Amir Da Amira Part 1 Complete Hausa Novel
Reading file: Amir_Da_Amira_Part_1_Complete_Hausa_Novel.txt
Chapter 2 of 2
Babin shakaโshikan musulinci:
Amma shika-shikan musulinci guda biyar ne,,,na farkonsu:
Shaidawa babu abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai babu abokin tarayya a gare shi,
Da shaidawa cewa annabi Muhammadu bawansa ne kuma manzonsa ne
Bayansa sai sallah da azumi da zakka da ziyartar dakin Allah ga wanda yasami ikon zuwa duk wanda bai san wadannan abubuwan ba, to yin shaidarsa ba t halatta ba ko limancinsa, kuma duk wanda ya bi shi sallah ya sake sallar har abada haka aka rawaito an sa"iidi bnil musayyibi,aakhiril mutakaddimiinia.
Ameera takai karshen jawabin ta tana sauke,, ajiyar zuciya,
Murmishi malamin nasu yayi yace barakallahu fikii ya ameera Allah yakara basira da ilimi mai anfani ta ameen mlm nagode,,
Sauran yan ajin sukace allahu akbar ,,
Tukun aka soma, bin ko wanne ana tambayar sa, wani yafadi,, daidai wani yayi " ba daidai ba, ahaka har suka tashi, Ameer ne yazo yadauke su suka tafi gida
Haka rayuwa gidan ta kasance musu, cikin farin ciki ,, saidai yanzu ameera ta soma nutsuwa, amma ko yanzu shirman zancen yazo saita yi,, mijinta kuwa, basu da wata matsala da ameera duk abinda yakeso shi take mana,,
A bangaren gidansu Bilal, kuwa shirye shiryen biki suke yi sosai,, saura kwana goma yanzu bikinsu,, su ameer abokan ango suma , suna nasu shirin
Ameera kuwa duk week sai taje gidan ikram, ta yini sai yamma akawota gida har gidan su jamila take zuwa,, saboda bikin ya matso kusa su uku suke zuwa,, ameera fatima nafeesa, sosai suka shaku da juna
Yau anass yace shima zai fadawa,, dadyn sa ya tambayo mishi auren Fatima,, dariya su bilal ke mishi sucemishi mijin yarinya,, haushi yake kamashi ya kyalesu dan yagaji da wannan abun nasu yana zuwa gida yafadawa mom dinsa tafadawa dad dinsa , babu bata lokaci aka je gidan su fatima neman auren , ta bayan sunyiwa daddy bayani, murmishi yayi yace haba dai,, yanzu saboda,, wannan ne kuke neman izini na , ai kawai kusaka rana , dadyn anass yace ai dole, ne a matsayinka na mahaifi "" daddy yace to nabashi fatima nan suka tsaida ranar bikin fatima,, wata daya kadai,
Daddy daya, samu mom da maganar,, bataso hakan " ba tace yanzu dadyn su sai ayiwa fatima aure alhalin,, Fauziya batayi ba, murmishi daddy yayi yace fadila, kada kidamu ai shi aure lokaci gareshi ita nata lokacin ne bai zoba shiyasa kikaga, hakan ta kasance " tace hakane to Allah yakaimu yayi musu albarka,, yace ameen,
Ameera ce ta kalli,, mom tace mom kallon ta mom tayi " gwabe fuska tayi murmishi mom tayi tace to yau kuma yan rigimar ne my daughter,, turo baki gaba tayi tace to nima yaushe zaa saka ranar bikina ayi irin nasu fatima,, dariya tabasu,, daddy yace tare zaa muku ai daughter,, da murna tadawo wajan daddy tace da gaske dad gyada mata kai yayi,, yace insha Allah daughter,, Ameer na jinsu bacci a idonshi,, ya mike yace to saida safe
Mikewa ameera tayi,, tabishi suka yi sama, toilet yanufa,, ruwa ya hada musu "yazo yakama hanun ta suka shiga,, sukayo wanka " da alwala nafila sukayi kamar yadda suka saba,, tukun suka dawo,, gado,, " addu'a yayi musu sosai tukun,, yashafesu da ita suna,, kwanci ya janyota jikinsa,, da sauri ta kara rungume sa,, yaja musu bango
Thank you for comments fans
[27/10, 23:07] MRS. MU'UTASIM: ๐๐๐๐๐๐ ๐๐ ๐๐๐๐๐๐ ๐
๐๐ฉ๐ค๐ง๐ฎ ๐๐ฃ๐ ๐ฌ๐ง๐๐ฉ๐๐ฃ๐ ๐๐ฎ
๐๐๐๐๐ ๐๐๐๐๐๐๐ ๐๐ โ๏ธ
๐ซ๐ซJARUMAI WRITERS ASSOCIATION ๐๐๏ธ
MARUBUTA MASU AIKI DA JARUMTA DOMIN WA'AZANTARWA ILIMANTARWA NISHAD'ANTARWA TARE DA FAD'AKARWA DA JAMA'A BISA HARSHEN HAUSA ๐ช
43โ44
Yau tinda farar, safiya inna tafito, daga dakin ta,, tazo falo tana son taga wanda zai fara fitowa ta sauke, mishi masifar ta,, kuma ameer takeson yiwa
Yar aikin su mom tayi sallama,, amsawa inna tayi tace ke kuma daga ina,,
Kasa dakai baba laraba tayi tace,, nazo aiki antashi lfy ,
Harara inna ta aika mata, tace ashe dama kece mai girki amma kika ki zuwa da wuri, tin kafin asuba nakejin yunwa,, to bazai yiyuba kike makara mutane,, sunajin "yunwa, takai magana tana gyara daurin dan kwalin ta
Baba laraba tace kiyi hakuri, Inna yau din ne na tashi bana jin dadi,
Inna tace to shikenan kinci darajar fadila da saina saka an koreki,, ko bakisan Muhammadu din,, nina haifeshi ba to tashi kije maza kidaura sanwa yunwa nakeji
Baba laraba tace, to inna nan ta shiga kitchen din tana dariya tace, kai inna badai masifa ba da farar safiyar nan amma ki sauke min fada, koda yake da yunwa ma
Yana zaune sai murmishi yake,, yace,, beauty ya kike ya tunani na nayi missing dinki sosai jiya muna ta,, zirga zirga ban samu nakira kiba,
Jamila tace lfy lau nake ina fatan habiby na ya tashi cikin koshin lfy,, kasan nafika kewar ka jiya kadai dabamu yi magana
Murmishi bilal yayi yace haka dai,, kikace amma nasan nafiki, ankusa kawomin ke muzauna a gida daya daki daya muci abinci a kwano,, muyi bacci a gado daya mu rufa da bargo daya yakai karshen maganar yana murmishi
Kunya ce takama jamila,, kamar yana ganin ta, ta rufe fuska tace, kai habiby wannan, zaro batu haka,, ai wllh harnaji kunya,,,,
Dariya yayi yace to shikenan kinga anass da ameer suna nan dana fada miki wata magana,
Itama dariyar tayi ,,, tayi saurin kashe wayar ta tana jin dadin samun bilal a matsayin mijin dazata,, aura
Shikuwa, Bilal yana kashe wayar dukan wasa, Anass yakai mishi yana cewa kaifa, wllh dan iska ne, indai soyayya ce munga *ameer da ameera* ma ba kai ba
Dariya bilal yayi yace to kaima kayi mana, inka isa,, haushi, ne yakama, shi yace to shikenan, bari kaga video call ma zan kira Fatima,,
Wayar shi ya fiddo daga aljihun,, sa yana kiran member,, Fatima,, lokacin tayi wanka ta saka kaya tana kwalliya, ganin kiran anass da sauro ta dauka tace hello yaya anass, yakake
Lumshe ido, yayi jin muryan sahibar tashi yace lfy lau Fatima yakika tashi tace lfy lau
Tace wai kasan me yaya, yana murmishi yace a a saikin fada, dariya " tayi tace kaga kwalliya nakeyi, kallon wayar yayi,, yaga tamishi kyau " shagwabe fuska tayi, tace yaya wai bazaka zo kakaini,, shan iska ba ,, Anass yace to shikenan zanzo anjima,, " cikin farin ciki ta, yiwa wayar kissing, har sau uku,, Anass cewa yayi wow my dear wannan duk nawane,, tace eh yaya maza kazo karka ki, zuwa yace, to badole nazoba " nan ya kashe wayar, yana kallon, su
Dariya ameer yayi yace,, aikin banza duk kanku baku,, iya soyayya ba kowa acikinku yasan neni oganku,,
Har haden baki suke anass da bilal suna cewa haba dai malam,, waya fada maka,, banza ya musu cen kuma yace ai dai nafiku,, my wife kwana nan zakuga ta haifa min twins mace da namiji, dariya sukayi bilal yace, kilama,, sai beauty na ta riga haifamin nawa babyn,, kyalesu yayi dan ya lura suna son sakashi yin magana dayawa yace,, banzaye kawai,, sai kuyi ai dariya suka sakeyi yace wato kun maidani kakan ku ko, to kutashi mutafi nan suka fita wajan,
Masu iya magana sukace, rana bata karya saidai uwar diya taji kunya, yau ne ranar daurin auren, Jamila da , Bilal gidajen biyu, kowa sai shirye shirye suke mazan sun tafi wajan daurin aure matan kuma zasuje,, dinner
Su ameera ansha kyau mai kwalliya ammi ta dauko har gida aka musu ameera da Fatima da nafeesa, sai yayyun bilal mata, zarah da khalisat,, dan haka sai yauk'i akeyi su nafeesa ,,
Bayan anyi sallar jumma'a,, aka daura auren bilal da jamila,, akan sadaki naira dubu hamsin, masu shedawa suka soma sanar wa,,
Amarya tasha kyau kamar ka saceta ka gudu sai murmishi take zubawa,, sosai saboda anass ya turo mata messenger ta dauki,, wayar, ta soma karanta sakon kamar haka,
Assalam alaikum Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah,, Alhamdulillahil lazi bini"imatihi tatimu salihati,, dukan yabo da godiya sun tabbata ga allah tsarki ya tabbata ga Allah , Allah nagode maka daka nuna min wannan rana mai albarka mai cike da farin ciki daa annashuwa,,,
Habibty na ina godewa Allah daya bani ke a matsayin mata Allah yabar mu tare Allah yabamu zaman lfy da zuri'a dayyaba, my beauty na ina sonki ina kaunar ki, daga mijin uban ya"yan ki masoyin ki bilal Allah yamiki albarka mrs. Bilal,, tana kai karshen karanta messenger din taji wani farin ciki ya mamaye ta
Dariya ce ta subce mata,, su samira sukace ke kuma,, lafiya ,, kike dariya "Jamila tace ba komai nan ta,, kalli wayar tashiga wajan,, messenger din ta soma rubutu kamar haka:,
Mijina ina addu'ar Allah ya albarkaci auren mu yabamu zaman lafiya " mai daurewa na har abada, ina cikin farin ciki da Allah yabani kai a amatsayin miji "Alhamdulillah ala ni"imatullah tana kai nan ta tura mishi ta kashe wayar
Lokacin dayaga sakon,, da karfi yace yessss my habibty na,, baisan lokacin dana rungume anass ba dariya ameer " yakeyi harda rike ciki yace anass kasan fa farin shiga soyayya " kamar zararru,, suke komawa " dariya anass yayi yace eh ai naga alama,, dan iska kawai ni cika ni kawani makaleni,, kamar nine jamila " Allah dai yasoni da nima zanyi auren nan wani kwanakin,,
Ido lumshe bilal yace friends baza ku gane bane,, habibty na ta daban ce,, kyaleshi sukayi , Anass yace malam katashi kashirya kasan,, ana yin la"asar zamu tafi dinner party yau ko kayi kashirya,, " nan ya tashi yashiga,, toilet
Su ameera,, ansha kyau" kayan ankon su zasu saka ,, breziya zata balla amma hannun ta ya kasa kaiwa,, wajan Fatima ta nufa tace please ballamin,, wannan tana nuna mata breziyar hannun ta "", banza ta mata, kusan minti uku tukun,, tace kije yaya ya balla miki,, bazan iya ba " fuskar tausayi tayi tace haba sister nice please ballamin,,, tace a kuma sai kiyi ai juyawa,,, ameera tayi " ta rasa ya zatayi kuka tasoma , duk Fatima najin ta ta shareta, hijab dinta ta saka ta nufi part din bilal tana kuka
Tana tafiya kuma bata dena kukan ba,,zarah ce ta ganta,, zata fice tace ameera lfy kike kuka batayi magana ba sai kara sautin kukan ta da tayi da mamaki zarah ke kallon ta tace kiyi magana,, mana sai a lokacin tace ni wajan yaya zanje " murmishi tayi tace to shine kuma na kuka jeki to nan ta fice tana rera kukan ta duk wanda yamata magana,, bata kulashi har ta kai part din bilal "
Kofar sukaji ana bugawa,, ga kuma sautin kuka " saurarawa ameer yayi da sauri yamike yace wannan wife ce kowa yatabo rigima, bude kofar yayi
Kamar tana jiran shi take da sauri ta fada jikinshi tana kuka,, rungume ta yayi yace,, waya taba min ke ne yanzu yaga hukunci,, dagowa tayi tana kallon shi
Tace yaya ba fatima bace jin haka anass yace kar ayima sweetie na sharri turo baki gaba tayi tace wllh yaya anass babu wani shiri ameer yace kyaleshi muje wancen dakin kifada min ,, nan suka tafi anass yace kundai jidashi iyayen rigima kyaleshi ameer , yayi yace banida " lokacin ka ta matata ", nakeyi nan yabi bayan ameera
Suna shiga yace zo nan,, ba musu ta karasa,, inda yake zaune janyota yayi jikinsa,, yace menene fatima tayimiki "" shagwabe fuska tayi tace ,, wai nace ta ballamin breziya na shine fa tace bata mun saidai " nazo kayimin,, murmishi yayi yace to yanzu ina breziyar "" shijabin ta cire tace gata,, ajikina amma na kasa ballawa "" da sauri ya cafko na fulanin ta,, a tare suka ja numfashi
Cikin kasa da da murya yace,, wife please na rage zafi yau kwana uku fa baki kula dani. Kinzo gidan ammi kin tare,,
Luf tayi ajikinsa,, bata ce komai ba dan ,, itama tana kewar mijin nata,, a hankali tace,, indai zai faranta maka rai ka yi yay " bata kai karshen maganar ba ,, ya hade bakinsu "" duk abinda yamata saita maida mishi , sosai ta taimaka mishi,, sunfi minti,, ashirin kafin ya saketa,, suna maida numfashi saida yasaita kanshi,, kafin ya balla mata,, ya gyara mata sket dinta, "
Yace wifi na Allah, yamiki albarka,, tace ameen yaya rungume ta,, yayi kafin yasaketa, ya kama hanun ta suka fito,
Suna fitowa suka ga su bilal dariya anass yayi yace kaga nasoyan asali " boyewa tayi a bayan,, Ameer tace yaya nidai ka kaini falo,, hannun ta yakama suka, tafi su bilal na musu dariya, Anass yace shege abokina yasamu yar karamar,, yarinya sai sheke ayarshi" yakeyi, dariya sukayi nan suka fita
Suna fita sauran abokansu,, suka zo kowa da motarshi,, gidan su amarya,, jamila suka nufa ", suna zuwa nan aka soma daukar kawayen amarya ana kaisu hotel din da za'a dinner party din
Bayan kowa ya tafi sai ameer da bilal , ameer ne zai dravin dinsu,, suna nan zaune,, aka fito da amarya,,
Ameera ce agaba sai su samira a bayan amarya,, nan suka saka Jamila cikin motar,, tana zuba kamshi mai sanyaya zuciya,, cikin kwalliyar ta na blue din Les mai daukar, hankali
Ameera ta zagaya zata shiga wata kawar jamila tace. Ke yarinya ni zan shiga gaba kallon bakida hankali ameera tayi mata tace ban gane ba ,, wannan ai babu mai ikon zama anan sai ni a kufule,, matar tayo,, kan ameera,,, ta wanke ameera Da mari tana huci tace ke har kin isa ina magana kina maidamin,, ta juya kenan zata dawo tashiga taji itama an wanke ta da mari har hudu ko ina biyuยฒ,, a gigice ta dago tana,, neman wanda ya mare ta,, kai ta daga taga,, Ameer yana huci kamar wani maciji
Ameer yace wllh kinci darajar jamila da saina miki dukan da ko wani,, yace miki ki maran mini mata bazaki kalleshi ba ke har kin isa na zauna waje daya dake kucaka kawai bagidajiya,, to wllh ki kula babu wanda ya isa taba jikin ameera yazauna lfy yana kai karshen maganar tasa ya matsa kusa da ameera
Bude mata hannu, yayi fadawa jikinsa tayi tana kuka bubuga,, bayanta yayi " yana rarrashin ta kafin tayi shuru yace na rama miki maza
Wacce aka mara kuwa haushi da kunya da danasani ne yakamata,, ashe dama matar shice kuma sai taga,, suna mugun kama,, tace wannan kila auren gida ne a kunyace,, ta shiga wata motar,,
Bilal da jamila basuji dadin abinda ya faruba,, haka suka bar gidan sukayi hotel din da ake dinner party din
Abokin ango ne suka tsaya,, a waje saida DJ yasoma kiran amarya da ango da abokan su zasu shigo kowa yashirya nan kowa ya zuba idonshi akan kofar shigowa,,
Jeruwa sukayi bilal da jamila agaba ameer da ameera a bayansu, Anass da fatima abayan su ameer ,, tukun saura mutane suma suka jera ,, nan aka soma shiga,, kida aka kunna " na soyayya,, nan suka shigo, kowa sai kus kus yake yi wasu kuwa, sun dauka ameer da ameera ne,, amarya da angon,, saboda yadda sukayi kyau sosai ga kamannin su da suke da juna
Nan ango da amarya suka zauna,, tukun abokai,,
Nan aka bukaci abokin ango yatashi yabada dan takaitaccen tarihin ango,,, Ameer yakalli anass yace kaje kai kabada, Anass yace kai yafi dacewa kabada ba niba
Ameer yace nifa natsani wai bada wannan tarihin banaso,, Anass yace ka daure mana ,, nan ya mike
Ganin hakan yasa ameera ta mike tace,, yaya zanje wata daga cen tace kai kalli wannan yarinyar duk inda gayen nan yayi sheta bishi dayar tace yayan tane fa ko bakiga suna kama ba,, tace eh kuma hakane da alama ita autarsu ce
Hannun ta yakama,, nan suka je wajan da ake DJ din yabawa, Ameer spika yasoma,, bada tarihin ango,, amma gajeren bayani yabada saboda shifa ya tsani yazo biki yaji ana bada wannan tarihin na banza da wofi,,yana gama wa " ya kama hannun ameera suka koma,, inda suka tashe
Mutane sai kallo su sukeyi yan matan kuwa kowacce sai kallon shi takeyi
Su ammi da mommy da mama da momsy ikram suna wajan murmishi ikram tayi tace kai ina sonku dariya tabawa su mommy,, ammi tace ai nima suna burgeni ameer da ameera,, Ikram tace ga batada wuyar sabo nan suka soma yar hirar su
Haka aka bukaci kawar amarya tabada story din amarya,, nan samira ta tashi " ta bada tarihin amarya,,
Haka akaci gaba da shagali, har aka tashi kusan magarib gidan ammi aka yi da amarya gobe,zaa yi walima ta mata kawai
Yau da misalin karfe 4:00PM na yamma aka soma gabatar da wa"azi na mata sosai malamar take jan hankali akan zaman aure kowa,, yayi shuru yana sauraron ta a haka aka gama walimar kowa ya tashi
Da dare aka kai amarya gidan ta,,, Wanda yake gida dayane amma part uku ne daya na bilal daya na anass daya na ameer,, a gida daya sukayi gininsu dan sunci suna son karfafa zumincin, su hakan kuma yayiwa iyayen nasu dadi sosai
Karfe 10:00PM aka rako ango dakin amarya daga ita sai ameera sai fatima sai samira ,, nan samira tace abasu kudin siyan baki,, babu bata lokacin suka basu nan suka musu sallama,, har bakin kofa bilal ya rakasu,, kuda bilal ameer yazo wajan, kunan shi yace kabin min kanwata dai ahankali,, nasan bakada kirki dukan wasa yakai mishi suna, dariya nan suka tafi shiam yakoma cikin wajan jamila
Salla dukayi da addu'o'i sukaci kazar su tukun suka rufo kofa,, (nima nace ango da amarya asha soyayya lfy)
Saida suka fara ajiye samira tukun anass shima yamusu sallama suka nufo gida, kowa makwancinsa yanufa su ameera sukayi sama,, Fatima tayi dakinsu!!
Anan zan dakata
[27/10, 23:22] MRS. MU'UTASIM: *๐AMEER DA AMEERA๐*
*RUBUTAWA DA TSARAWA*
*MAMAN NUSAIBA CE โ๏ธ*
*๐ซ๐ซJARUMAI WRITERS ASSOCIATION ๐๐๏ธ*
*Marubuta masu aiki da jarumta jarumta domin wa'azartarwa ilimantarwa nishad'antarwa tare da fad'arkawa da jama'a bisa harshen hausa ๐ช*
*๐ซ(J.W.A.)๐ซ*
*45โ46*
Suna shiga a daddafe ameera, tayi wanka ta dauro alwala suka yi salla tukun sukabi lafiyar gado
Yau ameera tayi last din zuwa school gashi yau, malamin nasu mai tsauri ne baya karbar uziri idan ka makara bakazo ba da wuri inhar yarigaka, to lecture din shi tabarka
Nafeesa ta mata text message tace besty wllh yau , mlm musa ne kuma harya shiga dan haka anbarki, tana karantawa ta kalli ameer tace, waiyo Allah yaya kallon ta yayi yace meya faru , fuskar tausayi tayi tace to yaya please ka rakani ciki, wllh mlm musa ne bazai barni na shiga ba , yace to saboda me tace please yaya kazo ka kaini idan, yaga dakai zaibari nashiga " Ameer yace to muje nan suka fita a motar suka nufi class din su ameera
Suna zuwa bakin kofar noking yayi mlm musa, yace yes come in shiga ameer yayi amma daga bakin kofa ya tsaya kowa kallon yayi, mlm musa yataso yazo wajan ameer " yace, assalam alaikum amsawa mlm musa yayi suka yi musabaha ameera na makale abayan sa,, janyota yayi gabanshi yace, please sorry yau ansamu akasi ameera tayi last din zuwa school kuma lefina ne nine ban kawota da wuri a mata uziri
Mlm musa na murmishi yace amma kanwarka ce ko shima murmishi yayi yace mai kagani yace tsananin kamarku,, Ameer yace eh kanwata ce kuma matata,, da mamaki yace sure yace yes am sure , mlm musa yace ameera zoki shiga , nan ta kalli ameer tace yaya kadawo fa ka daukeni, da wuri ,gidan momsy zanje kuncinta yaja yace to wife mata jeki,, murmishi mlm musa yayi yace iyee masoya kenan,, yar dariya yayi yace thank you mlm musa yace ba komai nan yafito ita kuma ta shiga ciki
Tana shiga, duk idonsu, akanta mamaki yakamata,, tace to ikon Allah ku kuma lfy kuke kallon ko na cenja kaman ni ne wata yar ajin su ameera tace eh ba dole kalle kiba munga yadda kuke kama da yayanki,, murmishi yayi yace to ai dama jini daya ba wasa bane yan mata " wata tace ni wllh dakin min kamu harnaji ina sonshi " nan da nan ameera ta hade , rai tace yayan nawa kikeso tace eh wllh sister,, please ki gabatar dani a wajansa kozan samu shiga " harara ameera ta banka mata " tace to wannan yafi karfin ki ,, tace kamar yaya ameera tace shidin mawane ni kadai *ameer na ameera* domin mijina ne da mamaki tace na gaske to Allah yabaki hakuri kinji ameera karkiyi kishi dani sakin fuskar ta tayi tace to shikenan nan tayi gaba
Wajan nafeesa tazo da zauna tace hello besty itama ameera tace heyy,,Mlm musa ne yashigo nan kowa yayi shuru yasoma gabatar da lecture din sa kowa ya nutsu dan bayason wasa ko reni
Bari muleka gidan amare bilal na hango a kitchen yana soya dankalin turawa da kwai duk yayi kaca kaca da kitchen din nan yahada komai yayi shayi gama komai yafito,, sama haura ,, wani daki yanufa " yashiga jamila na kwance tana baccin wahala,, " duk idonta sun kumbura saboda,, kuka " fuskar ta duk,, abin hawaye ne a bushe,, " kusa da ita yazo ya zauna
Fuskar ta yashafa,, yasoma hura,, mata iska a fuskar,, a hankali tabude, tana ganin shine da sauri ta rufe idonta ta juya mishi baya , tana rufe fuska
Kallon ta yayicike da so da kauna yace habibty na tashi mana nayimiki,, wanka bacci ya isa haka yanzu 11AM da sauri ta tashi tace da gaske jinjina, kai yayi yace, sosai
Mike tayi da sauri takoma sai hawaye,, kallon ta yayi cike da tausayi yace zo nan hannu, yabude Mata,, shigewa tayi jikinsa ya dauke yakai toilet,, ruwa mai zafi sosai ya hada mata saida yaji zata iya shiga , ya dauko ta idon a lumshe
Jinta tayi acikin ruwa mai zafi,, da sauri ta mike yayi saurin maidata yace please mana habibty zaki dena jin ciwon,, idan kika shiga, zama tayi tana kuka ,, tace nidai kafidda ni akwai zafi sosai lallashinta yakeyi har ,, ya mata cajin ruwa sau uku , tukun da fiddota daga ruwan, towel yasaka yanadeta, kamar baby nan yakai ta, gado
Mai yadauko yazo kusa,, da ita she sunne kai takeyi, bata son su hada ido dan wani mugun kunyarshi takeji,, jashi duk yawani like mata,, sai surutu yake, cikata dashi "
Towel din ya fidda yana kallon ta yana murmishi , da sauri tarufe fuskar tana sakin kuka tace,, nidai ka dauko min kayana nasaka sai wani kallo na yakeyi babu kyau fa, ganin mutum ba,,
Dariya bilal yayi yace ,, to meye ban ganiba a jikin banza ta mishi ta kwace towel din ta rufe jikinta
Shayi yakawo mata mai zafi a hankali yake bata harta shanye,, tana gamawa yabata magani,, tasha kayan ta ya dauko yasaka mata,, ya busar mata da gashinta,,, ya daureshi,, yace habibty kallo kigani na iya,, daure gashi dagowa tayi tana kallon madubi,, tace aikuwa ka iya sosai ,, yace da gaske tace eh,, rungume ta yayi,,yasoma kissing din ta,, badan tasoba yake maida mishi martani,, ganin yana neman,, zuge mata jib din rigarta,, yasa ta rike hannun shi tace,, habiby ka bari mana,, baima san tana yiba,, dan yama, manta da wahalar daya bata jiya da dare
Kuka tasa amma yayi banza da ita,, saida yaki ta kara sautin kukan ,, tukun ya rabu da ita,, janyota yayi jikinsa " yace sorry habibty na,,, idan ina tare dake bana sanin komai,,, yace muje kasa an kawo abinci muci " ahankali take tafiyar,, danba karamin zozi takeji ba a kasan ta,, harta dan rame saboda wahalar,, data ci yace zai kira ameer yaturo mishi nosee ta dubata,,
Ameer suna zaune suna hira ameera ta sauko daga sama,, cikin shiri tace yaya muje " Fatima tace ina zakije kibarni tace gidan,, momsy da sauri tace zanje shine baki fada minba,, da gudu Fatima, , tashiga dakinsu ta dauko mayafinta,
Mom tace,, kema zuwan zakiyi ni kadai zaku bari agidan " Fatima tace please mana mom,, bazamu dade ba zamu dawo,,, mom tace Allah yakiyaye hanya ku gaishemin da. Ikram din,, sukace to,
Ji sukayi,, ance la'ilaha ilallahu muhammad rasulullahi, (s .a .w .)
Juyawa sukayi,, Ameera tace, menene inna ' tagumi,, inna tayi tace " ku yanzu inbanda Allah yahadaku, da galtalallen,, yaya ace kullin kuna yawo to nidai ", babu ruwana idan aka sace kuma,, uwar ita tayi,, badai kun biyewa,,Ameeru ba to saiya saidaku" dariya sukayi , ameera tace kai kedai baki rabuwa da neman fada menene na siyarmu,, gidan momsy zamuje fa
Inna tace ingo nan ameera juyawa ameera tayi dakuwa,, ta mata tace uwarki,, Sadiya itace mai,, fadan sa ahamedu " ni zakicewa,, wai ina neman fada ai nasan dama bayin,, kanki bane,,wannan mai tsayin ne kamar bishiya "" yamiki asiri,, kuma saina karshi haba shiyasa ,, kike fitsara,, ashe asirin bai karye ba
Tace kai kuma,,mai kama da buzaye ko fulani,, karka sake,, na kama ka, a hannun dama "
Dariya ameer yayi yace,, Allah yabaki hakuri hajiya inna ikon Allah kenan ta baffa kakar *AMEER DA AMEERA* pilo ta dauka ta jefa mishi,, tace kaci kan uban ka,, kenan ku kadai ne jikoki na,, dan duk sauran bandasu,, sai kuma tayi murmishi ta maida dan kwalinta gefe daya, ta daura,, kafa daya kan daya " tace,, amma tinda ka kira sunan mijina,, ai shikenan kutafi abinku tana karkada kafa tana murmishi *(ni kuwa nace a su inna ciwon so yatashi kenan anki sunan baffa)*
Mom ta danne dariyar ta tace son, maza kuje nan suka tafi
Suna hanya sai surutu suke,, zuba mishi yana dariya " karar wayashi ne ya tsaida shi daga dariyar da yakeyi,, sunan bilal yagani,, faking yayi yace hello,,daga cen bilal yace aboki yakake dariya,, Ameer yayi yace ina lfy kaga gidan anty ikram zamuje,, murmishi bilal yayi yace please to katuro,, min nosee taduba, min habibty,, Ameer yace dan iska kardai ka illata min, kanwa,,, Bilal yace to indai wannan ne iskanci,, ai kai kafara yi " munafiki ko ji kake bansani,, wannan fresh din dakayi,,Ameer yace banza kawai ni banida lokacin ka muna hanya bari na kira maka nosee din, nan yakashe wayashi suka karasa,, gidan ikram "
Hon suka yi mai gadin,, yazo da sauri yana ganin su da yabude musu,, suka shigo ko faking kirki bai yiba,, suka yi saurin " fitowa da gudu shiga ciki,,
Ikram ta fito daga part dinta,,, da cikinta yazama babba masha Allah kamar yanzu zata haihu sallama taji anayi kafin,, ta kara taku saiganin,, su ameera " tayi da mamaki tace baby Fatima,, kune sukace eh, , kissing din ta suka yi dan babu damar rumguma,,
Tace waya kawo ku sukace yaya ne yace agaisheki,, anjima zaizo daukarmu " tace maiyasa bazai shigoba " Ameera tayi saurin kama zancen tace hospital zaije, tace to Allah yakawoshi,, lfy anjima din,
Zama sukayi suna mata,, hira tana murmishi ameera momsy idan kika haifi mace kisa mata,,, sunana Fatima ma tace nima idan biyu,, asa nawa sunan yar dariya ikram tayi tace to insha Allah nan suka ringa matsa mata kafafuwan ta sai lumshe ido takeyi,,saboda dama sun mata nauyi ga shi Abubakar baya nan haka suka yini har bayan isha"i tukun ameer yaje,, daukosu
Shiga yayi suka, gaisa da ikram tukun suka nufo gida
Lokacin bikin Fatima,, yayi sai gyara sukesha sosai ita da ameera,, anyi musu kitso da kunshi,, kamar basu ba
*anan zan dakata*
*ngd da comments dimku sosai ina yinku over*
[27/10, 23:35] MRS. MU'UTASIM: *๐AMEER DA AMEERA ๐*
*RUBUTAWA DA TSARAWA*
*MAMAN NUSAIBA CE โ๏ธ*
*๐ซ๐ซJARUMAI WRITERS ASSOCIATION ๐๐๏ธ*
*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantarwa ilimantarwa nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa๐ช*
*๐ซ(J.W.A.)๐ซ*
*47โ48*
Yaufa mutanen, kauye matan bakinsu daya manya da yara duka suka tafo , dan daddy yace kada awage kowa agidan mota biyu akayi manya mota daya yara, mota daya , suna tafiya ahanya hajara ta raka guda har uku, dan ita akwai hancin guda har, zuwa ake ana kiran ta tazo tayi guda , Rashida ta kalleta, tace" haba hajara duk kin cika mana mota ihu ,, murguda mata baki tayi,, tace to ina ruwanki ince dai nice kawar amarya ,, dariya rashida tayi tace hmmm,, kece kawar amarya lalle "" Hajara tace eh ai finkafin bikin yaya safiyan ya kira daddy da aka bani wayar tacemin nice kawar, amarya da to rashida ta amsa dan batason kara magana yanzu saita mata rashin kunya ba karamin aikin tabane "
Gidan biki yacika da mutane sosai dangin mom dana daddy hadda autar daddy mufeeda tazo wajan bikin " da yaran ta biyar inna kamar ta goya ta dan murna sosai takajin dadin ganin autar ta,,, ta rabonta da ita yanzu shekara goma kenan ,, sai murna take yau gata ga mufeeda dinta,, itama mufeeda taji dadin samun family nata lfy lau babu wata matsala ga inna tadawo birni dazama
Hon sukayi,, mai gadi yabude musu " nan motar su hajara tashigo ana budewa da sauri suka sauka ", hajara ciki tayi da gudun dan jiya ameera tace ,, mata diyar inna ta Dubai tazo,,,, tana shiga taga mufeeda a falo wajan ta tayi,, tace ummi ,, mufeeda ta rungume hajara tace,, kaga hajara har kunzo be tace eh ummi inasu umar ne da jalal,, mufeeda tace suna wajan ameer ne ,, tace to ina auta ne tace tana cen wajan yara ,,, haka tayi tayiwa mufeeda ita kuma sai murmishi take, tace kinga inda,, su ameera suke maza jeki ,, da dauri " ta mike tace to nan ta tafi abinta ita kuma mufeeda tace gaskiya idan angama bikin nan zan tambaya yaya yabani hajara dan yarinyar ,, akwai wayo
Su ameera na daki angama wa,, ameera itama fatima ankusa gama mata sallamar hajara sukaji,, da sauri ta karaso tace kawata " amarya kitso ne ake miki murmishi ,, fatima tayi tace eh yanzu kukazo, tace, eh kusa da ameera taje ta kwanta a ciyar ameera,,, tana rungume ta " dariya ameera tayi tace ,,,masifatu " yaushe kikazo fuskar tausayi tayi tace haba,, anty ameera ", nafa yi kewarki yaushe rabon dana ganki " shine yanzu kike cemin masifatu """ shafa kanta ameera tayi tace wasa fa nake miki yar umma ,, yakike inasu rashida su Ibrahim da usman duk kunzo duka,, da sauri ta mike zaune" tace anty albishirinki, Ameera tace goro " Hajara tace to bani,, dariya ameera tayi tace to bari inna tazo saina amsa nabaki "", tace da khadija mukazo fa umma tace naje gidansu,,, ta hada kayanta muzo biki dan taganki
Sa sauri ameera ta mike tace da gaske kanwata " tace eh anty ,,, bata gama maganar ba saiga khadija tayi,, sallama da sauri ,, ameera takarasa ta rungume khadija suna dariya,, Fatima tace to masu kawa " harara ta aikawa Fatima tace to kema baga taki nan ba hadda wani nuna iyayi,, murmishi " Fatima tayi tace eh anji din
Karasowa sukayi suka zauna,, basu jima ba saiga ikram tashigo dakin da sallama ,, mikewa fatima tayi ta karasa wajan ikram ta amshi "" kayan hannun ta tace hannu momsy ki kadai kika riko,, wannan kaya danki wahala harara ikram tayi wa , Fatima tace,, wannan tambayar fa kinma bari na zauna ko " murmishi fatima tayi tace Allah yabaki momsy yan kannena,, Ikram tace suwaye kannanki cikinta fatima ta nuna tace gasu nan " banza ta mata tasamu waje ta zauna
Ameera tace momsy na sannu da zuwa ikram tace yauwa baby wannan fa wacece mai kamarki,, tin kafin ameera tabada amsa hajara tace ,, iyee tab lalle ma ,, nidin ce baki sani ba harma tambaya,, kike to kanwar,,, Ameera ce buge mata baki ameera tayi ,, tace ke wllh kada ki mata " rashin kunya futsararriya,,, masifatu " kuka hajara tasaki tace, to ai bance mata komai ba
Ikram ta shafa kan hajara tace yi hakuri zan rama miki kinji dagowa yayi tayi tace to ,, nan sukaci gaba da hira har dare ikram tana nan sai magani take basu ko basaso,, hade rai takeyi dole susha,, koda zasuyi kuka ne shesunsha,
Washe , tinda ameer yafita,, baidawo yana cen gidansu anass dagashi, har bilal sai bayan magarib,, yabaro gidansu,,, Anass kafin yakaraso, ya ji ana kiran sallar isha"i " nan yatsaya,, yagabatar da sallar shi tukun ya ,, nufi gida bai wuce dakinsa ba sai wajan goma yana,, cen ' su yaya safiyan sun tsareshi ga yara sai hira sukeyi,, gwanin ba sha'awa
Yana shiga sama ya batare, da kowa yaganshi ba ya shiga dakinshi wanka yayi " yayi nafila tukun yazauna wayar shi yadauka,, yakira ameera
Lokacin itama tafito daga wankan,, tana goge jikinta taji wayarta na neman agajin gaggawa,, dauka tayi ganin mijin nata yasa,, tayi murmishi tace assalam alaikum, saida ya lumshe kafin ya amsa da amin wa'alaikum salam wife na
Duk kin yadani kindena kula dani yaufa kwana hudu bangan ki maiyasa bazaa tausayawa bawan Allah ba,, ajiyar zuciya tasauke tace am so sorry yaya,, " wllh mom ta hanani zuwa wajanka tace harsai angama bikin fatima saimu koma cen gidan mu baki daya "
Ameer yace to yanzu saboda Allah harsai jibi fa kinga gobe,, daurin aure da dinner jibi kuma walima,, tukun akai amarya , sake bashi hakuri tayi,, tace nima banajin dadin kwana anan ,, nakeyi ba duk atakure nake,, kwana
Ameer yace to please kizo mu gaisa kinji kibiyo ta kofar baya kamar zatayi " kuka tace yaya wllh bazan iya fita ba su mom na falo hadda, Inna ummi mufeeda kuma,, tana cen ta kofar bayan,, tana waya da daddyn su umar,, Ameer yace to shikenan karki,, saboda karna sa kiji kunya awajan su, ga kuma inna inta ganmu ai mai rabamu sai Allah ,, dariya ameera tayi tace to shikenan bacci nakeji zan kwanta nan sukayi sallama ta,, kashe wayar " tana tuna mijin Allah yagani batajin dadin kwana anan dakin dole ce kawai tasa,, zata take kwana har lokacin tafiyar su gidansu
A yau ne misalin karfe 4:PM aka sheda daurin auren Fatima da anass , akan sadaki naira dubu dari,, wajan yacika sosai mutane ne tako ina,,, saboda dukkan bagaren biyu farkon yin bikin agidashi ne , shiyasa suka gaiyaci,, abokan kasuwancin su da yan anguwa da yan uwansu,, duk inda ka kalla a anguwar motoci ne
Lokacin da aka sheda auren anass ne,, yamata text message yace
Alhamdulillah Allah yabin godiya ina farin cikin riskar wannan rana mai tarin albarka yau fatima kinzama tawa nazama ke kinzama ni,, Allah yabamu zaman lfy da zuri'a dayyiba , tana gama karantawa sai taji tama rasa mai zatayi kuka yakamata tayi ko dariya ko farin ciki zatayi ne duk ta rude ga gabanta da yake faduwa zuciyar ta nabugawa tana cikin hakan ikram da jamila suka shigo ,, wajan " Ikram ta nufa kanta ta dauka a kafadar ikram ,, ta tasaki kuka mai tsuma zuciya idan ka kalleta gwanin ban tausayi bubuga bayanta take yi tace haba Fatima wannan ai ranar farin ciki ne bata kuka ba kiyi hakuri kowa da haka,, yake barin ahalinshi yakoma,, wata " sabuwar rayuwar a wani gidan
Ita kuma jamila ta tagumi,, tana kallon su tausayi fatima ne yakama ta saboda,,, daren farko ko fatima wani kalar, wahalar zata ji bazata "" taba manta daren farkon taba irin zabar datasha a hannun,, Bilal " saida aka dinketa kamar gwarya dinki aka mata ciki da waje saboda bilal bada wasa ya mata saida " tayi sati bata iya komai saiya mata" to a wai ita tana yar shekara 25years bare,, fatima yar karama,, wadda batafi 15years zuwa 16years ba tana fatan dai Allah yabata ikon jurewa
Tabata,, Ikram tayi tace mrs. bilal mekike tunani,, ajiyar zuciya tasauke tace ba komai nan ameera tashigo,, agaba suka sakasu suna,, musu nasiha mai ratsa jikin, da nuna musu,, hadarin kinbin umarnin miji,, sosai suka nutsu suna daukar darasi
Bayan sallar la'asar aka soma kai mutane wajan dinner party din daza"ayi su ameera da Fatima kowa yasha atamfar ango amarya tasha kyau sosai kayansu iri daya da,, angonta haka ma ameera da jamila,, duka irin daya da mazajensu,, nan aka fidda amarya waje,, inda mota biyu na jiransu,, daya ango da amarya Bilal ne agaba shida jamila dayar kuma ameer ne da ameera,, sai ikram abaya da khadija da nafeesa,, sauran duk suntafi suna gama shiga suka bar gidan zuwa hotel din da za ayi dinner din
Inna ma tace baza abarta abaya ba,, saida mufeeda tace kar taje,, amma tace batasan zancen "ba nan suka tafi hadda maman mom
Wajan ya tsaru sosai aciki kuwa DJ ne yace amarya da ango da abokansu zasu shigo nan kowa ya mika idonshi akan kofa
Acen waje,, kuwa bude motar su Fatima ameera tayi tafito shima anass yafito,, nan suka jeru maza da mata, ita kuma ikram ciki tashiga,, ta barsu " su kuma suka jera amarya da ango agaba, bayansu sai " bilal da jamila agefensa bayansu sai ameer da ameera agefensa bayan su kuma su khadija ne da nafeesa da sauran kawayen su,, da school " nan aka saka kidan tarbar amarya da "ango da tawagarsu
Suna shigowa,, kowa tabakin shi yake fada wasu nacewa sunyi kyau wasu suce ai,, amaryar yarinya cema ahaka dai suka karasa " wajan da aka tanadar musu " daumin zama
Babu bata lokacin aka soma,,, neman abokin ango yatashi yabada story ango " Bilal yatashi yaje yabada tarishin ango a takaice ,, yakoma yazauna ,, nan aka nemi kawar amarya tazo itama tabada tarishin amarya " ameera ta kalli " tace yaya naje kallon mutanen wajan yayi sai kuma ya danne zuciyar sa yace jeki nan tamike " ta fara bada tarihin amarya tana,, gamawa "" ta koma wajan ameer ta zauna nan aka fara yin abinda ya tarasu
Inna taso taje ta ballo musu ruwa, amma mufeeda tayi saurin hanata zuwa tace inna karkije "", kiyi magana kinga waccen dan sandar idan kika yi magana harbeki zaiyi mukuma " muna sonki bama son rasaki ,,,a rayuwar mu, jin haka yasa inna ta kame a kan kujera tsoro duk yakamata,, saboda tana dagowa suka hada ido da wani babban dan sanda,, da sauri ta maida kanta kasa " tace dama binzoba "" murmishi mufeeda tayi, tace ai ina tare dake, babu abinda zaimiki,, ahaka inna take a takure har aka tashi ni kuwa nace su inna ashe duk wannan masifar tsoron dan sanda kikeyi
Gidan mama aka nufa da fatima ,sai gobe za'a kaita gidan ta suma su ameera acen zasu kwana
Washe gari,, da wuri akayi walima aka gabatar,,, da wa'azin mata da zamantakewar aure bayan angama aka tashi nan aka soma shirin kai amarya gidan ta
Cikin adonta mai matukar kyau,, aka shiryata cikin doguwa riga na lessin masha,, Allah Allah tasha kyau nan suka shiga mota sunsha nasiha sosai wajan mommy da ammi da mama da umma da ummi mufeeda da ikram "" sosai Fatima ke kuka,, ahaka suka tafi gidansu,,
Rabuwa sukayi abiyu wasu ,, suka" akai ameera sashenta wasu suka kai fatima " bayan sallar isha"i aka suka zo suka sallami kawayen amarya aka maidasu gida
Ameera ko ajikinta,, babu wani kukan data yi " tana nan zaune ameer yashigo,, wajan ya karasa suka yo alwala,, suka cin abinci kafin sukabi kwanta,, kamar jira ameer yake nan ya rungume ameera,, ya hade bakinsu ,, jikinshi har rawa yake saboda rabonshi da matarshi kusan sati kenan ga tasha gyara,, dan haka " bai bar ameera tayi bacci ba yana bakale da ita har wajan asuba "" Ameera kuwa batayi kuka ba amma taji ajikinta,, dan babu sasauci a wannan bangaren indai ameer ne
Su fatima kan ,, da kyer anass ya bata baki,, tayi. shuru ya, janyota jikinsa ya rungume ta a tare suka saki ajiyar zuciya saida yaga tadena rawar jiki tukun ya,, mikar da ita ya cire mata doguwar rigar yace suje yamata,, wanka kunya, ce takama ", har zatace bazata jeba,, saita tuna da nasihar ikram tace kada mijin ki yace kiyi abu kice bazakiyiba,, nan tadawo daga tunanin ,, tace. to
Hannun ta yakama,, suka shiga " toilet din ruwan yahada nan yazuba turaruka masu kamshi kafin ya juya yacire pan din da breziyar,, da sauri fatima ta rufe idonta ,, dariya tabashi ", yana kallon duk ilahirin jikinta saboda komai nata yacika kamar ba yarinya karama ba,, ajiyar zuciya yasauke yasakata aruwan shima yacire,, kayanshi yashiga yamata wanka,, shima yayi duk abinda yake,, fatima koda wasa " bata taba bude idonta ba,, har ya mata alwala suka fito suka tada salla , bayan sungama " yamata tambayoyi,, akan addini tabashi amsa daidai,, nan sukaci, kazarsu " bayan sun gama suka wanke hannun su "sukabi lafiyar gado
Cen cikin ,,bacci ,, fatima taji ana shafa mata na fulanin ta da sauri ta yunkura zata tashi amma takasa,, saboda " Anass yasauke mata nauyinsa,, akanta " kuka tasoma yayi saurin ,, rufe mata baki da nashi bakin " mutsu mutsu take,, tana hawaye har ta gaji ta saddakar,, yau mutuwa ce tazo ba yadda take jin muguwar azaba bazata iya musalta a wata duniyar take ba
Shikuwa anass, baisan tana yiba lamarinsa takeyi,, burinsa yakai inda yake son zuwa,,
Saida yasamu,, nutsuwa tukun yadawo hayyacinsa,, da sauri yadaugota,, ji yayi tasaki jiki kamar ta mutu,, rudewa yayi " duk ya rasa ina zaije,, yayi bakin kofa yadawo yayi wajan,, sai cen tukun ya tuna da sauri yashiga,, toilet yahada,, ruwa mai zafi da sauri yadawo " yadauke yana shiga cikin ruwan , yasaka ta " jinta a ruwan yasa ta sauke nannauyar ajiyar,, zuciya sai kuka taji zafi " da sauri ta mike maidata yayi tana kuka ahaka yagasa ta sosai sai kuma taji batajin zafi sosai,,zanin gadon yafidda,, ya kai toilet yasaka cikin injin wanki,, tukun yasaka wani agadon nan ya kwantar da ita ka lullube ta,,
Babu jimawa bacci yayi gaba da ita shikuwa zaman gadin ta yayi yanajin kamar ya hadiyeta saboda kaunarta,, kwanciya shima yayi ya janyota jikinsa bacci yayi dashi
Haka rayuwar ma'auratan uku ta kasance cike da farin ciki da zaman lfy
Ameera ce zaune tana tunanin anty karima yanzu rabonta da karima ankai wata biyu,, Allah yasa dai lfy tace tana,, mike ta gyara dakin ta,,
Wayar ta tayi ringing nan. tadauka , ganin ikram yasa ta daga tace momsy na kin shareni ko nemana bakiyi,, muryar abubakar taji yace baby,, anmiki kannuwa har biyu tsalle tayi , tace waiyo dadi uncle yanzu ina momsy din yace,, bacci takeyi muna hospital ameera " tace lfy lau dai take,, yace babu komai baby tana lfy nan sukayi sallama gidan fatima tanufa hijab dinta ahannu saboda tsabar farin ciki
*ana zan tsaya*
*Ina godiya agareku fans masu karanta novel dina Allah yabar mu tare*
[27/10, 23:59] MRS. MU'UTASIM: *๐AMEER DA AMEERA๐*
*RUBUTAWA DA TSARAWA*
*MAMAN NUSAIBA CE โ๏ธ*
๐ซ๐ซ
*JARIMAI WRITERS ASSOCIATION ๐๐๏ธ*
*marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantarwa ilimantarwa nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa ๐ช*
*๐ซ(J.W.A.)๐ซ*
*49โ50*
Tin kafin ta shiga, ciki take " kwala wa fatima kira " fatima" fatima " fatima " ina kike fito kiji labari mai dadin
Da sauri fatima ta fito tana cewa maiya faru ,, kike kirana haka " saboda bacci ne take,, kuma tana jin dadin baccin " ta
Kallon ta , ameera tayi " tana haki kamar wadda tayi gudu tace yarinya,, momsy ta haihu kuma biyu " tsalle fatima tayi ta rumguma "" Ameera tace waiyo momsy mun, ta haifa mana,, kannuwa " har biyu
Ameera,, tace suna asibiti kinga,, in akayi la'asar " saimu tafi gidan ko yanzu mu kira mom mufada " mata
Fatima tayi kiran mom tafada " mata tayi murna sosai " nan sukayi sallama
Zama sukayi suna,, tsara mai zasu siyawa " baby's din
Fatima tace ,, musiya musu " kayan sawa, dana wasa " da takalma,, na jinjirai " haka yayi ko?
Eh haka yayi inji, ameera,, nan tawa fatima sallama tadawo " gidanta sai murna takeyi " ta matsu ameer yazo sukaisu gidan momsy
Su ameer basu,, shigo gidanba sai bayan la'asar ,, su duka uku,, Ameer da bilal da anass
Anass daga,, daga police station dinshi
Ameer daga hospital dinshi
Bilal daga bank dan acen yake aiki
A tare suka fito daga motar, nan suka gaisa tukun kowa yayi sashensa
Ameer na tunkarar, falo dama ameera taganshi " rakubewa tayi cikin la bule
Da sallama yashigo,, amma yaji shuru lekawa,, kitchen yayi amma baiganta ba kiranta,, yayi ji yayi an rungume shi murmishi yayi yace to yau kuma hadda, boyewa " janyota yayi zuwa gabanshi,, nan suka zauna akan kujerar falon zaunar ta yayi " akan cinyarshi yace tell me wannan,, dan bakin nasan " akwai bayani
Turo shi bakin tayi gaba, , tace nidai kadena cemin bakina " karami ne ai irin naka ne
Shafa bakin yayi yace , to naji " wife maiya faru
Dagowa tayi tace yaya albishirinka,, yace goro shi a tunanin shi, zaiji ameera, tace tana da ciki
Ameera tace momsy na ta haihu,, har biyu
Ameer yace kai haba da gaske ko wasa
Ameera tace wllh yaya
yace to aikuwa " zama bai kama muba, tashi ki, shirya " kafin kifito naci abinci
Mikewa tayi takawo mushi abincin "da komai duka ta ajiye mishi tukun tabar falon,
Bangaren,, su fatima ma hakan ne itama " da murna ta tari " Anass tana fada miki shi , cewar ikram ta haihu yan biyu
Murna yayi shima yace Allah yasa wataran,, namu ne " kika haifa min yana murmishi
Boye fuskar ta tayi , tana dariya dan taji dadi kuma, taji kunyar shi
Anass yace to kije ki shirya saimu tafi ko
To, tace mishi nan tayi room dinsu na bacci domin yin, wanka
Itama jamila,, Bilal tafadawa,, Ikram ta haihu saboda ameera tafada " mata a waya
Shima farin ciki yayi, yace tashirya suje, su duka " saboda yaji labarin ta a wajan ameera,, tajima bata haihu ba
Dukkansu, kowa yafito, nan suka shiga " mota sai gidan ikram
Tin a hanya ameera ta bude data,, kamar kuwa " jira take nan " tashiga WhatsApp taga " momsy dinta ta turo mata baby's din,, da sauri t daurasu a status " tana mai rubuta musu addu'a ajikin pictures din tukun ta turawa,, fatima da jamila
Basu jima ba suka karaso,, gidan ikram " hon sukayi mai gadin yaleko " ganin motar ameer ce yasa yabude " suka shiga ciki suka faking da sauri ameera da Fatima suka fito,,sukayi cikin " gidan jamila na binsu abaya, sai dariya take musu
Da sallama suka shiga falon " amsa musu akayi ganin basusan " kowa ba yasa suka wuce part din ta,
Wata ce acikin " yan uwan ikram tace ku bayin Allah ina, zakuje
Da mamaki ameera ke kallon matar tace kamar yaya dakin momsy zamuje , ko wani abu ne
Matar tace bazaku " shiga ba tinda ba gidan ubanku bane
Ran ameera a matukar bace take kallon matar tace, ina ganin girman ki kuma wllh kinci darajar momsy da uncle,, da saina nuna miki ni ameera " ba kanwan lasa bace "
Matar tace yanzu, zansa security su fidda, ku
Ameera zatayi magana ikram ta fito jin hayani
Ikram tace lafiya kuke daga murya haka, bata " lura dasu ameera ba " tana karaso wa kusan su nan ameera ta fada jikin ikram tasaki kuka
Da mamaki ikram ke kallon ameera,, tace baby wani mai " tsautsayin ne ya taba min ke yar lelen ameer da momsy ta,, tana bubuga bayan ta,
Fatima da jamila suka karaso wajan su,, nan ikram tace kai amma ina da amare agidan nan "
Ameera ta dago tana turo baki gaba kamar zata sake , fashewa da kuka tace momsy ba waccen bace ta zageni wai zan zanje " room dinki
Ikram kallon inda take nuna mata "" tayi kanwar ta sumayya tagani, tace ke sumayya " waye yace ki zageta " kinsan ko su waye su,, kinsan wani matsayi garesu a wajena " amma har kike zaginta to kishiga,, hankalin ki " duk wanda yakeson zaman lfy to karya tabamin baby
Baki asake sumayya take, kallon antyn ,, nata tace to ai ni bansan itace " babyn da kike fada ba
Banza ikram tayi mata,, ta jasu suka zauna " nan suka gaisa tana tambayar " ina mazajen nasu
Fatima tace ai momsy suna waje " sunce sunason gaisawa " dake
Ikram tace to bari na kira ameer ,, nace suje dakin baki " zan tarar dasu
Mutanen falon kuwa sai kallon su ameera sukeyi " suna cewa wai a ina, ikram tasamu kyakkyawan yara " haka
Ikram tace mama " ga baby wadda nake baki labarin ta "
Wadda aka kira da mama ta washe, baki tace kuzo nan dukan ku,,
Kusan ta suka matsa nan suka gaisheta ,, tukun suka koma,, inda suka tashi nan aka kawo musu baby's din
Mace da namiji ne, ameera ji tayi kamar ta hadiyesu, saboda sosai sun shiga ranta
Fatima ma rumgume namijin tayi,, tana murmishi
Macen ameera tabawa,, jamila kallon babyn jamila ,, tayi tana cewa muma wataran " mune muka haifi namu "
Ikram taje sun gaisa dasu,, Ameer kuma taji dadi harda su bilal
Sai bayan isha"i tukun su ameera akazo daukarsu
Kullin Haka suke zuwa su yini, gidan ikram har lokacin suna yayi nan sukayo siyayya tagani tafada su ukun, hadda mazajen su
Ranar suna yara,, sukaci sunan
*AMEER DA AMEERA*
aikuwa lokacin,, su ameera kamar ,, tayi ihu dan dadi ansaka " sunan ta dana mijinta kai amma momsy tabiya su
Haka shima ameer,, yayi farin ciki marar musaltuwa, jin ansaka,, sunan shi dana wife dinshi
Haka akasha suna,, kamar aure ne ake gidan yacika dam
Su anty haleema anzo suna tana ganin ameera nan da nan ta rude,, ita a tunanin ta ameera aljana ce ba mutum,, ba saida, taga dai mutum ce tukun tasaki jikinta,, amma bataso suhada ido da ameera
Su ameera kirjin biki,, ansha kwalliya ita da Fatima da jamila ,, ga kayan da suka kawo,,Ikram kamar ta goyasu saboda murna
Haka akayi suna taro yatashi lfy,, aka bar mai jego da jariran ta
*BAYAN SATI BIYU*
Yau ne ummi mufeeda zata,, koma dubai su ameera sunzo rakiya " suna zaune a falo hajara tafito,
Da mamaki ameera tace hajara dama,, kina nan dariya tayi tace "tace ina, nan ai Dubai zamu tafi,, nida ummi mufeeda
Ameera tace, wai ummi da gaske zaku " tafi dubai da hajara
Mufeeda tace eh, ameera da ita zantafi,, bayan angama bikin ku, ne na samu " yaya ahmed da ,, zancen abani "" Hajara babu muso " yace yabani ita
Cike da farin ciki ameera "tace to yayi kyau,, gaskiya, naji dadi
Nan aka soma fiddo da, kayansu waje ana zubawa ", a mota
Hajara mike,, kamar wani abu zatayi tace ", tace to jama'a mu zamutafi,, kasar turai sai adarul samalu tana koma ta zauna
Dariya su mom sukayi,, sosai
Mom tace hajara kinsan ina ne kuwa darul samalu kike cewa, sai acen
Tace, ina nufin sai wani lokacin dan saina zama injiniyar computer,,
Ameera tace to lahira cedai darul salamu ba wani wajeba,, ko idan kika koma,, dubai din bazamu,, zake ganin kiba
Da sauri hajara, ta koma jikin,, ummi mufeeda tace " a a gaskiya inason na sake ganinku,, mana
Dariya suka mata,, nan suka " fita kowa yahau mota " suka nufi airport suna zuwa,, babu jimawa" jirginsu,, ya yazo nan aka soma kara " babu bata lokaci suka shiga saida su mom sukaga tashinsu " tukun suka dawo gida su ameera ,, sukayi gidan su
Suna zuwa tayi kitchen ta daura,, musu abinci " dawowa tayi falon taga ameer " yana nan kusa, dashi tadawo tace yaya gobe fa zamu koma school da islamiya,, hutun,, mu ya kare
Kallon ta yakeyi yace, yanzu kenan gobe sai, school da islamiya ko
Tace eh yaya insha Allah
Yace to Allah yakaimu goben insha Allah
Tace amen yaya bari naje magama girkin kar yunwa, takama min, kai
Ameer yace to bari na kwanta , kafin kigama tace to
Nan tamike tayi kitchen
Da dare,, suna " zaune bayan,, salla " isha"i saiga fatima tashigo da sallama amsa mata sukayi,, nan ta karaso,, zama tayi tana gaishe su suka amsa mata
Fatima tace, anty ameera momsy ta kira tace nahada, ku video call nan ta danna,, kiran
Babu jimawa", Ikram ta daga kiran tana cewa hello Fatima ina baby take,, tin dazun nake kiran ta bata dagawa
Saurin, matsowa " Ameera tayi tace waiyo Allah yau nayiwa,, momsy na lefi " wayar ce a room take na saka ta a caji ne, ni kuma ina falo " ga yaya
Murmishi ikram tayi,, tace ina yake,, wayar suka , gyara suka saka ,, Ameer a tsakiya " nan ya gaishe ta
Ameera tace , momsy ina takwara,, da mijina suke bangansu ba ko suna wajan uncle ne
Ikram tace ,, a a gasu nan ta rungumosu, tana gyara " musu kwanciya ajikinsu,, suna tsaye basuyi bacci ba
Ameer yace anty kinga wife tashi kyau, kalli har dariya takemin taga mijinta,,
Ameera ta harare shi ta kallo wayar, tace momsy wllh mijina yafi kyau kinganshi hadadden,,, gaye dashi saima yagirma,,
Fatima tace,, dukkansu,, suna da kyau " sosai
Dariya ikram tayi jin yadda suke muso ,, tace duka suna da kyau kamar ku, kunga fa sunan ku garesu,, saboda suyi kamanni "" kamar ku yasa nasaka musu,,, sunanku dan haka kubari,,, su girma tukun sai,, a tantance"
Ameera tace to shikenan momsy
Haka sukaci gaba da hira , har wajan taran dare,, tukun suka kashe kiran " fatima, ta koma sashenta
Washe gari duk sun, fito mazan,, zasuje wajan aiki matan kuma,, school " haka suka fita su dukansu,,
Suna tashi,, daga school din gida suka nufo,, bayan sallar la'asar sukayi shirin islamiya,, dan yau akwai , taron malamai a islamiyar, tasu kuma,, za ake daukar dalibi daya acikin,, aji yayi wa'azi ko wani jawabin mai kyau ko labari sahabbai ko na innabawa ,, da sauransu,
Tin kafin su kai islamiyar,, Nafeesa ta, kira ameera tace besty maza,, kizo nan da minti goma zaa fara program din ,, Ameera tace gani nan zamu shiga ciki nan ta kashe kiran suka fita,, a motar wajan program din suka nufa, suka zauna
Babu bata lokaci aka soma gabatar da program din , malaman suka fara jawabi ,, sai suka gama tukun aka soma kiran dalibai
Nafeesa,, aka kira,, aka ce tazo ta bada tarihin annabawa,, ko wata kissa
Nafeesa ta to ta amshi,, spikar tace assalam alaikum suka amsa mata da amin wa'alaikum salam ,,
Nafeesa tace yan uwana masu albarka da kuma,, iyayenmu laman mu ina mana barka da wannan lokacin da fatan,, duk kuna lfy Allah , yasa duk wanda yazo taron nan lfy yakaishi, gidan sa lfy,, suka amsa da ameen
Nafeesa tace wata rana, wani sahabi ya tambayi manzon,, Allah (S.A.W .) Yace wani aiki ne Allah yafi so acikin aiyukan, musulinci wannene yafi
Sai annabi Muhammad (S.A.W) yace (tud'u" imun d'a"ama) kaciyar ga mai jin yunwa ka taimakawa marar shi (watta q'ara"u salama ala man arabta waman lam"arifu) kuma kayi sallama, ga mutum koka sanshi ko baka sanshi ba ,,wannan hadisin ya koya mana mashimmancin, bayar da gudun mawa ta abinci
Ko kayi kunu ,, ko kayi tuwo ko kabada ruwa sanyi,, ko kayi kosai duk zaka iya basai kace,, sai abinci mai tsada ba ,, a a koda ruwan sanyi ne kabawa mai jin kishirwa, to ka taimakesa,, kuma zaka samu ladan sa
Dan haka yan uwa mu taimaka wa marayu,, masu bukatar taimako ko wanda suke kasan mu
Nagode nafeesa ta fada tana ajiye abin,, maganar
Mutanen wajan, sukace ce Allahu akbar
Nan malamin ya yace masha Allah nafeesa mungode da tunatarwa,, Allah yasa ka da alkhairi
Yanzu muna kiran ameera, tazo tadan bamu wata kissar, ko labarin sahabbai, nan ameera tamike " tazo ta amshi,, abin maganar
Tace assalam alaikum yan uwan mu da iyayen mu malaman mu " ina fatan kuna lfy ,, Allah yasa,, yadda kowa yazo wajan, nan lfy Allah yamaida" kowa gidan shi lfy
Amsa mata sallamar,, sukayi har da gaisuwar,
Tace wata rana antaba, tambayar mala"ikan mutuwa azara"ilu
Ka taba dariya
Na taba dariya sau daya
Kataba tausayi
yace na taba tausayi sau daya
Kataba mamaki
Yace na taba mamaki sai daya
To yaushe kayi dariya ya mala'ikan mutuwa azara'ilu
Yace wata rana nazo kabar ran wanii bawan Allah minti daya in karbi ranshi, shikuwa alokacin yabada dinki takalmin sa fadi yake kasamin fata wanda zai shekara goma ina anfani dashi bai lalaci ba , azara'ilu yace wannan maganar tasani dariya
Tausayin kuwa shine wata rana nazo daukar wata mata,, atsakiyar daji ga ciki tana cikin halin nakuda ga wurin babu kowa,, haka na zare ran baiwar Allah nan nabar jaririn yana kuka
Mamakin kuwa shine wata rana, nazo daukar ran wani bawan Allah sainaga kawashi tana shaske da kamshi ga wasu mala"ikun rahama zunzo tafiya da ranshi saboda tsabar,, aikin sa na alkhairi
sai aka fadamin cewa, jaririn nan ne ya girma yake aikin alkhairi
To kunga wannan yana muna nuni da mutuwa bata shawara,, dakowa idan lokacin ta yayi,, saidai kaga mala"iku a gabanka, dan haka yaku yan uwana musumai " mukasance masu aikata alkhairi koda yaushe saboda,, mutuwa ba shawara take ba,, Tana kaiwa nan ta ajiye abin maganar takoma ta zauna
Mutanen wajan sukace Allahu akbar nan malamin yace masha Allah tabarakallah malama,, ameera mungode sosai da tunatarwa Allah yabamu ikon aikata alkhairi ,, suka amsa da ameen haka aka ci gaba da program,, din har aka tashi , su ameera suka dawo gida a gajiye
Suna zaune,, a falo sai hira sukeyi,, ameer yabude wata leda,, yace, ga turaren " na siyo miki nan ta amsa da murna,,
Fesawa tayi a hannunta tin kafin takai hancin ta amai ya tafo mata, da gudu tashiga toilet din falon,, ta ringa kwara " amai kamar zata amayar da kayan cikin ta
Shi kuwa ameer , duk ya rude yana rike, da ita har,, tagama ya wanke mata " bakinta suka,, dawo falon done hancin ta tayi tace please yaya banason warin sa ka dauke shi
Da sauri ya rufe shi yana mamakin ita fa ta tace tanaso amma yanzu tace batason, warinsa cen kuma saiya shiga inda yake ajiye, kayan aikinsa na hospital daukowa,, yayi yazo yafara gwadata,,
Babu bata lokaci yagano ciki ne da ameera harna wata daya,, da murna,, ya rungume,, ta sai kuma yasake ta yayi sujjada,, yana godewa,, Allah
Yace wife munsamu,, karuwa ciki ne dake, da sauri ta tashi daga jikinsa,,, tana cewa da gaske,, nima zan zama mom " ko yaya,, yana dariya yace eh,
Nan yakira mom yafada mata su bilal su ikram kowa yayi farin ciki
Shi kuwa, ameera kamar ya, maidata cikinsa yana son cikin yayi kwari saiya mata scanning yaga menene acikin
Haka taci gaba da samun kulawa,, kowa sai tarayyar ta yakeyi bata komai, saboda cikin yana sakata amai bata iya cin abinci
*bayan kwana biyu*
Yau tinda ta tashi, takejin faduwar gaba, ga zuciyar ta da take bugawa da karfi idan ta kalli ameer kuma sai taji yana bata tausayi,, sai kawai tasaki kuka ,, juyawa,, ameer yayi " yana janyota jikinsa
Yace haba wife menene kike wa kuka ko wani abu ke damunki, shagwabe fuska tayi tace yaya gabana faduwa yake yi zuciya ta bugawa take,, da karfin gaske
Ameer yace kiyi addu'a insha Allah alkhairi ne kada ki daga hankalin,, ki maza saka hijab din mutafi gidan mom
Da to ta amsa badan ta yadda ba babu abinda zai sameta
Fitowa sukayi suka, shiga mota hanyar gidan su mommy suna tafiya yana rarrashin ta ,, bai ankare ba kawai yakaiwa wata babbar mota, karo ji kake kiiii sai kuma motar su ameer ,, ta fada dajin gefen,, hanyar tana juyawa ,,
Mutanen wajan sai fada sukeyi innalillahi wa inna ilaihin raju'un ,, wannan fa kila ya mutu,, ambulance ce ta karaso wajan nan suka zaro ameer a motar,, shi kadai babu,, ameera acikin motar,, saka ameer akayi a ambulance din suka nufi asibiti
[28/10, 00:03] MRS. MU'UTASIM: *๐AMEER DA AMEERA ๐*
*RUBUTAWA DA TSARAWA*
*MAMAN NUSAIBA CE โ๏ธ*
๐ซ๐ซ
*JARUMAI WRITERS ASSOCIATION ๐๐๏ธ*
*MARUBUTA MARU AIKI DA JARUMTA DOMIN WA'AZANTARWA ILIMANTARWA NISHAD'ANTARWA TARE DA FAD'AKARWA DA JAMA'A BISA HARSHEN HAUSA ๐ช*
*๐ซ(J.W.A.)๐ซ*
*51โ52*
Da sauri aka , kawo gado,, daukar marar sa lfy aka daura ameer,, kamar gawa " emergency room suka dashi domin, bashi taimakon gaggawa,
Wata nosee ce taga an dauko ameer cikin jini , cike da faduwar kaga tace innalillahi wa inna ilaihin raju'un wannan ba dr. Ameer bane accident ne yayi, da sauri ta dauki wayar ta ta kira anass , saboda tasan abokinsa ne kuma dan sanda,, ne
Lokacin anass zai fita,, amma Fatima ta hana,, shi sai kukan shagwaba " take mishi yabiye mata, karar wayar shi ya kaitse, ganin kiran taimakon gaggawa ne yasa ya daga yace hello
Nosee din tace dan Allah kayi sauri, kazo hospital din,, kabeer yayan , matar bilal,, naga yanzu ankawo ameer cikin jini inaga gaskiya kila ya, mutu
Wayar tace tafadi , fatima ta kalle shi yace lfy daiko,, zama yayi a kasa yace innalillahi wa inna ilaihin raju'un, Fatima maza " dauko hijab dinki, mutafi tace yaya lfy yace kedai dauko ,, kiyi sauri kisameni a mota da to,,, ta amsa tanufi dakin tana hadawa da gudu, saboda jin datayi gabanta na faduwa
Yana shiga motarshi ya,, ya kira mom tana zaune haka kawai take jin gabanta na faduwa ,, ga bugun zuciyar ta ,, sai karuwa yakeyi ganin,, kiran anass " yasa takara jin bugun zuciyar ta na kara tsananta,, jiki a sanyaye ta daga kiran tace assalam alaikum anas yace mom maza kuzo hospital din kabeer yayan jamila kusame,, ni
Mikewa,, tsaye mom tayi tace ,, innalillahi wa inna ilaihin raju'un anass waye, ba lfy fatima ce ko ameera
Anass yace ba lokaci please mom, come in nan yakashe kiran fatima ta karaso suka fita,, a hanya ya kira bilal yace maza suzo shida jamila suna hospital din kabeer,, nan yakashe wayar,,
Hankali a tashe mom take,, fadawa dad tayake,, shirin fita yace to muje " ina inna take " Inna tace gani Muhammadu maiya faru daddy yace muje asibiti inna muma bamu sani ba nan tayafa mayafinta,, suka shiga mota suka tafi
Bilal shima ,, hankalin shi a matukar tashe yake tuka motarshi,, Jamila na tambayar shi ina zasuje yace,, asibitin yayan ta anas ne yakira yace min muje cen ,, kirji jamila tadafe tace Allah yasa dai lfy bai ce mata komai ba sukaci gaba da tafiya
Zaune yake yana,, yiwa babyn shi wasa gefenshi,, kuma yayanta,, ne suna zaune, kamar an tsikareshi yamike yakai yara,, wajan wasa yafita cikin dajin yana tafiya kamar wani zararre
Ameera tinda motarsu,, ta karu da babbar mota, ta suma bayan sun shiga dajin gefen titin,, mufin motar sashenta,, ya balle,, saita mirgina, har takai jikin wata , mishiya kanta ne yabugu sosai daga , takara,, suma dama gangare ne wajan kawai ta fada ruwa,, take tafiya da ita
Dukkansu, a tare suka iso asibitin, suna ta zillumi,, akan waye ba lfy
Suna shiga ciki,, anass yakira nosee din yace ina kike mun karaso,, tace naganku,, ganinan zuwa " dama tana kusa karasowa tayi wajansu kallon ta suke kowa,, da alama tambaya yake kallon ta
Anass yace ina aka shiga dashi,, tace wannan room din emergency ne yanzu bazaku ganshi,, dan gaskiya halin danaga,, dr. Ameer, yabani tsoro saboda ko motsi bayayi,, dukkan jikinsa jini ne yawanke shi
Dafe kai anass,, yayi yace to mungode zaki iya tafiya
Mom, kuwa sumar tsaye,, tayi kamar gunki takoma saboda jin wannan mummunan labarin,, jamila ce tayi karfin halin, taba mom taji kamar gunki
Da sauri jamila tace innalillahi mom nan suka juya ,, gareta ,, zaunar da ita sukayi " ruwan sanyi bilal ya shafa mata afuska ko gizo batayi,,, saida ya zube mata suka ruwan tukun tasauke,, nannauyar ,, ajiyar zuciya,, bude idon tayi, ta kallesu tace ina son dina "" Anass kafada mun gaskiya ,, ina yake
Anass yace comedown mom,, yana ciki ana,, dubashi
Mom tace to ina ameera take,, sai lokacin ma suka tuna da ita,, fatima na kuka tace tare suka tafi,, sunce gidanki zasuje daga nan suje gidan momsy, ta karashe maganar tana fashewa da kuka mai taba zuciya
Babu abinda kakeji a wajan,, sai furta kalamar innalillahi wa inna ilaihin raju'un kawai sukeyi
Jamila tace to ita ameera ina take ne baa kawosu ,, tare bane ki kuwa wannan,, bakar rana itama ta saki kuka
Bilal yace anass kara nosee din ka tambaya mana ita ,, bataga ankawo su su biyu ba
Numfashi anass yaja ya kirata tazo yace sister wai ameer kadai kika ga sunakawo,, babu wani tace gaskiya shi daya ne suka zo dashi , yace to zaki kaine inda sukayi accident din tace eh muje,, nan suka cewa daddy,, zasuje su duba " Ameera acen nan suka tafi
Da sauri yakaraso,, bakin kogin yazauna kamar mai jiran wani abu cen yaga wani jan abu kamar mutum da farko tsoro yaji ganin,, abin ba nacewa yayi yasashi,, tashi yashiga ruwan " yana karasawa ya dauke ta ya sabata a kafadar shi yafito, ya kwantar da ita a gefen kogin suman zaune yayi ganin fuskar ta
Da sauri yace je ' je jenifer ,, Dama ai nace, baki mutu ba ,, danna cikinta yasoma yi amma shuru kirjinta ya danna nan,, ta ja numfashi " mai karfi sai kuma tasoma mai din,, ruwan data shaka yana rungume da ita, idon ta a rufe yake bata budeba,, tace yaya !
Kallon ta yayi yace jenifer na,, sannu dama nace ai kina raye muje gida kiga babynki ta girma komawa tayi jikinsa ta kara suma,, da sauri ya dauketa yayi hanyar hospital ta ita yana kisan a taimaka mishi matarshi,, karta mutu,, nan suka amsheta suka kanta domin ceto ranta
Shi kuwa sai safa da marwa,,, yakeyi yama rasa mai , zaiyi farin cikin ganin matarshi ko halin datake,, ciki nan yakira mamanshi,, yace yagafa jenifer tace joshow bakada,, hankali ", wanda ya mutu yana dawowa ne, joshow yace da gaske kizo asibiti zaki ganta mama please kizo dasu baby nan yakashe wayar
Su anass ya isa,, wajan da su ameera sukayi accident dubawa suka ringayi "" amma babu ameera babu labarin ta ,, nember dinta suka kira,, nan sukaji karar wayar, a cikin motar , dauko ta bilal,, yayi ko ina sun suba amma babu ko alamar ameera haka suka koma jiki a sanyaye gidan radio suka fice,, nan suka bada cigiyar ameera suka,, koma asibitin
Ikram ce take kiran,, ameera amma baa dauka ta mata kira yakai,, biyar sai ana,, shida " bilal ya lura duba wayar yayi nan yaga suna momsy na"" kallon su yayi mom tace wanene , bilal yace anty ikram ce tin dazun " take kira mom tace daga muji nan ya dauka
Ikram tace , haba baby ina kika je ina ta kiran ki baki dauka, kinga, ,, Ameer da ameera kuka suke yimin,, na rasa yazanyi,, so suke kizo ko zasuyi shuru,, jin shuru yasa tace baby wai lfy kika yin magana ina ta zuba
Ajiyar zuciya yasauke,, dama yabude sautin wayar,, Fatima ce ta amshe wayar daga hannun bilal tace momsy cikin kuka
Da sauri ikram ta dafe kirji tace fatima,, maiya faru da baby menene yake damunta data kasa yin magana
Sautin kuka fatima ta kara cikin kuka tace momsy kizo asibitin yayan anty jamila " muna nan,, su yaya sunyi accident takai karshen maganar tana fadawa , jikin anass rungume, ta yayi ,, babu kunyar su mom ya zauna ,, yana rarrashin ta
Ikram kuwa ,, tana wannan mummunan labarin,, sakin wayar tayi,, Abubakar dake kusanta yayi saurin ,, riketa yana cewa lfy dai maman ameera ,, Ikram tace babu lfy abban ameera su ameer ne da baby sukayi accident ,, suna asibiti da sauri Abubakar , yace to maza dauko ameera mu tafi cen din nan ta dauki ameera shi,, yadauki ameer suka tafi asibitin ,,
Joshow na zaune yama rasa,, mai zaiyi kuka zaiyi na halin da jenifer shi ke ciki,, ko kuwa farin ciki zaiyi da ganin jenifer dinshi
Yana haka maman shi takaraso,, tace joshow are you ok kallon ta yayi kawai saiya ,, rungume ta yace mama dama nace,, miki jenifer ta bata mutu ba ,, amma kuna min kallon mahaukaci " to yaudai na samo ta jenifer tana ciki ana dubata
Da sauri mama tace my son da gaske kakeyi jenifer mu yana cikin nan joshow yace eh mama suna haka dr. Din yafito, da sauri joshow yakara wajan doctor din yace dr. Ya jikin matata
Dr. Yacire glass din idonshi,, ya kalleshi, yace kubiyo ni office nan suka rankawa zuwa office din dr din
Ikram ce suka karaso,, inda su mom suke,, ta nufa tana kallon su tuni taci kuka idon yayi ja kamar gauta,, saboda kuka tana zuwa wajan taje jamila ta amshi ameera
Ikram tace mom yanzu ina su baby suke ne ,, wani hali suke ciki
Mom ta rike hannun ikram zatayi magana aka bude kofar dakin da aka saka ameer,, da sauri suka karasa " kowa sai tambayar shi yake likita yajikin nashi
Kallon su kabeer yayi shesuka bashi tausayi yace muje office ko nan ikram da bilal da anass da mom suka bishi office dinsa
Daddy kuwa yakasa,, magana saboda tsananin tashin hankalin da yake ciki
Inna ce tace wai kuna ta magana nifa ban ganeba ina ameera take sai maganar ameer kukeyi,
Fatima tadawo kunsan inna,, tace inna kiyi hakuri ameer tare sukayi accident da yaya amma ita baa ganta ba anduba ko ina bata nan
Da sauri inna tamike tana fadin innalillahi wa inna ilaihin raju'un ni maryama,, ina ameera tashige " yanzu a wani hali take tana fadin hakan ta zube a sume , da sauri daddy ya dagota " ruwa suka yayyafa mata,,, ta sauke ajiyar zuciya ,, sai kuma ta soma kuka tana fadin kuje ku nemo min ameera ta wllh bazan yadda ba idan ma mutuwa tayi kuka boyemin,, kufada min zan iya jurewa tinda,, dama ba dauwama ba zamuyi a duniya dukan mai rai ,, mamaci ne ta kara rushewa sa sabon kuka,,
Daddy ne yace kiyi hakuri inna mubada cigiyar ta insha Allah zaa sameta karki damu,, haka inna ta zauna tana kuka gwanin ban tausayi idan ka kalleta kaima saika yi kuka
Suna shiga cikin office din ,, Ikram tace doctor wani hali suke cikine,, kallon ikram yayi da duk ta rude tafita haiyacin ta ,, yace kuyi hakuri
Da sauri anass ya kalle shi yace kamar yaya kabeer yace yayi doguwar suma ne gaskiya kozai tashi sai nan da sati biyu,, saboda raunikan daya ji ga kuma zuciyar data buga,, a lokaci da da karfin gaske da kyer muka saita mishi numfashin sa dan haka bazai tashi da wuri ba sai nan da sati biyu
Ikram tace to ita ameera dinba,, kallon ta yayi yace a a nan shi kadai aka kawo ma,, hajiya da alamar tambaya take kallon su bilal t mike tace ,, anass kada kayimin,, karya ina baby " take
Sunkuyar da kai anass yayi yace am so sorry anty wllh ameera munje har inda,, sukayi accident din amma bamu ganta ba ko ina mun duba amma babu ita amma munje gidan radio mun fada cigiyar ta
Tin kafin ya karasa,, Ikram ta sume da sauri mom tayo kanta, tana kiran sunan ta kabeer ne yakira nosee suka zo suka fito da ikram domin bata taimakon gaggawa
Su daddy ganin ikram a shimfide kamar , gawa yasa suka yo kanta su Bilal ma fitowa sukayi nan suka fadawa su daddy ikram suma ne tayi jin ance,, an rasa ameera ,, nan suka kara shiga halin damuwa
Acen bangaren su joshow kuwa dr din suka bi,, suna sonjin maizai,, ce musu
Joshow yace doctor what happened kallon shi doctor din yayi yace gaskiya yarinyar nan ta bugu sosai a kanta dalilin haka yasa ta manta komai na rayuwar na baya yanzu komai saikun kowa mata ,, magana, yadda zataci , abinci sunayen mutane
Ajiyar zuciya suka sauke,, a tare mama tace thank you yanzu,, zamu iya ganinta doctor yace kushiga,, ku ganta amma zatayi kamar sati haka anan saboda , rauninkan na kanta suka mishi godiya suka fita zuwa room din da ameera take ciki
Suna shiga,, da sauri sukayo, wajan ta,, mama tace ashe son da gaske kake jenifer dinmu ce tana matsowa kuda ameera ta shafa fuskar ta
Shima joshow kunsan ameera ya matsa yana rike hannun ta,, yace please jenifer fa kitashi,, gani mijinki ga kuma yaranmu da kullin " suke neman ki
Motsa hannun ta ameera tayi da sauri joshow yace mama ta motsa hannun ta
Bude idon ta tayi tarr akan joshow kallon shi take kamar wani TV,, yana mata murmishi yace kingane ni batace mishi komai ba sai juyawa tayi tana kallon mama,,
Da sauri joshow yatafi yakira doctor sai gasu sunzo nan aka dubata,, yace bata da matsalar komai sai wannan raunin da kanta, yasamu shima nan da kwana biyu ko hudu zata warke
Joshow matso yace jenifer nine mijin ki Wanda kika aura muna yara biyu murmishi ,, ameera tamishi tace mijin yaranmu,, da murna joshow ya yace eh
Mama tace daughter nice maman ki surukanki,, maman ki agaba zatazo,, kallon mama, ameera tayi tana turo baki gaba tace mama
Amsawa mama tayi tana shafa fuskar ta rumguma ta mama ta tayi tana darin cikin ganin jenifer tadawo garesu
Anan kuwa kano taimako aka shiga,, baiwa ikram nan tadawo nomal fitowa sukayi, nan su suakce likita yajikin nata,, yace ba matsalar komai nan sukayi dakin,,
Ganinta sukayi, kamar mai bacci mom ce takaraso,, kusan gadon ta zauna bude idonta ikram tayi tana kallon su kuka ikram tasa tana fadin mom, dan Allah kice mafarki nake kutasheni daga wannan , kaddararren bacci mom tace kiyi hakuri ikram anbada cigiyar ta insha Allah zaa sameta haka ta ringa kuka tana surutai, akan anemo mata babyn ta su mom har mamaki sukeyi saboda, yadda ikram tashaku,, da ameera
Haka wannan family suka shiga,, tsananin damuwa,,, kullin ana haska photon ameera a gidan talabijin amma babu wanda yace yaga mai kama da ameera hakan na kara karya musu zuciya
Su umma dasuka samu wannan bakin labarin babu abinda umma keyi sai kuka tana kuma kai ga Allah daya tsare mata ameera duk inda take Allah yasa tafada hannu nagari kullin haka take kwana batayi baccin dare ba tana nafila tana kuka
Haka su mommy kullin cikin addu'ar Allah yabayyana ameera kafin lokacin da ameer zai farka
Fatima bata iya baccin kirki duk tabi ta rame sosai sai kuka kullin take musamman ma idan, ta kalli sashen su ameer saita kara shiga damuwa
Ikram kam baa magana ,, dan shayarwa ma gagarar ta tayi saboda,, rashin kuzari duk inda take zaune photon ameera ne take kallo tana kuka saboda har ga Allah tana son ,, ameera tana kaunar ta kamar jinin ta
Acen kuwa yau ne aka tashi su ameera ,, gida suka tafi tin kafin suje,, gidan yacika da dangi sosai suna isa,, gidan maman anty karima ,, tayo wajansu,,, tana kuka tace jenifer na ashe da gaske joshow yake baki mutu ba muke karya ta shi,, zata rungume ameera da sauri ameera ta boye a bayan mama tace mamana ,, murmishi mama tayi tace maman jenifer kidata mu zauna tukun ,, ayi bayani dakatawar maman anty karima tayi suka karasa suka zauna kowa so yake jenifer tamishi magana
Ita kuwa ameera tana rike da hannun mama ta rike gam kamar zaa rabasu zama sukayi,, kowa yazauna,, sai kallon ameera suke suna hawaye wasu na dariya
Mama tace maman jenifer yanzu jenifer bata gane kowa saboda ta manta duk rayuwar ta na baya saboda buguwar da kanta yayi,, shiyasa ta manta komai yanzu bata san kowa ba sai nida joshow dan haka a hankali zata ganeku
Numfashi maman anty karima taja tace to shikenan maman joshow balbu yabata lfy kowa na wajan haka yake cewa
Joshow ne ya kawo yaran wajan ameera ta daura mata macen akan cinyarta namijin kuma yazauna gefen ta
Joshow yace jenifer wannan baby mu ne kinganta ta girma kinga ga marus nan shima ya girma
Kallon yaran tayi tana dubasu kamar wani abu ya tabasu sai ta kalli mama murmishi mama tayi mata tace this is my daughter and son jenifer rungume baby tayi ta janyo marus shima ta hada dashi,, tana jin sonsu a ranta
Mama tace jenifer daga kai, Ameera tayi tana kallon mama tace kinga wannan itace mamanki ni kinga son dina ta nuna mata joshow ajiye baby tayi gefe ta matsa kunsan maman anty karima ta kwanta ajikin maman anty karima tace mama na sai maman anty karima ,, ta rungume ta tana kuka tace,, daughter ina sonki munshiga,, halin damuwa " da baki tare damu,, kallon ta ameera tayi dan batasan mai kalmar take nufi ba
Yaune, Ameer yacika sati biyu yau kuma zai tashi,, su mom sai safa da marwa sukeyi dan kowa halin da ameer zaishiga suke yi,, suna haka wata nosee tace kuzo ya farka dukkansu suka yi dakin,, turus sukayi ganin......
*to ko wani hali ameer zai kasance idan aka cemishi an rasa ameera yazaiji wannan amsar saiku biyo maman nusy domin jin yadda zai kasance*
Ina godiya da comments din ku da addu'o'i ku agareni Allah yabar mu tare nidaku
[28/10, 00:24] MRS. MU'UTASIM: *๐MAEER DA AMEERA ๐*
*RUBUTAWA DA TSARAWA*.
*MAMAN NUSAIBA CE โ๏ธ*
๐ซ๐ซ
*JARUMAI WRITERS ASSOCIATION ๐๐๏ธ*
*MARUBUTA MASU AIKI DA JARUMTA DOMIN WA'AZANTARWA ILIMANTARWA NISHAD'ANTARWA TARE DA FAD'AKARWA DA JAMA'A BISA HARSHEN HAUSA ๐ช*
*53โ54*
A bakin kofa suka tsaya, ganin ameer yasauko daga kan gadon ya zauna a kasa
Da sauri bilal yakaraso inda yake zaunen dagoshi bilal yayi yace sannu ya jikin yanzu ina ke maka ciwo
Dagowa ameer yayi yana kallon su sai kuma ya kalli su mom yaga suna hawaye dukkansu yace mom manene kuke ina ameera ta take kukaini inda aka kaita
Mom takaraso ta kama hannun shi takaishi bakin gadon tasoma kallon shi cike da tausayi
Ameer yace wai ina tambayar ku ina ameera take inason , ganinta,,
Anass ne yakalli mom yace mom mufada mishi gaskiya rashin fada mishi gaskiya matsala ne
Jinjina kai mom tayi tace son kayi hakuri kasan ko, wani bawa ' da irin tashi kaddarar ku taku haka tazo muku inason ka kara imani da Allah yakara imani da kaddara mai kyau ko,, akasin ' haka ameera ta bata tin lokacin kukayi accident annemeta ba'a ganta,, ba nan ta fada mishi komai
A razane ya mike yana cakumo wiyan bilal yace no no bana son jin wannan,, maganar impossible ma tace,, ameera bata wannan wajan Bilal ina ameera ta kuje kunemo min ameera ta
Rikeshi bilal yayi yace am so sorry my friend gaskiya muka fada maka ba karya ba ameera ta bata yanzu haka ko ina munbada cigiyar ta har garuruwan nakeza gayen duk munbada ,, pictures dinta kayi hakuri insha Allah zata fito
Ko karshen maganar baiji ba yasaki bilal yafadi akasa a sume, da sauri bilal yayo kanshi,, shida anass
Fatima ce ta bude sautin kuka tana fadin waiyo Allah yaya nashiga uku dan Allah Allah yaya karka mutu kabar mu kada, kaima " katafi kabarmu " muna sonka yaya idan ka mutu nima binka zanyi please ,, yaya dan Allah katashi kaji tana maganar tana kuka sosai har rawar sanyi jikinta ,, keyi saboda tashin hankali
Anass ne yayo baya yakoma wajan Fatima, hannun ta yakama jin anass ne yasa ta shige jikin sa tana kara kankame shi,, rarrashin ta yake yana shafa kanta da dubara yake busa mata iska a kanne ,, duk dan tayi shuru ko tayi bacci dan yaga bacci a idon dan jiya kasa bacci tayi saboda ance mata yau ameer zai tashi,, bata jimaba yaji tana sauke numfashi a hankali kallon fuskar ta " yaga tayi tace bacci saiya rungume ta yazauna yana tausayawa abokin nashi sosai
Mom tace bilal bani ruwan sanyi mai kyau nan bilal yakawo mata,, addu'o'i sosai mom tayi kafin tashafa mishi a fuska baiyi motsi ba rabin ruwan ta " juye mishi a fuska ajiyar zuciya yasauke yana bude" idonshi,, kallon su yake sai kuma yatashi ya jingina da jikin mom ya daura kanshi a kafadar mom
Mom tace sha wannan ba muso,, ya bude baki tabashi ya shanye tas sai numfashi yake fiddawa mai zafi yana juya kanshi wanda ke masa ciwo kamar Zai tsage
Ameer yace ya Allah ka bayyana min ameera ta ya rabbi kasa tana hannu nagari suka ce mishi ameen
Yace bakusan abinda nakeji ba ameera batada lfy ga cikin jikinta,, wanda yake hanata sukoni bata iya cin abinci sai da lallami nake bata,, kullin kuka takeyi tana cewa,, na amshi cikin itama tahuta haka nake rarrashin ta sbd yarinya ce,, bata " san komai ba ko bacci bata iya yi na kirki sai ajikina shima ina mata addu'a a haka take bacci to yanzu wazai mata haka,, " wazai bata kulawa,,, yadda yadace gashi baa san inda take tana kai karshen maganar yana fashe da kuka mai ban tausayi
Mom tace kayi hakuri son insha Allah zaa sameta kaji son
Suna a haka kabeer yashigo,, yabasu sallama nan suka shiga mota sai gida
Shi kuwa ameer duk ya rasa ina zai saka kanshi yaji dadi saboda tashin hankalin dayake ciki
Zaune take tana game a waya,, da gudu yashigo falon,, yana fadin mommy! Mommy! Mommy ki boyeni kada kibari,, yadake ni
Dagowa ameera tayi tana kallon dan nata,, murmishi tayi tana bude mishi hannu ,, da sauri yashiga jikin ameera yana haki da alama dai yaci gudu
Ameera tace my boy waye zai dakeka kake wannan ,, gudu haka kaji kirjinka kuwa kadena irin wannan kaji boy
Dagowa yayi yace mommy,, dukana zaiyi ameera tace,, wanene nuna mata shi yayi inda yake nunawa take kallon wani yaro ne daidai marus zaiyi sa'anin juna dashi
Kallon shi ameera tayi tace zo da sauri yaron ya karasa yana goge hawayen fuskar shi
Ameera tace meya hadaku kuke fada kudena kunji kufa abokai kaji kada kubari wani yahadaku fada, gyada kai sukayi tace to ku shirya nan marus yatashi daga jikin ameera yazo gun abokin nashi suna rungume juna,, suna dariya murmishi tayi tace to kuje waje wasa nan suka fita
Suna tafiya ameera tana binsu murmishi tana jin son yaron nata har kasan zuciyar ta
Shikuwa joshow sai kallon ameera yake yana jin dadi saboda yadda take kula da yaransu , yace my jenifer ina sonki
Ita kuwa batama san yanayi ba,, game dinta takeso bude kofa taji anyi kallon wajan tayi murmishi tayi ganin yar ta ce ta tashi daga bacci
Yarinyar tana ganin ameera saita gwabe fuska kamar zatayi, kuka tace mommy, yar dariya ameera tayi " ganin yadda takeyi ameera tace ,, na'am beauty kintashi to zo nan
Karasawa yarinyar tayi ganin ameera ta dauki wayar ta soma game dinta ai kawai saita saki kuka , da sauri ta ajiye waya " tana janyota jikin ta tace menene kuma beauty
Kallon ta tayi tace mom, yunwa ameera tace to muje nabaki,, nan sukayi dinning ta zuba mata abincin tana bata abaki she surutu take mata da hausar ta wadda bata isheta ba
Duk abin sukeyi joshow na kallon su soyake yaje ya rungume jenifer amma bayason bata rai dan mama tace kada ya taba ta tinda bata haiyacinta
A kauye kuwa su umma suna nan sunyin jimami ba kamar,, Khadija ma duk ta rame sosai bata iya cin abinci tin lokacin da aka ce musu ameera ta bata
Ummi mufeeda da farko bataji labarin ba daddy bai fada mata ba,, ganin dai ameera bata fito ba yasa yafada mata komai " tashin hankali data shiga baya faduwa,,, ko bacci kasa yi tayi saboda tuna halin da ameer zai shiga da kyer tayi bacci
Hajara ma dataji kwana tayi tana kuka sosai saboda ina son yayar ta kuma tana tausayawa ameer
Da safe da wuri suka zo airport suka shiga jirgin Nigeria suna,, sauka dama ', daddy yaturo musu dureba nan suka shiga sai gida
Suna isowa suka fito da sallama suka shiga cikin falon mikewa ameer yayi saboda ganin hajara dayayi,, saiyake ganin ameera ce tadawo ganin yadda suke kama sak da ameera gashi takara kyau da jiki kamar ba ita ba shiyasa ya kasa tantance ameera da hajara,
Ita kuwa hajara ganin yana kallon ta yasa tasoma hawaye yabata tausayi taga duk ya rame sosai kamar ba shiba
Suma su mom tausayi yanasu da sukaga hajara yadda kamannin ta da ameera yafito sosai
Ummi mufeeda tace wa hajara daughter ameera fa kallon ameera yake miki jeki wajanshi hajara na hawaye takara jin tausayin ameer
Wajan sa ta nufa ta saki jakar ta bude mata hannu yayi ta sauri ta fada jikinsa ta saki kuka shima ameer hawayen yakeyi ja da baya yayi suka zauna a kan kujerar sai kara rungume ta yayi ke ya lumshe idonshi yana murmishi
Baki asake suke kallon su mom tacewa ummi mufeeda wannan ba a hankalin shi yake ciba shi yanzu a ,, haukan shi " Ameera ce tadawo ummi mufeeda tace ,, mu bari muhuta nasan zai gane ba ameera bace
Ameer yace wife ina kikaje, kika barni ni kadai nazama maraya barar gata,, yanzu dama dubai aka kaiki da bakida lfy shine yasa baa fadamin aka kawomin ke,, da bazata
Hajara tace yaya hajara cefa ba anty ameera ba nice fa ko ka manta lokacin bayan binkinku muka tafi nida ummi mufeeda
Idonshi a rufe,, yace naki wayon
Kallon su mom tayi tace mom kumishi bayani,, ummi mufeeda tace daughter kyaleshi anjima zai gane yanzu bacci zaiyi ki rakashi dakinshi saiki dawa
Badan ranta yasoba tace yaya tashi muje daki kayi bacci idonshi arufe asaketa hannu ya mika mata takama sukayi sama
Ajiyar zuciya suka sauke daddy yace ,, idan yatashi daga bacci zai gane ba ameera bace mom tace insha Allah nan suka soma hira
Suna shiga gado yakaishi tace kwanta to girgiza mata kai yayi yace no kizo muyi bacci anjima saimu sauka,
Zaro ido hajara tayi gashi yaki bude idon shi batayi aune ba taji ya janyota,, jikinsa runtse ido tayi,, tana hawaye
Shi kuwa ko a jikinsa ya rungume ta ajikinsa yace please wife bacci ,, shuru hajara tayi tana kallon ikon Allah
Tana haka addu'ar Allah yasa yayi bacci da wuri tana ta tunanin ko wani hali ,, yar uwar ta ke ciki gashi mijin yayar ta ta tana mata kallon yayar ta jin yasaki jiki yasa ,, tagane " bacci yayi gaba dashi ,, ahankali ta zare jikin ta tayi saurin saka mishi pilow rungume wa yayi ,, kallon take cike da tausayin dan uwan nata nan ta sauko kasa,,
Ummi mufeeda tace yayi bacci ne tace eh,,, nan tashiga dakin su fatima tana goge hawayen fuskar ta
Mayafi take yafawa,,, tace my boy ina beauty kallon ta yayi yace mommy ,, beauty tana wajan daddy tace to je kace tazo mutafi gidan granny da gudun sa yayi dakin baban nashi
Yana shiga suna fitowa karo sukayi yadafe goshi yace ash daddy da zafi, kallon joshow yayi yace ina zakaje , yace mommy " tace na kira beauty mutafi gidan granny yace to muje " nan suka fito falon
Tin kan ya karaso,, yake binta da kallon so da kauna " ita kuma beauty take kallon wadda take mika mata ", hannu karasowa sukayi " sauke ta yayi
Ameera ta ce gidan mama zamuje ,, murmishi yamata yace jenifer ai bakida matsala da wannan kuje abinku nima zan wuce wajan aiki itama murmishin tamishi tace to shikenan ,, saika dawo
Hannun ta yarike yace jenifer nima kike tausayi na mana ,, kina kulawa dani ,, baki kula dani she yaranki "" kika wa komai ni baki min nifa mijin kine
Kallon shi tayi ,, tace to naji zanyi sakeni mutafi,, rana yayi
Joshow yace to shikenan kiss me
Zaro ido tayi tace menene kuma kiss me
Dariya tabashi yace bakisan shiba
Tace eh bansan shiba
Hannun ta yakai kusan bakin sa zai mata kiss beauty tayi kara da sauri suka juya
Ameera ta rungume ta tace beauty menene turo baki tayi tace mommy nima kiss me ,, dariya tabasu ameera tace ban iya shiba
Marus yace mommy , tsaya na koya miki ,, tace to kusa da ita ya matsa ya mata kiss a kumatu daya a goshi daya bakin ta hadda su ido hanci ko ina ba fuskar ameera,, saida marus yamata kiss ita kuwa sai dariya takeyi tace wannan ne ,, shima yana dariya yace eh mommy nima ,, rama min
Beauty tace a a ni mommy zakiwa,, yimata tayi tukun tawa,, Marus
Shi kuwa kallon su yake yi cike da farin ciki yace nifa
Ameera tace kai daddy ne kayi babba dayawa dariya yayi yace to shikenan muje kar rana tayi nan suka fita
A nesa da gidan yasauke su,, nan suka fito yabasu kudin dazasu,, dawo yace musu bazai samu damar " zuwa daukar suba " nan suka mishi beyy beyy ya tafi
Wasu yan mata ne guda biyu ke tafowa , daya tace ke Rihanna kalli jenifer yanzu joshow yadauke ta ,, wadda aka kira rihanna ta kalli "inda kawar ta mata nuni
Aikuwa gata cen mayyar sainaga bayanta,, da dade ina mugun son joshow amma shi baya sona ita yake mai za'ayi ,, sainaga bayanta ance ta mutu ,, amma saida yadawo da ita kinsan risa na tsani jenifer saboda,, ta auran min wanda nake so
Risa tace nidai babu ruwana ,, ke wai wata irin mutum ce ina ruwanki,, dasu haka kawai,,, tinda yace baya sonki ki kyaleshi " mana tinda baya sonki
Suna haka jenifer tazo kusa dasu tareta rohanna tayi tace ,,, ke mayya banza ameera ta mata baka kalle taba bare tasa ran zata tanka,, mata
Risa tace rohanna wai meye haka,, kibata waje ta fice rohanna tace bata isaba,, kafin ameera tayi magana rohanna ta ,, wanke ameera " da mari
A razane ameera take kallon ta,, tace mena miki kike marina ni banma sanki ba meye hadina dake kike marina
Rohanna tace kema kin sani munafuka sainaga bayanki,, batakai karshen maganar ba,, taji an kifeta da maruka har biyu ,, tasake dagowa " taga mai marin ta aka sake kifa mata wasu marukan har uku
Gigicewa rohanna tayi sai cen ra bude idon ta taga waye
Kanin anty karima ne yafito yaga rohanna ta marar masa yaya shine yama mata mari har biyar
Yace jenifer zo mutafi yakama hannun ta yajuyo yace koda wasa nake ganin kin tabamin yayata saina karya miki hannu sukayi gaba
Risa tace kinga abinda,, nake fada miki ko yanzu kinjawa kanki mari har biyar,, akan kinyi daya "" ta fice ta barta anan
Ita kuwa rohanna tayi alwashin saita rama abinda kanin anty karima,, yamata nan tayi gaba abinta
Ameer sai da yatashi daga bacci yaga ,, shi daya kasa yasauko " duk suna falon " cen ya hango hajara kwance a kusa da ummi mufeeda ,, wajansu yazo ya zaune yace ummi bacci ne tayi
Da kallo suke binshi na tausayi ummi mufeeda tace,, eh bacci takeyi yace to bari nakaita daki
Ummi mufeeda tace kabari anjima zata tashi,,, idan ka taba ta tashi zata " Ameer yace to shikenan
Fuskar ta ya juyo ta taba murmishi yayi ganin ta turo baki gaba , sai kuma ta yatsina fuska
Su daddy dai suna ganin ikon Allah kowa tunani yakeyi kodai ameer ya yasamu tabin kwakwalwa ne basu sani ba
Tana nan kusa,, da ita har ta bude idonta akanshi,, ta sauke da sauri ta koma jikin , ummi mufeeda tayi,,kasa murya " tace ummi kiboyeni,, karya matse ni irin na dazu ummi mufeeda tace babu abinda zai miki,, kinji " baya cikin hankalin shine shiyasa yakasa gane ki
Matsowa yayi yace babyn momsy ,, zakije nakaiki anjima " da ido ummi mufeeda ta mata alama tace sai gobe yanzu ,, nagaji " yace to shikenan kihuta
Sai kuma yace muje na nuna miki wani abu ,, kuka hajara tasoma tace ummi nidai tsoro nakeji , tace mata kada kiji tsoro babu abinda zaimiki
Tashi tayi tace yaya kabari yanzu jikina,, ciwo yakeyi,, gobe saika nunamin "" idan kuma kanason nayi fushi dakai to
Da sauri yakama hannun ta yace na bari wife tinda bakiso daddy ne yace gaskiya yaron nan inaga yasamu tabuwa a kwakwalwa shi mom tace nima haka nek gani,, Inna tace to amaidashi yadubashi nan sukace nan da kwana, biyu idan mai gane hajara " ba zasu maidashi da haka sukabar maganar
Yau ameera sunfito daga gidan maman anty karima,, kanin anty karima yace anty jenifer ,, yaushe zaki sake dawowa " murmishi ameera tayi tace sai nan da kwana biyu yace to shikenan " nima bari na wuce nan suka tafi sun hango joshow a dan nesa dasu,,
Suna tafiya ameera batayi aune ba taji an rufe mata ido kafin tajuya aka rufeta da duka, tako ina duka aka mata aciki wani gigitaccen kara,, tasaki da sauri joshow yadago da kanshi saboda shi yasunkuya ne kuma yana cikin mota
Da gudu ya tafo yana jenifer! Jenifer kafin , yakaraso mutanen da suka daketa sun gudu,, yana zuwa ya dago ameera yana fadin no no jenifer kitashi jin,, yataba " damshi kamar ruwa yasashi kallon hannun shi,, ihu yayi saboda ganin jinin dake ta kwarara a jikinta,, da sauri yadauke ta ya kaita mota,, yaran suan suna ta kuka jansu yayi yasaka su a mota sai asibiti.....
*to yaya ameera take ko cikin yazube ko yana nan*
*Ko ameer da gaske ne yasamu tabin hankali tinda yakasa banbance tsakanin ameera da hajara (duk wannan amsa kiniyoni agobe insha Allah domin muji yadda zata kaya)*
*Ina godiya da addu'o'i ku agareni Allah yasaka da alkhairi*
*please fans yakamata kuke karfafamin gwiwa ta hanyar comments sisters idan bakuyin comments sayaya mana gwiwa kuke*
[28/10, 14:01] MRS. MU'UTASIM: *๐AMEER DA AMEERA ๐*
*RUBUTAWA DA TSARAWA*
*MAMAN NUSAIBA CE*
๐ซ๐ซ
*JARUMAI WRITERS ASSOCIATION ๐๐๏ธ*
*MARUBUTA MASU AIKI DA JARUMTA DOMIN WA'AZANTARWA ILIMANTARWA NISHAD'ANTARWA TARE DA FAD'AKARWA DA JAMA'A BISA HARSHEN HAUSA ๐ช*
*๐ซ(J.W.A.)๐ซ*
Sakon gaisuwa ta agareku yan uwa kuma masoya ina jinjina muku,, sosai ina yinku, Allah yabar mu tare
*Ummu shukhura* *antyn mu kenan ina yinki*
*Umma amsad* *addarmu ikon Allah Allah yabar mana ke*
*zee sardonar yar uwa ta gari kihuta abinki*
*miss Haja my daughter Allah ya albarkace ki*
*55โ56*
Da mugun gudu yake ,, dravin , kamar motar zata kifa " cikin tashin hankali lokacin ,, daya isa " asibitin da sauri ,, ya daukota,, yana kiran doctor " wata nosee ce takawo,, gadon daukar ,, marassa lfy ,, aka daura ameera suka shiga " emergency room da ita
Lokacin da ameera tayi ,, wannan karar, ameer yana,, bacci " a razane ya mike yana " kalle kalle ,, yace ameera dubawa yasoma,, yi baiganta ba,, nan yasauka kasa
Su mom na zaune ,, suna zancen gobe zasu kai, Ameer hospital a duba mishi ,,, kwakwalwa shi koya,, samu matsala ne
Ganinshi sukayi yafito kamar wanda aka tsorata,, wajan mom yazo yace mommy ,, ina wife take ne baku barta ta fita ba ko,, ina jin ajikina akwai,, abinda yasame ta
Kallon shi sukeyi mom ce tayi kafin,, halin fadin eh son tana nan
Ameer yace , to ina take
Mommy tace gata cen tana nuna mishi hajara ,, data juya musu,, baya tana waya " da auta dasu jalal
Da sauri yazo kusan ta ,, yace wife babu" binda yasameki ko yana,, taba hannun ta da " wuyan ta
Saurin kashe wayar tayi ,,, tana juyawa,, ganinshi tayi,, a firgice " kamar mai tsoro tace eh, yaya babu abinda yasameni "" murmishi yayi mata,, yaja kuncin ta yace yauwa,, zomu je mu zauna da,, ido take binshi tace to cikani,, mana " samu tafi sakin hannun ta yayi suka jera ,, suna tafiya
Kallon su yan falon keyi ita kuma sai share hawayen fuskar ta takeyi saboda,, karya soma tambayar ta
Zama sukayi zai,, rungume ta ,, tace please yaya kalli,, fa su mommy bakajin kunyarsu ne
Dagowa yayi yana murmishi yace to ni,, ina ruwana dasu " ba matata bace na kama
Shuru hajara tayi,, tana kallon shi,, ya zauna kusanta sai wani shigewa yakeyi,, jikin ta , ita kuma tana nokewa
Acen asibiti kuwa ,, likitoci ne,, suka rufu akan ameera,, suna kokarin " tsada cikin jikinta ga jinin,, yaki tsayawa ,, sunyi nasarar " tsada cikin amma jinin yaki tsayawa , gashi jinin jikinta,, yakare "" she suma take suma mata karin numfashi
Wani doctor ne yafito,, yana sharce zufar take karyo mishi " da sauri joshow yakarasa " inda yake ,, yace doctor ya jikin matata
Kallon sa doctor din yayi yace,, munason jini nata yakare saboda zubar dayake yi,, joshow yace to muje ka gwada nawa ,, kozaiyi dai dai doctor din yace ok muje nan suka yi wajan daukar " jini
Suna gwada nashi baiyi,, daidai dana ameera ba doctor yace jinin gaggawa mukeso dan idan ba'a saka mata ba zata iya rasa ranta
Da sauri joshow yace zan kiran yan uwanta nan yafita da sauri
Bai wuce ko ina ba sai wajan motashi,, ya dauko wayar,, yaran yagani sunyi baccin wahala ,, kallon su yayi ya kunna musu A C cikin motar ya gyara musu kwanciya, nan ya fice
Kiran mama yayi yafada mata komai,, nan takira kanin anty karima yafada mishi , hankali atashe,, yake cewa gamunan nan yakashe wayar
Suna zuwa aka soma , musu gwajin jini aka dauka ana ,, jikin kanin anty karima mai suna babayo nan suka shiga aka saka, mata shi suka ci gaba da kokarin tsada,, jinin
Da kyer suka tsaidashi,,, sunfi awa biyu suna fama da abu daya, tukun suka ci nasara,, fitowa sukayi, dunkansu
Nan sukayi gareshi suna doctor ya jikin
Kallon yayi kafin yace, where is husband?
Da sauri ,, joshow yace I am husband jenifer
Doctor yace ok come in my office
Joshow yace ok doctor
Nan suka tafi da mama yace sauran su tsaya,, nan suka zauna
Ciki suka shiga zama sukayi,, nan yaduba wasu takardu kafin ya,, kallesu yace ", friend ,, dawa tayi fada har ya taka mata ciki saura,, kadan cikin jikin ta yazube
Da mamaki suke,, kallon shi joshow yace ciki,, doctor yace yes bakasan bada ciki ba harna tsayon, 4 months
Joshow ya kalli mama,, da alamar tambaya
Ganin doctor namusu kallon tuhuma yasa,, Joshow yayi control din kanshi
Yace bana gari ne shiyasa ban gane ba,, doctor yace akiyaye,, Joshow yace ok doctor zamu kiyaye
Nan ya rubuta musu magani yace ko yanzu inta farka " zaku iya tafiya , godiya suka mishi suka fito,, jiki a sanyaye
Maman anty karima ce ta taresu,,, tace maman joshow " ina dai babu wata matsala ko, murmishin yake ,, tayi tace babu matsala komai,, munsamu k'aruwa,, cikine da jenifer
Washe baki ,, mama tayi,, tace abin bauta balbu ya albarkace ku,, nan suka karasa,, ciki dakin da aka kwantar "" Ameera
Sai yanzu joshow ya tuna yaranshi,,, da sauri yafita bude motar ' yayi lokacin har suntashi,, beauty tasoma kuka,, nan yadauko su yashigo cikin " dakin
Sauke su yayi yana murmishi ganin , ameera ta farka tana zaune, da gudu murus yatafi wajan ta,, yana gwab'e fuska kamar,, zaiyi kuka
Yace mommy na , kallon shi ameera tayi murmishi tamishi " ya karasa yahau kan gadon,,
Ita kuwa beauty kuka tasaka tana mikawa ameera hannu,, tace mommy,, kallon ta ameera tayi tace beauty " menene zo gani maza kizo
Da gudun ta,,, ta karasa,, wajan gado mama ce ta daurata,, Ameera na murmishi
Rungume ta sukayi suna kuka,, shafa kansu takeyi tace to kuyi shuru mana gani fa babu inda naje ,, marus ya dago yace mommy kifada wa daddy yarama miki ,, dukanki da ta miki
Cike da mamaki suke kallon shi joshow ya matso kusa dasu yace my boy wacece ta takata,,, Marus ya kallon baban nashi yace daddy rohanna ce ita da kanwarta " da sauri joshow ,, yace da gaske son kakeyi,,, itace ta daki jenifer marus eh daddy kaje ka rama mata ,
Idan kuma bazaka, rama mata ba ni zanje ,,, na ramawa mommy " yana bata rai kamar wani babba
Joshow kuwa ranshi yayi mugun baci ,, wato wannan yarinyar ta addabeshi ,, zai dauki mataki " tinda har take taba mishi, lafiyar mata,,
Ita dai ameera batace komai ba,, sai kara, rungume ,, beauty tayi " joshow yace sutafi gida,, nan suka fito aka basu,, sallama " suka nufi gida
Koda ya ajiyesu,, bai zauna ba ya wuce police station ,, yakai karar rohanna,, da yar uwarta " babu bata lokaci aka kamosu,,,
Nan aka fara tambayar su amma,, rohanna tace batasan,,, maganar ba shikuwa joshow yasan d'anshi bazai fada,, mishi abinda bai gani ba ,,
Aka soma dukansu,, shegasu sunce sune,, nan aka tambayesu " meye yasa suka dukan mishi mata
Kanwar rohanna tace,, saboda tana sonshi, ,, shi kuma baya sonta,, matar shi yakeso, dan sanda " yace to dan baya sonta shine kuka dakar mishi ,, mata ko shuru sukayi,, nan aka daura musu tarar " dubu dari da hamsin,,, akan dukan da suka,, mata " har takai ga kusan zubewar ,, cikinta suna kuka sukace basu, dashi kudi,, aka ce musu saii anbiya zasu fita nan ,aka kaisu sel
Yau ankai ameer hospital,, din kabeer anduba,, ance babu abinda yake, damunshi " amma kadan yarage, kwakwalwa shi ta tabu,, amma tinda sukawo shi zata daura, Ameer akan magani amma ,, ake miahi abinda yakeso " kada ake yawan bata mishi,, rai
Da to suka amsa shi suna godiya ga Allah da Allah ya taimakesu,, bai kamu da ciwon " hauka ba nan suka koma gida aka ci gaba da bashi,, magani "
Ummi mufeeda tace,, baza su tafiba,, shesunga yadda jikin,, ameer yake tukun nan suka yi zaman su
Haka rayuwar bangaren biyu taci gaba da,, wasu na cikin,, farin ciki wasu "na cikin damuwa
Ahankali ameera ,, yasoma gane wannan ba,, Ameera shi bace inda,, itace " tana saurin kuka kuma baya iya fita ba tare,, da ita ba baya bacci batare,, da ita ba"" sai yaga wannan baya mishi duk wannan abubuwan ,, shiyasa yagane ba ameera bace har yadawo nomal,, saidai "' yana cikin damuwa marar musaltuwa,, haka yake yini kallon photon, Ameera,, idan yanaso yaga,, motsinta,, " video da yake mata shi yake kunna wa yayi kallon yana murmishi,, wani wajan yayi kuka,, yazama kamar,,, kurma baya son magana,, dama dama ma yana yiwa " Hajara sbd idan ya kalle ta,, yana jin sanyi
Su ameera ma haka suka kasance,, cikin farin ciki , ga kulawar,,,da su mama ke bata sosai take jin dadin saidai tana,, jin kamar ta taba " zama a wani wajan,,
Idan ta kalli kanta ta kalli ,, saitaga ' wai wannan ita haifesu,, harda wani cikin ajikin ta to yaushe duk hakan ta,, kasance " babu mai bata amsa saita rungumi yaranta tana kula dasu,
*bayan wata biyar*
Ameera ce ta fito,, da tantsamemen cikin ta ,, ya kereta ' sosai yakai,, lokacin haihuwa, da kyer take tashi,,
Shikuwa,, Marus murna yakeyi ankusa haifa musu baby
Yace mommy inkika,, haifa mana baby sai,, muzama mu uku ko,,murmishi ameera tayi tace eh boy beauty tace mommy sai muke zuwa school tare ko, tace eh, nan suka fita gidan mama sukaji ,, Joshow yace sai anjima zai zo daukar su nan yabarsu,,
Su mommy da daddy sun gaji,, da neman ameera, nan sukace,,, gara , ayi mata sadaka " kar aje kota mutu ,, basu sani ba tinda daji ne,, ta fada,,, Ameer kuwa badan yasoba,, yarda shidai yana jin ajikinsa "" Ameera bata mutu ba
Yasan komai daren dadewa,,, zata dawo garesu, insha Allah kullin addu'a yake sadaka yake , akan Allah yakare mishi ameera dinshi sa babyn shi a duk inda suke,,
Da abba yafadawa,, umma batace,, komai ba itama sai addu'a tayiwa ameera amma itadai tana jin ajikinta,, Ameera bata mutu ba
Su ameera ne zasu dawo,, gida sun tsaya abakin " hanya kafin joshow yakaraso,, basu jima ba,, yazo suka nufo gida,,
Suna isa gida je wajan mama,, ta zauna,, duk ranta babu,, dadi dakinta takoma,, tana, zama
Tunanuka takeyi barkatai,, ita ta rasa,, wani irin yanayi ne yasameta,, yau din nan, sai takeji kamar ta taba zama a wani wajan ba nan ba tana,, tunanin kamar,, ba anan tayi wayo,, idan ta kalli,,su marus da beauty,, sai taga tayi yarinya,,, data haifesu " haka kasance tana abu daya,, ta rasa mai bata amsar tambayoyin dake ranta,
*to fans ga dai,,, ameera ko zaku iya bata amsar tambayar da takeyiwa kanta??*
*thank you very much for comments fans Allah yabar kauna ina godiya*
*yau zanje ziyara ban sani ba ko gobe zanyi babu tabbas gaskiya*
[28/10, 14:05] MRS. MU'UTASIM: *๐AMEER DA AMEERA ๐*
*RUBUTAWA DA TSARAWA*
*MAMAN NUSAIBA CE โ๏ธ*
๐ซ๐ซ
*JARUMAI WRITERS ASSOCIATION ๐๐๏ธ*
*MARUBUTA MASU AIKI DA JARUMTA DOMIN WA'AZANTARWA ILIMANTARWA NISHAD'ANTARWA TARE DA FAD'AKARWA DA JAMA'A BISA HARSHEN HAUSA ๐ช*
*๐ซ(J.W.A.)๐ซ*
Dubun gaisuwa da fatan alkhairi agareku fans masoya na Allah yabar kauna ๐ฅฐ๐ฅฐ๐ฅฐ
Masoya ina mai gaiyataku da kuje ku karanta , novel's din marubuta masu,, aiki da jaruma,,
*umma ammara by maman julaibibi* kada kubari abaku labari
*Najmat abiy by miss hajo*
Ina muku fatan alkhairi my antys dina
*Ummu shukhura antyn mu*๐ฅฐ๐ฅฐ
*Umma amsad addana* ina yinki
*57โ58*
Haka dai ameera ,, ta karashi tunanin ta,, amma bata samu amsa ba " saita koma ta kwanta
Nafeesa ce tashigo,, gidan su ameera hannun ta biyu aka tana rusa kuka " kamar an aiko mata mutuwa,,
Saboda bata, nan duk wannan abubuwan ke faruwa idan takira,, member ameera sai taki shiga, shiyasa,, tace saitazo taji,, mom dinta bata taba fada mata ba gudun karta tashin hankali " sai bayan tazo gida ,, tacewa mom dinta zataje wajan ameera,, nan aka fada mata komai,, shine tashigo tana kuka
Da sauri fuziya ta " tareta tana fadin,, Nafee lfy daiko
Kallon ta nafeesa tayi tace ,, sai kin tambaye nima ashe ameera,, ta kusa shekara da bata amma babu Wanda ya fadamin ,, banji lfy ba ko kadan,, sai yanzu waiyo Allah ni nafeesa na shiga uku besty na ina kike ya Allah ka bayyana " mana ita
Ameer ne yasauko shida hajara
Mom ma tafito,, daga dakinta tana fadin ke fuziya waye " yake kuke haka tin daga daki nakejin kukan
Nafeesa ta karasa wajan ta tana kuka rungume ta mom ,, tayi tace a a kunta nafee,, yaushe kikazo "
Cikin kuka nafeesa tace dazun nazo " yanzu mom besty na saita,, bata amma akasa fadamin"" ko a waya ne ina cen ina ta siyayya kaya,, nida ameera,, ashe takusa shekara bata nan
Dagota " mom tayi tace kiyi hakuri nafeesa ko wani bawa,, da kallar tashi kaddarar ,, mudai basan ameera tana raye " kota mutu Allah masanin gaibu
Runtse ido ameer yayi jin kalaman,, mommy " sai yaji kamar ta tarwatsa mishi rayuwa,,
Hajara tana ganin hakan " saita kama hannun shi " suka zauna tana kuka itama saboda,, anfama mata ciwon dake ranta
Zama sukayi anan nafeesa ta yini sai wajan magarib aka dauketa " aka madaita gida tana tausayawa " ameer matuka
Maman anty karima ce ta kawowa,, Ameera ziyara saboda cikin nata yanzu baya barin ta rayi yawo shiyasa bata fita " zama intayi sai maman ta taimaka mata ta mike
Mama ta kalli ameera tace jenifer wannan cikin naki yakamata muje amiki scanning agani wannan kamar,, yafi daya cikin nan
Da mamaki take kallon mama tace menene kuma scanning din idan aka yi mai ake gani
Murmishi mama tayi tace scanning yana mufin aduba abinda yake cikin ki agani baby nawane, idan ma,, kwanciyar su baa dai dai take ba zaa gyara shi
Murmishi itama ameera ,, din tayi tace " to shikenan bari baban beauty yazo samu tafi bata rufe bakin taba yashigo gidan yana kada key din motarshi "
Kallon su yayi yace what happened,, mama
Mama tace muje hospital ayi scanning aga cikin nan
Joshow yace nima ina tunanin hakan,, nan suka mike aka tashi " Ameera suka fita waje motar suka nufa nan suka shiga " sai asibiti
Babu bata lokaci suka isa,, asibitin nan suka kai ameera sashen masu ciki,, mutanen wajan sai kallon ta suke cike da tausayi
Zama sukayi " har layin yazo kansu nan suka shiga ciki
Doctor din suka,, gani mace ce ba namiji ba " nan suka zaunar a ameera
Kallon ameera tayi tace ,, sannu madam tana kallon ta cike da tausayi
Kuka ameera tasaka " dama tin daga gida takejin kukan , dama so takeyi a mata magana , ta yisa
Da sauri joshow ,, ya matso kusan,, ta " yana rike hannun ta yace Jenifer lfy ko wani wajan ke miki ciwone
Duk yajera,,, mata wannan tambayoyin,,
Zai rungume ta saita kwace hannun ta ta rufe fuska taci gaba,, da kuka
Duk joshow ya rude sosai ganin ameera yana kara sautin kukan ta,,
Doctor din tace,, karka damu babu wata matsala yanayin ciki haka yake
Mama ce tashigo " tana fadin son lfy take kuka
Hannun ameera ta mikawa mama da sauri mama ta karaso insa ameera take,,
Rungume ta mama,, tayi tana shafa kanta " tace comedown mana jenifer " waye yabata miki rai
Turo baki gaba tayi tace mama,, ba wannan bace take cemin madam ta nuna doctor din
Dariya tabasu doctor din tace to yo hakuri
Nan ameera ta share hawayen fuskar ta ta gyara zama
Gado aka nuna mata,, nan suka taimaka mata tahau nan aka mata scanning nan kuwa akaga yan biyu ba daya ba murna wajan su joshow kamar me
Ikram ce zaune tayi tagumi" sai hawaye takeyi , Abubakar ne yashigo ,, ganin bata amsa mishi sallamar ba yakaraso ciki
Cire hannun ta yayi ya janyota jikinsa ,, yana bubuga bayanta .
Ajiyar take saukewa tana kara lafewa ,, ajikin sa
Kallon ta yayi yace haba mana ikram wannan kukan ya,, isa haka kike addu'a Allah yafiddo ,, ta lfy amma ba kuka za kike yi ba" kinji
Dagowa tayi tana kallon shi,, sosai kafin tace kayi hakuri wllh na kasa dena kukan ne ,,, saboda yanzu bansan wani hali " baby take ciki ba
Rarrashin ta yasoma yi juyawa yayi bayanshi,,, yadauko alqur"ani mai yabata yace kike karanta,, wannan harsai " kinji zuciyar ki tadena zaki
Karba tayi " tasoma karanta wa tin batajin dadin karatun har taji " zuciyar ta tadena zafi
Shikuwa kallon ta yakeyi sosai yana tausaya mata
Yanzu ameer yakara,, nutsuwa sosai " yagane dai hajara ce wannan ba ameera ba " tuni yadawo gida da zama yabar gidansu " haka yakoma,, bakin aikin shi duk yazama,, wanii iri
Hankali komai,, ke tafiya na rayuwa wani lokacin da dadi wani " lokacin da wahala
Yau ameera na zaune a falo yana cenja " channel dan kallo takeson yi yau tasha freedom radio
Tazo sunn kare nuna photon ta sai dai taj sunce
Ga duk wanda yaga ameera Ahmed to yatintibe mu ta wannan nember koya yaji labarinta
Shuru tayi lokacin data fice tashar tade a ko wacece wannan ta bata
Ameer ne , a asibiti an kawo emergency,, na wata mata da ciki, alamar dai haihuwa ce sai tausayin ta yakama shi, ya tuna da ameera shi yanzu yasan,, a duk inda take itama cikin,,ta yakai haihuwa sai ya share hawayen fuskar shi
Tin dazun aka,, kawota amma " matan sun kasa saboda ,, bazata iya haihu ba" da kanta sai an mata c s amma " Ameer yakasa tashi saboda mugun sanyin da jikinsa yayi " ganin wannan,,, na nakuda
Hajara dake kusan shi,, tasan maiya ji dayaga wannan mai cikin dafa kafadar shi tayi " tace yaya kazama jarumi " kada kazama ragon namji " nasan abinda kakeji,, amma ka daure ko ni injin " yar uwa ta bata mutu " ba kuma insha Allah , sai ta dawo garemu kaidai kake mata addu'a Allah " yakare mana ita aduk inda take ,, da abinda yake cikinta,, dan haka katashi " kaje ka taimaki wannan matar
Kaji sunce su,, sunkasa kaine zaka iya dan haka ka taimaka mata ,, saboda darajan manzon Allah (s. a.w.) dan soyayyar da kake mishi da ta yar uwa ta kaje,
Wani karfi,, ne yaxowa ameer jin an hadashi ,, da manzon Allah ( S.A.W) da ,, kuma matar shi mikewa yayi ya zo kusan hajara tana " zaune tana kallon shi
Ji tayi ja rungume ta ,, yace thank you kanwata ,, ina godiya da karfafamin,, gwiwa da kikeyi,, shiyasa nake zuwa hospital dake,, dan kina taimaka min da kalaman ", ki masu ma'ana bari nayi sauri " naje
Murmishi tayi mishi tace Allah yabada saa nan yafice daga office din nashi
Hajara sai godiya take wa Allah dayasa,, Ameer yanzu, yagane itaba ameera bace
Wannan lamari,, na damun ameera " wannan suna dataji a tv ta kasa manta wa sai taji kamar tasan sunan , ganin ba sarki sai Allah yasa tayi watsi da wannan tunanin taci gaba da kula da yaranta,, amma a kasan " ranta tana jin babu dadi " duk tabi ta takurawa " kanta da tunanin
Yauma kamar kullin tana " zaune tayi tagumi " tana aikin nata
Beauty ce tashigo,, ganin mahaifiyar "ta a haka kuma,, sai surutu " takewa maman nata,,, amma shuru hannun nata " tacire daga tagumin datayi " share mata hawayen "" tayi tace mommy, na
A sanyaye ameera ta dago tana kallon yarta , ta iska ta fesar daga bakinta,, mai zafi ,, murmishin yake tayi mata tace beauty na maiyasa faru
Fuskar tausayi " Beauty tayi tace, mommy ina miki magana shine,, kika kyaleni
Janyota tayi , jikinta tace to yi hakuri ,, ban jikiba ne
Joshow ne yashigo yana wakar turanci kallon su yayi yace maman beauty " kuna zaune
Murmishi ameera tayi mishi tace eh muna zaune
Karasowa,, yayi yazauna a kusan,, Ameera yana murmishi yace haba jenifer kalli yadda kika dawo fa duk kin hana ,, kanki sukoni " wai tunanin mai kike
Kuka ameera tasaka,, kamar dama ,, jira yi
A rude joshow yake kallon ta yace my jeny lfy yana kama hannun ta ,, so yake ya rungume ta ya rarrashe ta,, kozaiji dadi a ranshi " saboda wannan kukan nata har kasan ranshi, yakejinsa
Beauty ce ta shiga tsakanin su,, tace daddy ka bari na rarrashe ta da kaina
Dariya taso bashi saiya matsa ta zauna akusan ameera tace,, mommy kidena kuka ko wani ne ya miki wani abun
Kallon ta ameera tayi ,, saita rungume beauty kuwa na ta bata hakuri kamar wata,, babba
Shikuwa joshow mamaki,, ne yakama shi ganin yadda beauty ke ta bawa " ameera baki akan tayi shuru,
Ameera ta dago tana kallon joshow ,, tace kayi hakuri baban beauty ,, nima bansan meke damuna ba,, na kasa nutsuwa
Ina jin ajikina kamar na,, taba yin rayuwar a wasu " mutanen bayan ku amma nakasa,, tuna komai,, da nayi watsi da kamai, amma a kasan raina na kasa mantawa , ina jin ajikina kamar badaku,,, nayi rayuwa ba abaya ina kuma mamakin,, yadda akayi harna "haifi wannan yaran har gani da cikin na uku, abin nabani mamaki " akan hakan
Murmishi joshow yayi yace haba jenifer,, menene yasa " kike damun kanki da wannan tunanikan haka,, nine mijinki
Munyi aure shekaru,, takwas da suka fice,, marus ne babban danmu bayan auren mu da shekara daya kika haifa min shi,, bayan haihuwar shi da shekara uku kika haifi beauty ,, to daga nan kikayi,, doguwar " suma wanda aka ce kin mutu ni kuma ban yadda ba ,, shiyasa kullin nake cikin damuwa
Shekara uku na dauka ni kadai,, sai yaranmu tin beauty na jaririya kika tafi ban sake ganin kiba kullin ina,, kuka da irin halin da nake ciki gashi kullin marus cewa yakeyi na kaishi wajan mommy sa tinda yagane mama ba ita haifeshi,, ba bakuma maman ki ta haifeshi ba
Sai wannan lokacin naje kogi naganki,, a cikin ruwa shine nafiddo ki naga,, kece tuni,, nakaiki asibiti, nan ake cemin kin manta komai na rayuwar ki da kikayi,, abaya saboda,, buguwa da kikayi akanki,, na, shiga tashin hankali saboda,, baki ganeni ba,, komai saida aka koya miki , magana " tafiya " cin abinci wanka, saka kaya, da dai sauransu, amma nasan wani, lokacin zaki tuna rayuwar damukayi,, abaya
Da mamaki ameera ke kallon shi tace yanzu, duk ni nayi wannan " abubuwan kuma
Yar dariya yayi yace sosai makuwa, jenifer kedai idan kika dawo nomal zaki gane mai nake nufi daga haka ya mike yashiga dakinsa
Baki sake ameera ke binshi da kallon harya shige dakinsa da girgiza kai tace kai nidai bansan komai, ba inason na dawo nomal din daya fada,, nagane komai
Yau ,, Ameer baya jin zai je asibiti ya zauna yana,, harya soma tunanin ameera sai,, kuma yamike " yadauko alqur"ani mai girma yasoma karanta wa,
Hajara ce tafito, cikin shigar ta na riga da sket tayi kyau sosai da saka,, hijab dinta har wucin gwiwar ta ta rataya, Jakarta ,, tana jiran ameer yafito,, su tafi hospital ,, dan kullin ita ke rakashi tana debe mishi kewa"
Ganin shuru bai fito ba,, ta gaji da jira " saita mike,, ta hau sama don taga meya hana " ameer fitowa da wuri tura kofar " tayi da sallama tashiga tsayawa,, tayi tana kallon shi
Shikuwa ameer karatun shi yakeyi,, a nutse abin sha"awa yana bawa ko wani harafi hakkinsa,
Murmishi hajara keyi, tana kallon shi sai taji sanyi sosai a ranta,, ganin yayan nata,, yana karanta alqur"ani mai girma,, ga dadin saurare
Saida yagama,, kafin ya shafa fatiha ya juyo yana kallon ta da murmishi akan fuskashi
Yace kanwata, yadai naganki kamar zakije biki
Kunbura baki, tayi tana kallon shi tace to yaya " na shirya naga kai ko wanka bakayi ba
Ameer yace,, yau bazan je hospital ba hutawa zanyi kuma inason komawa hadda,, so nake nakara,,, hadda ne kinga kuwa sai nake samun lokacin zuwa wajan malami na nake hadda
Cikin jin dadi hajara ta sauko kasa,, kuda da ameer ta dafa kafadar shi
Tace yaya ina goyon bayanka,, dari bisa dari,, kaje ka kara, hadda " gaskiya naji dadin wannan shawarar, daka yanke " Allah ya taimaka
Hannun ta yakama ya dawo da ita gabanshi ta zauna suna fuskantan juna,, kissing din ta yayi ,, a goshi yace, nagode kanwata da kike karfafamin gwiwa " ina alfahari dake Allah yabaki miji nagari,, mai kaunar ki
Rufe fuska tayi tana, dariya tace a a nidai yaya ai nidin yarinya ce saina girma
Yar dariya shima yayi yace to shikenan Allah yasa muga girman naki " lfy
Tace ameeen yaya Allah yafiddo mana da ameera
Yace ameen kafin sukaci gaba da hira
Yau maman anty karima ,, tazo gidan su ameera " tace wa mama tanason,, ta tafi da jenifer gida don ta haihu acen " saboda ta kula da ita
Mama tace haba maman jenifer yanzu kina ganin ni bazan iya kula da jenifer ba kenan,, kinason nunamin ke kika haifi ta,, ba niba kinsan kuwa yadda nake son jenifer a raina,, kuwa
Maman anty karima ,, tace kiyi hakuri maman joshow ,, ba haka nake nufi ba inason dai mutafi
Mama tace shikenan,, nan suka fito da kayan ameera domin tafiya gida,,
Su mama da joshow ne suka fito har bakin titi saboda doctor yace,, take mutso jiki shiyasa suka taka har bakin hanya
Wasu mutoci ne ke tseren gudu , dayar tazo da gudu ta kari dayar
Ita kuwa ameera ganin haka duk sai ta rude ji tayi,, kanta yayi mata " wani mugun sarawa , kafafunta ne ya kasa dauke ta,, durkusawa tayi kafin su mama su juyo har ya kai kasa a sume
Cikin tashin hankali ,, sukayo kanta suna kiran, sunan ta daukar ta sukayi sai gida suka koma ,, nan aka shinfide ta,, a falo aka kunna A c ruwa mama ta dauko aka shafa,, mata a fuska ,
Numfashi taja,, da karfi kafin ta soma fadin,, yaya kalli gabanka " zamuyi accident ga mota nan gaban mu
Waiyo Allah yaya innalillahi wa inna ilaihin raju'un , shikenan mun mutu inna ta
Cike da mamaki suke kallon ta kuma taki bude idon ta,, sai sunbatu take yi,
Joshow yace,, Jenifer
Bude idon ta ameera tayi kallon su take yi daya bayan daya,, amma bataga su mom ba ko Fatima, tace bayin Allah a ina nake ku su wanene,, maiya kawoni wajanku
*to wannan lamari dai gashi nan ,, ameera tadawo nomal , gashi dukkansu bamai gane kalaman ta , shin ko zaku bata amsa*
Ina godiya da karfafamin gwiwa takuke da comments dinku fans , Allah yabarmu tare Allah yabar kauna
[28/10, 14:07] MRS. MU'UTASIM: *๐AMEER DA AMEERA ๐*
*RUBUTAWA DA TSARAWA*
*MAMAN NUSAIBA CEโ๏ธ*
๐ซ๐ซ
*๐
๏ธARUMAI ๐
ฆ๏ธ WRITERS ๐
๏ธSSOCIATION๐๐๏ธ*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa๐ช*_
*๐ซ(๐ ๏ธ.๐ ฆ๏ธ.๐ ๏ธ)๐ซ*
Fatan alkhairi agareku anty's dina
*Ummu shukhura* antyn mu mai kara mana kwarin gwiwa ๐๐ป๐๐ป๐๐ปAllah yabar mana ke
*umma amsad* addana ni kadai ki dade kiyi q'arko irin na dabino
*miss hajo* my daughter Allah Allah yabar kauna
*Umma julaididi* ina yinki
*Fatima A. A* kiji dadinki sister
Kada ku bari abaku labari novel's din mu
*NAJMAT ABIY* BY miss hajo
*59โ60*
Cike da mamaki,, suke kallon ta don su a tunanin su idan ta dawo nomal , zata rungume su ta nemi diyan ta da mijin " amma she sukaga sabanin,, hakan " abin yayi matukar girgiza su musamman,, ma joshow , dan yaji tace su din suwaye,
Ahankali joshow ya matso kunsan ,, Ameera yace my jenifer yaya mukaji kina irin wata magana wacece inna yana,, kama hannun ta
Sake bude idonta tayi taga,, yakama mata hannu da sauri ta kwace,, kayanta tana kokarin tashi,, za taimaka mata ta tashi ,, da dan karfi ta stop mana please
Mama ce ta karaso inda ,, suke ta kamata ta zauna
A razane ameera take kallon cikin ta tace kai ,, yaushe ciki na ya girma haka kodai banida lfy , tana shafa cikin tace please tin yaushe nake tare daku
Mama tace,, 8 mother Keenan hadda wasu , kwana kin kika dawo garemu jenifer , ashe dama ba " mutuwa kikayi ba ina kike tsayin shekara uku bamu " ganki ba
Baki a sake ameera take kallon ,, mama tace amma wani abu yasame ni ko shiyasa bansan inda ,, nake ba
Mama tace kinyi luzing din memory din ki ne shiyasa baki gane muba " amma gashi kindawo nomal,, kina cewa mu suwaye haba jenifer manta mu kikayi ne
Ameera tace mama,, niba jenifer bace sunana ameera ,, ba jenifer ba
A razane mama da joshow ,, suke kallon ta saboda tsabar kidima,, har neman faduwa joshow yakeyi yana zare ido
Maman anty karima tace ,, my jeny yanzu nima baki gane niba nice fa maman ki tana kama hannun ameera
Ameera tace kuyi hakuri mama diba jenifer bace ameera sunana, muna tafiya a mota ne,, mukayi,, accident nida mijina " wata mota tazo ta bugi tamu,, shine muka gangara " gefen dajin hanya ashe ni mun ramu da mijina nasan dai lokacin " da na bigi wata mishi kaina yayi wani irin juyamin,, to daga nan bansan " inda nake ba sai yanzu
Tace amma ya akayi kuka tsinto ni,, nan naga kamar ku " ba hausawa bane , yarabawa ne da inyamurai , amma wannan tayi kama dani kuma " kuma bakiyi kama da yarabawa ba ko inyamurai ,, tana nuna maman anty karima
Joshow ne yace wata rana ina zaune ,, sainaji kamar ana kirana " da sauri natashi na fita " naje bakin kogi anan naganki,, shine na kawoki " asibiti nan yabata ,, labarin komai har izuwa yanzu ,
Rike kai ameera tayi tace ,, waiyo Allah yaya yanzu ko awani hali yake,, ciki ko yana raye ko ya mutu Allah masanin gaibu ya Allah ka kareni daga shirin,, masu sheri
Su kan yau sunaga ikon,, Allah a nan
Maman anty karima ce ta matso kunsan,, Ameera tace daughter kina nufin kece mana keba jenifer ta bace,, indai har hakan ne to gaskiya kuna mugun kamanni da jenifer ,, wanda ko dani bamu kai kama haka ba
Ameera tace mama ita jenifer ,, ina take ne wani waje ,, ta tafine bata dawo ba
Mama tace no daughter mutu wa tayi amma duk zuciyoyin mu,, basu aminta ta mutu ba
Nan mama ta bata tarishin su har zuwa lokacin da jenifer ta,, mutu
Runtse ido ameera tace to jenifer ,, a ina na taba jin sunan,, cen ta daga kai kamar ,, mai tunani " da sauri ta bude iko tace
Wace joshow a nan
Da sauri joshow yace nine joshow
Kallon shi tayi tace tabbas haka anty karima tayimin kwatancen shi
Kafin tace ina baby da boy suke
Cike da mamaki mama ta " fita waje ta dauko su she kuke sukeyi ganin maman nasu a shinfide ta shigo dasu
Da gudu sukayo kanta suna fadin mommy mu,, suna kara sautin kukan su
Kallon ameera takeyi ,, taga yadda suke kamannin da yaran ,a zuciyar ta tace lalle wannan babu,, wanda zaice bani na haifesu ba
Kasowa sukayi,, suna rungume ta beauty tace mommy , shine kika fadi yanzu aka shigo dake, daki kuka barmu awaje
Shafa kanta tayi tace am so baby kinji,, turo baki tayi, tace to bazamu je gidan granny ba ameera tace sai anjima zamuje,
Marus yace " mommy yaushe zaki haifa mana,, baby's dinmu
Waro ido ameera tayi tace ba yau ba yace to mommy sai yaushe tace ba lokaci boy
Ameera ta dago tana kallon su tace wannan,, ina ganin nasan ke maman " anty karima ce wanda kuke kira da jenifer
Kai kuma mijin tane,,
Wannan kuma maman ka,,
Duk suka amsa da eh
Ameera tace yanzu karfe nawa ne,,
Kallon agogon shi joshow yayi yace 1:30 PM ne
A daddafe, ameera ta mike tace kubari nayi sallar zan baku labari na,, da kuma yadda na hadu da jenifer din ,, da kuke kirana da ita
Joshow yace dama ke ubangiji daya kike bautawa,, Ameera tace eh , yanzu kubari nagama nadawo nabaku labarin komai
Nan suka zauna suna jiranta
Ameer ne yafito , cikin shirin sa na jallabi da alqur"ani dinsa,, a hannun sa , yana isowa falon yaga su mom nan ya gaishe su yana zama
Mom tace son sai ina haka,, da shiga mai burgewa," aikuwa kayi kyau
Shafa kanshi yayi yana aiyanawa a ranshi ina ma ace ameera ce ta fada mishi wannan kalamar da yasan sai tafi haka dadi
Tabashi mom tayi
Da sauri yadawo daga tunanin da yakeyi
Mommy tace son kake " rage tunanuka a ranka please na rokeka ' kaji son bana son kake wannan damuwar ,, kar kaje kasawa kanka cuta
Ajiyar zuciya yasauke, yace insha Allah mom zan dena na barwa Allah komai, nawa
Murmishi mom tayi ,, tace very good haka nakeson ji daga gareka tace ina zakaje ne haka
Yace mom wannan mlm Ahmed zanje so nake na kara yin hadda,, saboda zai ragemin zaman kadaicin da nake ciki
Mom tace to shikenan adawo lfy yace ameen mom
Harya juya yadawo yace am mom ina hajara ne
Mom tace tana daki ai tinda kuka dawo daga hospital tashiga " bata fitoba tana ciki
Ameer yace bari naje na ganta,, nan yayi dakin su Fatima
A zaune ya ganta ta juyawa, kofar dakin baya " a hankali yake tafiya harya karaso hannu yasa ya rufe mata,, idon
Da sauri ta rike " hannun tana fadin waye ne tana taba hannun shi amma, takasa gane wa , ai kawai saita saka kuka tana fadin , waiyo mommy " ga barawo yazo zai saceni " nima inna kuzo zai tafi dani
Dariya ce takama ,, Ameer jin yadda ta tsorata , shi mamaki ma tabashi " dama haka take da tsoro jin ta soma rawar jiki yasa shi sakinta yana dariya
Juyawa, tayi tana kallon shi tace dama kaine ka tsorata ni to wllh saina rama nan tayo kanshi , tana kara sautin kukan ta
Ko motsawa baiyi ba yana kallon yaga mai zata mishi
Tsalle tasoma yi wai zata kamo fuskar , shi itama ta rufe mishi idonshi sai faman haki takeyi, kamar tayi gudu
Tsayawa yayi yana kallon ikon Allah
Ganin dai bazata iyaba yasa, ta fada jikinsa tana kuka
Yar dariya yayi yana rungume ta yace ke yanzu in banda rigima , irin taki kanwata " kalle kifa yar guntuwa dake ko cikina baki kaiba,, amma kice zaki taba fuska ta
Duka takai mishi ya rike hannun ,, kiciniya, tasoma yi ta kwace hannun amma takasa" sai ta koma ta kwanta a jikinsa ,
Bayan ta yasoma bubbugawa alamar tayi shuru, jansu yayi suka zauna bakin gadon tana kara shigewa jikinsa saboda bacci da takeji , dan jiya dare ta raba tana kuka da nafila
Sai cen anjima yaji tayi bacci dagota yayi,, tana kallon fuskar ta kamar kace ameera ta amsa ,, ya kwantar da ita sake kallon yayi
Yana zancen zuci , yace yanzu da ameera ce shima zai kwanta a gefen ta ne " ya janyota jikinsa suyi bacci mai dadi da annashuwa ", saidai ba ita bace
Hawaye ne ya tarun mishi, a ido yana kallon hajara sai sauke ajiyar zuciya takeyi saboda kukan data ci
Bai ankare ba yaj,,hawayen na bin kuncinsa " goge wa yayi yana dafe satin zuciyar shi " a haka ya mike ya fita waje
Mom na zaune ganin ameer bai dawo yasa tayi tunanin ko , hira suka kama, saitaga ameer ya daura hannun shi akan saitin ", zuciyar shi da sauri mom tayo wajanshi " tana tambayar shi lfy
Baice mata komai ba " zaunar dashi tayi ruwa mai sanyi tabashi yasha sosai
Yana sha yaji , zuciyar shi tayi sanyi " tashi yayi yace mom zan fice
Cike da tausayi take kallon shi tace to son Allah yakiyaye hanya adawo lfy
Yace ameen ya Allah mom love you yayi murmishi zai fita
Har yakai bakin kofa tace son tsayawa yayi " ya juyo ya dawo
Zama yayi " kusan ta yace mom gani
Mom tace son a kullin ina kara fada maka ,, kayi hakuri , da duk abinda yasameka a rayuwa " ita rayuwa haka take yau kaji dadi gobe akasin hakan"" shi ba ruwansa yakan jarabceka akan " abinda kake so ,, yarabaka dashi yaga zaka mishi biyayya zaka jure rashin abinda " kakeso idan baya tare dakai , to ina mai maka nasiha " daka dage da addu'a,, ka mika lamuran ka, ga Allah komai zaizo daidai insha Allah
Numfashi ameen yaja kafin ya rungume mom ,, yace ina alfahari " dake mahaifiya ta ina yiwa Allah godiya daya bani ke a matsayin uwa mai share, mini kukana " mai nuna min hanyar Allah idan kuma,, kika ganni a damuwa kina " yimin nasiha mai ratsa zuciya da samun nutsuwa " lalle kin cika uwa ta gari,, wanda manzon Allah (s .a. w .) Ya fadi siffofinta,, da halayyar ta to Alhamdulillah mahaifiya ta kin kasance mai wannan halayyar da siffofin , Alhamdulillah Allah na gode maka " daka yoni musulmi dakuma samun family na gari , ya Allah ka bayyana min ameera ta " yana kai karshen maganar ya sunbaci koshin mom ya fice a falon
Murmishi mom tayi ,, itama taji dadin maganar dan nata tace Allah yamuku albarka yarana
Su joshow suna zaune " har ameera tayi sallar azuhar suna kallon ta kamar sunn,, samu tv tana gamawa tadawo wajan su
Zama tayi tana kallon su tace mama kuzauna zan baku labarina da kuma ya akayi nasan jenifer
Zama sukayi ,, mama tace muna jinki daughter "
Ameera tace ni sunana , Ameera Ahmed nan tabasu labarin ta har auren ta,,
Tadago,, tace dalilin dayasa " nasan jenifer ,, tin a mafarki " take zuwan mini tana kuka akan nazo na taimaki ahalinta,, na fiddasu daga duhu zuwa haske
Kuri suka mata da ido suna jin bayanin ta joshow yace to kin taba ganin ta a fili ne
Ameera tace eh na taba ganin ta sau daya ,, lokacin banida " lfy ne har suma nayi ina daga idona na ganta akusa dani,, da kayan likitoci,, a jikinta ita ta kira mijina ta fada mishi inda nake,, to daga nan ban sake ganin taba
Amma tace min insha Allah zanzo garinsu kuma zan ceceku " daga wannan halin,, amma tacemin batasan ta wacce hanya zanzo ba , kuma tace saina samu ciki zan rabu da mijina " ashe maganar ta gaskiya ne gashi narabu,, da ahalina kuma saida na samu cikin kamar yadda tace" gashi yanzu bata zuwan mini a mafarkin ma takai karshen maganar tana fashewa da kuka
A sanyaye, suke kallon ta cike da tausaya mata
Ameera tace,, yanzu ko kallona kukayi " ai kunsan bankai jenifer shekaru ba amma kun kasa gane hakan,, saboda son da kukewa jenifer
Joshow yace " tabbas nima jenifer ta taba zuwa min tace min bata mutu ba amma tana tsakanin " mutuwa da rayuwa amma akwai wadda zata zo ta fiddo ta, daga inda aka boyeta,, muma zata " fiddamu daga duhu zuwa haske
Ameera tace to nice wadda zan fidda ku tabbas jenifer bata mutu ba tana raye saidai " suna azabtar da gangar jikinta tana cikin ciwo
Ameera ta dago idonta " yayi kamar gauta,, saboda kukan da takeyi , ganin Allah yakawo ta cikin arna dole ne ta zama jaruma amma saita haihu zata yi wannan yakin " tace ko kunsan cewa jenifer tana bauwata Allah daya " dalilin addu'ar da takeyi yasa take samun " sassauci, da azabar da suke mata
A matukar razane " suke kallon ta joshow yace na tuna tace min malaman majami'a, ne suka yi tsafi da jinin ta,, na tuna yanzu
Zaman yan bori maman anty karima tayi tace yo jenifer wani abu kika yiwa malaman majami'a suka tsafemin ke ne , lalle na gama musu biyayya " tinda suka yimin tsafi dake kuma ko mai za'ayi saina" fiddoki
Suma su " mama sai jimami suke da al'ajabin wannan lamari ashe dama jenifer ba mutuwa tayi ba
Ameera tace wannan yakin sai na haihu zamuyi shi amma fa sai kunyi abu daya idan kuna ra"ayinsa
Kallon ta sukayi joshow yace menene shi abun munason,, mujishi ya ake samunsa
Ameera tace idan kuna son mu yaki karya to saifa kun zama irin wato ma'ana kun musulunta" shine zai kara mana karfin yakar ,, wannan azzalumai" amma shi musulinci ,, baa tirsasa mutum,, ace dole saiya shiga ko dan wata bukatar shine yake son shiga " to baa haka a musulinci , kuma baa shiga a fita , daga cikinsa
Shi addini ne mai sauki , kuma ba kudi ake biya ba don a shigeshi , kawai kalma zaa fada maka ka maimaita "
Addinin Allah mai tsaki da samun nutsuwa da kwanciyar hankali , da zaman lfy
Ka so Allah da annabi Muhammad (S.A.W) son da baka taba yiwa wata,, halitta a duniya ba , ka nuna soyayyar ga manzon Allah (S.A.W) domin samun rabauta ranar gobe kiyama takai karshen maganar tana sauke numfashi
Kafin tace kuje kuyi tunani " kada waninku yace zai shiga musulinci dan wani abu idan zaka shiga kafara tsakake zuciyar ka, tukun kuma kasa aranka zaka " shiga musulinci da zuciya daya bada wata manufa ba nan ta kwanta ta juya musu baya
Duk jikinsu yayi sanyi da bayanin ta ,, dan haka maman anty karima ka tafi gida cike da tunanuka barkatai, koda taje gida dan ta ta fadawa,, shima dai mamaki da " al'ajabi yakeyi,,
Joshow da mama , kuwa suma zama sukayi,, suna ta tunani,, akan maganar ameera
Ameer ne zaune gaban malam Ahmed yana daukar karatu , sosai ya maida hankalimshi kan abinda ake koya mishi kuma yana jin dadi sosai bayan sun gama
Malam Ahmed yace masha Allah mlm ameer kana kokari sosai kuma naji dadi daka dawo domin yin hadda, Allah yakara basira da hadaza
Kan ameer a kasa, yace ai nine da jin dadi mlm saboda ina jin dadi sosai ina samun nutsuwa
Malam Ahmed yace to yayi kyau yanzu gyara ne za ake maka insha Allah kana kokari
Ameer yace to mlm Allah yasaka da alkhairi yajinkan magabata, ai dan mutum yayi sauka bashi yake nuni da cewa ya iya dukkan karatu cike ba ko ya karanta wani wajan baiyi kuskure ba shiyasa nazo hadda dan habaka karatu
Murmishi malam Ahmed yayi yace to Alhamdulillah yanzu kuma sai ranar lahadi, insha Allah
Ameer yace Allah yakaimu mlm nan sukayi sallama yatafi gida
Wani babban mutum " ne yana tsaye jikinsa da bakaken kaya " wani ne ya karaso " kamar an koroshi , yana fadin shugaba !shugaba ' shugaba , akwai matsala fa
Da sauri ya juyo, yace kamar yaya " raju kaxo kamar an tsorata ka
Wanda aka kira da raju yace shugaba wannan yarinyar mai kamar jenifer ta dawo nomal , yau da kwana biyu , kuma mai bautar ubangiji daya ce " tana yiwa yan gidan tayi shiga addinin ta " kuma yanzu sun san jenifer bata mutu ba mune muka saceta " tana wajan mu
A matukar razane " yake kallon shi yace wai kana nufin wannan yarinyar tadawo nomal kuma ba abu " daya muke bautawa ba "
Raju tace wannan haka yake kuma yanzu idan muka fadawa mutane wannan ba jenifer bace " bazasu yadda ba kuma zasu zarge mu ne
Shugaba yace" dole ne itama ta mutu ko muyi tsafi da ita mubawa dodo jinin ta bata isa tazo " ta tuguza mana cikar burukan mu ba dole musan abunyi
Raju yace ai takusa haihuwa sai mu mata irin na jenifer kaga shikenan mun gama da ita dan dole mucika burin mu na zaman manyan masu kudi a Nigeria
Shugaba yace wannan haka yake raju su sun dauka,, haka zamuke zama muna musu hidima a banza basusan duk muke kashe yaransu ba mubawa dodo jinin yabamu kudi,, ao dole ma mu kashe wannan bakuwa nan suka tafa suna dariyar keta suna shiga cikin majami'ar
Daddy ne da mommy suna zaune da ummi mufeeda suna hira,, ummi mufeeda tace yauwa yaya dama ina da wata magana
Daddy yace ina jinki mufeeda
Ummi mufeeda tace maizai hana a hada hajara da ameer aure tinda naga yanzu sun shaku kaga hakan zai sakashi dena tunanin ameera dayawa " tinda kaga suna kama koya kace
Numfashi dad yaja yace to banki takiba " wannan ma shawarar tayi kyau " zan fadawa yaya,, Ahmed wannan maganar da Abubakar
Mom tace hakane gyara amusu auren saboda kullin ameer cikin damuwa yake Allah ma yasa yanzu yana zuwa hadda
Ameer ne da hajara suka shigo, da sallama amsa musu sukayi suna kallon su
Karasowa sukayi zama sukayi,, mom sukace musu sannun ku da aiki
Hajara tace yauwa ta kalli, Ameer kamar zatayi kuka tace yaya nafa gaji wllh bazan rakaka ba wajan karatu anjima " tana hade rai
Yar dariya yayi yace to yarinya baki isaba dole muje dake " kona ki siyo min takalmin da kikace kina so
Fuskar tausayi tayi ta kalli mom tace mom kinga yaya ko kice mishi nagaji banzan iya fitaba " bacci zanyi
Murmishi mom tayi tace bazaki jeba kuma dole yasiya miki, tinda tare kuke aikin
Gwalo hajara tayiwa " Ameer harara ya aika mata yana mata nuni da zai kama ta tashi tayi ta shiga ciki dan tagajin da gaske
Shima ameer yace yayi sama sai ajima zai sauko yaci abinci
Ummi mufeeda tace wllh yaya gyara ayi hadin nan daddy yace to insha Allah ai naga sun shaku nan sukaci gaba da hira
Yau " tinda safe ameera ke jin ciwon baya da marar ta amma saita yu shuru
Mama na lura da ita data tambaye ta saita ce ba komai
Ciwo yaci karfinta saboda wani irin juyi da cikin yayi da karfi tace innalillahi wa inna ilaihin raju'un wai mama na mutu mama kizo
Da sauri mama tashiga tana fadin wannan haihuwa ce bari na dauki keys mutafi asibiti ,
Joshow ne yashigo gidan jin karar ameera yasa yayi dakin da gudu " mama tace maza dauko kayan baby mutafi asibiti haihuwa ne da gudu yafita ya kai kayan mota yakoma suka dauko ameera aka kaita cikin motar,, duk ya rikice ganin idon ameera na juyewa bakin idonta na sama "
Ameera kuwa tsananin azaba ne ya mata yawa tana fadin innalillahi wa inna ilaihin raju'un , la'ilaha' illallahu Muhammad rasulullahi , salallahu alaihi wasallam, " saita saki jiki ta duf
Cikin tashin hankali mama tace ameera ! Ameera ! Ameera ! Kada kitafi kibar mu irin na jenifer please karki mutu kitashi ki fidda mu daga duhun da jenifer tace
Joshow kam kusan haukacewa yayi da mugun gudu take dravin ,, kafin kace mai sunzo asibiti da sauri aka dauki ameera kamar dai ta mutu su mama ke gani......
*tofa tirkashi shin ameera ta mutu ne ko tana raye shin ameer zai aminta da auren hajara ko ita zata hajara zata yadda shin malaman majami'a zasu ci nasara akan ameera ko kuwa to wannan amsar saiku biyo (maman nusy ) domin jin yadda zata kaya*
Ina godiya da comments din Allah yabar kauna
[28/10, 14:22] MRS. MU'UTASIM: *๐AMEER DA AMEERA ๐*
*RUBUTAWA DA TSARAWA*
*MAMAN NUSAIBA CE โ๏ธ*
๐ซ๐ซ
*๐
๏ธARUMAI ๐
ฆ๏ธ WRITERS ๐
๏ธSSOCIATION๐๐๏ธ*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa๐ช*_
*๐ซ(๐ ๏ธ.๐ ฆ๏ธ.๐ ๏ธ)๐ซ*
*61โ62*
Cikin sauri , aka yi emergency room da ameera " numfashin ta na sama da kasa kamar na fitar rai
Mama da joshow " kana ganinsu kasan suna cikin tsananin tashin hankali sai safa da marwa suke ,, duk hankalin su baya jikinsu
Marus da beauty kam,, sai kuka suke sun rungume suna beauty ta kwanta a jikin marus dukkansu suna rera kuka " gwanin ban tausayi " ba kamar beauty ma har shidewa,, takeyi ganin maman nasu kamar gawa
Mama ce ta karaso inda suke ta kallesu sai ta share hawaye " saboda mugun tausayin dasuke bata gashi ,, a haka ma basusan ameera ba ita ta haifesu ba
Tace kuyi shuru,, kunji maman ku zata samu lfy yanzu za'a fito da ita
Marus ne ya juya yana kallon mama " yace ,, mama please kice mommy tafito mutafi gida,, naga sun kaita daki sun rufeta,, in lefi ta musu mama ki basu hakuri " karsu yiwa mommy wani abun please mama yana kara sautin kukan shi
Danne kukan ta mama tayi,, tana rarrashin su tace marus kayi hakuri maman ku haihuwa ce zatayi ko bakuson babyn ne
Da sauri marus yace muna so kenan mommy brothers ko sisters zata haifa mana ,, muke zuwa school tare
Mama tayi ajiyar zuciya tace, eh anjima zaa fiddota
Beauty ta,, tashi daga jikin dan uwan nata tace mama sister mommy zata mini ko nida marus muke, masu wasa ko
Murmishin yake " tayi tace eh
Joshow kuwa ya kasa zama sai yayi wajan dakin ameera yadawo yazo wajan su mama,, duk ya rasa nutsuwar sa ko ganin, kirki baya yi saboda tashin hankalin
Jin ameera tana ihu tana kiran sunan Allah dana yayanta ,, hadda su inna " kowa dangin ta a wannan lokacin ameera saida ta kira shi saboda tsananin azaba
Ameer ne zaune shida hajara " tana bashi labarin dariya duk dan ta hanashi " tunanin da yakeyi
Dafe saitin zuciyar shi yayi da hannu " ya runtse idonshi saboda bugun da zuciyar shi keyi , da sauri ya mike tsaye
Itama hajara mikewa " tayi yana fadin yaya lfy ko wani abun yake damunka ne ,, bai amsa mata ba " kama hannun shi tayi ta zaunar dashi " akan kujerar tana fadin wai menene yafaru yaya kayi magana mana
Shuru baice, komai ba" kuma bai mude idonshi ba
Ganin yasa hajara fashewa da kuka tana fadin please yaya tell me what happened ne
Ganin bazai ce mata komai yasa ta kama hannun shi , ta nufi ciki dashi tana taimaka,, mishi suka shiga ciki " basu tarar da kowa ba, a falon nan sukayi sama
Cikin room din,, takai shi har bakin gado " har yanzu baiyi magana ba har ta zaunar dashi
Zama tayi gefenshi " tana share hawayen ta " tace yaya kamar zata sake sakin wani kukan " tana yin fuskar tausayi
Bude idon shi yayi " yana kallon hajara
Hajara tace maiya faru kafada min kaji yaya
Numfashi ya sauke kafin yaji wasu zafafan hawaye na bin kuncinsa " sai kallon hajara, yakeyi
Girgiza kai takeyi , kafin tasa hannu " tana share mishi hawayen fuskar shi tace, wai menene yaya maiyasa kake kuka na maka tambaya tafi biyar " amma kaki bani amsa haba so kake nima nayi kukan
Janyota yayi jikinsa ,, ya rungume ta yana sauke ajiyar zuciya , wasu hawayen na fitowa ,, yace kiyi hakuri kanwata wllh nakasa magana ne ina jin ajikina ameera ta bata lfy " kodai haihuwa ne zatayi ko kuma wani abun ne yasameta marar kyau ina jin ajikina nabani,, tabbas tana cikin mawuyacin hali yana kara rungume ta
Itama rungume shin tayi ,, tace kayi hakuri yaya ba kuka ya kamata kayiba,, addu'a take bukata, shine gatan da zamuyi mata,, kaji yaya
Dagowa yayi yana kallon hajara yace nagode kanwata,, Allah yamiki albarka ina alfahari dake kanwata
Murmishi, Hajara tayi "tace ba komai yanzu tashi kayi alwala nima sainayi muyi,, Sallar tare
Sakinta yayi yana murmishi ya shiga toilet din yayo alwala nan itama tashiga tayo suka tada nafila suna tokawa ,,Ameera kariyar Allah aduk inda, ta tsinci kanta
Kusan awa daya suka shafe ana abu daya ,, sai kan baby tafo kamar zai fito saya koma ", su kansu sun tausaya wa ameera saboda karfinta yagama karewa gabaki daya tayi lakwas bata iya komai ,, dan haka babbar doctor din , ta fita waje domin tacewa,, su mama ", Ameera bazata iya haihuwa da kanta ba sai an bata c.s. nan tafito waje tana tunkarar wajansu mas
Da sauri sukayo wajan ta suna daha baki wajan fadin , doctor ya jikin nata ta haihu '
Numfasawa,,, Doctor din tayi tace a a gaskiya bazata iya haihuwa da kanta ba sai an mata c.s . Dan yaran sun girma a cikinta
Da sauri joshow yace in akayi c.s din babu abinda zai faru
Doctor tace gaskiya ban saniba muje kasa,, hannu saboda tana jin jiki
Har sun juya zasu tafi wata nosee , tafito da sauri tace ma kizo sauri baby yatafo
Da gudu gudu doctor din tayo room din " ta rufe kofar
Joshow kam ya tsorata sosai sai,, kashe kunne yakeyi " yaji kukan baby
A cikin room din kuwa ameera tana hada sauran kafinta tana kiran sunan Allah ya kawo mata dauki
Daidai lokacin kuma umma,, tagama nafila tana addu'a wa ameera Allah ya kareta ya taimake ta aduk halin da take ciki ta shafa fatiha
Suma su ameer da hajara a lokacin suna mata addu'a hajara hadda kukan ta suka shafa fatiha
A lokacin kuma ameera ta haifo danta qato dashi tana haifoshi aka , daukeshi " suka bawa wata nosee ta gyara shi
Wani sabon ciwon ya zowa" Ameera wannan karan da karfi a jikinta tana addu'a suna fadin ta yi nishi
Da karfi tayi nishi sai ga yarta mace ta fado suka dauke itama aka gyara ta
Su mama na daga waje sukejin kukan baby's murna suka kama yi sosai suna jiran a fito musu da baby's din
Saida aka gyara ameera,, suka mata wanka sosai suka gasata " saboda taji dadin jikinta,, kafin suka gyara wajan tsam kamar " baa yi wani ,, abu ba a wajan " nan suka fiddo ameera da yaran ta
Da sauri joshow ya karaso " wajansu mika mishi babyn akayi aka bawa mama daya , nan akayi gaba da ameera zuwa,, dakin hutu
Kukan baby's dinne ya tashi su marus da beauty ,, aikuwa suna hada ido da baby's din,, da gudu kowa yayi wajan daya suna dariya
Marus yace yauwa,, naji dadi mommy ta haifo min brother ,, mai kama dani
Beauty ma tace,, nima kaga sister na sai nake mata kwalliya , mai kyau nima mai kama dani
Kallon baby's din mama da joshow sukayi " suna ta al'ajabin wannan kamanni,, haka
Joshow ya kalli macen yana kura mata ido babu abinda yaraba ta da jenifer har farar fatar,, kamar jenifer ce tayi kaki yana shafa fuskar babyn , yace beautiful ,, kina kamar jenifer na
Mama , ma kallon su tayi tace kamar ma ,, harta baci sosai suke kamanni da jenifer
Wata nosee ce tafito,, daga inda aka kai ameera nan sukayi wajan ta sukace doctor zamu iya ganinta", tace eh kushiga ta kusa tashima nan suka nufi dakin
A kwance ", suka sameta karasawa sukayi beauty zata tasheta, joshow yace no kibari zata farka ne nan tayi baya ta zauna suna jiran tashin ameera
Baa fi minti goma ba " tasoma motsa hannun ta mama,, tadawo kusa da ita , ta rike hannun ta
Bude idon ta tayi akan mama, tana kallon kowa
Murmishi ta wa su marus nan sukayo wajan ta suna fadin mommy sannu kintashi saimu tafi gida,, ko
Mama ta taimaka mata " ta zauna tana kallon su
Joshow ma murmishi yakewa ameera ganin yaran data haifo amma lfy lau take
Mama ta mike ta hado mata tea mai zafi ta matso kusan ameera tace,, amshi kisha wannan kinji daughter ,, zakiji " dadin jikinki ma muso ta amsa tashanye duka sai zufa take hadawa"
Joshow ne yakaro wa A.C. karfi dan taji sanyi sosai
Yaran mama ta mika mata,, suna jin hannun mahaifiyar su suka tashi , nan suka soma kuka kallon ameera keyi,, itama tana hawayen , tana ganin yadda namijin ke kama da ameer rai da rai
Su mama kam mamaki ne yakamasu, ganin tana kuka
Mama tace daughter lfy daiko kike kuka keda, zakiyi farin ciki da samun kyawawan diya haka gasu , kamar ba twins ba
Ameera tace mama kuna da ruwan zam zam ne
Mama tace a kasuwa dai naga suna siyarwa masu irin addinin ki
Ameera tace a kira min doctor din
Nan joshow yafita kiran doctor babu bata lokaci suka shigo tare,
Ameera ta kalli matar ta mika mata hannu alamar ta karaso ,, matsowa tayi ameera tace,, anty kina da waya
Doctor din tace eh tace please bani zan duba wani abu ne
Ba muso ta bata
Nan ameera ta tubuta sunan zamzam nan yafito gasu nan a jere kafin ta kuma rubuta dabino nanma,,, yafito ta nuna mata tace tana son akawo,, mata su
Doctor din tace muna dashi anan kafin tace amma ke Muslim ce
Ameera tace eh ni musulma, ce inason bawa wannan yaran kafin susha nono
Doctor din tace nima Muslim ce har mijina da yarana bari,, na kira yarona yazo dasu saiya " rada musu suna ya misu kiran salla
Cikin jin dadi ameera ta rungume doctor tace thank you nagode sosai
Nan doctor ta kira yaronta yazo dasu aka bashi yaran
Kiran salla ya fara musu a ko wani kunen kafin ya tauna dabinon nan ya diga musu " a baki aikuwa suka tsotse tas dan yunwa sukeji " kafin yabasu zamzam din sukasha
Dagowa yayi yana murmishi yace wani suna za'a saka musu
Ameera tace macen inason a kasa ,, mata ikram
Namiji sai kuma tace ya sunan ka kai
Yace ni sunana Muhammed
Ameera tace to kasa mishi Muhammed sunanka,, dama sunan kakansu ne
Cike da farin ciki yace to sister godiya nake nan ya rada musu nan , Muhammed da ikram yana jin dadi an mishi takwara,
Su kuwa su mama kallon ikon Allah sukeyi dama idan musulmi ya haihu haka ake saka suna ,, lalle kam musulinci da ban yake
Doctor din tace kina da waya kibani nember ki
Ameera tace eh amma yana gida kawo nasa miki nember ,, idan na je gida zanga kiran
Mika mata tayi " sata mata kafin ta mike sukabar dakin
Mama ta matso kusan ameera tace daughter haka ake saka suna idan mai addinin ku ya haihu
Murmishi ameera tayi tace haka akeyi mama
Mama tace mu sai anje wajan abin bauta ankai yaron , yayi kwana biyu acen ana mishi addu'a tukun sai asa mishi suna
Da mamaki ameera ke kallon mama tace tab lalle kuna, wahalar da kanku mama
Sallama aka basu suka yo gida
Haka aka yita hidima da ameera da yaran ta sosai takajin dadi ,, ganin yadda dangin joshow dana anty karima suke kaunar yara
Gasu lafiyayyu masha Allah da kuzarinsu gwanin burgewa , a haka har akayi suna
Joshow ya tambayi ameera yaya akeyin sunan a garinsu nan tafada mishi komai ,, ya nemo Muhammed ,, suka kai kayan suna gidan su Muhammed su uku suka yi fatihar sunan twins , kafin joshow yadawo gida
Kayan baby's kam ameera tashasu sosai dangi ko kawo kyautar,, shi ta kaya ko kudi
Su ameera baki yaki rufuwa tana jin dadi sai ta kuma yi tunani wai wannan a cikin bare ne take,, ake mata wannan hidimar ,, to inda a wajan dangin tane ya zai kasance " girgiza kai tayi ta maida hawayen ta,, tana fadin ke zuciya ki nutsuwa " wannan ameera bata da,,, bace kizama " jaruma dan akwai aiki ja agaban ki,
Cikin wannan satin, Ameer cikin farin ciki yake duk inda yayi sai murmishi ita kanta hajara , taji tana cikin,, farin ciki sai godiya sukewa Allah ameer kam "dayaje wajan mlm Ahmed har,, kudi yaringa yarabawa mutane,, sosai sukaji dadin ganinshi haka
Dan kullin cikin damuwa yake shiyasa suka tayashi farin ciki duk da basusan meyasaka shi farin ciki
Mom ma taga ameer na farin cikin hankalin ta yasoma kwanciya ganin dan nata na cikin fara'a
Suna zaune da daddy da mom daddy yace gobe zaije kauye, saboda a saka ranar bikin hajara da ameer sai an saka zasu fada mishi nan mom tayi na'am da shawarar da daddy ya yanke
Raju, ne shida shugaban nasa,, suna tsafinsu " so sukeyi a daren nan su aikawa ameera bakaken aljanu su zuke mata jini daga baya kuma su dauketa " su maidata irin na anty karima ",
Sai hado kan aljanun suke suna fada musu yadda zasu kamar yadda sukabi suka dauka na anty karima ana gama musu jawabi nan suka bace,, sai gidan su joshow
Ameera na zaune tana bawa ikram nono ganin gilmawar,, wani bakin abu tayi
Bata ankare ba taji kamar an tsikara mata allura ,, runtse ido tayi tana fadin la'ilaha ilallahu Muhammad (S.A.W)
Da sauri joshow yakaraso inda take kafin yazo harta kai kasa da karfi yace ,Ameeraaaaa......
*ina godiya da karfafamin gwiwa dakuke da addu'o'i ku agareni Allah yabar kauna masoya ina yinku over*
[28/10, 14:23] MRS. MU'UTASIM: *๐AMEER DA AMEERA๐*
*RUBUTAWA DA TSARAWA*
*MAMAN NUSAIBA CE โ๏ธ*
๐ซ๐ซ
*๐
๏ธARUMAI ๐
ฆ๏ธ WRITERS ๐
๏ธSSOCIATION๐๐๏ธ*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa๐ช*_
*๐ซ(๐
๏ธ.๐
ฆ๏ธ.๐
๏ธ)๐ซ*
*ina alfahari daku masoyana*
Ina mai gayyatarku kuje ku karanta novel's din mu kamar haka,
*Najmat abiy* : by miss hajo
*umma ammara*:by ummu julaididi
*Juyin kaddara*: by fanan A. A
*IKLAS*: BY lovely momma
My anty's : *ummu shukhura* and *umma amsad* ina yinki ku๐ฅฐ๐ฅฐ
*63โ64*
Da gudu ya karaso, wajan ameera baby ikram tasoma kuka daukar ikram yayi ya " kwantar ya nufi " Ameera
Dagota yayi ", yace ameera please kada kimin haka ,, kitashi,, mu rayu dake kece farin cikin mu ameera idan kika mutu bansan yasu marus yasuyi ba yana kara rungume ta
Ameera kuwa,, kam wannan bakaken aljanun suna gefe suna tsora ta ,, ta kasa magana " sai addu'a take yi daga cikin zuciyar ta ga wannan mugayen ", halittun na bata tsoro ita kuwa ta dake kawai ,, bakin tane suka rufe mata
Joshow daukar ameera yayi ,, yana kuka yana fadi mama please kizo ameera zata tafi, tabarmu
Da sauri mama tayo dakin ameera nan ta ga ameera shinfide kamar gawa,,
Mama naganin haka ta rusa kuka tace haba ameera please kitashi kada kibar mu muna sonki kinji amma shuru kakeji bata " magana kuma idon ta arufe
Numfashin tane dake fita zaka gane tana raye
Joshow yace mama mukaita asibiti ko wani wajan taji ciwo
Mama tace to muje
Joshow ya dauko ameera yasaka ta a mota ya koma ya dauko ikram da muhammed yakaisu mota
Mama tafito dasu marus
Zasu shiga saiga maman anty karima taxo ita da kanin anty karima
Da sauri suka karasa suka fadin lfy
Mama na kuka tace ameera ce kalle ta
Dubawa mami tayi tace ameera baiyasa meta haka tace maza muje asibi
Nan suka tafi da sauri yake gudu dan shikan joshow ya tsorata sosai saboda lokacin da jenifer zata barsu mama tace haka rayi ,, shiyasa yake tunanin kodai yan gidan abin bauta ne " suka aiko mata wani abu "
Asibitin suka shiga nan aka shigar da ameera aka soma mata gwaji amma abin mamakin basuga komai ba
Haka suka fito sukace, su basuga wata cuta ajikin taba "
Mamaki ne yakama su mama nan aka fiddo musu ameera kamar gawa suka tafi da ita gida kowa yayi shuru ga su ikram na kuka " saboda yunwar dasuke ji
Su beauty ma kuka suke marus na fadin mommy kitashi " brother na yunwa yakeji ga sister ikram ma yuwar takeji
Maman anty karima tace wannan anya ba " tsafi bane aka mata tinda kinga " a asibiti sunce basuga komai ba
Mama tace,, nima haka nake tunani yanzu mukai ta wajan bokan na dutse ko zamu dace,,
Maman anty karima " tace to muje cen din
Joshow yajuya kan motarshi sukayi gidan boka na dutse dayake kusa ne basu jimaba "sukazo nan sukayi faking
Dauko ta sukayi suka shiga cikin gidan
Wani shirgegen namji ne kamar masamude " sai muzurai yakeyi yana wani yare " yana karkada wani tsumma dake hannun shi
Mama ce tace boka na nutse gagara badau kayi taka kayi ta wasu bokanmu mai share mana kukan mu " ka taimake mu dan inna yar mairo " ga yarinyar ta batada,, lfy
Wata mahaukaciyar dariya bokan yakece ta ita "kafin ya hade,, rai kamar bashi yayi dariyar ba yasoma " zane a kasa
Su mama zama " sukayi suna jiran mai zaice musu
Sai cen ya kallesu yace bakaken aljanu ne " sukazo zasu zuke jinin ta amma dalilin " wata kalma data fada shiyasa " suka kasa aiwatar da aikinsu " akanta
Dake kirji "" su mama suna fadin boka to yanzu menene abinyi
Boka yace gaskiya sunfi karfina saboda wannan aljanun karfafa ne
Saidai mai irin addinin ta zai iya warkar ta " amma ni sunfi kafina dan haka ' kurashi,, kubar nan
Jiki a sanyaye suka dauki ameera "aka sakata a mota sukayo gida
Abu kamar wasa jikin ameera sai tsanan ta yake yi , ga yaran kullin muka sukeyi
Su mama babu inda basuje ba saboda neman magani duk, bokan dasuka" sani a wannan yakin nasu shesunje,, wajan sa amma ko ina maganar daya ce " wato dai abin yafi karfin su
Joshow kam duk yarame saboda " damuwa tamishi yawa ga yaran kullin kuka suke sai madara ake basu , dan babu ruwan nono ajikin ameera da take shinfide kamar gawa
Duk abinda ,, sukeyi tana jinsu amma bata iya magana kuma idonta arufe yake koda yaushe addu'a take yi a cikin zuciyar ta bata gajiya wa
Tana maganar zuci tana fadin , Allah sarki yarana,, kuyi hakuri nasan wannan itace kaddarar mu " da Allah yadaura mana saboda ya jarraba imanina " Alhamdulillah Allah ina godiya , a gareka duk halin dana tsinci ,, kaina ya albangiji " kana tare dani Allah ka kareni " daga sharrin mahassada,,, ka kare min yarana " aduk inda suke ,
Hawaye ne yake zubowa daga idonta da yake a rufe , saboda tana tausayawa " kanta da yaran ta
Ga tsananin zafin, da takeji a cikin jikin ta dan ma tana addu'a shike rage mata zafin jikinta ,,
A yau ranar Tuesday , daddy ya isa kauyen su " yan uwansa sunji dadin ganinsa , sosai nan aka kawo ,, masa abinci da ruwa da sauransu
Bayan sundawo daga sallar ", azuhar suka zauna " dukkansu
Abba , daddy abbu suka zauna suna sonjin " meke tafe da dan uwan nasu
Gyaran murya ,, daddy yayi yace yauwa " yan uwana dama wata babbar magana ce , takawo ni " shiyasa nazo dan na fada muku
Abba da abbu suka kalli daddy,, sukace to muhammed muna ' jinka Allah. Yasa muji alkhairi
Daddy yayi ajiyar zuciya saboda " nauyin magana dan gaskiya , duk da hajara yana da iko da ita " amma bayason ,, ya shiga hakkin dan uwan nasa
Abbu yace yaya muhammed kaifa muke sauraro " kuma kayi shuru
Daddy yace,, am dama " jiya ne mufeeda tazo min da wata magana " shine nace saina fada muku naji ta bakin ku
Abba yace to muna jinka,,
Daddy yace,, mufeeda tacemin " tana son a hada auren hajara da ameer , saboda yana ganin kamar ameera ce kuma zai riketa kamar ameera,,, to ni ban yadda da zancen,, ba nace saina fada muku naji ta bakinku " tukun
Abba baice komai ba ,, dan shima dauriya yakeyi "saboda a duk diyanshi yafi son ameera saboda " yadda suke tsananin kama dashi sai hajara " yaya safiyan da, Ibrahim masu kamar umma
Abbu yace to ai wannan ba wani abu bane " saita maye gurbin yar uwan ta ko ya kace " yaya Ahmed
Abba yace to abubakar " Ameer da hajara yaranka ne mu babu , abinda zamuce kai da mufeeda " zaku yanke hukunci
Abbu yace kuma haka to " shikenan na hadasu aure ameer da hajara amma " sai bayan shekara daya saboda ta kara girma sai a daura auren
Abba yace hakan ma yayi " Allah yakaimu " lokacin
Suka amsa da ameen
Ana yin la'asar daddy ", yadawo gida
Yau ma wani ,, mai magani aka kawo " dan yaduba ameera "
Wani dan gajere,, ne baki wulik dashi , idon shi kamar gauta,, yashigo da baya tana wasu yarukan tsafi " ,, yana girgiza abin dake ,, hannun shi
Fito da ameera akayi " suka shinfide ta akan kujerar falon ,, nan yashigo
Zagayata yasoma yi yana kallon fuskar ta yace a kawo mishi garwashi a kasko " suka ce to
Mama ta fito ,, ta kawo garwashin "nan ya karba
Wani bakin bagani ", ya zuba ,nan da nan hayaki ya turnike falon
Duk ameera najinsu jin hayaki yasa ta ringa ambaton sunan Allah daya ", kawo mata dauki
Wajan minti ashirin " amma ameera ko tari batayi ba
Mamaki ne yakama mai maganin yace maman joshow " gaskiya wannan yarinyar bakaken aljanu ne suka saka mata ,,dafi ajikinta "
Kuma wannan aljanun na wajan abin bauta,, ne balbu " suke suka mata wannan danyen aikin " inba suba ba wanda zai karya wannan tsafin
Wani tukuqin bakin,, cikine ", ya rufe joshow tabbas wannan mutane mugaye,, ne " dan haka ya tsaneshi har abada " bazai sake bauta mishi ba
Mama kuka ta ringa yi tana rungume marus,, beauty ikram " muhammed ,, duka suna jikin ta " duk sunyi bacci
Mai ganin na fadar ,, haka yafice " agidan
Suna zaune a falo daddy inna ummi mufeeda mommy ,,
Daddy ya kallesu yace " inna inason na fada miki wata magana
Inna tace to ina jinka dan nan
Daddy yace dama,, mun yanke shawarar " hada auren ameer da hajara nan da shekara daya
Inna ta nisa , kafin tace to shikenan Allah yasanya alkhairi " hakan ma zai hana shi ameeru damuwa " Allah yanuna mana lokacin amma kabari muje ta bakin su tukun
Su ameer ne suka " shigo da sallama ,, amsa musu akayi " suka shigo " zama sukayi
Hajara ta kalle tace a a inna lfy naga kuna " kallon mu hajara ce fa da yaya ameer ba wasu ba
Filow inna ", ta jefawa hajara tace uwarki ce sadiya " muke kallo
Dariya hajara tayi tana tashi ,, takoma kusan ameer ta daura kanta a kafadar shi ", tace haba inna daga yawo fa muke " shine zaki dakeni ,, to yaya kada kasiyo mata goro tinda,, tana dakar , ma kanwa
Shafa fuskar ameer yayi yace , kyaleta mana tinda ta tabamin "ke to bazata ci goro ba yau
Inna tace yo,, idan baka siya min ba ma sai " dan iska itama bata ta zakayi " irin na ameera ,, kuke rishin kunya " a tare
Ameer yace eh mana kedai ba ruwanki ki kyalemu " nida kanwata
Banza inna ta musu kafin tace kuje kuyi wanka kuzo muyi magana mai " mahimmanci " kunji diyan albarka
Hajara ta fara, tashi tace yauwa inna bari naje nayi wanka Allah yasa,, muji alkhairi
Shima ameer mikewa yayi yafice
Inna tace kunga wannan bazasuyi,, mana muso ba daga gani suna son juna,
Ummi mufeeda tace ,, hakane,, inna mubari suzo
Su raju ne zaune shida , shugaban shi sai tsafe tsafe ,, sukeyi " Joe wanne idonshi arufe yake suna zano wasu yaruka
Cen suka bude " idonsu a tare
Raju yace shugaba wannan yarinyar fa sun kasa tsuko mana jinin ta kuma sa alama,, jinin nata irin, mai kawo kudi sosai amma sun kasa tun gubar,, dasuka " zuba mata " basu sake nasara a jikin taba " wannan kalaman da take fada,, su suke hanasu " zuwa gareta
Shugaba yace ,, nima haka nake gani amma bari, mu roki,, yar mairo " ta karo mana tawagar aljanu dansu,, kawo mana,, jinin ta
Raju yace , yauwa shugaba wannan yayi kyau ,, mubari sai bayan sati biyu saboda yanzu yar mairo fushi,, takeyi damu
Shugaba yace hakane to shikenan balbu ya taimake mu
Nan suka koma wajan zama,, suna dariya
Ameera na kwance,, mama na kusa da ita tana yima su ikram wasa suna dariya
Wayar ameera ce tayi ringing , mama ta dauka tana , fadin hello '
Daga cen bangaren doctor aisha , tace hello ameera yau " kwana biyu ina ta kiran member ki baki dauka Allah yasa dai lfy
Kuka mama ta saki tana fadin doctor ce ameera bata da lfy,, kinganta nan kamar gawa a kwance ,, please kizo ki ganta
Hankali a tashe doctor aisha tace turomin addres din gidan " gani nan zuwa
Mama tace to nan ta kashe ta tura mata address din
Babu jimawa doctor aisha tace ita da muhammed ", duk hankalin su a tashe yake
Joshow yamusu izinin ,, shiga nan suka shiga
Turass doctor aisha tayi ganin yadda ameera tadawo kamar ba cutar H.I.V. nan ta karasa inda take,, tace ameera kece kika koma haka
Maiya faru dake ne haka , bamusani tana dagota
Muhammed ya karaso yana karewa,, ameera kallon yace asaka mata,, mayafi
Tashi mama tayi,, ta dauko ta saka mata
Muhammed yace , mommy wannan fa aljanu bakake a jikinta ,, Alhamdulillah tinda nazo da alqur"ani mai girma ,, zanyu zan toya ", yan iska idan sukayi min taurin kai
Mama tace babu inda bamu jeba wajan magana amma ko ina cewa sukeyi " yafi karfinzu ""
Muhammed , yace to ni basufi , karfina ba da izinin Allah
Doctor Aisha ts rike ameera sosai
Bude alqur"ani yayi yacewa mama ta kawo ruwa a kwano
Da sauri mama takawo,,
Addu'a sosai yayi kafin ya dauki ruwan ,, ya watsa a fuskar ameera
Wani uban ihu , Ameera tayi zata kwace daga jikin doctor aisha ,, dayake doctor aisha,, tana da jiki sosai yasa " ta saka ameera a tsakanin kafafunta,, ta matse ta
Ruwan ya kara watsa mata yace daga ina aka turo ku , kuka zo zaku kashe " ta alhalin bata muku komai ba,,
Ameera tace mu turomu akayi,, kuma ance mu zuke jinin ta,, mukai
Muhammed yace to waya ,, turo ku
Sukace daga majami'a ne shugaban majami'a ya turomu ",
Muhammed yace to ku fita a jikin tin kafin na kashe ku,, na kashe banza ,, ku yanzu baku tausayawa " iyalanku idan aka kashe ku wani hali zasu shiga ", amma kunzo jikin baiwar Allah kuna azabtar da ita " banzaye kararkaru,, da bakusan ciwon kanku ba " to kufita kafin na shuka muku rashin mutumci
Baki na rawa wani yace,, nidai ban jima da aure ba zanso na mutu ba na fita sauran ma sukace sun fita,, baza su sake ,zuwan mata ba
Muhammed yace ta hanci """ nakeson kufita bata wani wajeba
Nan ameera ta kama atishawa,, har sau bakwai , Kafin,, tayi lub sai bacci
Sauran ruwan aka shafe mata jiki dashi,, kafin aka kwantar da ita
Sallama sukayiwa,, su mama sukace gobe zasu dawo
Su mama kuwa tsananin mamaki ne ,, yakamasu duk yawon da sukayi ,, basu daceba,, amma gashi lokacin daya ameera tasamu lfy
Kowa ya zauna su ameer suna sauraran maganar da za'a fada musu sun kashe kunne
Daddy yace yauwa yarana dama maganar ", itace munason "" zamu hadaku aure nan da shekara daya insha Allah
A razane suka dago suna kallon su mom girgiza kai ameer yasoma ,, yi
Hajara kuwa mikewa tayi,, ta isa wajan ameer
Ameer ganin yadda hajara tafishi shiga tashin,, hankali kuma,, tayo wajan shi " bude mata hannu yayi da sauri ta fada jikinsa t saki kuka mai tsuma zuciya
Shuru su mom sukayi,, suna kallon ikon Allah
Hajara ta kara shigewa,, jikin ameer tana kuka harda shidewa
Bubbuga bayanta ameer yake yace kiyi shuru mana kinji
Dagowa tayi tana kallon su tace ,, kuyi hakuri daddy ,, bana ki bin umarnin ku ba , ne gaskiya bazan iya zama da yaya a matsayin mijin naba " hakan idan nayi naci amanar ameera ta ,
Mom tace babu cin amana hajara ai dan uwanki ne kuma koda ameera ta mutu zaa iya aura miki ameer
Ameera tace ,, haba mom taya zan zauna da yaya a matsayin mijin aure ni kallon yaya safiyan nake mishi ,, bana sonshi irin na aure a zuciya ta,, son yan uwantaka,, nake mishi bana aure ba
Please yaya dan Allah kada,, kabari su hadamu auren na wllh mutuwa " zanyi idan akayi
Janyota yayi ya rungume tace to ya isa haka hajara ba mai miki dole kinji gyada kai ,, tayi takoma ta kwanta " a jikinsa
Ameer yace daddy wai kun manta ,, da cewa,, hajara tasha nonon mommy ne ko kun manta " ne babu aure a tsakanin mu fa,, kuma koda bata shaba ni hajara kallon fatima,, nake mata
Rike kai daddy yayi shi sai yanzu ma ya tuna da hajara tasha nonon mommy,,
Su mom ma sai yanzu suka tuna
*ina godiya da addu'o'i ku agareni Allah yabar kauna*
[28/10, 14:26] MRS. MU'UTASIM: *๐AMEER DA AMEERA ๐*
*RUBUTAWA DA TSARAWA*
*MAMAN NUSAIBA CE โ๏ธ*
๐ซ๐ซ
*๐
๏ธARUMAI ๐
ฆ๏ธ WRITERS ๐
๏ธSSOCIATION๐๐๏ธ*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa๐ช*_
*๐ซ(๐ ๏ธ.๐ ฆ๏ธ.๐ ๏ธ)๐ซ*
*Wannan shafin na sadaukar gareki dear sister ๐ฅฐ๐ฅฐzee sardorna*
Kada kubari abarku a baya novel's din mu kamar haka
*IKHLAS* :; BY LOVELY MOMMA
*NAJMAT ABIY*::by MISS HAJO
*DIYYA AND MURADI* : BY ZEE SARDORNEE
My anty's:*UMMU MASAD AND UMMA SHUKHURA* Allah yabar kauna
*65โ66*
Ajiyar zuciya mommy tasauke , tace kai Allah " mungode maka , da ka bayyana mana ,, wannan lamarin " da muka manta yanzu damun aikata haramun " son Allah yamaka albarka daka tunatar damu
Ummi mufeeda tace wllh kaga ,, yaya sai yanzu natuna ' ashe hajara , babu aure tsakanin ta da ameer
Inna tace gaskiya duk sai ,, yanzu muka tuna "Alhamdulillah da ameeru ka tuna mana damun tabka kuskure, a rayuwa
Fuziya kam tayi shuru saboda damuwar dake cin , mata rai sosai tinda aka soma maganar ,, aure tayi tagumi ,, ganin an aurar da kannuwan,, nata amma ita har yanzu ko mashinhini bata dashi , yanzu , tana 26years ace bata da aure "abin na damun ta
Ummi mufeeda ce ,, ta fashimci hakan tace fuziya lafiya kikayi ,, tagumi ' maike damunki ne
Kusan ta fuziya ta matso, tasa kuka sosai
Rungume ta ummi mufeeda tayi ,, tana mamakin maiya,, sameta haka
Suma su mom kallon ta sukeyi " dan su basuga dalilin kuka ba , dan basuyi " maganar da zata sa mutum kuka,
Inna tace faziya meya faru,, kike kuka ko mun fadi abinda ranki baya sone
Dagowa " tayi tana kallon su,, tace ummi inna, mommy daddy yaya ameer shin , ku baku tausayi " ne agidan nan ko
Kallon ta sukayi suna hada baki,, wajan fadin " memuka miki,, ne fuziya
Fuziya ,, tace ni ban taba ji kunyi ,, zancen aure naba babu wanda ya tambaye ni ko in ,, da saurayi " ko banida,, babu wanda,, taba zuwa yace tana sona " koda wasa ne, shin bazan damu ba, gashi duk kanne na ,, anyi musu " aure amma ni ko zancen,, ku hadani da wani bakuyi " sai ta su fatima kukeyi,, maiyasa bazan damuba iyee,, ku fada, min ummi,, ta karashe maganar , tana kara saka wani,, kukan
Tausayin tane yakama,, su mommy sosai ta taba musu zuciya, , dan sai yanzu,, abin suna ya dawo musu
Ameer,, yace zo nan " Fuziya
Tashi tayi ta zo kusanshi, janyota, yayi ta daura kanta a kafadar shi,,
Rarrashin ta yayi sosai yace fauziya, kisani cewa shi aure nufine na Allah , insha Allah ,, mijin ki yakusa zuwa kinji yar kanwata " kisa aranki lokacin auren nakine baizoba ,, kiyi addu'a kawai Allah yanuna miki lokacin auren ki,, kinji tashi,, kije ki kwanta kihuta, karki kuma zaka ranki a damuwa " komai zaizo cikin sauki insha Allah
Wani sanyi fauziya taji ,, tace " thank you yaya ina godiya agareka , dan uwana mai "bani shawara ta gari Allah yacika maka burinka na alkhairi
Murmishi ameer yayi yace ameen yar ,, kanwata
Nan ta mike tayi dakinta
Da kallon tausayi suna bita, dukkansu
Daddy sauke ajiyar zuciya , yana fadin ,, Alhamdulillah nasan " ko kasa ta rufe idona,, Ameer zai kulla da yan uwan shi, ya zame musu " garkuwa
Tashi sukayi , suka bar falon kowa,, ya nufi dakinshi aka bar ameer da hajara, a falon
Bubbuga bayanta yayi yace ,, kanwata tashi muje ki kwanta
Bude idon ta tayi cikin magagin" bacci dan baccin yamata dadi, turo baki gaba tayi tace yaya please bacci
Murmishi yayi ya mike,, da sauri ta koma jikin sa ta lafe,
Ameer yace cutie nima bacci nakeji,, ki bari nakai ki kaanta,, nima naje na kwanta
Fuskar tausayi ,, tayi tace yaya nidai ,
Kyaleta yayi saiya dauketa, sukayi sama " dakinsa yakaita ta kwanta, a dauko " mata filow,, yasa mata " ta rungume ,, da sauri
Dariya yace wannan kinfi wife na son jiki,, sai iyayi
Kayan jikinsa yacire ya hayo kan, gadon,, tana bismilla dan kar ,, Hajara ta matso kusanshi,, kafin ma ya ida kwanciya ta mirgino ,, ta kwanta jikinsa,,
Shuru yayi yana kallon ta ,, yana maganar,, zuciya yace to wannan yarinyar " ko shekara zatayi ajikina babu abinda ,, zanji " dan bana jin feeling akan ta ko,, daya
Sake rungume shi tayi,, tana yatsina fuska kallon ta yayi yana murmishi ,, shafa kanta yasoma yi , ahankali
Ita kuwa tayi luf dan itama ba baya bace indai son jikine,, shiyasa , take likewa ameer don baya hanata " kwanciya a jikinsa ,
Suna a haka bacci ya dauke hajara ,, gyara mata kwanciyar ,, yayi ya daure mata gashin kanta,, daya rufe mata fuska nan shima ya gyara , babu jimawa bacci yayi gaba dashi
Yau ameera ta bude idon ta,, har magana tasoma "" amma ta rame sosai
Joshow ne yashigo dauke da ikram muhammed yana,, hannun marus " suka shigo a tare
Murmishi ameera , tayi musu saboda,, ganin yadda suke kaunar yaran nata sosai taji dadi
Marus ne ,, yace yauwa brother sauko ga mommy , tabaka abinci , sai nama wanka " ko muyi bacci yana daukesa
Muhammed ,, ana saukeshi yasaka kuka yana mikawa marus hannu
Dariya marus yayi yace mommy kinga brother yafi,, kowa sona agidan nan shiyasa baya son rabuwa dani, , yana daukar shi
Ameera tace eh ai naga alama,, kawoshi " namishi wanka sai " kuyi baccin, ko
Ikram kuwa hannun take mikawa ameera kamar zatayi kuka
Joshow na dariya yace maman ikram wannan yarinyar,, ta ganeki sosai ba kamar muhammed, ba ,, da sai boy yakeso ya tabashi ,
Ameera tace aiko ni ,, baya so kamar boy shiyasa kosun fita bana damuwa nan ta karbi ikram ,,, ita kuwa ikram ganin tazo wajan maman ta sai tasoma ,,, dariya " tana janyo rigar ameera , alama yunwa takeji ,, dariya ameera tayi tace kaji ja'iran yarinya,, da kanki ,, zaki fiddo ko
Murmishi joshow yayi yafita a dakin, dan ameera tace " mishi haramun ne a addinin su yaga nonon ta ,, koda ace shima din " musulmi ne , ba kristan ba ,, shiyasa idan " yaga hakan yake fita
Su raju ne zaune sunje " wajan yar mairo suna durkushe,, sai kikari sukeyi " mata sosai suna mata bayanin , abinda sukeso
Wani mitsiyacin,,, kallon yar mairo take musu ,, tana kara zare idon ta kamar mujiya,, sai kuma ta kwashe da wani mahaukaciyar dariya
Kallon ta su raju sukayi ,, da mamaki dan bata taba musu haka , ba idan suna mata bayanin abinda sukeso tabasu
Shugaba ne yakasa,, daurewa yace ,, yar mairo ya muna miki bayani " kuma kinki yin magana kina,, dariya , ko akwai matsala ne
Harara yar mairo ta watsa mishi tace, sai yanzu nagane kai dakiki ne,, marar hankali " ance maka wannan yarinyar kamar jenifer take ne
To bari kaji wannan yarinyar ,, iyayen ta da mijin da yar uwar ta aduk family ,, dinta, " suna nema ,, mata kariya daga sherin masu sherin ,, shiyasa baku cin nasara akan ta kuma tafi karfin,, gaba daya ma takusa kawo tsafinku,,, karshe don yanzu maganar da nake muku " ta samu lfy aljanun da kuka tura mata,, har ansoma toyasu " sosai ajikinsu, dan ma basuyi taurin kai ba suka tafi daga,, jikin ta da kuma sai an karya ,, abinda kuke takama dashi
Dan haka ni bazan iya komai ba,, akan wannan lamarin dakun nemi shawara ta ,, danace karkuje " dan tafi karfin ku domin ita Allah daya take bautawa""ba gunki ba , dan haka mutashi " ku bacemin da waje tinda har kuka hukunci,, baku nemeni ba gashi yanzu , an toya aljanuna ,, tana kai karshen maganar tana banka musu harara,, alamar ranta yayi mugun baci
Raju ne yace haba yar,, mairo mudake ai bata baci , kimana uziri kinji
Tsawa ta daka musu babu shiri suka fita da sauri dan ba karamin,, tsoro sukaji ba nan suka dawo gari
Shugaba sai safa da marwa ,, yakeyi saboda yanaganin abu karami,, zai zame musu babba
Raju yace shugaba ,, kada kadamu muke nafani da tsafin wajan mu tinda,, yar mairo tace,,, bazata kara taimaka mana ba,,sai muyi da namu
Girgiza kai shugaba yayi yace, , da matsala raju idan yar mairo ta dauke mana bakaken aljanun da,, muke anfani dasu " to fa,, wannan yarinyar zataci galaba akanmu
Raju yace to shikenan shugaba yanzu sai mukeyi ,,, da namu shikenan kafin ta huce
Shugaba yace to shikenan nan , sukayi wajan tukunyar tsafinsu,,
Fatima, kwance,, a falo sai numfashi take sauke wa one by one " ga duk tarame " sosai sai kuka take amma bamai sauti ba ,, danko hawaye ne ke bin kuncinta,, tana rawar sanyi ,sosai takejin zazzabin na kara ruruwa " ajikin ta ga anass,,baya nan yau tin asuba yafita bai dawo ba gashi har anyi sallar isha"i ,
Da sallama yashigo,, sai yaji shuru ga kuma an kashe wutar falon,, yana karasowa kunna wutar yayi kafin yasoma fafin , Fatima!! Fatima!!! Ina kike zo yau nakawo miki , chocolaty din ki
Sai yaji shuru mamaki ne yakama ,, Anass yace to ina Fatima tajene hakan dare yasoma
Ita kuwa fatima maganar ce ta gagare ta,, sai hawaye takeyi shiyasa tayi shuru taga ya juya baya , a hankali ta mike tana tafiya
Ji yayi an rungume shi ta baya , ansaka kuka "
Da sauri yajuya jin,, jikin fatima da zafi sosai , kallon tayayi yaga wunin daya dabai ganta ba ta rame sosai
Tace fatima bakida ,, lfy ne kuma kasa kirana " bazo nakai ki asibiti a duba ki
Da gudu fatima tayi dakinsu na bacci ,tana rufe bakinta kar aman da,, takeji ya fito
Da sauri yabita ciki jiyo aman ta yayi a toilet cike da tausayi ya riketa,, kamar zaiyi kuka
Ita kuwa karfintane ta kare bata ita nishin aman sai durkushe tayi tana sonyin amai amma ,, babu karfin dazai fito , ida sulalewa tayi
Da sauri anass ya dauko ya kawota kan gado,,,
Da kyer fatima tace yaya kacire min kayana zafi nakeji " sosai
Da sauri yacire mata doguwar rigar yabar ta daga ita sai fant finta dan ko breziya batada shi
Shima cire kakin shi yayi , ya hauro kan gadon ya janyota jikinsa , yana jin yadda zafin jikinta ke shigar shi sosai kuma yana mishi dadi
Itama da sauri ta shige jikin mijin nata tana lumshe ido
Anass yace fatima , wai maiyasa meki haka yau daya kika rame sosai
Saman shi takoma ta kwanta akanshi , kafin tace ba kaine ba
Da mamaki yake kallon ta , ya nuna kanshi yace ni kuma,, maina yine haka
Turo baki tayi tace ba kaine,, katafi ka barni ba kuma dama yau kwana uku kenan,, kullin sainayi,, zazzabi da amai mai wahala ,, shiyasa na rame gashi kai kuma inkazo,, baka tausaya min ", saika rufemu a bargo,, tana rufe fuskar ta saboda tayi,, kunya,, ita dai Allah yana gani,,Anass irin mazan ne da basa barin matan su , suhuta,, ko wanka , yayi idan yaga fatima " ta tube zatayi wanka tofa saidai tayi biyu
Shiyasa har yanzu takasa sabawa,, da nacin anass baya barinta tayi bacci da dare,, amma bata nuna mishi ta gajiya duk da , tana da karancin ,, shekaru amma , jurewa takeyi saboda ", nasihar da ikram ke mata ,, shiyasa bata korafi koda kuwa yaushe zasukai yaune ma bakinta ya subuce mata ta fada,,, shima bata so ya fito ba
Shafa bayan ta yayi yace,, kiyi hakuri dani matata,, kedin ce kike rikita ne da salon ki, nasan kina kokari amma ki kara akan wanda,, kikeyi haka Allah yayini " nasan kema wata rana zaki zama irina " am so sorry shiyasa kike zazzabi ko dan kwanan nan na takura miki,, to zan rage
Dagowa tayi tana kallon shi tace da gaske , sweetheart, amma,, yau ninake nemanka " kaji yadda cikina ke motsi da kazo
Dariya anass yayi yace to ikon Allah , yau kuma har nemana kikeyi to ai gani duk abinda kikeso,, zan miki
Fatima tace nagode sweetheart,, dina " ta koma jikin shi
Shafa cikin, nata yayi yace , wai anya kuwa banyi ajiya ba a wannan shafaffan cikin,, kilama,, baby nane keson ganawa " da babanshi
Baki , da hanci fatima ta saki tana kallon mijin nata,, tace , menene kuma ajiya har kake wai baby ina yake babyn
Hancinta yaja yace to bari na fito miki a mutum , ina nufin, nabaki ciki nayi ajiyar baby na anan yana,, shafo ,, marar ta
Wani yanayi,, Fatima taji jin yadda yaje yawo da hanun shi,, a kan marar ta,,
Shima haka yakeji danshi,, abu kadan yake daurashi akan hanya
Da sauri fatima ta koma jikin sa tana sauke numfashi ,, tace sweetheart please mana
Bude idon shi yayi yana saukesu,, akan ta,, harya soma cenja launi saboda tsabar jaraba irin ta anass ,, murya cen kasa yace menene mai kikeso namiki
Fatima tace yunwa nakeji kuma banyi girki ba please kaje ka siyomin kaji
Janyota yayi yace,, yanzu zan baki " zaki dena jin yunwa
Kallon shi tayi tace to ina abincin ,,,, kanshi yanuna mata , yaja bargo ya rufesu
Misalin karfe 1:00PM doctor aisha tazo gidan su ameera ita da, Muhammed
Da murna ameera ta taresu tana oyoyo momma ,
Itama doctor aisha taji dadin ganin yadda jikin ameera ya warware sosai
Nan suka zauna sosai suke hira doctor aisha tace kunga bamuzo ba sai yau wllh aiki ne yayi min yawa shiyasa kukajimu shuru
Ameera tace ba komai momma ai irin aikin ku baa samun lokaci sosai , mama tace hakane daughter
Joshow yace yauwa dama so nake kuzo,,, munason " nida mama da yarana zamu musulinta,, mu zama irin ku ,, zaman ameera agidan nan idan naji tana karanta wannan littafin naku sainaji nutsuwa ,, tazo min ina sha"awar shiga musulinci ,, da zuciya daya " kuma inason annabi Muhammad s.a.w. da zuciya daya duk muna sonshi nida family na ,, yakai karshen maganar yana kashewa " da kuka saboda ubangiji ,, ya saka mishi tsoron sa a ranshi
Mama tace nima nayi imani da ubangiji daya , inason,, son annabi Muhammad s.a.w munason ,, musulinta nida dana da jikoki na
Marus ma yace nima inason nashiga nakeyin irin na mommy na "
Kabbara su ameera sukayi ,, Ameera tazo ta rungume mama tana hawayen , samun karuwar da musulinci yayi
Muhammed yace,, Alhamdulillah masha Allah ,,Allah yabin godiya ,, munji dadi, sosai da Allah yasa kuna da rabon musulinci a duniya lalle ubangiji yana sonku da rahamar sa,, yanzu zan ke fadin kalmar shiga musulinci ,, duk abin na fada mu fada ,,, sukace to
Zama Muhammed yayi yace soma ,, fada musu kalmar shahada da guda ,, guda har suka fadi " a daidai muhammed na murmishi namikawa,, joshow hannu yace assalam alaikum .
Shima joshow yana dariya mai hade da kuka ya mikawa ,, Muhammed hannu yace amin wa'alaikum salam sukayi musabaha,, dama ya iya kalmar sallama shiyasa baiji wuyar amsawa, Muhammed sallamar " shiba
Muhammed yasake mikawa marus hannu yace assalam alaikum ,, Marus yace amin wa'alaikum salam , nan sukayi musabaha
Doctor aisha ma tacewa mama assalam alaikum ,, amsawa itama tayi kamar yadda taji sunayi
Ameera sujjada tayi na godiya ga Allah tana yima Allah kirari
Nutsuwa sukayi suna sauraron,, abinda muhammed yake fada musu akan musulinci ,, ya nuna musu yadda zasuyi wankan shiga musulinci ,, da yadda , zasuyi kuka tsarki da alwala da salla ,, nan yacewa yabishi gidansu ,, zaike koya mishi karatu acen zaiyi sati " danya koyi abubu ,, shida marus
Ameera tace yauwa yanzu kowa ya zabi ,, sunan da yakeso asaka ", mishi
Mama tace tana son sunan , zainab , Ameera tace masha Allah suna mai dadi
Beauty tace mommy ,, ni kuma mufeeda nakeso,, Ameera na dariyar farin ciki tace sunan kanwar abbana ,, masha Allah mufeeda mai babban suna
Marus yace ni kuma inason asakamin Abubakar sadeeq " suka masha Allah sunan sahabin annabi s a w kuma surukinsa
Joshow yace ni kuma umar nake so ,, Muhammed yace masha Allah shima sunan sahabin innaba s a w
Nan su doctor aisha suka yini har bayan isha"i muhammed yana munawa joshow da marus yadda ake salla wanda yanzu suka dawo umar da abubakar sadeeq
Su ameera kuwa na nunawa su mama da beauty ,
Farin ciki sosai sukeyi ba kamar ameera ma haka ta kwana tana nafilfili,, na godiya ga Allah tana , addu'ar Allah ya taimaketa " akan wannan jahadin dake gabanta ,, da tana ganin ita kadai yanzu su bakwai ne,, dan haka ta kasa bacci daboda farin ciki
Yau tinda wuri , Anass ya hirya fatima sukaje asibiti dan jiya kwana tayi ,, tana sheka mishi amai ajiki da tayi saita ce ,, mishi ruwa shikuwa " kawai saiya bata,, tana sha daga amjima zata maidoshi ", ya kamar , duk tayi laushi tafiyar ma bata iya yi
Shi kuma duk yarude ganin fatima a wannan halin,,
Suna zuwa babu bata lokaci aka kaisu dakin gwaji nan aka cemusu ciki ne da fatima harna wata uku,, amma yana bata,,wahala sosai dan haka ruwa za'a saka mata
Farin ciki awajan anass kamar yazuba ruwa a kasa yasha fadi yake Alhamdulillah , nima nagirma zan zama baba
Bayan awa daya ruwan,, yakare aka sallamesu " suka yo gidan maman anass. Yakira " ameer yafada mishi ,, sosai ameer ya tayashi farin ciki
Saida yatuno lokacin shima haka yaji, yanzu gashi basa garesa, hawaye ne yazubo mishi yana , sharewa wasu na zubowa
*thank you sosai masoya ina godiya da addu'o'i ku*๐ฅฐ๐ฅฐ
[28/10, 14:29] MRS. MU'UTASIM: *๐AMEER DA AMEERA ๐*
*RUBUTAWA DA TSARAWA*
*MAMAN NUSAIBA CE โ๏ธ*
*wannan shafin na sadaukar gareku .JARUMAI WRITERS ASSOCIATION ๐๐๏ธ* ina alfahari daku
๐ซ๐ซ
*๐
๏ธARUMAI ๐
ฆ๏ธ WRITERS ๐
๏ธSSOCIATION๐๐๏ธ*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa๐ช*_
*๐ซ(๐ ๏ธ.๐ ฆ๏ธ.๐ ๏ธ)๐ซ*
*67โ68*
Gidan , mama suka je,, da murnan mama ta taresu, tana fadin oyoyo yarana
Yar dariya anass yayi ganin mama ta rungume fatima, yace kai mama " ni baki ganni bane " kin wani shareni , sai fatima kika rungume
Buge mishi baki mama " tana dariya tace anki a ayi hogging dinka mai zakayi ni ta ya' ta nake ba kaiba , q'ato dakai,, har kake wani ,, andena kulaka wai yaushe zaka girma,, ne anass
Fatima tamishi gwalo tana boyewa ,, a bayan mama
Mama taji jikin fatima da zafi da sauri ta juya ta riko ffatima takaita kan kujerar falon ta zaunar ta,, tana fadin yarinya ta maiyasa meki naji jikinki ,, zafi
Boye fuskar ta fatima tayi tana yar dariya ,, dan kunyar mama takeji bataso a fada wa tana da ciki
Dariya anass ,, yace mama ai , wannan zafin jikin nata jikanki ne yasata haka bakiga " duk ta rame ba ,, jiya ko bacci bamuyi " kwana tayi tana kwararamin,, ajikina bakiji duk karnin amai muke " yana kallon fatima data ,, kara shigewa bayan mama
Da farin ciki kwance afuska mama tace , wai anass kana nufin kace fatima ciki da ita kai Alhamdulillah ,, Allah abin godiya " sannu fatima Allah yaraba, lfy kinji
Shi kam anass ko a kwalar rigarshi " sai kallon fatima yake " yana lumshe ido , saboda rajabar tashi ta motsa, so da yake mama ta tafi ,, ya dauke matar shi su shiga ,,daga ciki ya rage zafi
Fatima kam kuka tasa,, jin anass na zaro zancen,, kamar an jonashi ga kunyar mama da takeji " ga anass na tona mata asiri
Juyota mama tayi tace , a a fatima menene " na kuka keda zakiyi godiya ga Allah daya baki ,, kyauta " amma kike kuka
Cusa kanta tayi a cinyar mama tana kara sautin kuka tace mama,, ba yaya bane take cewa wai najikashi da amai " kuma wai " ina karnin amai
Shafa kanta mama tayi tace to shikenan kiyi hakuri kinji,, zan rama miki ne yanzu " mai kikeso kici na dafa miki
Dagowa tayi tana , kallon anass suna hada ido,, ya aika mata da kyakkyawan murmishi ,, mai sakata a wata duniyar, ta kara kallon shi ,, a karo na biyu " taga har idonshi ya cenja,, dage mata gira daya yayi " da hannu yake rokonta ta tafi dakinsa ta kwanta
Ba yadda ta iya haka , ta kalli mama tace,, mama bacci nakeji " idan natashi zanci , tuwo da miyar kuka yaji daddawa ,, da barkono shi bakeso "
Murmishi mama tayi tace to yarinya ta kije dakina ki kwanta
Kallon anass fatima tayi
Fuskar tausayi yayi kamar zaiyi kuka,
Duk abinda sukeyi " mama na kallon su tana danne dariyar ta , tana fadin wato yaran nan ,, basuda dama wai magana suke da ido , a ni zulaihat ,, Allah dai yamuku albarka , tana sauke ajiyar zuciya ,, saboda maganar da takeyi , a zuciyar tane takeyi
Fatima kwanciya tayi,, kan cinyar mama,
Kallon anass mama tayi tace son ka kaita tayi bacci gaji kuma karka ,, tashe ta ba"a son ana tashin mai ciki daga bacci ka gane,, sauran naji ka sakata kuka
Murmishin jin dadi anass yayi yace to mama, nan ya dauki , Fatima yayi dakinshi da ita
Mama tamike,, tayi kitchen dan daurawa,, Fatima tuwon da miya
Dakin yakaita suna shiga ta bude " idon ta
Dariya sukayi a tare
Fatima tace wllh sweetheart ka iya, bariki kaji yadda kasani baccin karya ", dan mu gudo
Murmishi ya mata , ta kaita,, gadon ya kwantar, ya cire kayanshi itama " yacire mata nata, dukaja kofar nan suka kwanta,, *(nima na dawo wajan su ameera)*
Yau tin ,, safe umar yafita , wato joshow wajan muhammed yatafi daukar karatu, dan yanzu , sosai yakejin nutsuwa a jikinsa " da sanyin zuciya idan yaje baya dawowa,, sai bayan isha"i yake dawowa
Ameera ma na koyawa,, su mama kuma sosai suka maida hankalin su " suna daukar duk abinda take koya musu,, kama daga kan, alqur"ani ka'ida kawa'idi ahalari, hadisi da dai sauransu " kuma suna fashimta hakan yasa ameera ke kara kaiminta " wajan ganin sun haddace komai ,, saboda zasu gina islamiya ,, a bakin gidansu
Yauma kamar kullin, maman anty karima ce ,, sukazo ita da danta
Da murna mama ,, take musu oyoyo nan suka karaso , cikin falon suka zauna
Maman anty karima ikram ta dauka , tana mamakin girman yaran kamar , yan shekara , da haihu
Beauty tazo ta gudu " tana fadin mommy !! Mommy !!, ina kike , kizo ki karamin karatuna " na rike wanda kika koya min
Ameera tace tafito tasha kyau , sosai kamannin ta da anty karima ,, sun bayyana , inba kayi mata kallon ,, sani ba ", da kuma ita batakai karima ,, shekaru ba to bazaka ce ba karima bace ba
Kallon ta maman anty karima take , tana share hawayen tausayin,, su, Abubakar sadeeq wato marus dan babu wanda zaice ba, jenifer dinta bace
Karasowa ameera tayi,, tana fadin oyoyo mamana , yaushe kukazo " bangan ji maganar kuba
Murmishi tayi tace daughter ,, yanzu muka zo ina muhammed ne naga sai ikram " a falon
Zama ameera tayi kusan maman nata tace mamana , ai muhammed yanzu bamai tabashi sai Abubakar
Umar da Abubakar, ne suka shigo , wato joshow da marus,, ga muhammed " a hannun shi a tare suka ce , assalam alaikum mutan gidan nan ,
Mama da ameera da beauty suka amsa da :Amin wa'alaikum salam sanunku da zuwa
Baki asake su maman anty karima ke kallon su joshow da suka kara kyau da kwarjini,
Ameera tace abubakar maza ,, kawoshi ka huta yaya umar na hada muku ruwan wanka ,, idan kun gama kuzo muci abinci , tana murmishi
Umar ya kalle ta yace yauwa my kanwa,, Allah yamiki albarka
Ameera tace ameen nan abubakar yabata muhammed
Umar zai shiga yaga, maman anty karima da sauri ya dawo , ya durkusa yace good afternoon mama , yakuke, ai ban lura kuna falon ba
Mamaki ne ,, yakara kashe maman anty karima , tace yauwa son ya gida ya su marus da beauty
Umar yace no mama yanzu marus yakoma abubakar sadeeq , ni kuma umar , mun musulinta , yanzu
Maman anty karima tace ,, muma ai zuwa mukayi ,, muji nawa zamu bayar " mushiga, nida son
Murmishin jin dadi umar yayi yace mama addinin musulinci , bada kudi ake shigar saba, kawai kalmar shahada zaa fada, miki ki biya shikenan kinzama,, musulma kamar mu sai kuma anuna miki yadda zakiyi wankan, shiga musulinci kafin ,, asoma koya miki salla da karatun salla dadai sauransu
Hannu biyu, maman anty karima ta daura ,, akai tana fashewa da kuka , sosai harda sharce majina,
Mamaki ne yakama , su ameera , saboda kunta
Ameera tace mama lfy kike kuka,, ko wani abun muka miki,
Share hawayen ta tayi ,, tace tin lokacin,, da wannan yaron ya karanta miki rubutun littafin ku , kika warke,, abun yashiga raina " sosai naji inason nashiga wannan addinin ,wanda ake bautawa Allah daya to bayan kwana biyu ,, munyi tafiya ne haihuwa akayi ,, kawata ta " mukaje suna shiyasa bandawo ba,, sai jiya shine nace zanzo naji nawa ake biya nashiga wannan addinin naku mai ,, cike da abin al'ajabi , da kuma nutsuwar,, zuciya munason musulinta,, nida dana da " mijina ku fada mana ' abinda ake fada muma muzama " irin ku ,
A tare suka ce allahu akbar ,, Ameera tace ,, bari na kira mai sunan daddy, yabaku kalmar shahada ,, nan tashiga daki da gudu,,
Wayar,, ta dauka tana kiran muhammed
Suna zaune sai hira ,, sukeyi doctor aisha da mijinta da muhammed,, karar wayar shice ta katse su dauka yayi ,, ganin ameera ce sai yayi murmishi yace assalam alaikum kanwata
Daga cen bangaren ameera " tace amin wa'alaikum salam,, barka da warhaka yaya mai sunan daddy na yakake yagida , yasu momma na da daddy
Yar dariya yayi yace kai kanwata wannan jero tambaya ,, haka kuma naji,, bakinki na motsi , nasan akwai magana to mommy gata nan, ita da daddy suna soyayya ,, abinsu
Kwashewa tayi da dariya ,, tace kai yaya wllh mommy saita zaneka ,tace yauwa kazo gidan mu yanzu akwai mutum uku zasu musulinta ,
Mikewa,, yayi baki a washe yace kai haba dan Allah da gaske ,, kikeyi kanwata ,
Ameera tace sosai makuwa kuzo harsu mommy ,
Muhammed yace to gamunan zuwa nan yakashe kiran yajuya gasu mommy dake,, kallon shi
Doctor Aisha tace muhammed ,, wanene ya kira kake wannan fara'ar
Yar dariya yayi yace mommy albishirinku
Doctor aisha tace goro fari tas tana murmishi
Muhammed yace ,, yanzu yarki takira ni tace muje gidansu " mutane uku zasu musulinta, shine nake farin, ciki
Su doctor aisha sukace Alhamdulillah to maza muje nan suka tashi doctor aisha ta dauko hijab tasaka suka fita , zuwa gidan su ameera
Babu bata lokaci , suka iso da sallama,, suka shiga cikin gidan, amsawa akayi suka shiga
Da gudu ameera tazo tayi hogging din doctor aisha tana, fadin waiyo momma na, nayi kewar ki sosai
Kanta doctor aisha tashafa tace nima haka ,, ameera na,, ina mai gida yake da kishiya
Ameera tace mai sunan daddy yana wajan abubakar , ita kuma ikram tana wajan mufeeda
Doctor aisha tace masha Allah nan suka zauna saida sukasha ,, ruwa kafin aka soma zancen su maman anty karima
Maman anty karima ta kira mijin ta ta fada mishi yazo gidan jenifer nan shima yazo ,
Zama sukayi,, Muhammed ya gyara , zama yace kunyi imani da Allah ,da mala'ikun Allah kunyi, imani da , annabin rahama , kunyi da kaddara mai kyau ko akasin haka, kunyi imani da littafin Allah mai tsaki , kunyi imani da ranar alkiyama
Nan suka amsa da eh dukkansu,, munyi imani dasu
Muhammed , yace masha Allah " Alhamdulillah
Kafin yace rukunnan , musulinci , guda biyar " na farko, kusheda babu abin " bautawa da gaskiya sai Allah ""
Kun sheda cewa annabi muhammadu , bawan Allah ne" kuma manzon sa ne ,, bayan nan, sai salla ,, azumi,,, zakkah , da ziyartar " dakin Allah ga wanda Allah ya nufa da zuwa , duk kun amince da wannan
Nan suka ce duka mun,, yadda dasu " kuma munason manzon Allah (S.A.W)
Muhammed,, yace Alhamdulillah ,, to yanzu duk abinda na fada ku maimaita ,,
Nan sukace ,, to
Babu bata lokaci muhmmed yabasu kalmar, , shahada , cikin ikon Allah ,, suka maimaita ,, babu matsalar komai ko tangarda ,, hakan yawa kowa dadi, musamman ma ameera
Kabbara sukayi , ameera ,, da mama suka rungume maman anty karima suna dariya , Ameera tace Alhamdulillah " Allah nagode maka
Shima, Muhammed da baban shi sukayi musabaha da baban karima da " kaninta,,
Muhammed yamusu bayanin yadda zasuyi wanka,, da alwala yace yanzu su bishi, zai koyamusu ", suratul fatiha kafin gobe ,, sukace to
Muhammed yace to yanzu ,, kunzama mu munzama ku wani suna,, kukeso asaka muku,
Baban karima yace, ni inason usman
Muhammed yace masha Allah usman suna mai dadi
Kanin karima yace ni, inason, Nazeer sunan yana burgeni shinake so
Muhammed yace masha Allah nazeer suna mai dadi
Maman anty karima tace , ni ina son maryam,, sunan yayata " ne bayan ta musulinta ,, yanzu ban sani ba tana raye kota mutu , kullin ina tunanin yanzu a wani hali take ciki " yar uwa ta ina sonta matuka, tana saka kuka ,, dan abin nacin " mata rai na rashin yayar ta tsayin shekaru,, tun suna yara, iyayensu suka,, koreta " saboda ta musulinta ,
Muhammed yace masha Allah maryama,, uwar , Isa alaihissalam ,,kidena kuka insha Allah " zakiga yar uwar taki insha Allah har tana raye a duniyar nan zaki ganta wata rana
Share hawaye mama karima tayi ,, tace to insha Allah
Shima mijin nata, kallon ta yake cike da tausayi ,, dan shima bayajin,, dadin ganin matar tashi a wannan yanayi
Kusanta ameera tazo tace,, mama kidena kuka,, kinji insha Allah zakiga maryam yayar ki, indai tana raye, indai kin daukeni kamar anty karima , to kidena kuka ", zan koya miki addu'ar reman sauki " insha Allah komai zaizo cikin sauki
Rungume ameera tayi tana share hawayen ta tace nagode sosai daughter " wllh idan ina ganin ki sainaga sak , yama sunan nata yake,, na musulmai
Ameera tayi murmishi tace , sunan ta karima
Mama tace kamar ku daya da karima ta,, inason wata rana,, kuga juna " zaki gaskata maganar ,, mu dan komai naku iri daya ne ,, har hasken , kawai karima shekaru ne zata muna miki
Ameera tace insha Allah nakusa haduwa da , yar uwa ta ,
Sun jima suna hira sosai kamar,, sun shekara " da ganin juna, haka suke haka aka ringa koyawa su mama , alwala tsarki wanka ,, da,, tsada salla, da karatun suratul fatiha dan shi,, farillah ne ga wanda yazo,, yin salla da sauran abubuwan daya shafi addu'a,, wa'azi mai yatsa jiki da nutsuwa muhammed ,, ke wa mazan yana ,, nuna fada musu abinda mutum " inyayi ake sakashi wuta da launinkan azabar,, da za'awa mutum " idan ya aikata mummunan hali
Yana jaddada, musu yadda aikin alkhairi yake kai mutum aljanna da kuma yadda gidan aljanna yake da suffofin sa da rayuwar shi mai dadi ta abadan da'iman bata,, karewa
Muhammed yakara sa cewa ina mai jan hankalin ku " kada kusake zuwa wajan boka ,, idan kuna da bukata ku daga ,, hannaye ku roki " Allah abin bauta , saiya biya muku mukatar,, insha Allah
Kuka sosai sukeyi musamman ma , baban karima,,, dan yasan rayuwar ,, da sukayi ashesu basu sani ba " asarar lokacin su na duniya suke basu gane b kai Alhamdulillah , Allah yakarawa musulinci,, daraja sa daukaka
Suka amsa da ameen
Muhammed yace mazan suke zuwa ,, wajan sa daukar karatu matan kuma,, wajan ameera
Suka amsa da to
Ameera ta share hawayen farin ciki, tace yaya dama ,, inason zamu bude islamiya , a jikin gidan mu,, muke karatu mazan sukeyi dakai
Murmishi,, Muhammed yayi yace wannan kinyi tunani mai kyau , sai asoma gobe insha Allah ,
Nan masu tafiya sukata ,, tashi su ameera har bakin get suka ,, rakasu suna musu bey bey
Yau takama , Monday ,, ranar aiki kenen,, Ameer ne yafito,, sanye da inform din likitoci ,, tana sauri ,
Inna ya samu ita da su fatima fauziya hajara ummi mufeeda,, mommy and daddy ,, basu fito ba
Karasowa yayi yace good morning ummi na yana isa gareta , yamata kiss a goshinta
Itama,, kiss ta mishi tana murmishi tace morning my son katashi ,, zaa fita aikin ne
Ameer yace eh
Su fauziya ne suka gaishe shi, ya amsa suna rungume shi shi, kuma yana dan bubbuga bayansu,,,.
Hajara kuwa,, turo baki tayi " ta juya mishi baya
Su Fatima suka mata dariya ,,
Fatima sarkin ,, tsokana tace,, shagwababbar yaya ,, ai nasan dama yaya kayi " lefi jiya ,, na ganta tana kuka kamar ance mata inna ce ta mutu " kaga yadda ta ringa,, jan zuciya " ni wllh jinake ma zaneta kayi wai ashe korota ne kayi daga dakinka
Inna kuwa an soso mata inda yake mata kaikayi ,dama ta kwana biyu batayi masifa,, shiyasa yanzu har bakin ta rawa yake saboda masifa
Ubanki ne, Muhammadu zai mutu banida, yar jakar uba, ni kikewa fatan mutuwa to wllh ashir dinki , yar banza mai,, kama da kodadden,, takarda " dama ai na kauna ta kuka ba kida ameeru ,, gyarama shi dake , yar butar uwa,, taci gaba da masifa kamar ta ari baki,
Dariya suke mata
Ameer yacewa hajara my kanwaty, zo nan kinji
Tashi hajara tayi dama tana son kuka ta rike ne saboda , babu mai rarrashin ta akusa ,, yanzu data samu da sauri ta fada jikinsa,, tana sakin kuka
Ameer yace haba mana hajara wanene,, yataba min ke ne agidan nan yau na karya,, mishi kafa
Dagowa tayi tace ba kaine ba ka koreni jiya
Murmishi yayi yace to am sorry bazan,, kuma ba kinji kanwata,
Sake kallon shi tayi tace yaya what happened in room,,, jiya kake karota ,, na ganka da computer
Ameer yace ,, jiya am no happy ne kuma ina busy ne ,, shiyasa dan kar kizo ki hanani nace,, kifita ,, amma kiyi hakuri
Sake cewa tayi yaya what happened , ka fadamin
Inna tayi caraf tace ke jaruruwa (wato hajara) kankanbobo,, mai gashin baki da turanci naci kan ubanshi, baturen ma daya,, kirkiro, turancin buhun,, ubanshi " dan uwaki kema yanzu ameeru yakoya mishi ", yaran arna ko to wllh bada niba a , gidan nan a to idan ma zagina kuke " yanzu sai inyi tsukiya,, mu fidda reni ", futsararrun banza da wofi,, wllh ni lokacin ina yarinya kamar ku,, bakuga yadda nakeba jaruma ce ni nan tacigaba da ruwan masifar , har kunfar baki takeyi ,,, su kuwa na mata dariya
*nima nace bari na fece na huta da masifar inna*
[28/10, 14:30] MRS. MU'UTASIM: *๐AMEER DA AMEERA๐*
*STORY AND WRITER BY*
*MAMAN NUSAIBA CE โ๏ธ*
*wannan shafin na sadaukar gareku masoyana fans din ,AMEER AND AMEERA*
๐ซ๐ซ
*๐
๏ธARUMAI ๐
ฆ๏ธ WRITERS ๐
๏ธSSOCIATION๐๐๏ธ*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa๐ช*_
*๐ซ(๐ ๏ธ.๐ ฆ๏ธ.๐ ๏ธ)๐ซ*
*69โ70*
Ameer ,, ya kalli inna yace kefa tsohuwar ,, nan kin cika masifa " naga kwana biyu bakiyiba, shiyasa duk yau kika damemu da ,, fada da wannan farar safiyar
Harara inna ta banka " mishi tace ubanka, Muhammadu shine mai masifar kai nifa " idan kadameni " saina maka dukar kawo wuka " wllh kafita idona " dogon banza dogon wufi,, mai kirar " samudawa " wllh wannan da a mutanen ,, farko kazo to bazaka ganu ba " futsararren banza,, ni zakake " yiwa turanci uban postom ma shugaban,, krista dan uwarshi " kai nifa banki mu bugu ma marar mutumci,, wllh da ba a hannuna aka haifeka ka " sai nace musanya ka ,, akayi a asibiti dan iska to tashi katafi " kona canja maka kamanni , hanci kamar karass ,,
Dariya ummi mufeeda takeyi ,, harda rike ciki tana fadin wai dama inna,, masifar nan ta inna tana nan ashe,, saima karuwa datayi
Ameer yace,, kanwata tashi mutafi kar inna,, ta zanemu wllh
Mikewa hajara tayi tana, dariya tace to su inna masifatu " bari mubar miki gidan kicinye duka
Flow inna ta dauka to jefa musu tace kuje, sallamenmu,,, wllh idan kuka dawo,, ko sannu da zuwa bazan muku ba yan kan uba kai
Ummi mufeeda , ce tace son daughter maza kutafi,,
Hajara tace, yaya please mana
Kallon ta yayi yace please for what,
Tace inason ,, na dauko hijab dina ne
Yace to maza ki dauko, yar lukutar,, ummi mufeeda,, dariya tayi tace, to nadaiji tinda yau anyi gadon inna " bari nadauko nan ta dauko tafito sukayiwa, yan gidan sallama suka fita
Inna tarakasu da zagi,
Su ameera sungina ,, islamiya, su da kansu ,sukeyin karatun alqur"ani mai girma da hadisai da sauran litattafan,, addini yan ajin sune
Maman joshow wato a yanzu
Maman anty karima wato maryam a yanzu
Kanin anty karima wato nazeer a yanzu
Marus wato abubakar sadeeq , a yanzu
Beauty wato mufeeda a yanzu
Baban anty karima usman a yanzu
Joshow wato umar a yanzu
Da ameera da
muhammed,, shike koyar dasu,, kuma Alhamdulillah suna dauka sosai ,, ba kamar abubakar sadeeq ma akwai kokari sosai ,, Ameera nason yaron saboda yana da basira
Yauma suna,, karatu kamar yadda suka saba wani,, magidanci ne yashigo " shida matar shi da yaransu bakwai ,
Da kallo suka bisu tsayawa namijin yayi yace am so na katseku
Muhammed yace ba komai meke tafe daku ne "
Yace tin ba ,, yau ba mukejin wannan karatun naku yana mana dadin sauraro nida matata ,, wannan yar autar muce,, tinda aka haifeta ,, batada lfy " amma jin wani karatu da kuka dauki lokaci mai tsayi kunayi " yasa aljanun ,, jikin ta magana ,, suna ce mata ai tin ' tana ciki suke sonta mun kasa ganewa,, shine nacewa matata idan mu fara saimuzo,, ko kuna da maganin ciwon wannan yarinyar dawa,
Murmishi muhammed ,, yayi yace sosai makuwa ai mukeda magani " insha Allah indai aljani ne yau saiya barta" koshi waye,, kawota mugani,,
Janyota yayi tana tirjewa,, tinda sukazo take boyewa , abayan maman ta suna hada ido da muhammed " ta firgice shiyasa yanzu ,, takiya saida babanta ya dauketa cak ya ,, direta gaban muhammed
Kallon ta yayi da sunne kai,, yar dariya yayi yace dago ki kalleni " inkin isa , banza munafukai , mugaye ki dago mana ki kalleni ,, kunzo kun zauna ,, ajikin yarinya ,, kuna bata wahala
Kin dagowa tayi tace kaidai babu ruwanka damu,, katafi wajan musulmai yan uwanka " kabar mana gari
Murmishi muhammed yayi yace " kanwata to nan
Tashi ameera tayi ta zo nuna mata,, yarinyar yayi yace rikemin ita ki danne ta karki bari ta kwace,, Ameera tace to yaya ,, nan yamike yadauko alqur"ani da ruwa acikin " kwano yadawo ya zauna
Ita kuwa yarinyar sai mutsu mutsu takeyi,, amma takasa " kwacewa shyasa tayi shuru tana kallon mamanta,, tana girgiza kai,, share hawaye maman " nata tayi tana kaucewa daga kallon ta
Addu'o'I yayi sosai ya matso kusanta " yace ingo sha wannan kinji
Banka mishi harara tayi tace bamusha,, ni kasakeni natafi gida,,
Ganin tasoma fin karfin ameera yasa muhammed ,cewa baban yarinyar yazo yarike ta " nan ya matso ya riketa sosai
Ruwan ya watsa mata a fuska yana kara kafin karatunsa,, cikin suratul yaseen
Ihu ta ringa yi tana fadin zanyi,, magana adakata karku kasheni zanyi magana
Dakatawa,, yayi yana fadin,, daga ina kuka shige jikin ta
Tace mu daga school , muka hadu saboda shigar da takeyi yasa,, muka shiga jikinta,, kuma ni inasonta " har munyi aure yanzu haka yaranmu biyu
A razane baban yarinyar yake kallon diyar,, tashi wadda batafi shekara 14 ba amma wai ta haifi yara biyu,, to ta ina " wannan abu yafaru,
Mamanta da yan uwanta ma haka suka kallon ta,,, sabanin su ameera ta sunan akwai junnul ashaq mai wannan aikin
Muhammed yace ashaq,,, wai kai wani irin junnu ne mai bakar zuciya da mugunta,, yanzu wannan yarinyar " itace abin aure to ko kafita kona konaka ,, shashasha kawai "
Dariya tayi tace bazan fita ba ai matata ce kuma ga yaranmu nan " awajena
Muhammed yace ka rike " kayanka ni kuma zan kashe ka inyaso,, yaran naku saikabar iyayenka,
Ashaq dai yace , bazai fita ajikin matar shiba "
Aikuwa " Muhammed yasoma karanto suratul yassen tana bude sautin muryasa, , ya rike kanta,
Bisgewa tasonyi,, tagudu amma baban nata ya rike ta gam
Bayan wani lokaci " tasoma jera atishawa,, saida tayi biyar,, kafin ta koma jikin baban ta tayi lakwas kamar ta mutu
Da sauri baban nata yace, yadai tayi,, haka " kota mutu ne
Murmishi muhammed , yayi yace aljanun sun fitane " wannan bacin gajiya ne zatayi kada kutashe ta saita farka da kanta " zata tashi rass ba ciwon komai ajikinta,,
Da sauri mamanta tazo ta zube agaban muhammed yana fadin " thank you very much thank you yaron kirki muna godiya fa,, da hausar ta wanda bata iyaba sosai
Muhammed yace ba komai mu , addinin mu babu cutar da batada magani " saidai cutar mutuwa itace batada magani ,,Allah shine abin bauta ba wanin saba,, shiya bani ikon karanta littafin sa mai tsarki " yarinyar ta warke
Kallon shi sukayi, kafin suce to shi littafin ,, naku yaya ake karanta shi " kuma wanne abune ake bautawa ,
Murmishi yayi yace ubangiji daya shi,, muke bautawa " har makocinka da surukansa " duk shi muke bautawa, kuma baa karanta littafin Allah,, har sai ana cikin addininsa "
Baban yace to nawa ake biya ashiga
Muhammed yace baa miyan komai, idan zaa shiga cikin sa,, saidai afada maka kalmar shahada shikenan kashiga,,musulinci
Wani nutsuwa tashigesu,, sosai suka aminta da wannan " addini yace munason musulinta mukoma ,, irinku muke karatu tare daku,
Cike da farin ciki, Ameera da muhammed ke kallon su " su mama suma sunji " dadi sosai suna karuwa
Kamar shahada yabasu, nan kowa yazabi sunan da yake so
Muhammed yace suke zuwa kullin, kuma matan ", sudena irin wannan shigar su saka irin na ameera kayan
Sosai suke murna saboda sun musulinta " kuma sunji dadi sosai nan sukace to kafin suka tafi
Muhammed, ya kalli ameera tace kanwata kinga ikon Allah ko kai Alhamdulillah
Ameera tace gaskiya munji,, dadi sosai nan sukayi addu'a suka tafi gida
Bilal ne yafito da sauri, yana gyaran glass din dake manne a fuskar shi yasha kyau sosai sai zuba kamshi yakeyi, sosai ,, jamila ce ta fito, duk tayi sanyi amma takara cika tazama babbar mace,
hogging dinka yayi yace,, to ni zan fita ko ", akwai abinda ke damunki ne,
Murmishi tamishi tace no kawai banajin " karfin jikina ne janyota yayi jikinsa yana kara shigar da ita jikinsa " ita kuma jin tasamu jikin ta kara menne miki,
Shafa bayanta ,, yayi yace,, koda, nazama dad ne " naga sai girma kikeyi wai meye sirrin ne
Tana daga jikinsa,, tace kaine sirri mijina,, abin alfahari na "
Yar dariya yayi yace eh ashe hakane,, kina samuna ,, komai zam zam " yake shiyasa kike Channing,, ko
Rufe mishi baki tayi tace ,,ina zuwa nan ta nufi daki , wata takarda " mika mishi tace ingo habiby
Amsa yayi yaduba , waro ido yayi,, yana karanta abinda yagani yace habibty wai abinda nake gani gaske ne " kina ciki two months,,
Rufe fuska tayi tana murmishi
Wajan ta yayi , yana fadin Alhamdulillah, ala kulli hal " Allah abin godiya nan yasoma , bata right kiss,, da kyer ts kwace tace kaje mana " ko sokake later ne
Kallon ta yakeyi cike da kauna da farin ciki aikuwa yasoma kiran ameera yafada miki, ameer kamar, yayi me dan murna " kafin yakira ammi,, ya fada mata nan tace maza komai yake yakawo jalima, gida , bdan yasoba haka suka tafi gidan ammi "
Ameer da hajara ne,, zasu tafi gida sun tashi a aiki
Wata nosee ce tazo a guje tana fadin ,, sir " please taimakon gaggawa gamai haihuwa ,, cen rai ahannun Allah bazata iya haihuwa da kanta ba sai an mata c s ,,please muje
Kallon shi hajara tayi tace kaje mana yaya,, nizan jiraka,, kugama ,, murmishi yayi ya dauko ,,, kayan aiki yacewa,, Nosee din, maza kikai kayan , aiki wanda zamuyi " aikin kice suzama redy,, banason jira ,, da sauri tace ok sir nan suka tafi
Ba"afi minti biyar , da tafiyar ameer ba wani saurayi yazo wajan hajara ji tayi ance
Assalam alaikum
Juyawa tayi domin taga waye nan ta amsa mishi
Yace yan mata sannu , dan Allah doctor ameer fa
Saida ta harareshi kafin tace maizai baka
Yace nazo gaishe shine
Hajara ta murguda mishi baki taje tayi,, banga banga a " bakin kofar,, shiga tace,, baka isaba ka shigar wa yayana office dinsa,
Kuri mata,, da ido yace Allah sarki wannan acting dinta kamar ameera,,tabbas wannan kanwar tace " murmishi yayi yace ,, ke nifa kanin yaya ameer ne fa,, idan bayanan,, saimin bayani ", ok
Hajara tace yana dakin tiyata,, bazai fito yanzu ba
Yace ni sunana , salim idan yafito kicemai salim yazo yatafi
Dan murmishi tayi tace to shikenan ,, zan fada masa,,
Nan yatafi yana murmishi dan ba karamin burgeshi hajara tayiba
Yau yan gidan, abin bauta su raju, suka shirya kashe ameera,, nan suka kira wani ", bawan su
Raju yanuna mishi photon ameera ,, da address din gidansu,, Raju yace tana fitowa, ka kasheta "
Saurayin ya amsa yayi gaisuwar,, ban girma ya fice zuwa gidan su ameera
Ameera tafito,,sanye da hijab " kasuwa zasuje dan bata taba zuwaba,, shiyasa yau mama da umar, dukkansu yan gidan. Zasu tafi
Ita ta fara fitowa, saboda murna
Tana Kallon fitowar,, ya lallaba " da sauri ,,
Tana gyara hijab dinta taji an soka mata wuka, a hakarkari,,
Wani gigitaccen kara tayi,, tana fadin innalillahi wa inna ilaihin raju'un,, ta juya taga wanda yasoke ya kafin tasoma yin kasa
Abubakar ne yafito shida beauty suna dariya turuss suka tsaya ganin ameera acikin jini
Da karfi beauty tace ,mommy ,, mommy na,, daddy wani yakashe min mommy na please kazo
Aguje Dukkansu " suka fito daga gidan,,
Suna isa gareta mama ta fasa kuka,, tace innalillahi wa inna ilaihin raju'un nashiga ,, uku ameera wani azzalumi " ne yamiki wannan zalincin ,, shikenan sunkashe ta, umar kalli idonta sai fari bata numfashi , waiyo Allah ni zainab naga takaina
*nima nace bari na gudu kar amin irin na ameera*
*Maman nusaiba ce โ๏ธ*
[28/10, 14:31] MRS. MU'UTASIM: *๐AMEER DA AMEERA ๐*
*STORY AND WRITER BY:*
*MAMAN NUSAIBA CE โ๏ธ*
๐ซ๐ซ
*๐
๏ธARUMAI ๐
ฆ๏ธ WRITERS ๐
๏ธSSOCIATION๐๐๏ธ*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa๐ช*_
*๐ซ(๐ ๏ธ.๐ ฆ๏ธ.๐ ๏ธ)๐ซ*
*71โ72*
Karasawa,, sukayi wajan ameera ,, da take kwance kamar gawa,, jini na malala ta gefen,, cikinta,, da sauri, umar ya dauketa yasaka ta a mota ,, suka shiga sai hospital ,, tin kafin su isa,, Umar yakira , Muhammed yana fadamishi " gasunan zasuje asibitin su,, Ameera ba lfy wani ya tsoka mata wuka
A rikice , Muhammed yasoma fadin innalillahi wa inna ilaihin raju'un,, garin yaya hakan tafaru, to shikenan ganinan zuwa ,
Yana kashe wayar yakira,, mommy sa ringing uku ta dauka
Tace hello son yadai
Da sauri yake magana har bakinsa rawa yakeyi,, yace mommy ,, makiya sunyo kan ameera,, yanzu umar yacemin an soke ameera da wuka,, gasunan zuwa asibitin,
A razane ta mike tana fadin me...me....mekace son ameera ce,,aka soka da wuka to saikazo dan tarosu,, bakin kofa nan ta kashe wayar
Da sauri yayi backing, ya sauka,, bude gidan baya yayi ya dauko ameera ,, tana fadin doctor please come in ,
Da gudu suka kawo gadon ya daura ta,, nan aka tafi da ameera emergency room,
Zaunar da yaran sukayi abubakar da beauty,, sai kuka sukeyi,, ganin maman nasu " a wannan halin su ikram kuwa,,, wasansu suka kamayi,, ita da muhammed suna zagaye su umar shida mama
Kallon mama tayi tace Allah sarki ,, yarinya kenan ba ruwansu wasan su sukeyi, umar yace eh basuda damuwa
Ameer na cikin yin aikinsa,, yaji gabansa yayi mummunan faduwa,, dafe saitin " zuciyar shi yayi yace my wife Allah yakareki " aduk inda kike nasan yanzu akwai abinda yasameki,,
Nosee din kusanshi ce tace ranka ya Dade,, yika dinke wanjan kar iska tashiga ,
Da sauri yadawo daga duniyar tunanin dayakeyi,,, nan yayi sauri ya gaba yafito
Hajara kuwa na bakin kofar office ,,din ameer itama taji gabanta ya fadi,, runtse ido tayi tana karanto addu'o'i sosai ,, saida taji sauki kafin ta bude idon,, amma taji duk jikinta ba dadi , tana wannan halin ta hango ameer na tafowa jiki,, a sayaye " yake tafiya da sauri ta dauki,, jakar tashi da ta ,ta nan tanufosa,,
Wanda suka kawo mai haihuwar,,ne suka mike suna fadin lokita,, yamai jikin saboda sun ganshi,, jiki a sanyaye
Kallon su yayi yace Alhamdulillah anyi nasara, anjima zaku ganta ma,,,
Godiya suka soma mishi ,, da dan gudu hajara tazo ta, fada jikinsa tana,, kuka sosai
Baki suka saki suna kallon hajara, ,, wata takasa daurewa tace doctor amma wannan kanwarka,, ce naga kuna kama sosai
Murmishi yayi yace eh kanwata ce hajiya
Wasu yan mata,, dake gefe kallon su ameer sukeyi " kamar sun samu tv
Gefen yan mata yasamu wasu,, kujeru ya zauna hajara na tsaye,, tana kuka tana banka wa ameer harara,, saboda ya rabata da jikinsa
Yar dariya yayi " ya bude mata hannu,, da sauri tashige jikinsa,, bubbuga bayanta yake, saida tayi shuru,,tukun yadagota " yace, maiyafaru ne kike kuka keda nabarki lfy nashiga emergency
Turo baki gaba tayi tace,, yaya ina zaune naji faduwar gaba " shine nayita addu'a shine naji,, banajin dadi
Murmishi yayi yace,, nima naji hakan amma nayi addu'a kitashi mutafi,, gida yunwa nakeji,,
Tashi tayi akanshi,,tace to mutafi ,,yaya so nake muje naga inna " dariya yayi yace to nidai ba ruwana bacci zanyi idan naje, , hajara tace to shikenan
Harsun,, dan wuce wajan yan matan,, nan wata tace
Hello ameera
Cak suka tsaya " Hajara tajuyo tana kallon ta,,
Mikewa budurwar tayi,, tace kai ameera wannan kallon fa kamar baki taba ganina ba,, nice yar ajinku "dana taba cewa inason ameer ,, kika cemin mijinki ne,, nabaki hakuri,, kin tunani ko,, tana kama hannun hajara
Hawaye ,, hajara ta share tace,, niba ameera bace
Da sauri ta kalle ta tace haba ameera,, dan kinga nazo gaban ameer dinki " shine kike cewa bake bace,
Hajara tace, da gaske nake bani bace,, Ameera nan tabata " labari batan ameera yanzu shekara biyu da rabi kenan,, da batan ameera
Kuka take sosai,, tana fadin innalillahi wa inna ilaihin raju'un waiyo Allah ameera,, gaskiya natayaka jimami " yaya ameer ,, Allah yabayyana ,, mana ita
A tare sukace,, ameen
Tace ni sunana ,Rabi'atu ni friend din ameera ce,, Allah yabayyana ta " ban taba jin labarin batan ameera ba sai,, yanzu
Nan suka yi sallama ,
Kawar ,, Rabi'atu tace, wai dama kinsan sune
Rabi'atu tace nasan yayan ta ashe wai ta jima da bata matar wannan doctor dince ,, kuma wllh inkika ganta kamar an tsaga kara da ameera da ameer da wannan kanwar tasu,, Allah ya bayyana tadai ,, tace ameen nan suka tafi ,,
Su mama sunkasa tsaye sunkasa, zaune, ' har sukafi awa biyu ,, awajan baa bude,, kofar dakin da aka saka ameera,, har muhammed yazo shima duk a kidime yake
Bawan minti kamar arba'in aka bude kofar, doctor aisha ce tafito,, tana share gumin dake goshinta,,
Da sauri suka yo wajan ta muhammed yace mommy,, ya jikin ameera ",
Kallon shi tayi tace Alhamdulillah mun tsaida jinin,, insha Allah zata samu lfy ,,a tare suka " sauke ajiyar zuciya nan suka zauna
Doctor aisha ta matso kusan su ikram,, tace baby da murna ikram tayo wajan doctor aisha daukar ta tayi tana mata wasa,, shikuwa muhammed yana bakale jikin abubakar,, ,, ko kallon inda su ikram suke bayiba yayi kwanciyar shi
Umar yace zai koma gida ya dauko , kayan abinci da,, dana sawar ameera nan ya tafi
Fatima ce zaune ,, tana rusar kuka " hadda jan majina takeyi da sauri anass nazo,, yana fadin lfy sweetheart
Kallon shi tayi kawai sai taji,, wata masifar fada nacinta "
A masifamce,, ta mike tana banka mishi harara,, kamar idonta zai fadi kasa tace,, to ruwanka dani dama kake tambaya " ta konace kazo inda nake mutum sai naci ,, wllh kafita idona,, kona shuka maka rashin mutumci,,, a gidan nan har zakake kallona kace min wai lfy to meye naka aciki " iyee nace meye naka " da kake tambaya ta,, kamar wani ,, minkarin da walakiri " ko a kabari nake da zakake tambaya ta " nifa banason damuwa kafita idona na rufe wllh kuma kazo ka kaini gidan mama kona tafi da kafata,, eehee
Baki da ido,, yabude yana kallon fatima namishi masifa " da kashe shi da mamaki ,, wai shi takewa fada to danya,, tambayi dalilin kukan nata, shine " take wannan fadan " kodai akwai wanda yataba ne kafin yazo
Ita kuwa, Fatima ganin yana kallon ta kamar yasamu tv yasa ta karasa,, inda yake tana dafe cikinta daya mata kyau sosai , tace magana fa nake kawani,, saki baki kana kallo na kamar wata tv
Dawowa,, yayi daga tunanin sa, yace muje
Nan tasaka,, hijab din ta tayi gaba abinta ko kallon shi batayi ba
Anass kuwa,, har yanzu mamaki ne akan ,, fuskar shi " yana tunanin anya fatima batada aljanu nan yafita yashiga motar suka tafi gidan mama
Su hajara na " isa gida inna suka samu a falo ita kadai, tayi ture kaga tsiya,, tana taunar " goron ta
Da sallama suka shiga amsa musu " Inna tayi dacewa Amin wa'alaikum salam badan halinku,, ba futsararru " kundawo, kenan
Dariya hajara tayi tana sakin hannun ameer " tace eh mundawo hajiya inna mai duniya
Harara ta,, aikawa hajara tace a kinga mararsa kunya kunzo yanzu zaki soma ko to wllh karrr nake ganinki " kamar,, takarda,, ja'ira ,, kawai
Murmishi sukayi kowa yabar mata falon ganin inna ta soma fada,, suka barta ' anan tana zaginsu
Ameer na shiga dakinsa ,, ya zauna " yana rike kanshi wanda take miki ciwo sosai ,, ruwa mai sanyi ya dauko daga yar kawamar,, frijj, dinsa ,, ya kafa abaki " saida ya shanye tass kafin ya ajiye gorar ruwan,,
Kwanciya yayi yana tunanin ameera yanzu ko wani hali take,, koya labarin cikin sa dake jikinta,, kota haifa , kome ta haifa mace ko namiji, , mirginawa " yayi yace Allah sarki wife na, na kina kusa dani bazan zama maraya ba marar gata,, nasan duk daren dadewa " insha Allah zaki dawo gareni ina jin hakan a jikina, , ganin bamai bashi amsa yasa ya hakura a haka bacci yayi gaba dashi
Su fatima,, na isa gidan mama,, ko baking bai,, gabayi ba tabude motar tafito,, tana hura hanci
Anass ko yana ga ikon Allah yaudai ga fatima sa yakasa gane kanta ,, shima ciki yanufa
Da sallama,, tashiga kafin mama ta amsa tarusa kuka, tana karasowa,, wajan mama
Mama tamike tana fadin lfy fatima kedawa , rungume ta mama tayi tana rarrashin ta,,saiga anass yashigo " duk fuskar tanuna damuwa
Zama yayi ya kallesu ,, yace mama barka da gida
Amsa mishi tayi tace mekamata,, tashigo tana kuka, son
Cike da damuwa yake kallon mama yace wllh babu " abin namata,, dawowa ta kenan daga aiki na ganta tana kuka sosai ,, shinefa na tambayeta lfy,, kawai ta rufeni da masifa, kamar zata sakeni,, hakan bai mata ba " tace saina kawo gidanki ko tazo da kafar ta ,,,bakiga ko uniform ban cireba,, tasakanii agaba saida mukazo
Ran fatima ne yakara baci,, ta dago tace to, ina ruwanka dani hadda tambaya ta,, ni dan wake nakeso mama zanci yunwa nakeji
Yar dariya mama tayi tace ,, yanzu kuwa zan miki,, yarinya maza kije dakin son ki kwanta " kinji
Mikewa tayi tabi ta kusan anass saida ta mika hannu ta mintsine shi a wuya har sau uku,,
Anass yana jin ta,, yayi shuru kuma , yaji zafi sosai a wuyansa
Mama na kallon sai dariya take kasa kasa ta danne dan kar su gani
Ficewa fatima tayi hallau saita waiwayo,, aikuwa akaci sa'a anass na, kallon ta, harara ta banka mishi , ta soma kuka tace waiyo Allah mama,, kin yana min gwalo ko " wllh anjima zan rama,,
Mama tace yi tafiyarki daughter kyaleshi ni zan rama miki,,, nan fatima ta tafi
Anass ko kallon mama, yakeyi sai dariya take mishi ,, mama tace amma mai gidan nawa sai,, saka min yarinya fada yakeyi,,
Anass yace mama kamar yaya,, nifa nakasa gane kan fatima kodai aljanu gareta,, ban saniba
Mama tace babu wani aljanu,, cikin jikin tane ke sakata,, yin wannan fadan
Da mamaki yake kallon mama yace,, to dama mama ciki nasaka wannan abun
Mama tace sosai makuwa,, ai halaye dayawa zakake gane awajan mace mai ciki "
Wata yasaka
Rashin magana
Wata fitana
Wata haka kawai sai kaga tana masifar fada
Wata kuma batason jin kamshin turaren mijinta
Wata kuma idan tasamu ciki sai yawan cin abinci kamar gara
Wata rashin cin abinci,
Wata bacci
Gasu nan dai dadai sauransu, ,, to ita fatima nata fada yasakata,, dan haka idan kaji tana wannan fada, bata hakuri ka rarrashe ta,, shikenan saiku daidaita
Ajiyar zuciya yasauke yace, tab lalle Allah yasaka muku iyaye da gidan aljana ,, tin daga ciki kukasha kahala,, damu har girmanmu,, har auren mu,
Ameen mama tace,, tana mikewa tace bari namata,, dan wanken inyaso " saiku tafi
Anass yace to nan yamike yanufi dakinshi,, yana zuwa yaganta tana bacci hankali kwance ,, murmishi yayi yace Allah yasaukeki lfy sweetheart dina,, nan shima ya hau gadon ya janyota jikinsa suka kwanta
Yau satin ameera biyu ,a asibiti sosai take samun kulawa " wajan doctor aisha ,, Alhamdulillah yanzu jiki yayi sauki dinkin da aka mata ya warke saidai rashin kwarin jiki " nan aka basu sallama,,
Mama ta kira " Umar yazo yakaisu gida an sallamesu
Da murna suka shigo asibitin
Su bubakar " suka tafi dakin da gudu, suna mommy mu ta warke, yeee zamu tafi gida yau
Murmishi ameera tayi ganin , sun shigo yaran su hudu,, kowa sai mommy yake cewa ,,,hannu tabude musu nan sukayo kanta,, suna rungume ta,,,,, beauty tace sannu mommy
Kallon ameera tayi shesuka bata tausayi yandda suka lafewa ajikin ta,, tace,, to kutashi muje gida kunji yaran albarka, ,, mikewa sukayi tasauko,, koya kama hannun ta, tana tsallen murna
Doctor aisha ce tashigo tace to ,she gidako " Allah yakiyaye gaba, ikram tasaki hannun ameera ta kama na doctor aisha,,
Murmishi tayi tace,, a a ikram ko mutafi gidana dake,, hannu ta daga, tana fadin umbo,, mommy, ,dariya tayi tace wai ameera wannan bagwariyar,, yar taki mai take cewa,
Kallon su ameera tayi, tace idan tace umbo,,, wato tana nufin ki dauketa, idan kuma tace aiya , to ku zauna take nufi,, idan tace, mamo kuma bacci take nufi kai wani yaren nata nima ,, kasa ganewa nakeyi idan tanayi ", saidai in tana nunamin da hannu zam gane abinci take nufi
Dariya sukayi su duka,, Umar yace ai akwai yaruka akan ikram wani abun intana jagalgwawa ,, sai ka kasa gane ina ta dosa ,
Doctor aisha tace,, gaskiya naga alama zo mutafi ,,gidana nan ta dauketa ", ita kuwa sai murna takeyi, antafi da ita,,,suma tafiya gida sukayi
Ikram ce zaune a falo,, yauma aikin tunanin ameera takeyi,, abu kamar wasa ameera har tayi shekara biyu da rabi ,, da bata yanzu a ina take
Su ameer da ameera ne suka shigo
Jikinta suka fada
firgigit tadawo daga,, tunanin tace harkun dawo,, ina daddyn ku yake
Ameer ne yace mom " daddy yace mushigo shiya koma ,wai meeting gareshi,
Tace to muje namuku wanka nan sukayi daki
Ameera ce,, kwance cikin dare sai juya kanta takeyi, tana yatsina fuska, kamar mai ciwon,, junnu a razane ta farka " har jike tayi sharkab,, kamar an zuba mata ruwa, , addu'a ta ringa yi,, , yashafa,, tanason komawa bacci amma ya gagareta " tana tunano abinda tagani a mafarkin ta.....
*ko meye ameera tagani a mafarki oho*
*thank you my fans ina godiya da addu'o'i ku agareni Allah yabar kauna*
[30/10, 17:51] MRS. MU'UTASIM: *๐AMEER DA AMEERA๐*
*STORY AND WRITER*
*BY*
*MAMAN NUSAIBA CE โ๏ธ*
๐ซ๐ซ
*๐
๏ธARUMAI ๐
ฆ๏ธ WRITERS ๐
๏ธSSOCIATION๐๐๏ธ*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa๐ช*_
*๐ซ(๐ ๏ธ.๐ ฆ๏ธ.๐ ๏ธ)๐ซ*
*73โ74*
Tagumi ameera tayi tana tunano abinda tagani a mafarkin nata ,, anty karima ce tagani wasu mutane najanta ,, tana kiran sunan ameera kizo ki ceceni kada kibari sutafi dani " please ameera....ta fada da karfi
Da gudu ameera tabisu harta kama anty karima zasu gudu wani daga cikinsu ya bige ta akai nan tafadi,, ihu anty karima keyi saboda ganin abuge ameera tana jijjiga,, ta nan sukazo suka dauke anty karima " wani daki suka sakata,,, ajiyar zuciya tasauke bayan tadawo daga tunanin mafarkin data yi sosai jikinta yayi sanyi tashi tayi tashiga toilet , tayo alwala nan ta soma jero nafila
Umar ma , yadda ameera tayi mafarkin shima haka yayi,, da sauri yadiro daga kan gadon yana safa da marwa ,, shi yakasa gane wannan dakin acikin gidan bauta a wani waje yake babu inda bai sani ba gidan bauta amma wannan dakin baisan shiba kai dasake lokaci yayi da zai je gidan bauta yaduba lungu da sako saiya gano wannan dakin ,, yaga ko karima na ciki ganin hakan ba mafita bane yasa shi tashi yayo alwala yasoma nafila ,, yanakai kukansa wajan Allah daya bayyana mishi matar shi ya kareta aduk inda take
Su bilal abin nema yasamu sai nan nan ake da jamila ita har mamaki ma yake bata in yanayin wani abun, ,, da wuri yake dawowa daga wajan aiki yazo " yayi tawa cikin jamila magana wai yana magana da babyn shi
Dariya jamila keyi duk lokacin daya soma wannan abun
Yauma suna zaune ya kara kunnanshi ajikin cikin , dagowa yayi yace habibty wllh baby yana motsi ,, yasan babanshi na kusa dashi
Kallon shi tayi tana murmishi tace, eh nima naji yana motsi " kasan dani zaiyi kama bada kaiba
Harara ya aika mata yace, tab wllh baki isaba dani zaiyo kama yarinya ,, nasha wahalar samar dashi amma kice dake zaiyi kama, ninefa nafi yin aiki wajan samunsa
Dariya sosai jamila tayi tace habiby wannan maganar haka bakajin kunya,, to naji yayi kama dakai shikenan
Murmishi yayi yace ai dole ma kibar min maganar insha Allah dani zaiyi kama
Tace ameen
Shafa cikin yayi yace waida watan shi nawa cikin nan
Bakwai ta bashi amsa
Yace kai ashe nakusa zama daddy wllh Allah yamiki albarka habibty Allah yasaukeki lfy
Tace ameen habiby. ,,Fatima kuwa haihuwa ko yai ko gobe insha Allah
Bilal yace eh wllh bakiga yadda cikin ya keretaba idan kika ganta abin tausayi ,, kai Allah yasakawa iyayenmu da Alkhairi ,, Jamila tace ameen ya Allah ,nan sukaci gaba da hirarsu ta masoya
Fatima ce tafito , tana tafiya da kyer anass ne ya taimaka mata,, ta zauna ahankali
Kallon ta yake cike da tausayi yana matukar tausaya mata ,, yadda cikin ya hanata komai amma duk da haka,, bata hanashi hakkin sa " gaskiya yana jinjina wa fatima kukan tane yadawo dashi da sauri yarike ta yace yadai
Kwantar da kanta, tayi a kafadar shi tace sweetheart
Juyowa yayi yana kallon ta yace na'am meke miki ciwo ne
Kwabe fuska tayi tace , cikin nan yahanani zama irin nakowa, ko bacci ban iyayi na kirki ,ga bayana namin mugun ciwo ,, dana fadawa mom cemin tayi wai idan mace ' ta kusan haihuwa haka take fama da wannan ciwon bayan " har ta haihu ,, nidai wllh nagaji da ciwo nan please ka amsa nima nahuta,, kona sati biyu ne kayi sweetheart yana kai karshen maganar tana dagowa daga kafadarshi
Danne dariyar shi yayi tana rarrashin ta,, har bacci yayi gaba da ita yace fatima rigima kenan inbanda abinki ina maza ke daukar ciki, ai sai mata Allah Allah yasaukeki lfy,, nan yaringa matsa mata kafafunta dasukayi,, kumburi yana murmishi,, yakusa zama daddy
Alhamdulillah yau ameera takoma islamiya,, kuma taji dadi makotansun nan suma suna zuwa sosai , lokacin da aka ce musu an doki ameera ,, mai gidan saida yakai reported wajan sanda amma aka kasa gano mutumin " haka suka hakura amma yace duk lokacin da suka ganoshi, su fada mishi ' shiyasa yau da umar yace musu zatazo suke ta murna
Assalam alaikum ameera tace lokacin datazo bakin kofar shiga
Amin wa'alaikum salam suka amsa mata matan da sauri sukayo wajan ameera ' suna nuna farin cikin su da ganinta
Murmishi tayi tace, kuna lfy daiko ,, a tare suka amsa mata da lfy lau,, ya saukin naki '' Ameera tace Alhamdulillah,, nan suka zauna aka kama karatu
Bayan antashi kowa yatafi gida,, Ameera ta dauko jakarta, har taje bakin kofa saita dawo,, wajan muhammed
Kallon ta muhammed yayi , yace kanwata yadai,,, ko kewar ikram kike ne
Yar dariya tayi,,tace tab kewa fa aiko shekara zatayi bazanyi kewarta ba haba yarinya sai rashin jin tsiya
Murmishi yayi yace to shikenan kibamu ita kyauta " dama bamuda mace agidanmu , shikenan
Ameera tace to nabaku ai inda ikram ce gata gaku, asha zama lfy
Tace am dama inason muyi wata magana ne
Muhammed yace ina jinki kanwata
Numfashi ameera taja tace wllh yayana wani mafarki nayi mai ban tsoro kuma nakasa samun nutsuwa
Muhammed yace subhanallah to mai kikagani acikin mafarkin naki kanwata
Tuni har ameera tasoma kuka tace matar yaya umar nagani acikin wani hali tana kirana amma wasu suka bugeni nafadi nakasa manta abinne
Muhammed yace ban ganeba ameera dama umar yana da mata shin dama su abubakar sadeeq da mufeeda ba ke kika haifesuba ,, kaina fa yakulle kanwata kiyimin bayani ta yadda zan gane
Ciki kuka ameera tace,, yayana niba matar sa bace bakaga sai wannan shekarar suka musulinta ba su din kaddarar rayuwa tane,, shiyasa Allah yajefoni cikinsu bansan suba anty karima kadai nasani itama a mafarki nake ganin ta sau daya naganta afili sanye da kayan likitoci
Zama muhammed yayi yana dafe kai yace to kanwata " kince su kaddarar rayuwar kine to kuma naga su abubakar suna tsananin kama dake " babu wanda zaice bakece mamansu " ba duk da ana samun masu kamanni amma basuda,, hadin dangi haka Allah yakeyinsu kama daya " amma naga shakuwar da kukayi da yaran abin yana bani mamaki ,, kanwata shin ke wacece daga ina kikazo nan " da ciki ajikinki ina baban yaran da kika haifa please kiyimin bayani
Share hawaye tayi " tace hakane yaya muhammed nima abin yana bani mamaki sosai yadda muke kama da yaran har mamansu , ita munfi kama sosai.
Nan tabashi tarishin rayuwar ta da yadda akayi aurenta da lokacin da anty karima " take zuwar mata a mafarki, da kalaman datake mata har zuwa rabuwar dasukayi ita da ameer din ta da yadda " tayi luzing din memory dinta " har zuwa yanzu tana saka kuka mai taba zuciya " saboda ta tuna yadda ameer ke sonta na riritata kamar jaririya da kulawar shi,, amma yanzu gashi kaddarar rayuwa ta rabasu.
Tace ninasan yanzu sun dauka na mutu kawai yanzu shekara biyu da rabi ,,kenan rabona da family na
Baki da hanci muhammed yasaki yana kallon ameera " da tagama bashi tarishin wannan rikitaccen,, lamarin ,share zufar dake karyo mishi yayi yace kai amma kanwata na tausaya miki " insha Allah kinkusa komawa wajan mijinki,, wannan mafarkin yana nunin ,, muje cen gidan abin bautar tasu,, mu bincika mu fiddota " kisamu ki koma ahalinki " ki kara hakuri kinji kuma kici gaba da addu'a zan tayaki,, dani zamuje amma mubari sai dare mutafi muduba
Dagowa, tayi tana kallon shi tana dariya da kuka a hade, tace nagode sosai yaya Allah yasaka da alkhairi
Ameen sukaji ance daga bakin kofar " da sauri suka juya ,, Umar suka gani yana share hawaye karasowa " yayi ciki
Zama yayi yace tabbas hakane nima nayi wannan mafarkin jiya ashe kema kinyi to mubari gobe insha Allah da dare lokacin babu kowa agidan abin bauta " saimu je amma fa muje da shirinmu dan akwai masu tsaro
Jinjina kai sukayi ameera tace insha Allah hakan zamuyi nan sukafito daga cikin islamiyar,, Muhammed yayi gida suma suka shiga gida
Fatima tafito daga daki tayi fayawo,, abinta , sai k'aton cikin dake rinjayar ta a hankali take tafiya harta karaso cikin falon ,, Anass ne ya kamata ta zauna
Wayar tace tayi kara dubawa tayi ganin sunan yasa tayi murmishi tace momsy,, Allah yasa su ameer ne, dagawa tayi tana fadin assalam alaikum
Daga cen bangaren ikram sai taji,, su ameera ne ameer yace hello anty fati ", mommy mu tace zaki haifa mata baby ni mace nakeso sai muke kwana tare " anty fati aidai mace zaki haifamin muke wasa ko
Dariya fatima tayi tace ,, kai dama nasan kune kuka kira yan rigima kawai , to nima dai ban san mai zan haifaba idan na haifa saina kai muku shi gidanku,
Kwace wayar ameer yayi yace anty fatima brother " nake so ki haifa mini kinji sai muke zuwa wajan wasa dashi daddy,, zaike kaimu ko ???
Fatima dai dariya take musu jin ansoma fada tsakanin ameer da ameera " yasa tayi saurin fadin ameer ameera ku tsaya ,, kuji yan uku zan haifa muku kunji saina dauki daya nabaku biyu
Ihun murna sukasa suna fadin yee muma zamuyi sister and brother , mommy zoga anty fatima kuyi magana tace uku zata haifa tabamu biyu tadau guda
Dariya ikram tayi tace , to naji iyayen surutu maza kuje kuci abinci saimu gaisa da fatima , wayar ta dauka tana fadin hello fatima
Fatima tace ina yini momsy yagida ya uncle dinmu
Murmishi ikram tayi tace lfy lau ya jan kafa uncle dinki bayanan, yafita sai anjima zai dawo
Fatima tace to Allah yakawosu lfy suna hira fatima " tasoma jin ciwo, da sauri tace momsy , sai anjima nan sukayi sallama
Duk abinda takeyi anass na kula da motsinta , matsowa yayi yace , yadai fatima wani wajan yake miki ciwo ne kifadamin
Kafin ma yataba ta cikin ta yayi mata wani mugun murdawa,, kara tasaka tana fadin innalillahi wa inna ilaihin raju'un " yaya mutuwa zanyi
A rikice yafauketa yasaka mata hijab ya yi waje da ita " a mato yasaka ta ya koma yadauko bakullin " motar har zai shiga saiga bilal da jamila zasu fita
Da sauri sukayo " kansu suna fadin lfy anass ganinshi a rikice da sauri yace fatima batada lfy "
Da sauri jamila tashiga baya bilal da anass suka shiga gaba ,, nan sukabar gidan
Tin kafin suje bilal yakira ameer a waya
Ameer yafito yasha kyau sosai sajan fuskar shi yakara mishi kyau " yana fadin kanwata maza kizo mutafi karmuyi last ,,
Da gudu gudu tafito tana fadin ganifa yaya hijab zansa
Kallon ta yayi yace kinyi kyau ,
Harara ta aika mishi , tace eh dama nayi kyau kasan ko a family dinmu nida yaya jalal da munfiku kyau,,
Dariya yayi yace tab " kaji zubaida jalal din ne mai kyau tab, jin wayarshi na kara yasa duba wa ganin bilal ne dahar bazai daga ba zai maida aljihunsa
Hajara tace ka daga mana yaya
Dauka yayi yana fadin ,, hello bilal yadai
Da sauri Bilal yace, ,bro maza maza idan baka zo hospital ba kayi sauri kazo
Hankali a tashe yace lfy bilal jamila ce ba lfy kowa
Bilal yace fatima ce kafadawa, su mommy kayi sauri kazo mun kusa zuwa
Da sauri yace gamu nan
Hajara tace yadai yaya
Cike da damuwa yace fatima ce ba lfy maza muje
Da karfi yace mommy
Fitowa mommy tayi tace lfy kakemin wannan kira haka
Ameer yace maza muje asibiti ankai fatima
Da sauri tasaka mayafi ta kira inna suka tafi
Da sauri bilal ke gudu Allah ne kawai yagansu " da gudu Bilal yashiga ciki " yana kiran nosee da sauri sukayo waje suka dauki fatima ,, akayi ciki da ita
Su ameer ne suka karaso ko gaisawa basuyi ba " Ameer yayi sauri yashiga office dinsa ya saka safar hannu yafito ya shiga inda fatima, take
Tin bayan isha"i , Ameera takasa bacci ta q'agu gobe tayi dare yayi ,, su tafi gidan ,, bauta
Su fidda anty karima ,, addu'a taringa yi
Umar ma hakan take agareshi ,, addu'a yakewa " Karima Allah yasa goben insunje su ganta , harda kukan shi
Muhammed ma, haka yakeyi sosai suka dukufa da addu'a
Kusan awa uku fatima na cikin dakin " babu Wanda yafito a likitocin ,tinda suka rufe kofar
Cen anjima saiga ameer yafito fuskar shi na nuna damuwa sosai
Da sauri mommy , da mama sukace ameer yadai ta haihu ne
Kallon su yayi yace gaskiya bazata iya haihuwa da kanta ba sai an mata c s , karfinta yakare " kusa hannu amata,
Anass yace maza kuje kuyi ,, basai nasa hannu please ameer
Ameer yace dole ne saika sa hannun nan yamika mishi takarda " yasa hannu kafin ameer yakoma ciki
Bayan minti hamsin " wata nosee ta fito da baby tana murmishi
Da sauri ,,Bilal ya amsa yana fadin Alhamdulillah " masha Allah mai aka samu , Nosee din tace ansamu baby girl
Kowa sai murna suke shi kuwa anass ko kallon babyn baiyiba, shi ta fatima yakeyi ,, yace ya ita uwar , tace mishi yanzu zaa fiddota zuwa wani dakin
Fiddo da fatima akayi,, tana kallon su da murmishi aka kaita wani daki daban,, Ameer yafito yace zasu sati daya anan kafin abasu sallama , nan suka amsa da to
Muhammed ne ,, yazo gidansu ameera yabuga nan aka bude mishi , su ameera yagani dukkansu " suna cikin shiri
Umar yake dama kai muke jira muje , nan suka tafi su uku ,a gefen titi suka faka motar , suka nufi majami'ar,, suna ambaton sunan Allah ....
*Nima nasoma ambaton sunan Allah " ina binsu abaya duk maison zuwa tazo muje*
[30/10, 17:54] MRS. MU'UTASIM: *๐AMEER DA AMEERA ๐*
*STORY AND WRITER BY:*
*MAMAN NUSAIBA CE โ๏ธ*
๐ซ๐ซ
*๐
๏ธARUMAI ๐
ฆ๏ธ WRITERS ๐
๏ธSSOCIATION๐๐๏ธ*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa๐ช*_
*๐ซ(๐ ๏ธ.๐ ฆ๏ธ.๐ ๏ธ)๐ซ*
Follow me my WhatsApp group:https://chat.whatsapp.com/KMuyxRBLx5iI93EEYIGlVX
*Wannan fage na sadaukar gareku addana ,, ummu amsad , and ummu shukhura, kudade kuyi karko kamar dabino ๐๐ป๐๐ป*
*75โ76*
A hankali suke tafiya, saboda duhun wajan , ko takalmin su ahannu suka rike , haka suke tafiya , kamar barayi d'akuna uku suka , gani umar yace , yanzu mubi dakuna dakuna " dan mugano awani dakine
Muhammed yace ok mufara da wannan na kusan mu , nan suka shiga ciki " haskawa sukayi nan sukaga , masu gadin dakunan gidan bautar ne suke bacci hadda, munshari ,
Umar yace kar wanda yayi magana ko motsi dayawa,
Wucesu sukayi nan suka shiga dayan dakin , kowanne dauke da addu'a abakinsa
Suna shiga suka haska ihu ameera zatayi saboda ganin kwarangwal din jikin mutane , da alama dai wani abu aka yi da naman jikinsu da sauri umar ya rufe mata baki , yace , haba mana ihu kuma kizama jaruma mana " karki sake kokarin yin ihu , gyada kanta tayi alamar to ,
Gaba sukayi haka suka ringa bin dakunan amma basuga ,, komai ba haka suka hakura zasu tafi "
Harsun juya ameera ta haska wani bangare , nan taga kamar kofa ce na gidan kasa , da sauri tace yaya umar kuzo kuga
Dawowa sukayi ta nuna musu,
Muhammed yace mu bude mugani
Nan suka fara kiciniyar budewa , amma sun kasa saboda nauyin kofar
Iamar ance umar ya kalli gefensa nan yaga wani dan karfe , da sauri ya mika hannun shi yadauko bakinsa dauke da addu'a
Yace muhammed wannan kamar shine bakullin , inda mu gwada mugani kozai bude,
Muhammed yace inda kawo mugani nan suka saka karfen , aikuwa yabude
Cike da murna ameera tace to mushiga , Muhammed yace umar zai shiga tsaka ke abayanshi " ni abayanki kar aje ki sa mana ihu ,
Turo baki ameera tayi , tace ai dai banida tsoro , yace to naji muje nan suka shiga da hasken , wayarsu suke ganin hanya har suka shiga ciki
Babu komai a ciki feline kawai ko ina suke kallon saboda , wajan akwai hasken wata wuta a cikin wani kasko , shiyasa basu ganin duhu ,
Sun dade basuga komai ba suka kari dubawarsu basuga koda wani alama acikin felin ba,
Wata abu ameera ta hango kamar akwati kamar frij , tace yaya kalli cen
Kallon inda take nuna musu sukayi, da umar da , Muhammed suka karasa , wajan
Muhammed yace wa umar yabude suga meye aciki nan ya soma budewa amma kyerma dayake , yasa yakasa
Amsa muhammed yayi yabude, zaro ido yayi ganin mace aciki , saboda sanyin akwatin ta sandare , da kankara , ahankali yace umar leko kagani
Da sauri yaleka , da sauri yake cewa it...it..ita...itace , karima ce maza mu fiddo ta
Ameera ta matso jin abinda, Umar yake nan ta leka dafe kirji tayi ganin anty karima , fadi take,, anty karima
Muhammed yace , dasu babu lokaci maza mutafi musamu " mufita daga wannan wajan nan , suka fito daga gidan kasar
Ahankali yanzu ma suke tafiya har sukabar majami'ar , nan suka yi wajan motarsu " aka saka karima abaya , umar ya zaune kusanta
Muhammed da ameera agaba nan sukayi gidan su muhammed
Yanzu fatima tana samun sauki sosai , ga baby girl din masha Allah , lafiyayya da ita " Inna kuwa koda yaushe tana rungume ' da baby din ta hana kowa dauka , komai ita kewa babyn ,,
Ameer ne da hajara sukazo hospital din suka shiga cikin dakin, da fatima ke ciki da sallama suka shiga ciki , Inna ce ta amsa musu ,,Fatima na kan gado tana cin wuton dawa da miyar kubewa,, yasha man shanu sai kamshi yakeyi
Hajara tayi wajan inna take kawo babyn mugani inna
Harara ta aikawa hajara tace , to ke taya ma kika iya rike jariri abaki kije ki , targada musu yarinya
Bata fuskar hajara tayi tace kai inna hadda cin fuska a alamar na yau , kuma kike cewa ban iya rike jariri ba kokin manta ni nayi renon, Ibrahim shine, kikemin gori
Inna tace bazan bayar badai " koma meye futsararriya,, kawai kitashi kiban waje kona make ki,
Ameer yace haba inna kibata " mana tagani tasa mata albarka
Inna tace kai kuyi tafiyar ku wajan aikinku " karku damemu dan banza, to ance baza'a bataba
Hajara kamar zatayi kuka tace please yaya kace , tabani naganta , Ameer yace zo nan kyaleta idan anty ikram tazo saiki ganta tashi mutafi , office ,mikewa tayi tana kunbura baki nan suka fita
Tinda su muhammed suka dauko karima, mommy sa yakira tana bacci ,, dauka tayi ganin danta ne yasa ta tashi da sauri
Tace hello , son lfy kake kirana sa asubar nan
Muhammed yace mommy kitashi , zamuzo nida umar da ameera , kice abude mana kofa
Mommy tace to to saikun zo , tana ajiye wayar fita tayi tana " cewa mai gadinsu ,idan anyi Hon ya bude kofa,, ya amsa mata da to nan takoma gida
Doctor aisha mamaki take, to kodai wani abu yafaru da safiyar nan muhammed yake gidan su ameera , bata gama tunanin ba taji shigowarsu
Da sauri tasa hijab ta fita tana tsaye har suka fito
Baya suka bude nan suka fito da karima da mamaki take kallon su
Wajan ta sukayo ameera tace please momma ba lokaci muje ki duba mana ita
Bunsu tayi ciki kamar rakumi da akala , a falo suka shimfide ta ,
Ruwa yasoma diga daga jikin alamar kankarar tasoma narkewa , Muhammed ya kalle ta yace mommy ki dubata mugani tana da rai
Kayan aikin ta ta dauko tashiga auna karima tajima tana aunawa , kafin ta dago tace tana da rai zuciyar ta na mugawa ,,amma tana mugatar " karin numfashi saboda nata yamata kadan , kuma dole sai an ringa gasa mata jikinta da ruwa mai zafi sosai saboda kankarar jikinta, ta fita kozata samu damar motsawa da kanta
Muhammed yace to ,mommy muje hospital din , karmuyi jinkiri , kayanta ta hada , umar yadauki karima nan suka shiga mota sai hospital din mommy
Suna karasawa , doctor aisha tashiga office dinta,, ta saka kayan aiki tukun tafito ,, nosee nabinta abaya
Karin numfashi aka sakawa karima shima da kyer aka samu aka saka mata saboda duk ilahirin jikinta yayi tauri ,
Umar ko yama rasa mai zaiyi shida , ameera ,, kuka ameera tayi rusa kamar ance karima ta rasu ,, Umar na bata baki akan tayi shuru amma kamar kara mata karfin kukan yake,, haka ya hakura yazuba mata ido
Cen kuma saiya kira mama , ringing daya ta dauka , dama tana kokarin kiransa ne saigashi ya kirata dan taleka dakinsa sai, Abubakar tagani na ameera kuma sai muhammed , yana bacci nida mufeeda
Mama tace hello umar wai ina kuka tafine na leka banga ameera ba kaima banganka , ba sai yara suna bacci
Ajiyar zuciya yasauke yace mama ki kira , maman karima dukkanku , kuzo hospital din doctor aisha , idan kukazo zakuji komai
Cike da tashin hankali ,Mama tace na shiga uku hallau wani abunne yasamu ameera din
Umar yace no ba ita bace kudaizo nan ya kashe wayar yana kallon ameera da har yanzu take kuka abinta
Ameera ko kukan farin ciki ne takeyi, saboda tacikawa karima burinta gashi kuma sun fiddo ta daga cikin inda aka boyeta ,, shiyasa take kukan farin ciki saboda ,, takusa komawa wajan mijinta da danginta , duk wani nauyin da zuciyar ta kemata kullin yau tana kukan , yana fita , tana haka su mama sukazo
Doctor Aisha ce tafito kallon muhammed tayi tace son , kaje gida ka wanki ikram saikuzo idan kunyi break , , ya amsa da to nan yatafi baima ,, tsaya sun gaisa da su mama ba , ta tafi
Doctor aisha tace, zaku iya ganin ta kafin asoma shirye shiyen mata aikin nan da sati biyu ,
Ameera na ganin mama da sauri ta fada jikin ta tana kuka ,, Mama tace wai lfy kike kuma shi kuma sai murmishi yake " ku fada mana
Dagowa ameera tayi tace mama mun samo anty karima ,
Kallon mama tayi da sauri tace ke ameera bana son wasa " kinsan me mike cewa kuwa
Cikin kuka ameera tace , eh mama kuzo muje kugani , nan suka nufi dakin da aka kai karima,
Cike da mamaki suke kallon karima da take kamar gawa a kwance , maman ta ta karasa wajan da take tana kallon ta tace tabbas wannan karima ce " wannan kayan dashi ajikinta , akace ta mutu kowa
Umar ne yamusu bayanin komai da dakota da abinda doctor aisha tafada
Mama tace Alhamdulillah Allah mungode maka ,sai ta kalli ameera wanda take share hawaye , tace lalle ameera ke haske ce agaremu,, alkairan ki yana dayawa " agaremu Allah yasaka miki da alkhairi yadda kikayi sanadiyar, fitar damu daga duhu Allah yarabaki da duhun kabari, Allah yamiki albarka
Ameera tace ameen mama , nima ai yarki ce , yanzu dai mubari , muga tashin antyna
Nazeer ma kukan yake share hawayen sa yayi yana murmishi ,, yace kaji masu anty to sannu ko
Harara ameera ta banka mishi tace ,eh anji din tuzuru kawai
Dariya sukayi , Nazeer yace oho dai yarinya ai nima zanyi auren na huta da gorin dakike min ,,, nan suka fita daga dakin
Yau ne ake bikin ,sunan babyn fatima , sosai aka cika gidan maman anass da dangin mommy hadda yan kauye sunzo
Umma tacewa khadija tabiyosu , amma tace bazata zoba tin babu ameera , haka ta hakura ta kyaleta
Yarinya taci sunan mommy fadila za ana kiranta da ,Iman , masha Allah anyi suna abin burgewa, anyi taro lfy , (*cen* *nagano* *fans din ameer da ameera* *musamman* *ma* *mrs*. *Sadeeq *wato kawas ๐๐ปda ,Queen farida su asna maman sudes ,dadai sauran fans kowa na cashewa*)
Haka akayi taro lfy kowa yatafi gidanshi , aka bar mai jego da baby iman ,mama tacewa anass fatima gida zataje wanka
Aikuwa takafe shi babu inda za'a kai mishi mata ta tsare gida yahana , ganin abun da anass yake gaske ne yasa mama hade rai
Tace anass ,, jin takira sunanshi ful yasan babu wasa , saiya zauna
Kallon shi tayi tace wannan tafiyar dole, Fatima taje gidansu wanka haihuwar fari haka akeyi tin asali,, kai dan kaine shugaban marassa kunya kace , bazata tafiba " naji kara fadin bazata tafiba saika hadu da fushina , haba yaran zamani sai shegen rashin kunya tana, rankwashin sa aka
Dafe kanshi yayi yace ,washh mama wllh akwai ciwo sosai ,, shikenan naji sutafi
Inna dake jinsu tin dazun tace,, ka anaru kake ko anu , to ka kiyaye wllh " in banda ma ku futsararru ne,, hadda cewa bazata jeba " ni yanzu saina hada maka jini da majina dan butar uwa kake wani sunne kai kamar tsohon munafiki,,, kai nifa baa kawomin reni ko rashin kunya yanzu saina saita maka hanya " dan kwal uba , uwar taka na maka magana , kana tankawa, yo inbanda ma karfina yadan ragu da tuni na dauki sandar nan " na mammake ka da , ai dakai da ameeru ,,duk tafiyarku daya,,, dogayen banza kawai masu hankalin,, rakuma duk wanda yake rashin kunya acikin ku , dukanku zan bubbuge ja'irai ,, tana kai karshen maganar tana , gyara daurin dan kwalinta ,, ta turoshi gaba
Mama na dariya tace yauwa inna , ai gyara ki mana maganin su wllh basuda kunya
Anass ma dariyar yake yace yi hakuri inna nadena ,, kutafi
Inna na aika mishi kallon tara saura kwata tace, kobaka fadaba tafiya zamuyi dan kan uba ,baki kamar tukunyar daddawa,
Dariya sukayi mama tace inna , kyaleshi muje muhada kayan , nan suka shiga dakin fatima,, aka hada kayan suka fito dan tuni direba yazo daukarsu
Fatima na kallon anass saidai ba damar tamishi magana ,, inna ta balbale ta da masifa yasa ta daga mai hannu fuskar ta cike da damuwa, na rashin barinta da inna takiyi tayi sallama da mijinta ,
Da hannu anass ke mata nuni zasuyi waya ta kula mishi da iman , nan sukatafi har mama
Yau su raju suka shigo cikin
Majami'ar , da farin ciki suka shiga nan suka yi dakin kasa wajan akwatin suka nufa,, budewa sukayi amma me???
Shesuka ga babu karima aciki da sauri raju yafito yana kiran masy tsaron dakin
Tambayar su yayi ina ajiyarsu ta cikin akwati ,, amma kowa yace bai gani ba , cike da tashin hankali suke zarya shugaba yace ,shikenan karyar mu takare , lalle bana tantama,, wannan yarinyar ce tagano inda take shiyasa tazo ta dauketa
Amma taya zata iya zuwa nan ,, babu mai basu amsa nan suka fita sai wajan bokansu dan yar mairo ta koresu
Yau saura kwana daya afara wa karima aiki,, amma matsalar tata tafi karfin doctor aisha ,,
Nan takira umar da muhammed ta fada musu , cewa bazata iya aikin nan ba yafi karfin ta , amma akwai wani doctor ,,kwararren likita ne ana kiranshi da doctor ameer , shi zata kira yanzu ta fada mishi ,, yazo suyi aikin tare,, Umar yace ba matsala kirashi muji, nan ta dauki wayar t......
*anan zan dakata dan Allah kukeyin comments fans*
*idan kinsan bazakiyi min comments ko sharhi ba karki karanta min littafi*
[30/10, 19:17] MRS. MU'UTASIM: *๐AMEER DA AMEERA ๐*
*STORY AND WRITER BY:*
*MAMAN NUSAIBA CE โ๏ธ*
๐ซ๐ซ
*๐
๏ธARUMAI ๐
ฆ๏ธ WRITERS ๐
๏ธSSOCIATION๐๐๏ธ*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa๐ช*_
*๐ซ(๐ ๏ธ.๐ ฆ๏ธ.๐ ๏ธ)๐ซ*
*wannan shafin na sadaukar gareki my daughter na , miss hajo* ina yinki over Allah yayiwa rayuwar ki albarka
*77โ78*
Doctor aisha , tasoma duba contact din wayarta , sai cen tukun taga nember din ameer , Kira ta danna , nan tasoma ringing
Lokacin ameer , yana tsokanar inna tana sauke mishi ruwan masifa , shi kuma sai dariya yake "jin ana kiran shi ya ciro wayar daga " aljihunsa da mamaki yake kallon mai ", yace ikon Allah doctor aisha kuma , bari nadaga nan tayi faking, yace assalam alaikum ,
Daga cen bangaren doctor aisha , taji ajiyar zuciya , tana abdallah da , yadauki kiran "tace amin wa'alaikum salam doctor ameer likitoci bokan turai , barka da warhaka
Murmishi ameer yayi yace , yau kuma " harda tsokana lfy lau yagida ya aikin yasu mai sunan daddy na
Doctor aisha tace kaga da yana nan a zaune , amma yanzu ya tashi ta kun gaisa ,, yau ameer dan Allah wani taimako ,konace alfarma nake nema , agareka " Allah yasa zaka amince
Ameer yace haba dai, kakata kodan mai sunan daddy , zan miki komai " barema kinfi karfin haka agareni ki fadi " bukatar ki insha Allah indai baifi karfina ba , zan miki shi komai " wahalar shi
Murmishin , jin dadi doctor , aisha tayi tace gaskiya jikallena " yauwa ameer dama inason , kazo inda nake aiki akwai wata , zaa yi mata aiki ne to ni bazan iya aikin ni daya ba shiyasa na kira , ka taimaka kaxo muyi tare
Ameer yace ok to ba damuwa gobe insha Allah zanbi jirgin zuwa legos , daga legos din " saina karasa cikin garin da kike
Doctor aisha tace, gaskiya na gode sosai Allah yabar zuminci
Ameer yace ameen ya bari naje ina da aiyuka zan gama, su yau saboda batafi da wuri, kinsan inda kike akwai nisa sosai
Doctor aisha tace to shikenan , sai anjima ka gaishemin , da inna ta
Dariya ameer yayi yace , kinganta nan sai masifa takemin "kamar nayi lefi
Doctor aisha tace rashin kunya dai kake mata shiyasa , to sai anjima beyy ,, nan sukayi sallama
Umar ya kalleta yace momma dafatan dai , anyi nasara zaizo ko
Murmishi tayi tace , eh yacema gobe insha Allah zaizo dan haka kufara shiri , ku tanadi kudin aikinku , indai har yazo ba jan rai zaiyi abinda yakawo shine,
Cike da farin ciki umar yace , ai indai kudi bakuda matsala momma fatanmu " dai Allah yabawa karima lfy ,, suka amsa da ameen " nan yamata sallama yafita zuwa gida
Saina yabiya yaga karima,, sosai yake tausaya mata " saboda yadda sanyi ya ratsa mata jijiyoyin jiki sa kwakwalwa , shiyasa bata ko motsi duk komai najikinta sanyi yagama kashe mishi karfi ,, girgiza kai yayi yafita , ya tafi gida
Ameera ko karin , mutane tasamu , wanda suka musulinta " shiyasa batajeba hospital duba karima " to dama idan tajema saidai tayi ta kuka , har sai taji kanta yana ciwo , tukun tabari , shiyasa , umar yace karta kuma zuwa hospital " tinda babu abinda takeyi sai kuka , tazauna take koyawa , yan islamiyar su karatu harsai ,, Karima ta warke , tabude idonta ,, tinda bataso ta ganta kamar gawa
Ameera ko badan ranta yaso ba , sai dan tabi umarnin yayan nata , wanda yanzu take musu kallon wani , bangare na rayuwar ta ,
Zaune suke a falo " ana ta hira sosai ameer ne tashigo " gidan da sallama amsa mishi sukayi nan yasamu guri ya zauna
Kallon shi fuziya tayi " tace yaya sannu da zuwa " yanaga kamar kana cikin nishadi tana karasawa wajansa ta zauna ta kama hannun shi
Murmishi yayi yace , yarinya gobe zanje jahar legos , cikin wani gari dake kewayan ,, legos din wani aiki zai kaini ,, kuma haka kawai nakejin farin ciki ,
Yar dariya fauziya tayi tace to , yaya ko bayerabiya ,zaka samo mana , ne
Dukan wasa yakai , mata yace kefa kina da matsala wllh , toko a matan hausa fulanin Nigeria , banga matar datamin ba bare " yarabawa tab kinma renani dayawa ,, to kafin ki aurar dani , ni na miki miji
Da sauri ta kalleshi tace, da gaske yaya ,
Banza ya mata , ya kalli mommy da daddy yace gobe insha " zanje jahar legos , wani gari nama manta sunan garin ,, to akwai wata doctor ana kiranta " da doctor aisha , ta kirani da safe tace , naje zamuyi wani aiki nida ita , jibi zaayi aikin ni kuma gobe nakeson " xuwa danna huta kafin muje ,
Mommy tace Allah yakaimu lokacin insha Allah , Allah yakaika lfy yadawo dakai lfy , Allah yasa ayi nasara , ita kuma mai ciwon Allah yabata lfy
Ameen ameer yace , yana jin dadi addu'ar mahaifiyar tashi
Daddy ma haka yamishi ,, addu'o'i sosai , kafin yace , naji kana cewa kasamowa fauziya miji " da gaske ne ko karya kake
Yar dariya ameer yayi yace , to kaji daddy amma dama , jira kuke mijin yazo
Daddy yace amshi nan , naci gidanku, yana mishi dak'uwa , yace nasan dai akwai bayani kafada mana kawai muji
Kallon yan falon yayi , yace to kutashi kubamu , waje magulmata,, yana dangware, kan hajara da fatima,,
Inna ko dama a shake take dashi,, yau yace mata wai kanta duk furfura kamar gashin tinkiya " shiyasa ko magana batawa , Ameer ba
Tashi sukayi ,,Hajara da fatima na k'unk'uni fauziya ko, faduwar gaba taringa , ji tin lokacin da ameer yace , yamata miji ,
Daddy yace to fada mana, tinda ka koresu
Shafa kanta yayi , yace daddy dama , yaya safiyan ne , yace yana son fauziya ,, yanzu zai dawo nan kano da zama " saboda yasamu aiki
Cike da farin ciki daddy yace Alhamdulillah kai wannan abu yayi kyau son Allah yamuku albarka, ,,gaskiya naji dadi sosai , yanzu zamuyi magana dasu yaya Ahmed da Abubakar , sai mu saka ranar bikin ,
Mom ma tace hakan yayi kyau gaskiya , Allah yakara dankon zuminci ,,,suka amsa da ameen
Daddy yajuya yana kallon inna yace " Inna kinji wani abin farin ciki yasamu
Gyara zama inna tayi , tace naji , Muhammadu kuma naji dadi sosai ", da kuke hada yaranku aure dan kara karkin zuminci Allah ya albarkaci rayuwar ku da yaranku
Ameen sukace , nan akaci gaba da hira
Ameer yayi dariya ganin inna tayi shuru kamar tunanin takeyi , yace hajiya inna mai duniya , koda ana tuna baffa ne,, dan yau naga " a soyayya kike
Wani irin kallo " Inna tawa ameer tace , a a kakan uban ubanka nake tunawa " kaifa dama bakasan a shake nake dakai ba
Ameer yace to nikuwa mai nayi ake min wannan dogon zagin ,
Inna tace kai ameeru , kafita harka ta kona cin maka mutumci ,, nifa banason futsara , antuna baffan , sai me fitinanne, marar kunya ,
Dariya sukayi kafin ameer yatashi ya nufi sama dakinsa , haka kawai yakejin farin ciki ,
Sau, tinda ameera tashirya,, zataje ganin anty karima ,, dafarko umar yace bazata jeba " tinda kuka take kotaje rokonshi tayi , hadda dan kukanta, yabar taje takara gano karima " saida su mama sukasa baki tukun yabarta , yace amma kina zuwa karki jima, , maza kidawo gida " bana son kike fita ke kadai,
Da sauri ameera tashirya cikin farin ciki , doguwar riga tasaka , yellow da, hijab din ta shima yellow " sai jaka da takalminta farare,,, tayi kyau sosai , nan tafito
Umar naganin ta fito yaga tayi kwalliya , daure fuska yayi , yace wato harma da kwalliya ,, ko saboda kin samu nabarki " zaki fita to maza jeki wanke , wannan kwalliyar ki kuma saka niqab ,, idan kuma ba haka ba ,, bazaki jeba " yana komawa yazauna
Ameera kamar zatayi kuka ta kalli mama,,tace mama kice yaya umar yabarni naje haka , Mama tace kinga , daughter kije kiyi abinda yace ,, ai ni bana shiga tsakanin ku kunfi kusa,
Ajiye Jakarta tayi , ta koma dakin ta ta goge ta , dauko niqab din tukun,, ta fito tana turo baki , ita wai an bata mata rai
Umar danne dariyar shi yayi ,, yana kallon ta ,,amma dole saida ya dara , yace yauwa ,, jikar inna maza muje
Jin ankira inna ameera saita , saki ranta nan suka tafi sai asibiti
Tinda ameer yatashi sallar asuba , bai koma ,, bacci , kayanshi ,, dama tin jiya ya hada , yana shiryawa yafito , a falo yasamu " su mommy suna jira fitowarshi " ayi break
Gaishesu ,, yayi kafin su fatima suka gaishe shi,, ya amsa yana fadin ,, matar anass ina iman , ne kobata tshiba
Kallon fatima tayi tace kai yaya hadda wani cewa matar anass ,, , Iman na bacci , bata tashiba ,
Murmishi ,, yayi yace to a ce mata uncle ,, zaiyi tafiya sai jibi zan dawo , , suna gama cin abinci , yamike "
Hajara ta mike tace,, zamuyi rakiya zuwa airport , muje , kace jirgin , karfe 11:00 am , zakabi , yanzu kuwa 10: 30 am
Kallon agogon ,, hannun yayi yace, eh hakane to muje
Masu rakiya hajara da fauziya sai daddy , , Fatima ma nason zuwa amma ,, Inna ta hanata ,
Nan suka tafi
Airport suka ,, sauka , suna zuwa ko minti goma basuyi ba ,, jirginsu ameer yasauka ,
Kallon su yayi yaga hajara harta soma kuka ,, murmishi yayi yace kaji mai arhar kuka,, ke baki gajiya da kukane ko to zo muyi sallama
Da sauri hajara ta rungume ameer tana , kuka
Bubbuga bayanta , yayi yana fadin to kukan ya isa haka , jeku shiga mota ,
Fauziya itama tazo ta rungume shi tace yaya Allah yakiyaye, hanya adawo lfy , , yace ameen ,
Wajan mommy yace yamata kiss a goshinta da kumatun ta, yace saina dawo ,, mommy na "" murmishi tayi ta sumbaceshi tace adawo lfy ,, nan yajuya yashiga jirgen , suna nan tsaye har suka tashi tukun suka shiga mota suka tafi gida
Jirgin su yasauka a legos,, motar taxi yafauka drob " har zuwa garin
Su ameera na zuwa hospital din , dakin da karima take ciki " suka shiga , aikuwa kamar jira ameera takeyi " tasoma gadon nata kuka,, kusan karima taje tana rungume ta , kamar daga sama taji karima ta damke hannun ta
Da sauri ta kalli hannun ,tace anty karima " please kibude idonki ki ganni ameera ce
Motse karima tasoma yi ,, amma bata mude idonta ba , Umar yakaraso yana murmishi ,, yace karima ,, bude idonki nine mijinki ,
Bata mude idonba amma tana jinsu
Da gudu ameera tafita tana, fadin momma kizo kiga antyna tasoma motsi , biyota doctor aisha tayi tana ,, fadin Alhamdulillah ,,, nan suka shiga taga , karima na motse hannun ta
Murmishi tayi tace to kiyi hakuri mana ameera ki kyale ,, muje waje doctor dazaizo yana hanya inaga aikin dare ma zaa mata ,
Fita zukayi , waje suka zauna amma ameera taki dena kukan ,, kallon umar keyi ,, cike da tausayi " yace muje gida idan tasamu sauki saiki zo ", dama saida nace bazakizo ba saboda , wannan kukan naki maza shige muje gida yana mikewa
Doctor aisha ce tafito tana kallon su tace ,, to bata dena kukan ba , umar yace inafa gida zan kaita " da dare zan dawo
Kin binshi tayi , juyowa yayi yace wai ameera ina wasa dake ne nace kishige muje gida ,, yanzu saboda wannan kukan saiki jawa kanki ciwo , to muje
Binshi tayi suka tafi suna , , fitowa daga hospital din motar su ameer na sayo kai ,
Ameera taji gabanta ya fadi kallon motar tayi , har suka shiga ciki ,, su kuma sukayi gida
Ana sauke ameer ,, ya fito yabiya mai motar kudin shi , kafin yayi cikin hospital din
Da farin ciki doctor aisha ta ,, tareshi tana fadin oyoyo jikana , gaskiya kunyi sauri
Murmishi yayi yana gaishe ta , amsawa tayi nan sukayi office din ta
Saida yadan huta tukun,, yace muje naga marar lfyr , nan sukayo dakin da karima ke ciki
Shiga suka , baki sake ameer ke kallon fuskar karima " yace kakata ,, kinga abinda nagani kuwa
Kallon shi tayi kafin ta kalli karima , itama sai yanzu taga yadda suke tsananin kama da karima , tace ikon Allah wllh kamar ku daya Allah buwayi gagara musali ,
Ameer yace gaskiya , Allah mai iko , nan yadauki kayan aiki yaduba ta nan yaga dai sanyi ne ya tsayar mata daduk wasu abubuwan dake mutsi ajikin dan adam, , kallon doctor aisha yayi yace gaskiya wannan akaita dakin da ake gashin basu shanyayyen ,, jiki a mata gashi kuma yau da dare saboda sanyi yashigeta , sosai , yanzu zanje hotel , na huta bayan sallar isha"i " sainazo muyi aikin
Doctor aisha tace to shikenan ,, Allah yakaimu daren lfy nan suka fita
Ameer ya wuce hotel nan yakama daki ya shiga wanka yafara yi kafin yabatar da sallar isha"i karfe 9:00 PM dai dai tamishi a cikin hospital ,, dama tuni doctor aisha tazo shi take jira ,, nan aka turo karima zuwa dakin da za'a mata aiki
Koda su ameera sukaje gida sai tunanin motar data gani takeyi , ganin abin zai bata wahala yasa tayi watsi da tunanin ,, ta dauko alqur"ani mai girma taringa karantawa,, saida tasoma jin bacci tukun ta ajiye , tayi addu'a ta kwanta ,
Su ameer nashiga,, nan aka zonawa karima kayan aiki tukun suka soma ,, aikinsu ,
Umar da muhammed na waje ,, sai zarya sukeyi suna addu'ar Allah yasa ayi a sa'a
Bayan awa uku aka bude kofar,, da sauri suka kalli kofar ameer ne yafito , doctor aisha na biye , dashi ,, tsayawa sukayi a wajansu umar
Umar ko kallon ameer yakeyi kamar yasamu tv , yace doctor wllh kana kama da matata
Murmishi ameer yayi yace ,,haka ne nima nagani wllh haka Allah yake mutane ,, masu kama daya
Umar yace hakane ya jikin ,, doctor aisha tace Alhamdulillah munyi nasara ", insha Allah tana tashi nomal zata tashi
Cike da murna ,, sosai umar ke musu godiya , hadda dan kukan shi ,
Ameer yace tinda angama aikin,, ni gobe insha Allah zan koma kano idan ta tashi saiki ,, dubata " doctor aisha tace ,, ok amma gobe zaka tafi baka barin zuwa jibi sai ka tafi
Ameer yace no inada aiyukane sosai agabana barinsu nayi nazo to tinda angama ,, saina koma gida ko
Doctor aisha tace to shikenan Allah yakaimu goben , amma kabiyo tanan kafin katafi ,,,Ameer yace to insha Allah nan ya tafi zuwa hotel din daya kama mamakin " wannan kamanni daya gani sunayi shida karima ,, ahaka har bacci yayi gaba dashi
Umar ko cike yake da farin ciki yana dawowa yafadawa mama da ameera ,,anyi aikin lfy gobe zata tashi ,,dan haka da karfe goma sutafi su duka asibitin ,
Ameera ko kan murna har sujjada tayi na mika godiyar ,, ta ga Allah sosai taji dadi zata ga anty karima dinta
Doctor aisha ma tayi farin cikin samun nasarar ,, dasukayi na aikin nasu
Washe gari tin karfe 8:30 am , ameer yabar hotel din yaje hospital din ,, yana zuwa yaga muhammed ,, a zaune wata yarinya na kuka a gaban shi yana , rarrashin " ta amma taki dena kukan
Sallama yawa muhammed ,, ya amsa nan suka gaisa
Kallon " yarinyar yayi yace, Muhammed wannan mai kama dani , dinfa
Kallon shi yayi ya kalli ikram yace , gaskiya kuna tsananin kama ,, wllh wannan diyar sister din karima ce
Ameer yace , eh gashima suna kama da karima din , yace zo nan baby tana mikawa ikram hannu
Dena kukan tayi ta dago tana , kallon ameer dake mata murmishi sai kuma ta kalli muhammed ,, tace daddy mommy tana nuna dakin da doctor aisha tashiga,,
Dagota muhammed yayi yace , to kiyi shuru mommy yanzu zata fito kije uncle na kiranki , yana nuna mata ameer
Sauka tayi daga jikin shi ta nufi ameer , tana bata fuska kamar zatayi kuka ,, ,hannu ameer ya bude mata , tana zuwa ta shige jikin sa , ta kuka tace daddy
Wani sanyi ameer yaji na ratse shi daya rungume ikram , yana jin yadda sonta ke shigar shi,, wai shine ake kira da daddy ,, yanzu da ameera , na nan tashima ta haifa mishi ,, masu cemishi daddy ,, jin takara saka kuka ,, ya ce yi shuru baby yanzu zatazo " suna a haka saiga doctor aisha ta fito , tana nufosu ,
Murmishi tayi tace , yarinya ta ce zo inji waya taba min ke
Makale kafada tayi tana kara kwanciya jikin ameer
Dariya doctor aisha tayi tace ,, to kai ameer kasamu diya , takizuwa
Murmishi ameer yayi yace dan Allah kibani ita yarinya tashiga raina ,, doctor tace tab , aikuwa bazaka samu ba " muma rikonta aka bani , mamanta ", kanwar wannan marar lfy ce
Ameer yace eh muhammed ya fadamin to ni zan wuce ,, sai kuma wani lokacin yana ,, mike ganin ikram ta sauka akanshi
Ikram ko na ganin yamike ", takama hannun shi tana fadin daddy , daddy , daddy
Dariya sukayi jin tana kiranshi kamar waka , doctor aisha , tace to anturo kudin zan turama ta account bank dinka ,,
Ameer yace no basai anbiyani , kyauta na mata nizan wuce, kar jirgin mu , ya sauka banje ba
Da kyer aka raba ameer da ikram tana kuka tana mika mishi hannu fadi take daddy ,,Ameer ko ji yayi kamar ya sace yarinyar sutafo yadda take, kuka har cikin zuciyar shi yakejin kukan nata haka dai yatafi gida
Ikram ko tana kuka har tayi bacci , rungume ta muhammed ,, yayi yace kaji yarinya yar nema ,, kamar ta taba ganinshi ta ringa kuka irin wannan ,
Su ameera ne suka shigo ,, zama sukayi aka gaisa suna jira karima ta tashi
Wata nosee tafito tana fadin ranki yadade ,, marar lfyr mu ta tashi
Da sauri suka shiga ciki , ameera ta rigasu shiga tana son karima ta fara tozali ta ita , ganin karima ,, a zaune da sauri ta isa " tace anty na tana rungume ta
Itama karima sai kuka takeyi tana fadin kanwata ,, kece dagowa ameera , tayi tace eh anty nice gani
Zama tayi kusanta tana fadin kin gani ,, mafarkin naki danakeyi gashi yazama ,, gaskiya nazo garinku danginki sun musulinta ,, ga kuma yaranmu
Da sauri karima ta kalli ameera jinjina , kai ameera tayi alamar , da gaske take
Abubakar da mufeeda , ko wajan su suka matso , Abubakar " yace mommy wannan wacece mai kamarki , ko sister dinki ce " mufeeda ma kallon Karima tayi sai kuma ta kalli ameera ,, tace to mommy wannan tana kama dake , sister kine ko
Karima ko kallon su take sosai tana hawaye tace nima mommy dinkuce kuzo
Makale kafada abubakar , yayi yace a a ga mommy nan " saidai muce miki anty ,, mommy kinji tace itama mother , dinmu , ne wai
Murmishi ameera tayi tace eh mommy dinku ce ,, ita ta haifeku , kuje inda take
Zuwa sukayi ta rungume su sosai , take kuka umar ne yakaraso , shima rungume shi tayi tana godiya ga Allah daya kawota ahalinta ,
Su mama ma rungume ta sukayi sosai suke farin ciki ,, doctor ko tasha godiya sosai wajan su mama da umar har ameera , nan aka basu sallama sukayo gida
Sosai mutanen garin ke al"ajabin wannan lamari ,,wai ashe yan gidan abin bauta ne suka dauke karima sosai ake zuwa ganin karima,,
Yanxu karima na samun sauki sosai , Dan haka suka shirya tafiya kano kai ameera gida
Doctor aisha ma tace itama zataje nan sukaje kasuwa akaiwa su ameera sayayya sosai sai yamma suka dawo gida , da dare ko kusan kwana sukayi suna hira dan gobe zasubi jirgin safiya zuwa kano
Washe gari da wuri kowa yashirya ,, aka shiga mota zuwa legos ,, nan da nan sukaje ,, basu jimaba jirgin kano yazo nan suka shiga, babu bata lokaci jirginsu yadaga ,, zuwa kano ta dabo tumbin giwa ,
* *nima nace bari muje taro ameera ๐๐ป๐๐ป๐๐ปinda mai zuwa fans saikunzo*
[30/10, 19:18] MRS. MU'UTASIM: *๐AMEER DA AMEERA ๐*
*STORY AND WRITER*
*BY*
*MAMAN NUSAIBA CE โ๏ธ*
๐ซ๐ซ
*๐
๏ธARUMAI ๐
ฆ๏ธ WRITERS ๐
๏ธSSOCIATION๐๐๏ธ*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa๐ช*_
*๐ซ(๐ ๏ธ.๐ ฆ๏ธ.๐ ๏ธ)๐ซ*
Wannan shafin na sadaukar gareku yan amana :::*MRS. SADEEQ KAWAS KIJI DADINKI*
*QUEEN FARIDA* *KIHUTA ABINKI*
ina jin dadin sharhin ku sosai inayinku๐๐ป๐๐ป๐๐ป๐๐ป๐๐ป
*79โ80*
tinda jirgin , su ameera yatashi "Ameera take jin farin ciki na ziyar tata , shekara uku ba kadan rร bonta da kano , wajan ahalinta ,, sosai take jin dadi ,
Karima ma haka ta kasance agareta tanawa Allah godiya , tanawa ameera godiya lalle , ita haske ce agaresu ,
Babu jimawa jirgin su yasauka a kano , fitowa suka " fara yi daya bayan daya , har suka gama fito
Wani sassanyan iska ameera ,, tashaka lumshe ido tayi " tana murmishi ,,, Karima ta taba ameera tace my kanwaty na abin alfahari ,, yau dai gashi Allah yayi munzo kano
Hannun ta ta daura a kafadar karima tace gaskiya ne antyna ,, ai inason nayi zuwan bazata ,,
Motar haya suka shiga , ameera ta fada mishi anguwar 'J.R.A. zai kaisu nan suka kama hanya , kwantace ameera taringa wa , direban har sukazo kofar gidan
Zazzaune , suke sai hira sukeyi " ana labarin auren fauziya sa yaya safiyan kowa na zancen watan da yakeso asa na bikin
Ameer dabai jima da dawowa daga ,, aiki ba yana kallon su sosai gabanshi ke faduwa " sai kuma yakejin farin ciki ,, haka kawai yake murmishi
Sosai suka cika gidan da sautin murya su ba kamar fatima da hajara ma ,,sunfi kowa zakewa,,
Ameera ta sauko ta buga kofar ,, baba mai gadi ya leko yace waye , Ameera tace bakine ' baba bai ganeta ba saboda niqaf din dake fuskar ta
Budewa baba mai gadi yayi yaga suna da dama ,, yace bayin Allah daga ina haka
Mama tace kafadawa , basu gidan sunyi baki ,, baba mai gadi yace to nan suka , shigo ,, yace kutsaya naje na sanar damasu , gidan "", sukace to nan yatafi
Da sallama yashiga , amsawa sukayi , nan ya rusuna yace alhaji kunyi , baki su dayawa ne sunce nafada maka
Daddy yace cesu shigo ,nan yafita ,, wajansu yaje yace ance kushiga nan sukayi bakin kofar shiga
Tsayawa ameera tayi tace anty karima ta fara shiga ita dasu ,, ikram ,, nan suka tsaya waje
Kowa na cike da farin ciki so suke suga yadda family ameera zasuyi , idan suka ganta
Da sallama karima ,, tashiga cikin falon da yaran su hudu , amsa mata sukayi
Ai kowa mikewa yayi ,, tsaye suna kallon ta , Fatima tace yaya tashi kaga mai kama da ameera ",
Da sauri yabude idonshi , ya sauke shi akan karima ,,da sauri ya mike yace karima kice " masha Allah lfy tasamu ashe
Murmishi karima tayi tace, nice a ina kasanni ,ne ,,, Ameer yace nine namiki aiki ,, baccin dakikayi shiyasa baki ganni ba
Mommy tace ikon Allah kaga kamanni ,, Allah kenan ,
Inna tsura wa karima ido tayi tace ,, gaskiya yarinyar nan kina kama da ameera ta ,
Ameer yace kunaji wannan itace wadda naje jahar legos nawa aiki ,, kunganta harta samu lfy " takawo mana ziyara m...
Mai karasaa maganar da yake son idarwa ba, , Ikram da dan gudun , ta tace oyoyo daddy daddy tana tsalle ya dauketa
Kowa na falon kallon yarinyar sukeyi ,, Hajara ce ta karasa wajan ameera ,, tana fadin heyy baby zo nan
Kallon ta ,, Ikram tayi saba baki tayi tana daga kai ta kalli ameer ,, hannu ta daga tana fadin daddy sai tasa kuka , ,, da sauri ya dauketa ya rungume ,, sosai yakejin farin ciki " daya dauke ta
Karima tace doctor ameer ,, a ina ikram tasanka haka har takema kuka ,, da sauri ameer yajuyo yana kallon , Karima yace kina nufin kicemin ,, baby sunan ta ikram "
Jinjina kai karima tayi tace kwarai kuwa , haka sunan ta yake ,
Ameer yace ranar dazan dawo na ganta a wajan , Muhammed da kyer muka rabu tana kuka , shiyasa kikaga tagane ni
Murmishi , karima tayi tace am ina tare da mama na ta baba da miji wannan , biyun yarana ne wannan kuma na kanwata , ne suna waje
Inna tace haba yar nan zaki bar mutane , awaje ai saiki bayani kinzo da mutane ,, ce su shugo
Lekowa tayi tace ,,ku shigo ,, nan suka tafo , ameera ce agaba nazeer na binta maman umar a bayanshi ,sai umar , bayanshi baban anty karima ,, nan suka shiga da sallama
Ameera na ganin ameer yanawa ikram wasa , daga bakin kofar take kallon su ,, hawaye ne ke bin kuncinta
Su mommy kam kallon ikon Allah suke mace tashigo tana zubar da hawaye ,, wajan ameer sukaga ta nufa da gudu
Baki asake , su mommy ke kallon ta , ta nufi ameer
Ameer ko, yadaiji sallamar su amma ,, baiji dahowar ameera ba sai ji yayi ,an rungume ,,da karfi
Kuka ameera tasa tana fadin yaya
A razane yadago jin muryar da bazai taba ,, mantawa ba juyo da ita yayi , kawai ya rungume ta sosai yana fadin Alhamdulillah , Alhamdulillah , Alhamdulillah Allah abin godiya ,
Inna tace kai ameeru ,, bakada hankali ka rungume matar mutane kana ,, cewa Alhamdulillah , ko kasha giya ne
Dagota yayi ya juyo sa fuskar ta ta yadda zasu ganta idan yacire niqaf din , cire niqaf din yayi ,,yana dariya hade da kuka yace ,Inna kin ganta wife na ce tadawo garemu dama ,, nace ba mutuwa tayi ba
Da sauri ,inna yayo wajansu tana kuka sosai tace allahu akbar ,, yarinya ta dama kina raye bamu sani ba , Ameera ina kike duk wannan tsayin, lokacin ,, sakin ameer tayi ta rungume inna ,, suna kukan farin ciki ,, abin tausayi
Sakin inna tayi taje wajan daddy ta rungume shi tana kuka ,, tace daddy kun dauka na mutu ko , ,, rungume daddy yayi yana share hawaye ,, yace daughter ,, ai bamu yadda kin mutu , ba kawai , dai mun barwa Allah komai ne
Sakin daddy tayi ,,tazo wajan mommy ta rungume ,, kuka mommy tasa sosai tana fadin Alhamdulillah ,, Allah mungode maka daka dawo mana da yar garemu
Sakin mommy tayi da gudu hajara tazo ta rungume ameera ,,, tana kukan itama tace anty ameera ta ,, dama nasan yar uwata baki mutu ba kina nan " a raye Alhamdulillah
Ameera ta gaskiya ne kanwata gani ,, nadawo ahlina
Sakin hajara tayi taje ta rungume Fatima da fauziya a dare ,, sosai fatima ke kuka
Tace yar uwa ta dama kina raye ashe kai Alhamdulillah Allah nagode maka ,,
Maman anty karima ko , Inna ce tajuyo aikuwa da karfi tace maryame ,,, da sauri inna ta kalli inda aka kirata ,,, cike da al'ajabi tace , ingozi
Maman anty karima da sauri tazo ta rungume inna nan sabon kuka yatashi mama sai shafa inna takeyi tana fadin ,, yar uwa ta dama kina raye ashe nayi kuka harna gaji ,,da zubar da hawayen rashinki
Dagota inna tayi tace ingozi ina nan a raye ashe kema kina nan suka sake rungume juna suna kuka
Nan fa kallon yakoma kansu ,, Fatima ce takasa hakuri tace inna wannan din yar uwanki ce ,, naga kuna kama sosai
Dagowa inna tayi tana share hawaye tace " eh wannan labarine mai tsayi yar uwa ta ce uwa daya uba daya
Baban anty ma ganin yasashi zumar tsaye sai cen , yadawo daga hankalin yace maryame ,, ina shareef , ina dan uwana
Da sauri inna ta kalle shi tace papa , kaine
Baban karima yace eh maryame nine ,, yanzu duk mun cenja wannan sunan sunana, Usman ugozi kuwa,, sunanki gare ta ina shareef maryame,,
Share hawaye inna ,tayi tace ai ya dade ta rasuwa tin ameera tana yar shekara uku ya ,rasu ,, kullin zancen shi papa da gaye , harya mutu
Mama ce ta matso kusan Usman tace ,,wai usman kana nufin shareef ,dan uwanku ,, shine mijin maryame , kuma kakan ameera
Jinjina kai yayi yace sosai makuwa ,,
Su daddy kam abin al'ajabi ,, da mamaki da komai sukewa su inna
Daddy yace , wai ina kina nufin kice mana wannan duka dangin mune da , naki dana " baffa ne
Inna ta bace majina tace , eh muhammadu wannan sune ahalinmu nida bananku
Sai alokacin ameer ya kalli doctor aisha da suma ,, suke kallon ikon Allah ,, Ameer yace a a kakata wai dama harda ku akazo
Muhammed yace eh tare mukazo " ashe kaine mijin na ameera ,, a lokacin dazaka dawo kano kana tafiya sukazo " da alokacin zaku hadu
Doctor aisha tace kai masha Allah dama ameera matarka ce
Murmishi ameer yayi yace eh kakata kowa ya zauna tukun
Zazzanawa , sukayi farima tace wai ameera ,, ina cikin da kika tafi dashi
Kallon Fatima ameera tayi , sai kuma tayi murmishi ,,ta dago da muhammed,, ta kama hannun ikram tace ,, wannan sune ckin dana tafi dashi " yan biyu na haifa , sunan daddy da sunan momsy na ,, garesu
Ai kafin kowa ya taba su ameer , ya yace kuzo nan yaran albarka , Ikram dama ita so take yace tazo da dan gudun su suka nufi ameer
Saukowa yayi daga kan kujerar , y durkusa ,, bude musu hannu yayi suka shige jikin sa,, Ikram tace daddy cike da murna ameer yace na'am my daughter ,, na ashe dai ,, ke jinina ce shiyasa ganin farko " kika makale min , nima kamar na sace ta naji ,a lokacin ashe jinina ce
Doctor aisha tace ,, haba koda naji fa yarinya daga ganinka ,,taki yarda ku rabu ashe ita dumin babanta taji
Sakinsu yayi yace kuje mommy na kiranku ,, wajan mommy muhammed ,, yayi yana dariya ganin suma dariyar sukeyi , Ikram ko tana jikin ameer , ko matsi batayi ba " itadai ,daga anjima tace daddy shikuwa ,, Ameer yabiye mata sai yaketa amsawa
Daukar muhammed mommy tayi , tana fadin mai gida oyoyo ,,nan kowa yayi ta daukarshi ,, Ikram kuwa ko kallon inda suke bata yiba ,, tayi kwanciyar ta , jikin babanta ,, duk wanda yace zo ikram "" bata fuska takeyi tace daddy ta dago ta kalli ameer ,, shafa kanta yake yace daughter ,,kwanta abinki " idan kika huta sun ganki
Hajara ko murna kamar tayi rawa haka takeji sai rungume ,ameera takeyi tana shafa fuskar ta
Murmishi ameera tayi tace , to mage ashe dai baki dena son jiki ba ,, yar dariya hajara tayi tace ,ai kinfini ingaya miki ,
Doctor aisha ce ta kalli ikram tace babyn mommy zo mutafi mana kinsan anbani rikonki " tin kina jaririya to yanzu munzo gun babanki ban saniba kozai banike
Murmishi ameer yayi , yace ai indai nine " bakida matsala ,,dago da ikram yayi yace daughter , maza jeki wajan kaka ,
Kallon shi tayi zatayi kuka muhammed ,, yace babyn mommy ,,zo nan juyowa tayi,, ganin muhammed ne yasa ta sauka daga kan ameer ta tafi inda muhammed yake,, tace daddy , daukarta yayi yace kinga mommy na kallon ki maza jeki wajan ta , mikawa doctor aisha hannu tayi " daukar tayi ta rungume tana shafa kanta har bacci ya dauketa ,
Baba laraba ce tashigo gidan ,da sallama daga,, kasuwa take ,niki niki da kaya ganin falon cike da mutane,, tace sannunku baki , ,, dagowa tayi zata wuce bazata ga ", da sauri ajiye kayan hannun ta ,, tace hajiya koda gizon ne dana saba yi ameera nake gani ", mommy tace babu gizo itace
Wulli baba laraba tayi da c, kayan hannun ta ta nufi ,Ameer tana kuka ,,, itama ameera mikewa " ta taro baba laraba , rungume ta sosai
Baba laraba tace ya'ta kece ashe , ba gizo bane ashe zan sake, ganinki yar lelen ameer ' waiyo Allah Alhamdulillah ,
Share hawaye ameera tayi , tace nice baba laraba " gani nadawo gareku ba mutuwa nayi ba ,,, ina raye
Sakinta baba laraba tayi, tana dariya sosai najin dadin dawowar " Ameera cikinsu ,, mommy tace baba laraba ki mana girki dayawa ga hajara ,nan zata tayaki da fauziya " Baba laraba tace to hajiya nan tayi kitchen din don , daura girkin
Daddy ne ya kalli ,, Inna yace inna ashe dai ameera tana wajan danginta ,, to amma daughter ya akayi suka tsince ki , keda kukayi accident ,a kan hanyar ku ta zuwa nan
Zama ameera ta gyara , tace daddy lokacin da motar mu , tashiga dajin dake gefen titi , kawai gangara wa nake ina daga kwance , wata bishiya " na buga daga bansan inda nake ba, ashe lokacin dana buga kaina cikin wani kogin dake " gindin bishiyar na fada yayi ta tafiya dani har kogin su yaya umar na bayan gari " anan ya tsinceni ,,,da farko sun dauka ni anty karima ce " saboda na manta komai na rayuwa ta na baya , shiyasa saida " nadawo haiyacina , tukun nace bani bace karima ,, nan ta kwashe labarin komai tabasu har cututtukan datashayi ,, da sokar ta da akayi da wuka " da mutanen garin da sunfi rabi duk sun musulinta ,
Su mommy sai kuka ,, suke jin abubuwan da ameera ta fuskanta , amma Alhamdulillah tinda har mutanen garin sun musulinta , kadan ne basu musulinta ba
Sake rungume ta , Inna tayi tace Alhamdulillah jikata Allah yakara daukaka musulinci akan kafirci , ashe kece hasken ahalina , Allahu akbar Allah mai girma Allah Allah yakarawa annabi daraja s.a.w. ,,,, yan falon sukace ameen
Mommy tace inna zamuso ,, kibamu tarishin ku na rayuwar ku dakukayi a baya kuma ya akayi kuka baro garinku kuka dawo jahar katsina ,,da zama
Zama inna ta gyara tace , kozan baku labarina ,, sai kowa yazo dan kowa yaji ni da babanku suwaye mu
Da sallama tashigo falon ,,hijab din a hannu har dan kwalinta ,, tana fadin babyn momsy baby ina kike
Kowa kallon ta yake cike da tausayin yadda take kuke
Da gudu ameera , ta nufi ikram tana " fadin waiyo momsy na ,, momsy na rungume juna sukayi ikram ta rungume ameera sosai ,, saida suka jima sosai , a haka kafin suka zauna
Ameera tace momsy na , waya fada miki ,, nazo " Ikram tace Fatima ta kirani , ta fadamin wai nazo kindawo , kamar almara " naji kawai nace bari nazo nasan fatima ,, bazata min wasa ba ashe da gaske ne,,, baby ina kike a wannan tsayin lokacin ,,,, Ameera ta bata labari bayan accident din su " sosai ikram tayi kukan tausayin ameera ,, ta kumayi madallah da Allah Allah yasa , mutane da dama sun musulinta , taji dadi sosai
Ameera tace , Momsy ina kannuwa na
Murmishi ikram tayi tace , gasunan a kusanki
Juyowa ameera tayi ,, tace kai momsy haka takwara da mijina suka girma " masha Allah kuzo nan kannuwa na ,, wajan ameera sukazo ta zauna dasu a gefenta ,, tace kusanni
Ameer yayi caraf yace mommy kullin ,, tana dauko photonki sai take kuka tana kallon photon ,, tace ke sister dinmu ce
Murmishi tayi tace eh kunga,, gani nadawo nice sister dinku ,, takwara bakiyin magana ta kalli ameera
Turo baki ameera tayi ,,tace anty meyasa ,, Ameer yayi magana ni banyi yake ta magana ,,, murmishi ameera tayi tace , haba yar kanwata ai yanzu tare zamuje yawo dake ,,, fuskanta tasaki tace da gaske anty "" Ameera tace sosai makuwa
Ikram tace baby , cikin jikin ki ,, ko zubewa yayi " ??
Yar dariya ameera tayi tace gasucen mai sunanki ,, da mai sunan daddy na
Da sauri ikram tace , ina take mai sunan nawa " doctor aisha tace gata nan bacci takeyi tana mikawa " Ikram ,,yarinyar , amsa tayi tana Allah sarki yaran albarka ,, Muhammed , ya karaso wansu shima ikram ta hadasu ta rungume , sosai
Su jamila ne suka shigo da gidan da cikin ta da kyer take jan kafa ,, Ameera na ganinsu ta mike tana fadin anty jamila , itama , jamila dariya take hade da kuka tana fadin kanwata kece ashe zan sake ganinki , a rayuwa ta ,, kamata ameera tayi takaita kan kujera taimaka mata , tayi suka zauna " Jamila ta rungume ameera tana fadin Alhamdulillah " ashedai kina raye kanwata munyi kukan rashinki ,, a tare damu , yanzu gashi kindawo garemu Alhamdulillah
Murmishi ameera tayi tace ,, kina gani anty jamila , ga yaranki nan tana nuna mata muhammed da ikram
Sosai jamila tayi murna ganin yaran nan tayita rungume su ikram ko dama bacci takeyi
Hira sukeyi sosai ,, yaudai wannan family kana ganinsu kasan suna cikin farin ciki sosai hakan ,, ya nuna a fuskokinsu dama zuciyoyinsu ,, bayan sallar azuhar , aka gama girki daddy yakai ,, mazan sashen baki matan kuma suna zauna a falo " aka fara cin abinci bayan angama cin abinci ,, doctor aisha tace zasu tafi gidan sister dinta
Mommy tace ta tsaya su zauna anan amma tace a a zasu dawo gobe in ana son ganin ikram ,zata kawota
Ikram tace naso abani takwara amma tinda ke kika dauka duk dayane
Doctor aisha tace Allah Allah yasaka da alkhairi wllh harna fara fargabar ,, zaku kwacemin ,Ikram yarinya tashiga rena sosai shiyasa tin acen nace abani ita
Murmishi mommy tayi tace , ai bakomai da nakowa ne indai ikram karama ce munbaki ita har abada
Sosai doctor aisha taji dadi harda hawayen ta na jin dadin amvata ikram dama batada mace muhammed ,, shi kadaine danta , shiyasa ta kwallafa rai akan ikram , Sallama suka musu sukatafi ,
Daddy na murna yace bari na kira yaya Ahmed da Abubakar ,, na fada musu dawowar daughter ,,nan ya yadanna kiran abba ,, tana ringing daya yadauka " da sallama ,, amsawa yayi suka gaisa kafin ,yake sheda mishi ameera ta dawo kuma da alhalin inna da baffa
Abba yace kai nuhammed nasan dai bakamin irin wannan wasan,, da gaske ne
Daddy yace wllh yaya da gaske yaba ameera wayar
Jin muryar ameera yayi yace abbana nice gani Allah yadawo dani gida,, Abba kace kaga sister din inna da anty karima mai kama dani
Abba sujjadar godiya ga Allah yayi tana tasbihi ga Allah ,, dake jin komai itama hamdala tayi ,, sosai suka shiga farin ciki , abba yace gasunan gobe insha Allah
Yana kashewa ya fadawa abbu sosai gidan yacika da farin cikin dawowar ameera kowa ya matsu gobe tayi dan yaje yaga ameera ,, Khadija ko baa magana kusan kwana tayi a zaune
Washe gari sun karfe 2: pm na rana sukazo kowa so yake yaga ameera har turayya suke , ita kuwa ameera sai dariya takeyi, bayan sun gama ganinta ta nufi wannan umma da yaya safiyan
Ameera tace umma na abbana , tana kukan ganin su ...
[30/10, 19:20] MRS. MU'UTASIM: *๐AMEER DA AMEERA ๐*
*STORY AND WRITER BY:*
*MAMAN NUSAIBA CE โ๏ธ*
๐ซ๐ซ
*๐
๏ธARUMAI ๐
ฆ๏ธ WRITERS ๐
๏ธSSOCIATION๐๐๏ธ*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa๐ช*_
*๐ซ(๐ ๏ธ.๐ ฆ๏ธ.๐ ๏ธ)๐ซ*
*81โ82*
Ameera tayo inda , umma take da sauri tashige jikin umma tana kuka " Umma dinma hawaye takeyi sosai , tace yar inna kindawo garemu Alhamdulillah
Ameera tace umma nadawo dama kaddarar rayuwar dangina ce akaina ,, shiyasa nabar gareku , Umma ga dangin su inna ce da baffa
Dagoda ita tayi tace , to gaske kinga dangin inna
Murmishi tayi tace , eh umma kuje ku gaisa dasu mama da mama , anty karima , yaya umar , da nazeer da kaka usman , muje kigansu
Ciki suka karaso , nan ta zauna , suka gaisa sosai kafin ameera ta gabatar mata da su karima
Sosai umma ke kallon karima " tace lalle jini daya ba wasa bane wannan kama haka yanzu dai , acikin wannan family ku ukun ,, nan kunfi kama ameer da ameera da karima , ga yaranku ma duk masu kama daku
Dariya karima tayi tace , haka ne umma iri baya karya gaskiya ne wannan nan sukaci gaba da hira
Nafeesa ce tashigo gidan tana fadin besty na ina kike shin da gaske ne kindawo
Da sauri ameera ta mike tana nufar nafeesa tace oyoyo besty me welcome back , besty gani nice nadawo ,, rungume juna sukayi , sosai nafeesa ke kuka
Tace besty na ina kike duk wannan tsayin lokacin ,, gaskiya naji dadin dawowar ki garemu
Bubuga bayanta ameera take alamar hararrashi ,, tace kiyi hakuri haka ya isa haka , muzauna kinji
Zama sukayi nafeesa tace , besty ina cikin da kika tafi dashi ko , yazube ne lokacin da kikayi accident
Murmishi tayi tace gasu cen ta nuna mata muhammed
Nafeesa taje ta daukoshi ta rungume ,shi kuwa sai kallon ta yake yana shafa fuskar ta yace mommy ,,, murmishi nafeesa tace na'am my son
Su khadija sai yanzu suka karaso , ita da rashida ,, rashin gurine a motar yasa aka barsu agida saida aka kawo su umma ,, tukun aka koma aka daukosu
Da sallama suka shigo cikin falon
Khadija na baza ido taga inda ameera zata fito ji tayi an rungume ta tabaya
Juyowa tayi wa zata gani, Ameera da sauri ta rungume ameera tace waiyo Allah kawata ,, kece ashe da rabon zamu sake ganin juna
Murmishi ameera tayi tace ,, wllh kuwa gani aminiya ta ,,yasu baba ya mutanen kauye
Khadija na dariya tace suna nan lfy wllh yabayan rabuwa aminiya ta
Lfy lau ameera tace nan suka zauna
Muhammed ne yashigo da sallama dauke da ikram karama ,, tayi luf abinta
Murmishi ameera tayi tace , baban momsy na barka da zuwa
Harara ya aika mata yace kefa na lura , kin maidani kakan ki ko ,, ai yanzu ni yayan ikram ne yar mommy , kanwata ce
Dariya ikram tayi tace , tab wayagama yaya to ai shikenan
Muhammed yace,, dama mommy tace na kawo kanwata , akwai wanda zasu ganta
Inna tace muhammadu kai ne agidan , namu ina maman taka , bazata zoba da zauna ita kadai,
Zama muhammed yayi awajan inna yace eh tace hutawa " zatayi zatazo gobe kila
Flow inna ta wurgawa ,, Muhammed tace dan kan uba " makaryaci yo to inba karya ba yaushe tacema goben ma kila ne " a ina tama wannan magana sangangamin " banza kaima ina ganinka ,, yan kirki ashe kaidin dan uwan ameeru ne to kafita idona
Dariya suka yan falon sukayi ,, Muhammed ,, yace kai inna to mainayi " kike min baa haka ,, da nace dake zanyi maleji nayi wuff dake to ,, tinda naga alama fada gareki ,, bazan aureki na hakuri dama budurwa nake nema kinga sainaje na , aureta
Ameer ne yafito gaishesu yayi , san nan ya dawo wajan muhammed ,, suka yi musabaha
Kallon ikram yayi datayi luf abinta ko mutsin kirki batayi , tayi shuru ,,murmishi yayi yace babyn kaka ,, bako magana ma , taho mugaisa
Kallon ikram tayi , saida tagama mishi kallon tass tukun ta sauko kamar zataje wajanshi " sai ta kalli muhammed tace ,, daddy wannan tana nuna ameer
Dariya Muhammed yayi yace shima daddy kinefa kije ,bak'e kafada , tayi alamar bazata jeba muhammed yace haba ,ke kuwa yar mommy kije
Murmishi ameer yayi yace,, harta manta ni ne lalle yarinyar nan ,Mika hannu ,, yayi zai dauketa
Ita kuwa ikram ,, ganin zai taba ta da sauri ta shige jikin muhammed tasa kuka tace daddy wannan ,, ta nuna ameer da hannu
Dariya sukayi mommy tace tab ,,kaji yarinya yar nema wai uban nakinne wannan
Muhammed yace ,,ai mommy ta manta shine , shiyasa ma take kinsa
Ameer ya kalli ,, Inna yace hajiya inna mai duniya ,, yadai naga sai wani cika kike kina batsewa ,
Muhammed yace wai dan nace nadena auren ta ne fa shine take fushi
Hannu ta daura a kanta tasaka kuka ,,tana fadin innalillahi wa inna ilaihin raju'un
Da sauri su maman karima tayo wajan ta , tace yaya maryame lfy
Ameer ya kalli maman anty karima yace babu wani abu rigimar tace ta motsa ba wani abu bane yafaru
Inna tace ,, kai ameeru uwarka kakewa wannan futsarar,, dan iska marar mutumci ,, dama nasan aiba kaunata kakeyi ba babu ruwana dakai dan banza kawai
Dariya sukayi mata ,,Ameer yace Allah yabaki hakuri inna mu ,, keda zamu baki ikon diya idan wife ta haifo wasu
Inna ta washe baki tace a to shikenan yanzu nadena fushi dakai
Yauma haka suaksha hira abbu ne bai zoba yayi tafiya zuwa abuja inna tace bazata basu labarin ba indai har abbu bai zoba dan , kar ayi babu shi ,, hakura sukayi sai abbu yadawo din ,,suji story din inna da baffa
Bayan sallar isha"i ,su Muhammed suka shigo gidan , ikram na ganin muhammed ta nufesa ,, tana kuka fadi take daddy wannan ,,, da sauri yakarasa yace kai yar mommy waye yatabamin ,, ke har yasakaki kuka
Mama tace babu wanda yataba " ba kawai rigima ce irin ta ta ,,kamar wanda zamu cinyeta danye ,,, kana tafi sallar isha"i tin lokacin take kuka ,, sai da taganka tadena yi wannan rigimar ta ,ai saikai
Daukarta yayi yace haba dai mama kodai kun Mata ,, abinda bata sone shiyasa take wannan kukan , nasan yar mommy akwai rigima amma ,, wannan kuka haka
Hararar shi inna tayi tace ,, kai Muhammed yo mizamu mata ne , yarinya sai shegen kuka to kutafiyar kuma kubar mana gida duk ta ishemu , da kukan ta
Ameer yace haba inna kiyi hakuri dama gidan zasu tafi basai kin fadaba
Banza inna tayi mishi batako kalleshiba ,tayi gaba abinta
Muhammed na ganin inna zata shiga daki yace saida safe inna idan muka tafi sai abbu yadawo zamu zo da ikram dina yaganta ,, yar tsohuwa mai ran karfe
Juyowa inna tayi tace kai dai kazama sallamanme , yanzu dakin ma dazanje bazaka barni natafiba ,, to ina ruwana ma da tafiyar ku dan butar ubanka idan kunje karku dawo ko Abubakar dinma yace ni kaga tafiya ta ,, hutawa zanyi duk kun hanani wali yara kamar haihuwar rana to bazan dauka ba na wuce ,, ta shige dakinta
Dariya suakyi ,ameer yace inna badai masifa ba ,, ai Allah Allah nake abbu yadawo cikin satin nan ,, dan naji story din inna nasan zamusha dariya sosai
Muhammed yace to Allah yakawo shi lfy mu zamu wuce gida
Ameera ta taso tazo inda suke hannu tamika tace yar momma zomuyi sallama ma ,,, mak'alewa ikram tayi ajikin muhammed tace daddy mommy
Murmishi yayi yace to tace bazata zoba ko ana dole ne mayya
Dariya ameera tayi tace ,, asauka lfy ni dama , bandeba tana dangware wa ikram kai
Hannun ta ameer yabuge yace iyee hadda duka haka wife aikuwa zaku bata da kaka wllh ba ruwana
Muhammed ko dariya yayi yace , kunga saida safe , karku sakamin kanwa kuka , nan tafi
A hanya yaga hajara ta labe , fitowa tayi tabi bayanshi saida yace har bayan mota " tukun tace yaya muhammed ,,, bani ikram nagani
Da sauri yajuyo yana kallon ta badan ba ,, yasanta to zaice ameera ce ,, saidai tafi ameera jiki kuma bata kai su ameera farin fataba ,,
Hajara ko ganin ya tsura mata ido ko k'iftawa babu , yasa ta murguda mishi baki tace ,, hala kai baka taba ganina ba kake wani kallona kamar wani tsohon maye ,, tana aika mishi harara
Ajiyar zuciya yasauke yace , a Allah yabaki hakuri sarki fada naga kinmin kyaune fa,
Rufe fuska hajara tayi tana dariya wai taji kunya ance tana da kyau
Murmishi yayi yace to ikram bacci take kibari sai abbu yazo zan kawota insha Allah kwana ma zatayi
Hajara ta leka motar tawa ikram kiss a goshinta tukun ta mishi sallama tayi ciki , shima ya shiga motarshi " yana murmishi sai tuna rashin kunya da hajara tamishi yake yana dariya yace kai wannan fa tayo gadon inna , amma fa ta hadu gaskiya
Basu jima ba suna hira kowa yayi makwancinsa ,, ameer da ameera ma sama suka yi dakin ameer
Shiga sukayi ameera tace a Allah sarki yaya rabona da dakin nan shekara uku ba kadan
Janyota yayi jikinsa yace ,, ai lokacin kullin a kusan zaune nake kwana har ciwon hauka yaso samuna ,to Allah yataimaka akwai hajara sai nake ganinta kamar ke ,, shiyasa damuwar batayi yawa sosai ,, amma duk lokacin dazaki shiga damuwa nida hajara mukanji ajikinmu ,ne,, muka shaku sosai har aure akaso hadani da hajara
A razane ameera tadago tana kallon ameer tace to ya akayi aka fasa ashe su daddy zasu iya aura maka hajara dan bana nan , sun dauka na mutu neko ,, takai karshen maganar da tamabaya
Murmishi ameer yayi yace haba ai bazai yiyuba ke kadaice , a fadar ameer , nan yabata labarin komai ,duk abinda yafaru bata nan sai ikram data kwanta ciwo
Kuka ameera keyi ,, tace Allah sarki nima ina cen ina kukan rashinku ,, danma nasamu kulawa sosai ,, ina sonka mijina ina kaunarka , yaya Allah Allah yabarmu har aljanna
Ameen yace yana sakinta yace muje muyi salla ko ,,nan sukayi toilet bayan sun gama salla suka dawo gado , kunsan basai nayi bayani ba , masoyan sunyi missing din juna
A daren nan ameer saida ya fanshe duk wani missing din dayayi na kwanciya da matarshi ,, dan ba wasa
Kwance tashi ba wuya wajan Allah yaudai abbu ya iso , kano bayan an gaisa ya , huta kowa ya hallara a falo manya da yara
Inna ta kallesu tace yau zanbaku labarina nida baffan ku
A shekarun da suka gabata n...
*Anan zan dakata*
[30/10, 19:22] MRS. MU'UTASIM: *๐AMEER DA AMEERA๐*
*STORY AND WRITER BY*
*MAMAN NUSAIBA CE โ๏ธ*
๐ซ๐ซ
*๐
๏ธARUMAI ๐
ฆ๏ธ WRITERS ๐
๏ธSSOCIATION๐๐๏ธ*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa๐ช*_
*๐ซ(๐ ๏ธ.๐ ฆ๏ธ.๐ ๏ธ)๐ซ*
*83โ84*
Inna ta gyara zama tukun tayi gyaran murya , tace a shekarun da suka gabata ,,cen baya , nida baffan ku mun kasance ya'yan makotan juna , kuma iyayen mu abokai ne daga mazan har matan ,, mahaifina ya kasance ,, shine father ,, na gidan abin bautar balbu , shi kuma mahaifin shareef , shine mataimakin babana , suna da kusanci sosai a tsakanin su bamai jin kansu ,shiyasa muma muke jin dadin zaman mu
Lokacin da papa ya auri mamana sunfi shekara goma , basu haihu ba kullin mamana kuka take koda yaushe na rashin haihuwa , papa kuma yana kokarin kwantar mata da hankali , yana ce mata , haba anisha , wannan fa ba abin damuwa bane ,,kike hakuri abin bauta zai bamu haihuwa ,, idan yamata dadin baki sai taji dadi takama harkokin gabanta
A haka rayuwa taci gaba da tafiya har abokin papa yayi aure , watan matar sa goma da yin aurensu , ta haifi danta namiji kyakkyawa dashi ,, mamana ta dauki son duniya tadaurawa ,,wannan yaro
Ranar sunanshi aka samishi suna yohun ,, sosai yake samun kulawa daga mutane hudu papa da mama da iyayensa ,a kwana a tashi har yohun yakai shekara shida , amma mamana bata samu haihuwa ba , a lokacin ta cire rai da samun haihuwa
Wata rana anisha ta tashi da zazzabi sosai papa yashiga tashin hankali. Ganin yadda takeyin amai ba sauki hakan yasa aka kaita hospital , suna zuwa bayan an gama gwaji aka basu result ,,doctor yace anisha nada ciki harna wata uku
Sosai papa da anisha sukayi farin ciki barar musaltuwa dan har party papa ya hadawa anisha na murna , aka gaiyato abokai da yan uwa akasha shagali ,har dare tukun kowa yatafi gidanshi
Haka sukaci gaba da renon cikin cike da so da kauna ,, shi kuma yohun yana jin ance anisha zata haifi baby saboda ,murnar zaa haifamishi sister ko brother yakoma cen da zama
Kayan jarirai tu kafin cikin yakai lokacin haihuwa ake cika daki da kayan baby da kayan wasa wani kayan ma har jaririn ko yaririyar tagama rayuwar yarinta bazai kareba , kullin sai papa yasiyo kayan wasa duk inda sukaje taron su na masu mukami , idan yaga kayan yara tofa saiya siyo yakawo
Idan yazo gida sai anisha tayi ta fada tana cewa , yacika gida da kayan yara wannan ma sun isa
Ida anisha ta fadi haka kamar ta kara zuga " papa ne danshi farin cikin da yakeji da kaunar babyn a ganinshi babu abinda bazai siya mata ba saidai inbai zoba , kasuwa ,, koda a kasar wajene saiya sanya an kawo mishi
Anisha ta kasance masifaffiyar mace ,, amma tana da dadin kai bata iya rike mutum a rai koda kuwa yabata mata rai , idan mutum ya bata mata rai takan rufeshi da masifa bata barin bashi ko daya ,, shiyasa papa yake lallaba ta , idan yamata lefi ko har zukewa take tace kawai suba hamata iska itada papa
Shi kuwa papa idan ta fadi hakan saidai yayi ta dariya , ita kuma ita taga haka sai tayi ta fada , ko tace zata bar mishi gidan ,in yaki tanka mata tana fada
Sai tagama sai ya zaunar da ita yabata ruwa mai sanyi saboda zufar da take hadawa intasha , sai yace kinsan idan kina yin wannan fadan mugun burgeni kike wani sishirtaccen kyau kike kamar yar shabakwai haka kike koma gaskiya ina sonki
Idan papa ya fada mata haka sai tayi ta dariya daga nan ,,shesu shirya haka suke rayuwar mai tsabta
Wata lahadi anisha ta tashi da nakuda , nan sukayi asibiti tasha wahala kafin ta haifi yarta mace kyakkyawa ,, kamar babanta
Ana fitowa da babyn papa ya masa shida baban yohun har shima yohun din da mamanshi , sosai sukayi murna ,, na samun karuwa , tinda yohu yaga babyn din nan ya dauki son duniya ya daura mata ,, a hospital din ma shi ya rungume ta har aka fito da anisha zuwa dakin hutu
Kwanan anisha daya aka sallamesu ,, suka koma gida ,sosai ake taya papa da anisha murna kullin gidan , nasu a cike yake da dangi sosai , duk da cika mutanen dake gidan amma yohun yana makale da jaririyar nan baya zuwa nan da nan ko yan , barka ma insunzo baya bari abasu sai yace , bazai bada sister dinshi ba a tafin mishi a ita
Idan yafadi haka saidai anisha da mamansa su mishi dariya a haka har aka zo suna ,
Papa yace a saka mata maryame wato dai ,sunan mahaifiyar , annabii isa a.s.m.wanda ake kira da jesius ,saboda su papa littafin suke aiki dashi da kuma balbu gunkinsu ,
Haka aka saka mata sunan maryame wanda musulmai , suke Kira da (nana maryam , ko maryama) ba kowa bace wannan jaririyar nice , wannan yaron kuma shine baffan ku ,
Ameera na dariya tace iyee ashe inna gado mukayi granny din su daddy akwai fada
Inna tace ai bakiji komai ba kiyi shuru na gama
Inna tacigaba da fadin
Tin wannan lokacin yohun shike kula da maryame ,, sosai yake sonta hakan kuwa ba karamin dadi yawa su papa ba ,
Maryame nada shekara daya maman yohun ta haihu shima namiji ne ansha murna sosai shima , amma yohun yace shifa bazai koma gidansu ba anan, zai zauna ,, babansa yace , shikenan duka ai dayane,, aka kawo masa kayansa duka sosai anisha tayi murnan barin mata yohun da akayi ,, nan taci gaba da kula dasu
Bayan maryame takai shekara uku , anisha itama sake haifan wata mace ,aka saka mata suna ingozi wato maman karima
Haka suka tashi cikin so da kaunar iyayensu kamar yaran mutum daya haka suke
Yohun ya takura akan shifa saiyakai , Maryame sa school haka tasa papa yace ya saka maryame a school , hakan yayiwa yohun dadi ,,dan dama kullin idan yazo school sai kajun yana da kanwa ahima yar uwanshi mai kyau ce idan yafadi haka sai sumishi dariya , banza yakeyi dasu , yace to saiya kawota ,shiyasa ya nace sai ansaka maryame a school
A tare suke zuwa ,shi yake mata wanka ya shirya ta , Anisha batada damuwa da shirin su zuwa school shi yake shiryasu su tafi abinsu , shakuwa sosai tashiga tsakanin maryame da yohun , kamar ciki daya suka fito ba kowa na school din bane yasan ba, yaya da kanwa bane maryame da yohun ,,haka suke rayuwar su yohun nabawa maryame kulawa ta musammen
Bayan wani lokacin maman yohun tasake haifan wani namijin aka saka mishi suna papa wato sunan ma haifina ,, yanzu mun kasance mu biyar ne maza uku mata biyu
Hakan yasa ingozi ta koma wajan maman yohun nan muka dawo mu biyu a wajan anisha mahaifiya ta
Haka mukaci gaba da rayuwa har muka girma alokacin yohun nada 25years ni kuma ina da 18years , banju dana 17years , ingozi nada 15years papa shine karamin mu yanada shekara 12years , haka muke kanmu a hade sosai iyayenmu ke jin dadi ,, idan za'ayi taron wajan abin bauta yohun ne agaba ,tare dani duk inda yake nima ina nan ,,haka yasa sosai mai tsananin gaske tashiga tsakanin mu nida yohun
Alokacin nima nayo gadon mama tace anisha bana barin bashi,, kullin muna fada a school akwai wata wadda tace tanason yohun , aikuwa abin yabata min rai ,,dama yar ajinmu ce , dan haka na kudurta araina sainayi maganin ta ,, baa tabani bama inayi bare aka shiga gonata ai abin nema yasamu ,, nan na kira ingozi na fada mata ,, itama dake tana da fadan sosai taringa cika tana batsewa ,,saidai fa duk fadan ingozi batakai ni ba ,, ni har nafice maman mu ma a masifar fada
Mutanen gari sukance wanda ya auri maryame ya auri bala'i idan mutum yafada min haka toko yaro yaje gaban uwarsa saina bishi na, mishi duka ", idan kuma daidai nine sai mu yini muna dambe bana gajiya
Ingozi nazuwa muka nufi haryar da yarinyar take zuwa , muka zauna zaman jiranta tazo muyi mata duka ,, cen sagata tazo
Saida ta nufi wajan wani lungu na hanyar gidansu muka tare ta
Cike da masifa nace ke dan ubanki , ni zaki kalla kice wai kinason yohun ,, ni sa' arki kice ko kinga ina wasa dakene
Yarinyar tace oho so dai ina sonshi ,, kuma ko mutuwa zakiyi saina aureshi
Jin haka yasa ingozi balla mata wani zazzafan mari har biyu tace ke yar uwan tawa kike fadawa magana to yau zanga mai kwatarki ,,,a wannan wajan
Da sauri ta dago tanason ramawa ,, nima nakara mata biyu ai tuni ta gigice , nan tayo kan ingozi dambe aka kama ,, batasan munfi karfinta ba ,, nan muka mata duka har suma tayi amma bamu dena ,, dukanta ba dan alokacin raina daci nakejinsa idan ban karya mata kafa ba ,, saida mukagaji dan kanmu tukun muka barta mukayi harya gida
A hanya ne muka hadu da baban yarinyar ,, bamu kalleshi ba muka fice ,, sai kawai yace ku wannan mafadatan yaran , kuzo nan dan ubanku marar kunya
Wani bakin ciki ne yarufeni jin anzagi ubana ,,idan anason ganin zallar masifata to azagi papa nan ko kwana ,zaayi ana fada to bazan bari ba ,, dawowa mukayi kamar wasu na Allah ,, muna sumkuyar dakai mukace gamu
Kallon mu yayi yace , ku bakuda kunya ko kuna ganin mutane bazzaku ce good morning ba saiku wuce ,gaba koda yake ai dama gidanku ba tarbiya ce daku ba sargantattu , , ne ku
Ingozi ta yunkuro zata mishi rashin kunya na rike hannun ta ,, kaina a kasa nace kayi hakuri baba zamu gyara
Harara ya banka mana yace ta ina zaku gyara kuda kuka taso gidan rashin tarbiya nan yajuya tafice ,
Da sauri nacewa ingozi maza dauko mana duwatsu daidai jifa da gudu tayi gefen hanya ta kwaso dayawa bayanshi mukabi , ganin munkusan kamoshi ,, aikuwa kuma soma jifanshi ba saurarawa
Yana tafiya kawai yaji ana mishi ruwan duwatsu ,, yana juyowa ingozi ta aika mishi jifa sai a goshinsa wani a bakinsa , nan da nan wajan yafashe , muna ganin yadda hakan muka gudu , Gida ingozi tashiga gidansu nima nashiga namu
Kamar babu abinda mukayi haka kowa tashiga gida ,, ina zuwa nasamu yohun yayi tagumi,,,da sauri na karasa cikin dakinsa na zauna a kusanshi tabashi nayi
Da sauri ya juyo yana ganin nice da sauri ya rungume ne yana sauke ajiyar zuciya ,, kamar wanda yaci kuka
Dagowa nayi nace yohun yamafaru kake wannan ajiyar zuciya ,, ko wani yabata maka rai naje na rama maka ne
Girgiza kai yayi yace naje school dinku daukarki banganki ba ance kintafo gida , nazo banga kowa ba mama ta tafi wajan biki sai ni daya a gida ,, banason naje gidansu papa duk shesu dameka da surutu
Murmishi nayi nace to ai gani nadawo ,, gidan wata kawata naje " sai yanzu nadawo
Mikar dani yayi yace ,, zomuje kici abinci kiyi wanka saimu kwanta nan muka fita ,
Abinci naci nan mukayi wanka ,, sai bacci
Baban budurwar ,, yohun ko da kyer ya kai gida yana dafe da goshi da baki , nan yasamu wani tashin hankalin ,, sosai abin yabashi haushi jin , wai su maryame ne suka mata duka ,, nan sukayi, asibiti bayan sundawo , gida yatafi yakai kashen mu wajan papa
Yana zuwa ya fadawa papa komai abinda muka mishi ,,hakuri sosai papa yabashi yadauko kudi masu yawa yabashi ,, tukun suka tafi
Papa nazuwa gida ya kirani zai zaneshi " yamin bulala daya na saka ihun ai da gudu , yohun yafito
Wajan papa yazo yace please am so sorry papa kadena dukar min kanwa
Papa yace kabari na zaneta ,, wannan yarinyar bata ji nan yafada mishi duk abinda sukayi ,, hakuri yohun yabawa papa da kyer ya hakura
Niko sai ihu nakeyi ina bayana shikenan sai jini yake ,, ganin hakan yohun ya dauke muka koma daki
Ruwan zafi yayimin ya gasamin bayan tukun na kyale
Haka mukaci gaba da rayuwa ,, duk yarinyar data ce tana son yohun tofa ,, zataji a jikin ta shiyasa yan mata ajinmu tsoron yiwa yohun magana sukeyi saboda namusu ,,iyaka dashi
A sabuwar shekara ne aka kawo mana sabon headmaster a school dinmu ,,malamin yana da nutsuwa sosai ga fara'a duk abinda baka gane ba zai maka bayani sosai yasamu karbuwa a wajan daliban
Saidai wani abu da bamu gane ba yana yin wani abu sai yake ta karanta wani littafin alokacin bamu ,san alqur"ani mai girma bane ,, saboda mu krista ne , hakan yasa inyana karanta wa nida yohun muke rakubewa muna jin karatun nashi
Kullin haka mukeyi , ida yana karatu ,, saimuke labewa munaji ,
Su papa ganin soyayyar dake tsakanin mu ,, yasa suka saka ranar bikin mu nida yohun sosai muke murna nidashi
Headmaster dinmu mukaje wajan sa fada mishi mukayi ,, ansaka mana ranar biki ,, sosai yataya mu murna tin daga wannan ranar , yazamana kullin sai munje hira wajan headmaster ,dinmu sosai muke jin dadin hirarsa ,, wani lokacin da dare ma muke zuwa yayi ta bamu labarai masu dadi da haka yasoma jan hankalin mu zuwa addinin sa
Kullin saiya yita mana wa'azi mai ratsa zuciya yace , mudena rungume juna nida yohun ,, inba aure mukayiba
Idan kuma munayin haka zanyi ciki
Ai nan da nan muka dena amma ba dukaba in wani abin farin ciki yasamemu ,to saimun rungume junan mu ,,da haka da haka imani , yake shigar mu nida yohun ,,, sosai muke tuna irin azabar da za'awa masu mugun ,, hali hakan yasa na nutsu nadena jan mutane fada ko anja ni bana tankawa ,, kowa sosai mutane " suke mamakin cenjawa ta har su papa suna mamaki maman mu kuwa farin ciki taringa yi ,, tace ai naji dadi dana dena , fada da mutane ,
Haka mukaci,, gaba da rayuwa muna kara jin tsoron Allah a zuciyar mu
Wata ranar wadda bazan taba manta wa da ita ba a tarishin rayuwar ta ,ta duniya ,, ranar dalilin rabuwar mu da iyayenmu ,, ranar shigarmu bakin ciki
Da dare mukaje,,wajan headmaster mukace, munason musulinta , sosai headmaster ,,, yaji dadi nan yabamu kalmar shahada , mukayi cikin sa'a nan yace muzabi , suna , yohun yace shi yana son asamishi , Shareef headmaster yace masha Allah
Kallona yayi yace yasunana nace maryame , murmishi yayi yace , ai ke kawai naki gyarawa zaayi ne yanzu kin koma maryam
Sosai naji dadin sunan , haka muka dawo gida muna ta farin ciki
Muke zuwa, muna daukar karatu sosai muke fashimta damu jin dadin karatun "
Papa shi yafara ganowa mun shiga addinin musulinci ,, aikuwa sosai ranshi yabace nan yazo ya samemu ,
Ranar munga bacin rai awajan papa yace saidai muzaba ko addinin musulinci ko su
Kallon juna mukeyi ,, nida shareef saida papa ya daka mana tsawa tukun muka dawo
A tare mukace , gaskiya papa addinin mu mukeso na gaskiya
Ran baba yayi mugun baci dan haka tashemu ya koramu ,, har waje yace mubar mishi gida
Sosai maman mu ke kuka tana rokonshi yabarmu zata mana magana amma ya kiya
Yara yatara yace su koramu mubar gari mushiga duniya
Nan suka rakamu har bayan gari ,, wani acikinsu yazo kusan shareef yace kutafi kunji ,, karku yadda kudawo nan papa yace mukashe ku to amma ni bazan iya kashekuba ,,saboda kunada kirki
Godiya muka mishi sosai nan shareef yakama hannu na muka soma tafiya
Headmaster , ko yana zaune yana karanta alqur"ani mai girma ,, samarin garin suka far mishi saida suka kashe shi tukun suka barshi ,anan matacce
Haka muka ringa tafiya har mukazo cikin garin legos na gaji sosai ga yunwa , nan na fadi sumanmiya ,, a bakin hanya
Da gudu yayo kaina da karfi shareef yakira sunana maryam !!!!
*anan zan dakata โ๏ธbana jin dadi*
*Nagode sosai da addu'o'i ku agareni Allah yabar kauna๐ฅฐ๐ฅฐ*
[30/10, 19:23] MRS. MU'UTASIM: *๐AMEER DA AMEERA ๐*
*story and writing*
*By*
*MAMAN NUSAIBA CE โ๐ป*
๐ซ๐ซ
*๐
๏ธARUMAI ๐
ฆ๏ธ WRITERS ๐
๏ธSSOCIATION๐๐๏ธ*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa๐ช*_
*๐ซ(๐ ๏ธ.๐ ฆ๏ธ.๐ ๏ธ)๐ซ*
*85โ86*
Da gudu shareef yakaraso ,, inda nake kwance yana fadin maryame dan Allah kitashi karki tafi kibarni in kika mutu ina zan saka kaina ke kadai gareni a rayuwar yanzu banida kowa saike , nan ya sabani a kafadar shi yakawo bakin wata bishiya ya ajiye waige waige yasoyi ,,inda zaiga ruwa amma babu
Gefensa ya kalla yaga wani shago da ake siyar da abinci da ruwa , da sauri mike yana duba aljihunsa ,, kudi ya fiddo , nan yazaro dubu daya ya nufi inda shagon yake har yana hadawa da gudu
Da sauri yashiga yana fadin hello madam give me water
Kallon shi matar tayi taga baya cikin hankalin sa tace what happened
Nuna mata ni yayi inda nake kwance kamar gawa
Da sauri ta dauko ruwan suka tafo tare Inda nake suna karasowa suka zubamin ruwan
Sai cen tukun na farfado ina kiran sunan shareef ruwa zansha shareef yunwa nakeji shareef nagaji da tafiyar nan ,
Da sauri shareef ya janyoni jikinsa yace Alhamdulillah maryam tashi nabaku ruwan ga abinci saina siya miki ,, kinga kudin da aka bani na albashi na ciro dubu hamsi ashe suna aljihuna ki tashi na soya miki duk abinda kikeso
Bude idona nayi ina kallon shi matar ta mikar dani daga jikinsa ,, tace muje nabaku abinci kuci nasan wannan ,,daga ganinku kuba yan garin nan bane
Shiga kafadana tayi muka tafi zuwa shagonta ,muna zuwa ta nufi inda abinci yake ta zubo mana ta kawo mana
Mika mana tayi tace maza kuci tana kallon mu cike da tausayi
Tin kafin ta kai ga ajiyewa akasa na amshe abinci na soma loma ba k'akkautawa shi kuwa shareef sani yayi agaba yana kallo na sosai nabashi tausayi ,, yana jin yunwar shima amma yakasa cin abincin saboda ni ban goshi ba ,
Matar nan ta kuya gun costumes dinta tana sallamar su
Saida na koshi nasha ruwa mai yawa kafin nayi hamdala ga Allah
Sai alokacin na kalli shareef daya tsuramin ido
A hankali nadawo kusanshi ina taba fuskar shi
Da sauri yajuyo ,murmishi yayimin na maida miki nima namishi murmishi ,,yace kin koshi
Eh nace ina gyara zamana
Daukar sauran yayi nan yasoma cin abinci saida yacinye duka tukun yasha ruwa ,nan muka zauna kafin kame mai tuni bacci yayi gaba dani
Matar nan tadawo inda muke tace ki bari ajima saina kaiku gidana zaku zauna a tare dani
Da sauri shareef yace eh ma zamu zauna dake mungode sosai Allah yasaka da alkhairi
Murmishi tayi tace ba damuwa , bari na hada kayan kai kuma kaji ana kiran salla idan kabi baya nan ga masallaci nan kaje kayi salla saikazo mutafi
Mikewa yayi yaje yayo alwala yatafi nima ,toilet tanuna min nashiga nayo alwala nayi salla
Bayan yadawo muka tafi gidan ma muna isa , muka shiga ciki,, gidan daki biyar ne da falo da toilet uku
Daki daya daga cikin dakunan ta nuna mana tace ,, mushiga ciki ,, har mu juya ko mai ta tuna , sai tace kutsaya yarana , nan muka dawo inda take
Kallon mu tayi tace am nace ba kudin ma'aurata ne ko yaya da kanwa ne
Shareef yace a a ansaka mana ranar biki dai bamuyi aure ba
Ma tace to ke zo muje dakina kai kuma jeka wacen dakin
Godiya sosai shareef yamata nan muka shiga dakin mai kyau da tsaruwa
Da dare tace muzo muci abinci bayan mungama muka koma falo ,, tace kusaki jikinku kunji ku dauki kamar nina haifeku , nasan soyayya ce ta kuka baro gida amma dai kufadimin,, menene yarabaky da iyayenku
Nice nace ma soyayya annabi Muhammad S.A.W da sarkin talikai itace ta rabamu da iyayen mu
Ma tace ban gane ba kuyimin yadda zangane
Nace mata saboda munshiga musulinci ,, iyayen suka koremu daga gida ,, nan nabata labarin komai game da barin mu gida
Sosai ta tausaya mana sosai tace mudauketa kamar ita ta haife mu zata zauna damu har abada
Munji dadi sosai har mukayi itama tace saboda tashiga musulinci iyayen ta suka koreta daga Enugu cen ne garinsu , tace ku inane garinku
Shareef yace mu a cikin daji muke sosai sunan garinmu mai daji saboda bamuda makotan gari shiyasa suna saka mishi suna mai daji ,
Ma tace to ku kwantar da hankalin ku nice maman ku kunji muje mu kwanta
Nan muka tashi kowa yanufo daki muka kwanta
Sosai mukejin dadin zama da ma dinmu dan da haka muke kiranta ma
Shareef yasamu ma yakai mata kudinsa yace yanason soma sana'a yagaji da zama haka gashi bashida takardun sa na school dasaiya nemi aiki ma to babu su
Ma tayi murna sosai daya zo mata da wannan shawarar shago tabude mishi ta kara mishi kari ya ringa siyar da kayan masarufi hakan ba karamin dadi mukajiba
Ni kuma kullin ina gida idan nagaji da zaman gidan naje wajan ma na tayata siyar da abinci , taso ta maidani makaranta amma na nace mata kawai zanke tayata siyar da abinci ,, haka ta hakura ta kyaleni , naci gaba da siyar mata da abinci dan yanzu komai ni nakeyi kuma muna kara samun sabbin costumes hakan ba karamin dadi yayiwa ma ba she saka mana albarka takeyi mu kuma muna jin dadin zama da ita
Wani lokacin nakanyi kukan rabuwata da ahalina ,, idan natunasu sainayi ta kuka ina tunanin ashe iyaye zasu iya rabuwa da diyansu akan wani ra'ayin banza da wofi ,, shesu zabi gunki akan mu yaransu ,, ganin ina neman sakawa kaina damuwa yasa nayi watsi da tunanin su papa nace , insha Allah bazan sake tunani akan su papa ba ,, tinda ba kaunar mu sukeyi ba harda zasu zabi wani abu akanmu
Haka mukaci gaba da rayuwa a wajan ma sosai shareef yake samun kudi , hakan yasa yabude account bank na soma tara kudi
Ma tace ya tara kudi yasiyo min kayan lefe sai yakawo sadaki a daura mana aure
Shareef yaji dadi sosai nan yakara kaiminsa yana tara kudi
Ranar da muka cika shekara a wajan ma shareef yahadamin lefe yakawo kudin sadakina dubu talatin , sosai ma tayi farin ciki nan ,,ya kaiwa wani malamin anguwar mu sadakin aka daura mana aure nida shareef
Ranar munyi farin ciki sosai marar musaltuwa ma ta gaiyato kawayenta da abokan kasuwancin ta tace ,, tana yiwa yaranta biki
Sosai mutane ke mamaki to ina tasamu yara bayan sun jima da sanin batada kowa ita kadai take
Wata kawar ta ta tambayeta mu suwaye ,, sai ma tace ai mu yaranta ne da haka sukabar maganar
Bayan ansha biki , ma da kanta takaine dakin shareef ,ta hadamu tamana nasiha mai ratsa zuciya tukun ta tafi
Tana fita shareef ya matso kusana yace maryam kinga ikon Allah ko ashe iyayenmu bazata ga aurenmu ba ,, Allah Allah yasaka wa ma da gidan aljanna
Na amsa da ameen nan mukayi sallar miga godiya ga Allah daya mallaka ,, mana juna tukun muka kwanta
Haka mukaci gaba da rayuwar mu mai cike da farin ciki da jin dadi ,
Wata rana wadda bazan taba manta wa ba a cikin tarishin rayuwar mu ,,,,wani mutum yazo wajan ma yaci abinci ,, amma yahana ta kudi
Aikuwa ma tace batasan ,zancen ba kullin saiyazo yaci abinci amma saiya gudu yau tace bai isaba saiya biyata kudinta
Ganin tana neman tara mishi jama'a ya kwance rigarsa ta tafi aguje
Ma tace kaci wuta bal bal nan tadawo kan abincin ta taci gaba da siyar wa
Bayan mundawo gida mun kwanta cen cikin dare aka diro mana ta katanga ,, bamu ankara ba mukaji muryan ma tana basu hakuri
Da gudu tayo dakinmu tana huce ta dauko card din bankinta ,, ta jefowa shareef tace maza kubi wannan kofar tabaya ku tsere banason su tabaku ,, ninasan kwanana yakare tana kuka
Da sauri muka rungume ta muna kuka nace ma ina zamuje kece uwarmu kece ubanmu yanzu idan muka barki ina zamuje ,, kawai muma su kashemu
Da sauri ta dagomu ta kalle mu tace wannan card dinane na banki idan kun tashi kuje kucire kudin duka dama bamai yawa bane na dauko jiya , tana fadin haka ta turamu ta wani kofa mai lungu ta kullemu
Haka munaji muna gani suka kashe ma dan kurma ihu shareef yarufemun baki yana matseni ajikinsa ,, saida suka tafi tukun muka fito daga inda ma ta tura mu
Ina ganinta cikin jini na fadi sumanmiya sosai hankalin shareef yatashi ganin wannan mugun aiki
Baiyi wata wataba ya kira nember police ya fada musu yan fashi sunzo gidanmu sun kashe mana mahaifiya
Yana kashewa ya dauko ruwa yazuba min ,, bayan na farfado , naringa kuka sainaje zan taba ma ,,sai shareef yace karna taba ta , idan akaga shatin hannu na zaace nina kasheta ,, inajin hakan na hakura
Police suka kira shareef wacce anguwa suke nan yatura musu address din gidan ,,babu mata lokaci suka karaso
Inda ma take suka nufa nan aka soma bincike munsha tambaya dan wani ma cewa yayi mune muka akshe ta
Sosai naji tsoro saida akaga babu shatin hannun mu ajikinta tukun suka yadda bamu bane ,muka kashe ma ,, ga kukan da mukeyi nan akayi station damu
Gari na wayewa aka kai ma gidanta na gaskiya nayi kuka tamkar ruwan idona zai kare kullin ina dakinta ina kuka ,
Anyi ta bincike amma ankasa gano wannan yan fashin hakan yasa shareef yace kawai abar maganar Allah zai isar mana
Kullin ina cikin damuwa da kuka duk na rame nafita hayyacina ,,haka yasa shima yashiga damuwar halin danake ciki
Ganin yashiga damuwa saina rage tawa ina danne ta haka mukaci gaba da rayuwa agidan ma har Allah ya azirtamu da samun ciki sosai mukayi murna ,
Shareef ko kullin hirarshi babyn dake cikina hakan ba karamin dadi yaminba muma zamu karu nace idan na haifi mace zan saka mata sunan ma , Shareef yace to nan mukaci gaba da renon cikin
Cikina yanada wata biyar cikin dare wannan yan fashin suka sake dawowa gidanmu
Inda ma ta boyemu nan muka shiga muka kulle daga ciki kamar ba kowa
Shigowa dakinmu sukayi sunata dibe dibe
Daya daga cikinsu yace oga nan gidan fa ba mutane nafada maka
Ogan yace injiwa akwai yaran ta shiyasa taki bamu kudin ta duka kila sun tafi wani wajan mukoma falo mujira zuwansu ,,nan suka koma falo suka zauna kamar sun samu gidansu
Shareef yafito yadauko wayarshi yakoma inda nake ina kyerma rikeni yayi ya kiran police ,, yace inda suka kashe ma sunzo zasu kashemu nan sukace gasunan zuwa
Babu jimawa saiga kiransu yashigo wayar shareef , sukace kada mufito zasu shigo ahankali shesu kamasu ,, mukace to nan ya kashe wayar
Muna nan cen sai muji ana harbe harben bindigu sosai na tsorata , bayan wani lokaci muka ji shuru bude kofar dakinmu dan sandan yayi ya kira wayar shareef ,, nan muka fito yana rike dani
Barayin ankamasu nan nayi arba da wannan wanda sukayi fada da ma da sauri nace shine azzalimi ya kashemin mahaifiya ta dama kullin saiyazo yaci abinci yahanata kudi nan nabasu labarin fadansu ,, aka tasa keyarsu zuwa mota ,,ni kuma aka kaini asibiti saboda tsoron dana ji
Wasa wasa saida nayi sati a asibiti , ina jinya nice harda karin jini
Bayan an sallamemu ne ,, mukaje zaman kotu saida akayi sati ana shari'a tukun aka gama yanke musu hukuncin kisa ta hanyar harbi
Sosai mukaji dadin wannan hukuncin ,, bayan mun fito mukaje mukawa loyanmu godiya shareef yabiyashi kudinsa amma yaki karba ,, yace ma tana da kima a wajan sa dan haka bazai amshi kudinmu ba nan muka mishi godiya zamu tafi
Yace am shareef dazakuji shawara ta dakun siyar da gidan nan kubarma garin gaba daya saboda ,,wannan mutanen suna da diya zasu iya koma muku
Godiya muka sake mishi nan muka dawo gida
Bayan kwana biyu muka samu malamin anguwar mu muka cemishi zamu siyar da gidan , shima yace zai tashine yakoma kauyensu nan mukace zamu bishi cen kauyensu
Sosai yaji dadi yace muje inda ake siyar da gidaje , nan suka tafi da shareef ni kuma nakoma gida
Bayan kwana uku aka siyar da gidan million daya saboda wulakanci a haka ma wai mai siyan yace sai an rage mishi ,, mlm yace sam kawai yasiya ahaka , tukun yabda milion daya
Haka muka tattara kayanmu na siyarwa muka siyar wanda zamu iya dauka muka dauko nan muka hau mutar katsina
Musha tafiya sosai nagaji kafin azo katsina tinda sassafe muke tafiya har dare tukun mukazo katsina
Shareef yakama bama dakin biyu a hotel din garin muka kwana
Da safe yabiya kudin mukaci abinci tukun muka kama hayar k'ankara babu dadewa mukaje garin mai kyau da tsari
Gidan malam Ahmed muka je matarshi ta tarbemu da murna ,,sosai ta nuna mana karamci ,hakan yamana dadi harda malam kanshi
Ana mukaci gaba da renon cikin jikina har na haifi namiji sosai shareef yayi farin ciki da matar mlm ranar suna aka sakawa yaron ,Ahmad sunan mlm ne
Malam yayi farin ciki da takwaran da aka mishi dan haka koda yaushe yana wajanshi bacci kawai ke rabasu
Bayan shekara uku nasake haihuwa wani namiji yaci sunan muhammed , shima ansha biki sosai bayan wata shekara hudu nasake haifo namiji yaci sunan Abubakar sadeeq ,, amma ake kiransa da , Abubakar ko ace sadeeq amma Abubakar din yafi karfi
Bayan haihuwar abubakar da shekara biyu na haifi mace ,, nasha murna dan sai wannan lokacin na haifi mace , nan na saka mata sunan ma wato mufeeda , tin daga kanta haihuwa ta tsaya min
Haka muke rayuwar mu amma fadana yana nan yanzu nazama yar gari duk wanda ya tabamin mufeeda sai anyi fada dani sosai kowa na garin yagane halina
Ahmed yana da shekara goma mlm ya rasu shida matar dalilin wata tafiya sukabar yaransu mata biyu sadiya da nana
Mukaci gaba da zaman mu dukanku a wajena kuka taso
Haka muke rayuwar har kowa ya girma a cikin ku
Da kuka girma dagin matar mlm suka dauke su sadiya
Banso hakan ba amma ba yadda na iya suka tafi
Da suka girma bayan kun gama karatu aka aurawa Ahmed sadiya abubakar ya auri nana
Hakan yayimin dadi sosai Muhammad kuma ya auri fadila diyar abokin baffan ku
Wannan shine tarishinmu nida baffan ku
Inna ta kalli maman anty karima tace kanwata ,, bayan muntafi wani hali kuka shiga
Maman anty karima tace ,zan fada muku amma muje muyi salla mudawo aci abinci tukun
Nan kowa yatashi yatafi salla
Ameera ko bataso ta tashiba so take taji yadda kakan su daddy yayi lokacin daya kori su inna,,, amma akace sai anjima
*Nima nace bari naje na huta kafin sudawo*
[30/10, 19:24] MRS. MU'UTASIM: *๐๐ผ๐๐๐๐ ๐ฟ๐ผ ๐ผ๐๐๐๐๐ผ ๐*
*๐๐ฉ๐ค๐ง๐ฎ ๐๐ฃ๐ ๐ฌ๐ง๐๐ฉ๐๐ฃ๐ ๐๐ฎ*
*๐๐๐ข๐๐ฃ ๐ฃ๐ช๐จ๐๐๐๐*
๐ซ๐ซ
*๐
๏ธARUMAI ๐
ฆ๏ธ WRITERS ๐
๏ธSSOCIATION๐๐๏ธ*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa๐ช*_
*๐ซ(๐ ๏ธ.๐ ฆ๏ธ.๐ ๏ธ)๐ซ*
๐ฐ๐๐ง๐ง๐๐ง ๐ฌ๐ก๐๐๐ข๐ง ๐ง๐ ๐ฌ๐๐๐๐ฎ๐ค๐๐ซ ๐ ๐๐ซ๐๐ค๐ข ๐๐๐๐๐ง๐ ๐ฅฐ๐ฅฐ๐๐ผ๐๐ผ๐ง๐ข๐ค๐๐๐๐ข ๐๐๐๐ ๐ค๐จ๐ฐ๐ ๐๐:::ummu amsad ๐ค๐ข๐ฃ๐ข ๐๐๐๐ข๐ง๐ค๐ข ๐๐ ๐ฐ๐๐ง๐ง๐๐ง ๐๐๐ ๐ ๐บ๐บ๐บ๐บ๐บ๐บ
*87โ88*
Suna tashi daga falon kowa ya nufi inda masaukinsa yake ameera ta nufi dakin su ita da ameer ta kyer take tafiya saboda ciwon da jikinta har wani jiri takeji saboda yayan nata jiya bai bari tayi bacci ba shiyasa yake take dafe kai
Suna shiga ameer ya rikota yana shinhina wuyar ta da gashinta wanda yasha gyara sosai
Ganin yana neman zufe mata jib din rigarta tayi sauri rike hannun shi tace , yaya cikani salla fa
Idonshi a rufe yace wifey yunwa nakeji fa jiyama ban goshiba
Kura mishi ido tayi wani tausayin shine yakama ta amma ta danne dan itadai ko ba zata koma wajan jin karashen labarin su inna ba tofa bazai yiyuba ta kuma hayeta saboda ko ina na jikinta ciwo yake mata
Tace yaya please kayi hakuri wllh duk jikina ciwo yakeyi kasan bayana kamar zai fita bazan iya daukar nauyinka koda na yadda bazaka samu abinda kakeso ba kayi hakuri kuma kaga zamu ida jin labarin su mama dan haka kabari sai dare kafin lokacin nayi bacci na ware
Rungume ta yayi yace shikenan na hakura muje muyi salla idan angama jin labarin saikiyi bacci
Tashi sukayi toilet suka nufa da yin alwala bayan sun gama salla suka sauko
Kowa yadawo nan baba laraba ta gabatar musu da abinci mazan suka tafi dakin baki matan ko suka zauna a falo nan aka soma cin abinci
Ikram karama ce ta tashi daga bacci , waigawa tayi ko ina taga ba muhammed aikuwa ta soma kuka iya karfinta
Da sauri suka juya ameera tace kai wllh yarinyar anyi ja'ira wllh fice kibamu waje duk kin damemu da ihun kuka tafiyar wajan uban naki
Fatima tace to ke ina ruwanki ,, yar iya bata tafiya nandin gidankine , bare amata gori kema tafi gidanki
Hajara tace kedai bari wai hadda ta tafi to bata zuwa zonan ikram
Ikram ko nufar hajara tayi tana fadin daddy mommy daddy
Dariya sukayi mommy tace wannan yarinyar tayo gadon uwarta wllh
Mama tace da alama kuwa
Umma tace tashi hajara ki kaita wajanshi wannan ba shuru zatayi ba inbata Ganshi ba
Mikewa hajara tayi tana fadin to umma nan ta dauketa suka nufi dakin baki
Takusa isa shima muhammed ya fito dan yana tunanin kar ikram ta tashi take nemanshi yasan halin rigimar ta
Karo suka kusanyi da hajara ta tsaya tace a tureni zakayi
Zaro ido yayi sai kuma yayi murmishi yace banganki bane yar kanwata
Ikram na ganinshi ta soma dariya tana daddy daddy
Hannu yamika mata yace yar kanwata dama yanzu nake tunanin kintashi ashe hakane
Mika mishi ita hajara tayi tace yanzufa da anty ameera ta zaneta kamar zata daketa
Da sauri yace tab yar mommy din ce zata daka lalle data ga police a gidanta dan bamai tabamin kanwa ta
Murmishi tamishi tace to shikenan nina tafi
Muhammed yace am sai kuma yayi shuru
Hajara tace magana kakeyi ne ,, da sauri yace a a ba komai nan tayi gaba abinta
Muhammed yace kash maiyasa ban fada mata ba ,amma ba komai wani lokacin zan fada
Ameer ne yafito yace to yar mommy harta tashi daga bacci ne
Muhammed yace eh yanzu hajara takawota wajena
Ameer yace lalle wannan anyo gadon su yar inna ,,,dariya sukayi tukun sauran suka fito nan aka nufi falo
Matan ma sungama cin abinci har an gyara wajan tsaf
Zama kowa yayi aka nutsu ana sauraron mama maryam
Mama ta gyara murya tace ,, lokacin da papa ya koreku munsha kuka sosai nida yan uwana sosai muka shiga damuwa maman mu tafi sati a hospital tana kwance ba lafiya
Maman yohun itama haka abin yadameta kowa na family mu yashiga damuwa harma su papa da daddy haka suka shiga damuwa
Sosai granny mu tayiwa papa fada tace akan me zai kore ku ba gyara a kori headmaster din ba yakoma garinsu amma yanzu anyi biyu babu ba ku din ba headmaster din duk kowa baya garin
Haka muka kasance muna jin kewarku maman mu ko abin ciwo yazame mata sosai ciwon zuciya yakama maman mu
Maman su papa ko ita kawai dena magana ma tayi saidai take ta kallon mutane ko mai za'a mata na farin ciki to baza tayi dariya ba abin yayi ta damun su papa da daddy kullin ina bata labaran dariya amma abun ba sauki haka mukaci gaba da rayuwa me cike da k'unci
BABAN SHEKARA BIYU
Wata rana su papa da daddy suka tafi legos domin yin wani taro , nasu na manya
Kwana biyu basu dawo ba sosai abin yabawa maman mu mamaki ganin basu taba irin wannan abun ba
Muna gida munyi jugum jugum sai aka sanar wani nason ganin maman mu awaje fita mukayi tare
Tashin hankalin da muka shiga alokacin da mukaga gawar papa da daddy a kwance jini yanata kwarara a jikin su
Da gudu mukayi inda suke bude fuskar su papa maman mu tayi tana kuka sai jijjiga papa takeyi
Maman su yohun ne tazo itama aguje tana kiran sunan mijinta kafin wani lokaci gidanmu yacika da mutanen garin kowa kukan mutuwar su papa sukeyi saboda sune manya garin ragamar komai a wajansu take
Shiyasa suke ganinsu kamar iyayensu , haka munaji muna gani aka dauke, su papa aka binnesu
Sosai muka sake shiga damuwa mutuwar iyayenmu maza sai kowa yayi sanyi har mutanen garin
Bayan wata daya da mutuwar su papa aka rasa wadda zai gajesu ganin ga papa da banju sai akace su zasu maye gurbindu tinda su zama samari a lokacin
Haka kuwa akayi
Bayan cikar su papa shekara daya da mutuwa aka radasu , mai sunan papa shine ya maye gurbin papa banju ya maye gurbin daddy
Mutanen garin sukace dole suyi aure tinda an basu mulki
Hakan kuwa akayi dama muna soyayya da papa banju kuwa , lokacin bashida budurwa , sai wani dattijon garin namu yace ya bashi diyarshi ,,ai kuwa su maman mu sunji dadi sosai sukayi godiya har ya gida sukaje godiya
Aka saka ranar bikinmu sati biyu kadai kacal saboda bikin na gaggawa ne shiyasa aka saka sati biyu kacal
Banju da farko kin yarda yayi da auren yarinyar da aka bashi
Jin haka papa ya yaringa kwantar mishi da hankali yana nuna mishi idan sukayi aure zai so ta da haka aka shawo kanshi ya amince
Sati biyu nayi aka daura aurensu a majami'ar garin akayi shagali sosai harna kwana goma
Bayan biki aka kaimu gidanmu a lokacin gida daya aka bamu
Sosai nakejin dadin zama da kutta saboda tana hankali ga biyayya ta daukeni kamar yayar ta nima na dauketa kamar kanwata saboda banida yar uwa ,
Haka muke zuwa gidan su maman mu anan muke yini sosai sukejin dadin hadin kanmu
Auren da wata biyar kutta tasamu ciki aikuwa munsha murna sosai ba kamar ni dan ina son yara
Kutta takusa haihuwa surukar mu ta mutu wato maman su yohun munyi jimami sosai kafin mudawo nomal
Su papa ko sosai suke kawo mana cigaba a garin mu hakan yayiwa mutanen garin dadi sosai
Ranar asabar kutta ta haifi danta namiji ai kamar na maidashi cikina saboda tsananin son danakewa yaron
Sosai nake kuda da ita komai ninake mata dan ko mamanta saidai ta kallemu nida ita kuma tanajin dadin zaman mu
Ranar suna aka sakawa yaron suna joshow ,,sunan yayimin dadi sosai
Bayan suna aka ce za'a tafi kutta aikuwa na haukace musu nace bansan zancen ba , na ringa kuka nace babu inda zataje ta barni ni kadai ba sosai nake kuka
Gaban maman ta na zauna ina kama kafar ta nace tabarmin kutta zan kula da ita
Kallona tayi sai taga nabata tausayi tayi murmishi tace shikenan ta bari
Aikuwa da sauri naje na dauki joshow na goya na kama hannun kutta nace muje part dina acen zata zauna
Dariya suke min ganin nazama kamar wata zararriya maman mu tace a su ingozi badai son yara ba ,,,ficewa nayi na bansu ban kula suba
Haka naci gaba da kula dasu kutta da joshow , komai ninake mata
Banju da papa ko ba karamin dadi sukaji ba yadda nake kula da yaron da soyayyar danake nuna musu
Haka mukaci gaba da rayuwar mu mai dadi har kutta tayi wata uku tukun na mata lalle kitso duk mata saboda na iya sosai , na gyarata tukun papa yayo mata siyayya tashirya nida papa muka kaita part dinta ,muyi yar hira tukun muma muka dawo gidanmu
Kullin joshow na hannu na ina lalenshi , har yakai shekara daya da rabi , nina yaye shi yadawo wajena gaba daya , saboda lokacin banju aka kira daga kasar America donyin wani aiki haka suka hada kayansu muka kaisu legos nan muka jirginsu ya sauka ,
Sallama mukayi muna kuka nida kutta su papa na mana dariya
Jirgi yasoma kira nan muka rabu sai tafiya sukayi jirginsu ya daga zuwa America , nan muka dawo gida cike da kewarsu
Naci gaba da kula da joshow wasa wasa su banju suka shafe shekara uku a America sau daya suka zo ganin gida amma muna waya dasu
Da suka shirya dawowa nan banju ya kira papa yace zasu dawo gida gaba daya gashinan jirginsu zai tashi zuwa legos
Murna nasoma nace zanbi papa legos yace a a namusu girki kawai nan yatafi ni kuma nayi girki na gyara joshow
Papa na xuwa legos ya zauna jiran jirgin su banju yazo ,,, abu kamar wasa har yamma ba su zoba abin yabashi mamaki
Yana zaune nan yaji ana magana a spika da sauri ya nutsu dan yaji mai ake cewa nan mai magana yasoma da fadin
๐๐ถ๐ฟ๐ด๐ถ๐ป ๐ฑ๐ฎ๐๐ฎ ๐๐ฎ๐ณ๐ผ ๐ฑ๐ฎ๐ด๐ฎ ๐ฎ๐บ๐ฒ๐ฟ๐ถ๐ฐ๐ฎ ๐๐๐๐ฎ ๐น๐ฒ๐ด๐ผ๐ ๐๐ฎ๐๐ถ ๐ฎ๐ฐ๐ฐ๐ถ๐ฑ๐ฒ๐ป๐ ๐บ๐๐๐ฎ๐ป๐ฒ๐ป ๐ฐ๐ถ๐ธ๐ถ ๐ฑ๐ฎ ๐๐ฎ๐๐ผ๐ป๐๐ ๐๐๐ป ๐บ๐๐๐ ๐๐ฎ๐๐ ๐ด๐ฎ๐๐๐ป๐ฎ๐ป ๐ฎ๐ฐ๐ถ๐ธ๐ถ ๐ฎ๐ป๐ฎ ๐ฑ๐๐ฏ๐ฎ๐๐ ๐ฑ๐ฎ๐ป ๐๐๐ป ๐๐๐บ๐ฎ
A razane papa ya mike yanufi inda aka fada wajan gawawwakin ya ke budewa yana dubawa ,cen yaga gawar banju da sauri yamatso yana fadin kanina dubawa yayi baiga kutta ba
Wajan masu jinya yanufa yana dubawa nan yaganta tana kuka an nade mata kai da bandej da gudu yayo wajan ta
Tana ganin shi ta sauko tace ina banju kasa mata magana yayi sai ya kama hannun ta suka fito nan yakaita inda gawarshi take
Tana yin arba da shi yamutu nan ta yanke jiki ta fadi sumanmiya papa kusan haukacewa yayi saida ya dauko ruwa yazufa mata ta farfado , tana kuka sosai wani doctor yaxo yace kuna da wanda ya mutune papa yanuna mishi kanin sa
Daukar shi yayi agadon nan suka fito aka sakashi a mato ya saka mutta da kyer yake dravin saboda zafin da zuciya take mishi Allah ne kadai yakawosu gida
Suna shiga gida aguje na taresu ina oyoyo kanwata ga kanina ,turas nayi ganin kutta ta nufoni tana kuka sosai
Abin yabani mamaki sosai kasa daurewa nayi nace kutta lfy kike kuka , ai murna zakiyi da kuka dawo gida lfy
Papa ne yafito shima kukan yake sosai
Hankali na yatashi ganin suna min kuka kuma bamai min magana nima na ringa yin kuka bamai rarrashin wani
Papa ne yayi karfi hali yadena yace ingozi banju ya mutu accident sukayi na jirgi sai itace bata mutu ba
A zabure nake kallon shi da dauri na bude motar nan na ganshi a shimfide
Ihu na kurma ina shikenan family mu sai karewa sukeyi yanzu kaka da maman mu ne suka rage mana
Aikuwa yan unguwa suka shigo dan ganin mai nakewa kuka ,mugun ganin da sukayi suma nan suka ringa kuka
Kama kutta nayi muka shiga ciki akayi majami'a da banju cen suka binneshi
Maman mu naji mutuwar banju ciwonta na zuciya ya tashi itama tace ga garinku nan
Wannan lokacin hauka ma nayi nida kutta har kullemu ake a daki saboda da gudu muke fita kamar sabbin shiga hauka ,,haka muke
Bayan sati daya na zauna saiga kutta da joshow suka shiga zama sukayi na share hawayen fuskar ta ina kallon su
Kutta tace haba yakamata kidena kukan nan ya isa haka
Kallon ta nayi sosai kafin nace taya bazanyi kuka ba kutta yanzu fa kaka kadai ta ragemin duk duniya sai ita duk suntafi sun barni
Rungume juna mukayi muna kuka
Haka mukaci gaba da rayuwa ba dadi amma har yanzu ban haihu ba , ban damu ba saboda mamanmu tace itama tadau shekaru bata haihuba shiyasa ban damu ba
Joshow saida yacika shekara 12years tukun nasamu ciki ,, aikuwa sosai muke murna zamu karu
Kutta ke aikin komai ta hanani koda daukar cop ne nakai kitchen haka nake zama na nida joshow idan yadawo daga school
Wata rana na haihu ya' mace zo kuga murna wajan papa sosai yake farin ciki harmu da kaka
Papa yace asa mata sunan mama na ,nace a a yasa duk wanda yakeso
Papa sai yace to asa mata jenifer sunan kaka aikuwa kaka hadda kukan ta jin taji takwara
Haka mukaci gaba da kula da yaranmu jenifer da joshow
Jenifer shekara ta daya da rabi na haifi kaninta daga nan haihuwar ta tsaya , nan suka zama su uku sosai muke kula dasu
Bayan wata shida kaka itama ta mutu munyi jimami kafin mudawo nomal
Haka muke tare har yaran suka kai aure muka hada jenifer da joshow aure ganin suna son junansu
*WANNAN SHINE ABINDA YA FARU LOKACIN DA KUKA. BAR GARIN DAJI*
Inna ko kuka take sosai tace Allah sarki papa na su mamana duk sun rasu ashe
Mama tace eh yaya maryame sunfa rasu sai gashi dalilin jikar mu ta hada familyn masha Allah kuma mundazama musulmai Alhamdulillah zamuce
Daddy da abba da ubbu suka amsa da ameen gaskiya munji dadin haduwar wannan family ashe batan ameera alkhairi garemu masha Allah
Muhammed ne ya mike yace to daddy zan tafi gida ga ikram nan bayan kwana biyu zanzo daukar ta
Daddy yace baka tsayawa akira la'asar da yamma sanyin marece saika tafi
Murmishi muhammed yayi yace a a zanje gida nayi wanka ne ko wanka banyiba nazo to zan wuce
Inna tace dan kan uba shiyasa ashe nakejin falon yana tsami ashe kaine kazami , shiyasa ka kasa samun matar aure , yowama zai auri miji kazami ,saidai irinka kalle ka kamar wani dodo duk kayi baki kamar kayi birgima a toka tana banka mishi harara
Dariya sukayi yan falon ameer yace kai inna ke yanzu wannan ranar ma bazaki hakura da masifar nanva koda yake anyo gado ai , yana rufe baki
Inna ta hannu biyu aka ta innalillahi wa inna ilaihin raju'un Allah ameeru yau ni kake zaki shikenan yanzu Muhammadu kana ganinshi yake zagina , tana goge fuska da sharen zaninta
Daddy yace yi hakuri ai yau bamai rabani dashi dukan kawo wuka zanmiki tinda ya tabaki , da hancin sa kamar karas irin na naki
Inna tace kaima kaci bindin ubanka , nice mai hancin kamar karas to wllh na kare zama daku agidan ai Alhamdulillah tinda Allah yakawo min dangina , saimu koma asalina cen nazauna ana gama bikin fauziya da safiyanu zan tafi ,,badai ni kukewa baa ba zaku ga hukuncin dazan yanke
Abbu ne yace yi hakuri inna bafa haka yake nufiba kiyi hakuri innar ameera
Murmishi tayi tace kunci darajar ameera , saida tafi amma na fasa zanje dai ziyara
Muhammed yasake cewa to sai anjima mommy natafi nayason hajara ta rakashi amma yana jin kunya
Mommy tace to kabar mana ikram anan yace to gatanan ,
Harya kai bakin kofa ikram ta waiwayo ai da dan gudun ta ta bishi tasoma fadin daddy , nima daddy
Dariya sukayi mommy tace a a mai sunan daddyn yara tafi da yarku ,wannan koka barta saidai ta duma mana gida da ihun kukanta
Muhammed yace to mommy nima fa bafa zuciya ta ta yarda na barta ba kawai dai namuku kara
Murmishi mommy tayi tace kuje bama so ma ka gaishe da doctor din ,yace to nan yadauke ikram tana dariya ganin ya dauke ta suka tafi gida
Kowa tashi yayi inna taje aje ahuta da dare sai ayi hira nan kowa yabar falon
Da sauri ameera ke taka stars din dan so take ta je tayi dan bacci kan ayi la'asar tana zuwa ta kwana ko numfashi bata kaiba ameer yashigo
Yace wannan sauri haba wife na , ameera tace na gaji ne yaya bacci nakesonyi
Murmishi yayi yazo bayanta ya kwanta janyota jikinsa yayi yaja musu blanket , nan bacci yayi gaba dasu
*nima nace bacci nakeji bari naje wajan inna ta baffa*
[30/10, 19:24] MRS. MU'UTASIM: *๐๐๐๐๐๐ ๐๐ ๐๐๐๐๐๐๐*
*๐๐ฉ๐ค๐ง๐ฎ ๐๐ฃ๐ ๐ฌ๐ง๐๐ฉ๐๐ฃ๐ ๐๐ฎ*
*๐๐๐๐๐ ๐๐๐๐๐๐๐ ๐๐ โ๐ป*
๐ซ๐ซ
*๐
๏ธARUMAI ๐
ฆ๏ธ WRITERS ๐
๏ธSSOCIATION๐๐๏ธ*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa๐ช*_
*๐ซ(๐ ๏ธ.๐ ฆ๏ธ.๐ ๏ธ)๐ซ*
Wannan shafin na sadaukar gareki *ummu shukhura* antynmu kiji dadinki da wannan fage ๐ฅฐ๐ฅฐ๐ฅฐ๐ฅฐ
*89โ90*
Muhammed tinda yatafi yake ta tunanin hajara sai murmishi yake tayi yana dravin , Ikram na kiranshi baima jitaba saida tasa kuka da sauri yadawo daga tunanin dayake yi ,yace yar mommy maifaru ,,bata fuska tayi kamar zatayi kuka tace daddy wannan tana nuna mishi sweet din hannun ta takasa budewa ,amsa yayi yabude yabata takoma ta zauna tana dariya anbude mata ,nan sukaci gaba da tafiya
Inna tafara fitowa falo tana zama kan kujera ,ganin baba laraba tana zarya tana gyaran inda suka zauna takeyi inna akace kai gaskiya kudi sunyi arayuwa kana zaune saidai a gyarama gida amaka girki ,ba ruwanka
Baba laraba tana jinta ta girgiza kai taba murmishi tace kai tsohuwar nan badai neman magana ba
Inna tace ke larai dani kike magana
Baba laraba tayi tace saurin fadi a a inna badake nake ba
Inna jin abinda ta fada sai tasoma tafa hannu tana fadin Muhammed rasulullahi S.A.W ni maryama a kai jama'a dama kema ciwon aljanu gareki bamu saniba saidai kike surutai idan abun yatashi a ni jikar mutum hudu gozoma ta biyar to bari Muhammad ya fito a samu yakaiki asibitin mahaukata ,ko zaki samu lfy acen
wannan abu haka kike zance ke kadai , wannan kawai a abubuwan masu hauka ke dukane bakiyi ko?
Mommy ce tafito daga sashansu ,tace inna lfy kike rafka salati haka ? Inna ta kalli mommy tace ba dole nayi salati ba fadila ashe wannan yarinyar tana da tab'in hankali ban sani yanzu fa ina fitowa naji tana surutai ,kamar wata zararriya na tambayeta tamin wai badani takeba naga dai dagani sai ita a falon ba kowa to daga anjima akaita asibiti adubata ko k'usar kanta daya ta kunce
Inna na wannan zaro maganar sauran yan gidan suka fito kowa najin abinda inna ke fada saidai yayi dariya ya zauna
Su ameera da ameer ma saukowa sukayi jin inna na daga murya
Ameera tace kai inna daga yin sallar bazaki barmu mu hutaba kin wani damemu da surutu waya tabamin ke ne yau agidan nan yaga baccin ran jikar inna ta baffa ikon Allah tana danne dariyar ta
Inna na murmishi tace yauwa yar albarka shiyasa nake sonki ba kadanba wannan yarinyar ku kaita asibiti tasamu tab'in hankali ne
Yar dariya ameera tayi tace to shikenan gobe da wuri zamu kaita nida yaya sai adubata
Inna na murmishi tace yauwa yar albarka nasan dama ke kadaice daki fashimceni nima zan rakaku goben insha Allah
Ameera tace da safe tazumu tafi saidai inzamu sake komawa inna ta ,,da haka dai aka rufe bakin inna tadena cewa baba laraba tasamu hauka
Suna hira anass ya kira fatima dauka tayi tana tashi daga falon tashiga dakinsu
Tace hello sweetheart dina barka da yamma
Lumshe ido anass yayi jin muryar fatima ta daki dodon kunanshi yace lfy lau sweetheart I miss you very very much fa wllh duk nazama maraya , kamar banida gata a duniyar nan inason zuwa wajanki amma ina tsoron inna tarufe da fada , ranar kutafima kinga maganar data ringa yab'amin
Dariya Fatima tayi tace aikuwa yanzu aka gama a ita wai dole sai ankai baba laraba asibiti yasamu ciwon hauka
..murmishi yayi yace hajiya inna mai duniya kenan ai zanje gobe amma saina done kunne na kisan mai tacemin ranar?
Fatima tace a a sweetheart saika fada
Dariya yayi tunowa da maganar yace cemin tayifa wai kaci kan ubanka bak'i kamar tukunyar daddawa
Dariya sosai fatima keyi tace ai jiyama tayiwa yaya muhammed dan yace zaije yayi wanka ,nan tafada mishi abinda tace miki
Aikuwa anass yaringa dariya yace kai inna ta iya wulakanci wllh yanzu dai bari na kyaleki karta shigo tadauke min lodin zagi kishafa min kan iman dina
Fatima tace to ga inna nan zata shigo bey yanzu saita hadamu nidakai , dariya yayi sukayi sallama ta kashe kiran
WASHE GARI
Ameera tafito daga toilet da alama wanka tayi , tana tsane jikinta da towel taji an rungume ta murmishi tayi tace yaya please ka bari na shafa mai mana gidan momsy zanje fa
Kin sakinta yayi saima kara manne mata dayayi yana aika mata da sak'onni
Ameera babu yadda ta iya ta saki jiki tana amsar sakonshi ,ganin zai wuce gona da iri ta rike hannun shi tace haba mana yaya kai baka gajiyane wai please , shiryawa zanyi fa
Sakinta yayi yana dariya yace to shikenan bazanyi komai ba nida matata
Murmishi tayi tacigaba da abinda takeyi karar wayar ta ya dakatar da ita
Ganin mai kiran tace to anty jamila kuma da ranar nan dako tayi tana fadin hello anty jamila
Daga cen bangaren bilal yace ba ita bace nine batada lfy munzo asibiti nayi ta kiran ameer baya dauka please kice yazo ,da sauri ameera tace to gamunan zuwa
Kallon ta ameer yayi yace lfy , Ameera tace anty jamila ba lfy suna hospital din ka muje sauri
Mikewa ameer yayi yana daukar wayoyinsa nan yaga kiran bilal yafi sau ashirin baijiba saboda wayar a silent take da sauri yahada kayan shi suka fita
Ameera hijab din ta a hannu yake batama sakaba saboda gaggawa, k'asa suka sauko
Mommy na zaune a falo tagansu duk suna saurin fice ta , tace son daughter lfy kuke sauri haka
Ameera na saka hijab tace mommy anty jamila ba lfy suna hospital zamuje cen
Mommy tace haihuwar ce to Allah yasauketa lfy sai munzo ,to ameera kawai tace suna fita
Mota suka shiga da da mugun gudu ameer yafita a gidan ko a titin ma haka yaringa gudu Allah ne kawai yakaisu asibitin da sauri ameera tafito shima ameer yafito suka nufi ciki a tare
Bilal suka gani shida ammi suna tsaye
Da sauri ameera ta karaso tace ammi ina anty jamila
Ammi tace tana ciki sunce bazasu iyaba sai ameer yazo
Ameer wucesu yayi yashiga office dinsa yahada kayan aiki yatafi dakin da aka kai jamila ,bai jimaba yafito ,wajanshi sukayi suna tambayar shi
Kallon su yayi yace zata haihu da kanta to bani zan karbi haihuwar ba kasan inba C.S bane bana shiga karban haihuwa ni ba mace bane yanzu zan kira doctor aisha zatazo ta karfi haihuwar saboda naga da sauran lokaci kan haihuwar tazo ,
Ammi tace to ba matsala kirata
Kiranta ameer yayi tana dagawa yace kakata please kizo nan matar abokina na nak'uda zata haihu da akanta kizo ki karbi haihuwar
Doctor aisha tace ok ganinan zuwa ta kashe wayar
Ameer yace to yanzu zatazo kilama tana kusa
Ameera da har tasoma kuka tace to yaya kace tayi sauri please
Kallon ta yayi yace karki damu wife tana hanya
Zama sukayi jugum jugum suna zaman jiran doctor aisha
Da sauri tashigo ,Ameer ya mike yana fadin muje ga dakin cen
Doctor aisha tace yarinya ta jeki wajan ameera zan fito , Ikram kuka tasa da kyer ammi ta riketa sukayi gaba
Ameera ta bankawa ikram harara tace ke yimana shuru uwar yan rigima ana jimami ke kinawa mutane kuka
Ammi tace ba ruwanki da ita aiba ke aka bawa ita ba
Suna shiga ameer yafito ya nufi office dinsa ya kasa aikin sai tunanin yadda yaga jamila yakeyi sosai tabashi tausayi , ajiyar zuciya yasauke yace Allah yasaukeki lfy
Sunfi awa biyu tukun aka bude kofar wata nosee tafito da baby a hannun ta
Da sauri ameera ta amshe babyn tana fadin Alhamdulillah , mai muka samu ,murmishi doctor din tayi tace ansamu baby boy
Mikawa bilal babyn ameera tayi ,nan suka cika da farin ciki
Bilal yayiwa babyn k'uri da ido yana ganin yadda jaririn yake kama dashi
Ameera takira mommy tafada musu ,bilal ma anass ya kira yafada mishi
Ameera tace nosee ya jikin uwar ,Nosee tace tana cikin koshin lfy anjima zaku iya tafiya ,Ameera tace to Alhamdulillah
Doctor aisha tafito daga dakin tana murmishi ammi tace mungode sosai doctor aisha Allah yasaka da alkhairi
Murmishi ta kumayi tace ba komai ina yarinya ta kunsamu sabo kun manta min da yarinya
Yar dariya bilal yayi yace doctor kinganta nan fa zaune sai yaren yarabawa takeyi ni banma san mai take fadaba
Doctor aisha tace dama taya zaku sani yar mommy zomu tafi gida ,da murna ikram ta tashi tana rungume kafafun doctor aisha , daukarta tayi
Ameer ne yafito yace to har tafiya ce ,Doctor aisha tace eh zamu wuce sai munzo barka
Godiya sosai suka mata tukun ta tafi
Ameer ya rubuta mata sallama suka tafo gida cike da farin cikin samun k'aruwa , Ameera ta kira ikram tafada mata jamila ta haihu bazata zoba ,,da murna sosai ikram tace magana
Tace kai haba dan Allah baby kenan ta haihu to ganinan zuwa gidan nan ta kashe wayar
Kafin wani lokacin gidan jamila yacika da danginta da dana bilal dasu anty karima kowa ka ganshi sai murna sukeyi
Mai jego tana samun kulawa sosai tako wani bangare mommy tace ita zata mata wanka , sosai maman jamila taji dadin karamcin mommy , itama ammi dadi taji
Haka akaci gaba da kulawa da baby da mamanshi
Yau jamila kwanan ta shida da haihuwa hobe suna ,su umma yan kauye sunkoma gida , Ameera tace bayan sunan jamila zatazo kauye
Mato ce tashigo gidan su ameera bude kofar akayi fitowa yayi fuskar shi dauke da murmishi yasha shidda blue tasha zubin zare dinkin ya amshi jikinsa sai zuba kamshi yakeyi , wayarshi ya ciro a aljihu ya danna kiran bilal yana dauka yace bilal kafito nazo
Hajara ce ta fito sai waige waige takeyi kamar mai neman wani abu
Yana ganinta yace drama Queen iyayen rigima
Kuyowa tayi tana kallon shi wani sanyi taji zuciyar ta tayi dama tun dazun take ta tunanin shi sosai wankanshi yatafi da imaninta sai murmishi take
Yar dariya yayi yace drama Queen zo mana , wurga mishi harara tayi tace anki din
Murmishi yayi yace haba please kizo kinji , karasowa hajara tayi tace gani tana murguda baki
Dariya yayi yace yakike yasu umma
Dan sakin fuskar ta tayi tace lfy lau ina ikram karama bakuzo tareba ne, Muhammed yace no tana wajan mommy ta yau wayo na mata na gudo
Hajara tace ayya ,gyara murya yayi yace yauwa kanwata dama inason muyi magana dake Allah yasa zaki karbi maganar tawa hannu biyu
Murmishi hajara tayi tana addu'ar Allah yasa dai yacemata i love you , tace ina jinka
Yace kanwata tun ranar dana fara yin arba dake na kamu da tsananin kuanarki nakasa fadamiki sai yau Allah yasa dai wani bai rigani ba
Rufe fuska hajara tayi tana dariya zatayi magana ameer yashigo
Wajan su yayo ,yana fadin a a aboki yadai naga kasa kanwata jin kunya ,ai da sauri hajara ta rungume ameer tana dariya
Dagota yayi yace to maiyasa faru afadamin , Hajara na dariya tace yaya wai cewa yayi yana sona ni kuma kunya nakeji ,dariya ameer yayi yace to ke yakika gani kina sonshi ko
Sake rufe fuskar ta tayi tace eh yaya nima ina sonshi tana sakin ameer da nufi ciki da gudu
Ameer ya kalli Muhammed yace kai amma naji dadin wannan lamarin Allah yakaimu lokacin bikin insha Allah
Muhammed yace ameen nagode sosai ai bazanyi wasa ba ina zuwa zan fadawa mommy azo tambaya
Ameera yace hakan yayi gaskiya nan suka ahiga sashen su ameera dakin baki ameer yakaishi yayi waya aka kawo babyn
Addu'a sosai muhammed yawa yaron kafin yatafi gida
Yau take ranar suna tinda akayi sallar asuba ameera da tashi suka daura shinkafa da miya da kuma mai wake wasu suka daura tuwa da miyar kubewa , kafin karfe 8:00 am tayi sun gama komai
Gidan suka gyara aka saka turaren wuta nan da nan gidan yadau kamshi sosai ,Ameera ta koma sashenta doyin wanka
Jamila taci ado kamar sabuwar amarya tayi kyau sosai baby ma am mishi wanka da kaya masu kyau ajikinsa yana bacci
Ameera tace suma fans din ๐๐ข๐๐๐ง ๐๐ ๐๐ข๐๐๐ง๐ baza'a barsu abaya ba ta dinka musu anko riga da sket wasu doguwar riga wasu riga da zani ,ko wacce tasha adonta
Ni kuma ๐ข๐๐ข๐๐ฃ ๐ฃ๐ช๐จ๐ฎ baa min ba๐ sai dikin salla na nasaka abina na koma kauye na rakube saboda banida anko
Gidan suna yacika da yan uwa da abokan arziki ansha shagali sosai yarinya taci sunan ammi fa'iza bilal yace kar aboye mata suna a kirata da fa'iza ta
Haka akayi taro aka tashi lfy mommy tace jamila gidanta zataje babu muso iyayen jamila suka amince , nan aka hada musu kaya suka tafi gidan mommy
Haka akaci gaba da kula dasu jamila sosai kuma take jin dadin zamanta agidan
BAYAN KWANA BAKWAI
Yaune aka daure auren fauziya da yaya safiyan , akan sadaki naira dubu dari biyu abbu ne yabada sadakin ,Abba yace baza'a ayi wani shagali ba diner da walima kawai zaayi ,
Hakan kuwa akayi ba'ayi shagali sosai ba aka kaita gidanta dake unguwar kofar mazugal ,gidan ya tsaru sosai abba ne ya siyawa yaya safiyan gidan , sosai umma taji dadin wannan hadin kowa namusu fatan alkhairi agaresu , amarya fauziya Allah Allah yabda zaman lfy
Haka rayuwar su yacigaba da tafiya cikin kwanciyar hankali a ko wani gida , anje tambayar auren hajara da muhammed daddy yaji dadin sosai yace gaskiya ina farin ciki da wannan lamarin
Allah yabar zuminci
Amsawa sukayi sa ameen an saka ranar bikin wata biyu masu zuwa dangin muhammed suka koma gida suna yaba halin kirki irin na daddy
Wani dogon mutum ne ke tafiya a bakin hanya ,duk fuskar shi tacika da k'asunba ganin mutane na kallon shi yasaka shiramin kanshi ya rufe fuskar shi
Ameer ya fito daga wani shago yana sauri yaji an kira sunanshi waigawa yayi da sauri , zare ido yayi ganin wanda yake kiranshi yace......โ๐ป
To kowaye wannan wanda ameer yagani ?
Idan kin karanta kidaure kiyi comments
[30/10, 19:29] MRS. MU'UTASIM: *๐๐๐ ๐๐๐ฅ ๐๐ ๐๐ ๐๐๐ฅ๐๐*
*๐ด๐ต๐ฐ๐ณ๐บ ๐ข๐ฏ๐ฅ ๐ธ๐ณ๐ช๐ต๐ช๐ฏ๐จ ๐ฃ๐บ*
*๐๐๐ข๐๐ฃ ๐ฃ๐ช๐จ๐๐๐๐ ๐๐โ๐ป*
๐ซ๐ซ
*๐
๏ธARUMAI ๐
ฆ๏ธ WRITERS ๐
๏ธSSOCIATION๐๐๏ธ*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa๐ช*_
*๐ซ(๐ ๏ธ.๐ ฆ๏ธ.๐ ๏ธ)๐ซ*
Wannan fagen na sadaukar ga k'ungiyarmu *JARUMAI WRITERS ASSOCIATION ๐๐๏ธ*
Bazan manta dakuba jarumai masu aiki da jarumta yan amana ta ๐๐ผ ina yimkun sosai
Ummu shukhura
Umma amsad
Ummu julaibibi
Miss hajo
Fanan A.A.
Maryam Yusuf (ummu juwairiyah)
Mujaheedah
Lovely momma
Zarah tukur
Antyn muhsin
Zee sardoner
Kyauta daga Allah
Princess sayyada
Amina sulaiman
*Dadai sauran wanda ban ambata ba*
*THE END*
Da sauri ameer ya kalli inda aka kirashi zaro ido yayi yace kaine yana nunashi da hannu. Mutumin yace eh nine wllh sai yanzu Allah yayi na nasamu y'anci a duniya. Ameer yace wai bakai bane yaron aliyu na ganeka kaine wanda ameera tabani labarin ka taimaketa alokacin da aka saceta
Mutumin yace eh nine wllh ai nima agidan yari nake nataka sawun barawo,Ameer yace kamar yaya fa ?
Mutum yace lokacin da aka gama shari'arku nadawo gida natuba ina zaune abakin kofar gidana kawai naga jaka a gefena ban ankara a itaba saida naji anrufeni da duka ana cemin mugu azzalimi dan mafiya nace bansan komai ba amma basu yadda daniba in takaicema labari dai karata sukayi akace nine nake sace yara saboda jakar kan mutum ne aciki ,banida mafita dan babu wanda ya yadda dani sai matata hakan tasa aka yankemin hukuncin daurin rai da rai agidan yari ,dayake Allah maji rokone ya karbi addu'a ta yaji tausayina sai gashi anwanke ni daga zargin da akemin ankama mai lefin shine aka fiddoni nida aliyu shiya tafi gidansu ni kuma natafo gida na biyo nan ne danna siyo kaya nasaka shine na ganka nace bari namaka magana kozaka ganeni
Kallon ameer yakeyi cike da tausayin halin daya shiga yace ayya Allah sarki dan uwa gaskiya na tausaya maka Allah ya tsare gaba.Yace ameen
Laluma aljihunsa yayi yaciro bandir din kudi yabashi yace kaje kasiyi kayan kayi cefane saika aske gashi nan katafi gida Allah yakiyaye gaba
Murna sosai mutumin yayi yace nagode sosai dan uwa ameer gaskiya kai mutumin kirki ne ni sunana sulaiman ne
Murmishi ameer yayi yace eh na tuna yanzu ameera ta taba fadamin sunanka to sai anjima ,nan sukayi sallama kowa yatafi
Ameera na zaune sai cika take tana batsewa saboda ameer yaki dawowa da wuri kuma gashi ba kowa muhammed dinma yana wajan mommy tace a wajanta zai zauna
Da sallama yashigo amsa mishi tayi tana kauda kanta gefe , murmishi ameer yayi dan yasan ta zauna zaman jirane
Zama yayi kusa da ita yace wifey na bako sannu da zuwa ma ,banza ta mishi tana aika mishi da harara
Yace wifey kinsan meya hanani zuwa da wuri ? Nan ma shareshi tayi yana karkada kafa sai wani cin magani takeyi
Dariya ma tashi amma saiya danne yace yau na hadu da wannan mutumin daya taimakeki lokacin da aliyu ya daceki nan yabata labarin da sulaiman yabashi
Da sauri ta juyo tana murmishi tace Allah Allah sarki shima kaddara tafada mishi to Alhamdulillah tinda yafito anwanke shi daga zargin da akemishi
Murmishi yayi yace a wifey iyayen masifa koda yake anyo gado ba karanbani ba abin ajinin ki yake
Filow ta dauka ta wurgo mishi , da sauri ya cafe yana dariya yace kefa dadina dake idan gadon hajiya inna mai duniya yatashi saifa a hankali
Kuka ameera tasaka tana dira kafa gefe ta kalla aikuwa ta wata sanda yar siririya mai tsayi dauka tayi tana fadin ni kake cewa mai masifa wllh saina zaneka kuma sainayi yaji naje wajan inna , tana bishi da gudu
Biye mata yayi suka ringa zaga falon tana kuka tana magana fadi take saifa tayi yaji taje wajan inna ko saitayi shekara
Shikuwa ameer dariya yake mata , yace ai indai nine bazaki kamoni niba sai kin gajiyar da kanki tukun na tsaya
Haka suka ringa zagaye falon saida ameera tagaji sosai faduwa tayi a kasa tana sakin sabon kuka , tsayawa ameer yayi ya koma inda take ya dagota
Kamar jira takeyi dama tashige jikinsa tana kaimai duka a kafada
Daukarta yayi suka zauna yace haba wifey wai duk kukan nan na miye daga magana yana kunshe dariyar shi dan yau ya lura yan rigimar ne akusa
Sake shigewa tayi jikinsa tana shakar kamshin turansa mai sakata jin dadi tace ba kaine ba kake demin nayo gadon masifa , bubbuga bayanta yayi yace to kiyi hakuri muje natayaki girki yunwa nakeji fa
Dagowa tayi tana dariya ta mike daga jikinsa tace yauwa muje nima ita nakeji
A tare suka jera zuwa kitchen , jollof suka daura ameera na fata kwanika ameer yana wankewa bayan ta hada komai kafin yagama wanke kayan data bata ta goge saman da ajiye kayan tana daurayewa suka fito falo ameer yafara zama ameera ta haye cinyarsa tana dariya , hancinta yaja yace badai son jikiba to kwanta ko .kwanciya tayi nan sukaci gaba da hira
Yau anass yazo ganin fatima da baby iman a falo ya zauna mommy tashigo ganin anass tace a a lale da dan sanda abokin kowa
Kasa dakai anass yayi ya durkusa yace mommy ina yini nasameku lfy
Amsawa mommy tayi ds lfy yasu ammi naka ,Anass yace suna lfy tace na gaisheku
Mommy tace ina amsawa nan takoma dakinta
Fatima ce ta karaso falon da baby iman a hannun ta ,Anass yamike ya amso iman suka zauna tare
Kallon shi fatima tayi tace sweetheart yanaga karame ko bakada lfy ne
Fuskar tausayi yayi yace ba gyara rashin lfy ba da wannan azabar da ake ganamin, dafe kirji fatima tayi tace nashiga uku azaba kuma sweetheart wayake gana maka azaba
Anass yace ke mana kinki komawa gida kullin ni daya nake kwana babu mai bani abinci abaki bamai shiryani idan zanje office bamai tararraya ta idan nadawo daga aiki komai ninake ai dole na rame
Ajiyar zuciya fatima tasauke tace wllh nadauka wani abunne yasameka, Anass yace awoo bakima damuba kenan ko
Fatima tayi saurin fadin ba haka nake nufi ba ai gobe zamu ko ma nina daukama daukata kazoyi
Washe baki anass yayi yace kai haba nifa wllh na manta kawanan ku nawa agidan nan ashe gobe zaku koma amma naji dadi
Murmishi fatima tayi tace eh insha Allah
Daga bayansu sukayi ana fadin innalillahi wa inna ilaihin raju'un yauga yan iskan yara nizaku maida sakarya , a ni maryama yanzu ke fadimatu baki da kunya ashe kema wannan dununun ya koya mishi rashin kunya to wllh baku isaba
Kai dan sandar uba waye yace kazo shine ka lallabo ka lalubeta ko to kafita a idona bazata koma ba sai yarta tayi kwari tukun
Wato ku ga futsararru ku to zakuga abinda zanyi
Anass dake dariya yace dama nasan za'a rina hajiya inna ai nazo da maganin ki , ledar hannun shi ya mikawa inna yace innar baffa ga kaji da lemo da goro na kawo mishi
Ai da sauri inna ta karba tana washe hakora tabude kazar tagani gashashiya har biyu da goron ta ga lemo a gefe ,dagowa tayi tana kallon shi tace a a yaron kirki nagode sosai , kasan gobe ne fadimatu zata koma bari natafi dakina nan ta wuce
Dariya sukayi fatima tace a sweetheart yau kayi maganin inna anrufe bakin
Murmishi yayi yace aikuwa dan tabamu gurine
Washe gari
Aka kai fatima gidanta da babyn ta iman anass kamar zai maidasu ciki hakaa yakeji sai nan nan yakeyi dasu
Yaune su karima zasu koma garinsu anhada musu goma ta arziki su daddy zasu kaisu airport idan sunsamu lokaci zasuke zuwa ziyara kowa yazo za'a tafi rakiya zuwa airport
Ameera na saurin saka rigarta ameer yashigo yace wifey kefa nake jira sun shirya mu ake jira nace su wuce zamu samesu a airport din
Ameera tace to muje nagama tana saka hijab din ta ya saka mata takalmi nan suka fito sai airport
Suna zuwa suka angosu wajansu suka nufa karima na ganin ameera da sauri ta rungume ta
Aikuwa ameera taringa kuka , Karima dinma na tayata
Mama tace to kukan ya isa haka jirgi yace ansoma kira
Sakin juna sukayi amma ameera ta rike hannun karima gam
Abubaka da mufeeda da suka matso kusan su ameera
Mufeeda tace mommy aimu babu inda zamuje muna tare take ko abubakar ? ta juya da tambayar shi
Yace eh muna nan bazamu je dasu daddy ba
Da sauri ameera ta saki hannun karima ta rungume su mufeeda tana kuka hade da dariya
Dariya su fatima ke mata ,,Jamila tace a ni y'asu ameera wannan kuka kamar ance bazaki sake ganin anty karima dasu mama ba
Murmishi baban karima yayi yace jikata kiyi hakuri zamu sake dawowa bikin hajara zamuje mu daura daga inda kuka tsaya ne
Shara hawayen ta tayi tace to shikenan kakana nadena nima zanje wani lokacin bayan bikin hajara insha Allah
Umar yace to yaya Muhammed yaranka sunce anan zasu zauna gasunan munbaku su har abada
Wani farin ciki mommy da daddy sukaji inna kuwa kuka tasaka tana fadin Allahu akbar jikona jinina
Dariya umar yayi yace inna ke nabawa mufeeda yaya muhammed kuma abubakar , rungume shi inna tayi tana saka mishi albarka
haka suka tafi shiga jirgin sukayi suna daga musu hannu har jirgin ya tashi sama saida suka bacewa ganinsu tukun kowa yashiga mota
Inna takama hannun mufeeda tace zo nan ya'ta zaki maye gurbin ameera ta
Mufeeda na tsallan murna tace to inna ta nan kowa yashiga mota suka tafi gida
Haka sukaci gaba da rayuwar su mai kyau da tsafta , Aliyu yazo gidan su ameer yabada hakuri yanemi gafarar ameera da ameer nan take suka yafe mishi ,, yana ganin hajara baiyi nauyin bakiba yace yana son hajara abashi aurenta ,,Daddy yace yayi hakuri ansaka mata ranar biki amma zai bashi wata
Cike da farin ciki aliyu yayi godiya yace wa daddy yanason yaga yarinyar don yafada mata ko yamata zata iya aurenshi
Daddy yace tana kauyensu amma za'ayi bikinsu lokaci daya dana su hajara
Godiya sosai aliyu yayi tukun yatafi gida yana zuwa yafadawa mom dinsa taji dadin wannan karamcin nasu daddy mijinta nazuwa ta fada mishi shima yayi farin ciki yace gobe zaizo suje kauyen anemawa aliyu auren yarinyar
Ameera ta kalli ameer tace kowa daddy zai aurawa aliyu ameer yace ina tunanin ko rashida ko kanwarta acikinsu daya zai aurawa
Ameera tace tab ka manta rashida anmata miji kanwarta ko bata isa aure ba yanzu abinda zaayi na kira daddy nace mishi ya bashi khadija wannan shawarar tayi?
Kallon ta ameer yayi yace gaskiya kwakwalwar ki naja wifey na wannan abun yayi kawai kirashi muji maixaice
Cike da farin ciki ameera ta dauko wayarta daga caji ta shiga contact nember din daddy ta danna mishi kira ringing daya ana biyu ya dauka
Yace assalam alaikum daughter kece da daren nan
Gyara zama ameera tayi ta nutsu tace eh daddy ina yini ya gida
Murmishi yayi yace lfy lau ya yaran naku, tace lfy lau am dama daddy wata magana nakeso muyi
Daddy yace fadi kanki tsaye daughter ina jinki
Ameera tace wacce yarinya zaka bawa aliyu a kauyen mu
Murmishi daddy yayi yace eh bandai yanke hukunci ba da rashida zanbashi to ita ansaka nata bikin da dan mai gari , kanwarta bata isa aure ba , amma idan kina da wadda zaki bada saiki fada naji
Yar dariya ameera tayi tace eh daddy akwai
Daddy yace to ina jinki wacece
Ameera tace daddy maizai hana kuje anema mishi auren khadija tinda ita baa mata mijin aure ba amma yaka gani?
Daddy yace kai amma kin kawo shawara mai kyau nasan iyayen khadija zasu amince insha Allah baban aliyu yakirani zaizo gobe muje kauyen sai muje cen gidansu khadija
Dan murna ameera cinyar ameer tadawo ta zauna tace Alhamdulillah daddy hakan yayi Allah yakaimu goben saiki muje yakukayi ,, nan takashe wayar
Kallon ta ameera yayi yace wifey keta dabance halinkima na dabanne yana rungume ta jamusu blanket tayi ta rufesu
Washe gari Alhaji hashim baban aliyu yazo wajan daddy nan suka kama hanyar kauye , suna zuwa bayan sun huta abbu da abba suka musu jagora zuwa gidansu khadija
Baban khadija ya tarbesu da farin ciki ya shimfida musu taburma suka zauna aka gaisa sosai
Daddy ne yafada mishi abinda yake tafe dasu ya nuna mishi alhaji hashim shine baban yaron da auri khadija
Sosai baban khadija yanuna farin cikin sa yace to inbanda abinka muhammed ai khadija yarka ce dagacen ma dasaiku bashi basai kunzo neman izina ba khadija zatama jininku dama mu baki daya munzama yan uwan juna ba komai nabashi Khadija
Sosai su daddy sukayi farin ciki daddy yace za'a hada bikin dana hajara , Baban khadija yace bashida damuwa hakan yayi nan suka mishi sallama sukayo gidan basuko zauna fa suka juya zuwa kano
Suna zuwa gida bayan yahuta yafadawa su mommy komai itama ameera yakira yafada mata yadda sukayi
Ameera da daddy yafada mata har sujjadar godiya ga Allah Allah tayi ,shidai ameer kallon ta yayi yana jin yadda sonta da kaunarta ya mamaye dukkan sassan jikinsa , shima yataya farin ciki
Alhaji hashim na zuwa gida shima yafadawa mom din aliyu sosai tacika da farin ciki itada aliyu
Yaune jamila tagama wanka ameera da fatima sukazo daukarta basu jimaba aka hada musu kayansu suka tafo gida baba direba yakawosu gida
Ameera da fatima suka tayata gyaran gida jamila ta shirya kayansu ko ina suka gyara tsaf tukun suka mata sallama kowa yashiga part din sa
Akwana a tashi yau ne bikin su hajara
Ameera ce tafito da wani kofi a hannunta tana hade rai ta nufi dakin da amare suke
Kallon su tayi tace kunsandai bana wasa da yaro ko to kowacce ta amsa tashanye tinkafin na kira inna tazo
Da sauri khadija ta amsa tace nidai zansha aminiya ta basai kin kira inna ba ta kafa maganin abaki ta shanye tas
Wurgawa Hajara harara ameera tayi tace uwar yan taurin kai ki karba kisha anjima za'a yi diner so kike ana miki shiri wanda bazaiyi kyau ba
Kamar hajara zatayi kuka ta amsa tana runtse ido tashanye ta mikawa ameera kofin , murmishi ameera tayi tace ko kufa wannan fa gata nake muku amma kuna min wulakanci irin na amare , dariya sukayi tukun tafita ta rufo musu kofar
Da misalin karfe 2:00 pm na ranar asabar aka daura auren *hajara ahmed da muhammed usama sai na khadija hambali da aliyu alhaji hashim* akan sadaki naira dubu dari biyu biyu , sosai anguwar tacika da mutane
Anan aka fadawa yan gidan an daura auren hajara ko kuka takama yi , ita kuma khadija tagumi tayi tana kallon ta tace kefa garace hajara maimakon kiyi addu'a sai kike kuka
Hajara tace kukan farin ciki ne nakeyi ,Khadija tace kinga ni banyi kukanba
Hajara tace zakiyi aiba sosai kukayiba shiyasa bakiyi kukaba
Shuru khadija tayi tana jin maganar hajara
Da yamma aka shirya amare sunsha ado ga kyau kamar kasacesu ka gudu , fitowa sukayi a aka soma daukar kawayen amarya
Ni kuma ina tsaye ina dube dube naga wata mota zan shiga sai naga tawagar *fans din ameer da ameera* ansha anko kowacce takashe nan aka shiga mota sai wajan diner
Sai kusan magarib aka tashi kowa yayo gida
Washe gari akayi walima da da dare aka kai amare gidansu nasiha sosai aka musu tukun kowacce aka barta da mijinta (to hajara da khadija Allah yabada zaman lfy)
Bayan biki ameera da ameer hadda su umma duka dai family sukaje garinsu inna sosai ameera taga canji duk sun musulinta anyi masallaci da islamiya kowa kagani a garin abin burgewa hakan yakara faranta ran ameera da family ta
Kwana su goma tukun suka dawo gida aka cigaba da rayuwa mai dadi
BAYAN SHEKARA GOMA SHA BIYAR
Wata na gano tana saurin fitowa daga wani part da bulala a hannun ta tana bin wata karamar yarinya
Ita kuma yarinya taki tsayawa sai gudu takeyi
Shigowa akayi da gidan ya tifo da sauri ya tareta ta dauke yace haba wifey wai ummin nawace zaki daka har kika sauri haka kuna tsare , hararar shi tayi tana fadin dama aikai kake daure mata gindi tana rashin ji to bazan daukaba
Tajuya tashiga ciki binta yayi a falo yasameta tana kwashe kayan wasan data tara
Sunkuyawa yayi suka kwashe kafin yazauna yace mamana mai kikawa mommy naki
Yarinyar tace daddy wannan abun ne fa na zubar shine zata dakeni
Shafa kanta yayi yace to shikenan kidena kinji ,da to ta amsa yace ina yayanki yake tace yana gidan granny dukansu dai kadai ce banje ba ,Ameer yace to jekiyi wasa zanyi wanka idan nadawo saimuje cen din ko
Tana fadin ameer ya janyo ameera jikinsa yace duk fushin ne wifey na kefa yanzu kinzama babba kidena fushi
Dukan wasa takai mishi tace amma ai duk girmana a wajan ka ni yarinya ce
Kuncinta yaja yace hakane baby na muje kiyimin wanka ko , tasukayi , sukayi daki zan shiga ameer yace koma ki huta maman nusy
Nace to
Tammat bihamdulillah anan na kawo karshen littafin *ameer da ameera* Allah yasa muyi anfani da darasin dake cikinsa , kuskuren dana yi Allah ka yafemin
Shin acikin wannan littafin wani guri yafi baki dariya
Wani waje yafi burgeki
Wani waje yafi baki haushi
Wani waje yafi baki tuasayi
Ina jiran amsar ku fans ๐๐ผ๐๐ผ๐๐ผ๐๐ผ
Muhadu daku a sabon novel dina mai sunan *hafsat*
*Takuce har kullin maman nusaiba โ๐ป*
*Nan zan tsaya*