Trending Hausa Novels

Yar Kwalliya Book 1 Complete Hausa Novel

Reading file:   Yar Kwalliya cmplt By ECCELLENCIY.txt

Chapter 2 of 2

'YAR KWALLIYA Page 6-10
.
Can saiga Binta ga gare
sarkin kwadayi da umman ta
suna ta howa Yauwa Allah
na gode maka ga binta cewar
Abu Dan rainin wayo da
sassafen nan a aiko gidan
mutane ace suzo ko uwar me
za a mana cewar Binta Abu
tace Kema dai kya fada
gamunan ana surfo mana
zancan banza Eh waye yake
zancan banza ke kuma Binta
ba a koya miki gaisu waba
bakya ganin manyane a gurin
nan cewar liman dake zaune
a gefen me gari Binta da
umma suka samu guri suka
zauna Abu tace Wanda
yatsargu dahi nake Babba
bangan shiba saidai naga me
gari tinda ba a barni naci
abinci ba nazo nan to kowa
yayi hakuri da abinda zeji koya
gani cewar binta Liman yace
kaji yara da rashin kunya
Barsu dani liman cewar
megari Umma ta gaida me
gari binta kuwa aikin gun guni
kawai takeyi Sauran mutanen
gurin hanci a to she sun kasa
cewa komai daga liman sai
megarine kawai suke magana
Binta kinji wai dan mun daki
wa yancan 'yaran hine aka
kawo mu nan gasu 'ya'yan kuli
da mai cewar Abu Binta tace
Kan uba Yasin bazan zauna
ba akan su aka hanani cin
abinci tafiya zanyi Yasin
karki yarda binta kanki tafi
kizo ki daki rabon ki zan taya
ki cewar Abu Sukayi kansu
zasu daka liman da megari
mutuwar zaune sukayi wato
kanhin jikin Abu dana binta da
itama tafara hawa layi sukaji
sukayi lup kamar basa gurin
Megari yace Karku sake Ku
tabasu kuna jiko wai warin me
nake ji haka ina kuke kusa
baki mana meye aikin ku
liman Caraf Abu tayi da
cewa nice nan kanhin tirarena
babu inda baya zuwa megari
ka gode Allah tinda kaji
kanhin tirarena Megari yace
Tirare kuma tab Wannan uban
warin shine tirare
.
liman ba lbr yakasa cewa
komai sai kallo da ido sauran
ma sunyi shiru Megari cikin
bacin rai yace waime nake
gani haka kun dena magana
ne kuma banson sha shanci
kunwani zuba min ido me
kuke nufi Me gari sai hakuri
binta Abu kuzauna cewar inna
da umma Binta hannu a dun
kule tana shirin kai naushi
take cewa Inna kubar mu
dasu yanzu mu koya musu
hankali Nura cikin muryar
tsawa yake cewa kuzauna
karku bari na kara magana
Ganin fuskarshi ba alamar
wasa yasa suka zauna
Megari yace gaskiya yaran
nan abin naku azimun ne
kuma da laifinku wajan bata
yaran nan kuduba fa Ku gani
baruwansu da babba koyaro
duk wanda ya musu yi mishi
zasuyi Me gari ayi hakuri
zamu gyara insha Allah cewar
umma Me gari yace To shi
kenan gaskiya kudau mataki
inba haka ba ni da kaina
zandau mataki Wani yaro ya
fito daga gidan me gari
hannun shi rikeda samira
Tinkafin ya karaso Binta
sarkin kwadayi tafara hadiyar
yawu wayanda suke kusa da
ita saida sukaji karar Yaron
ya gaidasu ya ajiye kwanon a
gaban liman Binta idonta na
kan kwanon ko kiftawa bata yi
ta janyo kwanon kusada ita
Kanshin abinci yadawo da
liman daga dogon suman da
yayi Liman yace Ke me kike
nufi yajanyo kwanon gaban
shi Binta ko magana ta kasa
hankalinta nakan kwanon
Liman Allah ya yanka maka
binta taga abinci ranta ya biya
dan haka ka bata taci cewar
Abu Liman yace In naki fa
dawani bakinki dayake zuba
wari anya kina wanke shi
kuwa Abu tace Yasin wanke
baki kahe hakori yake hiyasa
bana yi liman kaida kanka
kace hi bakin me azumi
kanhin Almuski yakeyi hiyasa
nima na dena wanke baki
saboda Almiskin yazauna a
bakina nafita daban daku
nawa basai ina azumiba ta
fada tana Dariya Liman baki
yasaki yana kallon Abu
Megari yace ke Abu anya kina
da kai kuwa Abu tamika
mishi kanta tace shafa kaji
Inna ta rufe bakinta tana
kallon Abu Megari ina fada
maka saika dauki babban
mataki akan Abu da binta
cewar liman Bakomai kubani
lokaci zansan abinyi kuna iya
tafiya amma kubar binta da
Abu liman ze musu fada
cewar megari Waaaanii
gaskiya babu abinda zan iya
fadawa wayan nan yaran
banshirya takun saka da suba
sunyi nisa basa jinkira cewar
liman Yi shiru liman nagama
magana cewar megari
Inna,umma da Nura suka tafi
Binta batama San tafiyar suba
itadai burinta taji abinda ke
cikin kwanon a cikinta Liman
kabata abincin nan taci yasin
tanada cutar duka idan aka
hanata abinda takeso hine
suke tahi cewar Abu Liman
Ya kalli binta dake zaune
hannu a dunkule ido akan
kwano tana sude baki Liman
yace Me gari Abuya tabbata
duka zatayi kalli kaga
.
Liman karka zama soko mana
kayi musu fada sutashi su tafi
ita kuma binta ka bata taci
cewar megari Kwanon ya
miki mata ta ansa tabude tana
ci kamar kura yaga nama
Binta ta gama ci tasa kafa ta
ture kwanon ta kalli 'yar me
gari tace jeki kawo min ruwa
Niii kalle ni sama da kasa nayi
kama da 'yar aikin gidan Ku
cewar yar me gari Zancen
banza meye dan kin debo min
ruwa yan matan garin nan kaf
yan aikina ne saboda na fisu
haduwa cewar Abu Ya isa
kunutsu kuyiwa kanku fada
kungirma aure zakuyi gidan
wani zaku kuyiwa Allah
kudena abinda kukeyi Dariya
suka yi suka tafa kinji wai
aure cewar Abu Binta tace
kaika sanshi nidai tinda ba a
bani ruwaba bangode ba taso
mu tafi To tace suka tashi
zasu tafi Binta tarike ciki
tace washiii cikina ya
motsa Binta tayi nishi
saiga tusa ya biyo baya
Megari yatoshe hanci yace
liman Sa a kamo min yarin
yarnan Binta da Abu najin
haka suka sa gudu
****
*WACECE BINTA DA ABU*
ABU 'yace ga munzali
malam munzali fatauci ne
sana arsa shikadai yake tafiya
inya tafi saiya jima kafin ya
dawo sai matarsa Suwaiba
yaranta na kiranta da Inna
yaransu 4 Ramatu itace ta
farko tana aure a garin da
suke me suna *DARAUDAU*
sai zulai itama tayi aure sai
Nura da Zainabu Abu itace
auta
ABU yarin yace mara tsoro
duk girman mutum inya mata
saita mai farace tas amma
qazanta ya maida ta baka dan
qazanta kokitso intayi saiya
dankare layin ya bace kafin
inna tai mata ta karfi ta tsefe
Binta 'yace ga murtala
Malam murtala mahaucine
Allah ya masa rasuwa tin
Binta tana karama a hannun
ma hai fiyarta ta tashi sunan
ta Baraka binta kadai ta
haifa BINTA yarin yace
mara nutsuwa ga kwadayin
tsiya idan taga abinci jikinta
har rawa yakeyi itama bata
barin ta kwana dan haka tasu
tazo 1da Abu gasuda
taurinkai
*****
Binta da Abu na cikin gudu
wata yarinya kanta dauke da
buhu ta tsaya a gaban su ta
shaki wuyan Abu Ke meye
haka a ina nasanki cewar
Abu Tace idan maye ya
manta uwar diya bazata
mantaba nice wadda kika
daka kika cimin gyada kika
kuma zubarda sauran Abu
tace Kinsan abin da yawa
yanzu me kike nufi da kika
shaki wuyana Dukanki zanyi
na kwashi saura nakai
gidanku cewar yarin yar
Banga Alamaba ance da
kuturu a gama lpy ni Abu
banga wanda ya isa yamin
abinda kika fada ba ba a hai
fehiba Binta tace ke ware
inba haka ba hmm jiki zeyi
tsami Ke waya sa dake ni din
nan da kike jida gani ban
tinkare kuba saida na samo
makarin ki ke binta dan
nakula kema matsalace ta
daban cewar yarin yar
Makarina kuma ni binta
banganshiba anan gurin yau
banga abinda zesa na bar
kiba batareda na sosakida
bulala ba Ko to shikenan nida
ke za a ga me gaskiya yarin
yar ta Bude buhun taciro
goriba,kurna,magarya da
gyada Tinda ta Ciro Binta ta
hadiyi yawu kamar yanda ta
saba tabi hannun yarin yar da
kallo Abu tace Ke karki sake
ta rudeki da abin hannunta
Binta nizan siya miki fiye
dahi Ko jinta binta bata yiba
Tamika hannu alamar ta bata
harya rinyar ta miko mata
saita janye Binta tace meye
haka kuma bana son irin
Wannan Kina zaton kai tsaye
zan baki batareda na kafa miki
doka ba Meye dokar cewar
Binta Yarin yar tace zakiyi
Alkawarin cewa bazaki sa
hannu a fadana da Abu ba
inkikasa hannu zan kwace
abina Binta ta kalli Abu ta
kuma kalli ledar hannu
yarinyar da irin abinda ke ciki
Nan tashiga raba
idanu
.
Jikin Binta sai rawa yake
Na amince bani Yarin yar
tace in na baki ki tafi ko
juyowa karkiyi Binta tace to
bani dai Tana ba binta
tawuce ta tafi Yarinyar tace
yanzu daga ni seke Abu
tace hakane kuma zam miki
dukan tsiya kamar mu2 muka
miki Yarin yar ta kama Abu
da duka Abu na ramawa Abu
ta Bude baki ta sakar mata
cizo a hannu Waiyoo kika
cizeni Yasin bazan yarda ba
koni koke a gurin nan cewar
yarin yar Saukar duka yarin
yar taji bazata koda ta juyo
Binta ta gani zatai magana
binta ta dauketa da mari binta
da Abu sukayi mata taron
dangi saiga yarin yar a kasa
wanwar tana kuka Abu ta
bude buhu ta leka taga garin
tuwo tayi dariya Binta ta daga
ta juyewa yarin yar a jiki
Inkinje gida saikiyiwa tsohuwa
bayani yanda Akai da garin
tuwo cewar Abu Suka tsalla
keta suka wuce Binta tace
Abu kina jin abinda liman yayi
mana dan yaga me gari
waimun girma aure zamuyi
Rabu dashi nasan abinda za
muyi mihi damu yake magana
ba a taba mubama munyi fada
bare ka ta bamu zomuje
cewar Abu Ina zamu cewar
binta Zaki gani cewar Abu
Koda suka tafi basu tsaya ko
ina ba sai gidan liman Abu
tace Sallama Alaikum goggo
me tuwo Goggo me tuwo ta
amsa da Wa'alaikumus salam
Abu Binta yaukune agin
namu Eh wlh cewar Binta
Goggo me tuwo tace Gashi
kuma ban gama tuwonba
yanzuma na dora Bakomai
mu abindaya kawo muma
daban ne bansan ta yanda
zanfara fada mikiba goggo
cewar Abu Kar kuji komai
kufada min idan baku fada
minba wazaku fadawa bayan
nasan Ku tin kuna yara nan
kuke zuwa cintuwo cewar
goggo Binta tace Hakane
munsan da wannan goggo
hine dalilin da yasa mukejin
nauyin abinda zamu fada
miki Binta Abu kufada min
bakomai komai girmanshi
zansan abinyi Abu tafashe da
kukan karya taceTo hikenan
goggo kiyi hakuri da abinda
zakiji sai Abu takara sautin
kun da takeyi Binta ma kukan
karya takeyi tace yi hakuri
Abu bakomai sakai yar daze
mata kenan Nanfa hankalin
goggo ya tashi tace kunga
kufada min duk kunbi kun
daga min hankali Abu tace
goggo dagir manki da komai
liman ze miki kishiya Gogo ta
mike tsaye tarike kirji tana
huci
.
Ni liman zewa haka zezo ya
sameni bemin kishayaba tin
ina yarinyata saiyanzu dana
tsufa Goggo abinda ze kara
daga miki hankali hine irin
kalaman da yake mata idan
yaje zance cewar binta tafada
tana kuka Dan rahin mutunci
hine ta aiko mu da kala man
soyayya muzo mu fada mihi
Takuma ce karya manta yau
yazo zance ita kadai tasan
abinda ta tana dar mihi cewar
Abu Kafar goggo ya haurawa
taji juwa na ibanta tajin gina
da bango ta ciji lebe a nan
gidan ze kwana daiko
badamuwa ina jiranka cewar
goggo Binta takara sautin
kuka tace babban abin hine
mahaifin yarin yar yace liman
yaturo anbahi ita Suna fada
goggo ta zube kasa ba
nunfashi Munhiga 3 Abu
munyi kisa cewar binta Abu
tace ke bata mutuba tsabar
kihine kawo ruwa kigani
Binta takawo ruwa Abuta
watsa mata taja dogon
nunfashi tabude ido tana
Cewa ina yake kumiko min
shi Abu tace goggo aibaya
nan bari zahigo saiku yita
takare Goggo tace bakomai
zaka dawo kasa meni liman
nida kaine yau agidan
Goggo mu zamu tafi Nagode
muku binta da Abu Allah ya
muku Albarka Goggo me
tuwo macace me kishi akan
kishi zata iya yin komai sanin
hakane yasa Abu da binta
sukazo gurinta sunsan ita zata
hukun ta musu liman yanda
suke so Ameeen goggo
aiyiwa kaine suka ce suka
nufi hanyar fita harsun sa
kafa zasu fita Abu ta gano
liman yana ta howa da alama
gidan zezo da sauri ta riko
binta suka boye cikin wani
duhuwa dake zauren gidan
liman Liman yayi sallama ya
fada gida kai tsaye ya nufi
bandaki Goggo na jinshi
binta da Abu Suka dauke
sawun takalmi suka matso
tayanda zasuji kuma suga
Abinda ke faruwa Liman
yafito yashiga daki yasa
sababbin kaya yafesa tirare
Nanfa kishi ya turnike goggo
me tuwo tashiga waigen
Abinda zata samu tarike ta
hukun tashi dashi Me gari ya
fito yana gyara hula yace in
na kike na fito zan tafi Goggo
tafito tana huci tace nasani
kagai sheta wato danka raina
min hankali nika ajiyeni a gida
kaikuma ka fita kana neman
aureko har ance katuro Yace
ni liman a ina kikaji zan cen
nan wlh bana ne man aure a
ko ina ni liman ke kadai kin
ishe ni Tace karyar banza ba
abinda zaka fada min na
yarda bayan nasan komai
yanzu kayan nan dakasa
kafesa tirare ina zaka Abuda
binta na labe suna ji kuma
suna ganinsu suna dariya
Yace daliban malam rabi'u ne
zasuyi sauka yau shine aka
gai yace ni na shirya yanzu
zan tafi Bata gamsu da
abinda yace ba yasa tafara
buga kafa tana tsaki
.
Tace malam malam ni goggo
ni zakai wa kishiya Tana
juyawa taga murhuna cida
wuta ta Ciro icen dayafi ci
tasa mai ababban Riga wuta
yafara ci liman na ihon
temako yana kokarin cire
baban riga dakyai ya samu ya
cire abin beyiwa gogoba ta
dauko tukunyarda ta gama
hada kayan hadin miya ta
kwaramai a fara ren kayan
shi Binta da Abu dariya
harda faduwa Ta rarimo
bokiti tana jifan shi dashi
ganin abin nata bana Kare
bane yasa liman ya mike ya
zuba da gudu Binta da Abu
suka Tsaya a gaban shi
Abu tace liman mun girma
aure zamuyi ko toga auren
mun gwada maka tafada tana
dariya Binta tace waiyoo
cikina liman mezan gani haka
yazaka gudu kaida yadace kai
mata fada kamar yanda kayi
mana dazu Amma dai yaran
nan kwai shedanu kune kuka
hadani da matata bakomai
dani kuke magana Abu tace
gogo me tuwo gashinan
Liman yasa gudu binta da Abu
na dariya Raina fesa cewar
binta Duk wanda yace ze
higa harkarmu to yadebowa
kanhi kwarkwasa cewar Abu
Sukayi dariya suka tafa Suka
nufi gidan su Abu Liman be
tsaya ko inaba sai fada gurin
me gari wayanda suke tareda
megari ganin liman yashigo
da gudu suma suka mike
zasu gudu Megari yace
kudawo Ku zauna liman
mezan gani haka da girmanka
da komai Allah yabaka
yawan rai ai duk abinda ya
sameni kaine sila saida nace
ba fadan da zanwa Binta da
Abu kace kaisam saina
musu gashi abin daya jamin
dagir mana da komai na yanko
ta cikin unguwa da gudu kowa
na kallona Yanzu binta da
Abune sukai maka haka a
garin nan cewar me gari
Liman yace hmmm ni nasan
su sarai shiyasa tin farko naki
kadage kace sainayi yanzu
gurin saukarma ba halin
zuwa ta kona babban rigar
sukuma wayan nan kaga dai
yanda tai musu harda manja a
jiki kamar za a Kada miya
gashi badamar na koma gida
yanda ranta yake a bace Kai
kutashi kuje Ku ne mo min
su A'a kudawo Ku zauna
Allah ya baka yawan rai
nayafe Abarsu kawai nidai
goggo me tuwo itace kadai
damuwata ita taimin hakafa
.
Nan yakwashe duk abinda
ya faru yafada wa megari
Shine zakace a barsu gwara
mu koya musu hankali cewar
megari Eh Bakomai a barsu
cewar liman To shi kenan
zansa a kiramin gogo me
tuwo zan mata bayani karka
samu damuwa To shikenan
godiya nake Allah ya baka
yawan rai Kai tsaye suka
shiga gidan ba sallama
Yaushe zaku girma abin naku
kara lala cewa yakeyi ko Abu
da Binta cewar Inna Saida
suka samu guri suka zauna
sannan sukace salama
Alaikum Inna tace Allah
nagode maka binta da Abu
Nura yatafi maka rantar boko
Yinme inna cewar Binta Inna
tace Yaje saku a maka rantar
boko daga nan yamai daku
isilamiya dan harda rashin
ilimi a abinda kukeyi Abu
tace Boko tab ba inda zani
Inna bokoko awuta kike nunfin
zamu toko su yan bokokon
Awuta tsoron bokon sukeyi ba
inda zani saidai ko binta gata
nan Waaaaniii tab namutu
Allah yasani awuta ba bokon
da zani cewar Binta
.
Wlh baku isaba haka kuke so
mu zauna daku a jahirce
cewar Inna Yasin bazani ba
wuta tsilim cikin sauki bokoko
Awuta bada niba cewar Abu
Binta ta tashi daga inda take
ta koma kusa da Inna Tace
Inna kisa baki akahe maganar
nan dan baze taba yiyuba
Yasin haka kawai ze Kaimu
lahira da kanhi Kanshi kanshi
inna taji yana tashi A jikin
Binta Tato she hanci tace
Binta warin me nake ji haka
kardai kema kinhau layin
rashin yinwanka Dariya Abu
tayi tace Inna nice nan
nadorata alayi tam bayeta kiji
ita kanta tafijin dadin jikinta
yanzu fiye da da Rufemin
baki sakarai qazama nayi
dake *'YAR KWALLIYA* Binta
kiyiwa Allah karki bari Abu ta
koya miki rashin Wanka da
Wannan maya taccen
KWALLIYAR nata Inna saidai
kar a kuma dankuwa karatu
yamin qanhi yabi jiki bakiga
irin kallon da megari yake
minba nikadai nagane meyake
nufi cewar Binta Abu tace
Nagani rabu dahi binta ze
fado hannu banda hima ya
tema kawa kanhi besa bakiba
aida tuni munkoya mihi
hankali kamar yanda muka
koyawa liman Oohni Inna ina
zansa kaina nan nasamu lbr
anga liman yana zuba gudu a
gari har ana zaton ya Hauka
ce ashe ba Hauka cewa
yayiba gamo yayi da 'ya'yan
Aljanu binta da Abu babban
gamo yai cewar Inna Abu
kwaso kayan KWALLIYAR
muyi muje gidan Amaryar da
aka kawo nan bayan layin ku
cewar Binta Abu tace Hakane
fa banjeba kuwa Tashiga ta
dauko ta ajiya a gaban binta
Inna tace shiyasa tin farko
banso qawan cen kuba wlh
nasani sarai cewa abinda kuke
da NA yanzu saiya fishi kuma
gashi na gani Suka kafe inna
da idanu Inna tace bance
komai ba ni badaku nakeba
Allah yabaku hakuri Suka juya
suka cigaba da KWALLIYA
Salama Alaikum inna nadawo
Wa'alaikumus salam gonda da
Allah ya kawo ka Yi shiru
Inna nasamu lbr komai inaji
nasan sune zasu aika tawa
liman haka komai yazo karshe
na sasu amaka rantar boko
hakama isilamiya ga kayan
maka rantar nasu
Alhamdulillah shikenan
kurinkus kandan bera boko
Saikun je kokuna so ko ba
kwaso cewar Inna Abu tace
Boko Boko dai hikenan naji
duk abinda ake fada akan
boko ance yan wutane hine
mu za a kaimu saboda ba a
sonmu Ba a San naku gobe
zaku fara zuwa daga nan idan
kuntaso saiku wuce isilamiyar
malam rabi'u Binta ta tashi
ta daka tsalle tace rabi'u
Yasin ba inda zani Wannan
bakin mugun baki da Wannan
kan nahi dayake kyalli kamar
an cirohi A tandun mai
Malamin naku kinga binta
nasan irin takun sakar da
kukeyi da malam rabi'u idan
kika bari yakawo min karar ki
kikuka da kanki irin dokan
dazan miki baze faduba harda
ke Abu cewar Nura Abu tace
hikenan dai zamu leka wutar
bakomai amma idan mukaji da
zafi bazamu sake koma
waba Tsaki Nura yayi yatafi
ya basu guri Sukaci uwar
KWALLIYA suka fice basu
cewa Inna komai ba
.
WASHE GARI Abu tana tashi
tasa kayan maka ranta ta
janyo kayan KWALLIYA zata
yi Nura yace karki sake kiyi
KWALLIYA makaranta zaki ba
dandaliba Abu tace Tab yaya
Nura gaskiya bazan iya fita
banyi KWALLIYA ba ga kanhin
tirare i nayi Amma ba
KWALLIYA a fuska ta Nura
yace Eh ba a KWALLIYA idan
za aje makaranta Abu dole
kidena wasu abubuwan yanzu
tinda kinfara zuwa
makaranta Binta ta shigo ba
sallama agaban kayan
KWALLIYA ta zauna zatayi
KWALLIYA Nura yace ke
Binta ba sallama Bakomai
kiwani zo gaban kayan
KWALLIYA Binta tace yaya
Nura tinda nafito banyi
magana da kowaba Gahi
yanzu kasa nayi magana
Almiskin bakina yafita Hanci
yatoshe yace naji Almiskin
kice kema kinbi layin qazantar
Abu ko makaranta zaku zakuje
kuga yanda Ake safta Binta
tace *'YAR KWALLIYA* mezan
gani haka meyasa bakiyi
KWALLIYA ba Abu tace Binta
kibarni kibarni kwai ni Abu
*'YAR KWALLIYA* ni za a
hana yin KWALLIYA badole
kiga haka ba Binta tace
shine kike daga hanka linki
ina Inna Abu tace tana ciki
Binta tace yaya I na bayanka
gwanda daka hanata bani
kayan KWALLIYAR NA shiga
dasu au baza kibaniba bari na
dauka da kaina Binta na
shiga ta juye kayan
KWALLIYAR a Jakarta tafito
Binta tace bata cikifa Abu
tace hakane yanzu ta fita
zomuci Abinci bayan sun
gama cin Abinci Nura ya
kaisu maka ranta Duk wanda
yaga fuskar Abu ba KWALLIYA
sai yayi mamaki dan bata taba
fita ba KWALLIYA ba Suka
shiga Aji Binta tace Abu
Albishirin ki Abu rai a hade
tace goro Binta ta bude
Jakarta tace kalli Abu cikin
mamaki tafasa kara ta
rungume binta ta tsalle a
aji Hankalin daliban ya
koma Kansu Abu tace muna
fukai me kuke kallo da sannu
duk zanyi maga ninku
.
Daliban Suka dena kallon su
Suka baje kayan KWALLIYA
sunayi malami ya shigo aji
akatashi ana gaisuwa banda
Abu da Binta KWALLIYA kawai
suke yi Malamin ya karaso
gurin su yace Ku meye haka
kwalliya a cikin aji me kukeyi
a nan aji bantaba ganin kuba
Abu tana shafa Jan baki tace
baza kasan muba hime maka
rantar be sanar dakai komu
suwaye bako hege wato ya
cinye kudin ko to hikenan
Yace bagane me kuke nufiba
fa Binta tace kaga waimu sa
babbin dali baine kuma nanne
ajin mu kana jiko jeka to
Yace kee Nifa malamin kune
kibani girma bakowana
magana zaki dinga fada
minba Abu tace inji kaba
girma idan karike girmanka
mutayaka rikewa idankuma
kaki rikewa mubi takai mu
wuce Malamin yayi
murmushin keta yace kugoge
fuskarku sannan kubani kayan
KWALLIYAN Abu tace tab ba
abinda zamu baka kuma ni
Abu bazan goge KWALLIYA ta
ba Binta tace nimadai bazan
gege ba malam kabar daliban
naka a tsaye fa Yace kuzauna
yayi murmushin yaje gaban
Allo yafara koyar dasu kamar
yanda ya saba Abu tace
gaskiya nagaji baza a yi wani
abin bane bayan Wannan kazo
ka I hemu da surutu Binta
tace a he kekina jin hi tinda
yafara har I yanzu banji
komai ba ni yunwa ma nakeji
Yace Anya karatu kuka zoyi
kuwa Abu tace waya sani
Abu a duhu Nifa karatun higa
wutan nan beda meniba dahi
da bahi duk1ne bokoko
Awuta Binta tace gaya mihi
kadai koyarda su dan naga
kamar suna gane wa Yace
anya Ku muta Nene kuwa ke
dawani fuskarki kamar aljana
waya gaya miki karatun shiga
wuta nake koyawa Binta tace
baka jiba bokoko a wuta hine
zakace bakaratun higa wuta
bane Yace kutashi Ku fita
daga ajin nan kufita kuyi shir
menku a waje Abu tace
seme danka koremu kahiga
wutar kaika dai kacike gurin
karkabari asa wani Yace keni
zaki fadawa haka Tamurguda
baki Yadauko bulala ya zuba
mata Tasaki kara
.
Binta tace meyasa ka daketa
kai ko a qauyen mu mune
muke yiwa maza duka
hmmm Yace me kike nufi
nima dukana zakuyi kenan
Abu tace meze hana tinda ka
dakeni saina rama Yace waya
gaya miki idan malami yadaki
daliba tana ramawa Binta taja
hannun abu Tace Abu rabu
dahi zomu fita ze fito ya same
mu damu yake maga mekoya
karatun higawuta dole mukoya
mihi hankali Suka fita
Abu kinga ya aika a siyomai
abinci Abu tace waye
ya aika asiyo mihi abinci
mekoya karatun higa wuta
Binta tace Eh hine zomuje
Yaron ya siyo abincin zekai
wa malam binta da Abu suka
tsare shi Abu tace Kai bamu
abinci kaje kadebo min ruwa
zansha kagani ba quwace
Yace malam ya aikeni bari
nakai mishi nadawo saina
debo miki Binta tace harna
hadiyi yawu banga abin dake
cikiba amma nasan zeyi dadi
tafada tana dariya.....

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.