa abin ka da shedan Sai gashi yafara Yi musu ripley ai murna kaman sayi me

Har sukayi zasu hadu awani hotel a Kano

Sosai Ayya taci wanka iya wanka

Aminu da tare suka zo da ogan sa Kanon yasan komai dama dai dai sanda zasu shiga
Mota shima ya shigo

"Ya Aminu ai yanzu muke shirin zuwa hotel din naku."
rai abace yace "wai Ruwaida meyasa kike da kafiya akan Abu ne ki tuna bafa Mukaddam kadan zaki tozar taba har da kanki an gaya miki ba acikin haiyacin sa yake ba amma kin kafe."

"tsaya kaji Aminu Wllh Sai na dauki fansa akan kowa Kai kadai na cire aciki."

Suka shige mota Hamrah ta ja
Su acikin mota suka zauna Ayya ta shiga
Mudda da yana faman aiki a laptop amma du baya second 20 Sai yaduba Agogo wani irin sha awaa ne yake dawai niya da shi wanda gani yake Sai Ummusulem ce kawai zata gamsar dashi ita din ma Sai sunyi cikin duhu inda haske ba ta isa ba

Yaji anyi knowking har Yana tun tube ya je yabude Ya na ganin ta yasaki wani ajiyan zuciya dan yakama ki dimewa ashe a hoto bai ga komai ba

Murmurshi tayi cikin wani irin muryan da tasake kashe masa jiki tace "Wow wai Yau ni Ayya kani ga Mukaddam me kwano."

Hannu ta yaja ya karasa shikowa da ita ya maida kofan

Ya jata suka fada gado
Babu wani wata wata yafara Aiko mata da sakon ni jikin tane Ayya ya fara rawa tasaba harka da wanda suka fi mudda tsufa amma bata tabajin ba dadi kamar wannan ba ko dan baban Ruwaida ne jitake kamar da babanta mahaifi take cikin rawan murya tana maida hawayen da yazo mata

tace " ya kamata dear kadanyi wanka ko.?

Dan zame jikin sa yayi yace "sorry kin gigita ni ne na banta ashe tunda nazo banyi ba har zai shiga toilet din

tace "am idan kafito Zaka samu wutan room din a kashe dan Allah kar ka kunna inde kana son na gamsar da Kai Dan bana sex da haske nafi son aduhu ba tare da kamin magana ba ."

Da sauri ya karaso wajenta yace" haba Ashe ba nida Matata kadai ke da wannan matsalan ba
Ina ga wata baiwar ce hakan nima haka ba zan kunna ba nafi son duhu yana shiga

Ayya da dauki wayan Mudda tafita

"Assalamu alaimu Alhajin Allah kun Karasa kanon kenan?".

Murmurshi Ruwaida tayi
tace
"Waalaikumus salaam
Malamar Allah".

"macce wacece ke?

" ni ce yarki Ashatul Ruwaidatu."

"Ruwa!!!

"Eh ina farin cikin sa nar dake ayu zan kasance da mijinki kuma ubana
Shi zai bani dan shegen a wannan karan dan ban san uban waccen ba shiyasa nace Umma ce ta haifu amma yanzu idan Mudda ya bani kinga nasan uban sa Sai na kawo miki kirena kamar yanda ya kawo miki yan biyu yace daukowa yayi agidan marayu Sai ki hada ki rike
Ni munshiga harka
idan kasuwa ta tayi kyau kuma Sai ya gina bin d'aki kusa da naki kinga da ma dayawa basu san ni y'ar gidan Mudda bane zamuyi zaman mu na zama kishiyar ki."

da karfi malama tace "RUWAIDA RUWAIDA RUWAIDA!!!!!!!!!!!!

amma Kit ta kashe wayan kaba daya dan ta dena jin motsin ruwa tasan ya gama wankan

duhu ne sosai shafata yafara yana wani irin gurnani har yaci re mata riga sai pant da bra

"tace idan kayi mu amulla Dani a baka sani ba ai baka shiga damuwa ba niku ma so nake kashiga."
tana cewa haka ta ja wuta haske ya gauraye d'akin

Mudda dama yaji kamar muryar Ruwaida
yana daura idon sa

akanta yace
"RUWAIDA!!

"naam
Abba.

"mekike nufi ne?
wani shegen nake son ka bani."

Mudda yasake jan tewol din kugun sa

Yace "me yake faruwa Dani ne Ruwaida ni ne fa Uban da YA haifeki

"nasani ka shaifeni ka kuma korani karuwanci kuma duk yawon kawuwanci na idan banyi ta raiya da Kai ba ai ban ci riban bariki ba."

Kuka sosai ya fara yana cewa ya Allah bai yana min lefin da na maka ka min wannan jarraban ka yafemin."

Murmurshi Ruwaida tayi tace aiko ni nasan lefin ka wajen Allah baka wuce mushiriki me aiki da aikin boka ba
San nan ma zinaci

Maci amana dan ni da Allah yabaka amana ne kawai dan na haifi shege Sai ka koreni ni.

"to yanzu yakike son ayi

Ayau nake son kabani ciki na haifa maka shegen ai dama kana da su AHLAN Da SAHLAN "

kukan ne yaci karfin sa yace "RUWAIDA nayi nadaman ahaifuwanki.

Dariya da fashe dashi tace "nima na jima da yin nadama akan kasan cewar ka uba agareni

Tun san da nasan ka daukeni ka dan kawa azzaluman matar ka bayan ita Allah da sanin sa yaki bata haifuwan."

"duk abinda zakiyi kiyi kar ki kiramin malama azzaluma da ma Sai da Hajja tace kar na aure Kharajina banji ba gashi har yanzu bakin ciki bai dena bi biyar rayuwata ba."

Murmurshi Ruwaida tayi tace *"KHARAJINA KHARAJINA*
Baiwar Allah gawa taki rami."

nadena Kiran malama azzaluma amma
Kai zan kiraka azzalumi ko jashili baka da sanin tun lokacin Annabi aka haramta daukan dan wani a bawa wani inde ba maraya bane to uwa tarike kayanta
An Haram haka tun lokacin Annabi annabi ya dauki zaidu tun yana yaro ya mayar shi d'an sa zaidu Ya mayarshi uba amma da yake musulumci yana da tsari yasan renon d'a Sai nasa iyayen Allah yace zaidu zai saki matar sa ZAINABU kuma annabi ya aureta kaga inda an yar da D'an wani yazama na wani da zaidu ya zauna a dan gidan
ANNABI

Saboda akwai batsala
mafi yawan yaran da tar biyan su yake lalacewa idan aka bincika ba awajen uwa da uba suke ba

Shiyasa larabawa namiji ko sakin macce yayi to za tayi zaman yaran ta amma Kai da uwata ka daukeni kabawa wani tun da Allah bai bata ba kasan dalilin da yahana tane

Kazo muyi abinda Ya kawoni nasan ko kwana zanyi ina bayani ba ganewa zakayi ba Mijin malama
Tayi maganan tana jan tewol din sa da yarike gem

Ruwaida
Ruwaida
Kawai yake kira wani irin wawan..........

*Tofa masoya*

*Ruwaida zata iya kowa koda yake bata da kunya ai*

*Ruwaida y'ar Kharejina* *DIJA QAYA*
*MMN TA*

*B Jattko*
[9/12, 10:16 AM] ‪+234 803 970 1225‬: *AMFANIN SOYAYYA*
(aure)

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*
*ASHBAT*

_ban hakuri ga masoya na masu nema daga farko ta private Wllh abin yana riki tani har na rasa wa zan nurawa wazan bari abin yayi yawa gashi bani da network dan haka na yi alk'awarin turawa duk group din da nasan ina ciki daga farko a gobe insha Allah amma ba zan k'ara turawa private ba kar aga kamar wulakancine Allah yasani abin ne yafi karfina sabo da idan na bude Data zan ga mutum sama da 30 Wllh nagode_

*ban yarda amin document ba idan da yuwuwar hakan idan na gama zan sa ayi nagode da soyayyar ku*

Kainuwa asso

*13....*

wani wawan mari ya sakar mata wanda yayi sanadiyar dauke war jinta da ganin ta na wucen gadi jitayi kamar andoka mata guduma sheraf ta zube ball yafara yi da ita kamar ba mutum ba tayi kuka ma gagaranta yayi

yana bol da ita har parlour Ayya da dama a parlour take dan jira take taga da gaske Ruwaida zata iya abinda take kirari in tayi yun kurin hakan to ba zata ta ba barinta tayi ba

ihu tasa a sanda ta ga yanda Abba ya canzawa Ruwaida ka manni wanda bakin ta da hancin ta jini yake fitar wa sosai

wani ihun ta sake kwallawa a inda taka Abba ya dauki ka fansa ya daura a wuyan Ruwaida shure shure takeyi a kafa shikuma ya dan na kafan sai da yaga nufashinta ya dauke cak sannan ya yo kan Ayya da take ta faman ihu ita ma wani ball yayi da ita Allah ya temaketa ta tamek'e a guge ta fita

tana zuwa wajen mota taga ba Hamrah

wayan ta ta dauka jiki na rawa dak'yar ta gane number Aminu ta kira

"YA Aminu Wllh ya kashe mana Ruwaida Wllh ya Kashe ta Abba ya kashe Ruwaida."

"wani tsawa ya daka mata yace "ai yayi dai dai kenan da ya kashe tan dan ya rage iri me ake da hali irin nata koni abinda zanyi kenan

kuma kar ku kara kirana idan ba so kuke ku hadani da uban gidana ba."

wani ihun Ayya ta sake sawa amma Kit ya kashe

sai de yana gashewa Ya fad'a mota da wani irin gudu yake janta ikon Allah ne kawai ya kawoshi hotel din

Ita ko Ayya tana jin Aminu ya kashe cikin kuka ta kira Hamrah da ma tana cikin hotel din dan haka agude suka fito ita da saurayin nata

daidai san da Aminu ya kara so suka shiga parlour atare da ma abude yake

Aguje Aminu yayi kan Ruwaida kin kimar ta yayi yafita da gudu suma suka rufa masa baya sata yayi a motan su Hamrah yace kuyi sauri ku kaita hospital zan koma naga ya oga yake

Mudda da yashiga sa kayan sa amma saboda tashin hankali da yake ciki da k'yar ya iya sa kayan ma

Karo sukayi da Amina zai shiga ciki
cikin in ina yace "Aminu baka ga wata ta fita da Ruwaida ba."

Aminu yace Ruwaida kuma wace Ruwaidan Ruwaida tamu."

"Eh ita."

"ban gan taba.

"leka Kira min su Sherif subi bayan su."

Aminu yace" Sir ka manta mun bar su a gida."

Sai yanzu yatuno ashe a hotel yake bai zo da security ko daya ba Sai Aminu Dan baya boyewa Aminu ko mai

"Sir lafiya ai na dan fita ne yanzu malama ta kira tace nameka maka wayan shine."

Mudda ya gayawa Aminu abin da yafaru yana kuka shima Aminu kukan yayi Yana cewa "Sir kar fa ta mutu da gaske."

"Mukaddam yace ai babban abinda nake so Kennan ta mutu kuma ta mutu kuma duk inda aka sa gawan ta sai an fito min dashi na wulakanta ta".?

Aminu yace Sir ni abin mamaki ma ya akayi tasan Ahlan da Sahlan yaran kane bayan ba wanda yasan sirrin daga ni sai Kai Sai Yusura da Ummusulem."

Mudda yace "wasa kake da yar bariki kawai ta fad'ane fa."

Aminu yace "amma Sir kana ganin yanzu lokaci bai yi ba na ka bai yana family ka."

"Aminu naso haka amma ummusulem taki yar da acewar ta ita tana tsoron matan Nigeria tunda dama kishiya ce ta haukata ta na ce mata ni matata me tsoron Allah ce taki yar da balle yanzu da ko waya na bata
d'a gawa akan na k
dauko su Ahlan."

Malama kiran Ruwaida yayi mugun kada ta dan Auta ya tabbar mata da ya gama dauke hankalin Ruwaida daga gida dan haka hankali kwance ta ke guda nar da kulle kullen ta na son komai na dukiyan Mudda ya koma sunnan Ahlan da Sahlan dan jitayi duk duniya ba abinda take so kamar su kuma tasan idan Sun tashi basu da uwar da yawuce ta tunda marayune dole suma su sota kuma ta yar bazata musu abinda zasu gane ba ita ta haife suba
Sai ga kiran Ruwaidan ya kada ta sosai

ba abanza Ruwaida zata mata haka ba anya ba wani da ga cikin wanda take sirri da su bane ya yaci amananta

Wayan ta ta dauka ta kira Kamal da doctor Habib

Malama ta kalli taron nata tace " tabbas wani yaci amanata cikin ku biyar din nan da nayi aiki da ku kuma Wllh idan bincikena ya nuna min wanda ya min zagon k'asa Wllh Sai ya Raina kansa ciki har dake Harira wanda muke uwa da ya uba daya."

Haka kowa a cikin su ya fitar da kansa da sunan shi ba shi yayi ba

"Shike nan nasan de cikin kune Bari naje na gama da Mudda dan tunda ya shigo ya kulle kansa yana kuka

Kai Aminu ba kasan abinda Ya faru tsakanin sa da Ruwaidan ba kace ko."

"Eh malama ni ban maganta ba."

"OK bari nazo muje wajen Auta ai shi zai gano."

Da kyar Mudda ya budewa malama kofa ta shigo
"haba Alhaji me haka ka yar da kaddara mana katuna Allah baya hadawa bawansa jin dadi gaba daya aduniya dole kowane bawa da kaddaran sa dan ya mana alkawarin Sai a lashira zai hada mana jin dadi duka amma aduniya jarrabawa a ka turomu Allah baya hadawa mumini Abu biyu jindadi kwanciyar han kali ka duba yanda Allah yamaka ni imar dukiya wanda nasan mutane dubu suna cewa ina ma sune
Ka godewa Allah Ya maka ni imar dukiya wani bashi da ko abinda zai ci a gidan sa ga kuma a sake jarraban sa da abinda yafi nakan nan."

Mudda yace "malama y'ata fa ta min haka yasa ke sa kuka."

"To Alhaji ya za ayi dama sai da nace a bar ta agida da agida take ba zatayi haka ba amma ka nace ka korar min yarinya duk wacce a kace zaman kan ta take dan tayi haka ai ba abin mamaki bane."

Dan kar ya gano wani Abu batace Ruwaida ta kirata ba

Tace gaba da yi masa nasiha har ya samu bacci me nauyi ya dauke sa

Gidan Auta
Malama tace "to yanzu ba yanda za ayi a man tar da Ruwaida gida."

Auta yace "Hajiya yau muka mara ne tunda aljani Dokora yace ba zai iya tunkaran ta ba to ba wanda zai iya yarinyar tana da tsari sosai a jikinta ta nada addu oni ga shegen kafiya irin su masu bushe shen zuciya Abu baya saurin cinsu amma za aci gaba da cusawa Mudda tsanan ta kawai

da ky'ar a ka samu Ruwaida ta kawo numfashi

Bayan kwana ukku ta ware ras dan ita take nacewa wa ma asallame ta

Doctor ya shigo da
takardan sallama a hannu sa ya mekawa Hamrah yace "amma a ki yaye gaba Sai wani takardan yasake me ka musu yace gashi wannan kuma a siyi maganin aci gaba da sha sabida abida ke cikinta shima yasha wahala dan da kyar muka sayar dashi ma kuma tac.....

"What !!!!
Atsorace Ayya tace "doc me a cikin ta.?

Kallon mamaki doctor ya mata yace "ban gane ba?

Hamrah tace
" Kai ne de bamu gane ba me acikin nata."

"Kuna mufin Baku san tana da ciki ba kenan har na wanni 3."

"Mune muka kasani."

inji wata mata da wani saurayi da suka shigo a lokacin

Hamarah Ayya Ruwaida duka atare suka mek'e cak

A tare suka furta
"mommy Affan!!!!..

Murmurshi Afffan yayi ya na kallon Ruwaida

ita kuma mommy tace "Ummmm my daughter
Kiyar da ciki ne dake kuma na d'ana kinga yanzu idon ki zai zo kan sa ki aure shi tunda ba irin magiyar da mamu miki ba nida daddyn sa amma kin ki yanzu da haka ta faru dole ki aureshi mu munason cikin ni na bawa my son shawaran haka."

Affan murmurshi yayi yace "nasan zakiyi mamakin yin cikin ki a matsayin ki na wanda kike tatalin budurcin ki sabo da first night ko to nayafe first night ni Ruwaida ta kawai nake so."

Ruwaida tace "duk da ba yau na fara cin karo da abin mamaki ba wanda yafi haka ma yafaru a Kai na
Amma ya akayi nayi ciki."

Murmurshi yayi yace yanda akayi mommy ce ta ban shawara kamar haka

*Wata rana*
"Allah mommy idan na rasa Ruwaida zaki rasani".

"Affan ba zaka rasa taba wai ba kace kuna rage zafi Kai da ita ba.?

"Eh Mom."

"to mezai hana ka yaudareta ka amshi budurcin kaga dole ta yarda ta kaure ka."

"caf Ruwaidan ai baza ta taba yar da ba ta wuce tunaninki mom."

Murmurshi tayi tace
"ta isa ai idan ta san wata bata san wata ba

Rage zafin da kukeyi ba kwa samun nusuwa ne."

"ah nusuwa Kai ai Ruwa ko mafarkinta nayi Sai nayi wanka."

"yawwa to ina son kasan yanda zakayi ka mata Dabara ka dinga hada sperm dinku waje daya kana goga mata kaga wata rana zata samu ciki shikenan bata da shijjan guje mana."

Hako ko akayi har wata rana kike cewa

"my Affan ni fa ina tsoron goga min abin ka da kakeyi kuma ko mun samu nusuwa ba ka fasawa ina tsoron kada ciki ya shiga fa tunda muna samun nusuwa."

"hama my sweet ta ya ciki zai shiga bayan baki da kofa ai ciki sai masu kofa nide ina son ki aureni dan Wllh ba zan barwa wani ke ba
Amfanin soyayya aure. "

Ai kin tuna da haka na ke yaudaranki kusan shekara sai gashi Allah ya kawo yanzu

Kuma ni doctor ya fara bawa result naje na kaiwa mom

dafe kanta Ruwaida tayi tana innalillashi!!!

Ayya kam cikin kuka ta fara cewa
"yanzu duk tatalin da muka yiwa budurcin ki Ruwa babu ya tafi a ban za."

Hamrah tace "ai cikin nan zubar shi za ayi."

Mommy tace "kar ku fasa zubar shi ai kunsan ni wacece kubar gani ku karuwai ne kun San manya to mu manyan ne na asali kun sani ba wanda ya isa ya ja Dani a fadin ka san nan

In ban da ma so sone me Affan zai yi da Karuwa."

tajuya ta Kalli doc tace "Hamza Kai ne sheda duk abin da yasa mu cikin nan."

tajuya ta fita Affan ya taka mata baya dan yasan idan ya tsaya zai kwashi kashin sa ahannu a wajen yan ukku balai

Hamrah tana kuka tace "mu kuma haka rayuwan zata kasance daga wannan Sai wannan....

Ayya tace" ai duk lefin kune Sai da nace a dauki fansan nan dai dai misali sauran abar wa Allah amma kuka ki kuduba abin da kuka yiwa matar Nura a gaban yaran ta ku kasa kattin maza suka dinga hayeta kamar doki

Haba Ruwaida idan kina tunanin Allah bazai jarrabe ki ba kin yaudari kanki kituna mummunan k'udirin ki akan mahaifinki kituna yanda ya dinga zubar da hawaye a kanki
tun farko nace mubi shawaran malam kuka ki musamman ke Ruwaida kinsani kin take ina mu ina dena ganin matsifu."

Hamrah tace Wllh Sai anzubar da cikin nan."

Ayya tace "OK kina da ikon ja da mommyn Affan kituna ita ce fa shugaban alkalai na k'asa

*waye*
*AFFAN*

Affan d'ane ga Alhaji Sulaiman minister Mai kuma babban dan kasuwa

Sai matar sa
HAJIYA HADIZA
Shugaban alk'alai yaransu 6 duka mata ne Affan ne namiji
Affan dan gata ne na garshe meji da naira dan ya na aiki da matatan man petrol na k'asa

A b'an garen kyu Affan ajin farko ne dan iyayen sa Fulanin yola ne

Affan ya gama macewa da son Ruwaida

duk kan su jikin su asanyaye suka shigo gidan baye Ruwaida da ko magana bata iyayi yanzu duk tana din da takewa sojan ta wanda bata awa Sai ta tunoshi duk da bata san inda zata gan sa ba tana ji ajikin ta shi ne mijinta dan tasan dan uwanta ne na jini tunda shima yace dan gin umman sa yan niger ne kuma iska yayi sanadin dan ginta ba ta Tantama ita ce yayar umma Kharajina wanda suka zo nema wani k'ara ta kwallah ta fada jikin Ayya
"Aunty Ayya me zan ce masa me zance wa sojana watarana Affan ya cuceni

Hamrah tace "towai ma sis ya akayi ki ka kasa gane kina da ciki .?

"Kin san dama ina b'atan wata to a wannan shidiman daukan fansan wata 3 ban ga period dina ba Banyi tunanin ciki zai iya shiga ta ba shiyasa."

Ayya Hamrah Ruwaida a zaune a gaban wani likita

Ayya tace "Doctor yanzu ba yanda za AYI azubar da cikin ba tare da an taba budurcin ta ba

*To masoya ya ko me doc zaice musu*

*Kuma idan an zubar ya zasu kare da mommy*

*Nayi ne saboda comment din ku najiya*

*kunsan yau baranan post bane na dan bakune sa boda yanda naji wasu suna fassara Ruwaida ni kuma Ina son ruwaida amma Sai naji comment din ku idan na bai min ba zan sake baku Team ruwaida*

*B JATTKO*
[9/12, 10:16 AM] ‪+234 803 970 1225‬: *AMFANiN SOYAYYA*

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*
*ASHBAT*

*Masoyan rayuwa*
*Group*
*Zauren beenaxir*
*Miemie beee fans*
*AZRAA FANS*
*Inajin dadin comments din Ku* 🤝🏻

Kainuwa asso

*15*

juyata Ummi ta farayi bakinta na rawa ta fara magana

" tunda na fara ganinki a bank hankalina ya tashi nayi mamakin kamanki da mu har naji ina son na kara saki a ido na

Kimin bayani ya akayi kika zama yar gidan Karajina ta

bayan naje garinmu ko kara ban gani ba sai tarin Sahara bani da kowa ."

"Ummi labarin me sawo ne."

hanunta Ummi ta kama suka shiga ciki bayan tacire zurmemen hijab dinta ta rufa mata

Babba parlour yayi sit cike da family me walwala iyaye da yara
Kowa Ruwaida yake sauraro

Cikin nusuwa da kamala ta zai yana musu komai na rayuwanta

Yaran Hajiya Ruwaiya kuka suka fara har Anas me bin bayan Mall duk kan su suka fad'a jikin ta suna kuka dan basu da burin da yawuce suga dangin Ummi dan Ummi a kullum sai tayi maganan dangita tayi kuka ta koya musu son danginta kullum zancenta baya kuce su

Kharajina mekama da Ruwa ce ta dago
Ta kalli Ismail da yake gefe a zaune

Tace "Yamall bakayi farin ciki ba dama itace wanda kake bani labari ta muna kama ashe yar uwar muce
Yamall kayi farin ciki mana kai fa kasha cewa Ummi insha Allah zaka nemo mata dan ginta ba yanda za ayi duk su hallaka za asamu ragowa ashi kayi gaskiya ansamu ragowa."

Mall ko Kira kawai ya kwallawa yaron Sahal da yake kofan parlour ya shigo

Ya Kalli Jaafar din yace "kaje gidan karuwan da kuke zuwa ka dauko min yaron nan Abdallah amma kabiya kasiya masa wasu kayan sawa kar ka kawo mana shi da kayan da aka siya da k"azan tan zina bayan an ciyar dashi da Haram."

Yayi maganan yana me k'awa Jaafar ATM din sa Jaafar ya fita

Ummi tace "yanzu haka Karaji ta sha wahala
yanzu dama a nan nan kaduna take gidan me kwano

Kowa yayi mamakin wai Ruwaida yar gidan me kwano ce
Kuma matar sa Malama da ta gama shahara a duniya wajen WA azi da temako ce haka

Ummi tace "Ruwaida ni yarana 6 Ismail shine babba sai Anas sai Abida sai Khalifa da
Al amin sai auta Kharajina wanda nake ganin zaku zo sa anni
Alokacin da Wakili ya aureni muna tashi a Niger England muka wuce saboda da ma iyayen sa suna can kuma alokacin bai gama karatun Sa ba yariga Yayan sa Hakuna aure shiyasa Ismail yafi Sa idu da y'ar watanne a London Wakili ya nema min makaranta Sai da na gama secondary dina alokacin shikuma yazama professor har yasa mu aiki a can duk shekara idan muzo Kano Sai naje jejin niger amma Sai tulin k"asa wanda ko gari babu akusa haka zan zube acikin rairayin nayi kukana amma haka wani shekaran ma zan sake zuwa wai ni yau Sai gani da y'ar gidan Kharajina k'anwata da na barta ko shekara 4 batayi ba yar autan mu Allah na gode maka Ismail ayau ba Sai gobe ba nake son ganin Kharaji ta."

Prof. Wakili yayi gyaran murya yaje
ni abinda yafi mani mamaki dama Mudda yaran da ya nuna yace a gidan marayu ya dauko yaran sane sannan faduwar damn yaHakuna yayi a zabe shine sanadi amma takanas yazo mana jaje a lokacin campaign ya Kashe mana dukiya meyawa da sunnan yana bayan mu."

Shiko Ismail cije libe yayi yana tunayin irin azaban da zai bawa boka auta Ya haukata masa k'anwar uwa san nan da sa hannun sa yayan baban shi ya fadi a zabe da sukayi dinbin asara

Baba Idiris yace "a gani na adauko Ita Kharajinan nan yafi sai a hadu da shi Mudda din ayi maganan Ismail kwai Jet amma yana port Harcourt
Kuje da Sa adu da ita Ruwaidan ku daukota mu ganta"

Kharajina tace "Daddy zan bisu Egypt din."

Sau ran yaran ma suka ce nima nima

tSawa Mall ya doka musu yamekawa Anas wayan sa yace "ta gaya maka address din da zamu Sami gidan Doctor Yusura din."

Anas yakarbi wayan zai mek'awa Ruwaida wani irin tsawa Mall ya doka masa yace "cewa nayi ta gaya maka kasa ba kabata ta rike min waya a k'azan taccen hannnun ta ba."
Baba Hakuna yace "haba son ba ahaka kar naji ka kara kiranta k'azanta kowani ya kirata haka zakaji haushi ."

Ummi ko hararan sa tayi

Ruwaida cikin kuka ta fadi address din su da kuma number su

Pro Wakili ne Yace "amma Ruwaida kici gaba da zaman ki anan har agama da case din ku kin ji."

cikin ladabi Ruwaida tace "Abba bani daya bace ina da yan uwa Hamrah da Ayyaram
daga nan ta shashe labarin su Ayya ta gaya musu

sun jinjina abin sosai musam man na Ayya dan Dunoma ba wanda bai san shiba kuma labarin kwace masa dukiya ma ya baza duniya amma ba yanda Ruwaida ta basu labari ba ayanda ake fada da kuma shi kansa Duno da yan jarida sukayi fira dashi cewa yayi dama dukiyar uban gidan sane balaraben saudia kuma yakarbi kayansa

Baba Hakuna yace "na tausayawa labarin ku kuma zan shiga cikin maganan su Ayya din ma suma suzo muzauna tare ita Hamrah da ma ni banki auren ta da. Sa adu ba iyayen sa mata ne suka ki na hakura saboda nasan mata sune gida idan anyi abinda ransu baya so abin baya kyu ita Ayya nasan Barrister Bunima mutumina ne ai zanyi magana akai

San nan kuma na gida kuyi hakuri ayi auren Hamrah da Sa adu wannan alfarma na nema..

da sauri Sahal ya daga ya Kalli Umma yana jiran amsan ta

Umma ta goge kwallan ta tace "shikenan Alhaji Allah yabamu ladan wannan gyara da mukayi na yarda...

tsalle daya Sahal yayi ya rumgume mahaifiyar sa yana murna

Ruwaida tashi tayi ta taka har gaban Umman ta zube ta dafa cinyar ta tana kuka tace "Umma ku yafe min abin da na muku a bank."

Umma tace "ba komai Ruwaida a ya nayin yanda kuka tsinci kanku abinda yafi haka ma zaku iya yi Sai de abinda kikayiwa Baban ki bai yi ba Aishatu."

Ayya Hamrah Barrat da Abdallah ne suka shigo
gaida iyayen sukayi suka sun kuyar da kansu
Daddy Idiris ne yace "munji komai na labarin ku shine muka yanke shawaran zamu nemi Barrister Bunima akan maganan ke Ayya idan zasu Bari dan su ya aureki ayi idan baza su bari ba za mu nema miki wani san nan abinda ki kayiwa Duno baki yi dai dai ba ai ko ba komai ya juya dukiya yana kuma da hakki a kansa kamata yayi ki cire masa hakkin sa"

Ayya "tace Baba dama banyi niyar karba gaba daya ba zan mai da masa tunda ni ba iya juyawa zanyi ba."

"yawwa to Sai maganan ke Hamrah kin yarda zaki tuba bayan kiyi istibrai a daura auren ki da Sa adu."

sunkuyar da kanta Hamrah tayi tana hawayen farin ciki ta kyad'a Kai

Shiko Ismail dora Abdallah yayi kan cinyar sa yana masa tambayayi ko sauraron abinda ake ba yayi

Ummi tace "bani d'an nawa idan ka gama ikon naka."

Ruwaida sunga tattali da kauna zalllah awajen Ummi Kai dama sauran family kowa Yana nan nan dasu

Kharajina ta Kalli Ruwaida tace "sis Wllh fada ake kawai kinfini kyau."

Ruwaida tayi murmurshi tace "ni yanzu ba surutun ba duk naga kowa YA Khalifa da Aunty Abida ban gansu ba."

"Ya Khal yana Germany
Aunty Abeed tana gidan ta a Abuja amma da safe zaki gansu dan Ummi ta musu kiran gaggawa bamu gaya musu a waya ba so muke su ganewa idon su."

Ruwaida tace "to ya maganan auren ki da Sahal.?

"Kharajina tace "caf ai babu ma dama yaya balle yanzu ta aka bashi wannan me iyayin tskiyan ai na hakura ni bana son ganjo ma."

dariya Ruwaida tayi tace "shikenan mun shuta da kishiya."

Kharajina tace "wato kinfi sonta ko nice kishiyar ma ko."

Ruwaida tace "Wllh ina son Hamrah."

Kharajina tace" to shikenan ban janye ba zan aureshin naga ya zakiyi."

Hamrah da fitowan ta Kennan a bathroom taji duk yanda sukayi
da sauri tace "ah ah Wllh sis ni ina son ki nafi sonki ma akan Ruwaida ke zan ba babbar k'awa kice ba Kya son Sahal din nan."
"kaji wayo to sai na soshi
wazai ki guy kaman Yasal

Su Ismail sunje Egypt

basu sha wahalan gano address din ba

Kharajina runmume su Ismail tayi tana kuka
ganin yanda Ummi ta damu suzo ko ta biyosu ne yasa sukayi shirin ta howa a washe garin har da Doc Yusura da Ummusilem da yaran duka

Fadin kuka da farin cikin da Ummi da UMMA sukayi bazai fad'u ba jim kad'a a runmume juna ayi kuka

washe gari aka kira meeting a babban parlour dan asan yanda za a bullowa Mukaddam har da Aminu yana wajen

Amma doctor Yusura ta nemi alfarman dan Allah abari tana da wasu abubuwa da take yi akan yanda komai zai zo da sauki."

Ummi tace "meye abubuwan da kike son kammalewan?

Yusura tace" da farko de abi abun ahankali yanda za asamu nasara dan idan baka iya kama barawo ba shi zai kama ka dan malama ba karaman shukuma bace idan muka bi abin da gagggawa abin bazaiyi ba zata iya bin bokayenta ta juya kwakwalwan Mudda ma amma yanzu nasa wani babban malami ya na karya duk abinda tayi yace Sai a hankali zai karye

sai kuma bana son a tada maganan nan Kharajina da Ummusileem basu haifuba Tunda ciki garesu duk me ciki bata son abin magana idan suka haifu sai ayi komai cikin nusuwa."

Kowa ya yarda da shwaran Yusura

Hashe gari Yusura da Ummusulem suka koma suka bar Umma

Angama maganan auren Ayya da Grema iyayen sa sun amince acewar su dama ya fada musu amma basu yarda ba atuna nin su kodan yana son tane har ansa rana 4

Haka Hamrah ma anje adamawa da k'yar aka shawo kan Kabiru kurma da matar sa suka yafewa Hamrah shima dalilin Sahal da yake suna ganin girman sa sosai
Hamrah ansha kuka da su Ruwaida zasu tafi musammam Abdallah da Barrat mutanenta

Ismail ko gaisuwa ba ya hadasu da Ruwaida ita ma bata isa tun karansa gaisuwa ba dan bata ga wannan fuskan ba

Amma Ummanta kam kamar ita ta haifeshi ko irin sun jima taren nan bini bini Ummati

Yau suna zaune a parlour suna da yawa Sai fira suke ya shigo
wajen Umma yaje yace "Ummati yau fa ki shiryar surukar ki zata zo gaidaki".

washe baki Umma tayi tace "Kai d'ana kace ina da bakuwa Kennan."

Ummi kam ko kallon inda yake batayi ba

da Yamma Sai gashi da wata Wanda za a iya ce mata lah baasa amma de bata dace da shiba
ta fuska bata da lifi dan tana da hanci da magana sosai
amma gajirace gata bak'a k'irin sanye take da zurmemen shijaf dan haka ba me cewa ga yanayi k'iran jikinta kanta asunkuye ta zube ta gaida su Umma ita ko Ummi kyakkyawan kallo daya ta mata ta tabe baki ta juya
Umma ce take ta nan nan da ita har ta tambayeta ya Sunan ta
tace Halima shiko gogan sai dariya yake Yana faman washe baki kamar ba Mall ba

Yace "Umma yar gidan malamai cefa."

Umma tace "ai ko da alaman tarbiya a tare da ita Allah yasan ya alkairi."

" Ameen."
yace

Yamall yana fita Farida kanwar Sahal tace "
wai ni Nafi wai meye ma dam da k'asa ne da sauri Zahra tace "tukuban tsire."

Nafi tace" ah ah ke inuwan kashi yafi kusa da k'asa saboda kajer ta.

wani irin dariya suka sa dukn su
"Kharajina tace "ah ah kujera ne ."

Dariya suka sake yi
Umma da ba gane habai cin nasu tayi ba tace"meye haka ku kuma anya ma kun gaida Auntyn naku."

gaida ita sukayi
Shigowa yayi yace "ke Nafisa rakata part din Umma da Mama ta gaida su."
Jiki na rawa Nafi ta tashi Halima tabi ta

atake na yanke shawaran na fidda Affan na huta da son maso wani dan ko yau sai da mommy sa ta kirani harda kukanta na bata hakuri akancewa komai yazo k'arshe

duk wannan abin da ake Ruwaida karfin hali kawai take amma bata da lafiya maranta yana mata ciwo sosai

bama ciwon maran ne yafi damun ta ba kamar yanda bata jin dadin bakin ta harshen ta Yana mata ciwo gawasu kuraje masu wari ita kanta tana jin warin su kuma idan taje brush bakin ta yana jini da kuma zafi
abin bai gama bata tsaro ba saida yau

Kharajina tace" sis ni kam tuntuni nake sonyi miki magana amma bansan yanda zaki karbi maganan ba."

"wani magana kuma sis zakiyi shayin gaya min."

"sis akan warin da bakin ki yakeyi ko baki bude baki ba inde kina kusa da mutum to yana jin wannan warin shine nace ko zakije hospital ne."

Kuka Ruwaida tasa tace " sis Wllh bansan me dallilin warin bakin nan ba nima abin Yana damuna kuma idan ina brush jini sosai nake gani da wani abu me yauk'i kamar d'iwa."

Ashe Ummi tana jinsu
tace "Eh nayiwa Yayan ku magana zai zo kuje asbiti kishirya nima naji"

"Haba Ummi duk Drivers din gidan nan da ma aikata a rasa wanda zai Kai ta asbiti sai ni dan ciwon HIV din ta yatashi...

Atsarace Umma Kharajina ta kalli Mall dan ita har yanzu ba agaya mata Ruwaida tayi karuwanci ba

Ummi cikin b'acin rai tace "Ismail kanwar taka kake jifa da wannan Kalman a gabana."

yace "Ummi to meye k'arshen karuwa kuma kinsan masu HIV da kurajen baki suke farawa....

Ummi bata San sanda ta d'aga hannu ta zubawa Mall mari ba
Tace "kuma wuce ku tafi."

rai amugun b'ace yafi ta Ruwaida tabi bayan sa

Umma shiru tayi tana tunanin meyasa Ismail ya yiwa Ruwaida haka kalman karuwa ya tsaye mata arai da kuma HIV
To kode Ruwaida ba ta kame kanta bane

Motoci ne jere nashi da na security din shi raba ido ta fara dan bata San wanda zata shiga ba Shahadan bude wani na tsakiya tayi ganin ahine k'arami a motocin
tsawa ya daka mata yace "motana namiki kama da wanda zai hada numfashi ta karuwa ne."

da sauri ta ja baya ta bude wani ta shigo bayan suka ja

*A*

Office din doctor ya numfasa yace Major Mall Akwai problem sosai tare da sister din ka fa wanda bansan ta inda zan fara maka bayanin saba."

Mall dayake can jefe Yana danne danne a wayan sa ko d'agowa baiyi ba yace ba sister dita bace yar gidan me aikin gidan muce naji tausayinta na kawota fadi duk abinda zaka fad'a Kai tsaye."

jijina kai doc yayi yace Eh amma da mamaki dan a ganina wannan batayi kama da yan aiki ba."

"Amma doctor ba wannan question din ne abin muka kawo makaba so kayi aikin ka."

"ok da farko maganan ciwon ciki anji mata rauni a cikin ma haifa a yunkurin abortion din da aka mata kuma ba a daura ta akan maganin da yadace ba wanda yajawo lalacewan mahaifar ta,

Amma duk wannan ba shine damuwa ba tunda mahaifa za a iya cireshi ma tayi rayuwanta

matsalan bakin ta shine babban matsala dan tagamu da cancer ne a saka makon gamsarda namiji da takeyi na yau da kullum ta baki saboda sperm din da yake yawan ta ba bakin ta ya hassada mata ciwon cancer a baki Yana saurin illata mutum saboda hade yake da ciki da kuma jijiyoyin Kai kuma tana hadiyan yawu yana da wuya yarinyar nan ta Kai wata 2 aduniya sai de wani tsananin rabo."

tunda ya fara magana Ruwaida ko matsi takasa yi jin numfashin ta take yanayin sama

Shiko Ismail ko a jikin sa danne dannen sa yake sai da yaji doc yayi shiru ya dago yana murmurshi

yace "to Alhamdulilah idan hakan ta faru an huta da ganin mugun iri ni a tunani na ma HIV ne ashe abin ya wuce nan."

yakarasa maganan fuskansa dauke da murmurshi

wani irin shakuwa Ruwaida ta fara atake ta fita cikin haiyacin ta da sauri doc yasa nurse suka kaita emergency

shiko Mall bai ma bisu emergency din ba yayi gida

anuse ya tsarawa su Ummi abinda yake damun Ruwaida ba tare da damuwa ba atare dashi

wani irin k'ara Umma Kharajina tasa tareda zubewa a wajen
Ummi tayi kan ta tsarace tana cewa Ismail idan na rasa yar uwata bazan yafe maka ba..........

*Dur k'ashi nida masoyan Ruwaida yau akwai kwasota Kennan*

*Amma ina son kugane cewa shi zina yana da illoli dayawa jataftar sa yana da yawa sai de muce Allah ya Kare mu da aika tashi kawai*

*TEAM RUWAIDA* 👍🏻

*B JATTKO*
[9/12, 10:16 AM] ‪+234 803 970 1225‬: *AMFANIN SOYAYYA*
aure

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*
*ASHBAT*

*Kai Kai*
*Masoya ina jin dadin*
*Comment din ku amma bani da network din* *amsa muku ina ganin naku* 🤝🏻

JATTKO NOVELS
KAINUWA FANS
GARKUWA FANS
SADNAF FANS
SAWWWAMA NOVELS
Da
Sauran group nagode

*INA YABAWA DA SOYAYYAR KU*

RALLY GARBA
KEMA NAGA NAKI 👍🏻

*Na hana amin document amma sai naga anyi dan Allah kar acigaba da yin*

Kainuwa asso

*14*

Doc yace
"za a iya amma akwai zafi Dan za ayi amfani da wasu k'arafai masu tsini ne."

"eh mun yarda
inde zai bi maguji
Inji Hamrah

Ruwaida tasha washala sosai amma buk'ata ta biya ciki yabi maguji inji Hamrah

Ayya tace
"Sis yanzu kinsan ya za ayi da mommy da Affan.?

"Yako za ayi banda suyi abinda zasuyi."

Hamrah tace "Ah ah idan kince haka zafa su raba mana hankali muda muke cikin wannan halin kawai
Ki lallaba Affan akan cewa kin yarda zaki aureshi amma sai kin samu danginki shikenan nasan inde shi ya yarda abinda yake so shi mommy take so."

Ruwaida tace "hakane fa Wllh kin kawo shawara."

Yanzu de sun dan ta k'aita daukan fansan saboda yanayin jikin ruwaida

Borno

Duno dam kam ya samu kofan gidan cike da mutane yaja Mama gefe ya gaya mata suka koma gidan su na gwange asalin gidan iyayen su washe gari Mama ta tafi bank dan ta fada musu sunyi gobara asake mata check din kudi zata ciri kudi ana duba account din aka ga wayam tun a bank din tafara kuka dan tasan ita ma nata kudin da company da suke waje Ayya bata Bari ba
Allah sarki Duno komai ya tsaya musu cak Sai de rufin asirin su daya Sun temaki dangi asan da suke da dama dan haka sun samu temako sosai
Haka de ake zaune cikin rufin asiri amma komai ya canza

Nura Allah ya temakeshi gari bai gama wayewa ba suka shiga Adamawa Gidan sarkin k'iran suka nufa gaban mahaifin sa yazube yana kuka Yana tsara yanda Hamrah ta masa wulak'anci bayan anbashi kayan k'anin sa yasa

atake gidan sankiran yarikice baye inna HADIZA mahaifiyar Nura tafi Nura shiga damuwa sai tsinewa Hamrah suke atake suka had'a baki suka ciwa kabiru kurma mutumci Yau kam har Baba Haruna me bin bayan su bai yi magana ba

Koran Kare sukayiwa Kabiru da iyalin sa wai suji yanda Nura yaji kafin su maka Hamrah a kotu

Juwairiya ta kira Wassileem ta ke gaya masa dariya Wassileem yayi yace "ai Juwa haka nake so su koremun ni dama ina tunanin yanda zan zo na sauka a wannan k'azamin Gidan

Bari na kira Mujashid yanzu zai zo ya kai ku gidan da YA Sahal ya gina mana

GIda ne na garari a cikin shagari Sahal ya ginawa iyayen Hamrah inna Dumba da Kabiru basu ta ba shiga irin wannan GIdan ba fur suka dage bazasu shiga ba saida Juwa tayi ta rokon su

Ansa ranan auren Juwa da Akkram Wassileem da
Ammatee Allah Ya d'au kaki family Kabir Sanki

Agidan yan ukku
Hamrah Sahal
"my Sahal yanzu tafiya zakayi".

"haba my baby kema kinsan ba dan da Mal zamuyi tafiya ba da dake zan tafi to nasan halin sa Wllh zai iya wulakanta min ke."

Nunfasawa Hamrah tayi tace "narasa meyasa danginka suka kini Wllh idan suka yarda na aure ka zan musu biyayya musamman umma da Mal nasan sune matsala na."

"Hamrah lefin ki me girmane wanda ban ga lefin Umma ba dan ta hanani auran ki ba uwar da zata so d'an ta ya auri irin ki amma mu barwa Allah ikon sa
Dan ni nakafe Sai ke

Shima Mal bashi da budurwa wai wata yagani sama da shikara 6 wai ita yake nema shine basu matsa nin ba amma da Mal yayi aure nasan ba zasu barni ba."

Hamrah kwance tana chatting da wani saurayi da Ya nace shi sai ya aurare ta

Ruwaida tafito cikin wani arnen shigan ta wanda ba za ka taba cewa tasan muslumci ba

tazo dai dai kan Hamrah tace "wai ke ba zaki fita bane?.

" kai bana jin fitan nan amma ga check ku biya bank saboda da safe muna da zuwa Gidan marayu."

Hamrah tayi maganan tana mekawa Ayya check
din

Abdullah da Barrat ne suka ce Momi zamu."

Ruwa tace "ah ah kuje Cabaliya ta muku wanka Sani ya kai ku kusha ace cream ."

Barrat ta turo baki dan tana son fita dasu Abdallah kuwa murna yayi sosai

A bank jama a sunyi yawa kasan cewar karshe wata ne amma da yake su Ruwaida idon duniya ne atake a ka karbi check din su ajiye cek din yayi akan teble sai de dawani cek din awaje bayan yasa hannu a wandan yake hannun sa ya dauko na wasu Hajiyoyi da suka fara meka masa
amma Sai yaga check din iri daya ne da nasu Ruwaida hakan yasa ya kasa tan tacewa dan duk signed din SA IDU M WALWALA ne

Ya dago

ya "Kalli matar yace HAJIYA ai check din naku yazo daya da wannan kode tafiyan ku daya ne na kasa gane wanda ki ka ban."

da sauri matar tace "manager ban gane ba muga.
tana garba taga check din Sahal ne tare da signed din sa

"waya baka wannan din." yace gasu."
yanuna Ruwaida da Ayya

"ke ina kika samu wannan cheick din?

Ruwaida wani kallo tayiwa matar wanda kana gani kasan uwar Sahal ce
tace mata "dan me zaki min wannan tambayar."

Matar tace "saboda d'ana ne."
"ok na kane Hajiya Turai ce."

"to ni kuma budurwar sace me jirar sa dadi ."

Hjy Turai tace "Budurwa ya d'auki wannan magudan kudin ya baki Wanda ya linka nawa."

Ruwaida dariya tayi tace "to banda ke da abinki Hjy saurayi na nefa dan yabani fin haka ma ai ba a bin mamaki bane Yana bani fin haka ma ya zaiyi ya baki abinda yake bani kina masa abinda nake masa ne."

Hjy Turai ido ta zare ta kasa magana

sai matar da suke tare ce tayi magana dayake su ukku ne suma amma dayan da nikaf
a fuskanta
Matar tace "ke wacce iriyar suruka ce har zaki dubi sabar idon uwar sa ki fadi haka ."

Ruwaida ta juyo ta kalle ta tace
"dena cewa surukata uwar saurayi nade wanda ta hana hallal bata hana Haram ba ta hana muyi aure amma bata hana ya rage zafi dani ba
ki gaya bata tayi kuskure dan ni da natashi har da iyayen sa maza na hada nake harka ".

Matan duka ukku suka hada bakin cewa "kece Hamrah."!!!!!!!

"ummm.
tace

me nikaf din tace "lalle baki da kunya ahakan kike son d'an namu ya Aurer ki ai ko mata sun Kare ba yanda za ayi Sahal ya auri karuwa irinki."

Dariya Ruwaida tayi tace "me ya rage ai ina samun yanda nake so awajen d'an da uban dan ba da Sahal kadai nake har kar ba hadda k'anin baban sa Wakili walwala
kai har Iddeeri da Hakuna zan hada dan yanzu haka cikin su ne dani idan na haifu nakai muku Sai kutan tance na Sahal ne ko na iyayen sane....

Wani mari me nikaf din ta zuba mata
aiko ita ma ta d'aga hannu zata rama
Ayya ta tare hannun

Ai take hankalin mutane yazo kan su

Kuka uwar Sahal take matan 2 suka jata suka fita ko check din basu tsaya sun karba ba

a mota sai fad'a Ayya take mata har suka k'a raso gida

Ruwaida Sai kace da tayi abin arziki da gudu ta karaso ta rungume Hamrah

tace sister Albishirin ki."

"goro."

ai Yau na miki maganin wannan muna fukan matan."

"suwa?

Uwar Sahal mana da matan k'annen baban sa duk naci mutum cinsu."

daga nan ta kwashe yanda akayi ta gaya wa Hamrah

Hamrah mekewa tayi
Cikin hawaye
tace "amma Ruwaida ban taba sanin ke yar iska bace sai yau ko ma meye baza suci darajan Sahal ba kiduba yanda shi yake mutunta nawa iyayen zaki yiwa nasa haka Wllh Allah ya isa tsakani na dake."

Ruwaida cikin mamaki take kallon Hamrah ita a ganinta kwaninta tayi

"yanzu Hamrah dan na rama abinda suka miki shine zaki jamin Allah ya Isa ba nan suka kiraki a waya daya bayan daya suka ci miki mutumci ba har kina cewa muje gidan nace kibari wata rana dalili zai hadamu murama Sai da dama ta samu yanzu zaki ce haha. "

Hamrah tace "amma ai ba wannan akuyancin naki nace zanyi ba baki tsaya akan dan su ba har Mijin su."

Daga nan de suka fara fada wanda tunda suke basuyi irin saba Ayya tana kallon ba tayi magana ba balle wata tace ta goyi bayan wata

Sai Cabaliya ce tazo ta raba

"Subbahanallashi Sankira yau kune da fad'a haka."

Hamrah da kuka ta haye sama dan tasan Sahal yanda yake ji da yan gidan su zai iya b'ata musu rai ko ma yarabu da ita

Ruwaida ko ko ajikin ta wani irin tsawa ta dakawa Caballiya wanda ta kusa jika da ita tsim tsim Cabal ta fita

tunda abin ya faru Ruwaida ta rasa me yake mata dadi dan dama da Hamrah suke kulle kullen su na daukan fansan dan Ayya ba abakin komai take ba gashi yanzu Hamrah tana fushi da ita

yau ta kudurta ko bata so sai sun shirya

Hamarah tana zaune tsakiyan gado ta buga uban tagumi dan ta rasa yan da zata shawo kan Sahal yaki sauraronta ya kirata ya gaya mata maganganu son ransa

ita ma ayu ta kudurta dole ta sashi a idon ta
Hakan yasa takira s s din sa Jaafar
Tace dan Allah ina Sahal"?.

yace muna A W I hotel oga bashi da lafiya fa kizo nasan ke yake bukata."

"ok gani nan zuwa."

agaban Ruwaida sukayi wayan taji komai dan haka tana ganin Hamrah tafita ita ma ta shirya ta bita

"Wllh Hamrah abin ya bani mamaki yanzu a gida komai ya rushe na shirin auren mu da nake sa ran zan shawo kansu amma yanzu faruwan wannan abin yasa An samin rana da Khadija kanwata yar gidan Baba Wakili wanda na ke cemiki suna kama da Ruwaida sosai."

Hamrah rumgume shi tayi ta saki kuka

tana cewa "Wllh bazan ta ba yafewa Ruwaida ba."

bude kofan akayi Ruwaida ce ta shigo jiki a sanyaye ta zube a gaban Sahal ta shiga jera masa hakuri da kyar ya hakura

a parlour suka barta suka shige cikin bedroom
Ita kuma ta zauna dashir tana chatting da Kamal dan sun kusa d'ana masa tarko

akayi knocking tashi tayi shigan na yau yafi na kullum k'azan ta dan wando tasa da rabin cinyan tane Sai wani riga Wanda da shida babu kusan daya ne gashi da ma ita ba bra take sawa ba Shara Shara ce rigan iya cibiyar ta cibiyar ta harda sarkan cibiya das ya manne ciki gefin cikin ta an yi mata zane mekyu tare da sunanta *Ruwa Ruwa*
gashin kanta ya baje a bayanta shigan Ruwaida ko a turawa fusararun sune masu yin sa

Tana karai rayar da tasaba yanda take juya mazaunai sai kace roba ta tafi bude kofan

Nunfashin tane ya kusan daukewa a sanda taga wanda ba ta taba tsammanin gani ba kode idon tane yake mata gizo bata San santa bakinta ya furta " *SOJANA* !!!!

shima halin da yashiga har yafi na Ruwaida bude baki yake da niyar zayi magana amma sai ya gagare shi dan rawan da bakin yakeyi

Sai Ruwaida ce take Furta "wlllh shine Wllh shine !!."

ihun da take ne yafito da su Hamrah

"Hamrah zaki kansa Wllh soja nane shine."

Mal shigowa yayi
yakama hannun Sahal
Cikin in ina da rikicewa ya furta
"Sal dama Ruwaida itace k'awar karuwan ka da kake cewa suna kama da *KHARAJINA* ."?

ya juyo kan Ruwaida yace "Ruwaida ada kece farin cikina ke nake nema tsawon shekaru naje gidan me kwano ba adadi amma ake cemin ba ama san ki ba nikuma agidan na fara ganin ki cikin shiga na mutumci da ya ja ra ayina kan ki

Sai Yau da kika zo da shigan da naji duk duniya ba wanda na tsana sama dake."
yana Kai nan ya juya zai fita

Ruwaida cikin kuka tace
Yasal ka temakeni kar yatafi Wllh zan tuba yanzu na tsani karuwanci tunda shima bayansa....

Sahal kasa magana yayi

da gudu Ruwaida tabi bayan sa

"dan Allah katsaya Wllh Kai dan uwanane dan gidan Yayari ummata Ruwaidatu ni yar gidan Kharajina ce Wllh Kai dan gidan Yayar Ummata ne ita ma yar Niger ce iska ne ya hallaka danginta

Afirgice Ismail ya zuyo jikin sa yana rawa ya karaso inda take cikin in ina
yace "ina UMMA KHARAJINA bata mutu ba tana ina?

"Ruwaida tace "tana nan."

Wani irin tsawa ya daka mata yace "tana ina nace."

"labarin da tsawo dan Allah ka kai ni wajen umman ka na kanta wayo ashe ita nayiwa rashin kunya na shiga ukku.... ."

Ismail ruse idon sa yayi Yana jin wani irin bakin ciki da farin cikin Ummin sa zata ga yar uwar da kullmu itace a bakinta amma bakin cikin Ruwaida ya danne farin cikin sa

Kasa magana yayi da sauri ya fara taka mata kalan benin
Ko security din shi bai jira ba ya fada mota yaja dawani wawan gudu

Haka Ruwaida ma ta taka masa baya a tare suka karasa gidan dai dai sanda su Ummi zasu fita
Kai wa umman Sahal hospital din tunda Ruwaida ta musu Rashin kunya ta ke ciwon Kai

Ismail kasa fitowa yayi a motan

Da gudu Ruwaida ta fito

Matan 3 daya da nikaf me nikaf din ce ta cire nikaf din da gani ba tambaya itace yayar Kharajina

Tace "lalle yanzu har gida kika biyo mu dan ki bi mazajen namu da yaran namu ne ko shegen kika haifa kika kawo mu tantance na waye ...

Da kuka Ruwaida ta rumgume ta fara magana "wllh Ummi ni yarki ce sunanan Ruwaida ni yar gidan Khrajina ce Wllh. "

A zafafe Ismail yafito

yace Ummi ki cire ta a jikin ki ita din k'azan tace
Kawai tayi gaggawan gaya mana inda zamu samu UMMA Kharajina ta fita mana agida."

*Tofa masoya duk ina jin comment din ku Wllh* *bani da network ne yasa kuka ji bana amsa* *muku Amma ni ina ganin komai posting kuma kanwata fatima jattko na turawa awayan makociyata*

*YA wannan family zasu karbi Ruwaida*

*YA rigiman ruwaida da mommyn Affan*

*ya batun fansa kuwa*

*B JATTKO*
[9/12, 10:16 AM] ‪+234 803 970 1225‬: *AMFANIN SOYAYYA*
aure

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*
*ASHBAT*
*JOTGAR*

kainuwa asso

*Inason Amfani da wannan damar wajen tunatar daku akan*
*Abinda yafaru da ruwaida don akwai yan mata da suke shek'e* *ayarsu amma basa bari* *akarbi budurcinsu wai suna ganin budurcinsu* *shine kawai gatansu ko nace kimar su basu duba din bin zunubin da suke kwasa dan romance da suke yi shima zina ne dan awannan zamani waya kawai matasan mu na yanzu Sukeyi amma sai sunyi wanka inaga idan aka hadu gaba da gaba dan haka shima romance zina ne dan me kuke tunanin Allah bazai jarrabi Ruwaida ba*

*sai batun cewa Oral sex bashida matsala dayawa mutane sun kawomin batawan cewa wai ANNABI yace matan ku gonakin ku kushiga musu ta inda kuke so to ba haka ake nufi ba*

*Wallashi batun gamsar da namiji ta baki ya hudanci ne abin da ake nufi da matar ku gonakin ku a na nufin kuje busu a sanda kuke so ko dare ko Rana inde ba tana cikin ibada na farillah ba ko jinin al ada ko na biki haka ake nufi*

*Baki da yake da daraja zaka ambaci sunan Allah ka karanta Qur ani meyakai kazanta cikin sa al aura kazan tane dan idan kayi al wala ka tabashi da hannu ko ba da niya ba alwala ya karyi shiko baki Kai tsaye ake budeshi a gaban Allah al aura fa rufeshi ake da yana da ts'arki ai baza ace arufe ba*

*Meyasa Annabi yace idan kana cikin tsiraici kar ka bari al auran ka ya Kalli al k'iblah idan ya zama dole to ka Kare ko da tafin hannu ne sabo al aura k'azantane*
*Shiyasa muke gamuwa* *da sababbin cutuka wanda basu bai yana a daba*

*Akwai wasanni na mutsa sha awa tsakanin miji da mata ya kamata kubi ta hanyan da yadace*

*Ina fatan kun fashimta dan bani da network ne masu bina private shiyasa nayi wannan jawanin anan*

*NAGODE*

*16*

Ummi rumguman Umma tayi ta fara kuka
da sauri Mall ya bude fridge ya dauko ruwa yana yayyafa mata taja numfashi hawaye ne yake ta fitowa amma idon arufe magana ta fara kamar haka

"ba lefin Ruwaida bane dan tayi karuwanci Wllh mune da lefi mungazawa tarbiyar tane
Muk'addam kacuce ni Ruwaida ki yafemin ba lefina bane malama da Mudda ne suka cucemu Wllh in har da gaske Ruwa ta samu wannan na kasun a dalilin zina bazan taba yafewa Malama da Mudda ba.....

Abdallah dan shekara 6 da tunda Mall yayi maganan Ruwa ba zatayi wata 2 aduniya ba yafara kuka sosai

Mall ne yajashi yace "me ya faru please mana Big Boy."

cikin kuka yace "ba kaine ba kace Auntyna zata mutu shikenan bani da kowa mom Ayya da Barrat da mom Hamrah ba sanan."

jan yaron gefe can yayi a hankali yanda su Umma baza su jiba

yace "rabu dasu dama baka san suba barayi ne sato ka sukayi kadena son su daga yau nine Baban ka zan maka duk abinda kake so baka ga na canza maka school ba."

Haka de yayi ta yaudaran yaron har ya ware dashi

Ummi hakuri ta shiga bawa Umma
"haba Kharajina bakya ga halinda kike ciki ba ason masu Ciki suna sa irin wannan damuwan a rai
ba wani karuwanci da Ruwaida tayi sharrin doctor ne kawai
ai jinya bata inda baya shigan mutum nawane suke gamuwa da ciwon Cancer din ta hanyan abinci da abinsha musamman awannan zamanin kiyi hakuri zan bincika kinji yar uwata".

Ummi jan Mall tayi d'aki ta masa fada sosai kuma tace ban da dan uwansa Khalifa bata yarda ko Anas yaji meye dalilin ciwon Ruwa ba shima Khalifa dan Doctor ne tasan zai samo musu mafitane kawai

agidan ance de ciwon cancer ne amma ba wanda yasan dalilin ciwon

duk me imani awannan lokacin idan yaga Ruwaida sai ya zubar bata kwallah dan gaba daya kamanin tama can zawa yayi

Prof Wakili ya Kalli doc yace yanzu ka naga bawani matakin gaggawa da za a iya d'auka.?

"Sir akwai wani hospital a India sun kware wajen aikin cancer din amma fa suna rike mutum har sawon 6months

Sai sun tabbatar aikin su yayi suke bada sallama amma akwai kashe kudi."

"Alhamdulilah inde za asamu nasara ko shekara zata zauna ai kayi mana shirin tafi Ismail da Khalifa da Kharajina."

Sahal ne suna waya da Hamrah yake gaya mata Ruwaida tana asbiti
Aiko gigicewa tayi tana tambayan sa me ya same.?

"wllh dan cancer ne ya taba ta amma bai zama chronic ba ina ga zuwa jibi za afita da ita ma."

kuka Hamrah ta fara
"haba YaSall jinyar da za afita waje ne ba Chronic ba
haba nifa yawanci idan nakirata a waya bata dauka ko Kharajina ta dauka ko akashe
ashe rufata sukayi."

bata jira amsan saba ta Kashe wayan

Juwairiya ta samu tace" dan Allah sis ki gayawa Innan da Baba zamuje Kano yanzu Ruwaida ta ba lafiya."

cikin kuka Hamrah tayi maganan
Juwa tace "wai Aunty meyasa bakya son koyan kurmanci ko kinfi karfin koyane haba komai Sai kice a gaya musu mutum da iyayen sa ba zaiyi magana dasu ba."

"zan koya mana yanzu de jekiyi abinda nace."

tayi maganan tana dialling number Ayya

Ayya tana picking tafara

cewa "mutanen nan kum fa samu lafiya tun dazu ina miki magana har kika sauka baki min Ripley ba
damma kwara ke akan shegiyar yarinyar nan Yau kwana 2 banji ta ba idan nakira ace wai tana bacci wato ta samu danginta ko idan kin sameta ki mata maganan an fitar anko amma nace Sai Kunzo kunga tunkun Abu yana karatowa fa kuyi shiru."

"Aunty Ayya Ruwaida ba lafiya yanzu YaSall yake gayamin amma ni yanzu zan fita zuwa kanon."

afirgice Ayya tace "me meya sameta."

"ban sani ba mude hadu akanon."
ta kashe wayan
ai atake ita ma Ayya ta gayawa Mama da yake jirgi suka biyo har suka riga su Hamrah zuwa

sai dare bayan iyayen sun koma gida daga Ruwaida sa Hamrah da Ayya da Kharajina dan su Nafi ma cewa akayi su tafi sunyi yawa

har yanzu Hamrah kuka take

Ruwaida "cikin karfin hali ta fara magana

"yanzu jinyan da na kwaso na kawowa iyayena kenan da tun ina bariki ya sameni Wllh da ko gawata ba zan yarda su sani ba
Ashe Cabaliya tana da gaskiya da take rashin lafiya taki fadan inda danginta suke."

Kharajina tace "wacece kuma Cabaliya."

Ruwaida tace "Cabaliya me aikin muce wanda ita muka barwa gidan muna hotoro munyi zaman shekara 4 amma har muka rabu bata gaya mana inda danginta suke ba

Haduwar muda
*Gaballiya*

wata rana munje anguwan takwayen ruwa akwai wani GIdan karuwai awajen ja ama an da muka gani ankewaye wata mata kudaje Sai binta yasuke da gani tana cikin mawuyacin hali na rashin lafiya dan gaba daya a rame take kamar skeleton matan sai masifa suke mata su sun gaji da ita tana musu wari a gida ba irin wulakancen da basu mata ba har da tona rami idan bazata fadi inda danginta suke sun Kai taba sai sun binneta amma tayi dariya

tace ita su binne ta yafi mata sauki ba zata taba komawa gida ba

Muda muke cikin mota muna ganin duk abinda sukeyi

kuka Ayya tasa tace yanzu sis wata rana muma idan maza suka dena yayinmu haka zamu koma ko na tsani bariki Allah Yana gani ba nida mafita ne da wajen zuwa."

Ruwaida tace "hakane dama ai kudin bariki ba shida albarka kuma duk karshe bariki haka ne

Ayya ceta nace sai mun temaki matar ko muma wata rana zamu samu wanda zaiji k'an mu

dakyar na yarda sabo da banason talaka a ganina macutane tunda kashi malama talakace a ka aurota taci amanan Babana haka Tabawa talakace taci amana

Amma Ayya da Hamrah suka lallasheni akan muje mu temaka mata

Muka sauka muka karasa inda suke nikam toshe hanci nayi sabida wani wari kurajen jikin matar yake

matan wajen muka tambaya Meya faru

daya daga cikin matan ne tace "wannan da kuka gani tafito cin kasuwa kuma ta gama ci amma lokacin komawa gida yayi taki ta koma kanjamau ne da ita ta fadi garinsu mukaita taki har kudi muka ajiye Har dubu dari 500 dan kar ta tafi a tsiya amma taki ta fadi garin su mukai ta metake son mumata taci ka mana gida da wari shine zamu binneta."

amma marar lafiyar bakinta bai mutu ba sai cewa tayi
"bazan fadi ba abinda ya koroni a garinmu yafi halin da nake ciki ko gawata insha Allah dangina ba zasu gani ba."

Ayya da kuka ta cicibi matar ta sata amota

niko na dinga masifa akan me tasa mana ita a mota ko motan ban hau ba nakira Sani yakawo min mota

su kuma suka kai Cabal asbiti

Sun biya kudin komai har dana nurse din da zasu kula da ita
.haka duk bayan kwana 2 sai sunje dubota aka daurata akan magani da yake tana samun kulawa ras ta tashi har aka bata tsallama da haradin zata na karban magani idan ta kula zatayi rayuwa kamar kowa

Ba irin lallamin da basuyiwa Cabaliya ba akan ta fadi danginta mukai ta
taki
har labarin mu suka bata amma dariya tayi tace Wllh naku me sauki ne nawa bazai fadu ba sai lashira

haka suka Hakura suka kawo mana ida gidan

da suka shigo da ita ba irin masifan da banyi ba amma basu kula ni ba

Ashe nima zan shiga irin wannan halin Wllh inda abariki nake bazan zo iyayena suga halin da nake ciki ba ahe Cabaliya tana da gaskiya."

Kuka tasa sosai

Kharajina
tace "toke sister in banda abinki kina tunanin zaki ci bulus ne ai ba ayiwa Allah dabara gashi Virginity din naki da kije tattali bai miki amfani ba wata kila ma kinyi loosing nasa tunda ance sai an miki aiki a mahaifa."

"Kharajina idan bazaki fadi abinda zai kwantar mata hankaliba ki mana shiru kawai."

Inji Hamrah da taji ciwon maganan Kharajina

Kwance yake ruf da ciki kafafuwan sa a sama sai kad'asu yake akan makeken gadon sa
chatting yake sai faman murmurshi yake yana mamakin yanda ustaziya Halima ta iya tsara kalaman soyayya lalle zatayi dai dai da rayuwan sa

Ummi ceta turo kofan juyowa yayi yaga wane isheshen ne ya shigo masa bako Knocking

yana ganin Ummi ce yasaki murmurshi yace "Hajiya Ummi yanzu fa nake cewa zanje part din ku saboda Matawalle yace zai zo gaida Ummati na dan duk abokaina wanda bai zo yaga uwata ba bani bashi. "

zama Ummi tayi abakin gadon tace "AI son nata abaki ne inda da gaske kake son nata meya hana kaso jininta."

"haba Ummi ina son su mana yanzu nan fa muka gama chatting da Aunty Yusura ta bani Hajara da Ameer muka gaisa."

"meyasa baka son Ruwaida yanzu kwananta nawa a asibiti amma tunran daka kai ta kabar ta kazo baka koma ba gashi har gobe tafiyan ku ni banga kana wani shiri ba duk kabarwa daddyn ku aikin."

"Ummi tafiya kuma ina.?

"au ba kama san da tafiyan ba sabar baka damu ba to zaku fita da Ruwaida ne india."

"Ummi kuma aka bar Khalifa ya koma ba shine likita ba ai shi ya dace ya kaita."

"Kai da maka dace ba Kai zaka Kai ta dan Khalifa an masa kiran gaggawa yakoma amma zai sameku a can zai Kai wani abokin sa doctor zai duba mahaifan nata."

"gaskiya Ummi bani da Time kawai su tafi ko da Anas."

"Ismail ni kake cewa baka da lokacin aikin da na saka?

"sorry Ummi zanje."

Ismail baya son bacin ran Ummin sa yana son farin cikinta dan haka ya amince badan zai iya tafiya da wanda yafi tsana a duniya ba

daga Ruwaida sai Kharajina sai Ismail suka tafi
( *INDIA* )

Ismail tunda ya kai su asbiti bai kara bita kan suba yariga yagama da biyan komai nasu

yasamu hotel yayi zaman sa dan shi jiran yaji ance Ruwa ta mutu kawai yake ayanda yaga tana jin jiki

Ummi kullum sai sun kira Idan ta tambayi Ismail suce yafita haka idan shi tafara kira yace yabar wajen su yanzu

An duba bakin Ruwaida sai da aka bata magani na sati tukun aka shiga aiki da ita ana zatawa aikin yayi kyu amma tayi rashin hak'oran gaba guda biyu saboda cire dadashin kasan hakorin da akayi dan yagama lalacewa sai gefen harsheta da aka dan yanke saboda rubewan wajen

Hamrah da Ayya ma sunzo
Amma sun koma

Mahaifa kuma shima wani kwararren Doc ne Khalifa yazo dashi a Germany amma magani kawai ya daura ta akai yace aiki bazai yuwu ba sai ta gama warkewa da cancer din za amata aiki amma magani zai hana ciwon cigaba

Affan da mommy da suka zo a lokacin jikin Ruwaida ya matsa sosai dan magani ya fara aiki kunsa ance ciwo shi yake fitar da ciwo wani irin ruwa ne me wari yake fitowa a gabanta ka kurajen bakin sun kara fursowa sai wari yake
Affan kuka sosai yake ya fara cewa

"mommy kiga yanda Ruwaida ta takoma mommy idan na rasa Ruwaida nima mutuwa zanyi."

Ruwaida da harshen ta yake nade ba daman tayi magana sai bin Affan da mommy sa taken da kallo hawayen bakin ciki Yana bin kumatunta

Affan da Mommy sa masu sonta ne sakani da Allah ta tsaya jiran wani Mall da bai san darajan ta ba inama zata warke ta samu dama bazata taba bari Affan ya wuce taba dubi yanda take cikin wannan halin amma basu gujeta ba duk da ba yau ta fara mamakin yanda Affan yake sonta ba amma yanzu ta gane Affan Ruwaida yake so ba kyanta ko wani abunta ba
Allah kasake bani dama zanyi amfani dashi ina ma zan warke na auri Affan na nuna masa so

Jikin mommy ta fad'a tafara kuka ita ma mommy kukan ta fara
Tana lallashinta da zata warke kuma koda ancire mata mahaifa Affan zai zauna da ita

Affan da mommy ba karamin temako suka bawa su Ruwaida ba dan tattali da kulawa har aka cire mata bandage harshen ta

ta fara magana amma kadan kadan

Ummi ko sam hankalin bai kwanta da yanda Ismail yake tsula mata k'arya ba dan a k'allla zata kira su Ruwaida so 4 a rana amma kowane lokaci zancen dayane Yamall yafita

shima haka yace yanzu na barsu shiko nan ko awaya sai yayi kwana biyu bai kira Kharajina ba

Akwai ranan da yakira Kharajina tafita wayan yana kusa da Ruwaida dauka tayi cikin tsarkeken muryar tayi sallama

"what!! da kazamin bakin ki kika daumin waya"

kafin ta ce wani Abu har yakashe

Ruwaida kuka ta fara dan duk wannan abin son Mall yana nan agefin zuciyar ta kawai Affan dan yana kyutata matane

Ummi takira Mall

tace "Ismail inason ka hadani da Ruwaida awayan ka yanzu hankalina ya kasa kwanciya da yanda kake kula dasu ni kuma ga Khareji ta shiga watan haifuwa ba daman na barta."

"OK Ummi."

Awaje mall ya tsaya yakira Kharajina
yace "kisa meni a waje."

rai ab'ace ya Kalli Kharajina yace" Ummi tana son cusa min wannan k'azantan Wllh wai fa yanzu kirana tayi wai na dauki waya ta nabawa wannan k'azaman zasuyi magana Wllh da nabata wayana kwara na bawa kuturwa tayi waya dashi

dan haka yanzu zankira Ummi ki karbi wayan kuyi magana a matsayin kece Ruwaida nake ga bazata gane ba ai muryar ku iri daya ne kika kuskura kika bani failure zaki rena kanki."
Yace tare da meka mata

"Hello Ummi ."

.tace cikin nok'e harshe kamar yanda Ruwaida take magana

"yawwa Ruwaida yayan naku yana kula daku yanda ya kamata ko."

"Eh Ummi."

"Masha Allah amma yanzu naji muryar naki Ya fara fitowa sosai ba kaman d'azu ba harshe ya bushe ne.?

"Eh Ummi da sauki."

"Alhamdulilah naji dadi Wllh inda danna min video call nasake gani."

"um um."

tace dan ta gigice sosai
Ismail Karban wayan yayi ya kashe kaba d'aya

yace
"naje duba kudin da akayi charging namu this week
Amma aka ce anbiya harda ragowan canji ma muke binsu waye
AFFAN SULEMAN TABAR.?

Kharajina tace "saurayin tane suka zoda mommy sa suna da kirki suna son Ruwaida irin son mamakin nan baka ga yanda suke kula damu ba."

Murmurshi yayi yace "Good yayi kyu ai dama irin su da suka san darajan ta suya kamata suyi zaman jinyanta ni gobe ina son zan wuce amma kar ki gayawa Ummi zata iya hanawa."

Ismail a Nigeria

duk kan su zaune a parlour Ummi

Ummi tace "ni har yanzu baka gaya min dalilin ka na barin Marar lafiya kazo ba."

"Ummi me amfanin zamana naga *kwarton* ta yabita har da uwar sa ni kuma zaman me zanyi bayan ga abinyi agabana."

Ummi da haushin Ismail Ya kaita wuya
tace "in ma daduron tane me yasa kazo baka sanar dani ba."

"Ummi yan gidan su Halima ne suka matsa na turo."

"katuro ayi me"

Yace "maganan aure mana za a tsayar."

Ummi tace "OK amma iyayen ku maza sunyi shawaran Kai da Sa adu tunda kune manya acikin gidan nan zaku zauna har anfara ginin daga acan filin bayan gidan Daddyn ku Idiris amma ina tsammanin bazai wuce part din Mace daya ba sai de idan karawa zakayi."

washe baki yayi yace nima nafi son zaman gida ba wani k'arawan da zanyi Mace daya ta isheni ai."

Murmurshin mugunta Ummi tayi
tace "kenan baka bukatan HALIMA ko."

"bangane ba Ummi."

"Ai kai yanzu kana da aure tarewa kawai yarage wa matar ka
bayan tafinyan ku da kwana daya nasa an daura maka aure kai da Ruwaida dan maganan kana ba lalle ta rayu ba ya girgizani ina tsoron kar ta mutu ba aure a kanta shine na matsa aka daura auren."

bai yarda ba dan haka fuskan sa dauke da murmurshi ya juta ya Kalli Umman Ruwaida

yace "Ummatee wai ana irin wannan auren dama ko ba namiji kawai sai adaura masa aure."

Umma tace "Eh d'ana nide ba abinda Zance sai Allah yasan Ya albarka dan nayi murnan wannan had'in."

awani irin razane Mall ya mek'e yace "wai dama da gaske ne?

wllh da a aura min ita kwara an auramin Iya Ramatu"

Iya Ramata wata tsohuwar me aikin sune da ta tsufa aka hanata aiki amma tana gidan tazama kamar kakar su

dariya Ummi tayi tace "haba Samaila Iya Ramatu da nima tayi jika dani AI.....

da sauri ya katse Ummin

"Wllh kwara ita ni da ace wannan k'azantan Wllh kwara ku auramin gurguwa makahuwa kurma kuturwa
Ai koda mutuwan zatayi Wllh karuwa ba zata mutu min da aure ba gwara kuturwa wllh bat.......

"Ismail shiru yayi dalilin ganin yanda Umman Ruwaida ta dafe cikin ta da daya hannun ta daya kuma tana yarfashi

Ummi ko cewa tayi "Ismail kana son kashenin yar uwa ko nashiga ukku ni Aishatu mezan ga Khareji jine nefa ya tsunko miki...............

*Tofa yaya Affan da mommy zasuji batun auren nan*

*Mall fa*

*Wllh nikam yanzu Team* *AFFAN* 😭

*B Jattko**AMFANIN SOYAYYA*
( aure)

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*
*ASHBAT*

*Atemaka min da*
*Cigaban Wani novel daga* pg 17

*Na manta sunan sa*

*Wanda wani mutum yake auran mata biyu amma bai san biyu Ya aura ba*
*Yana zaune da matan biyu a gida daya amma bai sani ba shi a daukan sa da daya yake zaune* *kuma dukan su biyun suna haifuwa*
*amma Bai sani ba dan shi d'aya ya aura*

*Sunan mutumin Mukaddam*
*please*
*AMIN TEMAKO*
😭😭

*Sis*
*sunan sa*
*amfanin soyayya*

*shikiman Jattko*

🤣🤣
*Kai sis ina jin dadin irin wannan comment din naku* 🤝🏻
*Jattkon ku*

*Please wanda suka min magana ta private suka ga banyi Ripley ba Wllh network ne yahana yazo amma ni naga tsakon ku*

KAINUWA WRITERS ASSOCIATION

*17*

Umma rik'e Ummi tayi gam tana wani irin nishi sai ka sunkucecen Yaro yafado sai kuka yake Ummi tsabar murna gigicewa tayi

ta kalli Mall da sai raba ido yake tace "ai sai kaje ka kira min Umman Nafi

Umman Sall ce ta shigo tana tafa hannu
"kai kai "HAJIYA Ruwaiya ya haka kin bar yaro yana yawo a katsan style baza ki yanke cibiya ki dauke shiba da sanyin nan."

"Wllh yaya Turai rasa abin yi nayi duk na gigice memo reza."

cikin k'an kanin lokaci aka wanki Hjy Kharaji da san talelen dan ta mekama da Muk'adda sak

Mall ne ya dauki yaron sai addua yake masa Maman Farida ce tace "Mall ka makale yaro kawoshi nagashi

Murmurshi yayi yace "Mama hudduba fa na masa sunann sa ABDULRAHMAN amma Imran za ace masa ina son sunan ."

yayi maganan Yana mekawa Mama yaron

Ummi tace jiwani iko sai kace d'an sa."

dariya Mama tayi tace" ai ni Mall mamaki yake bani yanda yake jida Ummatin nan tashi yakoma kamar ba sojan da yake mana muzurai ba har yazauna a parlourn da mutane suke ana fira da shi ai abune dako a kuruciyar bai yiba."

Murmurshi Mall yayi yamek'e ya taka har inda Umma take yace" Hajiya Ummatee mekike bukata."

murmurshi Umman Ruwaida tayi tace Kai nake son kani d'ana."

tameke sukayi kanyan bedroom din Ummi

sai da tajira yashiga ta rufe kofan har da key

suka zauna abakin gado

"Ismail zanmaka tambaya amma sai kamin alkawarin gaskiya zaka fad'a min duk d'acin sa."

"Ummati dan baki san halina bane ni bansan karya da canza zance ba bana Iya yinshi tun ina yaro duk abin dana fada a gida ba amusa min gaskiya nake fada duk d'acin sa kuma ni Kai tsaye nake Abu ba kwane kwane

ko me kika bukata inde nasani gaskiyar zan gaya miki."

"ina son ka gayamin gaskiya akan yaya rayuwan k'anwarka Ruwaida ya kasance bayan bana nan."?

"Ummati bana son kina damun kanki da rayuwan Ruwaida bata san kanta ba UMMA Ruwaida ta bata rayuwanta ta bata nawa tunda nafara ganin Ruwaida sonta da kaunata yaso yamin illah aranan da muka hadu da ita aranan nake shirin barin kasan nan zuwa American inda nake koyan aiki har nayi sallah ma da gida dama ta kaduna zan tashi shine na tsaya a wajen wani abokina dan gidan governorn kaduna anan muka hadu da Ruwaida muna rabuwa na tashi sai da naje America na dauki wayana da sunan kiran Ruwaida narasa number nakira yarona da na bawa yanin saving din number sai yake gayamin nayi hakuri memakon yayi saving yayi mistake yayi delete yaji tsoron gaya min ne a lokacin

nasa Matawale ya nemo min ita yace wai ankoreta a gidan to dama cemin akayi kanwar matar gidan ce nasha wahala har na kasa jurewa nazo dan nemanta

da kaina naje gidan har Abban ta Mudda nagani ya cemin shi bai ma santa ba ya manta haka matar sa ma shine na ke ta wahalan neman ta kwasam na tsinceta da wani shiga

daga nan yakwashe duk tarishin Ruwaida wanda aka boyewa Umma yagaya mata

yana kaiwa karshe ya dunkule hannunsa ya naushi tafin daya hannun idon so yayi wani irin ja ina ma zai samu yayi kuka da yaji dadi

Umma jawo shi tayi ta daura kansa akan cinyar ta tana shafawa ita ma hawaye ne yake zubo mata

Sai a sannan Mall yasamu hawaye yazubo masa wanda wannan kukan rahma ne a wajen sa cikin kuka ya fara magana

"Umma meyasa Ruwaida tamin haka meyasa ta dasa min sonta da farko kuma daga karshe ta dasa min k'inta Wllh Umma ko sunan Ruwaida bana son ji auren ta da Ummi tace an dauramin idan da gaskene yazanyi Umma ki temakeni ki shawomin kan Ummi Wllh bazan iya rayuwa da ita ba."

d'ago kansa Umma tayi suna fuskantan juna tace " Ismail kana son nacewa Yaya tasa a raba auren ku da Ruwaida kenan ko?.

Yace
"Eh."

"OK amma baka ganin Kai amatsayin kana dan uwan ta baka zauna da ita ba balle bare."?

"Umma acikin yan iskanta zata samu Wanda yayi daidai da rayuwanta ni bazan iya hada ko zaman gida daya da ita ba."

"shikenan kabar komai a hannuna zan san yanda zanyi bazata tare ba amma kayi hakuri mugama babban case din da yake tsakanin mu da Mukaddam kafin mudawo kanku."

"OK my mommy."

*Borno*

Mama Kangiram daky'ar tayar da aka sasanta ta da Duno sai da Ayya tayi ta sa baki Ayya tasa ansake gina musu gidan dukiya kuma bata dan kawa Duno gaba daya ba amma ta bashi babban mukami

shiriye shirye bikin su sai kabatowa yake

shiko Duno yagama zama abin tausayi kunya duniya yak'are masa Mama kam tunda asiri yatuno bata kulasa kullu cikin kuka Mama take idan ta tuno wai mijin ta yayi taraiya da y'arta sannan ya zamar da k'awar yarta tamkar matar sa bugu da K'ari kuma wai yaranta sun aure juna har da yara a tsakani anya aduniya akwai wanda yakaita jin kuncin duniyar nan kuwa
Allah kayafe min so daya nayi zina amma yamin yad'on da yafi karfin hankalina

zaune suke a
Dining area Duno kunyar Ayya ya hanasa sakewa dan ko ido baya bari su hada da Ayya da Mama yarame gama daya ga ciwon zuciya yayi mugum kamasa aikin ma yana zuwane saboda yasan zai nisan ta kansa da ganin Ayya da Mama

wayan sa dayake hannun Barrat ne yayi k'ara tamek'a masa karba yayi ya kara akunnu

"Innalilashi
to Alhamdulilah Allah nagode maka dawanan jarabawan kaya femin sauran zunubai na to nagode."

yakashe wayan tare da sakin kuka

Mama ta ajiye spoon hannun ta ta kalleshi tace
"lafiya.?

numfasawa yayi yace "Mudu yaje yayi shaye shayen sa ya dauki jigi daga shi sai Amina da yaran su acikin jirgin yakife kuma yakama da wuta ko tokan su basu samu sun iba ba Amar abokin sane ya kirani."

Kuka Mama tasa "yanzu mezan cewa wannan mutuwan Amina da Amudu sallah bai damesu ba ko nace basayi ka sun zauna cikin haramci

ga Balkisu ta haukace a shaye shaye ga Kai abinda kayi har na koma ga Allah bazan manta ba duk wannan abin yafaru ne dalilin zina da nayi so daya tak a rayuwata Allah kayafenin

shima Duno cikin kuka yace "bake kika jawo haka ba nine ai ga yar zinan nan ita ce take amfanan mu namu na hallak din sun b'aci feye da yanda nake son Ayyaram ta b'aci gashi ita ta zama shiryeyiya take amfanan mu

duk da mummunan halinda na jefata har da haifuwan shege nasan duk da ita tace ta yafemin hakkin ta dana Barrat bazai barni ba

Itama Ayya kuka tasa sosai dan taji mutuwan yan uwata

dangi ma na kusa aka gayawa mutuwan bawani zaman makoki da akayi dan jikin alh Duno ya matsa yakai shi da kwanciyar asbiti ana shirin fita dashi yace ga garinku Ayya da Mama sunyi kukan rashin sa

*Adamawa Yola*

*Nura*

Nura Saura kwanaki uku yarage wa adin da aka yanke masa yacika idan bai kawo kudin da ya sata ba zai ziyarci prison

abin duniya Ya isheshi sai yatashi ko 5 bashi dashi ajikin sa dama gidan su dashi suka dogara bawani me sana a dan dama basuda sanar da yawuce k'ira amma tunda yasamu kudi ya hana kowa k'ira ya dauki nauyin su amma yanzu sauran mutan gida sun koma k'iran su
kuma ko sile ba me bashi dama dama ma mamar sa

tunani yayi anya bazai fito ya fadi abin da yayiwa Hamrah ba ko zata temaka masa

wajen Baba Haruna yaje yakaranta masa komai daga farkon rayuwan har karshe

girgiza Kai Baba Haruna yayi yace "nidama nasan ba kada gaskiya nun alokacin na fad'a ai amma ganin yanda Kabiru ya Dauki zafi yasa nabar Hamrah ta tafi

Nura kai mugune makiri ka zalici iyalin Kabiru
Mukan mu ka yaudaremu Nura alokacin da ma mahaifin mu zai rasu kama hannuna yayi ya dan k'amin Kabiru yace yasan ni kad'ai ne meson Kabiru bana nuna masa y'an ubance narike shi amana amma harda ni a Koran Kabiru a gidan uban sa naci amanan mahaifina
Nura ka cuceni gashinan zaka girbi abinda kashuka

nasan bayanda za ayi su yafe maka nide bani aciki zanjena nemi gafaran abinda nayiwa dan uwana kawai."

Kuka sosai Nura ya fara yana rok'on sa dan yasan shi kadai ne yake da d'an mutumci a idon family Kabiru

Baba Haruna yace "ai sai
ka tara sauran iyayen ka mata da maza ka karanto musu komai kamar yanda kayi a randa kakawo min results din cikin Hamrah

haka ko akayi a babban parlour da Nura ya gina musu na family meeting duk da bawani k'ayatacce bane amma an malale shi da carpet sai setting din kujeru guda 2

Salatin su kawai kake ji da kukan Baban Nura da mamar sa

Baba Habu yace"ni tsorona hakkin yaran nan ba Hamrah ba hatta Juwairiya bamu bari ba muke ta sawa ana fasa auren ta gashi yanzu abin ya zame musu hassada ga me rabo yanda naji a anguwa ana zuzuta gidan Kabiru yasa naje wucewa ta kofan gidan naje na dawo yafe so 10 gidan kamar gidan gomna."

baba Habibu ma yace "ashe kaima kayi ni har lek'awa nayi megadi yace wajen wa nazo nace kallo kawai nazo yace na bar wajen."

Haka suma matan kowa fadan yanda su Hamrah suka daukaka sukeyi

haka suka iba kwansu da kwarkwatar su suka tafi gidan Baba Kabiru kurma

Allah ya temake su megadi Yana sallah suka tura get suka shige

Wassileem suka fara gani a saman mota yana waya da sauri Kamilu dan gidan Baba Habu yayi inda yake

"Kai Kai wass kai kazama haka kazama kamar wani bature kazama k'ato haka kasamu duniya."

ayangace Wassileem ya sauke wayan yafara bin su da kallon baku kai masu aikin mu ba
san nan yasauke idon sa akan
Kamalu

"Eh nine WASSILEEM KABIR SANKIRA
d'an gadon talauci da kurmanta."

"haba wassileem ai tunda muka taka muka zo komai yawuce ai."

Wasileem ya Kalli Baba Hamza dayayi maganan
Yace
"Eh komai yawuce kufita kutafi mun gode dan Wllh ina da cutan tsantsani idan naci gaba da ganin ku zan iya amayar da abincin da naci ku b'ace mana."

Baba Hakuna yace Muhammadu mu kake gayawa haka."

durowa yayi a saman motan Yana toshe hanci yace "Baba Haruna kana da sauran mutumci a idona karka ka bari ya zube
katar kata tar kacen ka kufita mana agid.......

wani tsawa Hamrah da tun shigo wansu tana sama tana kallonsu tayi

"Wasileem baka da hankali ko y'an uwan mahaifin namu Kake yiwa haka muna da wanda yafisu ne".

Wassileem da yanzu ganin kansa yake kamar wani yayan ta dan yanda yacika ido irin mazan nan ne masu k'iran zaki gashi zanbet yake a tsaye kamar yayi k'anwa na 3 da ita a idon

wani kallo yamata yace "ai sai ki samesu a waje dan yanzu zansa ayi waje dasu."

da gudu Hamrah tayi cikin gida dan tasan zai iya

Baban su ta jawo da sauri dan ba iya yi masa Magana zatayi ba

yana kanin su Kabiru bawan Allah yafara washe baki duk yadin ga mek'amusu hannu suna gaisawa Yana nuna alamun yaji dadi dan Yana son danginsa amma Yana zuwa kan Nura ya shakunu Yana ingizashi yafeta da k'ar Baba Haruna ya hana suka shiga ciki duka

Wassilim yace "yanzu ke da hankalinki kike son k'ara kawo mana tar kacen nan ko.?

"Haba wassileem bamu da danginda yawuce su fa bakaji ance da uba ake ado ba shikansa Baba sune gatansa fa."

"tsaki yayi yabude mota yashiga yamata key ya fusga da karfi

ita ma komawa ciki tayi

Sosai Nura yake kuma agaban Hamrah

"YaNura ba nace na yafe maka ba."

"nagode Hamrah amma kisani Wllh nima bansan na ginu da sonki da yawa ba saida narasa ki ashe kudi basa maganin so."

Sadiya tace "Hamrah jin abinda Abban Khairat yamiki naso fita a gidan sa sai de yanda muka tara zuria nasan fitan ba mafita bane dan Allah ki yafe masa ko dan yaruwan yaran mu yayi kyau."

"nayafe fa Sadiya."

Nura yace "maganan kudin bank fa."

Hamrah tace
"kudin yana wajen accounter OK dina yake jira yashigar da kudin da sa hannun ka."

washe baki yayi yace nagode yar uwa".

to maganan aikina da kud'in na cikin account fa."

"kallon sa Hamrah tayi tace babu su kud'i na zuba a abubun barayu aikin ka kuma tunda ba kada takardu baza ka samu ba."

atsoroce yace "kina nufin document dina bazasu dawo ba dan Allah Hamrah ki temakeni kibani takadduna."

"Wllh Ya Nura babu su muna kar bosu Ruwaida ta cilla masa wuta yayi kurmu ."

.wani irin kuka Nura yasa

Mamar sa tace "Kai ka godewa Allah mana da baza a kai ka gidan yari ba."

Hamrah tace "kuma zanci gaba da daukan duk nauyin gidan kowa yayi list din abinda yake kashewa a wata yaran duk zan canza musu makaranta sannan wanda suka gama sukawo takardun su nace gaba zasu cigaba na aiki zan sa anemo musu."

duk godiya suka shiga yi mata

shide Nuraddin kuka kawai yake dan yasan bashida wani amfani dunta ko messenger bazai yuwu abashi ba a wannan zamanin bashida ko shidan primary school

bayan kwana biyu Nura yasake zuwa har da kukansa Hamrah ta fasa auren Sahal ta aure sa

"dan Allah Hamrah ki sani ke nafara so arayuwa wllh bazan kuma mai maita lefina ba."

Murmurshi tayi tafara masa wak'a

_na aminta da Kaii Nurah na yarda zaka rik'eni amana in angano wata za aga zahra AISHA Humaira ce ta Nura_

katuno wannan Film din shima yace amana ai inaga abin masu irin sunan ku yabi

Kuka ya fara" nasan kinfi ajina Hamrah amma kisani Wllh duk abinda ya sameni kece tsila arasin kine

Kuma Wllh Wllh inde ni Nura ina numbashi bazan taba barinki ki zauna lafiya ba ko agidan majalisan d'inkin duniya ne balle wani d'an gidan tsohon matemakin shugaban k'asan Nigeria Sa adun banza."

Hamrah tace
"haka kace."

"haka nace kuma zan aikata."

"Bissmillah."

juyawa yayi yafita

Bayan wata ukku anyi auren Ayya da grema bawani biki da akayi saboda mutuwar Duno amarya ta tare sai kuma koya tsarin zaman zai kasance."

Egypt

a Egypt kuwa Ummusulem ta haifu d'anta namiji Mukddam yasa sunan shugaman kasa babban aminin sa Zahkar

Mudda zaune cikin yaran sa dama idan yana gari dauke yaran Kharajina ake sai yatafi a kawosu

"haba yusura ni ayau nake son tafiya da matata nanunawa duniya
da dangina nafito nanuna Ahlan da Sahlan ma yaranane zan fito na fadi gaskiya abin da yafuru tsakani na da Ummusulem nasan Hajja da malama zasu fashimceni kuma na gaya mata tayi sa ar abokiyar zama bazata mata muguntan da wancen kishiyar ta mata ta haukata ta ba

tana da sani sosai ga shikkimar malinta
akwai wani aure da nayi
Wllh ita malama ita tasani nayi."

Yusura tace "haba kataba aure Kennan. "?
"

"Eh amma matar ta rasu."

Yusura tace
Ayya Allah yajikanta ya sunanta?

da sauri Ummusulem tace Kharajina."

Atsorace ya kalketa yace "waya gaya miki."?

Murmurshi tayi tace "kamanta kullum kana cewa itan muka rufe ido Kharajina nake komawa ."

Shima murmurshi yayi yace "haka nefa."

yanzu de goben tafiyan Yana nan ko."

Ummusulem tace "eh amma akano wajen dangina zan fara sauka tukun".

"OK nima nafi son nafara ganawa da dangin naki tukun

washe gari suka tattara suka dawo

Agidan su Mall suka sauka
Cikin mamaki Mukaddam yace "ai wannan GIda Haruna walwalane .?

Ummusule tace "eh ai yayata ce take auren Wakili walwalah

*Tofa wannan babban magana ne dan nesa tazo kusa abinda kuke jira yazo amma kafin nan bari nalek'a wajen Ruwaida*

jiki yayi sauki har ansa ranan aikin mahaifan ta

Hamrah ce takai mata ziyara ita da Juwa da Wassileem

Suna zaune suna fira da ita da Kharajina da Ruwaida Juwa da Wasileem sun fita da Affan

Mommy Affan ta koma amma yanda taken kiran Ruwaida da kula da ita ko su ummi ba sayi

Ruwaida "tace sis yana ga duk kin rame ne."

Kuka Hamrah ta fashe dashi tace "sis dole na rame Wllh ina gani mu kuma a duniya irin k'addaran mu Kennan inaga bazamu taba samun jin dadi ba."

wawulun bakin ta Ruwaida ta bude tace "sis zaki sa zuciyata ta buga meyake faruwa ki gaya min."

Hamrah tace da Aunty Ayya tace kar mu gaya miki agani na rashin gaya mikin bashi da wani amfani

Ruwaida muncuci kanmu ba muyiwa kan mu adalciba gashi mundena zina zina bata dena bin muba

Ayya da zasuyi aure ita ta Grema sunje kwaji akace tana da ciwon hanta wanda ana daukan sa sai da ta gaya min natuno mata ajikin Alhaji Bala Oliya ta iba kin san ana daukan sa ta hanya hada numfashi ko yayu tatta a saduwa ana dauka amma dayake Grema Yana sonta ya rufe abin akayi auren amma tunda akayi aure ko hannun ta bai rike ba yanzu haka ita nazo dubawa tana nan india tana karban magani."

wani irin kuka Ruwaida tasa tamek'e tace "ki kai ni wajenta dan Allah."

Hannu ta Hamrah ta kama tace "sis nima ina da nawa
matsala Ruwaida a yanzu ina shirin fasa auren Sahal

"dan me meyafaru?

share hawayenta Hamrah tayi tace tunda aka yanke auren mu Yasall bai bari na zauna lafiya ba akullum cikin zargina yake Abu k'adan zai hau gaya min maganganu yana min masifa
bayan ya kwace wayan hannun na
sabon da yabani
yaje yayi setting number nada nasa idan aka kirani shiyake rigani jin me za acemin shine muna waya da khaleel Dan gidan Baba Haruna yake gaya min yanda Nura yake haukan shi yadawo shi zai aureni

A ranan baki ga cin mutumcin da yamin ba
Aure da zargi matsalane kuma
anyi anyi ayi auren idan nashiga daga gidan sai na rufe duk wani hanyan da zai zargeni idan muna kusa da juna

amma yan gidan su sunce da auren Ya mall za ahad'a
Ita kuma Ummi ta kafe Mall bazaiyi aure ba sai kin tare da ganan ayi na wanda yake so din".

arazane Ruwaida tace ban gane sai na tare?

cikin mamaki Hamrah ta kalleta

Amma kafin tayi magana
Kharajina tace "ah ah tana nufin sai kin warke kintare gida ne ai ."

Tayi maganan tanayiwa Hamrah kallon zakiyi tabar gaza

Ita ma Hamrah sai asan nan ta tuno ashefa Ruwaida bata san ita matar Mall bace

"Ruwaida tace ni tashi ki kai ni naga Aunty Ayya
Inban da abin Ummi ni me gamina da wani auren Mall yayi mana ko ina garin ma bazan je wajen bikin ba

*Tofa ya ruwaida zata yi idan tasan ita matar mall ce*
*affan fa😭*

*YA Mukaddam zaiyi idan yashiga yaga Khajina Ya malama zataji idan taga mukaddam da tarin yara da mata buyu*

*Wannan rikicin babbane Anzu wajen cakwaciyar fa*

*Ya batun nura na sai yaga bayan auren Hamrah*

*Kar ku damu da yawan post ingantacen labari sai da nazari dan sanu sanu bata hana zuwa ina jin dadin comment dinku*

*Amfanin soyayya yanzu aka fara* 👍🏻🤸🏼‍♀

*B JATTKO**AMFANIN SOYAYYA*
aure

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*
*ASHBAT*

*Sis dan Allah kuyi hakuri da rashin amsa muku comment Wllh bani da network ne amma ni ina ganin duk comment din ku kuma duk group dinda nake ciki idan basu ga posting dina ba Wllh network ne ya hana yashigo amma ni hadawa nake nayi make duka Nagode*

*Musamman wanda suka min magana ta private Wllh na muku Ripley bai zoba ne kumin hakuri dan naga kunfusata sosai*

kainuwa asso

*18*

Ayya nannun Ruwaida da Hamrah ta kama cikin mawuyacin hali
tace "Hamrah banace kar ki gayawa Ruwaida halin da nake ciki ba ita da bata da lafiya

Sis kuyafe min lefin da nayi muku azaman mu
sis na baku amanan Barrat duk da ba kwaina bace ni na kyankyasheta na haifeta da cikina shari a ta bani ita dan haka y'ata ce
na baku amanan ta

Ruwaida kiyi hakuri a duk halinda kika tsinci kanki a gidan auren ki da ya Mall wataran zai soki

dan Allah sis kudin ga sani cikin addua ku bani da wanda ya fiku ga Mamata zuciyarta ta buga bata san wanda yake kanta ba nasan Mama bazata yaru ba ko mata rasu aka boyemin dan nafi sati ban ganta ba bayan tare aka kawomu

Na raba dukiya na gida 5 daya nakune daya na Barrat daya akai gidan marayu daya dangin su Mama daya Grema

Barrat amanan ku Ruwaida
Kumin addua bani da gowa sai ku......

cikin kuka Ruwaida tace "dama haka jikin ki yake ba agaya min ba

Aunty Ayya insha Allah bazaki mutu ba zaki tashi kamar yanda nima nasamu lafiya......

wani irin tari Ayya tafara saiga aman jini ta hanci ta baki

Da gudu doctor suka shigo dan naura yanuna musu komai shima Grema da gudu yashigo amma a bakin kofan ya kafe kamar wanda aka dasa shi baki kawai yabude yake ganin yanda ran Ayya ke son fita duk da danna mata kirji da agajin da doctor suke badawa
Ayya tana rike da hannun Ruwaida anyi anyi ankasa kwacewa har saida rai yayi halinsa

Allahukbar

atare Ruwaida da Hamrah suka zube a sume

dau kansu akayi aka fita dasu

Grema a hankani yake takawa har inda gawan Ayya yake

ahankali yaja ya bude ta "dagaske AISHA kintafi ki tashi mu rayu tare matata
Aisha haka zakimin dafe kirjin sa yayi yaja wani irin numfashi yazube sumeme
to yaza ayi da abinda yake
(RUBUTACCI AL AMARI
GARKUWA TA )

ahankali take bude ido har ta sauke idon ta akan Affan kanta taji ya mata nauyi bin d'akin tayi da kallo tabbas ba d'akin ta bane wani k'ara ta kwala tare da mekewa tsaye

Affan yarik'e mata Hannu yana "please my love ki nayin addua."

"dan Allah Affan kar ka boyemin da gaske Ayya ta mutu."

" Kharajina ce tace dan Allah ki nusu sis duk merai bai wuce haka ba Ayya ta tafi meja da ikon Ta ala ne zaiyi kuka
Yau darin Alhamins ne gashi ta mutu da kalman shahada,
addua yaka mata kumata idan son nata kukeyi ."

"Affan ka kaini wajen ta kaji."

Affan yace "sorry my love Wllh antafi da ita yanzu ina gama Sun tashi
Hamrah tariga ki far fadowa tare suka tafi
Sannan itama Maman Ayya ta rasu haka Allah Ya kaddara rana daya zasu amsa kiran ubangiji
za ayi musu sutura a meduguri."

Ruwaida tace "wlllh bazan zauna ba sai ayi suturan Ayya dani
ganin tana Abu kamar bata cikin hankalinta ne yasa Affan yace "to mutafi inyaso mucewa doctor zamuje mudawo ko nasan yanzu basu tashi ba

Airport
hakan ko akayi basu tashin ba tare suka kai gawan kuka da damuwa awajen Hamrah da Ruwaida
ko magana sun kasa yi sai bin kowa da kallo kawai

Gidan walwala
Ummi runguman Ummusulem tayi na murna kamar da gaske yar uwar tace

tace Ummusulem Ashe zan ganki keda akace mana kin mutu bakin cikin y'arki ta haifi cikin shege kuma ta daura miki tace ke kika haifu yasa zuciyarki ta buga kin mutu.?

Murmurshi Ummusulem tayi tace"yaya makircin kishiyane nice na haifu ba Ruwaidan bace ina haifuwa ta haukatani tace Ruwaida ce ta haifu ni na mutu suka samu wani gawan akayi masa sutura ni kuma Aminu ya kai ni can wani jejin kinga wanda ya tsinceni nan tanuna Mukaddam da yasaki baki cikin mamaki
yana kallon gashi matar tayi kama da Kharajina

Ummi tayi salati tace ikon Allah duk tsoron Allah rin na Malama ta iya yin haka."

Mukaddam kam abin yayi mugun daure masa Kai gaban sa yaji Yana faduwa to meye haka malama Ruwaida
YA abin yake mishi kama da Storyn family sa
Saurin girgiza Kai yayi yace malama bazata tabayin haka ba kuma ai ummusulem ba Kharajina bace lefina ban taba tambayan Ummusulem ya rayuwanta yakasan ce a baya ba

Ummi ceta katse masa tunani da cewa "to ummusulem ai wannan Mai kwano ne Alhaji Mukaddam."

"Eh shine mijina."

"ok Alhaji na kira mazan gidan yanzu zasu zo dan sunfita..

Kafin ta rufe maki sai ga Alh Haruna da Alh Ideeris da Prof Wakili sun shego."

sai Mall dasu Anas

Alh Mudda dama akokaine da Haruna sai adawan siyasa sosai aka gaisa ya gabatar da kansa amatsayin Mijin Ummusulem

Godiya suka shiga yimasa kamar gaske tare
su kaci abinci duk mazan a dining Area sai wani girmama Mukaddam suke sai bayan ishai

Mukaddam yatashi tafiya kaduna amma Ummusulem ta hana tace yabari goben sa wuce tare
da dare yayi zai tafi gidan sa na cikin Kano tace a a ita de anan zasu kwana baga part nan an ware musu ba

Murmurshi yayi yace "mata mata masu mulki inban da ku wazaice babban mutum kamar ni me kwano na kwana gidan mutane nayi yaya da security dina
Kinsan ni waye a Nigeria kuwa."?

zunburo baki gaba tayi tace " niko nasan waye Mudda amma yau agidan yayata zamu kwana
bawani security sunfi matar ka son kane ".

Murmurshi yayi yace" yanda kike son haka za ayi

Yace "Amma tambaya ne fal abakina yau?."

tace "wane tambaya.?

"game da abinda naji da zu game da rayuwanki zaki min karin bayani."

Tace "gaskiya da gajiya a jikina bari na karbo Zahkar mu kwata sai
da safe zan baka amsan
Amma kafin na tafi sai kagama komai nashirin ka dan yau aduhu nake so zan Kashe tuwan."

washe baki yayi dan yayi missing din yi aduhu kullu tace ita ah ah

"to to ai nagama jeki dauko sa karki jima."

Sai da takashe wutan tukun tafita

ta bangaren Ummi sun gama komai na gabatar da Kharajina Yusura ma tabiyo bayan su da yaran Kharajina

"Wllh Ummusul dita ke ta daman ce acikin duhu Allah yamiki baiwa biyu amma na duhu yafi dadi Kai k'irjin ki ma aduhu k'ara girma suke laushin fatan ki da komai naki
kina tuno min da Kharajina ta...

"Kai wannan Kharajinan da take bakin ka kullum Yau har kama da ita a zashiri zanyi

wani murya da ya kid'ima Mukaddam yadoki dodon kunnnen sa dama bata taba magana ba sai yau

arazane yace "muryar ma na Kharajina ne."

Kharajina tace "har kaman bari kaga."

Tana gama maganan taja wutan ta kunna dakin ya kauraye da haske

"murmurshi tayi tace "yade ko ba muyi kaman bane ?

Mukaddam dafa bango yayi yana kokarin shigewa ciki sai zare ido yake

atsora ce ya fara magana "dan Allah ummusulem kiyi hakuri ki koma yanda kike Wllh ban san aljanun da suka samiki hauka basu fita ba Ashe su suke juya ki kike komawa Kharajina a duhu."

Murmurshi Umman Ruwaida tayi tace "shiga kayi wanka kafito kasa kayanka sai ayi maganan ko."

da sauri ya kwashi kayan sa yayi hanyan toilet ya rofo kofan har da key

dariya abin yabawa Umma ashe maza ma suna tsoro

Tashi ita ma tayi tashiga daya bedroom din tashiga bathroom din ciki ta shirya tafito

Har lokacin Mukaddam bai fito ba

Parlour ta fito inda ummusulem take tace "Ummu Ina gafa Sai kin shiga kin fito da Mijin ki fa".
ta kwashe yanda sukayi ta gaya mata

dariya ita ma tayi tace "to kije ki kira su yayan kafin na fito dashi."

"haba habibi ka bude kofan mana."

"kin koma ummusulem dinki ko.?

Tana danne dariyar ta tace "Eh nakoma."

Fitowa yayi yana rarraba ido

yace "ai ke aikin danye ne baki warke ba aljanun basu bar jikin kiba."

tace "ras nake sai de falawan matar kace take maka gizau."

Muje falo ta kama hannu sa Mudda har yanzu a tsorace yake

Suna fitowa parlour yaci karo da duka mutanen gidan cikin mamaki yake binsu da kallo to meyakawo su bangaren da suka sauke su a wannan daren amma kawai saiya wayince

yayi murmurshi yace "walwala na talakawa sai kayi."

Murmurshi Alh Haruna yayi yace "in boka auta ya mutu ko."?

atsorce Mudda ya kalleshi amma dayake dan duniya ne kawai ya wayinci dacewa
"waye kuma boka auta."

Alha Haruna yace "duk ba wannan bane dalilin taron mu anan

Mukaddam kasan wannan yanuna masa?
Kharajina

Idon sane yasake sauka akanta arazane yameke

"wai me yake faruwa ne."?

Aminu ne yashigo yana cewa "Sir al kairi ne yake shirin faruwa wannan da kake gani ba kowa bace illah Khrajinan ka uwar yaran ka ba mutuwa tayi ba makircin mune dan bazan cire kai na aciki ba amma banyi da son raina ba sai dan ina gudun tuggun da malama zata hada min awajen ka

Daga nan ya kwashe komai ya gayawa Mudda

Da babban sheda wato ashe yayi video komai na kulle kulle malama tunda ga ranan ta tafara har zuwa yanzu

dafe gansa Mudda yayi wasu abubuwa ne suke dawo masa wanda suke kara gaskanta abin da Aminu ya nuna masa

Kansa ya dafe Yana juyawa

Yace " yanzu ina Abdallah ina Ruwaida Ahlan da Sahlan yaran sunna ne da Kharajina nasa mesu ina Amira da Ameer din ina Abdulrahman din duk aka meko masa
Rumgume Abdallah yayi Yana Kuka yara har 4 nawa bansan da zaman su ba gashi duk masu kama dadi

da karfi yace
"MALAMA

AUTA

KAMAL

DOCTOR HABIB

TABAWA

dama kune makiyana a guniya za.....

salati da gigicewa da Sahal yayi ne ya katse Mukaddam
kowa yashiga tambayar Sahal meya faru?

Allah yayiwa Ayyaram k'awar su Hamrah rasuwa...

Dak suka fara salati dan sunsan Ayya da halayen ta masu kyu adan zaman da tayi dasu

Hatta oga Mall yaji mutuwan

*Wayyo RIP AYYA* 😭😭😭😭

*Dalilin haka nima na dan dakata*

*Dama nadan bakune saboda kuci dariyan Mudda da Aljana Kharajina* 🤣

*B JATTKO**AMFANI SOYAYYA*
aure

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

Kainuwa asso

*19*

Mukaddam ta yaran sa da matar sa yake
su kuma mutanen gidan kowa jimamin mutuwan Ayya yake

da gudu Farida tashigo falon tana kuka" Ummi wai da gaske Aunty Ayyan su Ruwaida ta k
mutu Wllh yanzu nagani an daura pic dinta a facebook wai ta rasu dama ina ta kiran wayan ta kwana biyu baya shiga."

shima Mukaddam sai asannan yagane wa ake magana duk daba alkairi ya hadasu ba yaji mutuwan ta

Kowa da jimamin abin ya kwanta baye yan matan gidan da sunyi zaman dadi da Ayya

bayan kowa ya fita anbar Mukaddam da iyalin shi ya kasa sauk'e Abdulrahman a cinyan sa sai faman lallashin Abdallah da yaki dena kukan mutuwar Ayya yake

"haba Abdallah kayi hakuri ba ita ta rasu ba wata ce daban."
inji Mukaddam

Abdallah yace "itace mana ai YaSall aka gayawa kuma Aunty Farida ma gashi tace ta gani a facebook shikenan nida Barrat mun sake zama shegu..

atsorace daga Umma har Abban suka kalle shi

Idon Mudda ne yaciko da kwallah yace "waye ya taba ce maka shige.?

"a school dinmu ake gaya mana nida Barrat tunda bamu da Baba wai mu shegune mu k'azanta ne basa cin abincin mu wai mu y'ay'an yan ukku balai ne yanzu gashi mamar muma ta rasu Aunty Ruwaida batanan Aunty Hamrah bata nan
to ina Barrat din?."

Kuka yasake sawa

shima Mudda kuka yasa yasake runguman Abdallah

"nine Baban ka Kai d'anane."

Abdallah ya dago Kai ya Kalli Mukaddam
yace " moomi Ayya matar kace.?

Tambayan yabasu mamaki amma dayake yaran yanzu sunsan komai amma da mamaki Yaro dan shekara 6 kamar wannan har yasan haka

Mudda ya nuna Umma da ummusulem yace "ah ah kaga matana kuma kaga wannan itace mamar ka yanuna Umma."

"ah ah ni Moomin Ayya ce mamana."

girgiza kansa yayi yace "malama kin cuceni cuta ta har abada."
Umma tace "ai bawani abu bane dan Abdallah yace Ayya ce mamar sa kaman ta a labarin da aka baka yanzu Ayya ita ta shayar dashi kuma ai uwace tunda ta shayar dashi
sai de nace Allah yaji k'an Ashsha yaba mu ikon rike amanan y'arta Barrar."

"Kharajina ki yafemin wasarere danayi da rayuwan ki keda yaran ki saboda neman abin duniya gashi akan sa aka cutar min da iyali Kharajina kinyi hauka kinci abincin bola kin kwana a jeji kinyi yawo cikin rana ba takalmin
duk a dalilin sakacina

sannan nasa an dauko ki nasaki a gidan k'asa na dinga amfani dake sai da kika samu ciki yanzu gashi Abdallah ma na kasa bashi amsa balle Ahlan da Sahlan idan sukaji tarishin haifuwan su me zance musu ga Amira da Ameer da Abdulrahman suma bani na rad'a musu suna ba
bansan wane irin shukunci zan yankewa wanda suka cuceni ba
wai akan dukiyar abinda tun ina yaro nake kokuwan neman sa kota wane hali nayi shirka akan sa naso kusantan zinah a kansa Allah ya temakeni Ashe Matata ce
yanda naso dukiya ashe akan sa Allah zai jarabeni."

Ummuusulem tace "yawwa yanzu kashiga hanya Allah yace zamu iya jarraban ku ta inda mukeso dan mu kwada imanin ku kowa da tasa k'addaran ka godewa Allah daya tsaya a haka kaci gaba da neman kafara akan shirkan da kayi kaga de bokan naka dashi aka hada baki aka cuceka kuma ba malama ba kowaye yaje yace amasa aiki a kan ka inde yabashi ishehen kudi zaiyi kuma bai isa ya juya alk'alamin ubangiji ba yanzu abin yarage maka shine kanemi yafiyar Ruwaida dan tasha wahala tana da ikon jefar da Abdallah amma gashi ta kula dashi yazama mutum."

Mukaddam yace "ni ba Ruwaida bace ayanzu a gabana yaran nan k'anana su nafi ji
Ruwaida fa kunsan abinda tamin idan ita me kishin ubatane baza tamin abinda tamin ba Kharajina kirufe idon ki sosai dan zan hukunta Ruwaida duk da tana da aure."

Kharajina tace "amma ai ranta ne ya b'aci ko."

Yace "ai tasan bana cikin haiyacina kuma koda ina cikin haiyacina bai kamata tamin abinda tamin ba."

ganin ya dauki zafi sai fada yake yasa Ummusulem ta dauki yara tace mutafi aka bar daga Mudda sai Umma da jaririnta

washe gari abin yazame musu biyu ga zuwa kaduna ga zuwa meduguri suturan Ayya

sai rabuwa sukayi daddy Idiris da matar sa Maman Farida da Sahal da Ahabubakar suka kama hanyan meduguri
Sauran mutane kuma suka kama hanyan kaduna da jagora Mukaddam

Nan danan suka sauka dayake a jirgine

*Gidan me kwano*

Malama duniya ta mata daidai da yaran ta datake mutuwan so Ahlan da Sahlan komai nata Yana tafiya mata yanda take so

tana sama taga shigowan motoci tare da security din Mukaddam
da sauri tasauko k'asa tana rike da yaranta

Amma sai taji shiru tasan wata kila ya tsaya a bangarin Hajja ne amma ai ta hanashi wannan tsarin dan tafi son yafara tsauka a part dinta tawuce ajin taje part din Hajja ta masa sannun dazuwa kamar da dan haka tasamu waje ta zauna jiran sa

bayan Mudda ya gama gayawa Hajja komai da kuma shedu har da video din da Aminu yayi

Hajja rungume Kharajina tayi tafara kuka

" Kharajina
baki mutu ba
Kharajina ina cewa kece masifa a gidan Ashe makiran tana karkashina ban sani ba Ashe Kharajina ke alkairice
Mukaddam daya na haifa na baki kinzo min da dan mutum har 10 wanda 7 daga ciki nakine 3 na kishiyar ki da akayi adalilin ki lalle Khadija kece alkairi a zuriar mu
Hajara daga yau kinbar gidan na muguwa me fuska 2

Mudda yace "nikuma Hajja idan tamar gidan ai taci bulus me zai dameta tunda idan dukiyane matar nan tayi nisa
ba zamu koreta ma zata zauna taga yaran Mudda har goma suna yawo acikin gidan sai tafi jin haushi ta haka zan samu na rama abin da tabin dan ajiye komai zanyi na bawa yarana da matana tattali da son da wani uba bai nunawa yaran saba."

Hajja yan uwan ta dana mahaifin Mukaddam takira tace suzo akwai family meeting duk ataru tace wanda yaji yaga yawa wanda bai jiba

a part din Hajjan yabar su shi kadai ya karaso part din Malama

da fara anta ta tareshi tana cewa
"Alhaji baza kadena zuwan bazata ba ko."

Murmurshi yayi yace "awannan zuwan nazo miki da abubuwan mamaki da bazatan bari nayi wanka nafito yana maganan yana shafa kan su Ahlan da yaji wani irin kaunan su yasake nunkuwa a zuciyar sa
ya wuce sama binsa malama tayi amma yanuna kamar bai san tana binsa ba har ya bude kofan yashiga kafin tashiga ya banko kofan da karfi sai da malama ta fadi yaji faduwan ta da salatin da tayi amma sai ya nuna kamar bai sani ba

cikin takun isa yake saukowa yasha babban riga na shadda kyan sa da kwarjinin sa abaiyane yake hutu dajin dadi shiyake k'ara fito da kuruciyar Mukaddam ake kiransa da *Yaro da kudi* akalla yakai matakin shekaru 57 ayanzu amma baza kace yayi 40 ba shiyasa ake kiran sa Yaro da Kudi abokin manya
waya yakeyi har yakarasa sauk'owa

zama yayi kusa da malama

da tadafe goshinta daya kumbura

"lafiya malama na gankin haka meya samu goshinki haka."

"Alhaji wai zan bika na hada maka ruwan wanka ne baka san ina bayan ka ba katuro kofan amma na shafa magani."

"sorry maman 2 ina cikin farin ciki ne ina 2 sukayi.?

"naga alama tun shigowan ka kana cikin fara a
yau kuma a part din Hajja ka sauka."

"Eh hakan lefine."

"ah ah wai danan yakamata kafara shigowa kayi wanka ka shirya kadan samu nusuwa zata fijin dadin ganinka anawa ganin."

"yace hakane amma koda ganina ai kinsan banida wani matsala ina samun duk kulawa fiye danan wajenki kar ki damu."

kafin malama tayi magana Hajja da jama an ta suka shigo

cikin habaici take cewa
"masu gida sun zo me waje yazo yara kushigo gidan kune nan gida ga magadan gida tana rike da hannun Ameera da Hajara

Malama ta meke tana washe baki
tace" Hajja bak'i mukayi ne haka.?

"mutan gidan na gaskiya ne sukazo ba bak'i."

"to maraba da mutan gida."
Tace cikin fara a
amma idon ta yana kan Abdallah da yake mata mugun kama da mukaddam
amma azaton ta d'an dangine dan ga yan uwan sunan tare sake

zama kowa yayi amma ummusulem kusa da Mudda taje ta zauna daf kamar, zata shige jikin sa

Mukaddam ne yayi gyaran murya yace "Hajiya Hajara
wannan dakike gani itace Ummusulem tana da yara Ukku Hajara Nadrak sai Zaharin kingan su yanuna mata yaran
Matata ta ukku kenan

sai mata ta biyu
wanda kinsan ta kece dalilin auranta yaranta 7
da karfi yace Kharajina tana inane sai asannan Kharajina ta shigo tasake wanka tasha kyu musamman zanen da aka mata a hannu na fulawa yasake fitowa da hasken fantan ta tasha nad'in cikin bakin liffaya tafara takun isassun mata har inda Mudda yake tasamu gefe ta zauna

afirgice malama ta meke cikin in ina take nuna Kharajina tace "Khadija yaushe kika warke?."

Mukaddam yace "tun sanda ta Haifi Ahlan da Sahlan tawarke."

"cikin tsoro malama tace Ahalan da Sahlan kuma?

Hajja tace "Eh mek'amata yaranta."

Malama tasake cewa "wai wanne Ahlan din wadannan na wajena garin yaya."

Ita ma Kharajina
Cikin murmurshi
tace "idan tantama kike ki tambarar idan neman sani kike kiyi *tambaya* nice Khadija Mustapha
maman Ruwaida da Abdallah da k'annen su ga sunan".

cikin borin kunya Malama tace "mude tamu Kharajina ta mutu sai de me kamar ta ko kuma wani makircin a kaso a kullamana saboda neman duniya."

Ummi Mall tace "Eh hakan ma zai iya faruwa saboda yanzu duniya ake nema ta kowane hanya."

Hajja tace "Hajara alamun rashin gaskiya ya baiyana a gareki bake ki kayin tambayan yaushe ta warke ba yanzu shigowan ta kuka kika zo kina cewa ta mutu
Khajinan biyu ce da wada ta mutu da wanda ta warke
Tode kin haukata Kharajina kuma mijinta yasameta da temakon Aminu wanda shine yakaita dama daga nan Hajja takwashe komai ta gayawa malama

wani irin kuka Malama tasa ta zube a k'asa

Adaidai sanda yaran Mall suka shigo da boka auta
bayan sun masa laga laga da duka sun k'ona gidan sa da bukkan sa na tsafi

shima zubewa yayi yana kuka dan tunda yafara bokacci wani babban aljanin sa yace wanda Zai karya masa alk'adarin sa yarone matashi fari idan ya baiyana su zasu gujeshi dan yafi karfin su

Mall sojojin da yaturawa Auta dukka arna ne dan yasan basu da tsoro

yakalli dayan yace " Gud johny shine Autan ko."?

"yes Sir ."

Mall yace kaine auta me aljanu ko to ina aljanun suke har aka 'daukoka nan."

"Wllh tunjiya suka gujeni sukace lokaci yayi na tashinsu yanzu bana tare dasu yanzu ina nan amutum dina sai de ina neman alfarma da kasheni kafin na fara girban abinda na shuka na zalinci mutane na raba aure nakashe rayuka da bansan adadin suba."

Mall yace "ok shikenan tambayar da zan maka kafin na turaka gidan wahala daga cikin wahalan ka akwai yankan naman jikin ka abaka kaci shine abincinka har ka mutu."

"wani ihu yasa yace Mukaddam ka temakeni Wllh wannan shine wanda akace zaiga karshena dalilin sa yasa aljanuna suka gudu."

Mudda yace "Auta ni ba abinda zance a gareka sai nagode dan nima ta kaina zanyi wajen Allah nanemi tuban sa Kai ma kaje kayi dan haka ni yau ina cikin farin ciki
bazan hana Ismail hukunta kaba akan abinda kayiwa uwar sa."

Wani irin gurnani auta yafara yana dukan jikin sa kaman ninsa ne yafara canzawa
Mall yasa aka fita dashi

Hajja tace
"Hajara kifadi hukuncin da yakamata ayanke miki da kanki."

"cikin kuka tace "duk hukuncin da aka yanke min daidaine dan dukka alamomin munafuka ya baiyana a gareni

An yarda dani nayi zalinci anbani amana naci

bakomai bane ya jawomin hakan sai son zociya

wanda nasan dama irin wannan ranan zai sameni wllh Wllh na tuba tuntuni dan ko auta najima bana zuwa wajensa

Mukaddam kayafe min."

"yace nayafe miki saboda ina son nima Allah ya yafenin lefina wanda irin naki ne amma kisani bazan k'ara yarda dake ba."

tace "Mudda nagode da yafe min da kayi amma ina son ka yarda dani saboda nasan Kai mada ka tuba kana neman Allah ya yarda dakai duk da Kai zunubin ka baikai nawa da nasani Na take ba."

Mudda yace "wannan sanin ki amma bazan kyale abokan yinki ba."

ya kalli Kamal
yace
Kamal tun kana yaro katashi a gidan nan kasamu limi da duk abin bukata na rayuwa amma kacutar dani bayan nayar da dakai ayanzu zaka bar gidan nan idan ka kara koda Kallon kofan get dina asan nan zaka fuskanci hukunci

Sai ke yanuna Tabawa da take ta faman naso ita kadai tayi jakaf sai wani mannuwa take jikin kujera

Yace "kema bani da zabin da yawuce nace kibar min gidana dan bawani fansan da zan dauka akan ku na sadaukar dashi ga rayuwan yarana musamman Ruwaida da take wani hali Allah ya albarkaci zuri ana dalilin wannan cutan da kuka musu

Sai kai doctor Habib katuna kana almajiri na daukeka na kaika k'asan Germany kayi karatu duk da Hajara tasa ka amma dukiyata ce amma nima kaci amana na balle wasu

Dan haka baka can canci zama likita ba me kula da lafiyan dan adam zaka samu an rufe hospital din ka kuma kayi hakuri nasa an lalata takardunka tun ajiyan gudun kar kaje wani wajen ka cutar da sauran al umma."

Kamal da Habib kuka suka fara amma Mudda ya daga musu hannu

Suma Mall yasa aka fita dasu

Malama rarrafawa tayi ta kama kafan Hajja tace Dan Allah Hajja kuyafe min banida Kalma da zan kalli idon Khadija ayanzu na nemi yafiyar ta dan almarman Muhammad rasulillashi Hajja ki wuce min gaba."

Hajja tace "malama ko nace Hajara bazan taba yarda ki zauna acikin matan Mudda da yaran sa ki cucemu ba
amma tunda yace shi bazai sakeki ba yanema miki waje."

Da ky'ar su Baba Haruna suka bada hakuri abinka da manya aka sa santa
Amma da sharadin...................

*Borno*

Anwanki Mama an shiryata aka koma kan Ayya matar da take wankan cikin mamaki take k'ara Shafa tuyan Ayya tace ikon Allah nikam Fanta taba jijiyar wuyan yarinyar nan kamar Yana dan har bawa nakeji."

wanda aka kira da Fanta tace" Aisa nima abin yabani makaki tunda nake taba gawa bantaba jin jikin gawa me zafi irin wannan ba kiji kamar me zazzabi bayan gawa sanyi gareshi."

"ai take matan suka fara cewa Anya tarasu kuwa kowa ya taba sai yace shima yaji jijiya yana harbawa zance har yaje wajen maza

Grema yanaji ya sunkuceta sai asbiti

Tunda Ayya da Mama suka kwanta jinya Grema yake da ayar tambaya akan jinyar su dayake lawyer ne yafara zarjin mutuwan da iftilain da yafada family daya acinkin wata 2 kacal

amma dayake hankalin sa ba akwance yake ba yabar case din da kula a abubuwan a hannun Hassan babban a minin sa security s s ne

Hassan yana gudanar da binciken sa yafi bibiyar kanin Mama Bura dan yafi zargin sa haka asanda aka zo aka ce ana zaton Ayya da sauran nunfashinta yayi mugun firgita dan haka Hassan yasake sa ido akan sa

Ana tafiya da Ayya Bura ya tashi yashiga motan sada yake can bayan wasu motoci yajima sannan yafito yazauna acikin jama an duk da alamun bacin rai attare dashi
So biyu yana tashi yashiga motan yafito
.dan haka Hassan yatashi yazaga ta baya ya lallaba yashiga cikin motan da Bura yake shiga dan yana sa rai ko zai kara shigowa

Baya ya shiga kasan kujeru ya kwanta ya setting camera sa yayi lub ya kwata yana Allah Allah yakara shugowa
aiko bai jima da kwankiya ba yasake jin anbude anshigo

Buran ne

magana yafara a wayan sa a handsfree wayan take dan haka Hassan yanajin duk amsan da wancen yake badawa

haba doctor ya zaka bata min aiki Wllh inaga da gaskene bata mutu ba baka san nafi son mutuwar yarinyar fiye dana uwar ba."

Daga jan doc yace "Sir nasa Alluran ne a gaggauce kasan sai da na kashe na'uran d'akin kuma idan na'uran yayi
1minute a kashe za iya gano ni shine ban sa aluran duka cikin Drip din ba kuma ruwan bai shiga jikin ta sosai bane dan ban samu time din da zan k'ara gudun ruwan ba shiyasa ina ganin dogon suma tayi
amma kaga drip na uwar dayake na k'ara gudun ruwan ita yashiga jikinta
Amma sir Kai ka bata min aiki ai sai da nace kabari a yiwa mutum daya daka baya sai ayiwa dayan kace kaide sai dukan su 2 sun mutu atake

Kaga ko dole asamu matsala kayi addua ma kar asirin mu yatonu dan idan an mai data india asirin ne zai tonu dan za ayi kwaji sosai akan abinda yasata dogon suma har na kwana 2

"doctor me mafita."

"ai ni bani da wani mafita Kai ka bata abin taya zaka ce mutum biyu makusan tan juna sun mutu rana daya lokaci daya a hospital daya wani zargi bai biyo baya ba
Hakan ma wai ni nayi gaggawan sallaman ku dan kar ayi bincike akan gawan kuma Wllh idan aka kawota nan zaka min sana din aiki da hukuncin kisa dan nan ba Nigeria bane."

"zansan yanda zanyi ba za akawota nan ba."

Doctor yace"OK Sir nasan tunda aluran nan ya taba jikin dayuwa ta iya rayuwa sai de idan tana da rabo me yawa zata mutu ma."

"OK doc zan sake kiran ka duk abinda ake ciki'

Da harshe turanci suke maganan

ya kashe wayan ya sake fita

Jinjina kai Hassan yayi yace ko ahaka aka tsaya ansamu sheda

Ahankali ya zame yafito yakira yan sanda suka zo suka tafi da Bura da sai hauka yake yana
cewa "menayi to koma me nayi ai zaku bari ayi suturan yar uwata dani haka suka hankada k'yar sa

suka ce idan munje kaji

da ky'ar likitoci suka samu suka gano Ayya tana da sauran numfashi amma tana cikin mawuyacen hali ansa mata alluran guba ne

Sahal yace Girema tunda akwai jet a hannu nake ga su bamu doctor cin da zasu na kula da ita ahanya mukaita Germany wajen kanina Khalifa abin da yakaranta kenan fitar da guba dan ya kware wajen aikin sa shiyasa ma turawan suka rikeshi."

Grema yace "nagode abokina."

Hassan yakira Grema yagata masa yanda abin ya kasan ce

yace "to a kula dashi mu yanzu zamu wuce da Ayya amma kada ayi suturan ita mamar ma akawo asake kwada ta."

atake aka wuce da Ayya

Ita muka mama an tabbatar da tamutu akayi suturan ta

Affan yace "my love mu koma ko kinga Daddy Idiris fada yakeyi meyasa kika zo."

Ruwaida da muryar ya dashe dan kuka ba ataba jin abinda take fada
ta jawo pepper
tayi rubutu akai kamar haka

_my dear nagode da kulawan ka dan Allah ka koma wajen aikin ka kar karasa aikin ka zamu koma nida Kharajina yazanyi Ayya na rasata na hakura_

Yace "Eh my love zan dawo ina kaiku dan nafi son na dank'a ki hannu doctor din da nayarda dashi kinga abinda yafaru da Ayya Ina tsoron duniyar nan my love kar acutar min ke

Murmurshi tayi ta rubuta
_ku dena yaudaran mu akan cewa Anty Ayya bata mutu ba saboda mun damu wato mudena damuwa ko acikin tafin hannu na numfashin ta ya dauke_

"Wllh bata mutu ba yanzu haka ankaita Germany wajen yayan ku doctor

Ruwaida wani murmurshi me ciwo tayi dan tasan mutuwa 1 ce

Bura ya doku iya dokuwa cikin wani waje aka sashi ana gana masa Azaba akan yafadi gaskiya

Zan fada
Ni sunana Ibrashim ni kani ne awajen Kangiram ina jin haushin yanda ta fifita mijinta ta dank'a masa uban dukiya

Shine nayiwa yaran su asiri suka lalace Amina da Muhammad suka auri juna ita kuma Bilkisu nasa mata hauka amma da yake tana shaye shaye sai akace shi ya haukatata dama shaye shayen mani ne sila

AMINA da modu nabisu har kasan da suke da sunan nine kad'ai me sonsu na kawo musu ziyara

Sai da nabari yasha giya yakoshi nace yaje airport ya dauki jirgi suyi yawo da yake dama drivern jigine
Shine nace harda yaran da AMINA shine suka tafi ya dauki jirgi wanda yake dama mallakin shi modun ne

Yana shigowa na fara masa kirari
yayi d'ana yau fa asaman ka kake."

Dariya yayi yace "Baba Bura baka yawa fa."

"Eh mana yau yanda kage hakan nan kyanta ka hau gajimaren gasken yaka mata kahau hugaban matuk'a na duniya."

Yace "Baba Bura bar hawa saman nan banida passenger
kasan ba kowane k'asa nake zuwa ba saboda tsaro."

"haba Modu na kuma dan baka da passenger
ka kasa daukan family ka ku shakata kaida jirgin ka."

"kakawo shawara fa Baba Bura ba uban da ya isa ya hanani jirginane kudin ubana nasato na tsiya yau zamu kwana muna shan iskan sama."

daga nan ya dauki Amina da yaran su biyu suka fita

yana tada jirgin basu wani jima ba yakife shikenan nagama dasu

Sai shima Duno ni nasa aka masa alluran mutuwa asanda ake shirin fita dashi

Sai ita Ayya akan idona suka je asbiti bayan fitan su naje wajen doc da niyar nace yasa mata jinin me HIV dan Greema yafara auren ta bayan natsiyi doc yake gayamin ai jinyar da yake jikin Ayya yafi me HIV hatsari amma bayi karfi ba zata iya warkewa ko akasan nan ma
ciwon hanta ne."

nacewa doctor idan akwai alluran da zai karawa Ciwon karfi dan Allah idan sun sake zuwa ya musu Na fadi kudin da zan biyashi

dariya yayi yace to ai ni ko results din ban masu ba dan bai fito ba nace sai anjima idan suka zo sai na mata akwai alluran da zai k'ara karfin ciwon zanne ma yanzu

Haka ita ma yaya Kangiram aka sa mata wanda zai karawa ciwon ta karfi har mukaje Indian din na siyi wani babba likita yamin aiki akansu

Ina murnan saura Barrat da Bikisu a hankali suma zasu bisu

Banyi dan komai ba sai dan nasan idan babu wadan nan mutanen nine magajin dukiyan su.....

*Tofa duniya juyi juyi ashe akwai wanda yafi Duno taddanci kenan*

*Menene sharadin da Mukaddam yace zai gindayawa malama da kukuncin da yace zai yan kewa Ruwaida*

Awannan fansan duk na malama yafi sauki ina son tuna tar daku cewa bakin mutane Yana tasiri acikin rayuwan dan Adam gashi de duk tsiyan malama komai yana shirin zuwa mata da sauki badan komai ba sai dan bakin al umma da suke mata addua gamawa lafiya dan mutum ko mutuwa yayi Mala iku suna rufe file din sane da abin da mutane zasu ce a kansa Allah ka kai masoyan mu kan gawan mu idan tamu tazo

Ameen

*B Jattko**AMFANIN SOYAYYA*
aure

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*
*Ashbat*

kainuwa asso

*20*

A
Germany
anyi aikin Ayya cikin nasara har tafara magana Hamrah da wata kanwar Greman ne suke zaman jinyar

Anyankewa Bura hukuncin kisa

Anyi bikin Wassilim Kabir sankira da Ammati Nabil shiddams

Da Juwairiya Kabir Sankara
da Akram Nabil Shiddams

Anyi biki irin na kece renin nan
Amma ameduguri
Dan daga gidan su Hamrah komai a sanyaye akayi dan Hamrah ma batazo bikin ba dan tana wajen zaman jinyar Ayya

Ruwaida tasamu lafiya da tawarke a cancer din doctor da zai mata aiki a mahaifa yazo sai yaga mahaifan Ruwaida ras yawarke bawani aiki da za ayi mata dayake dama tsagewan bakin hamaifane ashe maganin da yabata tana sha yawarkar da wajen su Kharajina anyi murna sosai rungume Ruwaida tayi tana cewa "sis budurcinki yana nan

*Gidan Mukaddam*

Umma da Ummu suna yanda suke so malama takoma kamar bata gidan haka Abba yadauki kulawa na musamman yabawa matansa da yaransa sallah kawai yake tadasu shima jam I yake jansu

Malama ganin abin take har yanzu kamar a mafarki wai larabawa take kishi dasu ita kam ta sallamar musu sosai malama ta sake runguman Qur ani da dagewa akan daliban ta na islaminyan cikin gida idan abin yamata zafi zakiji tana karatunta tun karfi dan fitar da lafazin Qur ani yana yaye damuwa

Ahlan da Sahlan idan zasu shiga part din malama Ummulsulem hanasu take yauma kamar kullum suna zaune a dinning sai dariyan su da shewa kakeji malama da tun asuba take masallacin islamiyar ta dama na mata ne tazo wucewa ta murmurshi tayi ta karasa inda suke dafa dinning table din tayi tana kaida Mudda amsawa yayi kawai yaci kaba da abin da yakeyi
Yace "Allah my Kharaji sai kin karamin to ke duka ke zaki ci saboda baki taba zuwa gona kinga yanda ake noma ba ko yajawo filet din gamasa ita ma Umma tajawo kokuwa suka fara saida sukayi ta adi a dinning table din daga karshe de ita Umma ce ta kwace tayi nesa can parlour ta tsaya tana

cewa" ni zaka cewa ban taba zuwa gona ba nafika sanin meye gona kaida kayi rarafen parlour nida nayi acikin Sahara da gona

Taya abincin nan zaimin yawa ka manta cikin jegone."

Ire iren wasan ninan shikawai ake agidan

Sosai suke abinda suka ga dama dan ma metaya su Hajja ta tafi India duba Ruwaida

Malama da tagaji da tsayuwa ba wanda yace mata tazauna balle a mata tayin abinci ga lafiyayyun abinci irin na larabawa Ummusulem da kanta take shiga kitchen tayi

Malama Shafa kan Sahlan tayi tace "yarona ba gaisuwa ya school kwana biyu bakwa zuwa bada hadda fa."

Ahlan ne yace "Ummul ce take hanamu zuwa wajenki wai ke muguwace."

Malama ta goge hawayen da yazubo mata ta Kalli Abba tace "Mudda dan Allah ka gayawa matan ka zasu iyamin kowane irin horo amma dan girman Allah karsu horeni da rabani da Hassan da Hussaini."

tana gama fadan haka ta juya da sauri tabar wajen

Ummusulem taso mayar mata murtani amma ta kasa tarasa dalilin da yasa malama take da mugun kwarjini duk abinda tayi niyar yi mata idan tazo gaban malama sai ta kasa yimata koda kallon banza ne
Ita ma Umman Ruwaida haka Kai shima Mudda malama mugun kwarjini take masa

(Wannan sirrine na falalan karatun Qur ani da salatin Annabi )

India

Ruwaida manne da waya sai faman shagwaba take zubawa Affan

"haka fa kace zaka zo ba kazoba har an sallamemu yanzu muna gidan Abba na Banccop

ah ah basai gazoba nayafe dan gobe zamu tashi missing too much my dear
OK".

ta kashe wayan tareta kissing din sa

Hajja tabe baki tayi tace inde wannan Mijin naki me kiran samudawa wanda ya gama da boka Auta ma balle ke zaki gane kuren ki idan kika hada daki dashi wannan Mijin naki da nagani Marar annurin fara a
ba sumbata ta waya ba zanso naga kina kissing din nan afili marar kunyar karya."

"Dakata Hajja bangane me kiran samudawa ba kuma wane boka auta yagama dashi dan baki san waye Affan bane?."

" Ismail de niko na ganshi dan gidan Hajiya Ruwaiyatu soja."

murmurshi Ruwaida tayi tace" bakiji daidai Hajja."

"ke gidan ku ungo naki ni zaki cewa banji daidai ba anuna shi yana wani cinkunu ace shine Mijinki ki zauna kina cemin banji daidai ba karya na miki kenan."

"ah ah Hajja kinde fadi ba daidai ba."

Cikin mamaki Hajja ta cire wasa tace "yanzu dawa kike waya."

Ruwaida tace "saurayina ne Affan Suleiman"

Hajja waya ta dauka tana duba number har taje kan Umma tasa wayan hands-free
daga can Umma tayi sallama tana gaida Hajja

Hajja tace "lafiya Khadija wai ni ya sunan Mijin Rawa ma."

Hajja "Ismail sunan sa yanzu ma yaya tasa ranan tariyar Saturday de idan kunzo Wednesday saboda ansa ranan auran sada HALIMA yaya tace sai Ruwaida ta tare amma kar ki gayawa Ruwaida bata san zancen ba zuwan naku goben yana nan ko."?

"Eh."?
Kawai Hajja tace tare da kashe wayan dan ganin yanda Ruwaida ta wani firgita amma ko motsi ta kasa yi

"Hajja da gaske ne an auramin Yamall?
Wllh ba nason sa ni Affan nake so ya zanyi da soyayyar Affan yamall baya sona ya tsaneni."

"bangane ya tsane ki ba kuma waye Affan din Aisha ina raye ba aissa amiki abinda ranki bayaso ba kinsha wahala yanzu dadi zaki cigaba daji

Ruwaida ta kwashe duk abin da Mall ya mata tagayawa Hajja sannan ta gaya mata waye Affan

"barni dasu mukoma gidan tukun za a juya komai yanda kike so."

Nigeria

Hajja tace
"Mudda ya akayi kace awuce da Ruwaida da Kharajina Kano danme ba zasu zo gida ba."

Mudda yace" Hajja Ruwaida tamin lefi ina son zan nuna mata kurenta nace kar a hadaku mota daya kuma wanda ya dauki su Ruwaida ya wuce Kano da ita gidan me walwala
amma nima inason ganin ta sosai hakan bazai hana na hukunta taba."

Umman Ruwaida shiru tayi
Ummusul cema tace "to Abba haka zata tare baka sa mata albarka ba."

"nasa mata albarka Allah yasanya alkaire acikin rayuwanta."

dariya Hajja tayi tace "amma zasu sha drama dan nima da k'yar na lallaba Ruwaida na kawota wai ita sai an raba auren dama ina tunanin yanda zamu rabu lafiya shike nan ma nida tagan ni saita tare wata kila ma sai ta samu ciki Ruwaida rigima amma ko zata dangana da wannan Affan din sai anyi mata rubutun dangana."

Murmurshi Abba yayi yace "bawani rubutu zata hakura tasan cewa tayi dace da miji."

Hajja tace "shima ja irin kishi yasa yana wani cewa baya sonta dan kuruciya a yana yin labarin su nagane yaron yana mugun sonta wataran zasu zama abin alfahari Insha Allah."

Itama Umma murmurshi tayi tace "ai son da Ismail yakewa Ruwaida yayi yawa shiyasa ma banyi maganan araba auran ba wataran zasu jone azuba musu ido kawai nida yadin ga zubar da hawaye a gabana."

*Kano*

Kuka sosai Ruwaida take
"Ummi an cuceni an hanani Affan Ummi Allah yanzu ba ko digon son yamall azuciyata Affan nake so
Wllh Ummi idan Affan yarasani zai mutu nima bazan juri rashin saba
Kuji tausayin mommy sa shi kadai ta mallaka."

Mall da yake gefe murmurshi yayi azuciyar sa yace idan zama da aurenan shizai sa miki bakin ciki har mutuwar ki yarinya zaki mutu kowa ya huta
bari ma afara wasan tundaga yanzu

Afili yayi gyaran murya yace Ummi ki lallameta ki bita a hankali zata sauko nasan abin da namata ne yab'ata mata rai amma zata soni insha Allah."

cikin mamaki Ummi ta kalle shi
tace Ismail abinda kafada har cikin ranka ne kanason Ruwaida yanzu."

"Serious Ummi ai dama kawai bata min rai tayi yanzu na huce my Ruwa ki yafe min yayi maganan yana dago mata gira."

Ita ma Ruwaida da mamaki take kallon sa sam ba alaman gaskiya a tare dashi

Ummi tace to shikenan Ruwaida akwai lefen ki adaki kiduba abinda baiyi ba kuje kedashi kusake aunty ku Abida ceta hada
Sannan kije gidan hawa biyune ne kizabi wanda kike so ko hawan farko kona karshe gobe za amiki jere Baban ki yayi kokari da keda Hamrah yamuku kayan da nide duk yawo na ban taba ganin saba kinga kayan."

tana gama fadan haka Ummi ta meke tayi sama

tabarsu nide abin duniya ya isheni saide nama sawa raina Affan ne kawai mijina dan bani da wani tantama tunda ina da Hajja nasan zata juya komai

Maganan da naji yamall yanayi ne ya kase min tunanina

"kina tunanin yanda kikayi sa an samun tsadadden miji kamar ni ko?

Murmurshi yayi yace to baki samu ba gidana kamar mak'abarta yake a gare ki dan haka ina baki shawaran tarewa da nikkafanin ki
sannan naji Ummi tana cewa wai kije ki zabi part din da kike so to bari na gaya miki sama na biyu yamiki tsada dan da hannuna na bada kudin da aka ginashi da sunan *HALIMATUS SADIYA SASHIBA*
ina gargadin ki dacewa ki zabi na farko
Congratulations kinyi nasaran auren
*Ismail Wakili walwala*
ayanzu lokacine da zaki san shiwaye yana gama fadan haka yafice

tabe baki nayi nace ni AISHA nafi karfin ka sai Affan
waya nane yayi kara ina kanin me kiran nayi murmurshi nad'aga
kuka naji Mommyn Affan tanayi

"Ruwaida Affan ya karaso ko ya mutu a hanya Ruwaida Affan Affan Ruwaida."
"Subbahanallashi mommy me yasamu Affan din?

A gigice nake tambayar ta

"yanzu yashigo yake gayamin wai Ummin ku tagayawa Kharajina tabashi hakuri wai an daura auren ki da dan uwanki Ismail shine yana gama gayamin yafita da gudu kuma yaja motan da gudu shikenan zan rasa Affan."

Mommy insha Allah bazai mutu ba kuma auren kakata zata raba ta bani Affan."

tana gama Fadan haka ta kashe wayan ta fita da gudu adaidai sanda Affan yayi parking

Balle murfin moton yayi yafita agigice yana haki abinka da fari duk faskan nan yayi jajir dashi

Ruwaida murnan ganin yazo lafiya bata san sanda ta fada jikin saba shima runguman ta yayi

yace "dan my love kice Kharajina wasa take min."?

Murya sukaji abayan su yace "gidan walwala ba gidan karuwai bane ku nemi gidan karuwai muna da kanne kar ku bata musu tarbiya
Idan na kara ganin kafan ka agidan nan iyayen ka zasu gwashi kwakwalwan ka anan kuje can inda kuka saba had'uwa da."
Inji Mall cikin wani irin tsawa

Kafin Affan yace wani abu sukaji muryan Baba Haruna ma Yana cewa subbahanallashi ya haka Aisha ya haka ina ganin ki kamar me hankali kike wasa da aure haka ai ko ba aure abin da kukayi ya haramta a addinin mu."

Mall ma yakara da cewa Baba kuma agaban din bin jama a nan na haraban gidan nan sukayi haka inaga idan suka kebe haka fa yayi zaman jinyar ta a India wllh ni dan haushi sai barmusu wajen nayi nazo."

Ruwaida sai alokacin bugun zuciyarta yadan lafa ta janye jikinta daga na Affan tazube kasa shakaf da wani irin kunya

shiko Affan kamar andasashi Kalman Baba ne kawai yake dawo masa

*Aisha ya haka inaga kamar kina da hankali da aurenki kike wasa da aure haka...*
wannan Kalman ne kawai yake dukan dodon kunnensa masa

Ahankali yafarajin zai iya d'aga kafan sa yataka har gaban Baba Haruna
hannun Baba yakama cikin wani irin murya yace "Baba da gaskene dama anyiwa Ruwaida aure Wllh nafi major Ismail son Ruwaida zuciyata bazata ina juran rashin taba."

Yana maganan yana dafe kirjin sa ."
Adaidai lokacin mommyn sata karaso

Baba Haruna dama yasan HAJIYA HADIZA shugaban alk'alai dan haka kama Affan yayi yace mushiga ciki ayi maganan
Family meeting a ka kira kowa ransa ya baci akan abinda Ruwaida tayi amma kowa yaji tausayin Affan da mommyn sa dan sai kuka suke mommy tana neman alfarman dan Allah a warware auren abawa danta

Shiko Mall har yafara murna zai rabu da Ruwaida cikin sauki ba tare data tare masa gida ba

Ummi tace "hakan ne HAJIYA bazai samu bashi Affan ba musulmi bane bai san kaddara ba koke amatsayin kina shugaban alkalai hakan yayi daidai ne tsaban son d'a da son zuciya yayiwa mutane yawa kota wacce hanya sai anbasu abinda suke so kenan ko.......

Mommy tace
"Dakata nan ba kotu bane shiyasa ma nazube a gaban ku nake kuka dan inda kotu ne saide kuzube min dan haka kubar maganan wani shugaban cina Affan daya na Haifa kuma shi nasani akan sa zan iyayin komai Ruwaida yake so kuma zai samu."

Hannun Affan taja yatashi su fita yaki yaci gaba da kukan sa Yana cewa "mommy dan Allah ki bisu da lallami ni abani my love na."

Sun kuyawa tayi ta rada masa wani magana a kunne da karfin yameke yana murmurshi zasu fita ita ma Ruwaida tace "dan mommy kiyi wani abu kar narasa Affan."

Murmurshi ta mata tace "hadin kanki nake nema Ruwaida inde nasamu komai zai iya yuwuwa."

Tana fadan haka tajuya su kafita

kowa Sai da ransa ya baci da abinda Ruwaida tayi Ummi harda marinta daga nan kowa yaci gaba da yimata nasiha akan aure da kaddara duk da tuni ne akan abinda tasani amma sosai jikin ta yayi sanyi

Suna zuwa part din Ummi
Ummi tace Farida raka ta tazabi part din daza a mata jeren anfasa sai asabar din a goben zata tare a huta kuma bani wayan ki."

Ruwaida ta mek'a mata wayan tana kuka

Ummi tace "kuma a cinku duk wanda ya dauki waya yabawa Ruwaida dan tayi waya Wllh ni da itane tanuna Nafi da Farida da Kharajina

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.