Mr Romantic Part 2 Complete Hausa Novel
Reading file: Mr_Romantic_Part_2_Complete_Hausa_Novel.txt
Chapter 8 of 8
Cigaba yayi da karatun Alqur'ani wanda a yau tabbas ya gode ma Dadddy da yanda ya tsaya masa tsayin daka wurin ganin ya basa ilimin addini duk da ba komai yake aiki dashi ba , musulunci zina haramun ne amma shi kuma ya kasance mugun mazinaci . Wanda da kowa yin ta yake tamkar bunsuru babu imani bare tausayawa . Kuma yasan hakan babu kyau yake take sanin . Tun da yake bai taba neman yar aikin sa ba sai akan Hasilen, wanda a yau yaga Abin da bai taɓa tsammani ba . Karatun Kur'anin yake yi ta hanyar rera shi dama akwai sa da murya harshen sa sai ya koma tamkar na larabawa . Jiriffff yaga ta zube anan tana sauke numfashi can kuma yaji shiru . Miƙewa yayi daga ƙusurwan da ya shige yana yin saurin nufar ta haka kurum yake jin zuciyar sa na ƙara jin azabatacciyar Soyayyar ta . A hankali ya zube Gwiwowin sa ƙasa yana bin Fuskar ta da kallo ,wanda yaga a yanxu babu komai sai wannan ƙwantacciyar murmushin nata, wanda ko barci take yi za kaga fuskar ta na fidda annurin nan (smiling face😊) . "Fine Girl". Ya furta a hankali Zuciyar sa na Hasko masa abun da ya faru yanzu tamkar a mafarki . Sauke Lulun idanun sa ya karayi ganin ga fa Hasilen sa a kwance alamu ma barci take yi ...........topah!
Ina baku haƙuri don girman Allah kuyi haƙuri na jina shiru , babu posting hakan ya faru ne Sakamakon account din da nayi mana typing din ya samu matsala an Rufe shi baki daya ,kuma Acan nayi posting har na kusa kammalawa ,sai hakan ta faru Dani... don haka wanda suke mun Magana ta Wannan number 09061466409 an rufe account din ba zai kara WhatsApp ba . Permanent banned... kuyi hakuri please Nima Hakan bai mun dadi ba. Shiyasa duk sai rubuta littafin yayi mun nauyi na kasa yin shi tun da suka suka goge mun . Amma na gaba inshallah ba zamu samu hakan ba . Taku mai ƙaunar ku tare da yi maku fatan alheri Aysha Mohammed (maman teddy).
[11/30, 7:40 PM] 🙂🙂🙂🙂: *Littafin na kudi ne ,don Allah kar ki karanta in baki biya ba . Regular payment ₦500 vip payment ₦1000 Zaki tura kudin ki ta wannan account number 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank shaidar biya ta wannan number 08081202932 https://youtube.com/@mamanteddy4123?si=1cwxAAGsGEzYkelS*
Sanin Waye maleek da kuma yanda shi ya kasance mutum ne da a kullum yake expanding kasuwancin sa ,sam baya taɓa zama a hanya ɗaya . Kaman yanda wasu da dama suka yi masa sani dashi Likita ne (mediacal Doctor) haka nan kuma wasu suka yi masa sani da mai masana'antu (companies) . Hakan na da matuƙar ƙyau ace namiji ya kasance bai dogara ga hanya ɗaya ba . Wannan shi ake kira da Namiji"....Ruƙayya ta furta tana gyara mayafin da ta gyewaye fuskar ta dashi yar ƙarama wanda iya karta ƙafaɗa Bama ta gama sauka ba . Ba tare da ta mayar da tabarau din nata ba ta juya tana mai cewa daga Reception din tare da nufar Farfajiyar Asibitin. zuciyar ta gaba ɗaya ya gama karkata ma isar ta Wancen companyn, Tabbas yanzu ne naga mijin Aure ,mijin nuna ma Sa'a . Wake zama da namiji mai sana'a ɗaya ? Rayuwar nan bata da balance sam . Mu masu kudin ba mu huta ba to kai talaka tayaya kake tunanin ka huta .kowa ka ganshi a wani matsayin please just salute him. Baƙaramin aiki yayi ya kai wannan Wurin ba . Tsagaitawa tayi da tunanin da take yi tana kutsa moton ta zuwa farfajiyar Masana'antan wanda tun daga shigar ta securities suka nufo inda take don tsarin Masana'antan kenan ,ko wacce moto zata shigo ta fita sai an duba ta ciki da waje haka ma idan moto zata fita .
Madam Ruƙayya! Managern ya furta cike da mamakin ganin Ruƙayya a wannan lokacin . Mene ya kawo ta nan ? Me take buƙata? Haɗa Hannun gwiwa ko kuwa wani ɓangare....yallaɓai magana kake yi? Muryar Ruth ya katse shi , wanda take tsaye daga Gyefen sa , ɗauke idanun sa yayi daga kallon ƙasan compound na companin yana maida hankalin sa kan Ruth da take nunar dashi wasu kaya da aka fice da su jiya,wanda ana ta ganin babu saka Hannun sa bare kuma na Sir Maleek . Aammm Ruth bani laptop ɗin , lemme cross check out....na duba na binciko ta inda matsalar take . Amma yanzu kije muji meke tafe da ita , after All sai kizo ki faɗa mun yanda kuka yi me kuma take da buƙata . Okay sir . Ta furta cikin sauri tare da nufar lift don tayi saurin isa ga Madam Ruƙƙy dake cika wuya . Kai da gani kasan Boss ma'am ce .
Kallon kallo ne ya sarƙe tsakanin Ruth da Madam Ruƙƙy wanda a fahimtar ruƙayya ta gano cewa itace wacce aka turo gareta . Barka Hajiya ". Zan iya taimakon ki koda akwai abin da kike buƙata?.
Sauke numfashi Ruƙƙy tayi kana ta kalli Envelope din hannun ta , tana maida kallon ta zuwa ga Ruth , Alright, Ina son magana da managern wannan Companin..." Ok lemme inform him . Ruth tayi maganan tare da cigaba da cewa zaki iya biyo baya na .
Ba tare da Madam Ruƙƙayya tace mata komai ba cike da mulki da isa da iya taku tabi bayan Ruth suna nufar Upstairs,don a wannan karon bata lifta Ruth tabi da ita ba .
**
Yes sir . Okay.
Juyawa Ruth tayi tana kallon Ruƙayya dake kare ma wurin kallo cike da wayewa,tana sauraran maganan da Ruth keyi da managern . You can come in ma'm. Ok . Ruƙayya ta furta tana bin bayan Ruth suna nufar Office din managern .
**
You're welcome. Thanks for your permission ". Ruƙayya ta furta tana zama a kujeran dake fuskantar shi . A'a muna Miki Barka da zuwa . Gyada masa kai tayi tana miƙa masa Envelope din tare da kallon sa ,sai kuma yaga ta miƙe tana cewa " I'm waiting for your respond . Ok ya furta tana juyawa tare da Ficewa daga Office din .
"Humm " .
Wani Gwauron numfashi ya sauke kana yace " Ruth Zaki iya tafiya . Idan ina buƙatar wani Abu i will call you back. Ok sir . Ta furta tana juyawa cikin girmamawa ta bar Office din .
[11/30, 7:40 PM] 🙂🙂🙂🙂: *Littafin na kudi ne ,don Allah kar ki karanta in baki biya ba . Regular payment ₦500 vip payment ₦1000 Zaki tura kudin ki ta wannan account number 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank shaidar biya ta wannan number 08081202932 https://youtube.com/@mamanteddy4123?si=1cwxAAGsGEzYkelS*
*Please wanda yake da from page 11 zuwa inda muka tsaya ,a tura mun ta private don Allah*
Tsayawa yayi yana duban fuskar ta sosai kana ya juya yana bin Bedroom É—in da kallo tare da sauke wani irin Gwauron numfashi . Duk wata jarabar sha'awar tasa da yake ji a da a yanzu ya neme ta ya rasa. Saboda tsaban firgici da abun Almaran da ya gani a yanzu .
Bedroom slippers ɗin sa ya sanya fararen ƙafarsa yana gyara mata kwanciya ta hanyar ɗaukar ta cak yana kwantar da ita bisa ƙayataccen Gadon nasa wargajeje mai matuƙar ƙyawu . Duba ga watan da muke ciki ta Nuwamba (November) ko ina sanyi ya fara yo mana sallama yasa shi kai hannun sa yana rage gudun AC ɗin tare da dan rufa mata blanket mai jikin kura mai kyau blue Black . Lumshe idanun sa yayi yana ware su tare da kai bakin sa Yana kokarin Sumbatar laɓɓan ta ....Kaiiiiiiii Maleek! "Yaji wancen Muryar da yaji shi mai amo ta ɗazu ana kiran sa tare da daka masa gigitaccen Tsawa ". Cikin Sauri Maleek ya ja h baya yana furta Addu'oi kana a hankali ya ɗaga ƙafarsa yana Ficewa daga bedroom din .
Kai tsaye part É—in Anty jana ya nufa ransa duk baya masa dadi ,sam ya rasa me zai kira wannan al'amarin da yake ganin faruwar sa idanu biyu amma kuma tamkar a mafarki bayan wanzuwar abin . Wa zai faÉ—a mawa shine bai sani ba a halin yanzu ,Rayyan ne ya fado masa a rai ,amma tuno da kalmar sa ta É—axu bisa ga Hasilen da yanda yace" Ita ba mutum bace yasa Maleek jan tsaki yana furtawa a sarari" shima ya bi sahun su Mom da suke furta irin wannan maganganun marasa dadi , Ni a jiki na nake ji Hafsat matata ce kuma mutum ce ba Aljana ba , Yo ko Aljanna ce zan zauna da ita , I'm ready to get married with her , indai ta amince zata zauna dani Nima zan zauna da ita even if she is a ghost . Ko da kuwa fatalwa ce ,inda zata rayu tare dani komai yayi mun .
Maleek tunanin mene kake yi haka ? Muryar Anty Jana ya katse shi wanda bai ma san ya shigo falourn ba sai dai maganan ta da yaji daga Sama . A É—an dakewan nan irin nasa ya furta " Anty Jana Barka da gida". Yauwa maleek yau ba'a leÆ™a Asibitin ba ana hutu ne? . Cike da rashin son magana ya katse ta ta hanyar furta " Yeah". Yana zama a É—aya daga Kujerun Falourn nata. Murmushi tayi cike da kulawa don ita macece mai saurin Fahimtar damuwar wani ,musamman Maleek da ta san halayyar sa ciki da Waje. Ganin baya da mood din magana mai dadi yasa ta Juyawa tana dan daga muryar ta kadan tare da kiran ma'aikaciyar ta . (Cook) . Sanye take cikin kayan ta na ma'aikata yar dattijiwar ta iso tana rusunawa tare da furta " Afuwan Hajiya ina aikin gasa....ÆŠaga mata hannu Anty Jana tayi tana katse ta tare da cewa " It's Okay, Yanzu kiyi sauri ki É—aura mun Tuwon Miyar Agusi a saka xogale kaÉ—an. Sai kiyi Amfani da farfesun naman nan da yanzu kike yin sa . Don Allah kar a wuce 1hr , Maleek za'ayi mawa . Tom Hajiya inshallah. Ta furta tana saurin mikewa tare da komawa bakin aikin ta . Kallon Anty Jana yayi yana murmushi tare da cewa " Thanks Anty Jana . Bari naje ÆÂangaren Ammie na dawo . Ya Æ™are maganan yana mikewa tare da nufar hanyar fita . Muryar Anty Jana yaji tana cewa " Tom Mijin Aljanna". A rage tunanin ta da yawa dai . Dammmm'. Ƙirjin sa ya buga masa da karfi amma sai ya dake ba tare da yace mata komai ba ya fice daga Falourn . Tunanin ka sun masa yawa . ÆÂarayi guda yana tunanin Nihla wacce ta saka ma hasile Faifan naÉ—an Rahoto . Me yasa zata yi haka? Meye hakan zai amfana mata ? Tabbas da wata a Æ™asa . Dole na binciko gaskiyar komai . Ya furta a Zuciyar sa yana É—an cije laɓɓan sa na Æ™asa .
#Ruga .
Gaba ɗaya Umma ta gama shiga tashin hankali, yau ciwo gobe lafiya ,yanzu har ta kai ma bata iya fita ko wajen bukka,gani take shikenan ta rasa Yarinyar nata ƙwaya ɗaya rak da Allah ya bata . Abu ɗaya ne ta rike kuma yake taimakawa wurin daidaita natsuwar ta shine addu'a da rokon Allah kan A ko ina hasile take Allah ya dawo mata da ita lapiya .
Tagumi Yadikko tayi wacce take shigowa cikin bukkan hannun ta dauke Ƙwaryar Nono . A gyefen Umma ta aje tana zama gyefen Taɓarah kaban tasu ta Fulani . Oh ni Yadikko Ko a wani hali Hasile ke ciki a yanzu ? Yanzu daga Wurin Baffa Harɗo nake ina sanar masa kan maza su shiga Cikin gari a bincika ko Allah zai sa a dace a ganta . Duk maganan da Yadikko keyi Umma bata ce komai ba har ta gama ,kana tace " Yadikko a jiki na nake ji a ko ina hasile take tana a hannu na Gari ,sannan kuma inshallah zata dawo gida da yardan Allah . Mu cigaba da Addu'a . Hummmm". Numfasawa Yadikko tayi kana tace"Allah yasa Amin".
#Maleek Hospital
Tun shigowan ta Nurse Asma take bin ta da kallon sama da ƙasa , lokaci guda taji sam bata so ganin wannan baƙuwar fuskar ba . Wanda da gani kasan ba mutumci da sanin darajar ɗan Adam...Wacece ke? Me kuma kike buƙata?. A hankali Ruƙayya tasa hannun ta tana sauke Gilashin idanun ta masu zagayen love red in color. Jah dagani kasan ba mutumci. Sir Maleek ". Ta furta tana ya tsina ma Nurse Asma baki tare da bin ta da kallon sama da ƙasa . Ɗan dannewa Asma tayi kana tace" Ai Bai cika shigowa nan ba , zaman sa yafi ga Companin sa...........!
[11/30, 7:40 PM] 🙂🙂🙂🙂: *Littafin na kudi ne ,don Allah kar ki karanta in baki biya ba . Regular payment ₦500 vip payment ₦1000 Zaki tura kudin ki ta wannan account number 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank shaidar biya ta wannan number 08081202932 https://youtube.com/@mamanteddy4123?si=1cwxAAGsGEzYkelS*
Continuations.
Last page we talk about #Maleek Company #Ruth#Madam Ruƙƙy#manager.
Mamaki ne ya kama Taufiq ganin Maleek zaune a falourn nasa ba tare da ya kasance yana wani Abu ba . You? Ya furta yana takowa zuwa inda yake yana ƙara nanata maganan tasa tare da cewa " Kaine wai Maleek ? Whats up?. Tunanin mene kake yi haka ? . Kaine zaune baka wani Aiki yau , kana lafiya kuwa ?. Duk magana da Taufiq ke yi masa Maleek bai tanka sa ba , don kan sa ma ciwo yaji yana masa sakamakon Jero tambayoyin da Taufiq ke yi . Maleeeeekkk.! Yesss!
Ya katse sa yana É—ago da Lulun idanun sa tare da Sauke su bisa fuskar Taufiq da ke zama kusa dashi . Menene Are You not well?. No I'm Good. Ina lafiya . Kawai dai Bana cikin mood mai dadi ne yau . Ya kake ? Yau baka fita ba kaima?.
"Humm" . Numfasawa Taufiq yayi kana yace " Wani fita aiki , Nifa su Daddy suna kokarin jiƙa mana Aiki . Aure fa? Are You ready for that? Ka shirya ma Hakan ?.
Wani murmushi Maleek Yayi yana lumshe idanun sa tare da danne damuwar sa , don a yanxu yana ganin babu wani wanda zai iya sharing damuwar sa da ya wuce mutum biyu zuwa uku . The first will be him mum , while the second His Dad . So the third person will be His Wife . Shine Kuma Abin da na rasa a yanzu . Yayi maganan a sarari don yana tension din da baya fahimtar wasu al'amuran .
Meye ka rasa Maleek ? Me kake cewa ne haka ?. Muryar Taufiq ya katse shi . Ɗago da idanun sa yayi yana cewa " I need a wife . Ina son nayi Aure . Ya ƙare maganan yana yin ƙasa da Muryar sa tamkar mai sarewa . Dariya Kalaman nasa Ya ba Taufiq wannan yasa shi darawa yana shafa suman kan sa tare da cewa " Ok kace mun ka shirya Auren Nihla kenan ?. Yes NO. eh 'aa .
Dan Dakatawa Taufiq yayi yana bin maleek dake mikewa da kallo . Takawa yayi yana nufar hanyar Bedroom din Taufiq . Ina son na dan huta , zuwa 11am..." Bai jira jin mene Taufiq zai ce dashi ba y nufi ciki ransa na masa wani iri . Farin cikin ganin Hasilen sa yake wanda ya ɓata Shekaru yana neman ta ,ko kuwa Abubuwan da yake gani tamkar Almara dan gane da ita . ƙwanciya yayi yana Lumshe idanun sa tare da tunano kyaƙyƙyawar Fuskar yar fillon tasa. Wow . Fine Girl ". Ya furta yana juyar da kan sa gyefe tare da ɗan cizan laɓɓan sa .
Maran sa ne yaji yana riƙe masa sha'awar sa na masa tsanani, tabbas ya san ya saba da mata ,baya iya kwana ko wuni bai nemi mace ya buƙace ta ba , Idanun sa sosai suka kaɗa . Tamkar wanda aka yi mawa wahayi yayi saurin miƙewa yana kiran sunan Hasile tamkar wacce take a gaban sa . Zuciyar sa ce yaji tana kwaɗaita masa son ganin kyaƙyƙyawar Fuskar nata . A cewan shi ganin ta kaɗai ko baiyi wani abu ba , Feelings din sa zai sauka ko sassauci da zugin ya samu . Bai lura da Taufiq da sauran yayyun nasa dake zaune a tsakiyar falourn ba kowa da abin da yake yi . Wuce su yayi yana saurin isan part ɗin sa .
*
Kwance ya tadda Hasile inda ya barta , ko motsawa ba tayi bare yaga alamun tashi daga gare ta. a hankali cike da Mazantakar sa da rashin tsoro ya zauna Gyefen ta , yana Æ™are mata kallo . Baki sauyawa ba . Ba kuma ki chanja ba , har abada ke KyaÆ™yÆ™yawa ce . Ina matuÆ™ar Ƙaunar ki , ina son mu zauna tare har Abada . Lumshe Idanun sa yayi yana tuno da Wancen jinin da ya gani wanda yake ganin sa a yanxu kaman an wanke . Meye matsalar ne? . Ya furta yana kallon É“arayin da take kwance . Idanun sa ne suka sauka akan Dukiyar Fulanin ta ,wanda Ganin su sai da yaji wani irin tashin jarabban sha'awan tasa . Ashhhh Ahhhh. ya furta yana kai hannun sa tare da saurin kama bananaðŸÂÅ’ tasa yana Sauke wani irin huci mai gumi, ji yake tamkar yasa kuka ko zai samu sassauci . Kasa daure ma hakan da yayi ne yasa shi kai hannun sa É—aya yana É—aurawa bisa Nonuwan nata yana matsa su tare da mulmula saman Nipples É—in ta , idanun sa sun fara rufewa . Jikin sa rawa yake yi kar³ .
[11/30, 7:40 PM] 🙂🙂🙂🙂: Mr.Romantic
#Mamanteddy
A hankali yake saka ƙafarsa wanda yayi masa matuƙar nauyi ,don ransa gaba ki ɗaya babu daɗi ganin al'amarin yake tamkar ba a gaskiya ba ,koda wasa bai taba kawowa Amiinin sa zai yi masa irin haka ba a rayuwa . To shi ake ce mawa wanda ka yarda dashi kake masa kallon masoyi shine macucin ka mai kuma san ganin bayan ka . Ya ilahi kayi mana tsari da abokai masu hali irin na Ruslaan. Tabbas wannan izina ce gare mu da mu himci sau da yawa wanda muke masa kallon su muke So basu ne masoyan mu na gaskiya ba . wani ƙayataccen falo ya shiga inda na hango komai na wurin kalan milk mai haske . Ga wani farin carpet da aka shimfiɗa tun daga farkon saka ƙafarka har zuwa tsakiyar falon . Hango Daddy yayi zaune hannun sa Ɗauke da Magazine gyefe guda kuma fruits ne a wani basket bowl ƴar madaidaiciya mai ƙyaun gaske ,domin shi ma'abocin son kayan itatuwa ne . Gyefen sa guda kuma ruwa ne na shan sa domin lafiyar sa ta yau da kullum . Cike da Rashin karsashi Maleek yayo masa Sallama kana ya tako zuwa inda Daddy ke zaune bisa Cushine din falon .
Mamaki ne ainun ya bayyana bisa fuskar Daddy ganin yanda Maleek ya zube a ƙasa tamkar bashi ba , yana ƙasa da kan sa cike da ladabi tare da cewa "Daddy Barka da Warhaka . Ya aiki Maleek? An dawo kenan ?. Daddy ya katse shi cike da son ganin bai tirsasa son Sanin me ya jefa Maleek cikin damuwa haka ba , sannan bangare guda na zuciyar sa yana mamakin ganin sauyi irin haka daga gare shi . Nan take Daddy ya fara tunanin ko Abdul ya amince da Auren sa da Nihila ne ?.
Daddy magana nake so muyi idan ba damuwa don ALLAH . Hummmmm..... Ajiyar zuciya Daddy yaja mai ƙarfi kana yace " Maleek ina sauraren ka . Meke tafe da kai haka ?.
Shiru Maleek yayi tamkar mai tunanin abin da zai fadi na kusan mintuna biyu Daddy na jiran tsammanin maganan tasa amma shiru wannan yasa shi cewa " Maleek ina sauraren ka , yau kuma tunani kake yi don zaka faÉ—a mun magana . Ni mahaifin ka ne ,ka faÉ—a mun koma menene idan magana ce akan Hajiya kaka da matsayar da muka zartar akan ka , kana da damar kayi duk abin da kake so ba zamu tursasa maka kan dole sai ka Auri Nihila ko ita Wancen Baturiyar ba. Ko a musulunci ba'a hana Auren ka da Christian ba . Dad...! All is not". Ba wannan maganan ya kawo Ni ba A yanzu . Maleek ya katse Daddy yana É—ago da idanun sa tare da kallon shi sai kuma ya kara kasa da kan sa . Daddy don Allah kayi hakuri ka yafe mun duk abin da nayi maku nakin amincewa da Auren da kuke so nayi . Daddy a yanxu a shirye nake da na amshi ko wani abun da kuke so nayi . Ko auren Nihla ko Jenny . Hummmmm ....Daddy Amma Ina rokon alfarma daya ,ku taimaka mun a yanzu ku Aura mun wacce nake So ,zan rike su duka amana .
Ban gane ba Maleek meke faruwa? Yimin yanda zan fahimta kana da wacce kake so ne ?.
Yes Daddy . Hafsat itace nake so . Wacce dai ka sani a yau na ganta ,gashi ba zan yi naga na mallake ta ba Daddy zaku amince wallahi a yanzu ko waye zan Aura indai zaku Aura mun Hafsa . Hannu Daddy yakai yana dafa shi tare da kokarin kwantar masa da hankali kana yace da shi ya masa bayanin komai tun daga farko ne Maleek ya labarta masa komai Babu abun da ya rufe mawa mahaifin nasa ,wannan yasa Daddy jan dogon ajiyar zuciya kana yace " Alhmdlh Allah na gode maka da ka nuna mun wannan rana . Maleek kasani Allah yana son ka da Rahma da har kasan kayi laifi kuma ka gyara ka tuba. Allah yayi maka Albarka . Sannan ka sani Ni ba zan maka dole ba , ka bayyana mun wacce kake so ,don haka ita ce zan tsaya don ganin ka Aure ta . Daga yau zuwa gobe ku shirya zan koma da ita inda aka dauko ta . Sannan magana ta gaba , Nihila zata fidda miji ita kuma Jenny ta koma America inda ta taho . Allah Ubangiji yayi maka albarka ya kuma saka ayi wannan Aure lafiya . Ya kuma shiryar da matasa wanda suka dauko dabi'a irin taka a da . Yanzu kaje zan yi magana da Hajiya Rahinat da Ammie , zuwa safe zan nemeka . Allah ya maka albarka .
Amin Daddy . Maleek ya furta tare da miƙewa yana ficewa da ga falon.
**
Tun daga Wannan rana Daddy ya maida hankali sosai akan lamarin yaron nasa . Kaman kuma yanda yace a washe gari yasa aka maida Jenny ƙasar ta , bayan nan tsawon kwana uku bai yi ma kowa magana ba ,har su Momy da har yi wannan lokacin basu san komai ba . Abun yana juyawa ne a iya tsaknini mahaifi da Ɗan sa . Sai a kwana na hudu ne yasa su Ammie suka taho . Anan yake labarta masu komai ,sannan kuma yace zai samu Malam Aminu don suyi tafiyar maida Hasile ruga da su dashi duka . Kuma a yanda ya kudurta ba zasu dawo ba sai da Auren yarinyar don shine fatan shi da burin shi . Tun da ta zamana silar gyaruwar al'amara da dama . Tabbas a da baya momy yar a dawa ce a soyayyar Hasile da Maleek amma a yanzu sai taji ta fi kowa son ganin anyi hakan . Zuciyarta yayi zafi kwarai da jin abun da Nihila aka hada baki da ita don ayi ma yaron nata . Anan ta kara ƙaimi wurin ganin tana kai kukan ta ga Allah da ya tsare mata yaron nata a duk inda yake.
Kwana bakwai hasile ta ɗiba a cikin gidan , a yanzu ta saki jikin ta sosai da Maleek , sai dai tsawon wannan lokacin babu abin da yake gani na Firgici ko a razana shi sai idan buƙatarsa ta motsa masa ,wanda ya yanzu yake kokarin yawan yin azumi da jumuri da shan lemun tsami . A Wannan lokacin safe rana da yamma Mommy ke lekowa don ganin Hasile har suyi fira , Duk abin da ke faruwa Nihla tana sane amma ta rasa wa zata yi maganan da shi . Hakan yasa ta kullum cikin kukan zuci .
**
Ke Wacece kike ? Muryar Sectariya ne ya katse sakina wacce ta ɗago tana kallon ta hannun ta rike da kyalle na goge goge . Sakina sunana". Ok wannan iskancin da kike yi kamar mara jini a jika fa? Nan fa ba wasa muke yi ba . Yi ne ko bari . Ɗagowa Sakina tayi tana kallon Rayyan da idanun sa sam baya akan su . Juyawa tayi tana cigaba da goge gogen tare da share sakatariyar , wannan yayi matukar hasala Sakatariyar. Sir...! Ta kira sunan Rayyan tare da cigaba da cewa ' Ya kamata a sallama wannan yarinyar ji da kan ta yayi yawa . 'Duk yanda kika yi hakan yayi ba laifi. Ya furta yana cigaba da taɓa system din gaban sa . Takowa tayi cikin fushi tana fuzgo Sakina tare da sharaara ma fuskar ta Mari tasssssssss. Wani irin duhu Sakina ta gani ,wannan yasa ta juyawa tana kallon inda Rayyan yake a wannan lokacin ita yake kallo . Kuka ta fashe dashi tana takawa cikin zafi zuwa inda yake kawai itama sai ta daga hannu tana wanke fuskar shi da mari ....................!
[11/30, 7:40 PM] 🙂🙂🙂🙂: Mr.Romantic
#mamanteddy.
Ɗauke wuta yayi daga jin kalaman nata , Me hakan ke nufi kenan? Yayi maganan yana tambayar zuciyar sa . Wacece Wannan Bilkisun? Meye halaƙarta da Nihla? Tabbas da akwai Rina a ka ba , it's Sense like itace take ɗaura Nihla a duk wani hanya , in ba haka ba Menene Nihla zata yi da Camera vedio duka don taga rayuwata ko ta samu wata hujja da take son samu don ganin ta shigo rayuwa ta da karfin tsiya , Yess " yanzu na samu amsata Bilkisu itace ta bayan fagen da duk ta ke ƙulla wannan shaiɗanan , but who is she? Wacece ita ? Me kuma take bibiya a gare Ni da ita ma kanta Nihla, Ya akayi ta shiga Rugar su Hasile dole tana da Basira! Ya furta yana mai furzar da huci mai zafi . Rintse Lulun idanun sa yayi yana ware su akan Hasile da idanun ta suka fara zubda Ƙwallah . A cewan ta ita sam fa ba za'a taɓa mata jiki ba .
My Hafs.
Ya kira sunan ta tare da kai hannun sa yana shafa gyfen kuncin ta . Sorry ba Zata yi Miki komai ba, ita wannan mutuniyar kirki ce ba kaman su ba . Kallon sa tayi cike da Yarinta tare da Haukan rashin tauna magana irin na fulanin jeji ta furta "ai kaima Haka kake . Saboda.....Saurin katse ta yayi a dabara ganin Hanne dake watsa masu ido ita dai har yanzu ta rasa fahimtar Wacece Hasile? Sai dai abin dake bata mamaki shine Mom Rahinat ta sanar dasu cewa " Ta dauka ma Abdoul Maleek sabuwar ma'aikaciya , amma kuma sai taga ya neme ta don yin aikin sa . To ina Wancen mai aikin nasa take ne? Sannan kuma watannan Wacece?. Tambayar da ita kan ta ke mawa kan ta kenan . No Hafsat ni kaina ki yarda dani na chanja i totally change, duka na sauya , yanzu Ni fa yayan ki ne , yaya ba zai cutar da ƙanwarsa ba . Lumshe ido tayi tana gyada masa kai alamun ta amince . Hanne please be patient, Take good care of my wife .Ok sir . Hanne ta furta tana bin sa da kallo har ya fice daga Bedroom cikin zafin jini irin nasa .
Hummmm.
Numfasawa Tayi yana ƙare ma Hasile Kallo, cike da mamakin kalaman nasa ya fara dawo mata " Be patient take good care of my wife ". Wife? Aaa. Ta yaya yaushe ne yayi Auren ? Whats going wrong? Meke faruwa ne ko nace yake shirin faruwa? . Hummm Gaskiya Abdoul lamarin sa da bambanci dana mutane . Dole nasan Wacece wannan domin na kaima Momy Rahinat rahoto. Keee Hattara! Baki da hankali ne , kika sani ko matar nasa ce . Daga nan sai ki ma kanki salalan Tsiya aikin da kike ciyar da Ahalin ku dashi sai ki rasa ku koma Bara a titi. Taji ɗakin ya amsa mata yana wani irin juyawa da ita . Innalillahi wa'inna ilaihir raji'una ta furta tana kankenewa da bangon cike da tsoro don almara da Firgici abun ya bata wanda bata taɓa expecting ko jin sa a labarai ba . Ɗaki yana magana kaman mutum . Bin Hasilen take da kallo a lokacin da Juyawar ya fara tsagaitawa . Bakin ta ɓame babu alaman ita ce tayi wannan maganan . Wannan yasa Hanne cikin rawar murya cewa " Wacece Ke? Da gaske ke din matar sace? Mutum ce k........Keeee! Hasile ta daka mata Tsawa yayin da sai da dakin yayi Girgiza kaman zai zube . Ni shiriyarsa ce .! T..ttt...to to kiyi Haƙuri. Hanne ta hau maganan cikin rawar murya .
Banza Hasilen tayi mata , nan Hanne ta zauna kusan mintuna biyar a haka ,kana ta motsa cikin rashin kuzari a cewar ta " Maleek ya dauko Aljana bai sani ba , tabbas rashin jin sa ne yazo Ƙarshe . A zuciyar ta babu abin da take fadi sai Hasbunallahu wani'imal wakeel. Malama Hafsa taho muje na nuna Miki yanda Abubuwan ake aiki dasu ,idan mun fito sai ki ci Abinci . Gani tayi Hasile ta mike tamkar ba itace ta daka mata Tsawa ba , a wannan lokacin ta dawo mata cikakken yar Ƙauyen ta . Baki sake cike da mamaki Hanne ta tasa ta suka yi na privacy don tsaftace Hasile . A zuciyar Hanne cewa take " Dama komai yayi farko zai yi karshe , Maleek yara nawa yake lalata da su yanzu ya dauko wanda ba Mutum ba , dama ina yawan jin haka a labarai sai kuma gashi i see the real. Da idanuna na ga Gaskiya , kai naka ƙiyamar ta tsaya kenan ,mu kuma Allah kasa mu cika da imani idan namu ta zo .
Ohk sir .
Lemme inform him ".
Wani irin kallo Maleek yayi ma John kana cike da mulkin nan nasa yace ' No bana buƙatar hakan , yo don xan shiga private room na Ruslaan sai ya zama dole sai an sanar dashi a yau ?. Jikin John na ɓari ya furta " I'm sorry sir . Girgiza Kai Maleek yayi a Miskilance ba tare da ya tanka John ba ya fara nufar direct to Ruslaan's private room .
Muryar ta yake ji mai cike da Amo suna wani irin sakin Dariya wanda rabon da yaji Ruslaan na irin ta ya manta tsawon shakarun . Murmushi Maleek yayi cike da ƙarfin gwiwa yasa hannun sa yana murɗa Handle Door din da sunan ya bude , but unfortunately sai ya fara jin abin da bai tsammani ba ko zato . A rayuwa ta ,tun ina yaro babu wanda na tsana sama da Maleek , Abdool Maleek na tsane shi Tun a yarintar mu har ixuwa yanzu girman mu . Bama taɓa yin abu bai sha gaban mu ba . Ga kafiya kullum he pretend like a king , kaman sarki haka yake rinƙa son juya mutane , akwai wanda ya haifa ne .? Yau zai san sharrin Abota! Na haɗa masa plan da jinin sa a halin sa , don ganin bayan sa . Kin tabbata an saka mata Wannan Camera din . Of course my boss ". Billy ta furta tana kwantar da kan ta bisa ƙirjin sa tare da shafa masa a hankali tana lumshe idanun ta kaman mai jin barci . Motsa laɓɓanta tayi tare da cewa " kai dai ka natsu ka zuba ido , a kwana biyu kacal komai zai tashi .kasan shi Hariji ne mayen mata , baya duba kyau ko muni burin shi yayi aiki ....bare kuma ya ga wannan zazzafan ai bance maka a wunin yau yayi komai ya gama ba yanzu haka . Don haka vedion nan na Tsaraicin sa da Yanda yake lalata mata zamu watsa shi a duniya . Ce masa da ake yi mutumin kirki daga wannan lokacin ya kare . Amma hanzari ba gudu ba . Tayi Maganan tare da saurin kallon Ruslaan . Gyada matakai yayi yana kai cup din lemu bakin sa tare da dan kurɓa kana yace " Menene? .
Ina jin tsoron wannan yarinyar kwarai? Naga abubuwa da dama da yawa akan ta , tun da na dauko ta . Ibeg shut up please.! Bata da komai duk da ban ganta ba , kila kinji tsoron ta ne , sannan kuma kin san shi haka yake tamkar mai siddabaru . Mai bada taimakon Asibiti a ga Vedion sa yana cin ya'yan jama'a hahahaha........... Ruslaan ya wani fashe da Dariya . Well said . Ya furta yana kai hannun sa tare da Rungume Billy jikin sa . Kayi mun Alƙawarin Aure idan na cika maka burin ka , yaushe ne bikin mu . No there's time to....Akwai sauran lokaci Billy , mu bari ya faɗa tarkon namu tukuna.
Zafin zuciya ne yasa Abdool Maleek murɗa Handle din yana shiga falon kaman mayunwacin damisa . Wani irin bugawa ƙirjin su yayi da karfi tare da mamakin ganin Maleek a tsakiyar wannan lokaci . Abokina mai ya faru ka shigo haka kaman kana da......Ya isa! Stop pretend! Ya kamata ka dakata da wannan wasan kwaikwayon naka . Now I see and I understand who you are? N fahimci Waye kai Ruslaan na kuma ji duk abin da ka fadi da kuma son ganin ka tarwatsa mun rayuwa . Ruslaan You Are the First person da ka fara koya mun Yanda zanyi Zina da mata , ashe tsawon lokacin nan don plaan din ka kake yin min haka ? Ashe burinka bai wuce kaga na tozarta na wulaƙanta ba? Mene ne damuwar ka akan ganin sai kaga bayana Ni Maleek? Bayan ka manta Ni babu mai ganin bayana sai ALLAH. Ku sani plan din ku ya rushe . Ba zaku taɓa samun wata illa ko abin da kuke so na sharri ba . Sannan nazo ne nayi maku godiya, domin kuwa daga yau maleek ba zai ƙara zina ba har abada .kun san dalilin godiya ta gare ku? Hummm....Sanadin ku yau gashi kun kawo mun matata har gida! Hasile itace yarinyar da nake so tun tana yar shakaru bakwai zuwa takwas a duniya Yau gashi na ganta matsayin cikakkiyar mace wanda zamuyi rayuwar aure ,mu hayayyafa ..ko a yanzu abota tayi mun . Thanks one again Ruslaan na gode Ƙwarai .
Cike da borin kunya da tacewa Ruslaan ya wani mike tsaye yana cewa " A'a Ni ban fahimce ka ba ,wai duk maganan naka mene kake nufi? Wani ne ya bata maka rai?.
Zuciyar Maleek ne ya harsala kunsan shi da zafi ga fushi . Ba tare da Ruslaan yayi Aune da isowan sa gaban sa ba ,shi dai kawai yaji saukar damtsan Abdool Maleek ne a fuskar sa ta Gyefen dama ,ji kake bummmmm! Kaman ya dagi bango . Baya Billy tayi jikin ta na kyarma tana furta Innalillahi wa'inna ilaihir raji'una na shiga uku Maleek ka taimake Ni kar ka kashe mu . In kashe ki in kashe banza! Do mun kaf dangin ku Babu mai arzikin bi Miki haƙƙin ki . Ko wannan dabban Bai isa ba ko da shi ne kuwa naga bayan sa baya da Arzikin da zai iya yi mun wani Abu ,don na fishi kaman sama da ƙasa . Maleek hakori na ne fa a ƙasa? Muryar Ruslaan ya katse shi wanda bakin sa ke tsiyayar da jini . Yess wannan kaɗan ne indai kace Zaka shigo gona ta Ni Maleek, a da baya ina tunanin kasan Ni waye ,ashe jahili ne kai har duniya ta tashi ba zaka taɓa sanin Waye Maleek ba.......yanzu za'a fara . Yana furta haka ya juya cikin takon sa na tijara yana fucewa daga falon zuciyar sa na masa suya da tafasa . A hankali kalaman Daddyn sa ke dawo masa . Maleek ka lura da wanda ke zagaye da kai . Da yawa mutane baa zama don wani saboda Allah sai don wani dalili nasu.
Lumshe idanun sa yayi wanda suka kaÉ—a sukayi jahhhh , Ji yake zuciyar sa na masa wani irin kuka mai gunji , a haka ya shige moton sa yana tahowa gidan mahaifin nasa , wanda kamin ya iso kiran Rayyan ya shigo masa babu iyaka amma kuma bai É—aga ba ,don baya cikin natsuwar yin hakan . Part É—in Ammie ya nufa Amaryar Daddy Wanda da shigar sa ya tadda ita kaman ko yaushe zaune tana aikin istigfari da counter a hannun ta . Ammie Barka da gida . ÆŠagowa tayi tana bin sa da kallo tare da kankance idanun ta tana son fahimtar damuwar sa amma kuma ta gagara ganin yanda ya sauya fuskar sa lokaci guda tamkar babu damuwa a tare dashi . Barka" maleek yau dai hutu ake jin yi ,ai yafi hakan ma ,aikin yawa yake maka . Hummm . Murmushi yayi yana magana kai tsaye tare da cewa " Ina Daddy yana sama ne? . Eh yana falon sa...........................!
[11/30, 7:40 PM] 🙂🙂🙂🙂: *Littafin na kudi ne ,don Allah kar ki karanta in baki biya ba . Regular payment ₦500 vip payment ₦1000 Zaki tura kudin ki ta wannan account number 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank shaidar biya ta wannan number 08081202932 https://youtube.com/@mamanteddy4123?si=1cwxAAGsGEzYkelS*
#Hasile#maleek#taufiq#labyoufans.#mr.romantic
Hannun sa yasa yana Æ™ara kama pennis din sa yana jijjiga ta tare da furta Ohhhh Ashhhh. ÆÂangare guda kuma yana Æ™ara kame nonuwan Hasile yana matsa su tare da furzar da iska mai huci . Really lab you baby . Ya furta cikin yaudararriyar Muryar sa . Wani irin guuuurrrrr yaji tamkar shocking ya Jah sa ,wannan yasa shi ware Lulun idanun nasa yana kallon fuskar ta . Gani yayi idanun ta sunyi sama , sun koma tamkar garwashin wuta babu baÆ™i ko fari sai jahhhh . Innalillahi wa'inna ilaihir raji'una . Ya furta yana saurin É—auke hannun sa daga jikin ta yana matsawa baya. Kaman wanda aka yi ruwa aka dauke yaga tamkar ba itace idanun nata suke a rufe ba . Don a yanzu barcin yaga tana yi . Humm". Sauke Numfashi yayi yana miÆ™a daga tsaye tare da fara kaiwa da komowa .
Sam bai san tsawon lokacin da ya dauka a haka ba , don inda zai duba ga lokaci Tom ya dauki yafi awa guda yana kaiwa da komowa a tsakiyar bedroom din .
Ina son Sanin Waye munafukina na ɓoye me son ganin baya na ? Dole mutum ɗaya ne zan tattauna dashi akan wannan lamarin ...Ruslaan . Ya furta yana juyowa tare da kallon inda Hasile ke kwance , shine kadai zai iya binciko mun domin I know he's Sharp, yana da matuƙar basira . A yanzu Ni bana da wannan sukunin,dole nasan gaskiyar komai .
Yaya!
Siririyar Muryar ta ya katse shi , wanda bai san lokacin da ta tashi ba sai dai tsinkayar Muryar ta da yayi yaji ta kirasa da sunan da babu wanda ya taba kiransa da hakan . Cikin sauri ya juya yana kallon inda take zaune a tsakiyar gadon itama idanun ta na akan shi . Ƙurrrr yayi mata yayin da itama take kallon sa . Kawai sai gani yayi hawaye na fara bin Kuncin ta tana motsa laɓɓan ta tare da cewa " Yaya na don Allah Ka koma dani Ruga ka kaini gun Umma ta . Na fasa Karatun ,na fasaaa Rugar mu zan koma .
Kallon ta yayi yana saurin isowa inda take , tare da kai hannun sa yana ƙoƙarin riƙo ta , gani tayi yayi saurin janye hannun sa tuno da Duk indan ya taɓa ta abin da ke faruwa dashi . Hafsat kin tuna dani? Kin tuna Ni? . Ƙallon sa Hasilen tayi tana kai hannun ta tare da goge Hawayen fuskar ta tana Girgiza masa kai alamun a'a . Jaaan numfashi yayi yana Girgiza kai tare da furta "Ya ALLAH".
Yaya na bana son karatun bana son zama mai ilimin ka koma Dani Ruga .
Karatu Hasile? Yayi maganan yana kallon ƙwayar idanun ta. Waye yace zaki karatu? . Adda Bilkisu ce . Eh Rugar mu ta taho tayi mun alkawarin zan yi ilimi,sai kuma na ganni anan. Yanzu wurin umma ta zani. Shiru Maleek yayi don ya rasa fahimtar komai daga gare ta ma .
Humm ok yanzu taho muje ki watsa ruwa sai kici abinci , Idan na dawo zan maida ke rugar ku . Amma sai kin mun alƙawari daya!
Kallon sa Hasile tayi kana cike da gurɓataciyar Hausan ta tace " wacce Alƙawari ce ? Faɗa mun zan yarda indai zaka maida Ni gurin Umma ta da su Baffa Harɗo .
Hum". Ok Ina zuwa . Ya furta yana sakar mata sihirtaccen murmushin sa kana ya fice daga bedroom din ba tare da hasile tasan inda zai tafi ba .
Tana Zaune kusan mintuna sha biyar sai gashi ya shigo shi da Wata mata mai É—an shekaru . Inda Hasile take suka iso . Yayin da Maleek ya kalli Hasile yana sakin mata murmushi tare da cewa " Hafsat ga Hanne , ita zata yi Miki wanka ta gyara ki sai ta baki abinci kamin na dawo yanzu .
A'a Ni ba zata yi min wanka ba , hakan bashi da kyau , Taɓa mun jiki zata yi tayi, haka Adda Bilkisu suke yi da watannan da ta kai ni wurin Hajiyar nan......!
[11/30, 7:40 PM] 🙂🙂🙂🙂: Mr.Romantic
#Mamanteddy
Komai sai dai muce Alhmdlh domin kuwa Umma ta yarda da kalmar da aka ce komai yayi tsanani sauƙin ta na gab . Gaba ɗaya rugar Daala ya hargitse da Fulanin cikin rugar dana maƙotan su , dawowan hasile yayi matuƙar faran ta ran wannan mutanen har da masu kukun farin ciki su Yadikko kenan. A ɓangare guda ne Daddy da Alhaji Aminu suka yi masu liman da Baffa Harɗo duk wani bayani akan dalilin zuwan Bilkisu da kuma yanda ta shirya sharrin ta don ganin ta tarwatsa Rayuwar Ɗan nasu ɗaya tilo . Daga karshe kuma ga yanda Al'amuran suka ƙare da ita. Ya Allah kayi mana tsari da hali da kuma san abin duniya da zai haifar mana da nadama irin na Billy da tawagarta. a wannan yammaci ne Su Daddy suka kuma sanar da Abin da suke buƙata na neman Auren Abdool Maleek da Hasile , Wanda hakan ba su ja ta da tsawo ba . anan ne Baffa Harɗo yayi masu bayanin Matsalar da Hasile ke fama dashi , Wanda tabbas ba zai yiwu a basu Aure ba tare da anyi mata magani ba an rabata da baƙaƙen iskan da take tare su . Shikam Maleek bai yi mamakin jin haka ba ,don dama tuni yayi nazarin ta kuma yayi tunanin hakan a zuciyar sa. Hakuri Liman ya ba Su Daddy tare da ce masa " Su dawo bayan sati biyu , kamin nan komai inshallah an yi an gama. Da fari Maleek yaso turjiya don baya tsammanin zai iya yin nesa da Ita a lokacin da yake buƙatar ta na iya tsawon karshen rayuwar sa. Amma haka Mommy da Ammie suka lallaɓa shi daƙyar ya amince su ka taho .
ÆÂangaren Gidan jibo kuwa babu wanda yasan Al'amarin dake kai da kawowa , sai dai matasan gidan da kullum suke ganin Annuri bayyane fuskar Maleek ,har wani chanjawa yayi hasken sa ya kara fitowa yana aje wani irin Æ™asumba da suka rasa fahimtar wannan sauyi Na mene haka ? Sai a ranan ta goma sha uku ne Alhaji Aminu jibo yasa mu Yayyun sa da Æ™annin nasa iyaye duka da maganan neman Aure Maleek,wanda jin inda zasu tafi nemo auren yasa nan take suka fara gutsiri tsoma , a cewar su ga ya'yan su nan ya rasa inda zai Auro yarinya sai a kauye , kauyen ma ta fulani........? ganin shaiÉ—an na kokarin sawo kai a bisa Al'amuran yasa Hajiya kaka cewa Allah ya zaba mana mafi alheri Allah yasa Abokiyar arziki ne kowa ya watse . Da wannan yasa ka kowa hakura duk da wasun su da yawa ba haka suka so ba . Musamman mahaifin Nihla wanda yake ganin Sam auren Maleek da Hasile ba zai yi karko ba don basu dace ba ,sai kace wanda aka gama dashi? Ko aka masa sihiri ace Maleek ne zai Auri yar jeji yar Æ™auye? Da haka A washe gari iyayen Maleek suka koma rugar Hasile,wanda abun ya firgita Nihila da duk wani magoyin bayan ta , daga tambayar Aure basu dawo ba sai da daddadan labarin auren daka daura shi cikin aminci .
Innalillahi wa'inna ilaihir raji'una.
Kalmar da Nihila tayi kenan tana fitowa daga saman gadon. Mommm.....momy me kike fadi? Aure Maleek yayi Aure fa kika ce ?. Kallon ta Hajiya Suwaiba tayi kana tace " Kwarai yayi aure an daura masa Aure yau ,kuma sannan yanzu haka suna hanya da dangin Amarya duk da ba yawa ne dasu ba , kasantuwar ba iyayen Amaryar sun shirya ba n........Ya isa don Allah momy? Ya isa ,Nihila ta katse ta cikin nuna zafi da takaici . Yanzu kin zo ne ki faɗa mun rai na ya ɓaci ko kuwa mene? Kin zo ne ki sanar mun duk soyayyar dana dade ina yi ma Maleek ya tashi a banza ,yo har da kike cewa basu shirya Auren ba ,idan za'a sanya masu lokacin auren koda shaikaru dari ne ai basa da Arzikin da zasu iya shigo da ɗiyar su cikin zuri'ar mu . Don ........ Nihila zaki mun shiru ko sai na buge bakin ki? Bude idanun ki dakyau kisan da Wanda kike magana , Suwaiba ce a gaban ki ba wata ba . Ban san Shashancin Banza da wofi . A lokacin da kin kama kan ki da maleek ya isa yaki Auren ki , ko da namiji baya yaji ,duk iskan sa shi burin shi ya samu ta ƙwarai baya taɓa son yar iska irin sa .
Momy Ni kenan bata gari bace? .
Bakya kaɗai ba ai duka cikin gidan nan ban ga Ɗa na gari ba , sai dai Allah ya shirya ku tun da ɗaya ya fara shiriya,fatan mu shine kuma Allah ya baku maza na gari . Sannan abun da ya kawo Ni shine ki kimtsa nan da Mintuna arba'in moton amare zai sauka a gidan Maleek na Zarafa street. Ki yi sauri ku shirya don taryar Amarya tare da masu Alheri sai a koma dasu . Wani irin duba Nihla tayi ma Hajiya Suwaiba kamin ta koma tana zama bisa gadon ta tare da caɓe baki tana furta " Allah ya kyauta .!
Nidai Nihla naje gidan Maleek ai har duniya ta ƙare babu abin da zai kaini tayi maganan tana juya mawa Mom Suwaiba baya . Mtswwwww ....dogon tsaki Momy taja kana tace " Allah ya kyauta kya kuma ji dashi . Tana furta haka ta juya tana barin mata wurin.
Tom komai sai dai muce Alhamdulillah, Daya daga cikin tanfatsetsen gidan sa na Zarafa street sabon layi ne na matasa masu fama da Tashen kudi ,duk wani matashin da ya isa anan yake gidan sa da iyalan sa , duka yaran matasa ne a wannan layi. Sosai su Yadikko suka ga tago mashi na arziki . A haka suka Æ™ara masu addu'ar zama lafiya tare da kauda duk wani masifa da zata Kunno Allah Ubangiji ya kawar. ÆÂangaren Hasile kuwa al'amarin ganin sa take tamkar a mafarki . Sam ta rasa gane yo itace wai matsayin matan Aure bayan tasan artabon da ake sha da iskar jikin ta akan lamarin Auren ,amma a yanzu anyi komai sun rabu da ita tare da mata sallama . Sosai take son ta tuno al'amarin da suka faru a baya da yanda ta shigo Rayuwar Maleek da kuma yanda Billy ta dauke ta amma abubuwan da yake ba'a kan ta suke ba ta gaza tuna komai . Shi kan sa wannan auren gani take kaman irin auren su na Fulani aka yi mata don fuskar mijin nata ta bata sani ba ,a Wancen karon Iskar Hasile suke mu'amala da ita ba itace ta asalin ba..........tirÆ™ashi !
Sanye take cikin shigar ta ta Fulani kaman yanda su yagwalgwal suka yi mata ado irin nasu ta amaren Fulani. Sosai tayi kyau sai ƙamshin nono take yi ,gashinn nan har kusan Duwawu. Bin Bedroom din take da kallo kana ta kura ma Agogon bangon ido wanda bata san ma karfe nawa ne ba yanzu. Niko bin lokacin nayi da kallo wanda yake alamta mun karfe 8:50pm na dare.
Wasu irin motoci ne suka fara shigowa farfajiyar gidan , wanda sun fi guda goma sha duka angwaye ne ciki , harda su Taufiq yayyu gyefe kuma babban Abokin ango Rayyan . A lamarin dai ba Ruslaan don kunya ma da bakin ciki tuni kwana ki bakwai kenan da barin sa gida Nigeria ya koma ƙasar japan da zama na dan wani lokaci. Sam Maleek bai sanar da kowa abun da Ruslaan yayi mashi ba ,sai dai sunyi mamaki rashin ganin shi a wannan biki na abokin shi amini ace muna babu shi tabbas da mamaki . Dukan su ƙamshin su ya gama cika gidan ,yayin da sauri mai gadi ya kai jiki zai rufe gare ne , Taufiq ya dakatar da shi a cewan sa ba jimawa zasu yi ba a ciki ,ango sukayo rakiya ...........!
[11/30, 7:40 PM] 🙂🙂🙂🙂: Mr.romantic
#Mamanteddy
Mugu mara imani kome nayi maka sai ka rama da hannun ka ne ba ka bari ana azabtar dani ba , yo ko menene nayi maka Rayyan ban kai matsayin da zaka yafe mun ba a rayuwa ? Rayyan na cuce ka na kuma azabtar da kai amma ina rokon ka da Allah ka yafe mun ,ko baka dawo dani cikin rayuwar ka ba ina rokon afuwan ka da yafiyar ka hakan kaɗai zai wanke zuciya ta daga cikin bakin cikin da take ciki kullum . "bude baki Sakatariyar ta yi tana kallon Yanda ta dage ta falla masa Mari shi kam tamkar ba hannun ta ta sa tayi marin ba ko kwakƙƙwaran motsi baiyi ba bare ya tanka ta ko yayi yunkurin daukar wani matakin. Yallaɓai kika mara? Ke Wacece ke??. Yau ba zaki bar companin ba sai mun saka security sunyi Miki dukan Tsiya sannan , ai ban san mahaukaciya bace ke sai yanzu . Tayi maganan tana nufo inda Sakina ke tsaye. Wani irin kallon ta Sakina tayi kana takai hannun ta tana kama Hannun Rayyan tare da cewa " Wallahi Ni kika yi mun akan shi zan sauke. Shine dai dai Ni ba kya ba . Jin wannan furucin nata yasa Rayyan kallon ta cikin sauri yana mamakin wai dama har yanzu Sakina bata yi hankali ba . Wannan wata irin yarinya ce , wato Nine Marainin wayon ta .
Hannu sakatariyar ta ɗaga tana kokarin janyo Sakina tare da cewa " Tabbas ya tabba mahaukaciya ce banza yar talaka . Keeeeee! Fita Hauwa! Maza fice ki bani wuri . Muryar Rayyan ya katse ta Wanda bata yi zaton jin haka daga gare sa ba . Cike da mamaki ta bude baki tana furta "Sir? " Yes I said you Go! . Wacece wannan? Da wannan tunanin ta juya tana barin Office din . Jan numfashi sakina tayi tana zubewa a wurin , tare da fashewa da wani irin marayan kuka ta nadama da tarin takaici da bakin ciki . Shiru yayi mata bai ce komai ba , haka bai rarrashe ta wai don tayi masa shirun ba .duk da yana jin ciwon kukan nata ,amma kuma idan ya tuno da barin sa da tayi a lokacin da yake tsaka da buƙatar ta sai nan take zuciyar sa tace masa ka barta ka barta bari na har abada. Ka gummaci rayuwar ta ƙare a haka har mutuwa . Rayyan! Muryar ta ya katse ta wanda a yanzu yake a ɗashe . Rayyan! Rayyan ka tsane Ni Ko? Rayyan baka son ganina a Rayuwar ka haka ne ? Tabbas nasan ganina yafi maka ganin bakar kaddarar ka dole wannan haka yake......wani kuka ne ya ciyota wannan yasa maganan nata daukewa . Tana cigaba da kukan ta .
Wani irin hajijiya yake ji na dibar sa ,idanun sa sun kada . A hankali ya fara kiran sunan Allah daga cikin Zuciyar sa koya samu sassauci . Wannan yasa masa dan natsuwa . Hannun sa yakai yana jawo flask din dake gaban sa na coffee a wani mug ya fara tsiyaya Cofee din kana ya mike a hankali yana takawa zuwa inda take. Miƙa mata yayi yana furta " amsa ki sha yanzu". tsayawa tayi tana bin sa da Wani irin kallo , a hankali take fara tuno da zaman su ta baya . Wasu irin Zafafan marayun Hawaye na biyo Kuncin ta . Tabbas yunwa ne a cikin ta don ko ƙaryawa ba tayi ba ,rabon su da daura sanwa yau kwana biyu kenan a cikin gidan .
Sakina! Amsa mana".
A hankali tasa hannun ta tana amsa har kuma a lokacin hawayen bai daina bin kuncinta ba . Kafa kai tayi lokaci daya ta kyankyame saboda bakar yunwar da take ji. Mikewa yayi yana kara hada mata wani yana dawowa dai dai tana sauke cup din sai ya amsa yana ƙara mika mata wani . Amsa ki ƙara.! Bakin ta ne ya hau Rawa tana kokarin masa magana amma sai yayi saurin katse ta ta hanyar daura mata yatsar sa a bisa laɓɓan sa tare da cewa " Shiiiiiii......". Gama sha sai muyi Magana .
**
Tun da suka fara ɗaukar Hanyar Rugar Daala yanayin Maleek ya sauya , gaba ɗaya ya tsinta kan sa cikin rashin walwala da Annuri. Ita kam Hasile farin ciki sam ba'a magana Haƙoran ta a bayyane suke cike da tarin nuna farin cikin ta . A haka suka isa cikin rugar Daaala..........!
[11/30, 7:40 PM] 🙂🙂🙂🙂: Mr.Romantic
#Mamanteddy
Fuskokin ko wanne su cike da Annuri tare da fatan alheri ga maleek suka shiga Izuwa babban falourn gidan . Room decorations din da aka yi blue ne da milk komai haka ya kasance ,sosai wurin ya ƙayatu hatta carpet din tsakiyar falon blue ne mai haske ba duhu sosai. Kallon su Maleek yayi yana ƙoƙarin shigewa Bedroom tare da cewa " Ku jira mu fito . Waye zai jira kan? Ina ai Maleek baka isa sam bamu san wannan ba . Cewan Najib da yake shi mutum ne mai matuƙar barkwanci . Rayyan ne ya katse shi da cewa " Kwarai Nima ba zan zauna ba ƙafana ƙafarsa don yanda yake atsume din nan muka sani daga shiga ya manta damu anan .....hahaha ƙila sai subahi zai fito . dariya suka sa na shaƙiyanci yayin da Najib ya cigaba da cewa " Please ka kula da ita sosai Maleek ,don Allah kar ka wahalar da yar mutane , kaga ƙarama ce sannan kuma virgin dole ka bi komai a hankali kar ka ƙaddamar mata , nasan halin ka nasan yanda kake faɗa ma yan iskan ƴammatan ka .....Kallon Su yayi yana Kai hannun sa tare da sauke Hular kan sa yana ɗan dariyar nan nasa tare da sosa ƙyaya don shi gaba ɗaya ya kosa ya ganshi daga shi sai ita .
Muryar Rayyan ne ya katse su a karo na biyu yana cewa " Kaga kai kace kana Son wannan yarinya Hafsat Maleek , don Allah kar ya zamana sai ka cimma manufar ka kayi ƙoƙarin wulaƙantata ,cikin mutunci ka ɗauko ta ,ka riƙe ta amana tamkar ƙanwar ka . Dariya Taufiq yasa kana yace " Ohhhh sai kace wata ƙanwarka wannan Abu yayi yawa . Ni nasan ƙanina ba zai ci amana ba , ba ya zulunci sai dai a zalunce shi ,don haka yanda kuka yi masa ita ma a faɗa mata ta riƙe mun Ƙani Amana ,kar ta wahalar mun dashi don yana mata Haukan So .! Fashewa suka yi da Dariya har da Maleek don tabbas maganan Taufiq ba karya a ciki son da yake mata har yayi masa yawa ,shi da kansa yasan hakan. Jiyo dariyar dake tashi yasa Hasile saurin kame jikin ta tsoro yana shigar ta , Tana zaune ƙafafun ta bisa ƙasan carpet din dake gaban Bed ɗin suka fara shigowa ,ko wannen su gabza² maza a tsaye. Ɗago da madaidaitan idanun ta tayi tana zuba wa bisa inda suke shigowa . Duka sun cika mata bedroom din. Ƙasa tayi da idanun ta Zuciyar ta na buga mata da ƙarfi . Waye mijin da aka aura mun ? Sannan me yasa ya Aure ni? Shiru tayi tana sauraren sokanan su da suke yi na amarya Barka da zuwa . Ita sam ta rasa gane waye Angon, gyefen ta Maleek ya zauna yayin da Taufiq ya zauna a Bedside drower , Rayyan ɓangaren ta na hagu. Sai sauran da suke tsaye wasu suna zama a Resting chair ɗin dake kallon gadon da hasile take . Tab wannan shi ake ce ma Auren ƴan boko! . Amm yanzu dai kun ga bai kamata ku fara kalle mun Fuskar mata ba ,Ni zan fara ganin Abu na. Zaku iya tafiya sai zuwa wani lokaci .
Sakin baki Rayyan yayi ,yayin da Taufiq yace " Yayi kyau mara kirki , rabu dashi muma duka muna hanya .
Dariya Rayyan yayi kana yace " Kaine sabon shuga muyi masa Uzuri ,ka dai san mene na faɗa maka ko? Dariya Yayi kana yace " Yeah. Miƙewa duka suka yi don sun Fahimci hasile ba mai surutu bace,sannan kuma ba zata iya sakin jiki dasu ba a yanzu. Sallama suka yi masu yayin da Maleek ya biyo bayansu suna ta miki shakiyanci.........!
[11/30, 7:40 PM] 🙂🙂🙂🙂: Mr.Romantic
#mamanteddy
Kallon sa Hasile tayi nan taga ya sakar mata murmushi yana daga mata gira tare da fara shafa mata lallausan soson wankan a jikin ta yana fara wanke ta tsaf duk da yanda jikin ta ke rawa amma hakan bai hanasa kammala koman sa a tsanaki ba ,don shi kan sa dauriya ce kawai yake yi . Haka idan yayi yunÆ™urin yin wani abu sai ya tuno da abubuwan da suka faru tsakanin su a wancen lokacin baya . Da wannan damar yasa Hasile ta sha a hannun sa a wannan lokaci , sleeping dress ya bata ta saka yana kallon ta , idanun sa duka suna kan ta da yanda komai nata ke rawa yanda Breast din ta suka yi masa Æ™yaaam yasa shi jin wani irin yarrrrr . Abin ka ga Likita mai hali irin nashi Æ™warto 😹a da baya , a hankali yasa hannun sa yana shafa laɓɓan sa tare da kai harshen sa yana wasa dashi bisa saman labÉ“an nasa yana motsawa tare da furta " Mango shape ne breast din ta. Wowâ¤︠lumshe idanun sa yayi yana jin tamkar yaji su a hannun sa yana murzasu da sarrafa su yanda yake so. Xanyi barci Yaya....Okk...Okk muje ki kwanta . Ya katse ta yana maganan cike da in'ina . Ba musu ta matsa tana takawa tare da nufar Æ™ayataccen gadon nata. Kwanciya tayi yana ja mata blanket, kana ya É—an sun kuya kusa kunnen ta yana cewa " Hafsat bari na shirya na watsa ruwa na fito. Ok Yaya na! Ta furta tana lumshe idanun ta . Juyawa yayi cike da takon sa yana nufar Privacyn .
**
Sauke baƙin Gilashin sa yayi na tsaban rashin mutunci kana yace ma Billy "Are You mad? Ke wacce irin mahaukaciya ce? Har kina tsammanin na Aure ki? Ni Ruslaan ? Tattara maza yanzu ki bar mun cikin gida , i don't want to see your face again .
I do not want you , I want to never see you Again here! leave......! Yayi mganan a matuƙar harziƙe . Sauke hannu Billy tayi idanun ta sunyi rau² hawaye na zubo mata na tsananin bakin ciki da nadama . Cikin ɗan ɗaga murya ta furta " Baka isa ba Ruslaan"No" . Babu inda zani , You can not force me for a while i do not leave.
Wani irin huci yajah mai ƙarfi tare da miƙewa yana daka mata Tsawa hannun sa yasa yana fincikar ta tare da jan ta kiiiiiiii har zuwa farfajiyar cikin gidan . hannun ta tasa tana kara banbare kan ta tare da fashewa da kuka tana cewa " Ruslaan ina son ka , i really love you , and you can't force me to Go , I will stay ....! Na tsane ki ,You destroyed me kin lalata mun komai . Kai Ku fice mun da ita , bana son Ku ƙara barin ta tazo inda nake. Wasu securities mata biyu ne suka ja Bilkisu tana ihu suka fice da ita daga gidan cikin wulaƙantarwa da Tijara . Dama ƙarshen gantali kenan. Duk wanda bai natsu a gidan iyayen sa ba wannan kaɗan ne bisa abubuwan da zai faru dashi .
**
A hankali take lumshe idanun ta sam ta kasa motsi ga dan zullumin dake shigar ta , musamman jin yanda tayi Maleek ya kwanta lamo a bayan ta yana jawo ta jikin sa tare da Rungume ta . Mutsu² ta fara yi tana ƙoƙarin ƙwace kan ta , a hankali ya furta " No Ba zan Miki abun da baki so ba Hafsa, duk da zanso ki bani dama a yau mu raya sunnah mu zama cikakkun ma'aurata ,but if you don't like it, I will not force you just saboda zabin raina ba . Hummm. Numfasawa tayi kana ta a hankali ta furta " Kace zaka bani labarin inda ka fara sanina da jin soyayya ta .
Murmushi Maleek yayi yana lumshe idanun sa tare da fara bata labarin haɗuwar shi da ita na farko a lokacin campaign din Daddyn sa , a Wannan lokacin kuma da umma suke sayar da nono, maganan da ta fara hadasu ta farko shine " Yaya na dan Allah ka bani Ruwa na Bama Umma na , bata da Lafiya. Ba ki duba yawan mutanen ba a wannan lokacin yarinta ke dai tun da kawai Kinga ruwa a hannu na yasa ki zuwa inda nake kai tsaye. Kallo ɗaya na fara jin abu azuciyata wanda har yau nake jin wannan abun shine soyayyar ki Hafsa . Yanda kike da yanda naga soyayyar umma a ƙwayar idanun ki yasa Ni jin matuƙar tausayin ki da kuma son ki. Ina matuƙar ƙaunar ki Hafsa ,kimun Alƙawari ba zaki rabu dani ba har abada , ba zaki cutar da rayuwa ta ba don na buɗe Miki sirrin cikin ta .
Shiru Hasile tayi na kusan mintuna biyar , Zuciyar shi ta katse da tsoro ko zata ce masa a'a . Hafsat baki SO na ko?. A'a Ni na isa Yayana! Ina tuna Wancen lokacin ne ,sannan kuma naga ka sauya sosai tayi maganan tana Dariya . Wani sanyi yaji ya kama zuciyar sa . Shikennan Hafsat kiyi barci sai da safe . Yaya na amince kayi mun duk abin da kake so .kayi mun Alkawarin ba zaka cutar dani ba . Jikin sa ne ya hau kyarma don bai kawo hakan da wuri daga gare ta ba .
Hannun sa yasa yana Rungume ta Æ™aaaam tare da jin É—umin jikin ta , a hankali yake kissing din bayan ta zuwa saman wuyan ta ,bargo yaja masu yana fara Addu'oin zaman lafiya tsakanin su kana ya fara Sarrafa ta ta ko ina , ita dai Hasile kwanyar ta ya fara daina dauka don bata san abin haka yake ba . Y...y... Yaya...yana ....Muryar ta ya katse shi da yake aikin matsa nonon ta yana shafa gadon bayan ta tare da kai fuskar sa yana shaÆ™ar tsakiyar breast din ta . Please sorry my princess,daga yau zaki zama yar gari. Yayi maganan cikin wani irin murya yana manna labÉ“an sa bisa kasan Cibiyar ta yana kissing wani irin yarrrrr taji wannan yasa ta Æ™ara yin lamo.... Kusan mintina goma suna a haka can naji ihun ta ta kwarma da uban Æ™arfi tana Æ™anÆ™ane shi tare da fashewa da ihun azaba........gani nayi ya Æ™ara rufa masu bargo da sauri yana Rungume ta jikin sa ,ganin bana iya hango komai yasani cewa To sai mu haÆ™ura hakan nan muce anan tammat bi hamdulillah!💃ðŸÂ»ðŸ’¯ .
Allah ka yafe mana kurakuran da muka yi shiba tare da sanin mu , Allah Ubangiji ka Bamu ladan abin da muka rubuta na alheri Amin .
Labarin ban so nayi shi a iya haka ba , but kunsan matsalolin da muka dingi samu dole tasa na dakata a hakan ,kun san al'amaran yau da Kullum . Ina maku fatan Alheri, kuma ina godiya ga masu yabawa da jinjina mun da nuna soyayya gare Ni ina alfahari daku tare da fatan Allah yasada mu da alherin sa .
Taku
Ayshatou Maman teddy
08081202932
[11/30, 7:40 PM] 🙂🙂🙂🙂: Mr.Romantic
#Mamanteddy
Suna mishi shaƙiyancin su . A falourn gidan ya bar su , don gaba ɗaya baya ta kan su a halin yanzu . Jikin sa har rawa yake yi , wani irin sanyi yake ji yana ratsa zuciyar sa wanda ya rasa ya zai kira abun , ganin komai yake a yau tamkar a mafarki . Ba tare da ya koma Bedroom din ba kai tsaye ya nufi kitchen don yi ma cook din shi maganan abun da zasu buƙata . Dai-dai yana shirin isa ne ma'aikaciyar ta fito sanye cikin shigar ta ,ta masu Aiki . Barka da dare yallaɓai . "Kallon ta yayi kana cike da fara'ar da bata san shi dashi ba ya amsa ta da cewa " Barka Binta , meye a ƙasa wanda zamu.... Kamin ya ƙarike ne ta yi saurin cewa " Akwai different dishes Wanda zasu kai kala uku ,ciki da Pepe meat . Ɗan shiru yayi kana yace ki haɗa mun komai a one tray yanzu ina dawowa . Ok sir. Ta furta tana saurin juyawa tare da fara aikin da ya sakata. Shi kuwa fridge ya nufa yana ɗaukar lemo da Ruwan roba yana nufar Bedroom din dashi .
**
ÆÂangaren Rayyan da Sakina Tun bayan faruwar wannan Al'amarin Sakina bata Æ™ara zuwa companin ba , ta gummaci ta zauna zaman yunwa da bakin ciki a cikin gidan nasu. Duk da a yanzu taji labarin yanda Rayyan yayi arziÆ™i ,wanda a da baya take masa kallon banza talaka ba tayi tunanin waye mahaifin sa ba , Da kuma tasirin zugar mahaifiyar nata akan haka zata kare a talauci wannan yasa ta juya masa baya ,bawai don bata son shi ba . yau wane gari ya waya? . Abun kamar wasa mama ne taga Sakina ta daina zuwa wurin aiki ,anan ne a wata yammaci ta same ta don jin meke faruwa ?. B tare da wani bata lokaci ba ta sanar mata da Waye Rayyan a yanzu da kuma yanda arziÆ™in sa ya bunÆ™asa . Ashe asalin mahaifin sa Ma'aikacin CVN ne ,yana tsaka da Aikin ne Allah yayi masa rasuwa tun Rayyan na Æ™arami haka ya taso bai san mahaifin sa ba . A haka ya girma cikin rashi da rashin galihu . Bayan rabuwar su da Sakina ne Abubuwan suka faru duk wani kudi da ya kasance na mahaifin shi na tsawan Wancen shakarun aka dawo ma iyalin shi da su . Kasantuwar Rayyan shine kadai É—a ga Sir Abubakar buba yasa Duk wani dukiya ta hannun sa ya biyo . Da wannan da yake Allah mai azurta bayin sa ne a duk lokacin da yaso yau Rayyan ya zama fitaccen hamshaÆ™in mai kuÉ—i ,wanda Ni sakina sai dai na Æ™are a mai masa shara da goge-goge .......!
[11/30, 7:40 PM] 🙂🙂🙂🙂: Mr.Romantic
#mamanteddy .
Tun da Mama tajiyo wannan Al'amari wanda ya ɗaga mata hankali ainun, tun daga nan damuwa ya taru yayi mata yawa tare da nadama . Tabbas Allah shine me Azurta bawa a duk lokacin da yaso . Yau gashi wanda suke ganin sa banza ba komai ba ya zama komai Bama wurin su kaɗai ba a duniya baki ɗaya. Tun daga Wannan Rana Sakina ko nan da ƙofar gida bata fita , A yanzu ta fara yanke mawa Zuciyar ta Amincewa da ma nema auren nata ,duk da Yawancin su masu Aure ne kuma talakawa babu ɗaya mai rufin Asiri . Belloti ne mijin shaima'u zuciyar ta ya fara bata umarnin Amincewa dashi ta Aure shin ,wannan yasa a wata yammaci da yazo zance ta yi masa Amincewar ya tura magabatan sa babban gidan su ,don amsan Auren nata Acan suke yin komai ....A daren Da belloti yayi mata Albishir da iyayen shi suna hanya , kuka Sakina ta zauna tana yi kashirɓan kana ta miƙe tana nufar Makwarari tare da dauro Alwala don tayi ma kanta addu'ar haƙuri da dangana . Itakam Mama sam ta kasa bata Haƙuri don bata da bakin yi mata hakan, sai dai kukan zuci da nadama , Wanda a bisa Sallayar barci yayi awaon gaba da ita bata kuma farka ba sai subahi . Idanun ta sun kaɗa sunyi jahhh haka sun kumbura saboda tsaban kuka . Muryoyin su take ji sama ² Cikin ɗan ɗaga murya taji Muryar Inna tana cewa " Wai kai ba zaka fita ka Bamu wuri ba haka ? sakinan fa bata farka ba , tun daren jiya kaƙi motsawa wannan wani irin rashin kunya ne ,a gidan sirikar ka?
Gigif Sakina ta miƙe don a tunanin ta Mafarki take yi ba gaskiya ba , don tasan ita da kuma ƙara jin Muryar Innar Rayyan sai dai kuma a wata rana don bata tsammanin zata ƙara ganin ta har abada . cikin sauri Sakina ta miƙe tana kallon Inna da ke zaune bisa Tabarmar Mama . Cike da mamaki da ganin hakan ba gaskiya bace ta furta " Innaaaa...Inn. Na'am Sakina nice dai Inna a gaban ki , ba mafarki kike ba . Maza ɗauki buta kije kiyi Alwala . Juyawa Sakina tayi tana kallon Mama dake share hawayen nadama , Nan ta kara juyawa bisa Wani kujerar mai zaman mutum daya inda taga Rayyan gaba ɗaya hankalin sa a kan ta yake . Yana bin ta da kallo kaman zai caraf da ita. Saurin baya tayi tana furta " Rayyan...! Rayyan kaine ? Mama mama mafarkin...Sakina ba mafarki kike yi ba kaman yanda kike tunani , Rayyanu ne dai Wannan kuma Inna ce . Zubewa Sakina tayi a ƙasa tana fashewa da kuka mai ratsa zuciya . Wayyo Ni ALLAH na! Inna don Allah ku yafe mun bisa abubuwan da nayi maku . Kiyi Haƙuri Inna .
Kayya! Habawa Sakina ya isa! Shikenan...komai da ya faru ƙaddara ce kuma Allah y rubuta Hakan zai faru , bamu da tsimi ko dabara dole sai ya faru . Dukan mu sai Fatan Allah Ubangiji yasa wannan Aure ya kasance mutuwa ka raba . Kallon su Sakina tayi cike da rashin fahimta a tunanin ta Bello ne ake maganan . Cike da sanyi ta furta " Mama Iyayen bellon sun sami su Baba ne . Kamin Mama ta bata amsa ne Rayyan ya katse ta da yake tashi daga inda yake yana takowa zuwa gaban ta . No" ba wani Wanda zai Aure mun mata indai ina raye , sai dai kuma idan na mutu , Sakina a jiya aka maida Aurena dake . Fatan ban yi laifi ba don nasa ka an fasa Wancen . Tsayawa Sakina tayi tana kasa furta zance ko guda . Sai wasu irin marayun hawaye dake zubo mata . Rayyan zaka zauna dani? Rayyan duk abin da nayi maka kana nufin ka yafe mun ?. Tsakanina da dake babu tuna baya kan abin da ya wuce . Na yafe duk abin da kika yi Sakina . Yana furta hakan ya juya yana kallon Inna kana yace " Duk tsawon Wancen lokacin da banyi Aure ba , Inna ce take dakatar dani daga yin hakan ,saboda a kullum Maganan ta shine na dawo gareki,amma nayi fushi a lokacin bisa abin da kika yi mana , wannan yasa nayi jinkiri da ma duk abin da kika ga nayi Miki a Compani na . Ba wai ban san ki bane , sanin kan ki ne har abada ba zan taɓa son wata ya mace kamar yanda naso ki ba Sakina ....shiru yayi yana jin saukar kukan ta a hankali wanda ta rasa bakin magana , tabbas karanci da halarci Bata taɓa ganin irin Rayyan ba . Gani tayi ya juya yana cewa " Inna a yau za'a dawo mun da Sakina gudana,zuwa Anjima zansa.....to yayi mara kunya! Fice ka bani wuri ,wannan ba huruminka bane sai abin da Sakinan ta yanke hukunci.......!
**
Zaune Asabe take a cikin madafi tana fyare Dankalin hausan da Ɗanjinjiri ya kawo masu suci da wannan safiya . Hannun ta takai tana matse cinyoyin ta wanda take jin gaban ta na mata Wani irin ƙaiƙayi ga fitar da farin Ruwa sakamakon cutar sanyin da ta dauko wurin neman Mazan da Ƙawarta ta daurata a hanya . Kallon Magungunan da Mijin ta Ɗanjinjiri ya sayo mata tayi ,maganin sanyi ne kasadan kwana biyu da take amfani dashi ne yasa ta taji sauƙin al'amuran . Shi a tunanin shi cuta ce kawai daga Allah,abin ka ga miji mai adalci bawan mace irin dan jinjiri fita shiga sai ya kawo mata maganin sanyin Nan . Wasu irin ƙwallah ne suka fara bin Kuncin Asabe , Tabbas na zalunci mijina . Na yi kallon kyalkyal na duniya ,naje na yasar da mutunci na dana y'a'yana . Asabe ...! Asabe...!
Muryar Malam ÆŠanjinjiri ya katse ta wanda cikin sauri tare da biyayya ta amsa shi da na'am malam ".
Kan sa tsaye ya shigo ciki yana miƙa mata baƙar leda wanda ke dauke da kayan cefane . Amshi Wannan ,doya ce da kayan yaji na saya mana , Ko zuwa Anjima kwa girka idan kuna buƙata '. Ɗago ido Asabe tayi tana kare ma mai gidan nata kallo ,tare da bude baki zata yi masa godiya kawai sai hawaye ya fara bin kuncinta . Muryar ta na rawa ta kai Gwiwowin ta ƙasa tana fara cewa " Malam Don Allah kayi hakuri bisa Saɓanin da muka yi ta samu ka yafe mun abubuwan da nayi maka na rashin tausayawa da cutar da kai da nayi......kayyya! Haba Asabe , menene haka kuma ? Tashi maza kar yara suxo suga hakan . Komai ya wuce Allah ya kara bamu zaman lafiya. Da ma duk wasu iyalai da suke cikin Matsalar da muka shiga a da baya Allah su ma ya fidda su ya nesan ta su daga kaidin shaiɗan . Amin malam na gode.!
**
ÆÂangaren Mr romantic kuwa Malam maleek yanda yake yi ma Hasile shine ya bata damar sakin Dan jikin ta dashi , duk da ganin farko da tayi masa Taji tabbas tasan shi a rayuwar ta amma kuma rashin sanin inda Tasan shi din yasa ta Yin masa shiru sai dai duk abin da yace da ita babu musu . Abinci ya fara bata ,kana ya riÆ™o ta suna nufa Privacy . Bin Toilet din take yi da kallo don ita bata san nan ina ne ba , Su sun saba shiga mai daÉ“e . Yaya na ina ne nan? . Lulun idanun sa ya zuba mata kana yace " Nan Toilet ne ,anan zamuna RinÆ™a Wanka da alwala da sauran su . ÆŠagowa tayi tana kallon sa sosai kaman mai tunanin Wani Abun kana tace " to Ni me zanyi anan yaya na ? . Murmushi yayi mata kamin yace " Wanke amarya ta xanyi tasssss yanzu nan . ÆŠago da kyawawan idanun ta tayi tana dan narke masa idanun ta na yin rau-rau kana tace" A'a Ni nayi Wanka kamin nazo nan . sorry my Hafs . Wannan gashinnnan ki mai cika zan wanke da man jikin ki sai muyi barci ko? Ki saki jikin ki babu abun da zan Miki .
Ya za'a yi na yarda da hakan yaya na?.
Tayi maganan tana mai cuno dan ƙaramin bakin ta tare da ja baya tana yin dan nesa dashi . Ba zan cutar dake ba Hafsa . Kin manta Ni ? Amma ki yarda Ni yayan ki ne ,idan muka gama zan baki labarin yanda akayi na sanki har na fara jin soyayyar ki a zuciya ta . Amma Ina so kisa ka a Ranki Da ina mugun ƙaunar ki Hafsa, soyayyar tayi mun yawa . Harshe ba zai faɗi dai dain ta ba . Kayi mun alƙawari zaka kula dani sosai..............? Me yasa ba zan kula dake ba Hafsat nayi Miki Alƙawarin hakan .Saboda ina matuƙar ƙaunar ki . murmushi tayi tana cewa " Tom Shknn taho ka gyara min gashin nawa ,amma kamin A hankali. Murmushi yayi yana isowa ixuwa inda take , kana yakai hannun sa yana dafa ta tare da tallabo kuncinta. Hafsat kece shiriyata sanadin ki Allah yasauya al'amura da dama . Ina Son ki...! Ina ƙaunar ki har abada ba zan daina hakan ba inshallah . Murmushi tayi masa wanda sai da side dimples din suka loɓa . A hankali ta sunkuya tana zama yana fara Warware gashin nata wanda yawon shi da tsawo ba'a magana . Sabulan wankin kai yayi mata amfani dasu iri iri kamin kace mene wurin ya hautsine da ƙamshin sabulai masu tsada da Daɗi . Cike da Bara ya shigar da ita cikin baf din yana Warware zanin ta tare da cire rigar jikin ta................!