Auren Katin Kasa Part 1 Complete Hausa Novel
Reading file: Auren_Katin_Kasa_Part_1_Complete_Hausa_Novel.txt
Chapter 10 of 10
Part dinsa ya wuce direct, yana shiga parlor ya zauna a kan couch dinshi ya danyi resting kanshi tare da lumshe idanunshi, yanayin fuskanshi bazaka taba tantance yanayin da yake ciki ba kwata kwata, ya dade a zaune kafin ya mike ya wuce bedroom dinshi.
After like 30mins sai gashi ya futo sanye da farar riga mai gajeran hannu ta kamashi sai sai gajeran wando daya kai har wajen gwiwarshi, hannunshi rike da wayarshi while dayan hannun ya saka shi cikin aljihun wandon nashi, kafanshi sanye yake da wani sandals baki wanda ya fidda kyawawan yatsun kafafunshi dogaye, fuskanshi sai sheki yakeyi, he look so damn handsome, kamar ka sace shi ka gudu sai kamshi jikinsa ke fiddawa duk inda ya gifta, cikin kamewa yake tafiya harya bi hanyar stairs, walking majestically kamar basarake, fuskanshi a hade kamar koda yaushe, yana hawa sama hanyar dakinta ya wuce direct kai tsaye, yana zuwa daidai kofar nata ya sanya hannunshi kan handle din kofar ya bude,
Yana budewa ta juyo arazane don harta zame towel dinta kasa tana shirin daukan doguwar rigar da zata saka, cikin saurin ta dago idanunta ta sauke akanshi, shima ita yake kallo tundaga kanta dake digar ruwa zuwa kafadarta dake sheki da sauran ruwa a jiki zuwa santatala cinyoyinta data saka wani blue lace pants, juya mashi baya tayi tana kare kirjinta ranta lokaci guda y abaci da wannan behavoiur nashi na shigowa dakin mutane babu sallama babu wani excuse kawai ya bude kofa, abunda yafi kular da ita shine yanda ya kafeta da idanu, dukda ta juya mashi ba she can feel yanda yake mata kallon kurulla, gashi babu komai a jikinta banda pant dinta, ita fatanta ma allah aysa baiyi noticing dan bumb dint aba daya fito sosai, rai abace ta jawo rigar tata ta zura abaibai kafin ta juyo ta fuskance shi, har lokacin ita yake kallo haka zalika bai rufe kofar dakin ba don yana tsaye a bakin kofar ya rike handle din kofar, ranshi a hade fuskanshi tam, dukda ya shiga wani yanayi daban ganin ta haka but bazaka taba tantance hakan ba saboda yanda fuskanshi keda wuyar fassara, ‘’dan allah ka dunga yin knocking in zaka shugo’’
‘’in naki fah?’’ ya fada yana takowa inda yake bayan yayi banging kofar daya sa harta dan tsorata sosai.
Takowa a soma yi ahankali har inda take tsaye dan nesa da ita har lokacin hannunshi na cikin aljihun shi, ‘’acikin gidana saina nema excuse kafun na shiga inda nake so? Uhmm’’
Ranta e ya dan sosu da maganarshi don haka ta dago rai abace ta kalleshi ‘’koda kuwa a gidan naka ne, bai kamata ka shugo min haka nan ba ina saka kaya yanxu idanda tsirara nake fah?’’
Kallonta yayi daga sama har kasa kafin yadan sauke wani lausassan murmushi kafin ya hade fuskan nashi, ‘’bakida right din fada min abunda ya kamata nayi, idan na ganki naked haramun ne?, niba mijinki bane?’’
Wani irin kallo tayi mashi na kama raina min hankali kafun ta dan murmusa ‘’auu sai yanxu kasan ni matarka ce?, I tot kace baka buqata na a rayuwar why yanxu kuma,?’
Rai a bace ya sake kallonta, ta kaishi bango sosai ita kanta dataga reaction dinshi bayan ta fada mashi hakn saida ta dan tsorata, ‘’anya kinje islamiyya kuwa? Let me remind you, nike da iko akanki aduk lokacin dana so, idan ina buqatarki dolenki ki mika kanki, haka zalika idan bana buqatarki baki isa kija da hakan ba,’’
At this point jii tayi kamar ya chaka mata mashi a wuya, ranta ya gama baci sosai, ‘’niko naje islamiyya kuma ni nasan darajar mace wajen mijinta, ya muhammd bari kaji, nifa ba toy dinka bace ba da zaka dunga yi min abunda kaga dama koka fadamin abunda kaga dama, ayau idan harka buqaci rabuwa dani bazan hanaka ba but baka da right din forcing dina idan nace banayi, so ka daina cewa sai duk yanda kaga dama dani, waima tukunna inason ka fada min wani abu, what exactly do you want from me? Kace baka buqata na kace you don’t accept me as a wife, what else do you want? Jikina kakeso? Indai shi kakeso yaya bazaka samu ba, saboda n agama kawo kaina inda kake, fom the moment kayi pushing dina to the wall na fita daga sabgoginka saboda ka nuna min baka buqatata kuma bazaka taba buqatata ba cikin rayuwar ’’
Rai abace ya damko hannunta ya juyashi bayanta ya bankarota gaba, ‘’washh Allah ka sakeni’’
‘yanda yake huci yana turata baya idanunshi sun rufe sosai ya soma maganganu, ‘’idan jikin naki nake so so what are you not my wife,har yau bakisan who youre dealing with ba, baki jin kunyan fada min abunda kikaga dama, who d hell do you think you huh? Is it because kinga ammah ta tsaya mashi shiyasa you feel like saying duk abunda kikaga dama huh’’
‘’yaya ka sakeni zaka jimin ciwo,’’
‘’no bazan sakeki ba saina nuna maki inada iko dake, and I can toy with you to my satisfaction innaga dama, bakece zaki fadi yanda zanyi dake ba, you’ll belong to me, only me idan naga dama,’’
Hannunta daya da bai rike ba ta saka ta rike damtsen hannunshi daya rike dayan hannunta, idanunta na neman kawo ruwa ‘’yaya karkayi forcing dina, wallahi idan kayi haka youll regret it nan gaba, don wallahi bazan ya..’’
Saurin toshe bakinta tayi jin ya turata kan gadon, gaba daya baya ji baya gani haka ya sanya hannu ya fisge rikarta ya keta rigar daga sama har kasa, kafin ya afka mata, babu irin struggling din da batayi ba akan ya saketa yaqi, saida yayi mata yaga yaga, kafin ya miqe soma sauke wandonshi daidai gwiwarshi, komawa yayi kanta, a lokacin duk ta gama galabaita, ga kuka ga gajiya daya soma tara mata, shes so weak at that point, don ko tsaya bata iya dagawa sai hawaye har lokacin bakinta bai rufe ba ‘’ka bari yaya,’’
‘’bazan bari ba, baki isa ke fada min abunda zanyi ba, saina koyama maki hankali na nuna maki nine namiji anan’’
Yana kaiwa nan ya farke dan pants dinta ya dan rankwfo kadan baya ya sauke inner shorts dinshi, manhood dinshi tsaye tana haninya kamar maciji, tana gani ta runtse idanunta ta sallama mashi don tasan bazai fasa ba yanda yakai maquran nan, cikin ta ne ya soma murda mata lokaci guda gadan gadan, ‘’yaa ya ka bari dan allah’’
Ta fada ahanakli bakinta na karkarwa, sakin boobs dinta da yake ma wani mugun matsa yayi ya dan dagata ya soma balle buttons din rigarshi, bai gama ballewa ba idanunshi ya sauka akan dan small bumbs dinta,tabbas ya dan fito kadan don yanda ya karanci jikinta aranshi zai iya zanata kuma yasanta da flat tummy sosai don shike fidda waist line dinta, bai komai aranshi ba don haka ya cigaba da abunda ya faro yana shafata daga samanta zuwa cibiyanta, dan jim yayi don alokacin ma saida ya danji mararta ta danyi tauri ta kasa kasa, gaba daya baya hayyacinshi don haka bai kawo komai bay a fara kokarin shigarta, manhood dinshi ya kama kafin ya kwanto jikinta ba tareda ya danneta bay akai bakinshi saitin kunnenta ya soma karanto addauar saduwa da iyali ahankali, yana gamawa ya daidaici hanyar shiga, ahankali ya soma kai manhood dinshi wajen, bamm yaji babu wata kofa don fatar a rufe take, kanshi ne ya dauka chargy sosai don koda yakai manhood dinshi wajen shes so wet, haka ya fara kokarin forcing kanshi ciki, tana ihu tana rokonshi baya jinta, saida ya sake komawa for the second time nan ma yaji shuru babu hanya, hankalinshi ne ya tashi don tsukewar data yi har tafi lokacin daya kusanceta, gashi yakai to the point that bazai iya hakura ba, kokarin daidaita natsuwar yayi yana kokarin kaiwa wajen ‘’wallahi azeem zaka kasheni, idan hark a sake kokarin shiga zaka kashemu, bakada imani ne?,’’
Dagowa yayi don kalamanta sun dakeshi sosai har cikin zuciyarshi, saida ya dago yaga yanda ta galabaice ga gumi daya shafe fuskanta gaba daya, kuka take sosai harda majina idanu ta a rufe, saida taji ya tsaya ta bude idanun nata, koda ya kalli cikin idanunta saida yaga yanda yayi jaa sosai kamar agwashi, ‘’menayi maka meysa ka tsaneni?da kake kokarin forcing kanka a jikina,wallahi yaya bazan taba yafe maka ba idan kayi sanadiyar abunda ke tattare dani, ban taba tsammanin zaka gwada min how merciless you are ba sai yanxu’’
Jikinshi ne yayi sanyi don sai a lokacin ya lura da abunda yaso yi, wanda bait aba tunanin zaiyi hakan ba a gareta dukda ita halas dinshi ce, bashida burin forcing kanshi a jikinta, ayanxun ma baisan mey ya hau kanshi ba,fushin da yayi yasa ya kasa controlling zuciyanshi, saurin mikewa yayi daga kanta jikia mace ya soma maida wandonhi, yana gamawa ya yi unbuttoning rigarshi, baima gama saka rigar ba ya kalleta ‘’the next time kika sake yin abunda kikayi yau bazan daga maki kafa ba,and it will be worst than this’’
Ya karashe yana juya mata baya yana runtse idanu, he can’t belive abunda ya fada mata bayan kuskuren dayaso tafkawa, wani irin haushi da takaicin kanshi yake ji,azafafe ya nufi hanyar kofar ya bude, ya fuce yana jin haushin kansa, bai ma tsaya ya lura da ammah dake shugowa da ledojin shopping a hannunta ba, gaba daya baya cikin natsuwarshi harya shige daki ammah na kokarin cewa ‘’son..mun..’’
Bata karasa ba ta dubi yanda jikinshi ke karkarwa da yanda buttons din rigarshi suke a bude ya sauko daga sama a harzike, gabanta ne ya dan fadi dukda bata kawo komai aranta ba saidai gabanta daya tsananta bugu saboda tasan shid a zuciya kamar kuturu.
Yana shigewa daki ya dafe kanshi tare da fisge rigar jikinshi, ‘’inaliahi what was I thinking ya allah’’
Wani irin zafi da haushin kanshi yakeji tunawa da yanda idanunta sukayi jaa da yanda ta soma mashi Magana a galabaice lokacin da yke kokarin forcing kanshi, runtse idanunshi yayi ya aksa gane dalilin da yasa yake treating dinta haa dukda deep down baya jin dadin hakan shima, saidai wannan banzanego din nashi bazai sashi ya zama remorseful ba, babu abunda yakeyi anan tsaye sai tsaki, ganin hakan da yakeyi bazai maidoda agogo bay aba yasa ya wuce bathroom.
Bayan shigewarshi part dinshii ammah ta bishi da idanu tana nazari kafin ta soma shigewa da abubuwan data sayo kitchen ta ajiye komai inda ya kamata na abubuwan datayi shoping dinsu kafin ta dawo parlor don daukar handbag dinta data ajiye anan parlor, su salima ne sukayi sallama ita da aman, salima ne ta fara shugowa sanye take da uniform a jikinta sai aman dake biye da ita da school bag dinta da books dinta a hannunshi tana mashi shagwaba yana bata hakuri kamar wani mijin hajiya, kallonsu ammah tayi, sun burgeta sosai yanxu ta sake tabbatar da idan aman ya auri salima zai kula da ita sosai saboda irin kaunar da yake nuna mata a fili sosai, jikinta ne ya danyi sanyi tunawa da yanda amar da amra suke zama, suda suke auren juna kwata kwata babu wani kusanci a tattare dasu ko kadan, shi miskili itama miskila, abun yana damun ammah ssoai dukda tasan amar nason amra ammah yana boyewa, bangaren amra ne ma bata tabbatar ba.
‘’ah ah yau kuma mai kayi mata haka ne take kunkuni’’
Ammah ta fada tana kallonsu, matowa salima tayi inda ammah take don sai a lokacin suka lura da ita ‘’barka da yamma amah na ya zaman gida’’
‘’alhamdullahi daughter na ya kike ya exam, an gama lafiya?
’’alhamdullah ammah, im so excited jibi grads’’
Juyowa aman yayi ya kallesu yana dan murmushi yace ‘’barka da yamma ammah’’
‘’barka dai son, ya hidima da mutuniyar tata, hala kayi mata laifi ne naga tana turo baki’’ ammah ta fada tana kallonta
‘’ammah wallahi shine wain ace zan sha icecream ya saya min wai bazai saya min ba haka kawai’’ salima ta fada tana galla mashi harara
Kallonshi ammah tayi, ‘’haba son, meysa baka saya mata ba’’
‘’ammah wallahi mura takeyi, da safe dana kaita school baki ganta ba she keeps on sneezing kamar hancinta zai fita’’ aman ya fada yana mata gwalo
‘’haba daughter yafiki gaskia anan, saboda lafiyanki, yanxu ki wuce sama kiyi wanka saiki sauko kuc abunci, gobe zamuje shopping din graduation’’
Cikin zumudi da murna salima tace ‘’yauwa ammah naa, love you so so much’’
‘’love you more my dear’’
Juyowa salima tayi ta warci Jakarta ta wuce sama abunta tana jin dadi.
Tana wucewa shima aman ya wuce dakinshi, suna tafiya ammah ta wuce sama itama don dubo amra data bari tana barci, da sallama ta bdue dakin nata, babu kowa a cikin dakin sai karar saukn ruwa, takowa ammah tyi bakin gadon ta dan tsaya tana jiran fitiwarta, idanunta ne ya sauka kan kayan amra dake a yage a kasa sai pant dinta shima da yayi gefe, maida idanunta tayi baking ado nan take idanunta ya suaka kan beddings din daya cukwikwiye kamar anyi dambe ga dan jini akan bedsheets din kadan, hankali ammah ne ya dan soma tashi, ahankali kunnuwanta ya soma jiyo mata kukan amra dake cikin toilet, matsowa tayi da sauri hanyar bathroom din t tsaya bakin kofar tayi knocking, kunnenta ta saka ajikin kofar tana jin yanada take yan surutai ‘’na tsanake yaya, youre so mean, baka da Imani, I hate you’’
Azafafe ammah ta donyi knocking kofar, ‘’daugter are you okay? Is everythingwrong,’’
Amra dake tsaye gaban shower jikinta a mace tayi zaman dirshan ta mike tsaye ahanakli tana share hawayenta ‘’e..eh.. im fine ammah, wanka zanyi yanxu zan futo’’
Komawa bakin gadon ammah tayi ta fara zarya tana son gano wani abu, don tabbas taga yanda ya sauko kasa a hargitse, ‘’badai muhammd forcing kanshi yayi akan yarinyar nan ba’’ ta tambayi kanta, fadin irin tashi hankalin da ammah ta shiga bata lokaci ne har saida amra ta futo daga bathroom kanta a kasa, idanunta yayi jaa sosai, hannunta ammah taja suka zauna baking ado, ‘’daughter meya sameki, meysa idanunki sukayi jaa?’’ shuru amra tayi ta sauke kanta kasa ‘’kaina ke ciwo’’
‘’karkiyi min karya daughter whats wrong? Muhammd yazo wajenki ne? meya maki?’’
Kasa dagowa amra tayi haka zalika ta kasa cewa komai, ‘’daugter speak up, baki dauki matsayin uwa bane da kike boye min?’’
Hawaye ne suka fara zarya a fuskan amra ta kasa cewa komai, ‘’baki dauke ni a matsayin uwa ba Kenan?’’
‘’ah ah ammah ba haka bane’’ amra ta fada ahankali kanta a kasa tana hawaye,
‘’then menene? Whats wrong ki fada min komai mai ya maki?’’
Cikin shehekar kuka amra ta soma Magana ‘’ammah bansan meysa ya tsanani ba, bayason ganina, ni na gaji da abunda yakemin, nace mashi bana so ban..’’
Saurin toshe bakinta tayi ta kasa karasawa, ‘’innalillahi wa inna ilaihi rajiun, ‘’
Rungumeta ammah tayi zuwa jikinta tana lallashinta, kiyi hakuri kinji, zan dauka mataki akan wannan, bazai cigaba da wulaqantaki ba idan baya sanki gwara ya rabu dake daina kukan my dear’’
Saida ammah ta lalasheta kafin ta umarceta datasa kayan ta kwanta ta huta, futa ammah tayi ta bata space, saida ta sauka kasa ta dumama mata tuwo da take so sosai kafin ta hauro saman, a zaune ta taddata ta doka uban tagumi a baking ado.
Kaarsowa aammah tayi ta ajiye mata abuncin a gefenta ‘’daughter ki daina tagumi babu kyau kinji, kici abunci ki kwanta, ki kwantar da hankalinki zan amshi iyaka dake okay?’’
Grigiza mata kai tayi tare da yi mata godiya kafin ammah ta fuce daga dakin.
Dakinta ta wuce direct, koda ta shigo dakin zarya ta soma yi a dakin tana tunanin yanda zatayi da amar, dole saita koya mashi hankali, yana neman rasa yarinyar nan ba tare da saninshi ba saboda wani banzan ego dinshi.
Karfe takwas kowa ya sauko kasa, inda mazan suka wuce masallaci, suna dawowa duk suka wuce dining banda amra dake kwance a daki har lokacin bata fut ba saboda zazzabi daya riketa, tunda ya karas dining din ya gaishe da ammah yaga sauyi a fuskanta, hankalinshi ne yadan tashi don duk tunanin ko yayi mata wani abun ne batare da saninshi ba.
Saida kowa ya gama cin abunci salima ta wuce da plates din kitchen, ammah ne ta miqe tsaye ta kalli inda amar yake zaune kanshi a kasa ‘’ka sameni a sama’’ tana kaiwa nan ta wuce sama direct
Gabanshi ya fadi dam tunda ta soma Magana harta wuce sama, jiki a amce ya mike yabi bayanta zuwa dakinta, da sallama ya shiga dakin a zaune ya taddata baki gado, kaarsowa yayi anaste ya zauna bakin gadon nata gefen da take zaune, ‘’barka da dare ammah’’
Bata amsa shi ba ta soma Magana ‘’muhammd bansan haka ka koma very rutheless ba, bansan yanxu ka sauya ba zuwa mara tausayi da tawakkali, bayan wannan ban taba tunanin zaka take maganata ba, amma bbu komai, tunda ka kafe baka jin shawara sai abunda kaga dama kuma kake so kake shikenan zan barka kayi, saidai wallahi ian fada maka saikayi regretting nan gama, now inason ka saki yarinyar nan, zan nema mata cikakkayan namiji wanda ya fika komai na aura mata shi, kai kuma inkaga dam aka mutu a haka ma bazan kara yi maka maganar mace ba,’’
Dammm yaji gabanshi ya fadi da sauri ya dago kanshi ya kalli ammah, ‘’ammah..’’
‘shut up my dear, wallahi saika saketa tunda dama chan kace baka buqatarta baka sonta, I was so selfish dana bar yar mutane a hannun wanda baisan darajarta ba idanda nasan haka zaka wulaqantata wallahi da tun wuri na barka ka saketa taje ta auri wanda take sotunda ba sonta kake ba, yarinya son kowa qin wanda ya rasa, wallahil azeem idan yau ta fita saita dawo da namijin da ya fika komai, kyau dai allah ya bata, uwa uba halayya na gari,ga rufin asirin miji, don duk abunda kake mata bata taba futowa ta fada min ba, she cares so much for you, abuncin da zakaci inda zaka kwanta gyaran part dinka dukda batada lafiya bata tsallake duk wani abunda ya danganceka ba, ammah maita samu daga gareka? You keep on pushing her, making her feel miserable dukda na fada maka wallahi bazaka taba samun mace kamarta ba, wadda zata zauna dakai despite halin da kake ciki na rashin haihuwa, haka ta amince ta amshe ka da hannu bibiyu kai kuma baunda zaka saka mata dahsi Kenan right? Toh ka saketa kawai babu dole, allah ya hada kowa da rabonsa, kuma wallahi aurar da ita zanyi to a gentle man dazai kula da ita ya tarairayeta ya bata kulawar daka gaza bata saboda wani banzan ego naka’’ ammah takai karshe tana haki kamar tayi tseren gudu.
Hankali aatshe amar ke kallonta yama rasa mai zaice, kasnhi har wani juya mashi yake yi tsabar tashin hankali, ‘’im sorr..’’
‘’noo o, don’t be sorry ba komai ay, wannan ne zabinka ay, kuma abunda kake so Kenan so ka saketa kawai ba damuwa nagode da nunamin da kayi ban isa dakai ba’’
‘’ammah dan allah kiyi hakuri wallahi ba haka bane, kin isa dani, banida kamarke a zuniyar nan, wallahi na karbeta as my wife,’’
Nunfasawa ammah tayi idanunta ya rufe sosai ‘’ay Magana ya kare, nabaka nan da sati guda ka sakar min yarinya, bata buqatar wanda zai dunga kunsa mata bakin ciki a zuciya,’’
‘’ammah please…’’ amar ya fada idanunshi sunyi jaa bakinshi har karkarwa yake
‘’don’t please me, wallahi kaya yanda nayi rantsuwa bazanyi kaffara ba, kuma youll regret it na fada maka, and nan da 1week ka ajiye min takardar yarinyar nan simple, now fita min adaki, I don’t want to sight you anan’’
Tana kaiwa nan ta nuna mashi hanyar futa, jiki a amce ya mike, duk duniya bayan ranar da ammah ta fadi bait aba shiga tashin hankali ba sai yau, gaba daya yama rasa tunanin da zaiyi harya shige cikin bedroom dinshi yana furta innalillahi a zuciyarshi , yanda yake zaarya tsakanin dakinshi da parlon shi zaka dauka ya zaunce ne, ‘’noo please ammah, wallahi bazan iyaba ba’’
Aranar dai amar bai samu wani abu da ake kira da barci ba, don a zaune ya kwana, idanunshi yayi jaa kanshi sai sara mashi yake sosai, fadin irin tashin hankalin da yake ciki bata lokaci ne, gaba daya yama rasa irin tunanin da zaiyi game da lamarin daya bijuro mashi.
Washe gari very normal amra ta sauko kasa, don ammah da kanta tazo dakin ta ta tasota akan ta sauko kasa suyi breakfast, tana zuwa dining din ta taddasu zaune gaba dayansu, ammah na ganinta tayi mata nuni da kujerar gefenta ‘’zoki zauna nan daughter’’
Dagowa amar yayi ya kalli inda zata zauna din, kujeran da ammah ke nuna mata ta zauna dake kusa da ammah,sauke kanshi yayi yana jin wani iri, don sai a yanxu ya fara tabbataer da abunda ammah ke fada, don akusa dashi take zama koda ayushe idan zasuci abunci a dining saidai akasin yau da ammah ta sauya mata gurin zama.
Haka nan akaci abinci kowa da irin tunanin da yake, amar dai da amra baifi spoon biyu sukayi ba, shi abun duniya ya isheshi na abunda ya tunkarosa, ita kuwa shi dinne ma bata son gani kwata kata, don tana shigowa suka hada idanu nan take taji wani irin baqin ciki ya ziyarceta lokaci guda.
Karfe biyu daidai kowa ya sauko kasa, salima da amra sai salim da ammah, gaba dayansu sanye suke da doguwar riga ta abaya, sunyi kyau sosai, futowa sukayi daga sitting room zuwa inda aman yayi parking don dashi zasu fita, amar dake zaune ya hango saukowansu gaba daya, saida gabanshi ya fadi lokacin dayayi arba da amra, tayi wani masifaffan kyau abayra tayi mata kyau kamar balarabiya, shape dinta ya futo sosai kamar ka sace ta ka gudu, she has this attracting look da bazaka iya resisting ba, cikin sauri ya dauke kanshi daga kanta ya hadiye wani irin miyau mai daci,saboda wani irin kallo da ammah tayi mashi, basu tsaya bin takanshi ba suka fuce yana kallonsu shima baice masu qala ba.
Wani makeken shopping mall suka shiga suka fara sayya saida suka jido abubuwa kamar babu gobe, janta gefe ammah tayi tace ‘’ki dunga duba wasu abubuwan na baby saboda da zarar kin shiga 8minth zamu fara sayyayn komai kinji daughter, akwai wasu ma danayi order daga dubai unisex masu kyau, sai next month zasu iso’’
Sunkuyar dakai amra tayi tana murmushi, ganin haka yasa ammah cewa ‘’gwara ki ajiye kunyan nan fah my dear ‘’ tana kaiwa nan ta wuce wajen da su salima suke tsaye.
Sai wajen karfe biyar takwas suka dawo gida don sunyi yawo sosai inda ammah tace yau ranar salima ne saboda itace graduante,don haka suka dunga zuwa wuraren shakatawa da ciye ciye har suka kai wannan lokacin kafun su dawo.
Lokacin da suka dawo baya gidan do haka kowa ya wuce sama da abunda ya sayo, aranar dai babu maganr girki don gaba dayan su a koshe suke.
Amar kuwa daya dawo yaga sauyi don ko dan coffee da amma ke ajiye mashi ranar batayi ba, gashi baiyi dinner ba, haka nan ya je kitchen ya dauka laban yasha ya koma daki ya kwanta.
Washe gari karfe takwas kowa ya futo cikin shiri, ammah sanye take da wani dakkaken lace mai shegen tsada wanda akallah zaikai dubu dari biyar, gefenta amra ce datasha atamfar super mai shegen tsada anyi mata dinkin doguwar riga A shape gown, rigar tasha stones daga sama har kasa wajen pattern din, sai salima data sha ladies suit blue, tayi masifar kyau sosai dukda batayi kwalliya ba, sai graduation gown dinta data rike a hannun tare da hular gown din, salim ma yasha riga da wando English wears yayi kyau sosai kamar bashi ba.
Kasa suka sauko gaba dayansu nan suka tadda mai gayya mai aiki, yasha manyan kaya shima, ‘’general amar taura’’
Wata dakkakkiyar shadda ya saka sky blue sai baqar hula data haskashi sosai yayi masifar kyau don koda suka hada idanu da amra saida ta sake kallonshi kafin ta tabe baki ta kauda kai, abun mamaki shine kayansu sai yazo kusan color daya, don atamfar data saka itama skyblue ce da dan ratsin black don haka ta yafa black veil, aman ne shima ya fito sanye da English wear blue kolor kayan amaryarshi suma sukayi anko, gaba daya suka futo, saida aka zo shiga motar ammah ta kallesu tace ‘’yanxu ya zamuyi tafiyan, mota daya bzai ishemu ba’’
Salima ce tayi sauarin cewa ‘’ammah kizo mu shiga motar ya aman, kaima salim ka taho nan, adda ke ki shiga motar ya muhammd’’
Hade rai ammah tayi har zatayi Magana aman y ace ‘’yes ammah kizo nan mu tafi su sais u biyomu a baya’’
Amra dai babu abunda take sai tabe baki tana jinsu, saidai bata da energy din wani argument, shuru kawai ammah tayi ta wuce motar aman, salim na biye da ita, atare suka shige aman ya fuce da motar while su amra na tsaye, shine ya fara wucewa wajen motarshi yayi reverse zuwa inda take tsaye, saida ta dauka kusan minti biyu tana nazarin kodai tayi zamanta ta fasa zuwa, don bata son su kebance dagashi sai ita ko kadan,saida ya danyi horn kafin ta soma takowa anatse kamar wadda jinni baya circulating a jikinta, anatse ta bude kofar ta shige ba tare da ta kalli inda yake ba, tana shiga ta rufo kofar kafin yaja motar,tunda ya kama hanya ta kauda kanta gefe bata kalleshi ba, tsit kakeji sai karar ac, ganin shurun yayi yawa yasa ya kunna wata slow romantic music dake sanyaya zuciya, kallon gefenda take zaune yayi ganin yanda ta takure, kamar wanda ake fusga haka ya samu kanshi da dora hannunshi kan nata data ajiye akan cinyanta, da sauri ta waigo, donta furgita dataji lausassan hannunshi kan fatarta, ba zato ba tsammani taji ya fadi word in da bata taba ji daga bakinshi ba and it came out with honesty ‘’im..so..rry about’’
Kaste shi taui saurin yi tana zame hannunta daga nashi ‘’ya wuce’’
Yanda ta fada ya tabbatar ma da kanshi bata hakura ba, bayason takura mata don haka baice komai bay a zame hannunshi ya maida kallonshi ga hanyar da yake driving, fuskanshi na nan yanda take
Har suka karaso school dinsu salima.
Wat ahaddaiyiyar makaranta ce ta manyan yayan masu kudi, fadin irin haduwar makarantar bata lokaci ne sosai, amra dai da idanu ta dunga bin wajen da kallo har yayi parking wajen parking space na guest, shine yay a fara fitowa kafin itama ta fito tana gyara zaman veil dinta, tunda suka futo mutanen dak etsaye wajen parking spec suka zuba masu idanu, babu abunda kake ji sai masha allah, perfect couple, dukda sunji abunda mutane ke fada hakan baisa amra ta saki fuskanta ba haka zalika shima har suka karasa inda su ammah ke zaune.
Cikin hall suka shiga, suka zazzauna, amra na gefen ammah wahile amar na daga chan dayan bangaren. Karfe goma daidai aka fara program of event.
It was a beautiful and happy day for salima saboda as she wish ammah na tsaye a kusa da ita kan stage atare suka karba certificate dinta, ita da kawayenta kuwa babu abunda suke sai hotuna they look so so happy, saida suka gama ta kaarso inda su ammah ke zaune, don an gama basu certificate dinsu, hannu kowa ya dunga bata daga kan ammah zuwa amar ‘’congratulation my daugter’’
‘’Thank you ammah na’’
Saida suka gama congratulating dinta amra dai harda dan kukanta kafin su fara daukan hotuna, kowa saida yayi da ita kafin suyi gaba dayansu, saida suka gama tace ‘’ya muhammd bamuyi dakai da adda’’
Shuru ko wannensu yayi kafin ta janyo hannayensu ta tsaya tsakiyansu aman ya masu hoto, yana gamawa ta saki hannunsu ta matsa gefen amra ta tura ajikin amar, da sauri ya tarota don kiris ya rage ta fadi ‘’daughter be careful’’ ammah ta fada tana galla mashi harara, nan take aman ya dunga daukan hotunan su inda sukayi kyau sosai dukd kowannen su rai a hade babu fara a.
Suna cikin hoton wayarshi ta soma ruri, sakinta yayi ya fuce daga cikin hall din yayi receiving call din, ya dade sosai kafin ya dawo hankali adan tashe, ‘’ammah I got an emergency call daga uae, I have to leave, akwai wani babban operation daya taso da zamuyi it’s a big one dole sainaje, hankali aatshe ammah ta kalleshi, ‘’toh fa, wannan wani irin kiran gaggawa ne haka’’
‘’yes I have to leave now, yarana zasuzo dauka na ta private jet in the next hour, zan koma gida nayi preparing yanxu’’
‘’ammah in an hour? Wannan wani irin tafiya ne’’ ammah ta fada
‘’sunata neman wayana tun jiya basu samu ba saboda na kashe ta gaba daya, so sun taho ne daga nan chan wajen operation zamu wuce ’’ amar ya fada yana kallon agogon hannunshi
‘’toh fah mu tafi kawai tunda an gama, ke salima ki tsaya kusha parting ku, aman ka zauna da ita saiku dawo tare’’
‘’okay ammah’’ suka amsa ta a tare.
Gaba dayansu suka fito aman, amra da salim sai ammah, cikin motarshi suka shiga azafafce yabar wajen..
[7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update
Unedited page
Suna tafiya Aman ya kalli salima dake tsaye dan nesa dashi kadan tana daukan hotuna ita da kawayen ta, daya daga cikin kawayen nata ne ta dan tabota tace “kaii sal wannan yayan naki Akwai kyau Wallahi, dama…”
“Shut up Malama, shi Zan aura fah kike maganan banzan nan”
Aman dake gefensu yana jinta ya soma dariya, yanda tayi maganan is so funny, ahanakli ya karasa inda take fuskanshi dauke da murmushi, tun kafin ya karaso inda yake ma Tayi saurin tunkararsa tana Galla mashi harara, “muje chan mu zauna, waennan Yan sa’idon har sun fara kai maka hari”
Tana kaiwa nan ta ja hannunshi suka wuce wajen chairs don garden sun school.
Suna zama ya zaro jakar da yake boyewa a bayanshi ya Mika mata, kallon hannunshi tayi kafin ta karba jakar tana murmushi, “yaya ashe zaka bani gift”
“Yea love Nina isa naqi bada gift, yaufa is one of our special day, now open it”
Ahankali ta soma bude jakar, tana budewa taga kwali anyi amshi wrapping, dagowa tayi ta dan kalleshi, kifta mata idanu yayi don haka ta maida idanunta kan kwalin, ahankali ta soma bude wrap din, tana budewa taga kwalin waya iPhone 14 pro max sabuwa dal, cikin sauri ta dago da idanunta ta kalleshi kafin Tayi saurin rungumeshi, “laaa iphone, iPhone 14 yaya thank you so so much love”
Ba karamin dadi yaji ba yanda ta nuna farin cikinta sosai “thank you yaya Allah ya azurtaka ya saka da alkairi I love you so much” ta karashe tana kai mashi peck a kumatu, tsabar murna batama san tayi ba.
Saida ta dago ta maida idanu ta kan kwali tana jujuyawa, shiko kasa motsawa yayi,fadin irin farin cikin da yake ciki bata lokaci ne, finally ta furta mashi abida he has been longing for tun last time data fada,“ baby say it again”
Dagowa ta kifta mashi idanu alamu bata gane ba, “you mean I love you?” Ta tambayeshi saurin runtse idanunshi yayi ya sumbaci hannunta “I love you too so so much, I can’t wait to make you my wife, zaki haifa jin babies ko?”
Saurin rufe idanunta tayi kafin ta mike ta shige hall, shiko da idanu ya bita yana godiya ga Allah don sai yanxu yasan rayuwarshi ta sauya ba kamar ta da ba.
Bangaren Amar tunda suka fito daga school dinsu salima yake kakin calls,Cikin Yan mintuna qalilan suka iso gidan,yana parking bai ma tsaya sun gama fitowa daga motar ba ya wuce cikin gidan yana receiving emergency call.
Atare ammah da amra da Salim suka fito daga cikin motar, ammah ce ma ta tsaya ta rufe mashi motar ta zare key din motar kafin su wuce cikin gidan, suna shiga amra ta wuce sama zuwa dakinta don agajiye take, ammah ma part dinta ta wuce ta sauya kaya.
Bayan ya shiga dakinsa, a gaggauce ya zaro traveling bag dinshi da laptop dinshi saida ya gama shirya Duk wani abu dayasan zai buqata kafin ya wuce bathroom ya sakarma kanshi ruwan dumi, ya dan dade tsaye a tsakiyan shower ruwa na sauka akanshi, yanda ya dafe gaban shower nitch da hannayenshi babu abunda yake tunani sai amra, haka kawai ya tsinci kanshi da tunanin ta wannan lokaci kafin ya fito daga bathroom din waist dinshi nade da towel, a gaggauce ya fara shirinsa,cikin Yan mintuna qalilan ya gama shirin nasa kafin ya janyo baggage dinshi da laptop bag dinshi ya fuce daga dakin.
Koda ya fito sitting room saida na kalleshi na sake kallonshi, fadin irin kyau da yayi ma bata lokaci ne, kakin sa ne a jikinsa da five stars dinshi maqale a gefen right shoulder dinshi, kafanshi kuwa sanye yake da boot dinshi same color da kakin sa, cikin kamewa yake tafiya harya karaso sitting room, ganin babu kowa yasa ya ajiye baggage da laptop bag dinshi anan sitting room din kafin ya wuce sama cikin natsuwa,
Da sallama ya bude dakin ammah, a zaune ya taddata tana latsa waya, idanunta sanye da farin glass na karfin idanu, karaso yayi inda take zaune bakin gado ya dan duka ya kamo hannunta cikin nashi, fuskanshi gwanin nan tausayi ya soma magana “ammah na, Har yanxu kina fushi dani ko? Ina rokon ki yafemin, I’m so sorry bazan iya tafiya da fushinki akaina ba,”
Da farko daya durkuso gabanta kauda kanta tayi don Har lokacin fushi take dashi kuka tana son ta nuna mashi kuskuren sa sosai,kallonshi ammah tayi nan take taji wani irin tausayin da kaunar sa a zuciyarta, Muhammad is her world shine komai nata, shine farin cikinta don shi kadai Allah ya bata, bazata so ya tafi da tunanin tana fushi dashi ba.
Hannunta daya ta sanya ta dago da fuskanshi kafin ta sauke mashi murmushi, shafa sajenshi ta danyi kafin ta soma magana “Allah ubangiji ya kiyaye ya tsareka ya dawo mana dakai lafiya, bakayi min komai ba, na yafe maka”
Wani irin dadi ne yaji ya ziyarce shi, cikin sauri ya mike ya rungumeta tsam kamar za a kwace mashi ita, “thank you ammah na, I love so so much, please take care of your self, da yaran”
Dan bubuga bayanshi ammah tayi har lokacin fuskanta dauke da murmushi “Insha Allah, take care of your self as well,”
“Insha Allah ammah na” ya fada yana sakinta fuskanshi dauke da murmushin jin dadi, “yaushe zaka dawo?” Ammah ta sake tambayarshi
Nunfasawa yayi kafin ya dan dago ya kalleta, “Wallahi I don’t know ammah, amma Muna gamawa Zan dawo”
“Toh Allah ya kiyaye ya tsareka”
“Ameen ya rabb bye ammah” yana kaiwa nan yayi mata sallama, idanunshi Har sun danyi jaa sosai saboda kewarta daya farayi, yana futa daga dakin ammah ta zauna bakin gado gabanta na faduwa kamar this is the last time da zata ganshi, ahankali hawaye ya soma sauka akan fuskanta, wannan hawaye ya kasance kamar routine a wajen Duk sanda yazo niger idan zai koma saita zuba da hawaye, hankalinta yafi kwanciya idan tana tare da dashi koda yaushe saidai bazata hanashi yin abunda yake so ba, abu daya ne yanxu take tunawa saitaji sanyi aranta.
Amar na futowa daga dakin ammah ya dan tsaya a corridor tsakanin dakunan nan saman,kasa daga kafafunshi yayi idanunshi na kan kofar dakin ta, da kyar ya tattara kuzarinshi ya soma takowa zuwa dakin nata, dan tsayawa yayi jim kamar mai wani tunani kafin ya danyi knocking, amra dake zaune, tun bayan futowanta daga toilet bayan tayi wanka ta kasa motsawa saboda wani azababban ciwon kai daya kawo mata ziyara a tsakiyan kanta sai bayanta daya dan rike saboda tsayuwan da sukayi wajen daukar hoton graduation din Salima, tana nan zauna ta dafe kanta ko kaya bata saka ba tana zaune da pink towel dinta don Har lokacin bata son saka kaya saboda yana takura ta, knocking din da akayi ne yasa ta dan dago kanta don Duk a tunaninta ammah ne “yea come in” ta fada ahankali muryanta chan kasa tana kokarin rike dafe bayanta da hannu daya tana “washh”
Ahanakli ya bude kofar ya shugo anatse kafin ya rufe kofar ya tsaya yana binta da idanu.
Jin shuru yasa ta dan dago da kanta, nan idanunta ya sauka a nashi, sai kamshinsa daya bade dakin gaba daya lokaci guda,
Saurin kauda kanta tayi gefe ta mike tsaye ta nufi hanyar bathroom yana Ganin haka yayi saurin takowa zuwa inda take, cikin sauri ya kama hannunta “Aisha!!!”
Chak ta tsaya ta kasa motsawa don gab take da shigewa bathroom din gashi ya rike hannunta, ahanakli ya Kara matsawa inda take ya tsaya a bayanta “Aisha please!!!”
Gabanta ne ya dan fadi yanda yake mata magana da yanda ya kira suna ta calming kamar bashi ba sai taji kamar wani Amar dinne a tsaye a bayanta bashi general din data sani ba, kokarin kwace hannunta ta fara yi, yana Ganin haka ya rike hannun nata sosai kafin ya dan juyo da juyo da ita tana fuskantarshi, kasa dagowa tayi ta kalleshi kanta a kasa, fuskanta a hade babu annuri ko kadan, “Aisha please look up” ya fada in a calming tone, Har voice dinshi na cracking
Samun kanta tayi da dagowa ta kafe shi da idanu Har lokacin bata sakin fuskanta ba,
Bakinsa ya soma budewa yana son ya fada mata abu ya kasa, haka ya dunga mimicking ya gaza Tara courage dinshi, ganin haka yasa Tayi saurin kauda idanunta akanshi “Zan shiga bathroom” tana kaiwa nan ta zame hannunta daga nashi ta juya mashi baya ta nufi hanyar bathroom
Taku daya yayi ya cinmmata tare da rungumeta, ya hade bayanta da kirjinshi, Lumshe idanu yayi yana jin wani irin natsuwa na zuwan mashi, itako tunda ya rungumeta taji ranta ya baci sosai, kokarin kwacewa ta soma yi ya qi bata damar haka don kwakwaran rungume yayi mata, ahankali ya sauke kanshi daidai kafadarta, ahanakli yake sauke mata nunfashi anan wajen kafin ya matso da fuskanshi daidai wuyanta, yana sauke fuskanshi a wajen ta lankwasar da wuyanta,
Daidai bakinshi yayi wajen kunnenta kafin ya soma magana ahankali kamar mai rada “I’m sorry ayeeeshhh….I’m sorry for what I did the other time”
Yana kaiwa nan ya saketa tare da juyo da ita sautin fuskanshi ya saqalo hannunshi a kugunta kafin ya matso da fuskanshi saurin fuskanta nunafshinsu na gugan na juna, “I…I….”
Saurin katseshi tayi ta hanyar yin baya ta nunfashinta na fita sama sama, hawaye na gangarowa daga fuskanta, amaimakon kalamanshi su mata dadi sai suka bakanta mata zuciya, ya kaita maqura sosai inda take jin bata kaunar ganinshi ko kadan saboda abunda yaso yi kata shekaran jiyan, she begged him, but bai damu ba he’s selfish kanshi kawai ya sani, bayan abunda ya mata sai Yanxu kuma yazo yace sorry? Me yake nufi kenan? Ta hakura daga just saying sorry,
Saurin girgiza kanta tayi tana tunanin tana hawaye “no no,“
Ta dunga furtawa a zuciyarta, ya kaita bango sosai bazata iyaba, sorry dinshi is nothing to her compare to abunda ya mata all this while, Yan a Ganin haka ya soma matsawa inda take “stop please karka matso inda nake”
Chak ya tsaya jiki shi ya mutu sosai, harga Allah so yake yayi reconciling da ita Kodan saboda ammah don yasan tabbas bata huce dashi ba, dazun ma ta kulashi ne saboda zai tafi badan haka ba bazai ga murmushi ta bama.
“Why?” Ya tambayeta kai tsaye
Dan dago da jajayen idanunta tayi ta mashi kallo daya kafin ta sauke idanun nata ta kauda kanta gefe, yana Ganin haka yasa ya juya ba tare da yace mata komai ba,saida yazo daidai kofar futa daga dakin ya dan jinkirta “take care of your self and your siblings”
Yan kaiwa nan ya fuce daga cikin dakin, yana futa ta shige bathroom sai hawaye,haka nan ta dunga kuka ita kanta bata san dalilin kukan nata ba, ta dade sosai a cikin bathroom din tana hawaye kafin ta wanke fuskanta ta dawo cikin bedroom din.
Amar kuwa yana futa daga dakin amra ya sauko kasa, kai tsaye ya nufi Inda yabar jakanshi.
Saida ya karaso ma ya Lura da ammah dake zaune a sitting room din, sanye take da hijab tundaga sama Har kasa, kallonshi tayi fuskanta dauke da murmushi kafin ta mike ta tako Har Ind a yake ta karba laptop bag dinshi, yana Ganin haka ya rike hannunta suka fuce zuwa inda driver yayi parking, suna karasowa shida ammah ya saki hannunta ya dan rungumeta yace “bye ammah take care of your self for me pls”
“I will son, kaima Ka kula da kanka, don’t forget to call us idan kaje chan”
“ I will Insha Allah ammah na” yana kaiwa nan ya shige bayan motar driver yaja motar suka fuce daga gidan,
Jiki a mace ammah ta juya ta koma cikin gidan tana mai yi mashi addauar kariya da tsari.
Wunin ranar dai ammah da amra sunyi shi ne cikin rashin jin dadi,kowannen su na zaune a daki, karshe dai amra barci tayi wanda ya fusge ta batare da ta sani ba, while ammah kuwa tunda ta zauna kan sallaya bata mike ba tun bayan sallan dhuru datayi.
Amar kuwa suna fita da motar airport suka wuce direct, suna isa airport management suka shaida zuwanshi don haka takanas Aka saka mutun daya daga cikin officials yayi masu jagora zuwa wajen jets departures, bai fito daga cikin motarshi ba Har suka iso babban cikin da jet ke sauka, daga dan nesa jirgin driver yayi parking, ahankali amar ya futo anatse hannunshi cikin wandon kakin sa,kwarjinin sa ya gama cika wajen gaba daya, ahankali ya soma takowa cikin kamewa while wasu officials biyu na rike da baggage dinshi da laptop bag dinshi, direct gaban jirgin uae armed force ya tsaya, saida ya dan tsaya ya suke nauyayyiyar ajiyar zuciya kafin yayi addua yana gama wa fara hawa matattakalar jirgin, tundaga kan steps din jirgin yaranshi dake tsaye sunsha uniform dinsu kowannen hannunsa rike da manya manyan bindigu kamar zasuje yaqi, fuskokinsu a rufe da wani black helmet, sai inner bullet prove Riga da Kowannen su ya daura akan kakin, haka suka dunga Sara mashi Har ya shige cikin jirgin kafin su bi bayanshi, su kansu zasu kai akalla su talatin, wani special waje aka bashi nan ya zauna ya daura kafa daya kan daya, cikin sauri m5 y a karaso inda yake shi baima saka helmet dinba don Ana Ganin fuskanshi, “welcoming sir” m5 ya fada yana kamewa, kallonshi Amar yyi kafin yace “drop the formalities, seat”
Zama m5 yayi ind a yake mashi nuni nan opposite kujeran da yake zaune, nan ya buqaci da yayi mashi bayani akan operation din da komai daya kamata ya sani.
Cikin Yan mintuna qalilan jirgin su ya daga sararin samaniya…..
Adawo lpy sir general😭
Yau kwana biyu kenan bayan tafiyar Amar, gidan yayi shuru kamar an dauke masu annurin gidan, ammah kullum tana daki, abu daya ke fiddata daga daki shine dubo amra don sanin yanda ta Tashi, aranar da Amar ya tafi wahee gari ya chanza masu securities na gidan gaba daya, Banda baba mai gadi, sannan ya sanya asad yayi mashi inspecting wani babban company da suke kawo helps daga wata kasar, nan yasa asad yayi mashi kwakwaran buncike akansu kafin a kawosu gidan, ya mata ne guda biyu akalla zasukai shekaru talatin talatin, dukkansu Yan phillipines ne, bai yarda ya kawo Yan Nigeria ba,
Salima ne tayi kokarin training dinsu akan ayyukan gidan don kusan a tare suke yin komai, daya danganci abunci don basu iya abuncin mu na nan Nigeria ba,yanxu ayyukan gidan Duk ya koma hannunsu.
Yau sati guda kenan da graduation din salima, don haka amra tayi deciding fada mata komai, don daman dalilin dayasa ta ki fada mata was saboda Karta fada ma Aman don idan ta fada mashi zai ita fada ma Amar shiyasa ta qi fada mata a wanchan lokacin, yanxu kuwa inka ga yanda suke ma junansu kamar zasu cinye juna.
Zaune take akan gado hankali kwance tana chan mango da salima ta yanka mata,ayanxu bata da wata damuwa kwata kwata, don daman Amar ne ke bata ciwon kai, tun bayan tafiyarshi kuwa hankalinta ya dan kwanta, bata wani damu ba da alamarinshi don harta ma manta dashi saboda basu da wani memories mai dadi da zaisa ta tuna dashi saidai sometimes yakan dan fado mata arai.
Sallama salima tayi hannunta rike da wani plate din ta sake yanko mata saboda ta buqaci hakan, tana zuwa gaban gadon ta ajiye mata akan gado tana turo baki don hira take da habibinta a sabuwar wayar daya bata don yaje office shine ammah ta tado akan tazo ta yanka ma amra mango.
“Gashi nan, dan Allah abarni na huta haka nan, Wallahi adda lamarinki gaba yakeyi kamar wata mai ciki” tana kaiwa nan ta juya, amra kuwa mai zatayi Banda dariya din haka Tayi saurin katseta “ba laifina bane laifin danki ne ay”
Da sauri salima ta juyo don bata gane inda ta Dosa ba, shafa belly bump dinta tayi kafin ta maida kallonta kan salima “kingani ba? Shike damunki bani ba”
Da sauri salima ta tako inda take idanunta a waje Bakinta ya kasa rufuwa ta shafa cikin amra “adda baby ne anan?”
Salima ta fada tana shafa cikin amra, girgiza mata kai amra tayi tace “yes… “
Fadin irin farin cikin da salima ta shiga a wannan rana bata lokaci ne don kowa saida ya shaida hakan a gidan, she’s so happy Harda dan kukanta.
After one months….
A kwana a Tashi babu wuya yau wata guda kenan da tafiyar Amar, ayanxu hankalin ammah ya gama Tashi, wata guda kenan tun bayan tafiyarshi da sukayi waya sau daya lokacin daya shaida mata sun isa wajen operation inda bai fada mata ba saboda basa fadin work related to anyone hatta family wannan dokar sojoji ce.
Fadin irin tashin hankalin da ammah ke ciki bata lokaci ne ta rame sosai saboda tunanin Amar, this is the first time hankalinta ya Tashi da tafiyar da yayi don this is not the first time yake tafiya operations, don Duk sanda zaije koda yana chan dubai saiya fada mata kuma haka zasuyi kusan wata biyu basuyi magana ba idan yana chan Duk bata damuwa saidai akasin na wannan Karan abun ya dameta sosai, Wai irin unnecessary tunani take yi aranta wanda ada bata yinsu kwata kwata, “what if wani abu ya sameshi? What if something is wrong?” Kullum tambayar da take ma kanta kenan, abunda yafi damunta shine sai yanxu take dana samun fada mashi maganar cikin amra.
Tana nan zaune amra ta shugo dakin, kallonta nayi sama Har kasa sanye take da doguwar rigar atamfa bubu anyi nata free gown da ita, tayi wani irin bulbul skin dinta yayi haske sosai kamar jini zai fita, fuskanta tayi fayau, ga dan baby bump dinta daya futo ba laifi don yanxu kana ganinta kasan tana da ciki, yanxu cikinta watan shi bakwai da sati guda.
Shugowa tayi dakin atsanake ta karaso Ind ammah ke zaune Har zata zauna a kasa ammah ta kalleta jiki a mace kana ganinta kasan tana cikin damuwa sosai “haba daughter, baba hanaki zaman kasa ba yanda kika fara nauyin nan”
Murmushi amra ta danyi kafin ta zauna gefen gado ta gaisheta, cikin fara a ammah ta amsa mata. Shuru ne ya buyo baya kafin amra ta soma magana “ammah, Akwai abund ake damunki ne?”
Shuru ammah tayi kafin ta nunfasa “babu komi daughter,kinci abunci?”
“Eh naci tuwo” amra ta bata amsa
“Ammah please Ki fada min abunda ke damun ki, bakya cikin walwala kwanakin nan”
Kallonta ammah ta danyi baya son ta saka mata damuwa don haka tace “daughter yau wata guda kenan rabon da na samu son a waya, wayarshi baya shiga kwata kwata, Ina jin kamar wani abu ya faru”
Hannunta amra ta kama kafin ta soma magana in a calming tone “ammah ki kwantar da hankalin ki, nasan he’s perfectly fine Insha Allah, maybe Har yanxu basu gama operation sun bane shiyasa bakya samunshi a waya”
Haka amra ta dunga tausasa ta da kalamai masu kwantar da hankali harta danji nauyin da zuciyarta keyi ya ragu, hira suka danyi don yanxu inka gansu kamar uwa da ya babu wani kunya, amra ta sake sosai da ita.
Washe gari suka shirya da ammah da salima da amra suka wuce asibiti don salima tace Yanxu dole da ita za a dunga hidiman baby, suna zuwa doctor ya duba lafiyar baby Har alokacin ammah taki yarda Suga gender na baby don haka doctor ya bata magungunan Karin jini da wanda zai dunga sakata cin abunci don zatafi buqatan hakan ayanxu don ta kusa shiga wata takwas wanda ya zamana anzo gangara.
Bari mu Yan katsina….
Duniya ta juyama wannan family baya, yanxu taluacin da suke ciki haryaci uwar na da saboda da khady kawai suka dogara da take saida gwanjo itama ribar yanxu tayi kasa saboda hidiman gidan daya dawo hannunta dukda ba wani kudin arziki take fiddawa ba idan zasuyi cefane kullum, dari biyar ce safe da dare don ba a cin abuncin rana a gidan, dady kuwa tun bayan wannan targade da yayi har kayi mashi gyara a hannu da kafa, inda a hannunshi samu karaya while kafar kuwa ya samu targade, Toh da dai gyaran karayan nan baiyi ba kafarcema ya dan samu sauqi saidai hannun ne ya shanye gaba daya baya wani amfanuwa, sai kuma jan ruwa da yakeyi saboda inda ya ciwo wajen hannun ba a yi dressing ba haka gudaje da bad environment din wajen yayi affecting hannun, nan ya dunga Jan ruwa sai wani karshe dai hannun shanyewa tayi babu wani amfani.
Haka kullum zai zauna a gida baya uban komai, tun kareema na jin tsoro shi lokacin daya gano tana da cikin shege har tazo ta daina tsoronsa take gasa mashi aya a hannu, zagi cin mutunci babu wanda basa yima juna agaban yayansu, yaranma Har sun saba da yanda iyayensu keyi ma junansu, ah anguwa kuwa babu wanda baisan kareema matar mustapha mai damfara nada cikin shege ba, tayi cikin shege da aurenta, wannan zance yasa ko fita bata iyayi yaranma idan sun futa da irin zagin da ake jifansu dashi kenan, khady dai ta gama zama yar tasha idan ma an fada bata wani damuwa don Har cewa take “Toh saime idan tayi cikin shegen idan uwar wani ce Tayi ku fada min badai tawa uwar bace to munji tayi ciki”
Yanda ta zama yar daba daba yasa wasu idan sunso goga mata magana suke kyale ta saboda kangararren saurayin ta.
Bangaren wahab yana chan a kurkuku don asad saida ya tabbatar an yanke mashi hukunci daidai da abunda yayi, nan aka kaishi prison na shekara goma,don Akwai diyyar daya kamata ya biya wanda yayi ma yarinyar maqocinshi na chan lagos fyade inda aka tuntubi iyayenshi ko zasu iya biya don in ba a biya ba shekarun da zaiyi a prison zai karu, nan aka tuntubi Alhaji mustapha, lokacin da suka kirashi ma yana gida a zaune babu uban abunda yake sai zaman banza don haka da sukayi mashi bayani nan take yace “ku rufeshi kawai babu abunda zaku samu a waje na”
Yana kaiwa nan ya kashe wayar baima tsaya sauraron su ba, da kareema ta tambayi ko da wa yake waya kai tsaye ya mata bayani, nan take ta dunga kuka tana tsine daddy kan Duk shine ya janyo masu wannan masifa Har yayanta suka wulaqanta gaba daya saboda zalumcin shi da cin amanar dan uwansa da yayi na wulaqanta yayansa.
Nan suka dunga Sarfa ma junan su zagi ta uwa ta uba “kije kiji da shegen ciki wahallaiya asararriyar mata Wallahi nayi dana sanin aurenki kareema kina da kaso mai girma a cikin lalata rayuwata kece ma baqar kafar data lalata kin komai, badan kin sa an zubar da waennan yarannan ba da tuni na samu wani abun a wajen yayarsu”
Kallonshi karima tayi tana takaici ace Wai mutun baiyi nadama ba ko kadan, “shiyasa zaka kare a haka a wulaqance, Har yanxu zuciyarka a mace take”
Nan suka cigaba da cece kucensu dagashi Har ita aka rasa wanda zai jaa baki yayi shuru maqota na jin su.
Bangaren Muhammad kuwa yana chan Australia, yau watanshi biyar kenan, acahn yaqi dawowa don daddy’s ya kirashi ya shaida mashi uwarshi tayi cikin shege don haka ya tura masu da kudi, ranar da yaji wannan baqin labari ya shiga tashin hankali sosai inda ya ko sun kirashi ma kasa daukan wayan yakeyi don yana Allah wadai da iyaye nashi, wannan yasa yaqi dawowa yayi zamansa acahn ya maida hankali wajen aikin shi inda yake taimakawa kaninshi ishaq daya dage yana masters dinshi anan Australia don bayan ya gama karatu ya dawo wajen Muhammad nan ya muyi sponsoring dinshi ya samu schorlaship nan ya fara masters.
Bangaren kakarsu salima kuwa, rana daya Allah ya dauki ranta anan kauye inda take zaune wajen dan uwanta, tayi jinya sosai inda suka dunga bata maganin gargajiya da farko kamar komai ya lafa sai daga baya kuma gadan gadan ciwon nata ya dawo Har Allah ya dauki ranta bata samu damar Ganin marayun jikokinta ba.
Bangaren labaran shima bayan noma haka ya samu yayi renting wani kanti nan kusa da inda yake yake haya, nan yayi amfani da kudin da ammah ta bashi ya zuba provision a cikin shagon don bashi da wani girma sosai, cikin wata biyu wajen ya bun kasa don haka ya hade da shagon dake kusa dan wanda yake haka, cikin ikon Allah Allah ya by kasa mashi, don Allah ya bashi wannan baiwar da zarar ya saka hannu akan abu sai Allah ya bukata mashi, kullum kuwa saiyayi mafarkin yarannan guda uku ada chan baya yana mafarkinsu baya Ganin fuskokoinsu saidai shadow dinsu kuma yana jin saurin kukansu Yanxu kuwa yakan iya ganin su a fili saidai Har yau baiga fuskokinsu ba saidai yaji su suna dariya.
Bayan wannan Har yanxu zane kam yana. Yin shi, don idan ya dauka alakali yana Zane kamar wani pro nan ya gane cewa yayi ilimi don saida ilimi zaka iya zane irin wannan da ake kira da architecture.
Abunda yafi daga mashi hankali kuwa shine Akwai ranar da yazo tsallaka titi bayan ya dawo daga shago, nan take wata mota taso bugeshi Allah ya rufa asiri mutumin ya Taka burki nan take flashback din wani mummunan accident yazo mashi, inda anan ya gane lokacin da yayi accident ne kenan, everything was dark don haka bai gane komai ba.
Alhaji kabiru dai Ana chan prison shima an kaishi gidan yari inda zai gama rayuwar shi acahn gaba daya, irin dukan dasu asad sukayi mashi yasa yayi loosing site dinshi daya, ya rame ya jeme ya zama kamar wani mai kanjamau, talking of kanjamau lokacin da yayi wata irin rashin lafiya anan prison aka kaishi asibiti nan akayi mashi test take kuwa aka gano yana da hiv.
Haka aka sallamoshi bayan ya danji sauqi aka maidashi prison aka rufe shi, Har lokacin he can’t imagine rayuwarshi zata juya ta zama haka ba, ya zama kaskantacce, ya lalace kuma naka sasshe bashida kowa bashida komai, dukiyar daya tara ta hanyar haramci bata amfaneshi da komai ba saima jefa shi cikin mawuyacin hali datayi.
Aman Duk wata yana zuwa nan prison yana dubashi, wani sa’in yakan futo ya ganshi wani sa’in kuwa haka zai Karaci zamanshi daddy yaqi futowa don yanxu blaming dinshi yake yi akan cewa ya cuceshi yana matsayin ubanshi ya fallasa asirin sa.
Su lantaana da doctor ma ana chan ana serving a gidan yari, kowannensu an bashi shekara biyar for attempting murder.
Abuja Nigeria……
After 2 months…
Yau wata biyu kenan da tafiyar Amar, Har ranar dai shuru babu labarinshi, at this point hankalin ammah ya gama Tashi don haka ta fara neman manyan mutane da ta sani acahn dubai en, shuru dai Har lokacin don haka ta fara tunanin zuwa dubai din saidai kuma tunawa da amra tayi nauyi yanxu yasa tayi cancelling tafiyar.
***
Ammah ce zaune a sitting room hannunta rike da charbi tana lazimi gefenta Salim ne dake ta faman yin game a wayar Salima don batama san ya dauko ba tana barci.
Ahankali ta soma saukowa tana dingisawa harta sauko daga stair tana nishi, amra ce sanye da doguwar rigar chan iska wadda ammah ta sayo mata su da yawa saboda ta dunga sakewa a cikin rigar, saurin nishin da takeyi ne yasa ammah ta kalli inda take tsaye bayan ta sauko kasan, murmushi kawai ammah takeyi harta karaso parlor, kallonta ammah tayi da yanda yake tafiya, cikinta ya futo sosai kamar mai wadda zata haihu yau ko gobe, daman doctor ya fada masu cewa da zarar takai wata takwas cikin nata zai bude, yanxu kuwa cikin nata yakai 8months da sati daya, cikin ya futo sosai kuma yayi mata kyau sosai, ta Kara fresh da kyau kamar bamai ciki ba babu wannan kumburu fuska da na hanci, dass dass abunta.
“Wash barka da yamma ammah” ta karashe tana zama gefen kujera mai zaman mutun biyu
“Sannu daughter kina kokari, wannan babyn namu tubarkallah”
Dariya amra ta danyi kafin ta kalli inda Salim yake tace “kai kuma baka daddara ba ko, saita sauko ta mammake zaka daina daukan mata wannan wayar yar gold din”
Dan murmusawa ammah tayi tana kallonsu.
Salima ce ta sauko rai a bace Har tana grade kafafunta daga stairs, tana karasowa parlorn tayo kan salim, “kai Ka gama rainani ko? Toh Wallahi yau Saina koya maka hankali”
Tana kaiwa nan tayo kanshi, ammah ne Tayi saurin hanata “haba yarinyar kirki, yi hkui bazai sake ba kinji”
“Ki barta ta bugeshi ammah tunda baya ji, haka ya lalata min yawa Yanxu kwata kwata idan an kirani baba jin kara” amra ta fada tana kallonsu
“Ah ah baza ayi haka ba daughter” karban wayar ammah tayi daga hannunshi kafin ta mikama salima “ungo yarinyar kirki yaci albarkaci na”
Dungure kanshi salima tayi kafin ta karbi wayar, alokacin call din Aman ya shigo don haka ta wuce sama abunta tana murmushi.
Kallonta amra tayi da yanda jikinta ya dau zumudin Kira harta wuce sama, shuru ta danyi don sai a lokacin amar ya fado mata, dukda tana kokarin hana zuciyarta tunanin shi saidai hakan ya gagara don yanxu idan babyn cikin ta ya danyi motsi shine yake fadi mata arai.
Suna nan zaune wayar ammah tayi vibrating, dan waigowa ammah tayi, kamar a mafarki idanunta ya sauka akan sunan Amar, cikin sauri ta dauka wayar Har hannunta na karkarwa yau wata biyu kenan rabonta dashi, “hello hello son is that you”
Cikin jin dadi da murna Amar yace “yes ammah nine”
“Subhanallah!! Son in Ka shiga Ka barmu cikin damuwa, wata biyu…”
“So sorry ammah na shiyasa na kira ma yanxu, ko sauka bamuyi daga jirgi ba ayanxu haka maganar da nake dake”
“Ya kake are you okay babu abunda ya sameka? Kana cikin koshin lafiy…”
Saurin katseta yayi “I’m fine ammah, please don be worried I’m perfectly fine okay? Hope kuma kuna nan lafiya?”
“Yes son we’re fine alhamdullah yaushe zaka dawo? I have something very important to tell you”
“I don’t know ammah, saimunyi rounding up komai anan, but inason ki kwantar da hankalinki I’m perfectly fine, Muna gama operation Zan dawo Insha Al….”
Dip wayar ta dauke, amra data gyara zama tana. Kallon ammah data sauke wayar, gaba daya ta maida hankalinta kan ammah haka zalika Salim shima yana daga gefe yana kallon ammah Duk sun zama curious suji ko lafiya,
“Ammah lafiya dai ko?”
Dan Nunfasawa ammah tayi tace “Alhamdulillah, son ne yace yana lafiya Har yanxu basu gama operation bane”
Wata ijiyar zuciya amra ta saki Har yasa ammah ta juyota.
“Har hankalina ya kwanta daughter, yau wata biyu da kenan, alhamdullah ya Allah”
Sauke kanta kawai tayi kasa batace komai ba, saima wasa da Yan yatsunta data fara.
Washe gari wajen karfe biyu suka fito gaba dayansu, da yake weekends ne, sunyi kyau gaba dayansu daga kan amra zuwa salima sai ammah, Duk sunsha native kaya, atare suka fito gaba sayansu suka wuce motar ammah, ammah ne ke jan motar sai salima a bayan motar,
Anatse ammah ke drinving while tana dan duban amra ta jikin mirror, hira suka dan farayi a tsakanin au inda amra dai saidai tace uhm ko ah ah saidai kuma in anyi abun dariya Harda ita ake kyakyatawa.
Gaban wani katon mall suka 360 mall, mall din ya gadu sosai don yana dauke da wani babban bulding mai tsayi sosai, atare suka fito gaba dayansu inda salima ta taimakawa amra ta bata helping hand saboda yanayin ta, ahankali suka shiga cikin mall, fadin irin kyau na wurin ma bata lokaci ne, babu wani hayaniyan mutane dan few mutane ke yawo, ko Ina fess fess sai kamshi, maintainance din wajen sai ba a magana saboda ko Ina clean, cikin lift suka shiga nan ma saida salima ta taimaka mata, suna hawa second floor suka wuce wani katon shop may suna baby shark, tundaga nesa zaka san shop din kayan babies ne, ammah ce agaba suna biye da ita Har suka shige cikin shop din, mutanen wajen ne sukayi welcoming din ammah kafin su fara zagaya wajen,
Katon trolling ammah tasa salima ta janyo nan suka shiga shopping, abun da suka kwasa akalla zaikai wajen miliyan uku, ammah dai sage wa tayi babu abunda bata saya ba a wajen na Abubuwan da mummy and baby zasu magana dashi don suna da kaya designer don kamar ma kayan Duk na kasar waje ne, sun kwashi wajen awa biyu Ana abu daya, amra dai data gaji zama tayi nan mutanen wajen suka kawo mata ruwa da snacks, zamanta kuwa tayi taci snacks din tana cinye wa ta buqaci a kara mata nan ammah tasa su kawo mata da yawa.
Saida su salima da ammah suka gama kwashe kwashe su Duk wani cute kayan baby saida suka dauka Harda unisex babu wanda suka bari, Harda abubuwan da amra zata buqata wajen preparing delivery bag dinta, suna gamawa ammah tayi payment, lokacin da amra taji kudin saida ta kama baki, bazata iya musama ammah ba don haka taja Bakinta tayi shuru saidai bata kam taga abunda ake kira da gata.
Daga nan saida suka tsaya ammah ta saya masu kayan ciye ciye don itama tana son kayan dadi saidai diabetes dinta dake hanata cin wasu abubuwan,
Sai wajen karfe biyar na yamma suka dawo gida da kaya niki niki, daki guda ammah ta fidda anan sama aka zuba kayan a dakin.
Washe gari Kayan da ammah tayi order daga dubai da uk suka iso, suka fadin irin yawan kayan da kudin da aka kashe akansu bata lokaci ne.
Su Aman ne suka dunga shugowa dasu suna hawa dasu sama shida salim, suna hawowa dashi ammah tasa suka wuce dashi dakin data ware, daki ne babba sosai don Har yafi inda amra take, empty room ne saidai yasha frames, nan suka dunga zuba komai a ciki daga kan crop zuwa strollers da baby swings. Suna gama ajiyewa ammah ta shugo dakin tare da salima sai maida din gidan, nan suka fara shirya komai suna jerawa inda nan Aman shima yazo ya tayasu harhada crip da sauran abubuwan da dole sai anyi assembling, amra dai bata shugo dakin ba don kwana biyu tana dan fama da ciwon baya ga kumburin kafa da yake fama dashi.
After 1 week…
A cikin sati daya ammah ta gama komai na sayayyan baby, babu abunda bata saya ba Har wanda bazasu buqata ayanxu bama Duk ta siya.
Yau last appointment din amra before delivery don haka suka wuce asibiti, a cikin satitikan nan cikin amra girma yake kullum abun Har mamaki yake bama ammah, don cikin yayi girma sosai lokaci guda babu zato, Duk wasu kayanta yanxu basa shiga ta kwata kwata, sai doguwar riga mai bubu, wadda ammah ta karo mata su da yawa tana sakawa yanxu ma rigar ce a jikinta sai mayafin rigar, ahankali take sauko tana rike bayanta, tana saukowa ta dan tsaya tasa maid ta kawo mata ice water, tana nan tsaye ammah ta sauko kasan “sorry daughter na barki tsaye ko, muje”
Suna sauka saiga salima ta taho da sauri itama daga sama, “Laa ammah shine zaku tafi babu ni, dan Allah Zan biku “
“Toh muje” ammah ta fada tana wucewa gaba harta karasa gaban mota, tana karasawa ta bude gidan gaba kafin ta bude ma amra baya don ta daina zaman gaba, suna shigewa gaba dayansu suka bar cikin gidan.
Suna karasowa asibiti ammah tayi parking, fitowa sukayi gaba dayansu inda salima ke rike da hannun amra tana bata helping hand, anatse suke tafiya Har suka shiga cikin asibitin, suna zuwa kuwa time din appointment dinsu na cika cif. Basu tsaya komai ba suka wuce office din doctor.
Da sallama suka shiga cikin office din ammah ce a gaba sai amra dake biye da ita tare da salima.
Zama sukayi gaba dayansu baya sun gaisa da doctor din.
“Sannu madam ya nauyi? Hope baby is kicking”
Doctor ya fada yana kallon amra
Murmusawa kawai tayi batace komai ba, maida kallonshi yayi kan ammah yace “Bari mu fara scan ko? Saimug ko edd dinta yayi gaba ko ya dawo baya”
Mikewa amra tayi ta wuce inda doctor kw dubata, hawa tayi kan gadon kafin ya soma dubata, yana gamawa yayi printing scan din.
Mikamaa ammah paper yayi kafin ya soma magana “alhamdullah hajiya, ta shiga wata Tara ciff and edd dinta yana nuna in the next 7 days baby will be ready to come to the world, yanxu form now ya kamata ta dage da exercise sosai zai taimaka mata sosai”
“Alhamdullah I Alhamdulillah thank you doctor
Ammah ta fada tana murmushi.
***
Suna fitowa daga office din doctor motar suka shige, suna shiga ammah ta kunna motar suka bar cikin asibitin, kowannen su fuskanshi dauke da murmushin jin dadi, musamman ammah, amra dai mamaki ma ya hanata tunanin komai, she can’t believe itace zata haihu, allah mai ko kenan.
Suna isowa gida amra ta wuce daki saboda wani irin ciwon baya daya riketa sosai, yau kwana biyar kenan tana fama dashi yazo ya dawo haka yake mata, abunda yasa bata fada ma doctor ba kuwa shine normallly tana yin haka tun kafin cikin ta ya tsufa so yanxu daya fara mata hakan sai tayi tunanin it’s normal.
Karfe Tara nayi ammah ta shugo dakinta da sallama, a zaune ta taddata tana rike bayanta, “daughter Yadai”
Ammah ta fada tana zama gefenta don yanxu bata wuce minti talatin bata leko ta ba, “ba komai ammah, na gaji ne kawai da zaman”
“Toh ki miek ki zagaya gidan zai saki Insha Allah”
“Tohm ammah”
Tana kaiwa nan ta mike ta nufi hanyar futa daga dakin, kasa ta sauka ta zagaye parlor kafin ta hau sama, tana haurowa ammah na fitowa daga dakinta, “daughter Ina zuwa, Ay kin gama kwanan dakinki yanxu, wuce muje part dina”
Kanta a kasa tace “Toh ammah”
Part din ammah suka wuce inda ammah ta bata gadon ta gaba daya tace ta kwanta abunta, kwanciya amra tayi har barci ya kwashe ta,
Mikewa ammah tayi ta luluba mata duvet kafin ta wuce bathroom ta dauro alwala don kusan karfe goma na dare, alwala ammah tayi tana dauro wa ta fito daga toilet din ta shimfida sallaya ta fuskanshi kibla, ta dade sosai tana addau Har barci ya kwashe anan zaune.
Karfe uku daidai kuwa Tayi saurin bude idanunta don jin wani abu daya taho mata daga mararta lokaci guda, da kyar ta zauna akan gadon tana cije lebe ta,
Ta dade sosai a zaune tana danne abun da takeji, abun dai gaba gaba yakeyi don haka yana turnikota ta kwala uwar kara “innalillahi wayyo bayana”
Cikin sauri ammah dake shirin sallame sallar daren da takeyi tana sallama ta mike cikin sauri ta karaso inda amra ke kwance, tana zuwa inda take taga ruwa na fita daga kasa ta don tayi sharkaf “subhanallah, daughter abun yazo gadan gadan”
Cikin sauri amra ta dago ta kalli ammah “wayyo ammah bayana marana Zan mutu”
“Shii babu abunda zai faru my dear Ina zuwa”
Mikewa ammah tayi ta dauka wayarta kan dresser ta fara dialing number Aman. Aman dake barci karar wayarshi ta karade dakin, cikin sauri ya dauka wayar ya Kara a kunnenshi Ganin sunan ammah baima tsaya ya gama jin abunda take fada ba ya kashe wayar ya mike tsaye ya zari keys dinshi ya futo daga dakin, yana fitowa saiga ammah ta futo da amra, mayafin daga lulluba mata ma ya koma gefe, kasa suka sauko ahanakli inda amra ke kururu tana wayyo Zan mutu, babu abunda ammah keyi mata sai addua
“Kai Aman zo riketa bari na dauko delivery bag”
Da sauri ya karaso ya rike amra dake faman dafe ciki.
Ammah na saukowa suka ta amshi amra kafin ya fuce ya fidda motarshi daga parking space.
Da taimakon Aman ammah ta saka amra a cikin motar, kusan karfe hudu kenan, suna shiga motar aman ya fushi mairam aguje suka bar compound din.
Yanda yake mugun gudu yasa suka iso in few minutes, suna zuwa Aman ya wuce reception ya fada masu akwai emergency nan zauka fito a gado Har wajen mota aka fidda amra aka saka ta Har lokacin hannunta na cikin na ammah “wayyo ammah Zan mutu” kawo take fada
“Bazaki mutu ba daughter, Allah ya sauke ki lafiya”
Agaggauce aka shige da amra cikin delivery room inda ammah da Aman suka kasa sukuni hankali su a tashe, da kyar Aman yasamu ammah ta zauna ya dunga tausasa ta saboda ciwon zuciya ta.
Suna nan zaune Har wajen karfe biyar shuru, awa saya da rabi kenan, at that point hankalin ammah ya gama Tashi sosai, babu abunda yake sai rokon Allah ya kawo ka amra sauqi.
Suna nan zaune saiga doctor ya fito tare da nurse fuskansu dauke da murmushi, mikewa ammah tayi tare da Aman sukayi saurin karasowa inda doctor yake, hannu ya miqa ma Aman don Duk a tunanin shi shine mijin amra, yana Mika mashi hannu yace “congratulations sir, ta haihu lafiya, the mummy and the babies are perfectly fine”
Wata nauyayyiyar ajiyar zuciya suka sauke atare nan ammah tace “were she zamu iya ganinta?”
“Yea zaku iya but kudan bamu minti goma a gama gyarasu, don Ana gyarata.”
Cikin zumudi ammah tace “Alhamdulillah alhamdullah, don ita ta amra ma take kawai don lokacin da take ce mata zata mutu ba karamin tashin hankali ta shiga ba.
After like 10min saiga nurse ta fito “Ma zaku iya shugowa, mun kaita recovery ward”
Nan nurse tayi masu jagora jikin ammah Har bari yakeyi tana son zuwa Ganin amra da abunda ta haifa don doctor bai fada masu ba.
Nurse dince ta bude dakin ahanakli, tundaga nesa ammah ta hangota tana sanye cikin gown din marasa lafiya hannunta biyu rike da towels, nan take ammah ta soma hawaye Har tana neman faduwa kasa, nan Aman ya tallabota Har suka karaso dakin, ammah na karasowa tayi turus ta tsaya gaban gadon, gaba daya kafafunta Gaza daukanta sukayi nan take ta zube a kasa tayi sujjada tana dagowa ta daga hannu, it was a very emotional moment Aman ma kasa dauke idnaunshi yayi akan amra da babies dun dake gabanta ta rike guda biyu a hannunta sai guda daya akan gadon, dukda bak ga fuskansu ba but ya hango cute hannayen yaran farare tass, da sauri ammah ta mike ta karaso gabanta ta shafa fuska ta ta sumbace ta. Ammah na kuka amra na kukan murna, gaba dayansu aka rasa wanda zai taddashi wani “barakallah daughter Allah yayi maki albarka, Allah ya Raya mana su “ abunda ammah ke fada kenan kafin ta saketa ta koma wajen babies din, takowa Aman yayi ya dauki wanda ke kwance akan gado while ammah ta rike daya amra ma ta rike daya, nan take ammah ta dunga jeroma yaran kisses tana hawayen farin ciki, suna cikin wann moment din saiga doctor ya shugo yana shugowa yayi congratulating dunsu tare da shaida masu gender na babies din, “hajiya daman kince kyautar Allah irin wannan ba a yi mashi shishigi, madam ta samu triplet 2 boys and a baby girl”
“Allahu akbar” ammah tayi kabbara tana gamawa ta juyo ta kalli doctor “hajjin bana dakai za aje doctor”
“Thank you so much ma thank you!!” Abund adoctor ke fada kenan, “anjima zamu sallameta Insha aallah, madam is brave, bamu taba tsammanin hakan ba,”
Godiya sosai ammah tayi mashi kafin ya fuce ya barsu suna kukan murna…
Kallon babies sun Aman yayi yace “ammah naga suna kama dake”
Dariya sukayi gaba dayansu inda ammah ta kalli babies sun for the countless times tace “gaba dayansu babu wanda yake kama dani, wannan ubansu suka dauko gaba Dayan su, kaga nan” ta fada tana nuna mashi wani dan mole din kumatunsu su duka don identical triplets ne, “kaga wannan mole din, irin na babansu ne sal hancinsu irin na mamansu skin dinsu irin na babansu, kai ni I’m jealous ma, gaba daya mazajen Nawa basu dauko mamansu da yawa ba”
Dariya sukayi gaba dayansu daga ammah Har amra dake dan cije lebe don Har lokacin tana dan jin zafi a wajen donma basu yi mata stitches ba.
Nnamdi ezikiwe international airport abuja…..
Karfe biyar daidai na asuba sukayi landing a international airport din abuja,
Sir general Amar taura…
Ahankali ya fara saukowa daga cikin jet dinshi Sanye yake da kakin sa na sojoji, yana saukowa ya shakur iskan Allah, garin yayi dan duhu don gari bai gama wayewa ba, ahankali yake tafiya majestically Duk da agajiye yake, cikin motar da aka tanadar masa anan airport ya shige nan driver ya jaa shi sai gida.
Tunda yayi relaxing bayanshi a cikin motar ya lumshe idanunshi, as he promised ammah suna gama operation zai dawo gida, hakan kuwa ta kasan don suna gamawa baima koma uae ba ya taho airport ya shige jet dinshi.
Ya rame sosai wanda dalilin harbinshi da akayi a kafada wajen operation din.
Parking din da driver yayi ne yasa shi dawowa daga tunani daya tsunduma, bude idanunshi ya fara yi ahankli nan take gabanshi ya fadi babu dalili, ciwon dake cinshi a zuciya yana dannewa ya dawo sabo tunawa da yayi da ita, fadin irin kewarta da yayi cikin watannin nan bata lokaci ne, da ita yake kwana da ita yake Tashi kullum,
Driver ne ya bude mashi kofa don haka ya saqalo kafafunshi ya fito, yana fitowa yace “thanks” tare da wucewa cikin gidan don gari ya soma haske, yana karasawa wajen entrance baima tsaya knocking ba ya Danna pins ya bude kofar ya shige ciki, futilun kasan Duk a kashe suke don haka ya tabbatar mashi da basu Tashi ba, daman abunda yake so kenan shiyasa he wanted to surprise them, yana nan tsaye yana karema parlor kallon maid ta fito daga kitchen hannunta rike da mopper, tana karasowa inda yake dukda bata sanshi ba tace “good morning sir”
“Morning” ya amsata kai tsaye kafun ya wuce bedroom dinshi, yana shiga ya watsar ruwa yayi salla yabi lafiyar gado.
Su salima Ana ta shaka barci wajen karfe goma tana Tashi bayan tayi wanka dakin ammah ta fara wucewa donta gaisheta tana zuwa taga wayam don haka ta futo ta wuce na amra nan ma wayam, hankalinta ne ya dan Tashi don haka ta sauko kasa, nan ta tadda maid tana shirya dining “cinty ammah bata nan ne?”
“Yes ma,“
“Sir Aman fah?”
“Shima bai fito ba sai dai wani daya shugo daxu da safe” maid ta fada
“Wani kuma? Waye wani?” Salima ta tambayeta
“Wannan part din ya shige” maid ta fada tana mata nuni da part sun amar, tana Ganin haka ta gane amar take nufi, wani irin dadi ne ya ziyarceta don haka tace “laa ya amar ya dawo,Toh ina su ammah suka tafi kenan”
Bata gama tunanin ba saiga horn din motar su aman, cikin sauri salima ta fuce zuwa tsakar gida, tana tsayuwar aman na parking, cikin sauri ta karaso “yaa…yaa”
Saurin guntse bakinta tayi Ganin ammah ta fito hannunta rike da babies guda biyu, bata gama mamaki ba saiga amra ta fito da baby daya a hannunta, jikinta ne ya soma bari “ammah….. baby???? Babyn adda???”
Wata uwar kara salima ta buga ta rungume amra tare da karban babyn hannunta nan take ta soma hawaye, ganin amra zata gaji a tsaye yasa ammah cewa “yarinyar kirki muje ciki ta huta”
“Ammah I’m so happy ya Allah adda wannan babies dinki be wayyo Allah na”
Cikin gidan suka wuce gaba dayansu inda ammah tace su taci sama gaba dayansu, wucewa sukayi nan aman ya wuce bedroom dinshi shima.
Suna hawa sama salima ta amshi sauran babiea din, fadin irin farin cikin da yake ciki bata lokaci ne “Alhamdulillah double celebration ammah, ya amar ma ya dawo”
Da sauri ammah ta kalleta “yaushe ya dawo,”
“Maid tace da asuba ya shugo yana bedroom dinshi”
Murmushi ammah tayi tana hamdala kafin ta kalli amra data Sunkuyar da kanta, gaba daya mood dinta ya sauya “Alhamdulillah lallai we have double celebration kam, yanxu daughter ki kwnata ki huta ko,”
“Tohm ammah”
Kallon salima ammah tayi tace “yarinyar kirki daukan min baby wannan mijin Nawa ni bari na rike amaryar dada da Dayan mijin nawa, mu bata wuri ta samu ta dan runtsa “
Mikewa sukayi atare suka bar amra ta kwanta nan take barci ya kwashe ta.
Suna fitowa ammah ta kalli salima, “muje kasa,”
Cikin zumudi salima tace “ya… Muhammad”
“Shii” ammah tayi amra nuni kan tayi shuru, ahankali suka fara saukowa kasa suna saukowa suka wuce bedroom dinshi direct, ko Ina a kashe sai karar ac daya kunna, dakinshi suka wuce direct inda salima taso yin sallama nan ammah ta ce mata tayi shuru har suka karasa bakin gadonsa yana nan kwance cikin duvet ya rufe jikinshi sai fuskansa dake a bayyane, wani irin dadi ne ya ziyarci ammah yau ga Muhammad ga yayan Muhammad, suna karasowa gaban gadon ammah ta zauna a gefenshi har lokacin baby no 1 da baby no 2 na hannunta while salima na rike da baby no 3.
Hannu ammah ta dan saka ta shafa fuskanshi tana murmushi, dan juyawa yayi kamar zai farka don barcin yayi nisa sosai, “son!!!”
Kamar daga sama yaji voice din ammah. Ahankali ya soma bude idanunshi, da kyakyawar fuskar ammah yaci karo da yake hawayen farin ciki tana murmushi, saurin mikewa yayi yana kokarin goge idanunshi da sukayi jaa alamun barci bai sakeshi ba “son….” Ammah ta sake fada
Dan dagowa yayi don baima Lura da abubuwan dake hannunta ba sai fuskanta daya kafe da idanu yana Ganin hawayenta
Hannunta biyu ta daga ta Dora mashi su duka akan laps dinshi, da sauri ya waigo ya sauke idanunshi akan……..
[7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update!!!
Unedited page….
Hankali atashe amra ta jita a sama babu zato babu tsammani ya dagata har lokacin bakinshi na cikin nata, yanda ya shige tsakankanin kafafunta yasata kankameshi hankali, tasan duk abunda zatayi bazata taba iya kwatan kanta ba daga hannushi ga tashin hankalin da take ciki na yanda ya yake kissing lips dinta kamar mayuwacin zaki,
Bangaren goga kuwa kasa controlling kanshi yayi don tunda ya matso kusa da ita yayi perceiving kamshin ta yaji gaba daya kamar ana connecting jikinshi da nata, kasa hana kanshi daga abunda yake yi yayi saima kara zurfafa abun da yayi, tunda yakai bakinshi cikin nata kuwa komai ya dauke mashi diff, hes so much enjoying it, ganin tsayuwa yana neman gagarar shi yasa ya riko ass dinta dakyau ya nufi gadonshi da ita, ahankali ya kwantar da ita tare da yi mata runfa, amra najinta a akan gadonshi da yanda yayi mata runfa yasa hankalinta tashi sosai don har yanxu memory din first haduwanshi da ita bai goge ba daga kwakwalwarta, she can vividly recal lokacin da yanda tasha wahala sosai a hannunshi, cikin tashin hankali da tsoro ta fara bugunshi, tana son yin kuka ya qi bata daman hakan don yayi gumming bakinshi da nata, bai damu da yanayin data shiga ba haka ya fara cukwikwiyata yanda yaga dama, kwata kwata baiyi gigin cire mata rigar jikinta ba saida yayi mai isarsa kafin ya kyale ganin yana neman jefa kanshi inda bazai iya fitowa ba indai ba samun abun yayi ba.
Adaddafe ya mike ya wuce bathroom ya sakarma kanshi ruwan sanyi, tunda ya tsaya gaban shower din ya runtse idanunshi shi kadai yasan irin wahalar da yake sha, ya dauka kusan awa guda a cikin shower din.
Tunda ta runtse idanunta bata budeba har ya shige bathroom, ta dauka kusan minti talatin tana hawaye akwance, he was never gentle ko kadan,mikewa zaune tayi da kyar ta lalubo hijabinta ta zura, haka ta zauna daga gefen gadon nashi ta raqube, saurin taba lips dinta tayi jin yanda yayi suntum.
Tana nan zaune ya fito daure da towel akugunshi, hannunshi rike da karamin towel yana goge wuyanshi, kallon ta yayi ganin yanda ta raqube a gefe kafin ya kauda kanshi gefe.
Cikin natsuwa ya shirya cikin pjs dinshi, anatse ya tako gaban switch ya rage lights din dakin kafin ya wuce gefen gadon yayi kwanciyarsa tare da janyo duvet dinshi.
Tunda ya fito harya shriya ya rage lights din dakin har ya kwanta bata dago kanta ba, gaba daya ta rasa me zatayi, shiko tunda ya juya mata baya bai sake waigowa ba, barcin ma kaurace mashi yayi gaba daya
Tana nan zaune har kusan karfe biyun dare, tsoron kwanciya kusa dashi y agama cika ta ga gyangyadin da takeyi.
Karfe biyar daidai ya bude rinannanun idanunshi alamun barci bai ishesa ba, mikewa yayi tsaye yayi miqa kafin ya janyo bedroom sleeper dinshi,ya nufi hanyar bathroom, cikin yan mintuna qalilan saigashi ya fito, agurguje ya zura jallabiyanshi ya fuce daga dakin don an kusa tada sallah.
Bayan an idar saida ya tsaya yayi morning azkar kafin ya fito daga masjid, direct apartment dinsu ya wuce cikin kamewa, gaishesa baba mai gadi yayi bayan ya bude mashi kofa, yana amsawa ya wuce cikin gida, bai tsaya ko’ina ba sai part dinshi.
Kai tsaye ya bude kofar yana hamma saboda baccin da bai ishesa ba don gaba daya baifi barcin awa biyu yayi ba aka kira sallah, yana karasowa tsakiyan dakin yayi turus ganinta kwance gefen gadonshi, gaba daya ta takure waje daya ta hade jikinta kamar mai tsoron wani abu zai sameta, karsowa yayi har bakin gadon ya zuba mata mayun idanunshi, kallon cute face dinta yayi hannunshi nade a kirjinshi, barcinta takeyi peacefully kamar yar baby, fuskanta tayi fayau gwanin ban tausayi, lebenta yayi jaa sosai saboda yanda ta turo bakin nata,ya dauka kusan minti goma a tsaye yana kallonta, kwata kwata bai san ya shagalta ba,kauda kanshi yayi gefe tunawa da wani abu da yayi kafin ya maida kallonshi zuwa gareta, ‘’ke! Kee! get up’’
Afurgice ta bude idanunta tare da mikewa zaune don kwata kwata batasan lokacin da barci ya kawashe ta akan gadon nashi ba,
Adaburce ta sauke kanta kasa kamar mara gaskia, yana ganin haka yace ‘’ke sai an tasheki sallah ne?’’
Saurin girgiza kanta tayi ta miqe tsaye ta nufi hanyar futa daga dakin, tana futa ya danyi yar tsuqa ya rage kayan jikinshi ya kwanta.
Tana futa daga dakin ta wuce sama abunta, tana shiga dakin ta sauke nauyayyiyar ajiyar zuciya, sai alokacin ta samu natsuwa, cire hijab din jikinta ta fara yi don dashi ta kwanta kafin ta wuce bathroom ta dauro alwala, cikin natsuwa ta fito ta hau kan sallaya ta tada kabarrar sallah, tana idarwa ta miqe tabi lafiyar gado don wani irin barci ne ke fusgarta sosai don sallar ma da kyar ta samu ta idar saboda jirin dake neman dibanta.
Zama ammah tayi bakin gado tana mamaki hali irin na amar, don lokacin da amra ta fito daga dakinshi akan idanun hakan ya tabbatar mata da korota yayi Kenan da asubar fari, daman saida tayi tunani zai korota don haka ta sauko kasan don ta tabbatar ko a cikin dakin ta kwana,futowan amra ya tabbatar mata da yayi halin nashi kenan, amra dai bata lura da itaba don a furgice ta fito harta haura sama zuwa daki.
Sauke nauyayyaiyar ajiyar zuciya ammah tayi tana mamakin hali irin na amar,yana da kafiya sosai, mamakin yanda ma kwata kwata amra bata gabanshi take, babu wanda zai kalli yarinyar ya kauda kai indai lafiyayye ne, dole saita sa idanu sosai akansu musamman amra data lura da yarinta sosai a tattare da ita.
Wayarta ta jawo ta yi dialing wata number datayi saving da madina marrage cousellor, ‘’assalam alaikum likitar mata diyar arziki how are you’’
‘’waalaikum salam hajiya ina wuni’’ matar ta fada daga chn bangare
‘’lafiya lau dear ya ayyuka da fama da mutane’’ ammah ta fada tana murmushi
‘’alhamdullah hajiya, kune da fama da mutane, yawan alkairin da kike mana saidai muyi fatan allah ya saka maki da alkahiri ya raya maki zuriyya’’ matar ta fada sounding very respectful daga chan
Murmushi ammah tayi kafin ta cigaba ‘’haba yarinyar kirki ya kamata ki daina godemin, banyi maki komai ba ay’’
‘’hajiya kinyi min komai wallahi dole nagode maki, kece sandiyar karatuna harna zama abunda na zama ayanxu, babu abunda zance sai godiya allah ya kara lafiya da tsawon rai’’
Murmushi ammah tayi tana jin dadin yanda gaba daya shes surrounded with positive mutane, nunfasa ta danyi kafin tace ‘’ina neman taimakon ki madina’’
Da sauri wanda ammah ta kira da madina tace ‘’ babu abunda zaki nema a wajena da bazaki samu ba insha allah hajiya,’’
‘’akwai diyata danake so ki koyama karatun ku na matan zamani, yarinya ce karama’’ ammah ta fada tana sauraron ta
‘’okay, tana da aure ne?’’ madina ta tambaya daga chan
‘’eh, inason ki koya mata duk wani abu daya kamata ta sani game da rayuwa da miji’’ ammah ta fada tana sauraron ta
‘’ba damuwa hajiya, zanyi kokari insha allah, zan duga zuwa ma har gida’’ goiya sosai ammah tayi mata kafin ta kashe wayar.
Bari mu leka katsina…..
Rayuwa juyi juyi, yau idan kaga daddy da iyalanshi saika tausaya masu, abubuwa da dama sun faru ciki kuwa harda mutuwar inna wato mahaifiyarshi, tun bayan rasuwarta abubuwa sun dan raga masu sosai, don yanxu buga buga daddy yake yi yana dillanci, kaf anguwar nan babu wanda bai shede sa da damfanra ba, haj kareema dai itama taga sauyin rayuwa , ada chan itace da saka gwala gwala da manyan kaya, ayanxu kuwa komai ya juya masu baya, ya muhammd yana kokari sosai wajen taimaka masu da kudi duk wata, duk sanda yaso ya dawo Nigeria haka haj kareema zata hanashi saboda idan yazo ma karar dashi dasuyi kaff, khady dai taqi auruwa don yanda zance ke yawo kamar ruwa haka anguwar su ta dauka da tana dauke da cutar aids, asma kuwa tana nan tana fama da kafa daya, hajiya kareema data kallesu sai kuka don ko a mafarki bata taba kawo cewa zasu koma haka ba ita da iyalanta, zagi dai babu irin wanda dadi bayasha a wajenta, har takaiga zaman kananun yayanta kawai take a gidan, don badan sub a da tuni ta tattara ta kara gaba itama, ana cikin wannan zama allah ya hadata da wata hatsabibyar mata talatu mai gwajo uwar mata, a kasuwa suka hadu inda haj kareema taje sayan kayan miya, nan take kuwa suka hade, sai gashii allah ya hadasu anguwa dayaa ba tare da sanin su sai daga baya, haka talatu ta dunga shiga jikin haj kareema harta karanci rayuwar haj kareema da yanda take da kwadayin kudi da rayuwa don haka ta fara zugata kan shiga hanyar samun kudi irin yanda takeyi itama, da farko haj kareema bata fahimci talatu ba don duk a tunaninta sana’ar gwanjo da talatun ke fakewa dashi a matsayin sana’ar ta, shi take nufi, saidaga baya ta futo mata muraran ta mata bayanin yanda take samun kudi tana biyan buqatar kanta basai ta jira wani ya mata ba wato kawalci da bin manyan maza masu kudi dattijai a waje.
Da farko mummy batayi shaawar shiga harkar da talatu tayi mata introducing ba saidaga baya ta amince saboda wulaqancin da daddy yake mata, musammad idan muhammd ya tura masu kudi haka zai je ya akshesu abanza a sunan investing kudin yake, haka zasu wuni wani lokaci babu abuncin kirki a gidan, yaranma yanxu government school suke zuwa, khady ce kadai a gabanta wadda yanxu itama ta saduda ta koma yin sana’ar sayarda sayarda takalma wanda jarin ma a wajen sabon saurayinta ta samu, shima dai saurayin dan jagaliya ne don ba auranta zaiyi ba. Change of environment yasa kananun yaranma suka koyi rashin kunya da zagi, idan kaji su jalal suna kuza ashariya saika rike baki, don babu wanda suke ragama har da iyayen nasu.
Hajiya kareema dai pressure din wahalar rayuwa yasa tayi diciding bin shawarar kawarta talatu wanda ayanxu ta kasance aminiyarta, tunda ta shiga harkar kuwa sauyi yazo masu a gidan, abunci baya yanke masu safe yamma da dare, alhaji mustpah dai bait aba tambayrta inda take samu ba don shima rakubewa yayi karkashin inuwarta ana ci dashi.
Akwana a tashi saiga hajiya kareema da ciki, aranar data gano tana da ciki hankalinta ya tashi sosai don haka ta fara laluben wayar talatu, rininging daya biyu talatu ta dauka ‘’yar gari any aba batan hanya kikayi ba, tun ranar dana hadaki da wannan alhajin ban kara jin motsin ki’’’
Cikin furgici haj kareema ta mike tna zarya adakin tace ‘’haba tlatu, inata kiranki tun jiya bakya dauka, kinsan irin damuwar danake ciki yanxu kuwa
‘’toh ay gashi nan na dauka ya ake ciki naga hankalinki ya tashi sosai meke faruwa?’’ talatu ta fada tana sauraronta
‘’talatu ciki, ciki ya shiga na shiga uku’’ kareema ta fada tana duban kofar shugowa dan dakin nasu
‘’shine kike wani tada hankali, amma dai kema wallahi kara wata karamar yarinya wallahi,’’ talatu ta fada tana dariya
A harzuke mummy tace ‘’ke ba dole hanklai na ya tashi ba, ke kinsan wannan cikin shege ne, kuma yanxu da aurena da tsufana aka ganni da cikin shege akwai damuwa’’
Da sauri talatu ta tari nunfashinta ‘’waye zai gane? Nifa matsala dake wani lokacin kamar baki da kwakwalwa wallahi, ki gane mana’’
Dan shuru haj kareema tayi kafin tace ‘’ance maki banyi wannan tunanin bane,bazaiyuwu na barshi a matsayin na mijina ba saboda yau mun kusa wata rabonda mu kwanta tare’’
Wata bazawarar dariya talatu tayi tace ‘’and so what?, yanxu dai tukunna zubarwa zakiyi ko ajeshi zakiyi’’
‘’zubarwa zanyi mana me zanyi dashi me zanyi da wani dan shege yanxu kuma’’ kareema ta fada
‘’ay shiknan, bari zan kira likita na saimuje kobe a cire shi’’ talatu ta fada
Sallama kareema tayi mata kafin ta kashe wayar.
Tana aje wayar khady ta shugo fuskanta dauke da takaicin abunda tajiyo ma kunnenta, a furgice mommy ta mike daga zaune ta dago ta kalleta, itama kallon nata tayi yanda take kallonta tace ‘’chapp yanxu ke mummy cikin shege kika kwaso?,lallai ma, kullum kece meyi mana surutun kinyi asarar haihuwa, mu kasa mu kasa, munje munyi iskanci ashe kema shi kikeyi, koda yake wallahi alhakin marayun da kika…’’
Afurgice mummy ta buge bakinta tace ‘’a gidan ubanwa kikaji wannan batu’’
Kallonta khady tayi tace ‘’wanne daga ciki? Na cikin shegen kona su salima da kika sa azubar dasu saboda rashin imani’’
Kwasheta kareema tayi ta mari tass, ta nuna ta da dan yatsa tace ‘’dan ubanki ina matsayin uwarki kike fada min Magana haka’’ kallonta khady tayi babu kunyar idanu tace ‘’hmm mummy Kenan, borin kunya ne ke damunki zanyi maki uzuri,amma wallahi allah saiya tambayeku keda dadi, duk halin da muka shiga ku kuka jawo mana, kuma bazan fasa fad aba wallahi alhakin marayun nan ne ke binmu mu duka shiyasa duk muka tsiyace,’’ ta kareshe tare da fucewa daga dakin tana hawaye, tana fita mummy ta dafe kirji tana innalillahi ‘’wannan wace irin masifa ce na shiga uku ni kareema’’
Washe gari haka mummy ta fuce daga gidan afurgice ba tare da sani kowa ba, direct asibitin da talatu ta bata address ta shige,a reception ta tadda talatu,saida suka gaisa kafin su wuce office din likitan, tunda suka zo talatu ta fada mashi buqatarsu, ba tare da bata lokaci bay ace ‘’ayki kam in yanxu kukeso za ayi, saidai sai kun cika min hannu, bayan wannan dole sainayi mata scanning da yan gwaje gwaje saboda bana son asamu complications don wannan aikin kusan yana da risk sosai,’’ atake talatu tace ‘’haba magaji baka da case’’
Wata irin dariya ya kyakyace kafin yace ‘’dillaliyar yan gwanjo ina yinki sosai’’
Saida suka aje mashi kudinshi kafin ya buqaci mummy ta kwanta don yin scanning,anatse ya soma duba cikin nata, gama daya satinshi shida don haka yace ‘’ayki zai yuwu don cikin baiyi gir…’’ dan shuru yayi yana gwalo idanu yana duban mahaifarta da kyau, ganin yayi shuru yasa takatu cewa ýadai’’
Nunfasawa yayi ya dubesu duka yace ‘’gaskia akwai matsala, cikin nan bazai zubu ba dole sai an haife shi,mahiafarta is weak, kuma kunsan cire ciki kamar forcing dinshi ne don ya futo bawai kamar bari bane don haka ayki bazai yuwu ba gaskia, idan kuwa akayi zata iya mutuwa’’
Hankali atashe mummy tace ‘’na shiga uku, yanxu babu yanda za ayi ya fit aba tare da wata matsala ba’’
Dariya likitan yayi tace ‘’haba hajiya lokacin da kike kwasar dadi bakiyi tunanin ciki ba sai yanxu, ai kawai kiyi hakuri ki haife shi don wallahi zaki iya mutuwa idan aka ce za ah cire shi don dole’’
Mummy dai karamin hauka ne batayi bad n hankalinta ya tashi sosai, yanxu ya zatayi da wannan masifa data tunkarota, babu abunda yafi tayar mata da hankali sai tunawa da daddy, tabbas shizai fara tona mata asiri don sunfi wata hudu basu kwanta ba,tunda suka fito daga asibiti mummy ke kuka har suka shiga napep, ganin haka yasa talatu cewa ‘’kewai kukan me kikeyi kamar tashin kiyama?,’’
Cikin jin haushin talatu ta soma Magana ‘’haba talatu, ay dole kice haka tunda ba kece a cikin situation din dana tsiinci kaina a ciki ba’’
‘’’toh ay naga kin tsaya kina bata ma kanki lokaci kina kuka ne, inma wanchan maholon mijin naki kike tsoron karya gane akwai yanda zamu toshe bakinshi, bazai taba cewa komai ba akan wannan ‘’
Cikin jin dadi mum kareema tace ‘’dan allah ki fada min,ya za ayi kenan’’
Murmushi kawai talatu tayi tace ‘’ki kwantar da hankalin ki indai kina da talatu bakida case’’
Nan take ta fada ma mai napep inda zai kaisu, cikin yan muntina kadaan sai gasu cikin wata anguwa, saukesu mai napep yayi suka sallameshi suka wuce, saida suka danyi tafiya mai nisa har suka wuce wata maqabarta kafin su shige wani gida dake kallon maqabartar, da baya baya talatu ta shiga gidan, mummy na ganin haka itama ta shige,babu komai a cikin gidan sai katon fili dake sagaye da bishiyu, sao tsakiyan bishiyar wani tsoho zaune akan taburma, anatse suka karaso suka zauna gabanshi, talatu ce ta fara gaishesa kafin ta nuna kareema tace ‘’malam na zango, wannan kawata ce, ga matsalolinta…..’’nan talatu ta fada mashi komai tare da buqatar da suke nema daga wajenshi, dago wa yayi ya karema karima kallo, kamar yanda itama take kallonshi, tsoho ne tukuf don har furfura ta gama cika fuskanshi, wata yar dariya yayi irin ta tsoffi yace ‘’ an gama, zaku niya tafiya’’
Shuru mumy tayi tana mamaki, just like that an gama?, talatu ce ta kallshi ta aje mashi maqudan kudi tace ‘’mun gode malam na zango’’
Sallama sukayi mashi suka fito atare,kareema dai gaba daya hankalinta ba a jikinta yake ba, kallon takatu tayi tace ‘’ban gane me tsohon nan ke nufi da an gama ba’’
Kallonta talatu tayi kafin ta bude Jakarta ta janyo cingum ta wulla bakinta kafin tace ‘’ayki ya tafi inda ya kamat yaje, ay an gama komai, da kanki zakizo ki bani labari’’
Shuru dai mummy tayi bat ace komai ba har suka iso anguwarsu…
Abuja Nigeria……
Yau sati guda Kenan, kullum madina ke zuwa wajen amra,da farko amra bata sake mata ba, ganin haka yasa madina ta fara janta da hira har suka shaku sosai cikin yan kwanakin, madina wayyaiyar yarinya ce, haifaffiyar garin sokoto ce aure ya kawota nan waje wajen Abuja har mujinta ya rasu, ya barta da yaya biyu,akwai wani program da akeyi na mata inda mata ke taimakon yan uwansu mata, ta hanyar basu jari da kudi da abubuwan da zasu dogara da kansu, ammah na cikin top member na cikin kungiyar inda take contributing sosai wajen taimakaw matan nan,anan ammah ta san madina,abunda yaja hankalin ammah ga madina shine,ta fita daban cikin sauran mutane, ita burunta kawai ayi sponsoring karatunta ba kamar sauran da suke neman aba su jariya ba, nan take ammah ta dauki nauyinta da karatunta, madina na ganin haka kuwa ta miqa yayanta wajen wan babansu don daman ba iya rikesu zatayi ba koda ta koma wajen iyayenta, cikin shekaru kalilian mdina ta gama karatunta na physiology harta fara aiki a cikin wani asibiti, inda ta samu wani bangare daban na sashen mata, har take yima mutane masu matsalolin aure counselling, duk wanna achievement din nata har yanxu she believe saboda ammah ne don kwata bata taba tunanin zata kai inda take ba ayanxu ba tare da taimakon ammah ba da suke kira da hajiya uwar marayu’.
Yau Friday don haka sai wajen karfe hudu ta karso gidan don saida ta gama da office, lokacin data shugo ammah na zaune a parlor, cikin girmamawa madina ta karaso suka gaisa, nan ammah ke tambayarta any progree ‘’ay hajiya daughter taki tana da wayewa sosai, tana daukan karatu ssoai’’madina ta fada tana murmushi
‘’madallah, nasan bazaku bani kunya ba ay, haka nake so naji, allah ya taimaka yarinyar kirki’’ ammah ta fada tana murmuhsii
‘’ameen hajiya’’
‘’kije saman yanxu ta haura’’ ammah ta fada tana kallon tv
Anatse madina ta mike ta hau saman, direct dakin amra ta wuce da sallama, amra dake sanye da riga da skirt tayi saurin juyowa jin muryarta ‘’ánty madinaaaa, sannu da zuwa’’
Murmushi madina tayi ta karaso cikin dakin ta cire mayafinta tace ‘’washh na gaji, yauwa student, ya zaman gida fatan ki fara bashi assaignment kema’’
Shuru amra tayi tana jin kunya tace ‘’anty madina its not easy oo, kinsan na maki bayanin komai’’
Kama baki madina tayi tace ‘’haba karki bani kunya mana mrs general’’
Karasowa amra tayi har inda take zaune cikin nastuwa tace ‘’hmmm anty madina Kenan wallahi bazaki gane bane, ahaka ma da nake zuwa dakin nashi bakiji kirjina ba’’
Dariya madina tayi tace ‘’banga laifinki ba wallahi, ni har yanxu mamaki nake ashe shine mujin naki?, dole kiji tsoro sister don wallahi jiya dana ganshi saida gabana ya fadi, yana da wani irin kwarjini sosai, saidai bari kiji na fada maki wani abu’’
Madina ta fada tana kamo hannunta tace ‘’kalleni kiga, sister ke macece, mace nada wani sirrin daraja, musamman irin ku, jibeki fah san kowa kin wanda ya rasa, wallahil azeem duk gigin kanshi zaki iya saukewa trust me and trust the process,’’
Sauke ijiyar zuciya amra tayi tace ‘’wallahi tsoronshi nake ji anty madina, kinga yanxu fah kamar ya kara tsanata, baya kallon inda nake kwata kwata, baya cemin komai har gaisuwata ya daina amsawa’’
Shuru madina tayi tana sauraron ta kafin tace ‘’wace irin gaisuwa kikayi mashi? Kinyi irin wadda na koya maki ko yaya?’’
Sunkuyar dakai amra tayi tana dan murmurshi ‘’gaskia anty madina nidai bazan iyaba wallahi’’ amra ta fada tana sunnar dakai
‘’kinji matsalarki Kenan wallahi, menene abun kunya adan hugging,kinga wallahi in baki cire kunya da tsoronshi ba wallahi zaki wahala’’
Kallonta madina ta sakeyi tace ‘’dear in tambayeki mana? Bakyason kiga kuna sakewa kedashi?,’’
‘’ina…so’’ amra ta amsa ta jiki a mace
‘’then you have to make him know your existence, you have everything da namiji mai lafiya dai bazai iya kauda kai daga ganinki ba,kuma wallahi yanxu kiyi min alkawarin zaki cire duk wani tsoronsa daga ranki, ki saki jiki kiyi abunda ya kamata inba haka ba wallahi haka zaiyi ta maki kallon hadarin kaji, don yarigada ya dandana ki, inason ya haukace akanki ta yanda bazaiyi yan seconds b aba tare da yaji motsinki a kusa dashi ba’’
‘’anty madina zan iya kuwa? Ni ina ganin kamar yafi karfina’’ amra ta fada ashagwabe
Dan buge mata bagi madina tayi tace ‘’waya fada maki namiji yana fin karfin mace, musamman mace irinki, gaki da kayan alatu allah ya baki diri da komai, ga kyawun fuska gana hali duk kin hada ke kadai’’
Dariya amra tayi ta kalleta ‘’kai anty madina da zuzuta, yanxu me zaki buqata akawo maki?’’
Dan dagiwa sukayi jin an bude kofa, daga nesa salima na hangosu tace ‘’yanxu nasan zaku koreni, waima anty madina me kike koya mata ne? nima akoya min’’
Hararata amra tayi tace ‘’toh mara kunya, futa anan’’
Dariya madina tayi tana kallonsu har salima ta fita tana cewa ‘’ina wuni anty madina, ‘’
Amsata madina tayi harta fuce tana kunkuni, maido da kallonta ga amra tayi tace ‘’yauwa as I was saying,wallahi saikin dage damtse ki cire wannan tsoron naki fah, yanxu dai daga ina muka tsaya jiya?’’ ta fada tana kallonta…..
Sun dade sosai inda madina ta tsatsarata akan yanda zata dunga tarairayarshi, itadai kawai tana jinta ne saidai tasan cewa shidai duk wannan ba lallai yayi aiki a wajenshi ba.
Sai wajen karfe shida na yamma madina tayi masu sallama ta wuce gidanta.
Yau amra da kanta ta sauko kasan ta dora dinner, nan salima ta sauko ta tayata tare da talatu, sai wajen gab da sallar magrib suka gama, da taimakon salima suka jera komai a dining, suna gamawa suka wuce sama atre gaba dayansu.
Wani sabon wanka amra ta sake ta sauya kaya zuwa doguwar riga a shape gown data fidda shape dinta sosai, atamfa ce Holland mai zanen flowers mai kyau, anyi mata dinkin stones tundaga sama har kasa yayi mata kyau sosai, feshe jikinta tayi da turaren ta masu sanyin kamshi kafin ta tada sallah, tana nan zaune aka kira sallah isha’I tana idarwa ta danyi yan addu’oi ta dan dade sosai a zaune kafin ta miqe ta zare hijab din nata ta wuce gaban gado ta janyo wayarta, ammah tasa an mata sabon sim card saidai bata da number dayawa a ciki daga na ammah saina haifa da Nadine ,suma duk numbers din nasu basa shuga, gashi tayi trying tura masu message shima baya tafiya, har social media din haifa saida ta shiga ta tura mata message thrug Instagram, shima shuru babu response, haka nan ta hakura saidai kullum saita duba Instagram dinta,
Yanxu ma zaman datayi duban Instagram din ta soma yi, ganin babu response yasa ta hakura kawai ta soma duban timline dinta,da sabbin followers dinta, tana cikin yan dube dubenta ta shiga wajen suggested followers, taga handle din amar, bata dauka shi bane ba don sunan dayayi using as ‘’A..mar, kallon profile din ta soma yi ba tare da ta shiga ba don tabbatar da ko shi dinne, ginin picture din baya fita sosai yasa ta shiga cikin account din, nan take pictures dinshi sukayi appearing guda hudu ajere, samun kanta tayi da shiga cikin hoton don tabbatar da shi dinshi, first picture din a tsaye yake a safari da kundura a saka wani bakin glass gefenshi wani tattabara ne dayayi landing a kafadarshi ya juya yana kallon tattabar, yayi masifar kyau sosai a hoton don ita kanta saida ta shagala da kallon shi, hes looking so so cute and charming, haka ta sakankance wajen kallon hotunan nashi kaf har tayi liking day aba tare da saninta ba, saida salima ta shigo dakin tace ‘’adda dinner’’ kafin ta danyi firgigi ta waigo tace ‘’gani nan’’
Atare suka sauko kasan , ammah ne kawai zaune kan dining gefenta salim, zama duk sukayi atare, cikin yan mintuna kalilina ammah tace ‘’salima jeki kira yayanku’’ sanin wa take nufi yasa ta miqe a tsanake ta wuce dakin nasa, da sallama ta shiga har cikin dakinsa, azaune ta hangoshi ya doka tagumi abun tausayi, kallonshi tayi kafin ta karaso har inda yake kanta a kasa tace ‘’dinner is ready ammah tace ka fito’’ dan dagowa da jajayen idanunshi yayi ya kalleta yace ‘’ina zuwa’’
Wani iri taji ganin yanda yanayinshi yake gashi yanda ya bata amsa ma yasa taji babu dadi harta juyata dawo tace ‘’is everything okay with you’’
Ay kamar jira yake ya juyo ya kalleta yace ‘’youre asking me if everything is okay?i thought kince you don’t care anymore, so why are you asig huh?’’ ya fada yana kafeta da idanu, wani irin rashi dadi taji saidai hakan baisa ta ji zata sauke kudurinta akanshi ba don haka tace ‘’I just ask bawai don na damu bane’’
Ataqaice ya bata amsa da ‘’okay good’’
Yana kaiwa nan ya juya mata bata, rike kugu tayi tana mamakin shi kafin tace ‘’me yake nufi da hakan Kenan?daman nasan ba sona yake ba’’
Yana gab da shiga bathroom ta dago murya a hasale tace ‘’hmm namiji Kenan daman nasan ba sona kake ba fada kawai kake abaki’’
Juyowa yayi gadan gadan jin abunda ta fada yazo gab da ita yace ‘’ are you kidding me?bayan kinyi neglecting dina yanxu kuma kina questioning son da nake maki?anyways laifina ne dana kasa moving on da rayuwata dama chan nike sonki ba sona kike ba so nima zanyi kokari na cireki araina’’ yana kaiwa nan ya fuce daga dakin ya barta tsaye hawaye na zarya a fuskanta, rai abace ya wuce dining din ya zauna, itama saida ta daidaita natsuwarta kafin ta fito daga dakin ta zauna’
Abunci suka fara ci atsanake babu wanda yace tak sai karar cokula dake tashi,
‘’barka da dare ammah’’
Da sauri duk suka dago don gaba dayansu babu wanda ya lura da karsowarsa har ya wuce mazauninsa, kallonshi da gefen idanu amra tayi kafin ta sauke kana
‘’yaushe ka dawo son, na dauka zaka kai dare yau ay’’ ammah ta fada tana sauke spoon din hannunta kan plate
‘’dazun na shigo’’ ya fada yana jan kujera ya zauna fuknshi na nan yanda take babu wasa
Duk gaishesa sukayi banda amra data tsaya dacin abunci nata saida ya zauna ta dan dago da fuskta dake kyallin hutu tace ‘’barka da dawowa, ina wuni’’
Atakaice ba atre daya kalleta bay ace ‘’alhamdulillah’’
Mikewa tayi ta tako har inda yake dab dashi sosai don yana jin kamshinta a hancinsa tace ‘’what sould you like’’ yanda ta fada saida ya sashi dagowa ya mata kallon second biyar kafin ya sauke yace ‘’any thing’’… anatse ta soma juya mashi baya ta koma wajen warmers ta bude, tunda ta juya mashi baya ta soma takawa gabanshi ya fadi dammm, bayanta ya zuba ma idanu, ya kasa kaudawa, ammah dai tunda ta dago ta kallesu tayi saurin sauke idanunta ta cigaba da cin abuncinta, su salima kuwa daman su hankalinsu ba akansu yake ba, salim kam shi harya mike yabar dining din,
Saida ta zuba mashi yanda zai isheshi, white rice da kidney and liver sauce kafin ta tako har inda yake ta aje mashi tace ‘’bismillah’’ bin bakinta ya danyi da kallo kafin yayi saurin kauda kanshi, daman juice yana daga dayan bangarenshi don haka daga gefe ta rankwafo ta zagayo da hannunta ta janyo glass jug din, ay tunda tayi hakan ya saki spoon din hannunshi kan plate din, saida ta janyo glass din ta matsa ya samu yajaa dogon nunfashi yana mamakin abubuwan da takeyi, da sauyin data yi cikin kwanaki, haka ta zuba mashi juice din ta tura gabanshi kafin ta koma mazauninta hankali kwance.
Anatse kowa yaci abunci har suka miqe su duka don daman sun kusa gamawa ya shugo dining din, ammah ce ta fara tafiya kafin salima follow by aman, amra dai bata dagaba haka zalika bata dago ta kalleshi ba shima bai kalleta ba saidai yana mamakin qin tashi datayi don ya lura da ta gama cin abuncin.
Saida y agama tsaf ya janyo tissue ya goge bakinsa kafin ya jayo glass cup din juice, tana ganin haka ta mike tsaye ta fara tattare kwanukan, saida ta kwashe duka harta dawo dining din yana zaune juice a hannunshi, takowa ta soma yi cikin takunta mai daga hankali ta karaso har inda yake tace ‘’kana buqatan wani abun ne?’’ ta karashe tana kafeshi da idanu yanda ya kafeta itama, mamakin yanda take kallon cikin idanunshi yasa ya kasa cewa komi, at the same time bai dauke idanunshi akanta ba, saida tace ‘’yaayaa?, do you need anything?’’
Samun kanshi yayi da girgiza mata kai, tana ganin haka kuwa ta juya ta soma taku daidai kamar mujiya, yanda take tafiya kamar bazata taka kasa ba harta nufi stairs,ta haura saman abunta, baki asake ya dunga kallonta harta wuce saida ta fuce mashi daga gani yadan yi tsaki ya miqe yabar dining din.
Kamar kullum saida tayi wanka ta goge jikinta da turaren da ammah kafin ta janyo nighties dinta da ammah ta saya mata kwanaki wanda ta jingine su saboda kunyar sasu da take yi, yanxu kuwa maganr anty madina da karfin gwiwa da take bata yasa take jin zatayi kokarin rage kunyar da takeyi,
Janyo wata milk night gown tayi,rigar straight ce kamar ta sirara, hannun rigar sirri, gaban rigar anyi v neck don cleavages dinta ya fito sosai,koda tasa rigar saida ta tsaya ta karema kanta kallo, she looks so breath taking, tayi masifar kyau sosai ba kadan ba, murmushi kawai tayi gabanta nadan faduwa tunawa da maganr da madina tayi mata akn cewa ta rage kunya idan tana tare dashi ta saki jikinta ta daina jin tsoronshi kwata kwata, da kyar ta tattaro kuzanrinta ta kalli kanta tace ‘’an y azan iya kuwa’’
Chan kuma ta kara kallon kanta ‘’why not, kefa macece, dole ki tsaya tsaye akanshi inba haka ba haka zaki kare rayuwarki cikin kunci’’
Saida ta jaddama kanta tare da hana kanta tsoron komai kafin ta janyo hijab dinta da wayrta ta tare da sleeping mask dinta ta fuce anatse, tana fitowa taci karo da salima tana haurowa hannunta rike da cereal, kallonta amra tayi tace ‘’kedai da ciye ciyen dare’’
Tabe baki salima tayi tace ‘’ina zuwa adda’’ ta fada cikin zolaya don tasan duk nuqu nuqun da takeyi tare da madina harma da ammah, banza amra tayi mata tace ‘’ruwan da zan dauko ma saina fada maki’’
Dariya kawai salima tayi tace ‘’mu kwana lafiya addan mu’’
Da harara amra ta bita harta shige dakinsu, amra na ganin ta shige ta sauka kasan cikin nastuwa, bata tsaya knocking ba ta shige part din nashi, saida tasan tsaya a sitting room ta karema ko’’ina kallo kafin ta wuce bedroom din kai tsaye, da sallama ta bude kofar bedroom din, zaune yake baking ado ya dafe kanshi dake mashi wani irin masifaffan ciwo, takowa tayi gefen gadon inda take kwanciya ba tare da ta kalleshi ba, tunda ta shigo kuwa yaji kamshinta daga zaunen da yake, tana ganin haka kuwa ta kauda kanta gefe ta cire hijab dinta ta ta aje kusa da ita don dashi take luluba, tunanin ko me yasameshi ya dafe kanshi takeyi tan nan zaune tajiyo muryanshi ahankali ‘’bude side drawer ko miqa min magani’’
Anatse ta miqe tsaye ta janyo drawer dake gefenta ganin magunguna da yawa yasa tace ‘’wanne za a dauko’’
‘’panadol’’ ya bata amsa, tana jin haka ta gane kanshi ke mashi ciwo, don haka ta dauko Panadol din ta tako inda yake ta mika mashi, ‘’gashi’’
Dan dagowa yayi ya soma kallonta tundaga kan yatsun kafunta zuwa fuskanta, saurin runtse idanunshi yayi don baiyi tunanin ganinta a haka ba, itako daman da gayya tayi haka dukda tsoron daya cikata,ganin yaqi karban maganin ya kafa mata idanu yasa tace ‘’ga maganin’’
Kauda idanunshi yayi ya miqa hannu don karban maganin, nan take ya hade hannunta da maganin, wani irin shock yaji da sauri ya dago ya kalleta tare da karban maganin, tana ganin haka ta wuce gefen bedside ta dauka bottle water ta mika mashi, karba yayi ba tare da ya kalleta ba haka zalika baisha maganinba,
Take zuciyarta ta fara raya mata wani abu, runtse idanunta tayi kawai ta sallamawa kanta tare da zama gefenshi, hannunta ta daura kan nashi, maganin hannun nashi ta karba daga hannunshi ta balla guda biyu tare da bude bottle water din tace ‘’gashi’’ ta fada tana mika mashi, samun kanshi yayi da karban magani yasa a bakinshi kafin ya karbi ruwan hannun nata ya kora dashi, yana gma sha ta karba daga hannunshi ta rufe, kafin ta miqe tsaye, tana miqewa ya kwanta da bayanshi kafafunshi na kasa jikinshi na kan gadon.
Kamar munafuka haka amra ta zagayo ta hau gadon ta zauna, hannunta na rawa tana tsoron abunda zuciyarta ke ingizata, shiko idanunshi a rufe yake don kanshi wani irin bugu yake mashi kamar an daura mashi buhun shinkafa, kamar daga sama yaji kanshi akan lausassan hannunta ta tallabo kanshi ta dora kan cinyanta,da sauri ya bude idanunshi tarr akan fuskanta don tadan rankwafo, murmushi tayi mashi tace ‘’this will help’’ ta fada tana massaging kanshi ahankali dayasashi runtse idanunshi yanajin yanda take massaging kan nashi, ta dauka kusan minti talatin tana massaging dinshi in a slow motion motion har barci ya soma debanshi, d moment was out of world, barci na yake son dibanshi sosai, saidai hakan bai samu ba don baya son yanayin yakare, chan yaji ta daina massaging din,bai bude idanunshi ba saida yaji abu a fuskanshi, da sauri ya bude idanunshi, gashinta ne ya barbazu akan fuskanshi sakamakon barcin daya kwasheta ta rankwafo, hannunshi biyu yasa ya tattare gashin nata baya dukda yana cikin hula ya karema fuskanta kallo, ya dauka kusan inti goma a haka kafin ya daga kanshi daga cinyanta yace ‘’mteww inkinsan barci zakiyi meysa zaki fara ’’
Da sauri ta bude rinannaun idanunta da barci ya rikesu sosai tace ‘’laaa sorr…yyy’’ ta fada adan shagwabe kafin ta matsa gefe ta kwanta kamar gawa,
‘’whys she sleeping like a dead person’’ ya tambayi kanshi, saurin dauke kanshi yayi daga gareta ya koma gaban couch ya zauna yayi relaxing kanshi
[7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update!!
Unedited chapter
Karfe shida da rabi daidai ya bude idanunshi da sukayi mashi nauyi sosai, dagowa yayi daga zaune kan couch din, baima san lokacin da barci ya kwashe shi ba, squeezing fuskanshi yayi ya dago hannunshi ya sanya a bayan wuyanshi daya rike, saida ya dauka kusan minti biyar a zaunen kafin ya miqe, direct cikin bathroom ya shige ya dauro alwala, kafin ya fito cikin kamewa, bai tsaya duban inda take kwance ba ya zura jallabiyanshi ya shimfida sallaya ya tada kabbarar sallah, yana idarwa ya fara lazimi anatse.
Dai waigawa yayi ya kalleta nay an seconds kafin ya kauda kanshi, kamar wanda yayi tunanin wani abu ya sake juyo da kanshi, sai alokacin ya tabbatr da fadowan zatayi daga kan gado don lokacin daya juyo yaga tana juyi kamar zata sulalo, da sauri ya miqe azafafe ya yarda charbin hannunshi, taku biyu yayi ya karaso gefen gadon ya duka tare da taro ta da hannunshi don kiris ya rage ta fado, gaba daya jikinshi ta murgino cikin barcinta don bata farkaba kwatakwata, mamkin irin nauyin barcin da take dashi yake yi, sai alokacin yayi dana sanin miqewa ya tarota, dama barinta yayi ta fado ya fada aranshi, yar tsuka yayi yana shirin turata daga jikinshi yaji ta nanuqoshi sosaai tana tura kanta cikin kirjisnhi, atake yayi baya ya zauna dabas,ya dafe tiles, yanda take shishige mashi gaba daya kamar mage ya sashi kallonta dakyau, shi baima lura da kayan data saka jiyan ba sai yanxu, rigar tayi mata kyau sosai ta bi lafiyar fatar jikinta ta haskata, maido da idanunshi yayi kan fuskata datayi fayau, he can’t lie tana da innocent cute face, tabe bakinshi yayi ya kalleta da kyau yace ‘’kee’’ shuru babu respond don haka ya dan matso da fuskanshi daidai tata ahankali ya soma Magana ‘’keee….tashi,’’ ya fada da dan karfi
Sama sama ta soma jin muryanshi a kunnenta, ahankali ta soma bude sexy idanuwanta bata kaiga bude sub a ta lumshesu still bata tashi ba don duk tunaninta mafarki take, yana ganin haka kuwa yadan harzuka ‘’open your eyes kona zubar dake’’
Fugigi ta bude idanunta don sai alokacin ta tabbatar da ba mafarki take ba, kuri tayi mashi da idanu taqi sauke wa, shima kallon nata yake fuskanshi babu annuri ba wasa, saurin lumshe idanunta ta sakeyi ta dan tabe bakin ta kamar yar karamar yarin,
‘’lallai yarinyar nan ta raina min hankali, ina mata Magana tana lun lumshe min idanuwa’’ ya fada a cikin ranshi, duk wannnan zancen da yakeyi aranshi bai sashi ya tureta daga jikinshi ba, itako haka kawai taji bazata iya tashi daga jikinshi ba, don shes weak, gashi barci bai isheta ba, ‘’are deaf ne? get off me kafin ranki ya baci’’
Ya fada babu wasa afuskanshi, dukda gabanta na faduwa haka kawai taji zata dake taki tashi daga jikin nashi.
Kamar yar baby haka ta sanya hannunta ta nadoshi sosai a jikinta, ashagwabe ta soma cewa ‘’ya..ya wallahi kaina yana min ciwo sosai, bazan iya tashi ba I’m weak’’ ta karashe tana turo baki,
kura mata idanu yayi yana kallon ikon allah, yanda take mashi Magana ashagwabe ma is giving him phallus, da sanyin safiyar allah yarinya karama na neman rikita mashi lissafi, kiri kiri ya kasa controlling mind dinshi, da mamaki amra taji ya dauketa gaba dayanta ya maidota gadon ya dafe bedding din ya sakata tsakiyanshi, don daya ajeta bai daga ba, idanunshi na cikin nata yana sauke mata su, saurin lumshe idanunta tayi she can feel yanda yake bin jikinta da mayen kallonshi, kokarin hana kanshi yin abun kunya yake saidai inaa kamar ma fusganshi akeyi zuwa gareta, he can still sniff kamshin turaren jikinta dake dagula lissafin kwakwalwarshi,ita kuwa tunda ta rufe idanunta taqi budesu, babu abunda kirjinta keyi sai lugude, indai ya rabeta babu abunda ke fado mata aranta kamar irin wahalr datasha a hannunshi, dukda anty madina na convincing dinta akan cewa ta miqa amshi kanta,ta cire tsoron komai itadai batajin shes ready for that.
Bata gama tunanin ba taji saukan hannunshi wajen kafadarta, yana sauke hannun rigar jikinta, saurin bude rinannun idanunta tayi ta sauke akanshi, ya rankwafo sosai gab da fusaknat, idanunshi a rufe, ganin haka yasa ta runtse idanun nata don duk tunanin kissing dinta zaiyi, bazato ba tsammani taji tip din hancinshi kan fatar shoulder dinta zuwa ga wuyanta,ahankali yake brushing lips dinshi da hancinshi yana sniffing dinta slowly kamar wani mad dog har yazo daidai kunnenta ya sauke mata zazzafan nunfashin sa…
Kasa motsawa tayi don kamar an dauke mata wuta,dukda tana jin tsoro hakan baisa taji wani irin bakon yanayin na ziyartarta ba,kamar an arura mata wuta a jiki haka ta soma ji don wani irin gumi ne ya soma tsatsafo mata,
‘’why are you weak?’’ ya fada yana kai bakinshi cikin kunnenta in a sexy way, cikin sauri amra tayi gasping breath dinta tana jin wani irin waiwaiyi a kasan ta, yanda ya yake mata Magana a cikin kunnenta ba karamin effect yake bata ba, don gama daya jinta take kamar shes getting out of the world, ta kasa fahimtar dalilin da yasa jikinta yake wannan response din, yanayin da take ji bai gama zama high ba saida ya danyi bitting kunnenta in a naughty way ‘’so youre naughty huh?,’’
Ya fada yana dago kanshi tare da fuskantar ta da kyau yana zuba mata mayun idanunshi da sukayi jaa sosai alamun yah hau network, he can feel yanda take harhade kafafunta, kallon yanda ta damke bedsheets din gadon da yanda ta rufe idanunta gam yayi, wani irin murmushin mugunta yayi yace ‘’so that’s the reason kike acting as a wife now?, ya fada babu wasa, saurin dawowa hayyacinta tayi ta bude idanunta tarr akanshi, baibar kallonta ba ya cigaba da cewa ‘’ ‘’you think what youre doing will change my thought on you?let me make things clear, bana buqatarki a rayuwana kwata kwata ive said this countless of times, I don’t even know why you changed your mind about this whole god damn things, so let me remind you idan nayi Magana daya bana chanzawa,and all this acting that youre doing its better you stop it, it wont work on me okay? You gerrit?’’ ya kaarshe yana kallonta, wani irin maqoqon baqin ciki ne ya tsaya mata a maqogaro, kuka take son yi don taji zafin maganar tashi sosai saidai tana kokarin hana kanta, ‘’this is going to be tough as I predict’’ ta fada a zuciyarta, da mamaki yake kallon yanda take mashi murmushi, ada chan idan ya fada mata Magana hawaye take yi, saidai yanxu yayi mamakin ganin akasin, mikewa yayi azafafe daga kanta, binshi ta soma yi da idanu har zuwa kasanshi, tana daga kwance ta dago a sanyaye cikin dakewa, fukanta dauke da murmushi tace ‘’hmm yaaya Kenan, komai zakace dai I’m still your wife’’ tana akrashewa ta mike tsaye kamar ba ita tayi Magana ba ta raba ta gefenshi ta zari hijab dinta ta saka tare da fucewa daga dakin ta barshi baki asake, he can still recall irin kallon da tayi mashi kafin ta fuce daga dakin, yar tsuka yayi ya wuce bathroom kai tsaye, tube kayanshi yayi ya wuce shower, tunda ya kunna shower din kwakwalwarshi ta soma tariyo mashi tundaga lokacin daya sauketa kan gadonshi har zuwa abunda kallon datayi mashi da kalamanta na karshe, saurin sauke kanshi yayi ya kalli erection dinshi dake dripping, sai a lokacin ya fuskanshi ma’anar kallon datayi mashi da kalamanta na karshe, da sauri ya daki bangon shower nitch yace ‘’shitttt’’
Wani irin takaici ya soma ji na kanshi, duk maganganun da yayi mata yanxu a banza Kenan, rainin da yake tsoro yanxu zai shiga tsakaninsu don tabbas erection dinshi ta gani, shi kwata kwata bai kawo wannan aranshi ba kuma baiyi tunanin zata lura ba ko tayi tunanin shima ya shiga yanayi, don kallon da yake mata as yarinyar da bata san komai ba ‘’haba dude shes 23 fah, dole tasan komai’’ zuciyarshi ta raya mashi, hes trying to convince kanshi cewa bata gane ba saidai wannan look din datayi mashi ya tabbatar mashi da tasan komai.
‘’but meysa yarinyar nan take bashi wuta ne duk lokacin da ya rabeta? ko bai rabeta bama he feels her presence koda yaushe,’’ ya tambayi kanshi tare da kallon erected di22k dinshi harga allah hes craving for her sosai, don tun bayan first sex din da sukayi a wannan lokaci da kyar ya hana zuciyarshi daga abunda take ingiza shi akan yi, tsaki kawai yayi ranshi adan bace, ‘’I will just ignore her completely kafin nayi abun kunya’’ ya fada ma kanshi
Tunda ta fito daga dakinshi dakinta ta wuce directly, aggaugce ta tube kayan jikinta bata tsaya komai ba ta wuce bathroom don tunda ta miqe tsaye kafafunta a dakinshi kafafunta suka fara trembling, cikin sauri ta kunna bath ta kunna ruwan zafi ta shige cikin bath tube din ta hade kai da gwiwa, wani irin baqon yanayi take ji mara misaltuwa wanda ta rasa ko menene but definitely it has to do with abunda yayi mata dazu, abunda ta kasa ganewa shine, that’s not the first time data taba jin closeness dinsu don har sex sunyi saidai yanxu taji wani abun daban wanda ta kasa controlling jikinta, kuka ne ya kufce mata sosai jin yanda cikinta yadan murda mararta ta kulle, she can feel abuu na sauka akanta, what shes feeling is unbearable, saurin runtse idanunta tayi tunawa da yanda yayi bitting kunneta da yanda yake sauke mata nunfashinsa akan wuyanta, ‘’innalillahi wa inna ilaihi rajiun’’ ta soma furtawa ahankali jikinta na trembling, ita taqamaimai bazatace ga abunda take jiba,ta dauka kusan awa guda cikin bathtub tana mutsu mutsu kafin ta danji dama dama, jikinta y agama mutuwa gaba daya, anatse ta fito daga cikin bathube, ranga ranga taji futsari ya tunkudo mata, saida ta zauna tayi fitsarin taji wani irin relieve sosai, jiki a mace ta janyo hand washer faucet ta soma yin tsarki, dan jim tayi ta fidda hannunta, zaro idanu tayi cikin mamakin ganin yanda wani ruwa mai yauqi kebin hannunta, shes so confuse tama rasa me zatayi, ‘’wannan menene kuma’’ ta tambayi kanta, ganin bata da amsar tambayar tata yasa ta karasa wanke pp dinta ta wuce shower tayi wankanta fess ta dauro alwala ta fito,
Lokacin data fito gari yayi haske sosai don kusan karfe takwas, agaggauce ta shirya cikin manyan kaya, doguwar rigar lace anyi dinkin riga da skirt, kayan ya zauna dam ajikinta saboda yanayin jikinta, dirin ta ya fito sosai haka zalika kayan sunyi mata masifar kyau,
Cikin hanzari ta gama saka kayan ta zura hijab dinta ta hau kan sallaya ta tada sallah, tana idarwa ta mike ta zare hijab din ta wuce gban dresser don ko mai bata shafa ba,kallon kanta tayi ta jikin mirror tana mamakin kanta sosai yanxu itace ta koma haka? Ta tambayi kanta, lallai allah baya barci, kuma yana tare da duk wani bawanshi musamman marayu, gaba daya rayuwarta bata taba tunanin zata samu gatan saka sutura ba masu tsada tun bayan rasuwar iyayen su, tunawa da iyayensu yasa jikinta yamutu sosai, yanxu babu wanda zasu nuna a matsyin danginsu yanxu daman chan mami batada dangi don uncle dinta daya riketa ya dade da rasuwa tun tana raye,daddy kuma ya nuna tsantsar butulci da cin amana agaresu da iyayensu, don amana ce a hannunshi amma haka yayi watsi dasu ya wulaqantasu, hawaye ne ya soma sulalo mata tunawa da rayuwar da sukayi abaya, nan take ta fara godiya ga allah da irin gatan daya masu ita da kannenta daya kawo masu ya muhammd cikin rayuwarsu, duba ga komai ayanxu tun bayan tafiyarta dubai har zuwa yanxu shine ya haskaka rayuwarta da qannenta, ayanda take jinshi aranta ayanxu batajin akwai abunda bazata iya mashi ba shida ammah, batada gatan daya wuceshi ita da kannenta, bai san sub a haka kawai rana daya allah ya kawoshi cikin rayuwarsu, don haka tayi alqawarin komai zai faru zata zauna dashi for better for worse, yau koda ace bashida komai aduniya zata zauna dashi har abada, zatayi mashi biyayya and she will always do as he said, bazata taba saba mashi ba haka zalika she will keep pushing har saiya amince ya yarda da ita kuma yayi accepting dinta as his wife.
Murmushi kawai tayi tunawa da lokacin daya gaya mata Magana adazun, saurin rufe fuskanta tayi da tafin hannunta jin kunyar abunda ta gani, daman anty madina ta fada mata yanda zata gane if hes into her, ‘’hmm yaya Kenan, akwai cika baki’’ ta fada tana yar dariya,’’yanxu wannan abun saboda ni ya miqeeee’’’ta karashe tana jan maganar kamar mai jin kunya, saurin marin fuskanta tayi tana dariya ‘’ashe zan iya’’ ta fada ma kanta tana kallon surarta cikin mirror ‘’lets see idan abunda ka fada hakan ne, baka buqatar mace ?hmmm not someone like me,yanxu wasan ya fara yaa muhammd hmm’’ ta fada tana murmushi ta gefen baki
Alabe salima ta shigo dakin don kwata kwata amra bata lura da it aba harta karaso inda take, ta kura mata idanu tace ‘’adda…naji kince ya muhammd kodai kin kamu ne kema?’’ salima ta fada tana mata dariyar mugunta,
Firgigi amra ta waigo ta zuba mata harara tace ‘’ki daina shigo min daki babu sallama
‘’oh adda sallama na sau nawa kuma, na shigo naga kin fada tunani kina cewa ya muhammd, kodai tunanin ya muhammd kike naga baki dade daga dawowa daga….’’ Wani irin mugun kallo amra tayi mata da ya sata maqale sauran maganar nata ta kyalkyale da dariya, bugu amra takai mata da sauri ta kauce ta gudu daga dakin.
‘’lallai yarinyar nan, zanyi maganin ki ne’’ amra ta fada tana janyo dankwalin lace din ta yafa shi ta fuce daga dakin,
Direct part din ammah ta wuce da sallama, tana shiga ganin babu kowa ya tabbatar mata da qila tana toilet kota sauka kasa don haka ta fuce daga dakin zuwa kitchen.
Tana futa ammah ta fito daga toilet adafe saboda aman data tashi dashi da ciwon kai,yau kusan sati guda Kenan tana fama da aman babu wanda ya sani, koda taga abun is getting worst don kullum saitayi don haka tayi consulting family doctor, nan take ya shaida mata effect din magungunan da take sha ne saboda suna da karfi sosai, which normally damn idan girma yazo hakan tanafaruwa har sai an gama shan magungunan, bata akwo komai a baa rata don haka ta maida hankalinta wajen shan magungunan nata don sunada yawa sosai.
Ayanxu hakan ma daga toilet din take don bata dade da shan magungunan ba aman ya taso mata gadan gadan,da kyar ta karso gaban gado ta zauna ta dan dafe kanta dake mata ciwo,dan dagowa tayi don duba agogon bango kafin ta sauke kanta ganin kusan karfe tara saura,hannunta ta sanya don daukan wayanta don shes feeling weak nan take taga digan jini atafin hannunta, bat agama tunanin daga ina jinin yake ba ta sake jin saukan wani digan jinin a hannunta, da sauri ta tabo fuskanta ta shafo nan take taji zuban jinin daga hancinta bul bul harda gudan jini, hankali atashe take kallon hannunta dake dauke da gudan jini, ‘’subhannallah habo da safiyar allah’’ ammah ta fada anatse..
Amra na shiga kitchen dain ta tadda salima da lantana suna fere irish da plantain, saida suka gaisa da lantana kafin ta sanya masu hannu don su gama da wuri.
Cikin kankanin lokaci suka gama suka fara jerawa akan dining, kallon agogo amra tayi ganin kusan karfe tara da rabi yasa ta kalli salima tace ‘’ki je ki dubo ammah’’
Da sauri salima ta wuce sama zuwa dakin ammah, saida ta fara shiga dakinsu ta tashi salim daketa faman sheka barci kafin ta wuce dakin ammah.
Da sallama ta shigo dakin kai tsaye, daga nesa ta hango ammah a zaune, da sauri ta karaso gabanta ganin hannunta daya akan kirjinta daya kuma a daidai fuskanta ta taro, da sauri salima ta matso kusa da ita don tabbatar da abunda idanunta ya hango mata, ‘’innalillahi ammah, are you okay’’ salima ta fada hankali atashe tana duban ammah
Kallonta amma tayi ta mata nuni da tissue dake kan dresser, da suri salima ta dauko mata ta miqa mata ta soma goge hancin nata, saida ta gama tass tace ‘’oh dear harkin tada hankalinki, habo ne fah’’
Sai alokacin salima taji sanyi aranta tace ‘’harna tsorata wallahi, baya maki ciwo dai ko?’’ salima ta sake tambayarta cikin kulawa, ‘’no dea, an gama breakfast ne?’’ ammah ta tambayeta tana riko hannunta, ‘’yes ammah an gama, adda nema tace nazo na duboki ganin baki sauko kasan ba’’ salima ta karshe tana kallonta fuskanta dauke da damuwa.
Atare suka sauko kasan, amra na ganin ammah tayi saurin dukawa ta gaisheta kafin su zauna kan dining,
Zama ammah tayi ta kalli amra ‘’ya futa aiki ne?’’ ammah ta fada tana son jink o adakin ta kwana dashi,
Kanta a kasa tace ‘’ah ah bai fita ba’’ ta amsa amra don shes not even sure ko yana gidan koya fita
Katse mata tunanin da ta fara ammah tayi ‘’go and call daughter’’
Dan dagowa amra tayi idanunta suka sauka kan salima dake dariya ciki ciki, harara amra ta galla mata ta miqezuwa bedroom din nashi, da sallama ta shige cikin bedroom din, akwance ta taddashi daga shi said an towel a kugunshi alamun daga bathroom yake, saida tazo dab dashi ta gane cewa barci yakeyi ma, zama tayi gefen gadon ta zuba mashi idanu don rub da ciki yayi, haka ta dunga bin bayanshi da kallo zuwa murdaddan cinyanshi da hannayenshi, hes so damn sexy, samun kanta tayi da kasa tashin nashi ta zuba ma suman kanshi idanu dake kwance lub lub sai shining take yi, maida kallonta tayi ga fuskanshi, hes sleeping peacefully, idanunshi a lumshe gashin idanun zara zara, ‘’hes cute when hes sleeping,’’ ta fada ahankali
Hannunta ta janyo kamar mai jin tsoron wani abu ta dan shafa sajen fuskanshi dake kwance sunsha gyara sun kara mashi kyau, haka ta dunga running hannunta kan fuskanshi tana taba gashin nashi, kamar daga sama taji yace ‘’stop that’’
Chak ta tsaya daga abunda takeyi still bata cire hannunba saida ya bude jajayen idanunshi ya kura mata idanu, da murmushi dauke a fuskanta ta matso da fuskanta daidai tashi don har nunfashinsu na gugan na juna, hancinta na dab da nashi tace ‘’good morning ya mohaa, breakfast izz ready ammah tace nazo na kira ka’’ ta karashe tana mashi wani fari da bata a san tayi ba, tuni wuta ta dauke ma goga, azafafe ya janyota ya kwantar da ita kan gado ya matso da fuskanshi daidai tata azafafe yace ‘’why are you doing this? Ke baki da zuciya ne? are you that cheap kina kawo kanki inda ba a buqatanki huh? Bakiji abunda na fada maki bane dazu?, bakisan youre disgusting me ba? Huhhh?’’
Dan runtse idanunta tayi ta budesu akanshi tana shakar kamshinsa dake bata wani effect, bata san lokacin data matso dab dashi sosai ba itama don har bakinsu na gab da mannewa ta bude bakinta dake kamshin mint and strawberry mouth wash tace ‘’what im I doing yaa? Ni babu abunda nakeyi,’’ ta karashe tana juya mashi idanu, ay kamar ta kara kunnoshi ya mike yayo kanta tare da damko hannunta sosai zuwa ga jikinshi yace ‘’ni kike cewa babu abunda kikeyi, youre trying my patience ko?’’
Ganin ya harzuka gashi yanda ta kwanta gefen gadon zasu iya fadowa, ba tare da wani ba ta murgina nan take kuwa ta fado cikin hanzari ya biyo bayanta, ahankali ta rikoshi kamar batasan tayi ba tace ‘’washhh yaya, my bum….’’
Baki sake amar ke binta da idanu, sarai ya gane da gangan ta murgino, abubuwanta na neman haukatashi sosai, rai adan bace ya bude baki saiyi Magana tayi saurin jan hannunshi tace ‘’yaa dubamin ko naji ciwo’’ kamar ba amarba haka ya kasa hanata yin abunda take shirin, itako daman tasan zai fusge hannunshi don haka ta chanyo hannun takai wajen bum dinta, bata kaiga daura hannun nashi ba ta tsaya chak ganin yaqi hanata yin hakan,daman a tsorace take kawai dakewa takeyi tana wasu abubuwan da ita kanta mamakin kanta takeyi, sakin hannun nashi tayi ta miqe tsaye ‘’barshi ma yaya, ya daina zafi’’ tana kaiwa nan ta fuce daga dakin, saida ta fuce daga ganinshi ya lura da abunda ya faru just now, da sauri ya miqe tsaye yana huci ‘’lallai yarinyar nan is trying my patients, dole nayi maganinta kuwa’’
Amra kuwa na fitowa daga bedroom dinshi ta tuna da ayken ammah, koba a fada mat aba tasan ta dade a dakinshi, akunyace ta karasa dining kanta aksa ‘’gashi nan fitowa’’
Dan murmusa ammah tayi batace komai ba, salima kuwa me zatayi banda dariya, tana ganin aman dake kaarso wa dining din ta guntse dariyarta ta hade girar sama da kasa daman haushinsa take ji sosai.
Da yamma saiga aunty madina tazo, cikin aminci amra ta tarbeta, saida suka gaisa kafin ta soma tambayarta ya ake ciki, nan take amra ta bata labarin komai tare da shaidama mata yanda yake acting, nan take madina ta daka tsalle tace ‘’madallah, ina maki kallon shuru shuru ashe kema pro ce ‘’ madina ta fada tana zama gefenta tana dariya, rufe ido amra tayi tace ‘’kai anty madina wai pro’’
‘’ke tsaya ma dai tukunna fatan dai, kin saki jikinki anyi komai’’ madina ta tambayeta tana dariya
‘’anty madina ni wallahi tsoro nake ji, im not ready harga allah’’
‘’ay bazan tursasa ki ba, just calm your self, but duk sanda kikaga ya nuna yana so karki hanashi, don wallahi wannan kuma keda’’
Madina ta fada
‘’hmm anty madina anya zai tambaya kuwa, kinsan me yace min ne? wai im cheap, yace baya buqatata ni kuma sai chusa kai nake yi’’ amra ta kfada tana kallon madina fuskanta gwanin ban tausayi
‘’haba dear wannan duk surutanshi ne, kedai kidage dayi mashi biyayya, ki nuna mashi kulawarki agareshi, and keepgiving him assignment, its your turn now, wallahi karki sassauta mashi, kina Instagram ay ko? Akwai wata kawata amrukt incence muna kiranta da queenMarh, tana sayarta mahaukatn turarurukan wuta da su khumra, ke khumran nata ma wani special hadi take mashi da haddaddun oils daga dubai wanda ke attracting sosai wallahi duk inda kika gifta bazai dauke kanshi akanki ba,zan baki handle dinta kiyi mata Magana thrug Instagram wallahi saikinzo kin bani labari hmm’’
Cikin zumudi amra tace ‘’yauwa anty madina, kai wallahi ina godiya ga allah daya kawo ki cikin rayuwata, thank you so much allah ya biyaki’’ amra ta karashe tana kallonta fuskanta dauke da murmushin jin dadin hirar tasu
‘’haba amra tsakanina dake babu godiya, fatana allah yasa ki damke wannan miskilin mijin naki,’’
Nan madina ta bude wayarta tabata handle din mai turaren@amrukt_incense harda phone number ta 08032542629
‘’ki tura mata mssage zata maki recommending best seller dinta, akwai wani royal oud khumra, ya hadu ba a Magana dear’’
Godiya sosai amra tayi mata nan ta bude janyo bag pack data zo mata dashi tace ‘’ga wannan kyautar daga wajena ce,’’
Karban jakar amra tayi tana jin dadin muamalarsu da madina, ‘’oh anty madina da dawainiya’’
Bude packaging din amra tayi, baki abude ta zaro wasu lingeries haddddu guda biyar, daya bayan daya ta dunga kallon riguwanan, ahankali tace ‘’waii anty madina, wannan fah’’
‘’banasan kauyanci, daga yanxu su zaki dunga sakawa idan zakije dakinsa, kuma wallahi saura na dawo naji kince min baki saka ya gani ba’’ madina ta fada tana dariya
‘’hmm anty madina anya’’.. ‘’babu wani anya, rufe idanu zakiyi ki zama yar gari kawai’’ madina ta fada tana miqewa zuwa bathroom
Shuru amra tayi tana karema kayan kallo, kayan dai dasu da babu duk daya, daga daya daga cikin kayan tayi, rigar yar yaloluwa ce, daga gefe an tsattsaga kamar rigar mahaukata saidai rigar nada kyau sosai don sai shekin diamonds take, agefe harda wani g string pants, kallon g string din tayi ta tabe baki ‘’chab wannan a ciki za ah sa Kenan? Toh ay wannan dinma dashi da babu duk daya’’ ta fada tana tabe baki, haka madina ta fito ta taddata tana jujuya kayan.
Zama Madina tayi kusa da ita ta Kara Dora mata lectures sosai akan yanda zata dunga tarairayarshi tana janshi a jikinta “Yanxu dai inason ki daina taoron komai kinji, and Duk abunda ya shige maki duhu ki fadamin, Zan maki explaining komai.
Madina ta fada tana kallonta, shuru amra tayi tana wani nazari kafin tace “anty Madina Akwai wani abu kuwa”
Da ido Madina ta kalleta tana sauraron ta
“Ni banma san yanda Zan maki bayani ba” amra ta fada ashgwabe
“Ki fadi ko ta yaya ne Zan gane” Madina ta fada tana janyo handbag dinta
“Anty Madina kinga, jiyan da abunnan ya faru bayan na dawo daki, gaba daya jikina wani irin ya dunga mun, musamman idan na tuna abun da yayimim, na dade sosai a bathroom cikina na kullewa na rasa ya zanyi, gashi inajin wani abu na fita daga jikina, gaba daya hankalin na ya tashi saboda what I was feeling is unexplainable” ta karashe tana kallon Madina fuskanta gwanin ban tausayi
“Bayan ya zo kusa da jikinki kika fara jin abun?”Madina ta tambayeta tana nazari
Kallonta amra tayi fuskanta dauke da damuwa tana dan nazari kafin tace “eh naji abu na zubomin, bayan na koma daki kuma naji abun is getting worse”
Dariya Madina tayi Harda fadawa tace “Anya sister kema ba yar hannu bace?”
Kuri amra tayi mata tana son jin Karin bayani
“Anya ke ba harija bace? Because don touches bazaisa ki shiga wannan yanayin ba”
Madina ta fada tana dariya
“Anty what’s harija kuma?” Amra ta tambaya don kwata kwata bata gane kan zancen ba
“Kaji yayan boko, bakisan meaning din harija ba?Well it means, a woman with high sex drive”
Zaro idanu amra tayi waje tace “noo anty madina I doubt that gaskia na shiga uku na”
Gyara zama Madina tayi “Gaskia ina tunanin hakan ne, anyways zaki iya nemawa kanki answer dakanki idan kukayi Har kuka saba tanan zaki gani idan ke mabuqaciya ce” Madina ta fada tana mata dariya Harda rike ciki
Tabe baki amra tayi tace “anty madina please nidai ba hiriji bace”
“Harija ake cewa ba hiriji ba yar Boko” anty Madina ta fada tana mikewa tare da janyo handbag dinta “Toh amarsu nidai Zan tafi, Kar dare yayi min sai zuwa gobe Insha Allah”
Sallama sukayi amra ta rakota Har kasa shiga motar ta ta tafi.
Amar……
Tun bayan fitarta ya miqe ya shirya cikin kananun kaya, saida yah aura sama ya gaishe da ammah nan ta tambayeshi maisa baizo breakfast ba nan ya shaida mata ya tashi da ciwon kaine, saida ta mashi addaur neman sauqi kafin ya mata sallama ya fuce daga daki, yana fitowa ya kalli kofar dakin amra, kafin ya kauda kanshi gefe ya sauka kasa ya fuce daga gidan gaba daya.
Bai dawo gidan ba sai wajen karfe sha daya, anatse ya shigo gidan cikin kamewa harya shige bedroom dinshi don agajiya yake sosai, yauma saida yaje ya dubo daddy,inda ya tarar da abubunshi sunyi nisa sosai, don yanxu idan an kunce mashi karafunan da aka kulle jikinshi dashi saiya fara attempting kashe kanshi, don kusan sau biyu ana kunce shi yana buga kanshi da bango, inda kanshi yayi kulu sosai, ga maganganu da yakeyi kamar ya zauce, haka duk dare zai fara dariya yana kyakyatawa yana cewa ‘’lokaci ya kusa, lokaci ya kusa hahahaha’’
Tun asad baya fargaba da lamarin alhaji kabiru haryazo ya fara warning amar akan lallai dole akwai wata kullalliya wadda basu san da ita ba, haka suka wuni suna buncike shida asad.
Anatse ya bude kofar dakin nashi nan take kamshi muattar mukhalat data saya wajen amrukht aka queenmarh ya dashi hancinsa, saida yadan runtse idanunshi kafin ya budesu tarr, bin dakin ya fara yi da kallo, jiki a mace ya fara takowa bai kaiga karasa shugowa ba ya tsaya chak yana binta da kallo, amra kuwa kanta aksa ta fito daga bathroom dinshi, batama lura dashi ba, tundaga sama har kasa ya bita da ido sanye take da wani matsiyacin nighties daya tsaya a gwiwanta, rigar daga both side of cinyoyinta a tsage yake daga kan hips dinta zuwa kasa, hannun rigar siriri daga kasan wajen kirjinta ya dan tattare don clevages dinta ya fito sosai, yanda rigar tayi lapping a jikinta he can clearly see duka surar jikinta, sai alokacin ya lura da madd hips dinta dake juyi cikin rigar don he can clearly see her skin tsaboda rigar nada tsagu ta gefe gefen, gaba daya lokaci guda nunfashinsa ya tsaya chak saida ya tattaro shi yayi gasping breath ‘’goddd damnn ya allah, yarinyarnan tana neman kasheni’’ ya fada a ranshi
Itako batama lura dashi ba Saida tazo tsakiyan, zaro idanu tayi adan furgice cikin sarsarfa ta wuce ta gabanshi ta wuce inda ta aje hijab inta ta dauka ta zura shi ajikinta, shiko atsayen nan da yake ya kafeta da idanu harta wuce ta gabanshii yabi ass dinta da kallo harta zura hijab din, hes so confuse at that moment don ko bai kalli gabanshi ba yasan ya samu phallus, azafafe kamar bashiba ya wuce bathroom kai tsayr ganshi na bugu sosai, saida ya shiga bathroom din ya dan tsaya yana sauke huci mai zafi, bai gama processing kwakwalwarshi ba sai gata shugo toilet din sanyeda hijab tace ‘’welcome ya mohaa, bari na hada maka ruwan wanka,’’
Ta gabanshi ta wuce ta tattara hijab dinta don karya cike ta tsaya gaban bath ta tara mashi ruwa tare da zuba mashi abubuwan kamshi sosai a ciki, tana gamawa ta juyo ta sake kallonshi ashagwabe tace ‘’bismillah yaaa moh,’’ tana kaiwa nan ta kashe mashi idanu ta fuce, amar dai hes definitely loosing it, yarinya karama tana san susutar dashi, mamakin kanshi ma yakeyi da abubuwan da takeyi, kamar an dinke mashi baki ya kasa tsawatar mata, kallon gabanshi yayi daya yi tozo kafin ya kauda kanshi gefe ya wuce gaban shower ba tareda yabi takan bath dinba ya rage kayan jikinshi ya soma wanka.
Ya dauka kusan an hour kafin ya fito yana futiowa kuwa ya taddata zaune gefen gado tana latsa waya, baibi ta kanta bay a gama shirin shi tsaf cikin pjs kafin ya fuce daga dakin, cikin yan mintuna kalilan sai gashi da bottle water ya dawo, dagowa tayi ta kalleshi tace ‘’ya moh, do you need coffee? Nasan baka son cin abunci when its late’’
Bai aklleta ba haka zalika bai bata amsa bay a tabe baki ya aje bottle water yayi kwanciyarsa, bataji zafin hakan ba don haka ta maida hankalinta kan wayarta tana scrolling, tana gamawa ta miqe ta kashe lights din dakin kafin ta dawo gefen da take kwanciya, kamar bazata cire hijab din ba chan kuma ta cireshi kawai ganin wutan dakin a kashe yake ta kwanta abunta tare da juya mashi baya.
Nan take barci kuwa ya kwasheta hankali kwance, amar kuwa duk wannan abubuwan datayi akan idanunshi gaba daya harta kwanta,baiyi tunanin zata kwanta ba ganinshi kan gadon don normally cikin kwanakin idan ta kwanta kan gadon kan couch yake dawowa, in kuma shine ya fara kwanciya kan couch itama take komawa, da mamakinta ya rufe idanunshi dakyar shima ya samu barci ya kwashe sa.
Cikin dare ya bude idanunshi jin futsari na matsinshi,janye duvet dinshi ya soma yi anatse kafin ya soma kokarin mikewa, ba zato ba tsammani yaji cinyarta gaba daya akan jikinshi, da mamaki ya kunna bedside lamb don tabbatrwa, waro idanu waje yayi yana bin laps dinta dake bayyane a bude har zuwa p**sy dinta dake cikin white panties dinta, saurin ture kafarta yayi daga jikinshi ya mike ya wuce bathroom, don yana kara kallon wajen for the second time komai zai iya faruwa don he can do anything wanda zaiyi regretting daga baya, ya dade sosai a cikin bathroom kafin ya futo, baimabi takan gadon ba ya fuce daga bedroom din gaba daya zuwa sitting room yana tunanin yanda zai raba kanshi da ita gaba daya ba tare da ammah tayi fushi ba.
A zaune ya kwana Har aka kira sallan asuba, wanda barci da yayi ma gaba daya baifi na awa daya ba a zaune, mikewa yayi jiki a mace ya wuce bedroom din, as he expected bata Tashi ba, bai tsaya kallon inda take ba don karya ganoma ma kanshi ya wuce bathroom kai tsaye ya dauro alwala, yana fitowa ya saka jallabiyan shi ya fuce daga dakin gaba daya zuwa masjid.
Koda ya dawo daga masallaci kaya kawai ya sauya zuwa gym wears,wayarshi ya janyo dake gefen bedside kanshi a gefe ya fuce daga dakin.
Anan cikin estate din ya wuce sashen gym da aka bude a cikin estate ga wanda ke shaawar workout, yana shiga ciki kuwa cikin girmamawa couch’s din cikin gym din suka gaishesa sanin shi a matsayin me estate din gaba daya.
Don kowa yaga live broadcast announcementda yayi akan taura company, inda ya bayyanar da matsayinshi na da ga Alhaji Yunus Taura, kuma magajin tauraCom gaba daya.
Amra kuwa saida tasha barcin ta ta koshi kafin ta Tashi, ganin baya dakin yasa ta fuce daga dakin gaba daya zuwa nata, tana mamakin wannan yawan barci da take yi hartana mising sallah.
Shiko goga sai wajen karfe takwas ya shigo gida, anan kasa ya tadda ammah, anatse ya tako Har Ind a take ya gaisheta kafin ya wuce bedroom dinshi.
Karfe Tara kowa ya hallara a dining Banda amra, ammah na Ganin haka ta tura Salim ya dubota,a kwance ya taddata tana barcin ta hankali kwance don tayi wanka harta sauya kaya, tashinta ya soma yi suka sauko kasa atare.
[7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update!!
Unedited page
Doguwar rigace a jikinta ta atamfa free gown sai dankwalin atamfar dake rike a hannunta, gashinta duk ya bazo har kan kafadarta, fuskanta fayau tayi wani irin kyau sosai anatse ta karso har dining din ta gaisheda ammah kafin tabi kowa da kallo, aman ta fara gaishewar kafin ta maida dubanta ga amar daya hade rai tamm kamar zai fashe, kauda kanta tayi ta karaso gefen da yake zaune ta janyo kujera ta zauna, saida ta zauna ta dan dago suka hada idanu, wani irin kallo ya watsa mata mai wuyar fassara,saurin kauda kanta tayi daga wajenshi,jiki a mace tace ‘’ina kwana ‘’
‘’lafiya’’ ya amsa ta atakaice saboda ammah na zaune, tabe baki kawai amra tayi janyo plate zata diba abunci, dan dagowa yayi ya faki idanun ammah cikin sauri ya buge hannunta, dan dagowa tayi ta zuba mashi shanyayyun idanunta tana mamakin abunda yayi, rai adan bace ya soma maggana kasa kasa yanda babu wanda zai jisu, ‘’cover your hair’’ tana jin haka tayi saurin taba gashinta, sai a lokacin ta lura kanta a bude yake, mamakin yanda ta manta bata daura dankwalin ba tayi, nan take taji kunya ta lullubeta don ahaka ta sauko kasan, cikin hanzari ta daura dankwalin ta rufe kanta dashi, samun kanta tayi da kasa motsawa saida ammah tace ‘’daughter bazakici ba? Ko kina buqatan wani abun daban?’’
Da hanzari ta dago ta kalli ammah cikin kunya tace ‘’no ammah, zanci’’
Har amma ta mike ta fuce daga dining din bata diba abuncinba, haka duk suka fara fucewa daga dining din daya bayan daya,ya rage daga ita shi a zaune, dukda shima y agama hakan baisa ya miqe ba haka zalika inda take zaune ma bi kalla ba saida kowa ya watse ya dago ya kalleta babu fara a afuskanshi yace ‘’this should be the last time zaki dunga yawo babu cover, understood?’’ ya karashe yana kallonta, dan waigowa tayi ta zuba mashi idanun nan nata kafin ta dan murmusa ta sauke kanta kasa tace ‘’in sha allah baza a sake ba, wannan ma tsautsayi ne bansan na futo haka dinba,’’ kallonta yayi ganin yanda ta sauke kanta da yanda take magana calmly in a respectful manner sai ya bashi mamaki chan kuma yaji wani iri, yar tsuka yayi ya miqe tsaye ya fuce daga dining din.
Yana fucewa tabi bayanshi da kallo, haka kawai yau ta tashi with emotional mood, yana fucewa ta afshe da kuka, ita kanta bazatace ga abunda ke damunta ba ko ga abunda akayi mata, kawai dai shes not feeling her self, abuncin ma bata kalli inda yake ba ta miqe ta wuce sama tana hawaye.
Ammah na komawa daki ta zauna bakin gado ta jawo wasu papers, kallon takardar ta farayi hawaye na zubuwa akan fuskanta,abunda ke kunshe cikin papers din yarjejeniya ce da tayi sighning da hannunta na transfer din property din amar zuwaga alhaji kabiru, tunani ta soma yi tana hawaye wannan ne first threat da manipulation da alhaji kabiru ya fara yi mata bayan mutuwar dada, inda aranar ne ta ga asalin intention dinshi na karbar company da yayi asunan zaija ragamar company din, duk sanda ta dauka papers dinnan saitayi hawaye,dukda yanxu ta samu kwanciyar hankali da aka kama daddy but hakan baisa hankalinta ya kwanta dashi ba kwata kwata don ita ta fara gano cewa shi ya kashe dada, dukda ta boye ma amar saboda tsoron abunda zaije ya biyo baya dalilin hakan tayi sighing yarjejeniyar saboda daddy yayi threatning dinta akan idan har bata bashi komai ba zai kashe amar ta hanyar daya kashe dada, tayi kuka sosai lokacin data gano dady nada sa hannu a kisan dada don tunwa da wannan kadai ma yakesa ta samun heart attack,bayan wannan tunanin aman ya fado mata, bazata taba manta lokacin da mahaifiyarshi ta bar mata wasika ba kafun allah ya dauki ranta inda take ce mata ‘’maryama, akwai masifa da ukuba a cikin zuriar nan, wanda na kasa hana ta yin tasiri a cikin family nan, bazan ce maki komai ba don nasan mutuwa zanyi, saidai nasan koba yauba allah zai kawo ranar da allah zai bayyanar da komai, ga yayanmu nan ki kula dasu, sannan a karshe ina rokon alfarma a gurinki yar uwa, don allah ki kula min da aman, dan allah ki jashi a jikinki karki bari yabi sahun mahaifinshi, bazan iya fada maki komai ayanxu ba amma zaki gane komai nan da yan shekaru agaba,’’
Tun bayan mutuwarta cikin ikon allah abubuwa suka fara bayyanar ma ammah cikin ruwan sanyi wanda daga karshe bata da option daya rage mata don tayi protecting yayanta sai auren dady,inda shi da kanshi ya buqaci hakan, da farko tayi mamakin sai daga baya ta fahimci kudirinshi nayi hakan don ya karbi company da duk dukiyar da dada yabar masu, da farko dataqi yarda saiya nuna mata asalin kudirinshi akan inhar bata yarda tayi sighimg wannan papers dinba zaiyi abunda zaisa properties din su dawo hannunshi cikin ruwan wanda hakan na nufin zai kashe amar.
Sanin yanada hannu a kisan dada yasa hankalinta ya tashi don tabbas zai iyayin komai don haka ta amunce da buqatarshi harta aureshi, a wannan lokacin tayi kuka sosai babu wanda take tausayama kamar Amar don jin wannan zancen zaiyi shattering dinshi idan yaji labarin cewa daddy nada da hannu a kisan dada, don haka Tayi alkwarin bazata taba bari ya sani ba don abun zaiyi breaking dinshi sosai wanda bazata so ta ganshi cikin damuwa ba.
Baiwar allah abunda bata sani ba shine wannan papers din forging dinsu daddy yayi ba sune asalin real document dinba don babu wanda yasan inda asalin paper record of the property’s din yake ba harshima don koda yazo kashe dada saida yayi threating dinshi akan ya bashi real paper record din ko yanda zai kasheshi haka zai kashe amar, saidai allah bai bashi ikon samun hakan ba saboda atake dada ya mutu, alhaji kabiru kuwa yayi takaici sosai don saida ya aiwatar da kudirinsa na kashe dada saboda ya gano sirrinsa ya tuna da property record din.
Saurin share hawayen fuskanta tayi bayan ta gama tunanin, anatse ta janyo locker da take aje duk wani important document ta aje aciki ta rufe.
Anatse ta mike tsaye don dauro alwala, nan take taji jiri na dibanta, ahankali ta furta ‘’ya salam’’
Da sauri tayi baya ta zauna ta dafe kanta don gaba daya kanta juyawa ya soma yi, wasa wasa bayan jiri ta soma jin throat dinta Nayin zafi sosai, wanda hakan yasa ta danyi coughing next thing saiga gudan jini ,abunda yafi tayar mata da hankali shine abunda yabiyo tarin, kallon hannunta tayi hankali atashe ta furta ‘’subhanallah jini kuma”
Wasu irin hawaye ne ke zubowa a fuskanta babu dalili saidai tabbas tasan something is definitely going on, anaste ta soma karanto innalillahi ta yago tissue dake gefen bedside dinta ta dauki gudan jinin ta nade shi cikin tissues din, tunani ta soma yi yanda cikin kwanakin yake samun changes a jikinta wanda hakan ke bata mamaki dukda doctor ya shaida mata effect din magungunan ta ne, wanda for the mean time zata samu changes daga baya kuma zaizo ya bari idan maganin ya kare, gaba daya she’s not convinced with maganar doctor don abun gaba yake yi don haka Tayi saurin janyo wayarta ta soma dialing number family doc din,yana picking suka gaisa.
Tun kafin ta soma mashi bayani ya soma magana “hajiya yau ma Akwai wani chances din ne?”
Tayi mamaki dajin kalamanshi don abun sounds like kamar yasan dalilin kiranshi datayi kenan, bata kawo komai aranta ba don haka tace “oh doctor harkasan complain zanyi maka kenan, anyway gaskia inaga zanzo asibitin don nayi checkup, don naga abubuwan na Kara gaba sosai, anya baza a sauya wasu magungunan ba da alamu dai wannan basu karbeni ba” ta karashe tana murmushi.
Dariya ya danyi yace “Akwai wasu chances dinne bayan wanda kika fada kwanaki hajiya?”
“Eh yau na Tashi da jiri, sai kuma tari da jini”
Shuru ya danyi kafin yace “okay bayan tari da jiri Akwai ciwon kirji?”
Ya tambayeta kai tsaye
“No gaskia babu Ay rabon da nayi ciwon kirji harna manta likita”ta bashi amsa
“wannan ma yana nuna alamun Akwai ci gaba kuma maganin yana aiki saidai Ina Ganin kamar yayi maki karfi ne shiyasa kike jin jiri, amma za a iya chanza maki wasu suma dai babu guaranteed don kowani magani yana da effect substance da yake chanza organism, don wannan da na baki shine mai sauki sosai wanda bashida side effect and Duk wannan symptoms din normal ne ga masu ciwon zuciya with time zai daina
Ammah najin haka tace “Toh shiknan doc ba damuwa Zan cigaba da wannan din, kasan girma idan yazo sai ah hankali” ta karashe tana murmusa daga bisani kuma tayi mashi godiya ta kashe wayar.
Wunin ranar ammah a kwance tayishi don tana miqewa sai jiri, koda su amra sukazo dubata jin shuru nan ta shaida masu da ciwon kai ta wuni.
Amar ma koda ya hauro sama don ya dubata shima boye mashi tayi saboda tasan yanda zai tada hankalinshi don haka ta shaida mashi ciwon kai ne kawai ya dan rike ta, shima saida yayi mata sannu kafin ya wuce kasa zuwa part dinshi.
Tun bayan daya dawo daga dakin ammah wanka kawai yayi ya sauya kaya zuwa pjs dinshi ya zauna kan gado tare da jawo laptop dinshi ya soma yin wasu ayyukan, daman evidence ne yake tartarawa gaba daya akan mks empire da wanda dada ya tura mashi da wanda ya samu shima.
Tunda ya kafa ma screen din laptop dinshi idanu ya kasa daukewa yana kallon property report dinda dada ya tura mashi cikin encrypted portal, gaba daya properties din taura sunanshi ne a jiki as the heir, haryau mamakin date din da dada yayi handing over Duk properties din yakeyi don if he can recall alokacin yana makaranta ne ko university bai gama ba, “Toh kodai tun lokacin dada ya gano sirrin daddy ne?” Ya tambayi kanshi.
Ganin babu mai bashi amsa yasa ya rufe laptop din ya dubi time da agogon na rolex, almost past twelve, dan waigawa ya soma yi yana mamakin rashin zuwan ta dakin, tabe baki kawai yayi don she hakan ma yayi mashi, don he needs break from her new behaviour wanda ke sakashi yin abubuwan da ya kasa gane kanshi.
Saida ya kwanta ya janyo duvet yayi addaua ya rufe idanunshi, forcefully yake son yin barci saidai tunanin da yake hana kanshi yi yagama shiga ranshi, he keeps thinking of her, tambayar kanshi kawai yake yi meysa bata zo ba? Kodai she’s sick ne? Ya tambayi kanshi, da sauri ya miqe zaune zumbur ya zauna ya dafe kanshi, “goddd why do I care” ya karashe yana yar tsuka kafin ya kwanta, ko second biyu baiyi ba ya sake Tashi gama daya he’s anxious, haka nan ya Tashi ya saka bathroom sleeper dinshi ya fuce daga dakin, sama ya wuce direct kamar Ana ingiza shi Har zuwa dakinta, saida ya dan tsaya yana nazari kamar ya shiga kamar karya shiga, karshe dai haka ya batse ya tura kanshi cikin dakin ba tare da yayi knocking ba, a zaune ya tadda daga ita sai singlet da shorts akan gado, ta aje dry cereal a gabanta tana ci,dan waigawa tayi tana jin alamun bude kofa, da mamaki ta kura mashi idanu don kwata kwata batayi expecting dinshi ba, shima idanun ya zuba mata Har ya shigo dakin dan nesa da ita yana mamakin Anya wannan yarinyar kalau take kuwa?,
Kallonshi amra tayi Ganin yanda ya Tamke fuska kamar bai taba fara a ba don haka tace “laa
Bakayi barci ba yaaya”
Shuru yayi yana mamakin yanda yanzu ko irin fargabar da take yi idan zatayi mashi magana batayi, ayanxu yanda yake magana dashi sshe’s talking casually.
Haka ya dunga binta da idanu baice mata Kala ba Har saida ta mike tsaye ta karaso gabanshi ko kunyanshi bata jiba, tace “kana buqatan wani abu ne?”ta karashe tana mashi Farr da idanu, da ido ya dunga bin ta da kallo tundaga tsakiyan kanta don gaba daya bata da wani tsayi sosai a gabanshi zuwa cinyoyinta, cikin sauri ya kauda kanshi gefe yace “bring me coffee”
Yana kaiwa nan ya fuce cikin kamewa, da idanu tabi bayanshi da kallo har ya fuce mata daga gani.
[7/11, 11:18 PM] +218 92-2035171: Update
Uneditedpage
Binshi da idanu amra tayi harya fuce daga cikin dakin, da cearal dinta a hannunta ta janyo hijab dinta ta zura ta bi bayanshi, tana sauka kasa kitchen ta wuce direct ta fara kiciniyar hada coffee, anatse ta gama hadawa ta daura mashi akan saucer ta fuce daga kitchen din cikin natsuwa, da sallama ta bude bedroom dinshi a zaune yake bakin gado ya nade hannayenshi akan kirjinshi, dan dagowa tayi ta kalleshi kafin ta karaso har gabanshi ta dan sunkuya gefen bedside ta aje mashi mug din, ‘’bismillah’’
Kallonta ya danyi kafin ya maida idanunshi kan mug din, cikin kamewa ya miqa hannunshi wajen bedside din ya dauka mug din kafin ya fara kaiwa bakinshi, tana ganin haka ta juya zata fuce daga dakin, hankalin shi gaba daya nakan coffee din yana kokarin cire mug din daga bakinshi bayan yayi sipping ‘’na baki umarnin tafiya ne?’’
Tana jin haka tadan tsagaita ta juyo ta mashi kallo daya kafin ta tako har inda yake zaune ta dan tsaya daga nesa, ta dauka kusan minti biyar a tsaye duk ta gama takurewa, dan leka mug din hannun nashi tayi ganin ko half baiyi ba ta dan tabe baki ta karaso gefen da yake zaune ta zare hijab din jikin nata ta zauna gefenshi ta tankwashe kafarta kan gadon ta bashi baya tare da bude pack din cereal din nata data boye a cikin hijab, da mamaki ya waigo ganin yanda gaba daya yanxu bata kunyar shi, samun kanshi yayi da gyara zama yanda zai hangota da kyau akan gado, tana jin motsin chanza position da yayi ta juyo bakinta cike da cereal, cikin sauri ya kauda kanshi ya hade rai tamm kamar ba kallonta yake ba, sake maida idanunshi yayi kanta karaf suka hada idanu tana ganin haka ta sauke mashi lausansan murmushi mai melting herat wanda yasa heart dinshi skipping lokaci guda, cikin shagwaba tace ‘’yaya nifa barci nake ji wallahi, ka sallameni na tafi’’
Banza yayi da it aba tare da ya sake kallonta ba, itama tana ganin haka ta juya mashi baya tana turo baki tana cin cereal din harta cinye tass, wasa wasa sun dauka kusan awa guda shi baice mata ta tafi itama bat ace mashi kala ba har barci ya soma fuzgarta, time to time yake dubanta har barci ya kwasheta ta lafe akan gadon, zuba mata idanu yayi yana kallon bayanta, hakannnan yaji hes relaxed harya gama shan coffee din, yana gamawa ya miqe ya fuce da mug din zuwa kitchen, yana dawowa ya taddata ta baje ko’ina, tayi rub da ciki, bin bayanta yayi da kallo yana ayyana abubuwa sosai aranshi kafin yayai saurin kauda kanshi, anatse ya tako bakin gadon ya kwanta daga gefe ya janyo masu duvet, koda yazo lulluba mata saida yadan tsagaita yana wani tunani aranshi ‘’why im I doing this?’’ ya tambayi kanshi, kallon innocent face dinta yayi haka kawai yaji yana tausayinta babu dalili, saurin kauda duk wani tunanin dayazo ranshi yayi ya rufa mata duvet din ya kwanta gefe yana facing ceiling tare da nade hannayenshi a kirjinshi yana tunani har barci ya fusgeshi.
Cikin dare yaji mutsu mutsu a jikinshi, ahankali ya soma bude rinannaun idanunshi harya sauke su akanta, ta nadeshi gaba daya ta rungumeshi, da mamaki ya ware idanunshi da kyau don tabbatar da abunda idanunshi ke ganar mashi, ta wani kanainayeshi tayi cuddling dinshi, he can feel her bare chest a jikinshi, saurin runste idanushi yayi ya fara kokarin janyeta daga jikinshi,bai kaiga zareta ba ta zake hade jikinta da nashi ta rike shi gam kamar ta samu pillow, shiko goga take komai ya fara chanza mashi don gaba daya jinshi yayi kamar an arura mashi wutar azaba a marar shi, ‘’ya allah, yarinyar nan zata haukata ni’’ ya fada ahankali yana fidda nunfashin wahala, rasa abunyi yayi don gaba daya babu alamun zata bari ya janyeta daga jikinshi, gashi any wrong move yayi saita kara damkoshi wanda hakan ba karamin affecting dinshi yake ba, don haka ya hakura ma ya kyaleta saidai daren ranar dai barci kaurace mashi yayi gaba daya.
Akunnenshi aka kira sallar asuba, yana jin haka kuwa ya turata gefe, ganin tana shirin damkoshi ya sashi daka mata tsawa ‘’kee bakida hankali ne, whats the meaning of this?’’
Firgigi ta bude idanunta ta sauke akanshi, idanunta sunyi mici mici,gaba daya barcin bai isarta ba don haka ta maida idanunta ta rufe yana ganin haka kuwa ya wuce bathroom azafafe rai a bace, yana shiga ya fara yin wanka, ya dade sosai a tsakiyan shower yana rage ma kanshi wahalan da yake ji, saida yaji ana neman tada sallah yayi saurin dauro alwala ya fito ya zura jallabiyanshi ya fuce daga dakin.
Koda aka idar da sallah tare suka fito daga masjid shida aman da salim, idan ka gansu gwanin burgewa har suka shige cikin gida kowa ya wuce part dinsh.
Yana shiga bedroom dinshi ya tako har bakin gadon ganinta a kwance kamar aynda ya barta, ranshi ne yadan sosu haka kawai don haka ya soma Magana afadace ‘’keee aisha!!!’’
Anaste ta juyo ta bude idanunta ta suka danyi jaa ta kalleshi, ‘’ke are you okay?what sort of rubbishness is this? Ke kafira ne ko sai ance tashi kiyi sallah’’
Miqewa tayi zaune ta kura mashi idanu, saida y agama fadace fada cen shi kawai ta fashe da kuka, wiwi ta dunga kukan shagwaba, shide tsayuwa yayi yana kallon ikon allah, lallai yarinyar nan ta gama rainashi yana mata Magana tana kukan rainin hankali, ya fada aranshi, ay baisan lokacin daya daka mata tsawa ba ‘’shut the fuck up, are you insane?’’
Ay kamar ya kara tunzirata don haka ta miqe tsaye ta janyo hijab dinta ta karaso gabanshi tace ‘’haba yaya, why are you treating me like this? Meysa ka tsane ni? Me nayi maka a duniyar nan,ina kokarin ganin na faranta maka kai kuma kullum cikin neman hanyar kuntata min kakeyi,why???’’
Yanda ta tsaya gabanshi babu tsor babu komai tana fada mashi maganganu ya hasalashi ya kalleta daga sama har kasa ya mata wani disgusting look yace ‘’nace maki ina buqatar farantawar taki ne? nace maki ki shiishigemin ne? ke kika sama kanki, waye ya yama baki wannan shawarar, look idan kina tunanin wannan abubuwan da kikeyi zai chanza mind dina youre mistaken, gwara ki daina bata ma kanki lokaci, Magana daya nakeyi bana chanza Magana, so I will advice its better you stop…’’’
Takowa tayi gabanshi tana sheshekar kuka jikinta na rawa ta tsaya gabanshi dab dashi ta rike kugu harda dan dingilawa don ya ganta da kyau don ya fita tsayi sosai ‘’nooo, nooo I will not stop, this is just the beginning ma yaya, ko mai zakace min wallahi bazan taba rabuwa dakai ba, kace ina shishigi ko ina cusa kai?, ay aynxu ma na fara, kuma kyautatawa ne ba chusa kai ba’’ ta karashe tana murguda mashi baki kafin ta juya mashi baya ta duka ta dauki hijab dinta data yar da gangan a kasa, saurin yin baya yayi don gab ass dinta ya gogi gabanshi, ganin abunda take shirin yi wanda idan har ya bari hakan ta faru zaiji kunya, ba karamin chaza mashi kai yarinyar nan take yi ba itako tana dukawa ta dauki hijab dinta ta mike ta zura abunta ta gifta ta gefenshi ta nufi hanya, tana gab da fita ta dan waigo tayi murmushi don taga lokacin dayayi baya data duka ‘’sorry my yaya ban gaisheka ba, ina kwana?hope ka tashi lafiya ‘’
Bata jira jin amsan shi ba ta fuce tana dariya ciki ciki, ‘’ay yanxu wasan ya fara, wallahi zaka ga chusa kai, daman kunya nake ji shiyasa nake baya baya dakai ammah wallahi yanxu zan nuna maka cewa ba’a yima mace haka’’
Tana kaiwa nan ta shige daki ta dauro alwala ta tada kabbarar sallah tana idarwa tabi lafiyar gado hankali kwance.
Tun bayan fitar amra ya kasa motsawa, he’s so stunned with her new attitude, ya kasa ganema kanshi shima yanda ya kasa taka mata burki, cije lower lip dinshi yayi yana takaicin yanda ya tsaya take fada mashi maganganu ba tare da yayi maganin ta, he’s so madd, yanda she looked into his eyes har tana iya cewa she won’t stop, shi abunda yafi bashi haushi ma is the fact that deep down yana son yanda take chusa kanta zuwa gareshi, dukda he’s trying to distance himself from her saboda neman haukatashi da takeyi with her presence, duk motsinta akan idanunshi wanda yakeyi afake ba tare da sanin yana yi da kanshi ba, bayan wannan he started to notice he cared so for her dukda ya dauka wannan a matsayin saboda ita marainiya ne kuma yanxu reponsibity dinta da kannenshi ya dawo hannunshi saboda sanin yanda suka taso cikin wahala.
Dubai uae….
Tun bayan tafiyar amra without notice hankali haifa da Nadine ya tashi sosai.
Washe gari m5 ya shaida ma Nadine saboda yasan zata damu, haifa cedai babu wanda ya shaida mata, don sunyi plans din haduwa the next day ita da amra saboda zasuyi pre graduation photoshoot, haka ta wuni tana kiran line din amra baya shiga karshe dai haka ta hakura, washe gari ma haka ta dunga kiran lne din throughout switch off, ganin haka yasa ta shirya ta wuce penthouse din amar.
Koda ta iso gidan nan Nadine ta shiada mata cewa ta koma Nigeria saboda wani abu daya taso urgently wanda haka m5 ya fada mata, hankalin haifa ya tashi sosai don tana jin haka babu abunda yazo ranta sai maybe ko amra ta gudu, ko kuma general ya sake maidata gidanshi saboda wani kudirin nashi daban, ganin babu wanda zai bata amsar tambayoyinta yasa ta koma gida hankali atashe.
Haka ta jera kwanaki tana zuwa gidan don neman yanda zatayi connecting da amra,gashi duk zuwan da zatayi sai sunyi sabani da m5 sabod yabar zuwa gidan, daman amfanin zuwanshi saboda ya kai amra aiki ne ko idan general yana nan, yawancin zuwan nashi sai jefi jefi yake yi don duban gidan saboda ya bama general report akan abubuwan da suke gudana a gidan wanda hakan qa’’idarsa ce duk sanda baya kasar sai m5 ya bashi report ,agidan kuwa Nadine ce kawai sai dayar maid din, suke kula da gidan don sir general din bai sallamesu ba haka zalika wata na karewa zai tura masu kudin aikinsu.
After 1 month…
Haifa’s resident…
Lokaci kamar ruwa haka yake gudu, yau wata daya Kenan rabonda haifa taji daga wajen amra, cikin kwanakin nan haifa tayi su ne cikin tashin hankali da damuwar aminiyarta, amra ta zame mata wani bangare na cikin rayuwarta da bazata taba neglecting dinta ba kota manta ta da ita, acikin kwanakin har tunanin zuwa Nigeria saida tayi saidai abuh ya hanata saboda na farko that will be the first da zata shiga kasar, gashi bata san kowa ba shima abu bashida wani connection da Nigeria don baitaba zuwa ba, don haka ya bata hakuri akan ta bari daga baya after engagement dinta da hamman wanda ake shirinyi a cikin month din.
Yau gidansu haifa a cike yake tam da dangi, both dangin abuh da dangin ummi, asalin larabawa kake gani kota ina, an kawata gidansu da decoration din flowers, daga hanyar shigowa gidan anyi hanging wedding banner (welcome to haifa and hammans engagement) gaba daya anguwar ta cike da hadaddun motoci, cikin gidan kuwa shima cike yake da mata dam, anata guda, ga kamshin turaren wuta daya bade ko’ina, compound din gidan yasha lightings da decors kamar yau ne ranar bikin nasu, cikin sitting room kuwa manya manyan carpet ne shimfide da tuntu inda jiga jigan larabawa masu ji da dirhams suke zaune, duk sunsha gwala gwalai kamar competition gabansu shake da abunci kala kala, irin nasu na manya, su hammus falafel,taboule, fattoush, su mandi ne,gasassun rago da kaji a jibge, kawayen ummi da danginta da dangin abu duk kowa na zazzaune ana hira masu guda na guda masu takawa na, abun dai sai san barka,yau engagement din diya daya tilo a cikin familyn, chan na hango ummi, taci kwalliyansu na larabawa cikin traditional arab dressing na iyaye, tasha gwala gwala itama kamar babu gobe, tana saukowa daga stairs aka fara guda yiiiii yiii ko’ina, kawayenta ne suka miqe suka tarbota har zuwa cikin sitting room din.
Karfe biyu daidai dangin ango suka karaso, maman hammam ce kawai sai yan uwanta na chan Iraq mutane biyar wanda duk distance relatives ne, suma sunyi kyau sosai, itama tasha gwal dinta babu laifi don shima ana gani ansan kudi ya zauna, hammam dai ya fito da mahaifiyarshi, suna karasowa aka fara guda ana gaggaiwasa, abunka da larabawa ba barsu abaya ba wajen tsegumi, dole saida aka samu waenda suka danyi tsegumin cewa ay angon is no body anan uae.
Saida akaci akasha kafin aka fara shirin fitoda da amarya don ango ya iso,ummi ce dakanta ta wuce dakin haifa don dubota, da sallama ta shiga dakin, haifa dake zaune bakin dresser tasha bridal gown irin na larabawa red, tayi masifar kyau sosai tasha makeup, ta fito a asalinta na balarabiya jinin larabawa sak, she looks so beautiful sai wani irin sheki take kana ganinta kaga amarya,
A zaune take bakin dresser ta kurama diamond necklace data sa akayi masu customizing ita da amra a hannunta inda a jikin necklace din aka rubuta amra bestie, idanunta ne suka kawo ruwa tunawa da alkawarin da sukyai ma juna ita da amra, she clearly recall lokacin da suka yi alakwarin having each other back, komai is moving so fast yanxu gashi har za ayi engangement dinta babu best friend dinta, babu bestie dinta a kusa da ita, alokacin da suke tare haka zasuyi ta maganar with so much excitement, tunawa da maganra amra yasa hawayen nata ya soma bullowa ‘’I cant wait to walk with you during your engangement, I want to be your best girl’’
Jin alamun bude kofa yasa haifa bude dan box din Sarkar ta aje aciki ‘’I miss you so much best girl’’ haifa ta fada tana goge hawayenta jin muryar ummi tana cewa ‘’masha allah allahumma bareek habibty masha allah’’
Karasowa ummi tayi kusa da ita ganin hawaye na neman saukowa akan fuskanta, da hanzari ummi ta rike hannunta ta dagota sama ta kalleta da kyau, ‘’my baby why are you crying on your special day?,’’
Ashagwabe haifa ta kalli ummi tace ‘’ummi, im so sad, todays my engangement babu amra a kusa dani, I missed her so much’’
Saurin share mata fuskanta ummi tayi tace ‘’no dearest don’t cry, im sure idan tasan kinyi kuka ranar engangment dinky saboda ita bazataji dadi ba, I’m sure she will be happy for you, and insha allah zaku sake haduwa habibty, kinga yanda kikayi kyau kuwa?’’ ummi ta fada tana kamo fuskanta tayi pecking din kumatunta da goshinta, nan take emotions ya shiga, kallonta ummi tayi kmar zatayi kuka she cant believe yau engangement din diyarta, shes so happy’
Saida ummi ta lallaba ta ta daina kukan kafin ta rufe mata fusknta da veil din bridal gown din ta riko hannunta suka futo.
Ataresuka fara saukowa kasan, mutane na hangosu aka fara gudaa yiii yiii yii, babu abunda ke tashi sai larabci, ‘’masha allah, allahumma bareek’’ wasu na addua wasu nay aba kyawun amarya dukda ba a fuskanta ba, ummi na saukowa da ita ta karasa da ita gaban mahaifiyar hammam, nan ta duka ta gaisheta yanda suke traditionally, mikewa mahaifiyar hammam tayi ta rike hannunta ta rungumeta tare da kissing din kumatunta, haka ummi ta dunga zagaye da ita saida kowa ya rungumeta ya sumbaci goshin kafin a zaunar da ita a tsakiyan parlor, daman haka tradition dinsu yake, nan za a ajeta gaban kowa ango zai shigo ya sameta yayi unveiling fukanta don shi zai fara ganinta kafin afara engangement din.
Karasowar ango dakin ya karade da guda, masha allah sanye yake da kundura yasha farar jellabiya, fuskanshi dauke da murmuhsi, mahaifiyarshi data shigo dashi har gaban haifa ta zaunar dashi, nan ya bude veil din haifa kafin ya sanya mata engangement ring, nan take wajen ya sake dauka da guda, anata masha allah, haifa dai kanta akasa har sukayi exchanging rings.
Nigeria taura estate…
yau kwana biyu Kenan bai saka amra a idanunshi ba dukda ya damu sosai saidai ego dinshi bazaisa ya dubata ba bayan wannan ma haka ya dunga denying kanshi akan ya damu da itan dukda yana alaqanta hakan ne saboda maraicinta ne yasa ya damu badan wani abun ba, itama dai ta bangarenta tana sane dashi, don saita faki lokacin da ya futa daga gidan take shiga dakinshi ta gyara mashi ko’ina ta saka mashi turaren wuta,kyautatawa dai wadda tayi alkawarin saitayi mashi kullum tana yi abayan idanunshi, haka zata shiga closte dinshi ta gyara mashi kayanshi, bayan wannan ma ayanxu duk abunda ya shafeshi ya dawo hannunta daga kan gyaran bangarenshi bata wasa da wannan sosai zuwa ga coffee dinda ammah keyi mashi duk dare yanxu duk ita takeyi kuma idan tayi haka zata kai mashi dakinta ta aje mashi ta futo, kwata kwata bata yarda sun hadu ba don yanxu ta daina kwanan dakinshi gaba daya saboda shawarar da madina ta bata kan cewa tayi testing dinshi ta hanyar daina shishige mashi ko zai zo da kafarshi, idan har baizoba kuma dole su chanza salon yanda zasu tunkareshi.
Ko wajen yin breakfast ma bata saukowa, haka zalika ammah ma bata takura mata akan dole saita sauko kasan taci dasu saboda wasu dalilai.
Afili dai yana nuna bai damu ba saidai a zuci ya damu sosai don sanin kodai tana lafiya, gashi dai bazai taba iya tambayar ammah ba bayan wannan ma bazai taka har inda take ba don zata rainashi, a cikin ranshi ba karamin haushin kansa yake jib a yanda ya kasa controlling kanshi har yake saka damuwar mace aranshi wanda bait aba tsammanin zaiyi haka bag aba daya rayuwar shi.
Friday morning….
Yau garin an tashi da sanyi sosai, wether gaba daya ya rikide babu rana, it was a peaceful morning, gaba daya duk sun hallara a dining banda amra dake sama a kwance cikin dakinta zazzabi na neman ya rufeta,ta dauka kusan awa guda a kwance tana juyi, gaba daya ta rasa abunda ke mata, ganin kwanciyar ma zazzabi yake kara mata yasa ta mike ta janyo hijab dinta ta daura akan riga da wandon dake jikinta nab arci don ko wanka bata samu tayi ba saboda sanyin da take ji ga sanyi garin ma, anaste ta zura slippers dinta masu kyau ta fito daga dakin fuskanta fayau, anaste take sauko wa daga stairs harta nufi hanyar kitchen, tana shiga ta bude fridge ta zaro fresh milk, cup ta janyo ta tutula yanda zai isheta kafin ta zura cup din cikin microwave ta fara warmng, tana gamawa ta fito hannunta rike da cup din don madaran ya dau zafi sosai, kallon agogon jikin bangon sitting room tayi ganin kusan karfe sha daya saura tayi tunanin ya fuce daga gidan don haka ta chanza hanya zuwa dakinshi don ta gyara mashi sharpe sharpe kafin zazzabin ya riketa sosai.
Bata tsaya knocking ba don tasan ya rigada ya fuce by that time don haka ta wuce cikin bedroom din direct kanta a kasa, tana shiga ta aje warm milk din nata a gefen bedside kafin ta soma cire hijab din jikinta, tana cirewa ta ninkeshi ta aje a gefe ta tattara gashinta daya bazo ta nade shi a baya, jiki a mace ta soma bin daki da kallo, ganin gadon shi adan yamutse yasa ta soma zare blanket din don ya kwana biyu and bata wuce kwana biyu take chanza mashi zuwa wani, tana zarewa ta wuce bathroom ta saka shi cikin laudry kafin ta fito, anaste ta bude closet dinshi don anan ne wankakkun set of blankets dinshi suke, kai tsaye ta bude kofar tana jin jiri na dibanta, saida ta shigo ta rufe kofar ta dafe kanta dake sara mata,ta dauka kusan minti biyu a tsaye kafin ta danji ya lafa, yana lafa mata ta juyo jiki a mace ta nufi hanyar closet din, kyam ta tsaya ganinshi tsaye ya bata baya babu komi a jikinshi naked da alamu yana cikin shiri ne ta shugo, arazane tabi gaint sexy structured bayanshi da kallo ganinshi a haka ba kaya,saida ta danyi baya tayi saurin kauda idanunta daga kanshi ta juya, shiko yayi mamkin shugowanta a wannan lokaci don kwata kwata baiyi expecting ba, ‘’innalillahi im so sorry bansan kana shiryawa bane’’
Gaba daya ta gama rikicewa ganinshi da tayi a hakan, gabanta na faduwa ga wani abu data somaji daya fara taso mata wanda anty madina ta karance mata shi ta mata bayanin cewa idan taji irin haka to sha’awa take ji, shiko ko ajikinshi yanda ya juya bayan nan bai juyo ba haka zalika baibar abunda yake ba kwata kwata, sai yayi ma kamar bai san da zamanta a wajen ba saidai deep down yaji kunyan ganinshi da tayi a hakan, ayanxu koda yayi Magana ma ko ya juyo yay a kalleta abun kunya za ayi don dalilin qin futarshi Kenan, yau abun ya motsa mashi gadan gadan babu sauqi, ya watsa ruwan sanyi yafi sau biyar ajere saidai abunma kamar tunzarashi yakeyi don yanda garin ya sauya wani irin niima na sauka yasa yake jin muguwar shaawar da yake dannewa na taso mashi.
Ganin ya mata shuru yasa ta dan juyo dontaga koya gama shiryawa, aykuwa tana juyawa tana ganshi ya dafe closet din ya rike mararshi, tsoro ne ya durar mata ga abunda take ji daya taso mata babu shiri, saurin saita natsuwarta tayi ta dan kauda kanta gefe ta karaso dan nesa dashi taba sake gigin kallon bayanshin ba tace ‘’ya..yaa, are you okay? Is something wrong with you’’
Yana jin muryarta yayi saurin runtse idanunshi don kamar an balbala mashi wuta haka yakeji, wannan shurun da yayi ya kasa koda motsawa ya kara tayar mata da hankali don saida ta sake waigowa ta mashi kallo daya ta kauda kanta, samun kanta tayi da dan taba murdadden damtsen hannunshi ‘’yaya’’
Azafafe ya juyo kamar wani mayen zaki ya chapko hannunta ya juyata zuwa gabanshi, a tsorace ta dago ta kalli jajayen idanunshi, cikin furgice ta maida kallonta ga hannunta dayayi ma wani irin ruko kamar zai balla mata kashinta, idanunta na kawo ruwa ta kalleshi muryanta chan kasa kamar bata son yin Magana tace ‘’yaaya hannuna’’ ay kwat kwata kamat an toshe mashi brain dinshi baya ji baya gani sai binta kawai yake da idanuwanshi dake kara haukata ta, yaukam tabbas tasan ta shigo hannu don kwata kwata bataga alamun wasa a fuskanshi ba, yau asalin genera din data sani ne tun farko wanda baya daukan wargi ne agabanta, bude bakinta ta sakeyi zata mashi Magana ‘’ya…’’ baiyi wata wata ba ya turata bayan glass closet din ya chapke lips dinta ya fara kissing dinta passionately yet hungrily kamar wanda ya shekara baici ba, gaba daya rikicewa tayi jin yanda yake kissing dinta da yanda ya damke hannunta kamar hes depending on them’’ jikinta har wani irin karkarwa yake shima jikinshi bari yakeyi kamar mazari, yana son hana kanshi abunda yake saidai inaaa, yanda ta kawo kantan nan baya jin zai iya raga mata koda na seconds ne, amra dai babu abunda take sai hawaye, dukda kalaman anty madina na yawo a kunneta inda take ce mata koda ya nemeta da kanshi ta natsu ta cire tsoro she will enjoy it, dukda she’s trying to calm her self hakan bai samu ba saboda wani irin azaba take sha a hannnushi, saboda yanda ya riketa da yanda ya kama bakinta yana zuqota kamar babu gobe, hankalinta bai gama tashi ba saida taji ya sauke hannunshi daga kafadarta ya ruko kugunta dashi da karfi, jiki a mace duk suka zube anan kasan, it aba aje ko’’ina bama ta galabaita jiki a mace ga zazzabi ga abunda ke ciyota, goga dai shi tun bayan shugowarta bazai iya tantance meyake yi ba saboda feelings din daya taso mashi kamar walkiya,
Ya dauka kusan minti ashirin yana sarrafa jikinta son ranshi, kayanta ma batasan a yaushe ya kwashe su daga jikinta ba don baibarta da komai ba said an pant dinta, bra dinta kam yageta yayi tass ya wullar gefe, tunda yaci karo da albarkatunda allah yayi mata kuwa notikan kasnhi suka kunce tass babu abunda yayi saura, brain dinshi ma vibrating yake, iya nan ma Kenan baa je ga manhood dinshi ba, hes just ripping her yanda yake so, wani irin dadi na ziyartashi that is out of the world, ahankali ya soma jin ya fara dawowa daidai, ko kadan baiyi gangancin kusantarta ba, saidai babu irin jagwagwalon da baiyi mata ba, ita kuwa gaba daya ya karar mata da ruwan jiki don har lokacin jikinta karkarwar sanyi yake yi ga azabar muguwar shaawar da takeji, sun dauka kusan awa guda a yashe a kasan, harya rage wahala, itama dai fita tayi a hayyacinta dukda zazzabin dake ciyota saida sakon da yake aika mata ya isa gareta dukda a wahale komai ya wakana.
Saida komai ya lafa mashi ya miqe tsaye yayi satisfaction stretching, amra da idanunta ked an kafeta tana jin ya miqe ta fashe da matsanancin kuka, shuru ya danyi yana mamakinta, don yasan baiyi mata komai ba tunda bai shigeta ba balle ace ko ta samu tear kamar last, then whys she crying ya tambayi kanshi yana karemata kallo daga sama har kasa yana mamakin yanda ta kara komai ba kamar yanda ya sameta a lokacin daya kusanceta ba, tabe bakinshi yayi ya fuce daga closet, tana jin alamun rufe kofar da yayi ta miqe adaddafe ta janyo hijab dinta don batabi takan kayanda ya faffarka bag aba daya, tana zura hijab din ta allabo ta fito ta fuce daga dakin.
Tana hawa sama kamar ana ingizata dakinta ta wuce direct ta kwanta kan gado tana kuka mai cin rai, tabbas tayi alkawarin komai zai mata zata zauna dashi saidai batasan hes this heartless ba, babu abunda ya sani sai kanshi, lallai tana da aiki agaban, tambayar kanta ta soma yi anya ya Muhammad zai taba sonta kuwa?
Ta dauka kusan awa guda akwance tana hawaye, gab daya jikinta y agama tsami ga zazzabin da takeji, da kyar ta samu ta mike ta wuce bathroom ta watsa ma kanta hot bath kafin ta fito, ko kaya bata tsaya ta saka ba ta balli Panadol biyu tasha ta kwanta, nan take barcin wahala ya dibeta.
Shiko goga koda ya fito daga bathroom closet room ya koma kugunshi daure da towel, bin closet room din ya farayi da idanu, ganin batanan, yar tsuka yayi ya wuce gaban closet ya bude ya dauka kayansa ya shirya, gaba daya jinshi yayi kamar an zare mashi duk damuwarsa, abunda yaji adazun is unexplainable.
Agurguje y agama shirinsa ya fuce daga gidan gaba daya yanajinshi relaxed and stree free.
Amra dai wunin ranar a kwance tayishi, koda salima tajita shuru ta leko dakin tana ganinta kwance ta fito ta barta don yanxu ta daina mamakin yawan barcin da takeyi, direct dakin ammah ta wuce ta sameta zaune, nan ta zauna suka sha hirarsu har tana yi mata tausa.
Ta daddare ma salima ce kawai ta sauko don bata tsaya duban amran ba, daga ita sai lantana sukayi preparing dinner atare.
Suna gamawa ta fara jerawa akan dining, saida ta tabbatar ta kammala komai ta nufi hanyar stairs, tana shirin hawa saiga aman ya fito daga dakinshi, kasa motsawa tayi daga tsayuwan datayi ta zuba mashi idanu yanda shima ya zuba mata, tun bayan zuwanta dakinshi da tayi last har sukayi musayar yawu yake ignoring dinta, bata taba sanin tana mashi so, mahaukacin so ba sai yanxu, gaba daya bata iya barcin saida tunaninshi, sonshi ya rigada ya mamaye zuciyarta, shiko a yanxu yayi moving on don ta nuna mashi bata sonshi, dukda deep down baya jin zai iya rabuwa da ita saidai ya bama kanshi hakuri akan ta, tare da barma allah komai, don yayi Imani idan har akwai rabo tsakaninsu zasu dawo don babu macen daya taba so duk duniya kamar baby sal dinshi.
Tunda ta kura mashi idanu ta kasa saukewa, ya mata ram a idanu, tausayin na ninkuwa aranta, harga allah she wants to open up, she wants to tell him how much she love him saidai ganin yanda ya watsar da ita yasa ta watsar dashi itama ta fara nuna kamar bata damu ba.
Kauda kanshi yayi daga kanta ya wucewarshi kamar bai ganta ba, haka ta dunga binshi da idanu harya fuce daga gidan, ahankali siraran hawaye ya soma sauka akan fuskanta, ‘’yaya dan allah ka daina wahalar da zuciya ta’’ ta fada acikin zuciyarta tana share hawayen daya zubo mata.
Karfe tara daidai amar ya shugo gidan, jikinshi a mace, gaba daya haka ya wuni yau sukuku da tunaninta don saida ya fita ya tuna yanayin daya barta, haka kawai yaji zuciyarshi na iching musamman idan ya tunata.
Yana shugowa direct sama ya wuce zuwa dakin ammah, da sallama ya shiga dakin, ganin babu kowa a dakin yasa ya zauna gefen gadonta don yaji alamun mutun abandaki.
After like 10mins saiga ammah ta fito, hannunta dafe a kirjinta dake mata zafi, bata lura dashi ba saida ta karaso cikin dakin ta ganshi, yana ganin futowarta yace ‘’barka da dare ammah na’’
Fuskanta dauke da fara’a , tana kokarin karasowa tace ‘’barka dai son, ya aiki harka dawo’’
‘’ya amsa yanxu na shigo gidan,’’ ya amsata
Zama tayi gefenshi ta kalleshi fuskanta dauke da murmushi, kallonta shima yayi sai alokacin ya lura da yanda ta dafe girjinta, ganin haka ya sashi saurin cewa ‘’are you okay ammah?ko baki jin dadi ne’’
‘’im okay son lafiyata kalua’’ ta bashi amsa tana kauda kanta gefe, batajin zata iya fada mashi abunda ke damunta don tasan tabbas zai tada hanaklinshi, shiko kallonta yake yana karantarta, sai alokacin ya lura da yar ramar datayi, ga idanunta ya fada sosai.
Mikewa yayi tsaye yace ‘’gobe zamuje asibiti,I want to be sure youre fine ammah na, goodnight’’
Dan murmusawa tayi don daman tasan halinshi idan ya fara sensing abu don haka bata musa bat ace ‘’allah ya kaimu son, saida safe’’
Yana fucewa daga dakin ammah yabi dakinta da kallo yana nazari, yanason ya shiga dakin nata saidai ego dinshi bazai barshi ba.
The next day….
Saturday morning 8am
Da sallama salima ta shigo dakin amra, sanye take da hijab har kasa, amra dake zaune baking ado ta rafka uban tagumi, sanye take da doguwar riga abaya baqa, fuskanta tayi fayau alamun damuwa kwance akan fuskan nata.
Anatse salima ta kaarso har inda take ta zauna gefen gadon ta dafa kafadarta ‘’adda lafiya dai? Are you okay ko akwai abunda ke damunki,’’
Firgigi amra ta farga da ita, jiki amace ta kalleta tace ‘’yashe kika shugo’’
Da mamaki salima ke kallonta, ‘’adda something is wrong with you ko? Ki fada min dan allah, akwai abunda ke damunki da kike boyemin’’
Murmushin yaqe amra tayi ta miqe tsaye tayi rolling mayafin abayarta akanta tace ‘’babu abunda ke damuna, kece dai kike boye min abu, na lura kwana biyu bakya cikin wlwala’’
Shuru salima tayi son tasan waske zancen take son yi don haka itama tace ‘’ni babu abunda yake damuna, abu daya ne ke damuna’’
Da idanu amra ta kalleta ‘’meke damunki fda min my baby sis’’
‘’kece adda na, wallahi damuwata damuwarki ce,ki daina boyemin komai don allah, we only have each others back’’
Nunfasawa amra tayi ta dan kakalo murmushin d bai kai xuci bat ace ‘’nidai babu abunda ke damuna, kinga taso muje mu daura breakfast yanxu naga karfe tara ta kusa’’
Atare suka sauko kasan zuwa kitchen, anan suka tadda lantana tana ayyukanta, saida suka gaisa kafin su fara preparing breakfast, suna gab da gamawa amra tace ‘’baby sis, kije ki fada ma ammah an gama breakfast, sannan ki taso salim’’
‘’okay adda’’ salima ta fada tana kokarin fucewa, amra ce da kanta ta jera komai saboda salima ta wce sama, saida ta gama tsaf ta dawo kitchen ta kalli lanatan dake yankan avocado tace ‘’oh anty lantana bakya gajiya da aiki, ayda kin ajiye idan kin gama cin abunci saiki hada juice din’’
Da murmushi lantana ta kalleta tace ‘’ah ah gwara n agama duka na huta’’
Shuru amra tayi tace ‘’toh shiknan bari na wuce sama’’
Amra nakaiwa nan ta juya zuwa sama, bata kaiga karasawa ba ta tuna da wayanta data bari a kitchen don haka ta juya zuwa kitchen din, koda ta karaso kicin din batayi sallama ba ta kutsa kai, ‘’kingaa na man…’’ kasa karaswa tayi ganin yanda lantana ta daburce kamar wata barauniyar da aka kama, da mamaki amra ke kallonta da yanda take kokarin kare abunda ke hannunta da zaninta, staff amra ta ngo qamshin rashin gaskia a tattare da ita, ance kayi ma mutun kyakyawan zato koda yaushe don haka ta basar kamar bata ga komai bat ace ‘’ashe anan nabar wayar’’
Cikin yaqe lanatana ta juya gefe tace ‘’au laa ashe mantawa kikayi, kinga nida nayi zaman akuye daurin zani na neman gagarata’’ ta fada tana gyaran zani, murmushi kawai amra tayi ta fuce daga kitchen din tana mamakin abunda ta gani.
Karfe goma daidai kowa ya hallara banda amra, ammah na zaune salima tayi serving dinta, kafin tayi serving salim, tana shirin zubama aman yayi saurin janye plate dinshi ba tare da ya kalleta bay ace ‘’no thanks’’
Jiki a mace ta zubama kanta ta zauna chan gefe ta fara cin abunci, da sallama amar ya shugo shima ya zauna, saida ya fara gaisheda ammah kafin suma su gaishesa, duban dining din yayi zuwa kofa hoping ko zai ganta, ganin babu ita yasa ya fusge, salima ce tayi serving dinshi tana gamawa shima yayi bismillah ya fara ci.
Suna nan zaune saiga amra kamar wadda aka wullo, ta sauyo kaya zuwa wata abayar mai kyau lemon green color, tayi mata kyau sosai kmar ba ita, anaste cikin takunta mai daukar hankali ta karaso dining din fsukanta fayau, kusa da ammah ta fara zuwa ta gaisheta kafin ta ja kujera kusa da ita ta zauna, daya bayan daya ta bisu ta gaishesu, amar dai tunda ta fito ya kasa dauke idanunshi akanta, har saida ya kusa kwarewa kafin ya sauke idanun nashi, itako bata wani bi takanshi ba ta soma serving kanta.
Shuru kake ji a dining,babu wanda yace kala sai karar spoon dake tashi.
Da sallama lantana ta shugo dining din hannunta dauke da dogon cup data hadama ammah green juice aciki, saida ta gaishe da kowa kafin ta matso kusa da ammah ta aje mata kan table tace ‘’hajiya ga girin juice din’’
Dariya salima ta danyi data kubce mata tace ‘’kai anty lantana, keda wannan girin din’’
Murmusa duk sukayi ammah tace ‘’nagode lantana sarki aiki, bakya mantuwa,ni wallahi mantawa ma nakeyi da green juice din’’
Murmushi kawai lantana tayi ta juya da nufin shiga kitchen, amra data kafeta da idanu tana ganin juyawarta tace ‘’ji mana’’
Juyowa lanatana tayi ta tsaya tace ‘’naam anty’’
Miqewa amra tayi ta tako inda ammah take zaune tana kokarin kai juice din bakinta tace ‘’ammah zansha’’
Da mamaki ammah ta kallota, kafin ta dan murmusa tace’’ gashi doctor ay bana hanaki ba,’’
Karba amra tayi ta juyo gaban lantana ta kalleta tace ‘’anty lantana ko zaki fara sha kiji min idan da daci’’ adaburce lantana ta kalleta tana yaqe tace ‘’ay na taba sha, akwai daci kam wallahi, anya zaki iya sha kuwa keda kike son zaqi’’
Shuru amra tayi ta sake kallonta fuskanta babu wasa, tace ‘’yaushe nace maki inason zaqi?, kedai ki dandana min kawai’’
Atsorace lantana ta sake kallonta tace ‘’kaii ni zawayi yake sani saidai ki bama ammah ta dandana maki’’
Amar da kanshi ke kasa yana jiyo su sama sama ya dago ya kallesu, nan kowa ma ya maida kallonsu kansu, amra dai ta dage akan lantana saita dandana, ita kuwa lanata data gama tsurewa sai dojewa take karshe ma cewa tayi, ‘’na doraruwan zafi akan gas bari na kshe’’
Kamar daga sama taji muryar amar ‘’stoppp there’’
Ya fada a kausashe kafin ya tako har inda suke, hannu ya sanya ya janye amra gefe anatse kafin ya karbi juice din daga hannunta ya kalli lantana yace ‘’shaaa’’
Haba waa nan take lantana ta saki futsari, gaba daya alamunta sun nuna bata da gaskia kiri kiri,
Akaro na biyu ya daka mata tsawa yace ‘’takeeee it and drink it up’’
Jiki na bari ta karba ta fara kokarin kaiwa bakinta, bata kaiga sha ba ta saki cup din a kasa wanwas ya fashe juice din ya malale, saurin miqewa duk sukayi daga kan ammah zuwa ga aman da abun shima ya daure mashi kai,
Kallon cup din amar yayi zuwaga juice din dake Malala, ahankali idanunshi suka sauka kan wani yellow drug da bai gama melting ba a cikin juice din, tsugunnawa yayi ya dauka kwayar yak are mata kallo sosai, if hes not mistaken wannan molly ce wanda daddy yake safarar su ga manyan kasashe, wanda a shekara sau daya yake hadata kuma baifi mutun biyar yake sayarma ba duk duniya, kuma da ita yake amfani yake kashe mutanen da suka nemi susha gabanshi, hankali atashe amar ya dago idanunshi sun kada sunyi jaaaa, jikinshi harya soma bari barr barr, ya kalli lanta adata saki futsri, yau karyarta ta kare asirinta ya tonu, yanxu ko tace zata falfala ta gudu bazata tsira ba, ammah ce ta kaste silence din ganin amar ya furgice lokaci guda, anatse ta tako inda suke tsaye don nesa kadan suke da dining tace ‘’muhammad whats wrong? In tace bata son sha ku kyaleta mana’’
Hanakali aatshe ammah tayi baya ganin yanda amar ya karade ya sauya, idanunshi sunyi jaaa fuskanshi ma tayi jajawur, lantana na ganin haka tayi saurin zubewa a gwiwarta ta dora hannu aka ‘’na shiga uku ni abida wayyo allah na, yau karshena yazo, don darajar allah ku yafe min wallahi wallahi bayin kaina bane, sharrin shaidan ne na rantse da allah’’
Kallonta amma tayi don bata gane kan zancen ba ‘’ke lantana meke faruwa anan? Me kikayi da kike neman gafara’’
‘’wallahi hajiya ba laifin…’’ tassss taji saukan marinda saida ya toshe mata kunnenta nan take taji wani dummmm saida ta yi baya, bata gama jin zafin marin bay a sake kwasheta da wani marin, fuskanshi yayi jaa sosai jikinshi har rawa yake,wanda yasa ammah da amra yi baya son sun tsorata da yanda suka ganshi, lantana dai ta tafi hutun wucin gadi kafin ta dawo ya sake ball da ita, aman ne yayi saurin taro shi yana kokarin kamashi ya hambare hannunshi gefe ya sake bata wani blow daya sata gangarawa har wajen parlor, dukda haka bai barta ba saida ya bita ya dunga kwallo da ita gaba daya ya fuce daga hayyacinshi, ammah na ganin zai kashe yar mutane tayi saurin bin bayanshi tana ‘’muhammd kaii muhammd menene haka, dukan mace kakeyi? Kome tayi maka bai chanchanci kayi mata haka ba’’
Ay muhammd fa ba sauraron ta yake ba, haka su amra sukabi bayan su suma aman ma da y agama gano komai yayi saurin bin bayansu don tabbas amar zai iya kasheta anan take, don haka yayi gaggawar janyo wayarshi ya soma kiran hukuma,
Ammah dake bin amar har suka fito tsakar gida yana ball da lantana tayi saurin kallon amra tace ‘’aisha meke faruwa ne?,’’
Kasa cewa komai amra tai don itama Karin bayani take nema, saida amar yayi mata lugu lugu idanunshi sunyi jaa sosai ya janyo wayarshi daga aljihunsa baya gani ma sosai yayi dialing number asad,yana picking azafafe yace “idan ka wuce 5 minutes baka zo nan gida b azan kashe wannan wicked soul din’’ yana kaiwa nan ya kashe wayar ya fara neman abunda zai dauka ya karasata, ganin wani karfe daga chan gefe yayi saurin juyawa ya dauko yayo kanta dashi, ammah na ganin haka ta dafe kirjinta tana innalillahi, Muhammad zaiyi kisa akan idanunta, innalillahi wa inna ilaihi rajiun, bat agama tunani ba taji kwal ya bugama lantana a kafa daya saida kafar ta balle, daga hannu yayi zai sake buga mata amra tayi saurin tahowa inda yake ta rungumeshi ta baya ‘’yayaa don allah calm down, karkayi abunda zakazo kayi dana sani’’
Baya ji baya gani yace ‘’sakeni,’’
‘’wallahi bazan sakeka ba yaya, bazan taba bari kayi abunda zai jefa rayuwar ka a halaka ba,’’
‘’aishaaaaaaaaa’’ ya daka mataa tsawa, dukda ta tsorata hakan baisa ta sakeshi ba, wani irin juyi yayi ya zubar da ita a kasa, nan take ta kwala uwar kara dayasa ammah ta kalleta, kankace me cikin kankanin lokacin ammah ta zube a kasa wanwas, jini na fita daga bakinta da hancinta hankali atashe salima ta kwala kara ‘’ammahhhhhhhh!!!!! Wayyo allah na shiga uku’’
Amra da bat agama dawowa daidai tana ganin ammah a yashe a kasa tayi saurin rarrafowa ta karaso wajen, ganin ammah a kwance hankali aatshe ta taba ammah tace ‘’ammah ammah’’ jin shuru ya sata taba wajen zuciyar ammah, dipp komai ya tsaya chak, hankali atashe amra ta dago agigice ta kalli salima da aman da suka zagaye ammah tace ‘’am….mahhh..ta mutu.uu..’’hannunta da bakinta duk karkarwa suke, da sauri ta miqe tsaye kamar mahaukaciya har veil dinta na faduwa ta kaarso inda amar ke bugun lantana da duk jini ya gaba malalewa a jikinta ga uban raunuka daya ji mata, amra na karasowa ta daka mashi tsawa daya sashi tsayawa babu shiri ‘’amarrrrrrrrrr!!!!!’ idanunta sunyi jaa sosai sai sauke nunfashi takeyi
Da sauri ya waigo ya kalleta ya zuba mata idanunshi, tana ganin haka ta juya ta nuna mashi ammah ‘’ammahhhh’… ammahhh’’’
Ay baisan lokacin daya saki rodin ba taku biyu uku ya iso inda ammah ke kwance kamar gawa, salima a furgece ta dago tana kuka ‘’ya aman wai ta mutu, ammah ta mutu, na shiga uku na wayyo allah na’’
Amar daya tsaya kikam ya kasa yin komi, jikinshi na bari ya durkuso ina ammah ke kwance rai a hannun allah……… [7/11, 11:18 PM] +218 92-2035171: Last Update part 1
Unedited
Amra najin alamun fitarshi daga dakin ta futo daure da towel, saida ta tsaya tsakiyan dakin ta sauke wani murmushi wanda ita kadai tasan maanar sa, agurgeje ta sauya kaya zuwa marasa nauyi kafin ta janyo wayarta ta zauna bakin gado, tunawa da wani abu yasa ta mike ta wuce wajen closet dinta ta janyo hand bag dinta wadda ta taho da ita daga dubai lokacin data dawo, gaba daya tunda ta ajiye jakar bata budeta ba,
Anatse ya dawo bakin gado tabzazzage jakar gaba dayanta kan gado, abubuwan cikin jakar ta fara bi da kallo, murmushi ne ya kubce mata Ganin hoton da sukayi ita da haifa lokacin da sukaje Photo Booth Har sukayi printing hoton, sunyi kyau sosai, kurama hotonsu idanu tayi tana murmushi kafin jikinta yayi sanyi sosai, “I miss you haifa”
Ta karashe hawaye na silalo wa akan fuskanta, tabbas tayi butulci don ta watsar da amintarsu da kawancensu, yau kusan wata Nawa rabonta da haifa, gaba daya ta rasa yanda zatayi ta samu hairan dukda tasan tana da chance da yawa na neman hairan idan taso, don ko ta hanyar amar zata iya bi ta same ta saidai she choose not to do it saboda bata jin zata nemi wani abu daga gareshi, shafa hotonsu tayi ta soma magana ita kadai “Insha Allah idan da rabo wata rana zamu sake haduna”
Ta karshe tana maida hotonsu cikin jakarta, dan Nunfasawa tayi ta fada duniyar tunani tana murmushi, “oh Allah mai iko, yanxu inbanda lamari na Allah bata taba zaton rayuwar zata sauya haka ba don bata taba predicting hakan ba, yanxu she’s now a mother of three beautiful children, and she’s still with him, Duk plan din was suyi auren yarjejeniya ya sake ta then kowa ya kama hanyar shi,
Nunfasawa tayi tana tunanin shi, this is the first time data zauna tana tunanunshi, physically take neman aibunshita kasa samu, hala yanayi ne gaba daya bata so kwata kwata, sai kuma tunawa da abunda ya mata ke sata pissing up, saurin kauda tunanin shi tayi ta fara bunciken sarkar da haifa ta bata, tana Ganin sarkar ta dauka tana murmushi,
Kokarin saka sarkar ta fara yi nan a wuyanta, bata kaiga kaita wuyanta ba ta dan jinkirta saboda tunawa da sarkar daya saka mata tun ranar Har lokacin tana wuyan ta, tunawa tayi da wani abu tadan tabe baki, wato dalilin da yasa yake yawan sauke fuskanshi kan wuyanta kenan,
A gaggauce ta yakice Tashi sarkar ta daura ta haifa a wuyanta, ko kallon inda Tashi sarkar daya bata batayi ba ta wullata cikin handbag din.
Idanunta ne suka sauka akan jakar inda ta hango anklet din da matar nan ta bata tun a dubai ranar da suka fita ita da haifa, saurin janyo anklet din tayi tana jin dadi, ashe bata batar da anklet din ba ta fada ma kanta, don tun a dubai ta nemi inda ta jefa anklet din ta rasa, ba tare da wani tunani ba ta daura anklet din a kafarta kafin ta tattara sauran abubuwan jakar nata ta maidasu ta rufe jakar ta ajiyeta inda ta dauko.
Da daddare ammah ta shugo dakinta lokacin data shigo tana ninke kayanta cikin wardrop, cikin girmamawa ta yaushe da ammah, “daughter bismillah zo”
Takowa amra tayi ta karaso inda ammah take zaune gefen gadon itama ta zauna tana fuskantarta,
Nunfasawa ammah tayi ta kalleta tace “daman inason muyi wata magana ne, dazu son yazo min da maganar yana son ki koma gidan shi chan, sannan ya shaida min kin amince haka ne ko?”
Shuru amra tayi ta kasa cewa komai, lallai ya saka ta a one chance don bazata taba iya karyata shi agaban ammah ba, saidai baisan ya dibo ruwan dafa kanshi ba, don haka da yayi ne ma zai bata damar gasa mashi aya a hannu,
Sauke kanta kasa tayi tana wasa da yar sun hannayenta kafin ta dago ta kalli ammah “eh ya fada min”
“Kin amince da hakan?” Ammah ta tambayeta tana kallonta cikin kulawa
“Eh!!” Amra ta amsa ta tana sauke kanta kasa
“Toh alhamdullah naji dadi sosai, Allah ya Kara hada kanku ya kafe Duk wata Futuna, thank you so much daughter, ki dunga hakuri da halinshi kinji ko? Idan ya maki abunda baki so kizo ki fada min,“
Kasa cewa komai amra tayi nan ammah ta danyi mata fada da bata shawarwari masu amfani sosai,
cikin dabara ta dunga fada mata yanda rayuwar aure take, abu na farko data dunga nanata mata was “ki dunga hakuri kinji?, ki rike sirrin mijinki,”
Amra was so emotional don maganganu ne manya manya wanda sai tsakanin uwa da ya zaka ji irin su,,
Godiya sosai amra tayi mata kafin ta fuce daga dakin
Amra ta dade a zaune bayan futar ammah, idanunta na kawo ruwa sosai, gaba daya bata san mey ya rage mata a arayuwa ba, she has everything, a happy family, a mother like ammah, gashi allah ya kawo masu Abban su lokacin da basu taba zato ba, ga Yan uwanta a kusa da ita, and most importantly beautiful triplets dinta, wanda take jin gaba daya sune rayuwarta, “meysa Zan dunga sama kaina kunci?” Ta tambayi kanta tana hawaye, wata zuciyarta ce ta bata amsa “saboda kin kasa ki kwantar da hankalinki ki rungumi mijinki”
Wata zuciyar ce ta sake tunzira ta “Toh abubuwa da yayi min a baya kenan yasha ruwa?”
Saurin share hawayenta tayi “Inaaa I wont let that pass easily, Saina Rama Wallahi, I will make sure you feel the way you hurt me countless times”
Tana kaiwa nan ta mike tsaye ta sauya kaya zuwa na barci ta zura bedroom slippers dinta ta fuce daga dakin, hanyar dakinsu triplets ta wuce direct tana bude kofar dakin tabi dakin da kallo, sunyi scattering dinshi gaba daya as she expect suna zaune dasu salima suna wasan su, dakin nabi da kallo, an sauya abubuwa sosai daga kan crib zuwa wardrobe dinsu da swings dinsu, crib uku ne kowanne a sako daban daban inda aka rubuta sunansu a gaban kowane sashe na gadon da decorative latters, sai wata katuwar plasma dake kunne an saka musu cartoon suna kalla gwanin ban shaawa.
Da sallama ta shigo dakin, tana shugowa Hamad ya tsala ihu yana ganinta, cikin sauri ta karaso inda yake ta dauke shi, “oh my boy, you missed mama right?” Amra ta fada sounding calmly and sweet,
tana daukansa kuwa ya fara dariya, yara dai sai shegen wayo, tana daukan Hamad Hamid ma ya soma tsala kuka yana san a daukeshi, princess hamra dai na zaune cikin wani teddy tana wasa abunta da kayan wasa dake gabanta, Salim na gefenta idan ta wullar da abun wasa sai ya dauko mata,
“Adda barka da dare” Salim ya fada yana kallonta yana murmushi
“Thanks salim, princess na wahalar dakai ko?”
Murmushi kawai yayi baice komai ba.
Kallon inda salima ke zaune a tsakiyan dakin kan carpet tana zanen ta a digital drawing pad dinta amra tayi kafin tace “anyi masu night bath kuwa,”
Saurin ajiye pad din salima tayi tace “laaa ni nama manta wallahi, bari nayi masu”
“No bari na hada ruwan saiki kawo min su cikin bathroom din na masu” amra ta fada tana ajiye Hamad dake hannunta ta nufi hanyar bathroom dinsu,
Tana shiga ko Ina fess fess babu datti ko digo, bathroom din sai kamshin shower baths dinsu yake,
Aggagauce ta hada ruwan dumi cikin bathtub din ta saka bath chairs dinsu a ciki kafin ta kwala ma Salima kira,
Shugowa salima tayi da Hamad da Hamid while Salim na biye da ita da hamra,
Daya bayan daya amra ta duake su ta saka su cikin bath din nasu ta fara masu wanka.
Suna cikin bathroom din saiga Amar kamar daga sama amra ta ganshi cikin bathroom din lokacin tana kokari janyo towel din princess ta luluba mata kafin ta mikama salima ita.
“Wanka akeyi ne?” Ya tambaya sounding cool
“Eh ya muhammad” salima ta bashi amsa tana kokarin fita da princess, already Salim ya fuce tun kafin ya shugo ya wuce dakinsu don shi daman Akwai barcin wuri.
Amar na Ganin ta salima ta fuce yayi saurin karasowa inda amra take, babu shiri taji ya rungumota gaba dayanta zuwa jiki shi, wani irin shock ne ya shigeta don gaba daya shigowa yayi jikinta, bata ma san lokacin data yarda towel din baby Hamad ba saida Amar yayi saurin tarowa ya sunkuya daidai kunneta ya yi mata rada “woo calm down madam daga hug har kina…”
Saurin janye jikinta tayi daga jiki shi don yanda yake mata magana a kunne ba karamin sanya ta cikin yanayi yake ba, “dan Allah ka futa ma…”
Bata gama fada ba salima ta sake dawowa ta karbi Hamad da Hamid,
Kallon salima amar yayi don yana tsaye daga gefe ya hade hannunshi a kirjinshi, ganin tana wani murmushi yasa ya daga mata hannu daya shima yana murmushi kafin ta fuce, tana futa amra ta fara kokarin gyara bathroom din, bath din ta fara dauraye bata gama daurayewan ba ya tsugunno inda take ya karbi hand faucet sin da take kokarin daurayewan dashi ya fara daurayewa da kanshi, dan baya tayi ta zuba mashi idanu, gaba daya ya gama sau yawa mata, yanxu he’s so gentle, calm and sweet at the same time, dan tabe baki tayi ta juya zata fuce tace “hmm kamar da gaske,”
Bata gama rufe baki ba ya juyo da faucet din ya feshe ta ta ruwa, nan take ta taaya chak ta juyo zatayi masifa, “mey hakan dan Allah, what’s…”
Bata karasa ba taji ya sake feshe ta da wani ruwa tundaga sama ta zuwa kasanta saida yayi mata jagab ya sauke faucet din Yana dariya, bunshi ta soma yi da idanu, Anya shine kuwa, itama Har lokacin bata yarda ya chanza ba gani take kamar wani baqon mutun ne daban ba Amar ba, kallon cute face dinshi da yake dariya har yana tafawa ya dan rike cikinshi tayi, zuciya ta ne ta fara bugu Fatt fatt fatt kamar zata futo, nan take taji kamar an bugu zuciyarta an wanke ta tass tayi haske, samun kanta tayi da shagala wajen kallonshi tana admiring how handsome he is, zata iya rantsuwa yau taga ainahin kyawu da Allah yayi ma kyakyawar fuskanshi saboda annurin da ta hango a tattare dashi, Har ya tako gabanta bata Ankara ba saida ya cicibeta gaba dayanta ya daga ta sama ya fara juyata sama Har lokacin dariya yake kana ganin fuskanshi kasan gaba daya ya mace a sonta sosai, “maimaita abunda kikace” ya fada yana dariya yana juya ta,
Dariya ce itama taso kubce mata don abun sai ya zamana kamar masu wasan Yan yara, irin na kamaki dinnan, “dan Allah ka saukeni na fara jin hajijiya” ta fada a shagwabe
“Naki din saikin maimaita abunda kikace”
“Haba jiqani da kayi” ta bashi amsa kai tsaye tana kunshe abunda ke tunkarota
Yanda ta umarta hakan akayi don sauke tan yayi kasa yace “Ina na jiqakin nunamin”
Nan ta fara mashi nuni da kirjinta tace “ba gashi ba”
Bin wajen ya soma yi da idanu kamar wani maye, tana Ganin haka tasan wayo ya mata daman yayi hakan ne don ya kalli jikinta, gashi bata saka bra bama akan cotton rigar dake jikinta, saurin juya mashi baya tayi ta dafe kirjinta ta fuce daga toilet din afusace.
Tana futa ya girgiza kai Har lokacin murmuahi yake yana tunanin abunda asad ya fada mashi lokacin da yake tambayarshi yanda ake yin soyayya,
“Oga dole Ka saukar da kanka fa, Ka dawo kamar shekarunku daya d ita, ka riritata sosai, mata Akwai son Suga Ana binsu Ana lallaba su”
Murmushi kawai Amar yayi bayan ya gama tunanin kafin ahakali ya soma furta “Ki gama guje gujen ki zaki shugo hannu ne stubborn wifey”
Wifey word dinma dariya yake bashi don da kyar ya iya tattara courage dinshi ya koyi fada, tunawa da yanda ya shagala a dubai ya dunga koyan yanda ake soyayya yayi da yanda ake nuna ma mace so, wanna ma kanshi idan ya tuna dariya yakeyi yana mamakin kanshi.
Karshe dai shine ya karasa Gyaran bathroom din ya futo, salima ne kawai a dakin ta gama shirya triplet Harta kwantar da Hamid da Hamad, princess ce dai ta rage batayi barci ba itama madara take so don haka ta zauna tana bata kafin ta fuce daga dakin,
Kallonta amar yayi har lokacin tana murmushi tace “yaaayaaaan mu…”
Ta karashe da shakiyanci tana mashi dariya, hannu ya sake daga mata yace “aikinki nayin kyau sister inlaw”
Dariya salima tayi don yanxu wani irin good relationship ne tsakaninta dashi don wani sa’in ita yake kira daga dubai yana tambayarta yanda amra take da abubuwa da take so da Abubuwan da bataso, kusan kullum ma ita ce ke aika mashi da report akan amra, da abunda taci wani sa’in ma Har hotunan amra take dauka ba tare da saninta ba saita nuna mashi.
…..
washe gari ammah tasa yar chad ta zo daga chad aranar, abunka da harkar masu kudi da sassafe akayi ma yar chad booking ta taho Nigeria, tana isowa babu wani bata lokacin ammah tayi mata bayanin komai akan komawar amra gidan mijinta, already a shirye daman yar chad tazo don haka babu wani bata lokaci ta fara dirzarta da kayan gyara masu kyau sosai, a cikin package sun datayi mata Harda wankan madara wanda sai yar gata akeyi ma wannan daman ammah ce ta hana ayi mata a kwanakin baya sai idan lokacin tarewar ta yazo, saida ta fara waxing jikinta tasa kafun tayi mata wankan madara Harda gashi, ranar dai amra taga ikon Allah don ta dirzu iya diezuwa fatarta Har tayi jaaa sosai kamar jini zai fita daga ciki, private part dinta kuwa yasha turirin herbs daga chad masu shegen kyau bayan wannan ma haka ta dunga durka mata wani sirrin magungunan su wanda tun bayan datasha da Yan mintuna ta fara jin yanayi ta ya sauya, dropping takeyi madly down there,
Basu gama Gyaran ba sai wajen yamma don sun dauka kusan awa uku sunayi, suna gamawa ammah tasa tayi mata henna dinsu, nan ta Zane ta da henna hannu da kafa, ko awa baiyi ya fara maroon yayi ma ta fun hannunta kyau sosai, daman Akwai ta kyawun yatsu dogaye,
Suna gama lalle yar chad ta mata turarruka masu kamshi sosai wanda zatayi amfani dasu idan yana kusa, amra dai girgiza mata kai kawai takeyi tana sauraronta saidai bata jin ma Akwai abunda zaisa ta bari yazo kusa da ita balle turaren ya shige shi Har ya susu ce mata.
Sanin tana son waist beads yasa yar chad ta taho mata dashi, wannan kam amra taji dadin karbanshi don tana bata tayi mata godiya sosai don tana son kyale kyale irin wannan…
Aranar yar chad ta koma chad don a ranar aka sakeyi mata wani booking din tabi flight na dare ta koma bayan ta shaida ma ammah kan cewa Kar amra ta yawaita futa saboda sirrikan dake jikinta na Gyaran jikin masu karfi ne sosai.
Washe gari ammah ta hana amra saukowa kwata kwata don ko breakfast ma kaimata salima tayi sama inda ta dunga zuzuta Kyan data karayi cikin kwana daya tal, amra dai babu abunda yake sai tabe baki don bataga amfanin wannan gyara Gyaran ba saidai ta wani bangaren tana jin dadi aranta saboda koba komai ita tasan cewa ita cikakkiyar macece mai ji da kyau da sura wanda tana Ganin da wannan kadai zata Rama abubuwan da yayi mata don tana sane da komawa gidan nashi daya buqaci hakan.
Ahaka ta wuni a daki taqi futowa, inda Amar kuwa ya dunga zuba idanu ko zai ganta, karshe ma dai dakinta yayi kokarin zuwa don duba ko dai lafiya, nan ammah ta dakatar dashi don lokacin daya hau saman tana kokarin shiga dakin amra itama, tana ganinshi kuwa babu wani corner corner ta koreshi, bai kawo komai aranshi ba don haka ya wuce bedroom din babies dinshi don kusan kullum sai ya shiga dakinsu yayi spending some quality time with them kafin ya wuce dakinshi ya kwanta.
Koda ya koma dakinshi kamar koda yaushe wanka ya fara yin ya sauya kaya zuwa pjs dinshi kafin ya janyo laptop dinshi ya hau kan gadonsa, aiki yake yi but zumudin dake cinshi ya hanashi focusing, shi kadai yasan abunda ke cikin rashi, da haka Har barci ya daukeshi baima gama aikin ba.
Washe gari da sassafe ya shirya ya fuce daga gidan, bai tsaya ko Ina ba sai inda suka shirya haduwa shida asad, sun dade sosai inda suka dan Tattauna akan wasu abubuwan daya shafi tsaron a Nigeria kafin suyi sallama.
Daga wajen asad gidanshi na larrics ya wuce don duba yanayin gidan don tun last time bayan an gama aikin daya zo bai sake zuwa ba, gidan yayi kyau sosai sai san barka, yaji kayan alatu na zamani wanda sukaci uwar na da, babu abunda aka sauya daya dangancin Ganin gidan sai refurnishing da yasa wasu interior designers sukayi,
Sama ya wuce direct, nan ma saida ya taaya yabi dakinshi da kallo abubuwa da dama na dawo mashi, memories din lokacin tarayyarshi da amra ne ya dawo mashi, it was crazy and erotic that day don baya tunanin zai taba iya mantawa da wannan lokacin,
Murmushi kawai yayi ya soma rage kayan jikinshi yana Yan wake kafun ya wuce bathroom, bai wani jimaba sai gashi ya futo…..
Amra dai yau da faduwa gaba ta tashi, tana kunshe a daki taqi futowa tunda tayi wanka, don sai shugowa su salima sukayi da su Hamid, suna shugowa dakin nata kuwa Tayi saurin karbansu tana jera masu kisses, suna nan zaune ammah ta shugo dakin ta kawo mata wani warm milk, karba tayi ta mata godiya, “ammah nima baza a san min ba”
Bugu amra ta kai mata Tayi saurin kaucewa tana dariya
Murmusawa ammah tayi kafin tace “kema lokacin ki zaizo sai a baki”
Dan tabe baki salima tayi “Ay shikenan nidai wannan warayyar da akeyi mana bana jin dadin ta wallahi.”
Dariya ammah tayi “Allah ya shirya ki my dear, zanzo na aurar dake na huta, yauwa Abban ku yace zaizo yau ko?”
“Eh yace zaizo kafin su adda su wuce”
Wata mutuwar harara amra ta kai mata, saida ammah ta fuce daga dakin tace “ke wai meysa bakida kunya ne?”
Turo baki salima tayi tace “Toh me nayi?”
Tsaki kawai amra tayi ta ajiye Hamad a gefenta ta shanye warm milk din.
“Ina princess ne?”
“Tana dakin ammah tana barci”
Dan girgiza kai amra tayi alamun gamasuwa kafin ta juya wajen Hamad ta fara mashi wasa……
Yamma nayi wajen karfe shida saiga abbansu yazo, tarba ta mutunci ammah tayi mashi sosai anan sitting room don Har abunci saida salima ta ajiye mashi da lemuka agabanshi bayan sun gaisa da ammah.
In kunga babansu amra kamar bashi ba yayi qiba sosai kamar ba labaran ba, sai yanxu nake Ganin girmanshi ya fito sosai, kudi sun zauna mashi, Har lokacin idan zai gaisa da ammah saiya dan dukar da kanshi koyaya ne.
Gaba daya saukowa sukayi suka gaisa dashi Banda amra dake kwance a daki saboda ciwon kai data wuni dashi, bata ma san yazo ba,
A parlor kuwa gaba daya suna zaune a sitting room Harda Aman wanda yanxu ya daina biye kanshi, don bayan sunyi magana da salima haka ya fada courage dinshi yaje Har gidan gona ya nemi Afuwan Abban su akan abubuwan da yayi mashi, tashun farko labaran ya nuna mashi Ay komai ya wuce daman bai rikeshi da komai, Aman yaji dadin haka sosai don baiyi tunanin haka abban nasu keda sauqin kai ba.
Gyaran murya Abban nasu tayi yace “muhammd baya nan ne? Banga sirikinsa Nawa ba?”
Ammah ce ta dan murmusa tace “Ay yau tun safe ya futa bai wuni a gidan bama”
Sallamar salima ce ta katse su, hannunta rike da Hamad da Hamid, tana karasowa ta mikama Abban su, fuskanshi duake da murmushi ya karbe yace “Masha Allah Yan dugul dugul an fara girma Allah ya Raya”
Gaba daya amsawa sukayi da Ameen.
Salim ne ya matso inda yake yace “abba yau Zan bika”
Sunkuyar dakai labaran yayi yace “Ay bani zaka tambaya ba malam”
Sallamar Amar ce ta katse su, anatse yake tafiya cikin kamewa har ya karaso parlorn, yana karasowa ya duka ya gaishe da malam labaran,
Cikin fara’a ya amsa shi inda yake tambayarshi ya aiki da hidimar iyali.
Basu wani jima ba aka kira sallar magrib don haka suka wuce masjid gaba dayansu achan ma sukayi alwala sukayi sallar isha’i
Ammah ma sama ta wuce zuwa nata bedroom din tayi sallar kafin ta futo sanye da hijab ta wuce dakin amra, da sallama ta bude dakin ta shige hannunta rike da wata katuwar paper bag.
A zaune ta taddata kan sallaya tana lazimi, karasowa ammah tayi bakin gado saida ta idar kafin ta nannade sallaya ta mike jiki a mace ta karaso bakin gado ta dan duka tace “barka da dare ammah”
“Barka dai my dear,zauna”
Zama amra tayi tana fuskantarta, “daughter naga Duk kinyi sanyi yau dinnan Akwai abund ake damunki ne? Ko baki son komawa chan ne?”
Saurin girgiza kai amra tayi kanta a kasa “ah ah ba haka bake kaina ne kawai ke min ciwo”
“Toh Allah ya sawaqa,”
Kanta a kasa ta amsa ammah da “Ameen”
Shuru ne ya biyo baya kafin ammah ta janyo paper bag din ta bude, wani box ta fara fiddowa ta ajiye akan cinyar amra “daughter ga wannan, kyauta ce dana so na baki tun watannin baya da suka wuce,“
Kallon box din amra tayi kafin ta dago kanta murya ta chan ciki tace “ammah….”
“Karki ce komai daughter kyauta ce kawai nayi maki okay?”
Girgiza mata kai amra tayi kafin ta sauke kanta kasa “thank you so much ammah Allah ya Kara arziki da budi”
Ammah bata amsa ta ba ta fidda wani hadadden laffaya orange color wanda yasha stones sosai, kana Ganin lafayan kasan ba anan akayi shi ba, designer ne mai Kyan gaske,
Ajiye mata shi ammah ta gafenta tace “ki shiga ki wanka saiki saka wannan ki sauko Abban ku yazo yana jiranki”
Ammah na kaiwa nan ta mike tsaye, “ki hanzarta”
“Tohm ammah” amra ta fada jiki a mace, ammah na fita tabi lafa yuan da kallo, hannunta dayasha red henna ta daura akan lafayyan, kafin ta maida hannun nata kan box din, kamar wadda ke jin tsoro haka ta soma bude box din, idanunta ne ya sauka akan tapkekiyar sarkar gold da dan kunne awarwaro Harda zobe dake ta faman sheki, wato idanu tayi waje taba kallon sarkar, wani irin dadi ne ya ziyarceta, babu abunda take a cikin zuciyarta sai godiyar Allah daya azurtata da sury Ka ta gari mai so da kaunarta ada ita ba kowan kowa bace sai gashi lokaci guda Allah ya sauya mata rayuwa.
Jiki a mace ta mike ta wuce bathroom tayi wanka a gaggauce Har ta fito daga wankan jikinta a mace yake kamar Ana tura ta,
Bata tsaya wani kyale kyale ba ta bude wardrob dinta ta janyo wata atamfar super wax Riga da skirt sai set of bra da pants da under skirt,
tana daukowa ta ajiye akan gado ta wuce gaban dresser ta dan goga mai kadan a jikinta, tana gogawa ta wuce gaban gadonta ta soma shirya wa, cikin Yan mintuna qalilan ta gama shirya wa ta Dora lafayan akan atamfar nata, gashinta dake a kwance lub ta kwance ta tattare shi baya kafin ta daura dankwalin atamfar, tana gamawa ta bude box din sarkar da ammah ta bata ta saka sarkar da dan kunnen,
Tana gamawa ta rufe box din ta Adana shi cikin bedside drawer kafin ta wuce gaban dresser ta kurama kanta kallo, tayi masifar kyau sosai dukda batayi wani kwalliya ba a fuskanta ba don ko kohl babu a idanu ta, ko a jikinta tana jin rana irin ta yau ta fita daban, sai a yanxu take jin wani iri, Anya zata bishi kuwa? Maysa ma zata bishi?, she’s happy zamanta haka nan daga ita sai yaran ta da ammah babu wnai stress dinshi saidai bazatayi jayyya da maganar ammah ba don haka ta dan fesa ma kanta turare mai sanyin kamshi, tana nan tsaye Salim ya shugo dakin “adda abba yace kizo”
“Gani nan” ta amsa shi tana ajiye kohl din data dauka ta dan goga a fuskanta, kafin ta juya ta zura bedroom slippers dinta ta nufi hanyar futa daga dakin nata,
Anatse take saukowa kasan harta karaso sitting room, babu kowa a parlorn sai abbansu don haka tana karasowa ta dan duka domin gaishesa, fuskanshi duake da murmushi ya kalleta ya mata nuni da gefen da yake zaune kan kujera, hankali ta tako tazo ta zauna nan gefen nashi kanta a kasa don lokaci guda taji wani irin sauyi a tattare da ita, “Alhamdulillah!!! Godiya ta tabbata ga Allah daya kaddara mana yanda rayuwar mu zata kasance, Aisha!!” Ya kirata anatse,
Dan dagowa amra tayi idanu ta Har ya dan fara jaa tace “naam abba!”
“Aisha kiji tsoron Allah kina da ilimin addini dana Boko daidai gwargwado, Ina jin takaicin shekarun da akayi mana iyaka dashi, wanda yasa banga tasowarku ba ammah Ina alfahari dake da macen da kika zama, ayanxu ke uwace ga yara har uku wanda suka zama kamar kyautar allah, aisha kiji taoron allah kiyi ma mijinki biyayya karki bani kunya, aljannar ki na kafarshi Wallahi aisha idan kika kuntata mashi bazan iya yafe maki ba, wannan bawan Allahu da mahaifiyarshi sun gama yi mana komai a duniya, maganar da kikayi min kwanaki ta girgiza ni don idan har kika tafi da wannan kudi don a ranki to tabbas kinyi butulci, allah ya rufa maki asiri ya Baki miji na gari ya Baki sirikarta ta gari da bakinki kince min yanda yake kula dake kamar ita ta tsugunna ta haifeki,don haka nake fatan ki faranta ma danta ki mashi biyayya, ki zama madafar da zata sanya mashi nutauwa ki kawo mashi kwanciyar hankali a rayuwarshi don da haka ne kawai zaki saka ma hajiya da abunda tayi mana, I trust you my daughter and I’m proud of you, Ina fatan allah ya baku zaman lafiya ya kore maku Duk wata futina kinji ko?”
Amra dake kuka shabe shabe don ba karamin dukan zuciyarta kalamanshi sukayi ba sosai,
Hannu abbansu yasa ya goge mata hawayen ya cigaba “kibi mijinki ki mashi biyayya sannan kiyi hkuri a Duk yanda kika tsinci kanki kiji?”
Girgiza mai amra tayi tana hawaye Bakinta na karkarwa tama rasa me zata ce mashi,
Salima ce ta sauko kasan hannunta rike da hamad da Hamid, gefen ta salim ne shima rike da princess, zama sukayi gaba dayansu nan Abban su ya fara nuna masu girman halacci, waazi yayi masu sosai mai shiga jiki sosai dazai amfani rayuwarsu, amra dai na daga gefe tana hawaye Har lokacin,…..
Bayan ammah ta futo daga bedroom din amra dakinta ta wuce direct ta soma dialing contact din Amar, yana daukan wayar tace “idan Ka gama Ka same ni a bedroom dina,”
Daga chan ya amsa da tohm kafin ya kashe wayar,
Yana kashe wayar ammah ya gaggauta goge jikinshi da towel dinshi, yana gamawa ya tsaya gaban dresser yayi yan shafe shafenshi, yana gamawa ya tsaya baki gado yana kallon kayan dake gabanshi, wata bugaggiyar gezner ce fara tass sai kyalli takeyi, Daukan inners dinshi yayi ya zurasu
Cikin Yan mintuna qalilan ya gama shirinsa, Kyan da yayi na daban ne ma yau dinnan kamar wani Sabon ango, fuskanshi fayau, babu abundake kunshe a zuciyarshi sai fargaba Mara dalili,
Saida ya gama feshe jikinshi tass da turarukanshi kafin ya zari wayarshi da laptop dinshi ya wuce dakin ammah, lokacin daya futo babansu amra na zaune baima Lura da fitowan shi ba don haka ya wuce sama, alokacin da ya shige dakin ammah a lokacin amra ta sauko kasa wajen babansu.
Da sallama ya shige dakin ammah, tana zaune bakin gado har a lokacin sanye take da hijabi, saida ya gaisheta kafin ya zauna,
Fada sosai ammah tayi mashi inda ta nuna mashi mahimmacin amra a rayuwarshi da yayanshi, sun dade sosai tana mashi fada mai shiga jiki kafin su fito a tare,
Hannunta a cikin nashi suka sauko kasa, zuwa sitting room Har lokacin amra kanta a kasa yake tana hawaye, suna zama ammah ta Dora daga inda Abban amra ya tsaya, fada sosai sukayi masu a tare mai shiga zuciya kafin baban amra yayi masu sallama don kusan karfe Tara na dare.
Yana tafiya ammah tace “ya kamar ku wuce kuma don dare nayi sosai”
Mikewa sukayi gaba dayansu inda ammah tayi masu sallama daga nan sitting room, saurin rungumeta amra tayi tana hawaye, dabbing bayanta ammah tayi tace “daughter kukan ya isa haka, zai dunga kawo ki ay, gasu salima nan zasu dunga zuwa Ay suma”
Ta dade sosai a jikin ammah tana hawaye, Amar dai fucewa yayi ya barsu anan sitting room din,
Sallama ammah tayi mata ta wuce sama don itama jikinta yayi sanyi.
Ammah na wuce sama suka fito a tare dasu salima da triplets, gaban Ind akayi parking suka tsaya, daya bayan daya amra ta karbi yayanta tana kissing dinsu taba hugging dinsu, tana jin kamar karta tafi saidai bazata iya yi hakan ba, amar dai na daga zaune a cikin motar yana jiranta, ganin lokaci na tafiya ya futo daga motar shima ya karbi yayansa yayi kissing dinsu kafin ya bama su salima suka wuce dasu cikin gida don baya son Ana futa dasu da daddare.
Suna wucewa amra Har alokacin kuka takeyi shabe shabe , bai kualata ba ya shige cikin motar tana Ganin haka ta bude gaban motar itama ta shige kafin ya jaa motar suka bar compound din.
Tunda suka futa daga estate din babu abunda takeyi sai kuka ahankali, yana jinta Har lokacin baiyi kokarin lallashinba kwata kwata, Har suka karaso gidan shi larrics, yana parking ta bude motar bata ma taaya kiranshi ba ta wuce wajen entrance ta tsaya, saida ya rufe motarshi ya bi bayanta yana kallon yanda take qunquni,
Gefe ta matsa mashi ya bude kofar yana budewa ta shige ciki ta tsaya kikam a sitting room kamar wata soja, don haushinsa take ji sosai, ahanakli ya karaso inda take calmly ya soma mata magana “Aisha!!”
Bata motsa ba kwata kwata daga inda take harya karaso inda take tana Ganin haka Tayi saurin jaa baya,
Murmushi kawai yayi don yasan halin nata zatayi shi kuma baya jin yana da lokacin wannan don haka baiyi wata wata ba ya sungumeta, babu zato ba tsammani ta jita a sama, wutsilniya ta fara yi tana san ya sauketa yaki, karshe ma dai fashe mashi tayi da kukan shagwaba, yana jinta babu abunda yakeyi sai murmushi, bai tsaya ko Ina ba kuwa sai bedroom dinshi tana nade a hannunshi, harya karaso bakin gadonshi ya ajiyeta akai,yana ajiyeta ya danyi baya yace “wait for me here karkiji ko’ina”
Wata yar harara ta Galla mashi kuka ya gani saidai kawai yayi dariya aranshi yace “Zaki I kaniyanki ne yau dinnan” yana kaiwa nan ya fuce daga bedroom sun ya sauko kasa, kowani ango yana shugowa dakin Amarya ma da kaza shi kuwa general sai ganinshi nayi da flower, wata katuwar rose mai shegen kyau da tsada ya zaro daga bayan booth dinshi, yana daukowa ya rufe motarshi ya koma cikin gidan, yana shugowa ya rufe kofar mai entrance din ya wuce sama cikin izza da kamewa,
Bedroom dinshi ya wuce direct har alokacin fuskanshi dauke da murmushi yana bude kofar yaga wayam,….
[7/11, 11:18 PM] +218 92-2035171: Last Update part 2
Shuru ya danyi son yasan zata iya guduwa don haka ya fuce daga bedroom din ya nufi nata dake next floor yana zuwa ya nufi hanyar bedroom din nata,
Hannunshi ya fara sanya akan handle din kofar, yana danna handle din kofar yaji a rufe, shuru ya danyi yasa kunnenshi jikin kofar nan ya soma jin kukanta na Tashi a hankali,
Gyara tsayuwar shi yayi kafin ya soma magana “Aisha open up let’s talk”
Banza tayi dashi kamar batasan yana yi ba saida ya sake maimaitawa,
A taqaice sai ya dauka kusan 30mins yana karanta taki bude kofar saima Kara saurin kukanta da tayi, ranshi ya sosu sosai saidai yana kokarin dannewa saboda ayanxu dole ya lallabata, “okay shikenan ki kwanta ku huta pls ki dina kukan nan”
Yana kaiwa nan ya ajiye mata yar bunch of roses din a gaban dakin ya wuce sama zuwa bedroom dinshi, yana shiga bedroom dinshi ya soma rage kayan jikinshi zuwa pjs, kafin ya kwanta ranshi Duk a dagule, dukda yaji zafin abunda tayi mashi hakan baisa yayi gushi da ita ba don yanzu ya koyi yanda zai dunga controlling anger dinshi.
Washe gari da safe amma ta aiko driver da breakfast,
Haka ya sauko kasan da kanshi ya karba hasket din kafin ya wuce dining dashi, da kanshi ya koma sama zuwa bedroom dinta yayi mata knocking shuru bata bude ba, ya dauka kusan minti goma yana knocking Ganin bata da niyar budea Yasa ya kyale ta ya wuce bedroom dinshi, wanka yayi ya sauya kaya zuwa kamani kafin ya sauko kasan for the second time ya sake yi mata knocking, “Aisha!!!” Shuru babu response at that Point hankalinshi ya gama Tashi don haka yace “dan Allah say something mana? Are you okay”
Daga ciki ta amsa shi da “yes I’m okay”
Wata nauyyyay ijiyar zuciya ya sauke kafin ya sauka kasa yayi breakfast dinshi yana gamawa ya fuce daga gidan gaba daya don he’s preparing for something.
Bai dawo gidan ba sai wajen karfe uku na rana, Yan shugowa part dinta ya wuce yana zuwa yayi knocking Har lokacin bata bude ba saima kukanta daya jiyo, at that point yakai maqura don haka yace “what’s the meaning of this aisha? What is wrong with you? Nace Zan mai wani abu ne ko nayi maki wani abun ne? At least ki fito kici abunci karkiyi ma kanki illa”
Shuru tayi banza dashi saima daga karshe yaji tace “ni bana jin yunwa”
Shuru kawai yayi ranshi ya sosu sosai don haka ya kyaleta kawai tayi abunda yake so.
Bangaren amra kuwa ta zabi zaman dakin ne saboda bata son anything dazaiyi encountering dinta dashi, ga ciwon mara daya dan riketa ya hanata sukuni,
Duk wannan magiyar daya dunga yi mata bai sata ta bude kofar bedroom dinba tana zaune a bakin gado wani irin haushinsa takeji Har barci ya kwashe ta, washe gari haka ta lallaba tayi wanka ta sauya kaya zuwa wasu marasa nauyi dake Jere a cikin wardrobe dinta wanda tun last zuwanta suke cikin wardrobe din, tana gamawa tabi lafiyar gado abunta.
Tana daga kwance ya sake yi mata knocking lokacin da aka kawo breakfast, harga Allah yunwa take ji sosai saidai taurin kanta yasa taqi futo wan balle taci abuncin.
Sai wajen yamma bayan data gama galabaita ta bude kofar ta sauko ta diba abuncin ta koma daki ta sake kullle kofar.
After 2days…
Haka suka dunga wasan buya ita dashi inda ya kyaleta kawai don baya son takurata saidai Duk Safiya saiya leko bakin kofar dakin nata yayi knocking ya duba lafiyarta, wani sa’in tana amsa shi wani sa’in kuwa bata kulashi haka zai tsaya inya gaji yayi tafiyarshi.
A cikin kwanakin kullum amma ke aiko masu da abunci Duk Safiya da yamma.
Bayan sati guda zaman dakin ma ya gudureta da kanta ta soma futowa tana saukowa kasan tana shiga kitchen ta dafa ma kanta abunci, don yanxu saidai ya fita ya sayo takeaway ya aje mata nata don baya son ya dunga zuwa gida saboda Kar ammah tayi sensing wani abu dukda ya sayo komai na provisions da za a iya dafawa..
Bangaren su ammah, gidan is so lively, daman gida indai da yara bazai taba zama shuru ba, Salim ya koma school, salima kuwa yanxu itace kamar second mum din triplet, itace cin abuncinsu itace wankan su Dukda sometimes tare da ammah suke yi, don yawanci ma a dakin ammah suke wuni gaba daya, yara dai sai girma suke sai san barka kwata kwata basa koke koken neman uwarsu, daman inkaji yaro na kukan neman uwarshi to fah yunwa ce, su kuwa basa Shan komai sai madara da puddings.
Aranar labaran yazo gidan don amsa Kiran da ammah tayi mashi, bayan ammah ta sauko suka gaisa gaisuwar mutunci kafin ta soma magana “daman na buqaci gani Ka ne saboda inason muyi wata magana,”
“Toh hajiya Ina sauraronki” ya bata amsa kai tsaye
“Dama maganar Salima ne da Aman,”
Dan Gyaran murya tayi kafin ta cigaba “Aman maraya ne , nasan kasan tarihin gidan nan basai na dago zancen ba,….Baban aisha Ina neman ma dana Aman auren yarka salima, Ina fatan zaka amince da hakan”
Murmusawa labaran yayi kafin ya kalleta yace “hajiya ai kece uwarta kume kece ubanta, komai yana hannunki, Duk zabin da kikayi mata nayi naam da shi, fatan mu Allah ya sanya albarka a cikin wannan”
Murmushin jin dadi ammah tayi sosai tace “Nagode Nagode da wannan karamci baban aisha, Allah ya saka da Alkhairi”
“Hajiya babu godiya Ay tsakaninmu Wallahi duk abunda kikace hakan za ayi Insha Allah”
…….
Saturday morning….
Anatse take saukowa daga stairs, sanye take da Riga da skirt daya kamata sosai chip chip fuskanta fayau sai dan kohl data saka a a idanu ta, anatse take saukowa zuwa kitchen,
Kofar kitchen din ta bude, tana bude wa tayi turus ta tsaya Ganin tsaye yana kokarin hada tea a mug,yanda take kallonshi bai shima yake kallonta kafin ta kauda kanta gefe, ganinshi a kitchen din baisa taki karasowa ba don haka ta wuce hanyar pantry ta dauko noodles guda biyu da kwai biyu kafin ta fito, lokacin data fito yana tsaye Har lokacin ya zuba mata idanunshi yana sipping tea din hannunshi, fuskanshi tarr alamun bai dade da Tashi, kallonta ya dunga yi daga sama Har kasa Yan ajin kaunarta da shaawar ta yana double a kanshi, tayi mashi kyau sosai fatarta sai sheki takeyi don sai yanxu ya samu damar yi mata kallo kurulla sosai tundaga sama Har kasa, her body da yanda take komai a natse babu hayaniya is driving him crazy….
Gyaran murya ya danyi Har lokacin yana kallonta bayan ya sauke mug din daga bakinshi yace “good morning beautiful, Har kin gama gudun Nawa?”
Dan tsayuwa tayi chak daga dauraye tukunya dake hannunta tayi bata juyo ba haka zalika bata ce mashi Tak ba,
“Me zaki dafa mana” ya tambayeta yana ajiye mug din hannunshi kan granite din dake kan table din kitchen,
Nan ma bata ce mashi ci kanka ba saima cigaba da abunda takeyi tayi, ganin haka ya sashi cewa
“Wifey bazaki kulani ba?, Wai har yanxu hukuntanin akeyi haka? Ya kamata a yafemin haka nan mana, Wallahi nayi regretting Duk abubuwan da nayi abaya”
Yana kaiwa nan ya soma takowa inda take, Lola in tana tsaye a bakin plate cooked gas tana kokarin daura pot din akan plate din,
Murmushi kawai tayi don tasan daman abunda yake so kenan, yayi mata dadin baki saboda ya samu kanta cikin sauqi toh kuwa hakan bazai taba faruwa ba, Duk a tunanin ta taba ta zaiyi, abun mamaki kuwa sai taga akasin haka don yana zuwa dan da ita bai taba ta ba ya dan tsaya daga bayan nata yace “I know what you’re thinking right now, inason ki san cewa bazan Kara takura ba sannan bazan fasa baki hakuri ba because I mean it, I want us to work this out, please..”
Yana kaiwa nan ya wuce ya ajiye mug din kan sink kafun ya fuce daga kitchen din
Yana futa amra ta tabe baki tabi bayanshi da kallo Har fuce babu abunda yake Raya wa a zuciyar ta sai “hmm tanan Ka bullo kuma, Wai ni zaiyi ma dadin baki, idan har kaga na sauko da wuri ba sunana aisha ba”
Tana gama tunanin nata ta juya ta kunna gas din.
Koda ta gama dafa lafiyayyiyar indomie din parlor ta dawo ta zauna ta kunna tv, sai a lokacin ta lura da nan ma an sauya komai ba dakinta kadai ba don komai dake dakinta saida aka sauya zuwa sabbi daga kan gadon zuwa carpet da sauran abubuwan dakin, nan ma parlor an sauya komai zuwa sabbin kuka wanda suka fi wanchan kyau sosai,
Gyara zama tayi ta fara cin indomien saida ta cinye tass ta rage kwai daya don ta cika cikinta sosai kafin ta mike ta wuce kitchen ta wanke plate din da mug din daya sha tea kafin ta dawo kitchen din ta zauna….
Karfe sha biyu daidai ya fito daga part dinshi, ahankli yake saukowa babu abunda yake sai kamshi, hannunshi rike da wayanshi sanye yake da kananun kaya as usual kamar koda yaushe, fuskanshi na nan yanda take,
Tundaga bakin stairs ya hangota a kwance akan doguwar kujera tana latsa waya hankali kwance,
Karasowa yayi har inda yake bata ba lura dashi ba don waya take daga kwance “salima meysa yake kuka? Kin bata abunci kuwa”
Amra ta fada Har lokacin wayan na hannunta don ta saka wayan a speaker
Daga chan bangaren salima ta amsa ta “Adda Wallahi rigima ne, yanxun nan ammah ta gama bata abunci”
“Kinbar ammah da hidimansu ko?”
“Ah ah Wallahi, na dan shiga bathroom ne, kinsan yanxu mun koma part din ammah”
“Ina hero’s dina? Kai Wallahi I missed them so much, inason ganinsu Wallahi”
Amar ne yayi gyaran murya wanda yasa ta waigo ta ganshi tsaye, “kinason akawo su ne?”
Ya tambayeta, banza tayi dashi kafin tayi sallama da salima ta kashe wayar.
Bata kalleshi ba ta cigaba da kallon tv, Yan a Ganin haka ya dan hade rai don baya son yanda take banza dashi, idan zaiyi magana goma bazata ce mashi qala ba,
“Zan futa yanxu, zaki buqaci wani abun ne? Do you need anything?” Ya tambayeta sounding very serious,
Tana jin haka ta dan dago ta kalleshi , “bana buqatar komai”
Tana karashe wa ta kauda kanta gefe
Yana ganin haka ya girgiza kanshi kafin ya dan tako inda fuskanta yake, abunda bata taba expecting ba a wannan lokaci, sai jin lips dinshi tayi a kumatunta both sides, saurin runtse idanunta tayi sosai don kamshinsa daya bugu hancinta hade da kamshin breath dinshi da suka bugeta, “take care of your self bazan dade ba Zan dawo” yana kaiwa nan baima tsaya jin abunda zata ce ba ya fuce daga sitting room din, gaba daga amra sandarewa tayi, she can’t lie wannan peck din ya shige ta sosai,
Harya fuce tana jin presence dinshi da tausasan lips dinshi akan kumatunta…..
Tana nan zaune tana latsa waya tana duban hotunan da sukayi da triplets dinta lokacin birthday dinsu, babu abunda take sai murmushi musamman idan tayi playing videos dinsu, tana nan zaune saida lokacin sallah yayi ta mike ta wuce sama…
Bayan futar Amar daga larrics bai tsaya ko Ina ba sai taura estate don kusan kullum sai yazo gidan ya duba yayanshi, ya dade sosai a wajen su don sai wajen yamma likis ya futo daga gidan, yana futowa daga taura estate ya wuce shopping mall, don wunin ranar da amra yayi shi, sayyayyan kayan girke girke yayi mata ya karo wasu provisions din da yawa Duk wani abunda zata bukata Harda frozen namomi babu abunda bai sayo mata ba,
Saida ya shake motar da kayyayki kafin ya wuce gida, a hanyanshi ta zuwa gidan ma saida ya tsaya ya saya masu grilled chicken kafin ya wuce gidan, lokacin daya karaso gida Har anyi Kiran sallar isha’I don haka ya bude bayan yasa securities suka shiga da kayayyakin saida suka ajiye komai kafin ya wuce masallaci.
Saida aka idar ya fito ya shige cikin gidan, lokacin daya shiga sitting room babu kowa a kasan don haka ya wuce sama ya watsa ruwa ya sauya kaya kafin ya sauko zuwa part dinta,
Knocking ya danyi fir a seconds, baiyi gangancin bude kofar ba saida ta tako da kafarta ta bude kofar, kallonta ya tsaya yi kafin ya kauda kanshi, sanye take da hijab Har kasa da alamu bata dade da idar da sallah ba.
“Muje kasa na kawo provisions inason muyi sorting dinsu”
Kallonshi ta danyi for a seconds fuskanta babu wani fara’a ta dan tabe baki kafin tace “Ina zuwa” Tana kaiwa nan ta rufe kofar ta shige ciki,
Shima kasa ya sauko ya zauna akan kujera yana jiran saukowa ta.
Yan anan zaune saida ta duaka kusan minti ashirin kafin ta sauko, sanye take da Riga da wando na barci wanda yayi mata cif, kanta ta nade shi da hula hannunta ta rike wayanta dashi, babu abunda yake sai baza kamshi don da alamu wanka tayi kafin ta sauko tana saukowa kasan, tana karasowa Ind a yake ta tsaya kikam bata ce mashi komai ba,
Already tundaga kan stairs din ya hango ta kafin ya kauda kanshi, ganin harya karaso batace mashi komai ba ya sashi mikewa ya fara duban ledojin yana shugowa dasu kitchen, tana Ganin haka itama ta soma diban ledojin tana nufa kitchen din dasu, yana hangota kuwa yayi saurin amshewa yace “just wait for me inside the kitchen let me do the job of packing it”
Yana kaiwa nan ya fuce daga kitchen din, da mamaki take kallonshi, Wai Anya kuwa? Kodai he’s possessed ne? Ta tambayi kanta,, tana cikin wannan nazarin sai Gashi ya dawo da wasu ledojin, haka ya dunga fita yana shugowa dasu akan idanunta saida ya gama tass ya rike kugunshi yana kallonta “Wai ashe it’s not an easy task, now it’s your turn, saiki fadi abunda Zan tayaki”
Kauda kai amra tayi bayan ta gama sauraron nashi bata ce mashi komai ba Har lokacin fuskanta babu yabo ba fallasa, haka ta fara bude ledojin tana sorting dinsu ba tare da tace mashi komai ba, “wifey let me help you out”
Kai tsaye tace “ka barshi Zan ita ni kadai”
“No bazan barki kiyi ke daya ba aikin da yawa zaki gaji, let me help you please” ya karashe yana kashe mata murya wanda yasa batama san tace mashi, “okay Ka saka waennan a fridge”
Murmushi kawai yayi don yanxu karantarta yake sosai yana Ganin abunda yake sosai don Ganin abunda yake so da how she react on abubuwan da yake mata.
Yau saiga General guda Ana sorting abubuwa a fridge da freezer, dukda ba magana take mashi ba yaji dadin yanda suke ayyuka atare yana taimaka mata Har suka gama sorting komai, tana wanke hannunta ta fuce daga kitchen din, shima hannunshi ya wanke a gaggauce kafin ya futo, lokacin harta kai stairs yayi saurin cewa “wait… ga grilled chicken na sayo”
Dan tsayuwa tayi kafin ta dan juyo tace “na koshi saidai zuwa gobe”
Tana kaiwa nan ta wuce sama abunta.
Ak hanata tafiya ba don haka ya juya wajen dining ya dauka kadan ya wuce dashi kitchen ya saka a cikin fridge don shima a koshen yake….
The next morning….
Da kanta ta Tashi ta wuce kitchen tayi masu breakfast, da farko cikinta kawai taso dafama sai kuma daga baya ta danji babu dadi don koba komai gidan shi take zaune don haka ta daga hardashi ta ajiye mashi a dining ta wuce sama zuwa dakinta.
Amar kuwa sai wajen karfe goma sha daya ya Tashi, wanka kawai yayi ya sauya kaya zuwa na zaman gida kafun ya fuce daga bedroom din,
Kamar kullum bai tsaya ko Ina ba sai kitchen ya hada tea ya fito, da mamaki idanunshi ya sauka kan dining data jera plates din abunci akai da flask sun ruwan zafi mai kyau, ahankali ya soma takowa fuskanshi dauke da murmushi ya soma bude plates din, English breakfast ne tayi pancakes da sausages sai oatmeal a cikin wnai bowl a gefe, saurin ajiye cup din tea din dake hannunshi yayi ya zauna ya fara cin breakfast din,
Shida baya cin abunci sosai sai gashi ya tashi da abuncin tass bai rage komai ba, yana gamawa ya dauka plates din da bowl din ya aje a kitchen, Har zai futo yaga ko’ina clean don haka ya wanke plates sun da kanshi don baya son yana bata wahala….
****
Zaune take a bakin gado tana yanke farcenta incoming call ya shugo mata, cikin hanzari ta dauka wayar Ganin sunan anty Madina,
Da sallama amra ta dauka wayar tace “anty Madina……. Kun manta dani sai yau”
“Sorry my dear Wallahi na shiga busy kwana biyu, na dawo fah, nazo yin wani aiki ne ammah Zan koma,“
“Dan Allah kin dawo? Kai ammah naji dadi sosai” amra ta amsa ta
Dariya Madina tayi kafin tace “Ay dazu na kira hajiya mu gaisa, take shaida min kin tare ma, Toh Masha Allah naji dadi kinyi abun arziki kenan? Na dauka zakiyi taurin kan maki ne”
Dan turo baki amra tayi kamar taba gabanta “kai anty Madina, nidai yanxu yaushe zakizo?”
“Ki tura min address din gidan Zan shugo gobe Insha Allah,” Madina ta amsa ta daga chan bangaren wayar
“Toh shikenan anty Madina sai kinzo”
Sallama sukayi kafin amra ta kashe wayar, ta cigaba da yankan faratan nata.
Karfe buyer na yamma ta sake saukowa kasan don dora dinner, sanye take da doguwar rigar atamfa tayi mata kyau sosai don yanxu tafi saka su sosai ba kamar da ba da take yawa saka doguwar rigar abaya,
Wayanta na gefenta ta kunna wata slow music mai dadin saurare don tafi kaunar sauraron irin wannan wakokin don suna bata nishadi sosai, haka kawai saita tsinci kanta tana murmushi idan tana sauraron wakar.
Anatse take komai bayan ta fidda veggies din da zatayi amfani dashi, cikin kwarewa take Sarrafa girkin nata tana dan takawa, gaba daya ta gama shagala a cikin wakar tana miming “love me like you do love love love me like you, touch me like you do touch touch touch like you baby”
Amar dake saukowa daga sama tundaga stairs ya soma jin kamshin abunci ta daya bade duka gidan, daman da yar yunwar shi ya sauko kasan don haka bai tsaya ko Ina ba sai kitchen, lokacin daya shugo kitchen din turus yayi yana kallonta, wani irin murmushi ne ya kubce mashi akan kyakyawan fuskanshi lokaci data daga wooden spatula da take juya abunci dashi tana rausaya “love me like you do baby….oh touch me like you do baby”
Kama habar bakinshi yayi yana admiring dinta Har baisan lokacin da dariya ya kubce mashi ba, a furgice ta juyo don bata san da tsayuwar shi a wajen ba, bin kykyawar fuskarshi ta soma yi da kallo, inda yake shafa sajensa yana bitting lower lip dinshi harya shigo cikin kitchen din yace “daman jin iya waqa haka? Looks like you’re enjoying your moment ki cigaba da abunki please Inason gani”
Wata irin kunya ce ta luluba ta saidai da yake ita din Akwai kafiya don hakan ta matse fuska ta kashe waqar gaba daya ta fara kokarin futa daga kitchen din, saida tazo dab da Ind a yake ya sanya hannushi ya rike hannunta gentle ya soma magana anatse “oh noo please, saboda nazo ne zaki gudu? Bari na futa tohm ki cigaba da abunki” yana kaiwa nan ya fuce daga cikin kitchen din.
Bun bayanshi tayi da kallo harya fuce kafin ta koma bakin gas cooker ta tsaya tana wani tunani…..
Koda ta gama dafa abunci, a cikin warmer ta zuba mashi ta wuce dining ta ajiye mashi kafin ta wuce kitchen din, tana shiga ta fiddo da plates da serving spoon da cokali Harda juice mai sanyi a jug kafin ta futo ta sake jerawa a dining din, already an kira sallan son haka ta tattara kitchen din ta wuce sama, sabon wanka ta sakeyi kafin ta dauro alwala, tana futowa ta shirya a gaggauce ta zura hijab dinta ta fada kabbara, saida ta tsaya tayi sallar isha’i tana idarwa ta mike tsaye ta janyo wayarta ta fuce daga dakin, anatse take saukowa kasa harta karaso wajen dining din,
Duban abunci da zai ishi cikin ta tayi tana gamawa ta nufi hanyar stairs, a daidai nan ya shugo cikin gidan anatse, daga nesa ya hangota harta wuce sama,
Shima bai hau saman ba saida ya tsaya ya ci delica dun data daga masu kafin ya wuce sama,
Part dinta ya fara tsayawa yayi knocking, tana budewa ya kalleta daga Sam shar kasa, sanye take da wasu silk kayan barci pink doguwar Riga, kanta babu wani dan kwali,
Skin dinta sai sheki yakeyi wanda yasa ya kasa duake idnaunshi akanta, saida ta kafe shi da ido tace “Yadai?”
“Sorry uhm, Zan ita samun coffee please”
Gyra tsayuwar ta tayi sai kawai wnai irin murmushi ya kubce mata kafin ta hade rai, “wato yana son yayi using trick dinshi na kai mashi coffee daki kenan? Lallai ma ya…”
Katse mata tunanin nata yayi ta hanyar cewa “idan zai samu ki ajiye min akan dining Zan sauko na dauka thanks wifey, goodnight”
Yana kaiwa nan ya wuce sama, da mamanki take kallon shi harya bace mata da gani, meysa Yanxu Duk abunda taje tunanin akai bashi yake yi ba? Kodai wasa yake mata da tunaninta ne? What sort of game is he playing yanxu kuma”
Haka ta tsaya tana tambayar kanta ganin babu mai bata amsa yasa ta rufe dakin ta wuce cikin bedroom din,
Daukan plate din data gama cin abunci tayi ta sauko kasa, within 5min ta hada mashi coffee a cikin mug, tana gamawa ta ajiye mashi akan dining kafin ta wuce daki ta rufe kofar ta ta kwanta abunta.
Amar dake tsaye a dakin sa tsawon minti goma yana zarya hoping zatayi tunanin kawo mashi daki saijin shuru yayi,
Murmushi kawai yayi yana tausasa kanshi don baya son takurata don haka ya sauko kasan da kanshi, yana zuwa kuwa ya tadda ta hada mashi coffee din ta ajiye kamar yanda yace, daukan coffe sun kawai yayi ya wuce sama yana cije lebe yana murmushi,
Washe gari sunday, baije ko’ina ba yana zaune a gida, kwata kwata baima ganta ba yau da safe don bata sauko ba, yana shirin hawa saman ne saigata ta sauko kasa, sanye take da abaya yau, tayi kyau sosai don ko mayafin abayar bata saka ba, fuskanta fayau babu komai akan fuskan nata,
Batama Lura dashi ba din haka ta wuce kitchen ta hada tea ta fito tana ya tsine fuska,
Tana shirin hawa saman ya tako inda yake sai alokacin ta Lura dashi ma “good morning, meysa baki sauko da wuri ba yau?”
Wani irin kallo ta mashi kafin tace “banyi raayin sauko wan bane”
Tana karashe wa ta dan cije Bakinta saboda ciwon marar data Tashi dashi dukda yanxu ciwon ya ragu sosai ba kamar da ba,
Dan shuru yayi kafin yace “are sure you’re okay?”
“If I’m not zaka ga na sauko ne? Waima tsaya meysa zaka damu?tun adaa baka damu ba sai yanxu ne zaka dunga nuna min Ka wani damu dani, nifa bari kaji Wallahi I hate abubuwa da kakeyi, stop pretending to be nice baya maka kyau ma, Ka koma yanda kake kawai don ni ban ganema wannan actions din naka ba”
Knocking din da akayi ne yasa ta dan jinkirta kafin ta gifta ta gefenshi ta wuce sama abunta, yana kallo ta wuce sama baice mata komai ba haka zalika Baiji haushin ta ba saima murmushi kawai yayi ta gefen baki “I never knew masu shuru shurun nan rigima ne dasu”
Wani knocking sun aka sakeyi wanda yasa ya wuce wajen kofar, yana bude kofar yaga security a tsaye “morning sir, Akwai wata baquwa tace she’s here to see ma’am”
“What’s her name?” Amar ya tambaya
“Take sunanta Madina”
Shuru Amar yayi don kamar ya san sunan saidai bai gane ko wacece ba don haka yace “okay let her in”
Yana kaiwa nan yabar kofar a bude, nan amra ta sauko hannunta rike da cup din data hau saman dashi, kitchen ta wuce direct ba tare da ta kalleshi ba, tana futowa daga kitchen din ta nufi janye stairs, saurin tsaidata yayi “I’m sorry if na bata maki rai okay? Bakyason Ina tambayar lafiyar ki ne?”
“Yes please, bana son waennan Abubuwan da kake yi, stop being nice to me tunda I didn’t ask for it,”
Marairaice fuska yayi yace “Tohm na bari kin hakura?” Ya tambayeta yana kallonta,
Gyaran murya da akayi ne yasa suka saiga gaba dayansu, Madina da tun da suka fara magana ta shugo, ta tsaya daga bakin kofa, tana kasa motsawa saboda wani irin tukukun baqin ciki daya turniketa akan abunda amra keyi, bata taba sanin amra bata da hankali ba sai yanxu, namiji na binki kina yin abunda kikaga dama Wai Harda ya daina nuna kulawar shi a gareta abunda mata da yawa suke lacking a gidajensu kenan ita kuwa da Allah ya bata shine take neman yin iskanci, babu abunda Madina keyi sai cije lebe tan takaici ta,
Ganin tana shirin tafka shirme yasa Tayi saurin gyara murya,
Wani irin murmushi ne ya lulube amra wanda Har hakoranta saida suka futo waje, cikin saurin ta matsa ta gefen ta tunkari inda take “anty Madina… sannnu da zuwa”
Tana karasawa ta rungumeta, Madina dai babu abunda yake sai yaqe don bata son ya gane taji maganar da sukeyi shida amra, “yau gani a gidan amarya,”
“Welcome shugo daga ciki mana,”
Amar daya tako sitting room ya zauna kallo daya yayi masu ya kauda kanshi gefe, suna gab da wuce shi Madina ta tsaya tace “Ina wuni baban triplets”
Kai tsaye ya amsata ba tare da ya juyo ya kalleta ba “lafiya lau Alhamdulillah”
Sama suka wuce inda amr ta jata Har zuwa bedroom dinta Har lokacin murnar Ganin ta take,
Suna shiga daki Madina tayi saurin ajiye handbag dinta a gefen gadon amran tare da wayarta da mayafinta gaba daya kafin ta fuskanshi amra “Aisha please ki fada min dan Allah meke damun brain dinki ne? Ke ko Anya kinsan darajar aure kuwa? Wallahi azeem ban taba sanin bakida hankali ba sai yau,”
“Anty Madina me nayi kuma” amra ta fada tana tabe baki
Janyo hannunta Madina tayi don ta mike ne da zummar dauko mata drinks
“Kinga zauna, nan gefe tukunna,”
Nunfasawa Madina tayi tace “fada min? Ya rayuwar auren ku take? Kinyi amfani da was in dana tura maki?”
Shuru amra tayi kafin tace “anty Madina I’m not ready gaskia, nan huce ba Har yanxu”
“Aisha kiji tsoron Allah, Wallahi azeem mala’iku na tsine maki, Allah yana fushi dake, ke hatta sallar ki bata karbuwa akan Abubuwan da kikeyi, ke wai meke damun kanki? Are you sure bakida aljanu?”
Jikinta ne ya danyi sanyi “bani da komai Wallahi”
“Toh meysa kike yin haka?”
“Ni Wallahi haushinsa kawai nake ji akan abubuwan da yayi kin abaya “
“ uban yayan kine fah? Mijinki ne fah? Ke bakya yafiya ne?”
“Ina yi” amra ta amsa ta
“Toh yanxu me kike so? Auren nashi ne bakya so?”
“Ah ah ni kawai dai….”
Saurin katseta Madina tayi “Wallahi yanda kika san na kwade ki haka nake ji, kaii kin bani kunya Wallahi”
Ganin Madina ta dau da zafi yasa amra tace “dan Allah kiyi hakuri, ni na kasa gane dalilin da yasa ni jin kasa gane abund ake raina, it’s so hard…”
“To forgive him or what?” Madina ta katse ta da tambayar
“Yes, ni inajin kamar pretending yake yi”
Hannunta Madina ta rike “dan Allah ki sauke kanki haka, yau watanni Nawa yana fama dake kinji dan Allah indai kin dauke ni a matsayin yar uwa kuma kinsan bazan taba cutar dake ba Ina rokonki da ki sauke kanki kiyi abunda ya dace plss”
Madina ta fada mata cikin lallami don amra saida haka,
Sauke kanta kasa tayi tace “Toh anty Madina zanyi”
“Promise me”
“Toh anty Madina promise”
Murmushi Madina tayi tace “kinga yanda kika Kar kyau kuwa shiyasa naga ya kasa dauke idanunshi akanki dukda kina mashi hauka,”
Dariya amra ta danyi ta waske zancen “me Zan kawo maki Kisha?”
“Kinga dawo tukunna, wannan sai anjima, yanxu zo ga tsarabar danayi maki alkawari,”
Jakar da Madina ta shugo dashi ne ta bude ta zazzaga mata akan gado, set of wasu matsiyatan hadaddun English wears ta sayo mata masu kyau daga uk kusan Kala biyar Riga da wando da dogayen riguna gefe kuwa wani turare ne mai suna let’s meet mai shegen kamshi
Kallon kayan kawai amra tayi kafin tayi mata godiya
“Kinga nasan halinki in kinsan bazaki saka ba Zan kwashe kayana”
“Wallahi Zan saka” amra ta bata amsa tana dariya
Hira sukayi sosai inda Madina kw nuna mat Wai abubuwa sosai daya kamata ta dunga yi, sai wajen yamma likis tayi mata sallama t wuce gida.
The next day….
Bata Tashi da wuri ba sai wajen karfe sha biyu,
Wayanta ta fara duba nan taga videos din babies dinta da salima ta tura mata, tunda ta kalla videos sun mood dunga ya sauya zuwa na farin ciki, she’s so happy Ganin yanda sukayi wayo sosai,
Ganin lokaci na tafiya tana daga zaune yasa ta mike ta wuce bathroom
Ci kin Yan mintuna kalilan ta futo daga bathroom , agurguje ta shafa mayukan ta ta fesa turare kafun ta wuce closet dinta, harta janyo abaya idanunta y sauka kan kayan da Madina ta kawo mata, wani tunani ne yazo mata “let’s test him first”
Ta fada ahanakli tana murmushin mugunta kafun ta janyo wata arniyar rigar,
Saida ta feshe jikinta da turaren let’s meet din da Madina ga kawo mata kafin ta fara kiciniyar saka yaloluwar rigar
Gaba daya riga kasa gane gabanta tayi da bayanta haka sai ta samu ta zurata da kyau son ta kamata sosai don Har ass dinta na lobawa a jikin rigar,
Tunda ta daga nake kallonta Ina Masha Allah, she look so sexy a cikin rigar, gaba daya rigar ko knees dinta bata kaiba, a gaban kasan rigar an yanyanka rigar ya zama kamar taliya, gaban rigar kuwa anyi amshi v neck daya fudda cleavages dinta sosai, hannun rigar kuwa dan micici ne, fadin irin kyawu datayi a rigar ma bata lokaci ne, daukan wnai band tayi akan dresser ta makala akan gashin ta, yanda yake motsa jikinta ma dakyar yasa taji kamar ta cire rigar saidai tunawa da kudurin dake ranta yasa ta daure kawai, dan kohl dake gaban dresser ta duaka ta goga a idanuta tana ajiye kohl din idanu ta ya sauka kan anklet dinta, wani murmushi ta sauke wanda ita kadai tasan maanarsa,
Babu wani bata lokaci ta saka anklet din ta fito da daga dakin hannunta rike da waya, kasa ta fara sauko ta wuce kitchen ta danyi toasting bread da tea, bata motsa ko Ina ba anan taci kayanta kafin ta fuce daga kitchen din, ta dawo sitting room ta zauna,tasan yana futa Duk mondays don haka bata kawo yana nan bama.
Daga dan nesa ta hango kura akan tv stand dama tv din, don haka ta mike tsaye ta wuce kitchen, duban glass cleaner ta fara yi ta dade a kitchen din har Allah yasa ta gani,
Nan ta fiddo shi da towel ta fito zuwa parlor kanta a kasa,
Amar da saukowan shi kenan daga sama hannnuanhu rike da waya don kwana yayi da ciwon kai wanda yasa bai futa ba,
Yana daga zaune a sitting room yana kokarin chanza channel din data saka yajiwo kamshinta, hade da karar anklet din kafarta wanda ke tafiya dashi, baya son kallonta don a cikin wani yanayi yake daga Daren jiya zuwa safiyar yau bai waiga ba harta karaso parlor din, nan idanu ta ya sauka akanshi, shima at that time ya juyo ya kalleta, wani irin bugu zuciyarshi tayi dayasa ya dafe kirjinshi, ahanakli ya soma furta “ya Allah a cikin zuciyarshi,
Nunfashinsa kiris ya raye ya dauke ganinta kawai da yayi, she look so so mad!!! Daya sa wasu tsuntsayen dake kanshi suka fara zagaye kwakwalwarshi, kallonta yake yi kamar zai cinyeta tundaga sama Har kasa, santala santalan cinyoyin sun bayyana akan idnaunshi wanda yasa eyes balls dinshi suka fara wani irin ruwan jaraba, maida idanunshi yayi kan cleavage dinta, nan idnaunshi ya sauka akan peak din peaky boobies dinta wanda da gangan taqi saka masu bra….
Kiris ya rage bai saki miyau ba daga bakinshi ya hadiye shi, amra kuwa tunda taga irin kallon da yake mata nan take ta wnai farin ciki ya ziyarceta ganin hadin datayi mashi yakai inda take so,
Amar dai kasa motsawa yayi balle ya fidda nunfashin kirki Har saida ta wuce ta gabanshi ta tsaya gaban tv ta dan duka da gangan ta ajiye cleaner din,
Wata irin shakuwa ce ta sarke shi kot kot, ciki azaba ya dafe wuyanshi tare da gabanshi daya mike tal kamar yaqi, amra dai babu abunda yake sai murmushi tana jin yanda ya sarke kuwa ta kyalkyale da dariya kafin ta fara goge tv stand din, yanda take juya jikinta ma dole hakan yayi mashi illa, Ganin tana neman kasheshi da ranshi yasa ya mike azafafe ya wuce kitchen ya dauka bottle water Har lokacin hannunshi na rike da wandonshi ya dafe abar Tashi.
Saida yasha ruwan sosai kafin ya yarda gorar ruwan, gaba daya ya gama futa hayyacinshi,
Yana yaddawa ya runtse idanunshi yana tariyo moments din, fitsari da nunfashi yayi “noo I can’t take it anymore”
Yana kaiwa nan ya wuce parlor Har lokacin goge gogenta take, gadan gadan ya taho Har inda take ya tsaya a bayanta, tana jin haka tace “I knew it daman,”
Bata gama tunanin ba taji ya kamo kugunta ya manna da gabanshi a tsakiyan ass dinta yana matso da ita sosai zuwa jikinshi, “baby….you look so hot!!!! I can’t take off my eyes darling”
Ya karashe yana sauke mata nunfashi a wuyanta, gabanta ne ya soma bugu lokaci guda,
Kokarin kwacewa ta soma yi saidai babu haki don riko ya mata mai kyau ma kuwa, ganin haka yasa ta juyo ta fuskanceshi, hakan ya bashi damar Ganin cleavages dinta da kyau da boobs dinta , wani irin wahalallan miyau ya hadiye da kyar kafin ya soma shafa wuyanta, saurin hana kanta tsoron daga soma shiga tayi ta kalleshi “daman nasan you’re just pretending…”
Ay baima sauraronta sai kallon Bakinta da yakeyi idnaunshi sunyi jaa sosai, babu zato ba tsammani taji bakinsa cikin nata at the same time ya dauketa gaba dayanta da hannunshi biyu ya saqalo da kafafunta in between, amra dai kasa hana shi tayi don saida ta ga idanunshi fargabar da takeyi ta dawo mata sabuwa, tunda ya kinkimeta bai sauketa ko Ina ba sai kan kujera 3 seater, ya dan rankwafo akanta bai sauke mata nauyi ba. babu abund ake Tashi sai groaning da yakeyi kamar zaki,
Amra dai lokaci guda ya nemi ya duake mata tunanin ta gaba daya don wani irin zafafan kisses yake ma fuskanta da lebe ta, idan ya saqalo harshen shi ya janyo nata saiya tsotse tass kafin ya zame bakinshi, wani irin hit deep French kiss yake bata wanda ya fara fiki ta kwakwalwarta saida ya dan jinkirta idnaunshi yayi jaa yace “I’m sorry baby, inason nayi abunda yafi haka please,kinji…”
Sai a lokacin Bakinta ya bude “daman nasan jikina kake so ba ni din kake so ba, now Ka fito fili Ka nuna min”
Runtse idanunshi yayi kafin ya bude ya shafa fuskanta “baby why are you like this? Wanna
Fah hakki na ne? Meysa kike haka ne?”
“Ni Ka dagani dan Allah”
“No I won’t, saikin fada min meysa kike hukunta ni haka, Ay ba laifi bane idan na buqaci matana is my right”
“I don’t bloody care, ni Ka daga ni”
“Toh Ay kuwa baki isa ba, I need you please ki daina haka karki hanani hakki na”
Yana kaiwa nan ya maida bakinshi yana kissing dinta, saida yayi mai isarshi Har ya soma jin nunfashinta na daukewa, bai fasa ba haka ya cigaba saima hannayenshi da suka soma aiki a jikinta, abunda yake mata is just pure love making, playing with her passionately, hannunshi bai sauka a ko’ina ba sai kan boobs dinta, dan matsa su yayi yaji laushinsu wanda ya sashi yar yin kara, amra kuwa wani dan vibration ne ya soma shigenta, don lokaci guda wani irin dadi ya ziyarceta,
Hankalinta bai fara guje wa ba saida ya zame kayanta tass ba tare da saninta ba, rigar ce dai bai sauke ta Har kasa na ya barta a wajen kwankwasonta,
Tunda idnaunshi suka sauka kan boobs dinta komai ya karasa kunce mashi akai, daya bayan daya ya fara basu hand work kafin ya kaisu bakinsa, amra da ta rufe idanunta ta rasa abunda gaba daya yana neman tayar mata da hankali da abubuwa da yake mata bashi ta kasa hanashi lokaci guda, hankalinta bai gama gushewa ba saida taji saukan lips dinshi akan nipples dinta, wani irin gantsarewa tayi ta kwala Kara “arhhhh Ka….ba..ri”
Yana jin haka ya cigaba da aiki bai saurarar mata ba, hannushi da nakan nippie din day akuwa yana yana cikin bakinshi, saida yayi mai isarshi harta fara futa hayyacinfa kafin ya zame bakinshi ya fara bin jikinta da kisses at the same time yana zame kayan jikinshi, yana cire rigar Tashi ya watsar gefe, amra dake neman comfort batama san ta daura hannunta kan kirjinshi ba, lamari dai ya dau zafi don gaba daya sun fita hayyacinsu, amra dai gaba daya jikinta ya gama saki, hankalinta ya Tashi sosai don yanda urge dinta ya tunkaro ta kamar zata zauce, Amar dai tuni ya Karanceta din haka ya dunga bata wuta babu sassauci.
Sakin boobs dinta yayi ya danyi baya kadan ya fara sauke mata kisses akan flat tummy dinta while hannunshi na sauke rigar Tata gaba daya,
Ahanakli yake yin kasa yana bin thighs dinta da hit kisses, yana sauke rigar kuwa ya dan yi gaba ya zuba ma vulvo inta idanu, gaba daya wandon ta ya jike jagab kamar tayi futsari, wani irin murmushi ya sauke don ya gane ga hau network don haka baiyi wata wata ba ya Dora bakinshi akan pants din nashi tayi sniffing wajen, take amra ta wangale idanunta hannunta na karkarwa,
Hannunshi ya maida kan pant din nata kamar mai jin tsoro kafin ya sauke shi kasa,
Yana saukowa yabi v dinta da kallo, wajen sumul babu gashi sai sheki yakeyi ga wnai kamshi dake fita daga wajen at the same time ruwan niima na sauka daga wajen,
Kamar Ana fuzganshi haka ya tura fuskanshi wajen ya soma bata mad head….
Amra dai babu irin ihun da batayi ba akan ya kyaleta yaki, karshe ma sai nishi ta koma yi kamar mai naquda, saida ya kaita maqura kafin ya kyaleta ya hauro zamanta da kyau ya sauke wandonshi,
Baima tsaya wnai tunani ba ya daga kafanta daya yayi rounding akan kugunshi while dayar ya damke ta don baya son ta nemi guduwa don yau kan saiya je inda yake don zuwa in a haka ba za a samu damuwa…
Ahanakli ya fara zuwan mata saidai kamar last time yanxun ma a rufe take tamm,
Attempt ya sake for the second time nan take ta dake hayyacinta kuwa tace “wayyo zafi, mey wanna. Haka”
Ay bai sarara mata ba saima Kara speed da yayi ganin ta dawo hayyacinta,
Kamar dai last time bugu uku nan dai ya sake yi mata ya fara kai kanshi ciki, fadin irin abunda ya soma ji a ciki bata lokaci ne don haka jiki na bari ya soma thrusting bayaji baya gani…
A takaice dai saida Amar ya kwashi gara a ranar,amra kuwa zafin datayi tsammanin jin na lokaci guda ne lokacin da yake shiga dukda ta danji zafi urge din dake tattare da ita yasa dadin abunda yakeyi ya rinjayi zafi,
Mata mutanen mu😂 hakan baisa ta fashe da kukan shagwaba ba kamar yarinya.
Nidai Nace kukan dadi ne kawai….
Amar dai ya gama susu cewa don baima son lokacin daya sauko da ita kasa ba ya cigaba da abunda yakeyi, he fucked her so good dayasa tayi come and go yafi sau biyar..🤭
Sun dauka kusan awa biyu Chor Ana abu daya, Har ta soma jin zafi oga bai daina ba, nan take kuwa ta soma kai Mashi bugu hakan baisa ya kyaleta ba saida yayi mai isarsa kafin ya isa inda yaje.
Wata irin ajiyar zuciya yake saukewa ita kuwa mai zatayi banda kuwa Mara dalili, kissing g dinta yayi yace “sorry wifey, nine ko?”
Banza tayi dashi saida ya mike ya kwasheta gaba daya ya wuce da ita bedroom dinshi, Har lokacin kukan shagwaba takeyi da takaicin kanta don yanxu ya gama gani laggon ta.
Bathroom ya wuce ya hada masu ruwa kafin ya dawo ya kinkimeta ya wuce da ita bathroom ya sanya ta acikin tube shima ya shige yana rungume da ita kamar zai cinyeta, yana bata kalamai a kunnenta “thank you so much wifey thank you, kin faranta min Allah ya faranta maki, you are my heaven on earth and this is the paradise”
Ya karashe yana shafa vulvu dinta yana massaging wajen, Ay yana yin haka ta kwala wata karar, nan take yayi wata yar dariya yace “Akwai zafi ne?”
Banza tayi dashi ta cigaba da kukan shagwaba shiko yasan hakan zai kunnata don haka ya cigaba da abunda yakeyi hartayi lakwas, ganin dama ta samu yasa ya sakeyin second round nan bathroom din…..
After 2days..
Tun bayan abun daya faru tsakaninsu take jin takaicin kanta kullum tana kulle a daki, taki yarda ma ya nuna mata how he love her so much, gaba daya hankalinshi ya Tashi, ita a bangaren ta abunda ke damunta shine Har yau bai futo ya furta yana sonta ba balle ta hakura haka, wanda dalilin ne yasa yake Ganin daman jikinta kawai yake so.
Shi kuwa gani yake Har a lokacin haushinsa take ji dukda kullum apologising yakeyi.
Bata futa saiya futa daga gidan nan take samu ta dafa masu abunci, koda sun hadu kuwa bata bari ma ya matso inda take, dalili kuwa shine hakan ba karamin tayar mata da hankali yake ba don ko fuskanshi ta gani moments sun ranar ke fadi mata wanda ke saka ta shiga yanayi sosai da son abun.
Yanxu bata kwana biyu bata yi mafarki shi ba da sex din da sukayi, Har takaiga ta gane yanxu she’s craving for it saidai taurin kanta bazai sa ta sauke kanta ba ta bada hadin kai…
Bawan Allah Amar ya damu da ita sosai, shima tunda yaje koramar nan ya kasa sukuni, he’s wanting her sosai saidai yayi alkawarin bazai takurata ba zai kyaleta ya zuba mata idanu don koba komai yasan ya bata assignment kuma ta amshe don yagane level of urge dinta.
Don musamman saboda ita ya karanci buqatun mace when it comes to pleasure…..
After one months…..
A cikin watannin nan abubuwa da dama sun faru inda kwata kwata amar bai sake gigin kusantarta ba hasalima kaurace mata yake yi don yaga boye mashi take yi bata son tana hada idanu dashi, ya kasa gane mata wannan dalilin yasa ya zuba mata idanu saidai kula wa kam yana da idanu kamata sosai.
Akwai wata ranar Friday tana kwance akan kujera y shugo gidan, batayi expecting dinshi so soon haka ba don haka Tayi saurin mikewa zata gudu yace “wife please ki tsay ki saurareni kinji”
Chak ta tsaya don haka ya karaso Ind a take ya zauna yace “seat”
Nan take ta zauna ta kauda kanta gefe
“Ki fada min meke damunki? Meysa kike guduna? Is it saboda abunda ya faru taakanin mu?”
Hade rai kawai tayi ba tare da ta kalleshi ba
“Bana son takura maki, kuma bazan sake ba, now ki fada min idan auren ne bakya so sai ayi yanda kike so?”
Ya karashe murya shi na karkarwa, amra dai amsa dagowa tayi
“Wallahi I promise you Duk abunda kike so shi zaayi kiyi tunanin akai zuwa gobe Duk abunda kika yanke shi za ayi okay?”
Yana kaiwa nan ya mike ya wuce sama zuwa dakinshi.
Yana tafiya ta fashe da kuka mara dalilin karshe ma dai sama ta wuce ta kwanta kan gado ta cigaba da kukan nata harta gaji barci ya kwashe ta.
Washe gari Saturday bata fito ba tana zaune a daki yayi knocking tasan shine take kuwa gabanta ya fadi,baima jira ta bude yanda ta saba ba ya shugo dakin ya dan taaya daga nesa “sorry for intruding, good morning kin
Tashi lafiya?”
Kanta a kasa ta amsa “Alhamdulillah”
Jakar hannunshi ya ajiye mata a gefen Ind a take yace “please get ready in the next 3 hours from now Zan kaiki gida, fatan kinyi tunani akan abunda na fada maki dazu?”
Kasa dagoda atayi don haka ya juya kawai ya fuce daga dakin …
Yana futa ta sake fashe wa da kuka, ta kasa ganema zuciyarta, itadai tasan wasi wasi da wahalar da ita da zuciyar Tata take yi.
Ko kallon hadaddiyar bag din daya ajiye mata batayi ba ta mike tsaye ta wuce bathroom tayi wanka,
Tana fitowa ta ta goga mai a jikinta tana tunani, tunawa da gida dayace zasuje yasa ta danji wani dadi aranta, agurguje ta Karasa shafa mai din ta feshe jikinta da turare kafin ta wuce closet, atamfa ta jawo Riga da skirt da mayafi,
Daukan Kayan tayi ta ajiye su akan gado sai alokacin ma ta tuna da bag din daya ajiye mata, saukan jakan tayi ta fidda wrapped abu a cikin wata papper kafin ta zauna, tana zama ta bude wrap din nan, wata hadaddiyar abaya ta zaqulo mai sheki, Duk cikin collection dinta bata taba ganin wannan abaya dinba, ta hadu sosai nan take taji tana son saka abayar,
Ko kallon atamfar bata sakeyi ba ta janyo abayar ta saka, fadin irin kyau datayi mata bata lokaci ne, mayafin ta dauka tayi rolling kanta dashi, tana gamawa ta janyo bag din nashi nantake tajiyta da dan nauyi don haka ta bude bag din ta aka dubawa nan take taga wani cute handbag da takalmin ta,
Ajiyesu tayi a gefe ta tada kabbara sallah don an kira sallar asr…
….
Karfe shida da rabi daidai ya tsaya bakin kofar dakinta yayi knocking, daga ciki ta amsa shi anatse,
Bude kofar kawai yayi ya shugo, daga nesa ya hangota, tayi kyau sosai ba kadan ba, murmushi kawai yayi don baiyi tunanin zata saka kayan ba,
“Ki sauko kasa mu tafi”
Yana kaiwa nan ya fuce daga dakin gaba murmushi, shuru amra tayi gabanta na faduwa sosai,
Jiki a mace ta sauko kasan, baya parlorn don haka ta wuce hanyar main entrance, a tsaye ta hangoshi bakin mota ya bude kofar gidan gaba, yayi kyau sosai sanye yake da doguwar jallabiyan ku futa ya bada abun akanshi kamar balarabe, kafarshi sanye yake da wasu hadaddun designer,
Saurin sauke kanta tayi kasa don wani irin kwarjini yayi mata kafin ta fara takowa ahankali,
Bude mata gaban motar yayi harya karaso inda yake, gently ya soma magana “careful”
Saida ta dan tsaya ta kalleshi kafin ta sauke kanta kasa ta shige cikin motar kafin ya rufe mata kofar,
Cikin kamewa ya zagayo ya shiga gidan gaba ya kunna motar kafin ya rufe ya nufi hanyar futa..
Anatse yake driving slowly yana murmushi, amra dai bata kalli Ind a yake ba ta zubama hanyar da yake bi idanu,
Babu abund ake Tashi sai karar ac da sai slow music din ellie daya taba ganin tana jinta a kitchen,
Shuru tayi tana sauraron yanda yake bun waqar, “love me like you do love love love me like you”
Yanda yake motsa bakinshi tabi da kallo kafin ta kauda kanta “Ashe yana jin waqoqin “ ta fada aranta…
Tafiyar minti talatin ta kawo su cilantro resto, hanyar vip lounge ya nufa inda yayi booking wajen gaba daya, gaske ne Duk ya gauraye wajen gaba daya, da mamaki amra ke kallon wurin don bata gane dalilin shi na zuwa nan dinba shida yace gida zai kaita,
Anatse ya samu yayi parking Range Rover dinshi kafin ya futo daga motar ya zagayo inda take zaune,
Bude kofar yayi ya kalleta tare da miqa mata hannunshi alamun ta sauko, kallon hannun nashi tayi kafun ta maida idanunta kan fuskanshi, public waje ne don haka ta sauke hannunta kan nashi ta fito, Har lokacin fuskanshi wasai sai murmushi yake yi.
Tana fitowa da kanshi ya rufe motar, nan ta fara bin wajen da kallo, ko’ina dim babu hayaniya sai hasken fitilu, shine ya fara yin gaba tana biye dashi a baya, kanta a kasa Har lokacin gabanta na faduwa tana son tanbayarshi saidai kuma ta kasa mashi magana.
Saurin dagowa tayi Jin babu alamun takun tafiyarshi daman yana gabanta, dubu ta gani a gabanta nan take ta fara waigen wajen, bata Ganin komai dake gabanta, Har zata juya hasken wajen ya dawo bauuuuu, gaba daya suka soma cewa “surprise…….”
Da mamaki amra ta fara bin wajen da kallo, an kawata wajen kamata garden yasha decoration da wasu mighty balloons hadaddu, gefe guda an saka wani banner an rubuta happy 25th birthday, maido da kallonta tayi kansu daya bayan daya don ta dan furgita, su salima ne a tsaye, Salim ne da abbbansu da ammah sai yan triplets dinta da su salima suka daukesu Harda Aman,
surprisingly ta tsaya tana kallonsu,
Ammah ne ta tako inda take ta rungumeta tace “happy birthday my daughter”
Murmushi yaqe amra tayi kanta gaba daya ya kulle, who plan this kawai take tambayar kanta don tana manta yau birthday dinta, haka daya bayan daya suka dunga rungumeta suna wishing dinta harta soma murmushi, “ya akayi kuka sani? Who plan all this” ta karashe tana kallon triplets dinta tana murmushi jin dadi, Babu wanda ya bata amsa saiga Amar ya fita daga wani sako hannunshi rike da bunch of roses fuskanshi dauke da murmushi yana karaso inda take ya dan tsaya ya Mika mata rose din kafin ya rungumeta tsam a jikinshi yace “happy birthday my queen, i love you…”
Yanda taji kalmar nan har cikin zuciyarta, bai barta haka ba saida yayi kissing kumatunta nan take salima ta soma shewa “Masha Allah my favourite couples”
Aman ne ya dan ture ta alamun tayi shuru saboda babansu na wajen.
Amra dai haka kawai taji hawaye na zubowa akan fuskanta taka kasa motsawa tunda ya fada mata wannan kalaman, gaba daya shock yaqi sakinta saijin hannunshi tayi cikin nashi ya futo da ita daga wajen gaba daya su ammah na biye dasu Har tsakiyan coupund din wajen inda yayi parking
Yana zuwa daidai gaban wasu motoci biyu da aka saka masu ballons basu kyau ya tsaya, kafin ya zaro wani dan box daga aljihunshi ya bude box din ya zaro wasu keys biyu a ciki, Yan a zaro wa ya Danna wani buttons nan take wutar motacin ta kawo tarr, wata hadaddiyar Porsche cayenne ce ash color sai wata hadaddiyar farar benz daga gefe,
Sakin baki amra tayi ta kasa cewa komai saida ya damka mata key din benz din a hannu yace “this is from your triplets”
Dayan key din ya sake damka mata yace “and this is from daddy”
“Masha Allah congratulations adda…” salima ta fada
“Congratulations inlaw” Aman ma ya fada, haka suka dunga congratulating dinta, amra dai is speechless saida ammah ta kawota suka koma cikin wajen dayake kawace don dinner zasuyi,suna karasowa wajen nan ma kowa ya soma bata gift, ammah ne ta fara bata check din 10m tace “this is from me my dear, Allah ya shi maki albarka”
Gaba day amasawa sukayi da Ameen amra dai anata kuka, cikin sauri ta rungume ammah ta kasa cewa komai, yau taga abunda ake kira da so.
Abbansu shima karasowa yayi ya bata nashi paper bag yace “Allah ya karo shekaru masu albarka”
Shima rungumesa tayi kafin su salima suma su karaso, daukan babies dinta tayi ta dunga jera masu kisses tana cewa “thank you so much thank you everyone bansan yanda Zan Gode maki ba, I thank Allah for having u all”
Gyaran murya Amar yayi yace “wife I have a surprise for you”
Nan ta juyowa ta kalleshi kafin ta maida idanunta Ind a yake mata nuni,
Saurin Mirza idanu ta tayi don tabbatar da abunda yake gani, “haifa!!!!!” Ta fada da dan karfi, haifa data hangota daga nesa itama cikin sauri ta saki hannun Hammam ta soma takowa cikin sauri amra ma tunkarar inda take ta soma yi don tabbatarwa Har tana haki, “haifa is that you????”
“Yea bestie nice”
Cikin sauri suka rungume juna sai hawaye “oh my godd haifa kece a gaba na I’m I dreaming ne???”
“Nop You’re not” suka bata amsa gaba daya
“Yaushe kikazo, waya kawoki oh my Allah”
Sun dade suna rungume da juna cikin tarin kewar juna da farin ciki, babu abunda sukeyi sai dariya gaba daya sunma manta da mutanen dake tsaye a gefen su,
Ammah ne Tayi saurin cewa “mu zauna muyi dinner ko daga baya sai hirar ayi yaushe gamo”
Karasowa kowa yayi suka zauna akan kujerun kan dogon family size table din,
Haifa dai na maqale da amra “babe, ashe zakiga juna, yau kwanan daya da isowa, your darling husband called and ask us to come down here to surprises you for your 25th birthday, dear nayi kewarki sosai na rasa yanda Zan sameki, kullum sainayi ma hamman magana,gashi bansan address dinki ba, both of us mun dauka ma Kun rabu da general shiyasa bamuyi tunanin tambayrshi ba we were even planing on coming here, saidai kuma…”
Shuru haifa tayi tana shafa cikinta tana murmushi, da mamaki amra tace “ wait wharttt oh noo I missed your wedding? It has happened already, oh nooo, what a bad friend I am”
Murmushi haifa Tayi don kus kus sukeyi “haka Allah ya kaddara best, nasan daman you’ll
Be shock nima haka na shiga shock lokacin da hamman ya shaida min kin haifa ma general 3 beautiful kids, I’m so so happy, ummi da abuh ma are so happy”
Sauke kai amra tayi tana murmushi tace “uhm… haka Allah ke lamarinsa, nima I never thought..”
Katsesu ammah tayi tace “my daughters let’s eat first, okay?”
Haifa ne Tayi saurin cewa “okay ammah”
Da mamaki amra ke kallonta Har yaushe suka saba haka,
Gaisawa aka sakeyi inda Hammam yayi congratulating dinta itama tayi masu shida haifa….
Suna gamawa daga nan suka wuce gidan ammah, Annan su amra suka Dora daga inda suka tsaya har wajen karfe goma, nan Hammam ya kira haifa kana ta futo su wuce hotel dinsu, fir taqi tace bazataje ba haka zakila Amar ma bai nemi amra ba don yasan bazata je ba. Don haka sukayi tafiyar su suka barsu.
Kwana haifa da amra sukayi suna hirar yaushe gamo inda haifa ke mata tsiya, gashi yanxu general Harda yaya tsakaninta da general kuma yana mahaukacin sonta don jet dinshi guda ya tura aka daukosu aka kawosu saboda Kar suyi missing birthday din amra.
Bayan kwana biyu su haifa suka koma saboda Hammam zai koma aiki daman hutun kwana biyu ya dauka, kuka dai sunsha kuka sosai kamar basu girma ba.
Bayan tafiyar su gidan ammah suka sake komawa.
Washe gari haka Amar ya sake daukansu gaba daya gidan ya tafi da su shopping complex daya bude da sunan amra inda atare ya bata takardun wajen, abunda ya bashi mamaki shine yana bata tace ah ah,
Nan ya shida mata kudin sadakinta ne wanda ya bayar lokacin daya nemi aurenta wajen abuh din haifa, daman ya dade yana tunanin yanda zaiyi da kudin nata don haka ya yanke shawarar saya mata abunda zai amfaneta nan gaba, gefen wajen Harda babban masallaci ya Gina mata saboda sallah.
Amra dai tayi kuka sosai ta kasa ce mashi komai sai rungumeshi kawai datayi tana hawaye, ahankali ta soma magana “I don’t know what to do without you, Ka gama min komai a duniya Ina alfarma dakai and I love you so so much”
Wata nauyayyiyar ajiyar zuciya ya sauke yana mai kankameta shima yace “I love you and more and more wifey, you have my heart already from the day I first set my eyes in you”
Da mamaki ta dago tana dan waigawa Ganin su ammah Har sun shige mota yasa ta kalla shi tana murmushi tace “since the day you first see me?
“Yes big baby”
“Yaushe kenan,” ta sake tanbayarshi
“Dame zaki biya Saina fada maki wifey?”ya karashe yana kanne mata idanu
Saurin dukar da kanta kasa tayi tace “me kakeso hubby”
“You!!!! All of you!!!”
Murmusawa tayi kafin ta juya ta nufi hanyar inda yayi parking tace “I’m already yours”
…..
A week to bikin salima and Aman….
Wani irin so da kauna suke gwada ma junansu, dukda ammah ta riketa anan gidanta ta hana ya tafi da ita saboda tana son ayi hidimar bukin salima da ita anan gidan…
Duk dare kuwa suna maqale da juna a waya, Amar is a lover boy, ya gama kashe ga da soyayyar sa, ya iya kalamai masu kashe mace, f way he talks ba karamin hakatata yake ba, kasheta kawai yakeyi da soyayyarsa itama kuwa bata barshi a baya ba haka take zabga mashi nata soyayyar tare da nuna mashi how special he is to her, wani irin so yake gwada mata wanda yake hade da tattali qauna da tarairaya kamar zai cinyeta, kullum kuwa babu abunda yake fada mata kamar “I want you so badly, Wallahi bazan ita hakura ba har bayan bikin nan please mu tafi gida,” idan suna yin waya
Haka zata dunga bashi hakuri tana ce mashi “karka damu love. Saurin me kake yi, Ana gamawa harsai Ka gaji dani”
“No I will Never bazan taba gajiya da aljannar dake tsakiyan kafafunki ba, babe Wallahi in my intire life kece kika jiyar dani dadin da ban taba jinshi ba, kaiii I can’t wait to make love with you, I will screw you I will…” daya fara wannan zata kashe wayan tana dariya don ba karamin daure wa itama takeyi ba
Akwai ranar da ya gaji wajen karfe Tara ya dawo gidan, yana cikin motarshi ya kirata akan ta futo tana fitowa kuwa ta shige motar ya ja su, bai tsaya ko’ina ba sai a gidan sa bata kusa mashi ba ta bishi don itama bazata iya hakura ba she wants to feel irin abunda ya mata kwanaki wanda yasa ta kasa yin barci for almost a week tana tunanin abun Duk dare….
Tundaga mota wasa ya soma zafi saboda zumudi,kafin shige da ita cikin gidan.
a parlour kuwa ya yakice kayanta ya soma bata hot kisses, yanda yake taba ta da yanda yake caressing dinta abun ba karamin haukatata yake ba.
They show how much they love each other a wannan ranar🥰😭
Sai bayan komai ya lafa ya dauketa ya maidata gidan wajen karfe sha daya, ammah dai already tayi barci so bata ma san anyi ba…
Finally the wedding day…..
Ayau ranar asabar karfe sha daya na Safiya muka shaida auren Aman da salima, taro yayi taro don gaba daya estates kowa saida ya hallara, cikin gida kuwa Amarya barcin ta ma takeyi batasan anayi ba, saida amra tazo ta tasheta tayi wanka, already makeup artist tazo don haka tana fitowa daga bathroom aka fara mata kwalliya..
Ango Aman Ansha kamshi, gefenshi Amar ne da Salim Duk sun sha farar shadda, fitowa sukayi daga masijid suka nufi inda baban amra yayi oarking motarshi yana shirin wucewa don an gama daurin auren, daman lowkey daurin aure akayi kamar yanda akeyi cikin sunnnah, basuyi wani dogon plans ko wani reception sai hotunan kawai da akayi abundai saidai Masha Allah….
Suna karasowa amar da Aman suka duka sukayi mashi godiya, saida ya shi masu albarka kafin ya masu sallama ya wuce a motarshi suka suka wuce gida,
Ango na shugowa ammah ta soma guda,nan aka sauko da salima ciki Shiga ta alfarma tayi kyau sosai, suma daga bangarensu basuyi wnai digon shiri ba don sai Ana washe garin biki yar chad tazo ta gyara ta itama tayi mata wankan Amarya da henna, Gyaran gashi ne dai amra tayi mata.
Tunda suka karaso kowannen su ya kasa dauke idanunshi akan matarshi, Aman dai kamar ya cinye salima haka yake ji, haka zalika oga kwata kwata shiga smiling kawai yake yi don yana saka ran yau za su, wuce gidansu suma kafin nan da Kwana biyu su wuce dubai saboda ayanxu yace bazai barta ba da abar sa zai dunga tafiya Harda yayansu.
Murmushi ammah tayi tana gode ma Allah saboda burunta ya cika yanzu, ta cika alkawarin daga daukar ma maman Aman, tana kallo su suka rungume junansu, amar dai Jan matarshi yayi gefe yana mata kus kus a kunne tana dariya, gaba dayansu looks so so happy, Aman dai tunda ya kankame salima yaqi sakinta hug yaqi karewa sai faman zuba mata kalamai yake a kunne “todays gonna be a dirty night”
Shuru salima tayi tana dariya kafin tace “ah Ina za ayi dirty night din? A cikin flight? Koka manta da tafiyar ne?”
Dariya ya danyi mata kafin ya fada mata “kinga harna manta, anyways Zan hakura but Muna isa chan bazan barki ba kin sani, it’s gonna be…” ya karashe yana bitting kunnenta saurin kwacewa tayi tana dariya ammah dake gefe gaba daya ta shagala da kallonsu su hudu tana murmushi….
Karfe takwas daidai suka fito gaba daya rakiyarsu salima don honeymoon zasu tafi zuwa paris daga nan zasu wuce Mecca, salima
Na maqale da princess tana jin kewarta sosai,
Amar ke driving suna iso wa airport Ana announcing jirginsu don daman tafiyar dare zasuyi, salima dai na Ka kame da princess saida amra ta kwace ta da kyar kafin tayi mata rada “kafin ku dawo kema ki dawo mana da little princess”
Turo baki salima tayi zatayi magana abbansu ya janyota gefe yace “nan samu damar zama nayi maki fada yanda ya kamata ba , kibi mijinki sau da nada aure ba abun wasa bane, respect him kinji sannan ki kula da kanki”
Rungume Abban nasu tayi kafin ta wuce wajen ammah dake hawaye sosai don tana kaunar salima sosai , rungumeta sosai salima tayi tana hawaye tace “ammah ba fasa kawai bazan iya tafiya na barki ba”
Dariya sukayi gaba dayansu kafin aman ya rike hannunta suka wuce cikin airport😭😭 wayyo salima byeee Allah ya sanya alkhairi ya baku zaman lafiya Ameen…
Suna dawowa gida Amar ya nemi tafiya da matarshi nan ammah tace bata san zance ba, don tana son su zauna da ita kafin su wuce don amra ta debe mata kewar salima, amar dai ya gama quluwa sosai don yayi planning Daren nan sosai, amra ne ma tafi bata mashi rai saboda taqi saka baki wanda yasa yayi fushi ya tafi gida…
Mutumin dai baya iya fushi da shi at Tashi don haka ya dawo baima shiga gidan ba ya Danna mata kira akan ta futo, anatse ta fito sanye cikin hijab dinta, tana shugowa motar kuwa ya kulle motar ya fuce daga gidan, baiyi nisa da ita ba ya gangara gefen titi yayi parking, yana parking kuwa ya zare hijab din nata, mutuniyar baya bari Lamari ya wuce ta don haka ta soma mashi wuta itama, karshe dai Har sukayi making out anan cikin biyar wanda ya kasance best experience for them…
Don irin kyauturtukan daya bata lokacin daya je bangin duniya ba’a cewa komai.
After 2 days su amra suka gama preparation din tafiya dubai, amar ma washe garin ranar ma a gidan ya kwana….
Flight dinsu na karfe uku ne don haka sai wajen karfe biyu da rabi suka fito gaba dayansu, ammah taso yi masu rakiya saidai ciwon kafa daya dan riketa don haka tun a gida sukayi sallama, driver ne ke tukasu inda Amar ke zaune gaban mota da Hamad a hannunshi while amra na rike da princess Salim kuma yana rike da Hamid,
Suna isowa airport amar ya saka triplet a cikin stroller dinsu,
Saida suka tsaya sukayi ban kwana da salim kafin su juya zuwa gida su kuma suka wuce cikin airport yana rungume da da matarshi a gefensa abunda ba a cewa komai, what a lovely family Masha Allah….
Tun bayan tafiyarsu gidan ya zama so doll daga ammah sai Salim, shima yawanci yana school, sunyi missing dinsu amra sosai da triplet da salima, gidan dai ssai ya zama empty…
Bari mu Leka su daddy,…
Daddy dai ranar wata asabar kareema ta Tashi ta ganshi kwance rai yayi halinsa, gaba daya ya jeme daman daki daya suka bashi don wani irin wari yakeyi sosai wanda ya soma affecting dinsu, haka aka sallaceshi aka kaishi makwancinsa,
Bayan kwana biyu kareema ta haihu dan yazo babu rai,
Mutuwar daddy data riski su muhammd ne acahn singapore ne ta dawo dasu Nigeria inda Muhammad ya nemi gafarar mahaifiyarshi na barinsu da yayi cikin qangin saboda abun kunyar da iyayen nasu sukayi wannan yasa yake jin tsoron yanda duniya zata kalleshi da abun…
Kafin muhammd da ishaq su koma Singapore saida ya samo masu gida mai Kyan gani ya saka su sannan ya ajiye masu kayan abunci, khady daman bayan zuwan da su amra sukayi ta koma shaye shayenta saboda baqin cikin don haka abun ya taba kwakwalwarta wannan yasa aka maidata dawanau
Sauran kananun kuwa jalal da jamid da asma school Muhammad ya saka su anan anguwar tasu daya samar masu, inda ya bama Haj kareema jari sannan yayi alkawarin tura masu kudi Duk wata…
Yan prison suna chan suna girban abunda suka shuka, musamman daddy don gaba daya bashi Kyan gani ko kadan, yama zama makaho saboda inda aka ajiye babu haske ko kadan…
Baban su amra kuwa ya zama one of the multimillionaire a bangaren masu zane zane na duniya, dukda Har kokarin yana living simple life dinshi, har lokaci kuwa yana kuka da gidan gonar ammah saboda yayi alkawarin yin halacci har karshen nunfashinsa…
Bari mu leka su salima da angonta….
Wata irin soyayya da shakuwa ce take gudana a tattare dasu, yanda Aman ke ji da ita kamar ya cinyeta, haka suka karaci kusan wata guda suna yawon honey moon kafin watan ma ya kare saiga ciki ya futo saidai muce Allah ya raba lafiya baby sal din Aman….
Dubai uae…
After 2years
Amar’s penthouse….
Wasu yara ne kyawawa su uku Duk kamannin su daya suna yawo tsakanin garden din da yake shaqe da kayan wasan yara sanye suke da kaya hadaddu. Gefensu wata mata ce tana bin princess tana dariya, saida na kalleta na tabbar da Nadine ce, “princess wait wait”
Abunda yake fada kenan tana bin princess harta kamata, sauran mazan na gefe suna wasansu da bindigan ruwa suna fesama junansu,
Masha Allah, sai a lokacin na gane Hamid da Hamad ne ke wasan su,
Karar landline din da aka ajiye a garden dinne yasa Nadine saurin zuwa inda landline sun yake ta dauka takai kunnenta “yea ma’am”
Magana akayi daga chan kafin tace “okay ma”
Tana kaiwa nan ta tattara su suka wuce wajen wash hand basin din wajen ta wanke masu hannayensu kafin su wuce cikin gidan, yaran suna tayi mata gwalan gwalantutana amsa su da yess yess
Suna isowa cikin gidan suka fara Kiran “mama mama mama”
Jansu Nadine tayi ta Dora su kan high chair ta soma basu abunci.
Acahn sama kuwa iyayensu ne kwance suna soyewa nidai Ina labe saida naga komai ya dan lafa kafin na shiga cikin bedroom din,
Atare suka futo daga bathroom yana binta da sabbin kisses “my queen”
“Yea my king your highness”
Juyo da ita Amar yayi ya dauketa gaba dayanta ya watsar da kayan shafa dake kan dresser kafin ya daura kan dresser din yace
“ Mi amor listen to me,”
Hannunta ya dauka ya Dora akan kirjinshi kafin ya cigaba “kinga nan, kina cikin nan, wallahil azeem duk bugun da zuciya na keyi saboda ke ne, I’m alive saboda ke, kullum Ina godiya ga Allah daya kawo min ke cikin rayuwata, kin haskaka rayuwata kin bani 3 cutest children , you’re my everything and I will forever be grateful to you for that, I love you so so much”
Saqalo hannunta tayi a wuyanshi tayi kissing dinshi hawaye na sauka akan fuskanta tace “and you complete my life, thank you so much for coming into my life, bazan taba mantawa da sanadin auren mu ba, AUREN KATIN KASA (unexpectedly falling)
Amar din Amran shi love you too”
Alhamdulillah!!!!!!!
Anan na kawo karshen littafina na farko mai suna Auren Katin kasa (unexpectedly falling) Ina rokon Allah ya yafe min inda nayi kuskure sannan ina fatan Allah ya albarkaci hannuna da alqalamina Ameen
Signed