Best / Popular Hausa Novels

Kalbim Book 1 Complete Hausa Novel

Reading file: KALBIM BOOK 1.txt

Chapter 1 of 7

*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
#Zafafabiyar

1
Bismillahir Rahmanirraheem

Ina rokon ALLAH Subhanahu wata'ala yanda zan fara littafin nan lafiya cikin aminci da yardarsa ya bani ikon kammalawa cikin kwanciyar hankali da nishadi tareda dacewa lfy Ni da yan uwana gabaki dayanmu.AMIN.

Dan Allah ku kasance masu uzuri idan an samu kuskure ko mantuwa da makamantansu,Thank you.

********
ZADEENs HEALTH CEN/SPEACIALIST,
WEDNESDAY 1:40Am
Tin kafin isowan motocinsu da suka tinakaro babbar gate din asibitin securities na asibitin suka taso kusan a tare suna wangale musu gate din cikin sauri sbd irin gudun da motocin Ahalin ZADEEN's din suka tinkaro dashi wanda duk wani ma'aikacinsu yasan idan ciwon motacin suka tinkaro asibitin to Hasken idaniyar ahalin ce ba lafiya wadda kullum take cikin ciwo.

Sauran securities din da basu qaraso bude kofar gate din ba kaf dinsu fitowa sukai suka tsatsaya a gate suna bin motocin guda uku da kallan girmamawa duk da tsakar dare ne tareda fatan Allah ya bata lafiya.

Motocin na gama shigewa aka rufe gate din tareda taresa sbd babu wanda yake shiga ta wannan gate din a qaidarsa sai masu asibitin wanda kusan koyaushe suna hanyar zuwanta.

Kafin suyi parking likitoci uku da nurses biyu suka fito ta private kofar da zata kaika kai tsaye zuwa Vip room din dayake sama gaba daya.

A tare duka kofofin motocin suka bude kusan a tare duka suke fitowa babu wanda baa cikin kayan baccinsa yake ba sai DZAD(Dad Zad) wanda shine asalin Zadeens din a yanzu da babu kakansu kuma shine mahaifin marar lafiyar tasu sanye yake da jallabiya da qatuwar rigar sanyi ash sai hula sbd idan ciwon 'yar dayake gani a matsayin tasa bugawar zuciyar ya tashi saukowa yakeyi gaba daya daga billionaire din da ganinsa ma yake wuya ya koma kaman asalin uban da bayada komai agajin gaske yake nema a gurin Allah.

Gadon da aka tura ta dashi ne komai nata a rufe ko fuskanta baa gani sbd kwata kwata basa bari ana ganinta sosai sai iya likitocin dake kulawa da ita sa ciwonta ne kadai suka san kamanninta sbd tsaro da tsananin rashin wasa da duk abinda ya shafeta.

Suna wucewa ciki sauran familys din suka musu baya babu wanda zuciyarsa bata harbawa da damuwa,

A daidai irin wannan yanayin ne ko lokacin idan suna cikinsa babu abinda bazasu iya kawarwa ba dan biyan buqatansu dan kuwa mantawa suke da komai da kowa sbd JANNAH.

Securities din ZADEEN's dinne da suka iso asibitin ba tareda kayan securities dinsu a jiki ba sbd basa son asan akwai wani me mahimmanci a asibitin suka zagaye private kofar har ciki batareda alamar da zata nuna securities ne su ba.

A sama kuwa suna isa aka shige da ita inda iya doctors dinne zasu shiga familyn kuwa a nan wani wadataccen palon jira dayake a tsare suka zazzauna cikin yanayi mara dadi wasunsu kuma a tsaye suna kaida kawo cikin rashin sauti ko kadan sbd rashin dadin zuciya.

Mimi data fisu karfin zuciya akan lamarin Jannah din koyaushe itace ta dago idanuwanta da sukai laushi ta kalli Dzad wanda shima juyowa yayi ya kalleta da idanuwansa da sukai jajir kafin ya sauke ajiyar zuciya ahankali yana hade hannuwansa biyu sbd sanyin dayake ratsasa ko zai rage masa wanda kai tsaye zuciyarsa yake jin kaman yana zuwa zai masa illa sbd a wannan lokacin komai zai iya zama ajalinsa dan komai nasa yana gab da mutuwa idan har wani abu ya samu Jannah.

Hannu Mimi ta miqa duka biyu ta dora akan nasa hannuwan tana rufe masa su tareda bude baki cikin tsananin karfin hali da jarumtar da su suke rasawa tace,

"Insha Allah wannan karan zaa dace da zuciyar da zatai mata,
Zaa dace,Jan Zata rayu kaman kowacce 'ya insha Allah,
Jan zata zama kaman kowanne dan adam,zatai karatu me zurfi ta zama abinda kakeson ta zama insha Allah....

Rawa muryanta tafara yi karfin zuciyarta na neman karyewa dan haka tai shiru tana damqe hannuwan Dad din da dan karfi tana qasa da idanuwanta dake neman cikowa da hawaye.

Dzat din sake kame hannuwanta yayi da nasa yana kasa cewa komai dan irin hakan baya magana kowa ya sani.

Anny matar yayan jannah din wadda ke tsaye gefen mijinta MAHIR ZADEEN riqe da hannunsa tana kokarin kwantar masa da hankali tareda basa kwarin gwiwa dik da itama a sanyayen take sbd duk lokacinda zaa ce jannah ba lafiya a cikin matsanancin tashin hankali take duk da tasan ta riga ta tsira ta fita daga layin wainda zaa iya rabasu da zuciyar dake bugawa a kirjinsu sbd dubawa ko zata daidaita da wadda zata zaunu a kirjin wadda suke son nemowa zuciya kota halin yaya.

Baro gurin Mahir tayi ta dawo gefen Mimi tayi ta zauna ahankali tareda dafata ahankali tana furta mata kalaman kwantar da hankali da fatan ranar warakar jannah taxo.

Mahir zaunawa yayi shima yana dora kafarsa daya akan daya sbd sanyi da shima yake ratsashi wanda yakejin kamar fatar jikinsa ce ta bude kai tsaye sanyin na shigar masa kashi yana daskarar da jininsa gashi kayan bacci ne a jikinsa riga da wando masu tsananin taushi sbd tsadarsu sai jacket daya doro akai.

SALEEM ZADEEN wanda yake bin mahir kuwa kasa zama yayi sbd kansa dayake jin kaman yana motsi dan shi sam dan zafi ne baya da hakurin suspense irin wannan kansa yakejin kaman zai zare.

Shima riga da wando ne a jikinsa na bacci sedai shi hoodie jacket ce a jikinsa sai kai da kawo yakeyi yana kasa dago jajayen idanuwansa da suka sauya.

Kofar palon aka turo da sauri wadda ta saka dukkaninsu dagowa suna kallan Dr AMMAR ZADEEN wanda kai tsaye ya komar da kansa baya ne yayi karatun likitan Zuciya sbd Jannah kadai.

Idanuwansa da sukafi na kowannensu sauyawa ya dago ya kalli kowannensu kafin ya kalli dzat ya basa kwarin gwiwa ya juya ya fice zuwa dakin da jannah din take da doctors sbd shi biyawa yayi inda aka sanar dashi ana tinanin an samu donor kafin ya wuto nan shiyasa suka rigasa isowa.

Zaman kusan awa daya zuwa biyu sukai cikin tsananin daci da damuwar zuciya kafin Ammar ya fito ya shigo dakin yana sauke numfashi me tsananin zafi da huci ya qaraso ya zauna kujeran datake kallan su Dad din ya dago idanuwansa ya kalli dad.

Ajiyar zuciya me sanyi dad din ya sauke a natse yanajin hankalinsa na dawowa jikinsa take yaji dacin zuciyarsa ya ragu sbd yasan Ammar ko zuciya dubu jannah ke buqata zai nemosu ayita gwadawa har a samu wadda zatai daidai a saka mata kota halin yaya ba damuwarsu bane.

Mahir ma ganin hakan ya sauke ajiyar zuciya a boye kafin ya juya ya kalli Anny da kusan itama take ta fahimci akwai wani abin kenan da ido yai mata maganar ta fita da Mimi.

Ajiyar zuciya da numfashi itama ta sauke tareda dafa Mimin cikin kulawa da nuna tausayawa sosai da nutsuwa tace,

"Mimi muje mu duba Jannah din doctors din sun fito"

Dagowa Mimin tayi ta kalli Ammar wanda ya gyada mata kai alamar eh zasu iya zuwan,
Mahir ta kalla shima ya sakar mata murmushin karfin halin alamar insha Allah jannah yanzu zata samu sauki.

Miqewa tayi Anny tabi bayanta suka fice daga gurin Anny taja kofar ta rufe suka nufi dakin da jannah din take.

Suna ficewa Ammar ya sauke numfashi tareda dagowa ya kalli dzad dake jiran bayaninsa ya bude baki yace

"Ansamu donor wanda ta ko ina muke saka ran tayi....

Katsesa DadZad yayi da cewa

"Mene ake jira to?

Saleem da baida hakurin jiran komai batareda sanin abinda Ammar din zai fada ba ya matso gaban Ammar din kai tsaye yace

"Indai ansamu zuciyar da zataiwa Jan ko duka tawa dukiyar dana mallaka akeso zan bayar a karbo heart din ko a inane take kawai ka tabbatarda ka amsota Jan ta sameta"

Yana gama fadar haka ya juya ya nufi kofa ya fice zuwa dakinda jannah din take ya turo musu kofar da karfin daya saka dukkaninsu rintse idanuwansu banda Dad da bai motsaba har lokacin jiran sauran bayanin Ammar din yake wanda daman ba duka zance sukeyi da Saleem ba sbd zafinsa da rashin hakurinsa tareda rashin yadda da raayin kowa wani lokacin sai na kansa.

Ammar takardin dake cikin aljihun jacket dinsa ya fitar ya ajiye akan table din gabansu ya mayar da bayansa jikin kujeran dayake ya jingina yafara cewa

"Daya daga cikin asibitin da muka saka likitocinmu aka samo wadda zatai daidai insha Allah kuma kusan shekarunsu daya da Jannah din sedai matar Aure ce dan tanada tsohon ciki ma sedai batareda saninta ba likitocin sun duba zuciyar komai lafiya kalau."

Ajiyar zuciya me tattareda samun kwanciyar hankali mahir da dad din suka sauke lokaci daya sbd abinda kawai suke son ji kenan indai komai lafiya kuma ana tinanin zatai to sauran bayanin ba damuwarsu bane sbd sai sun rabata da wannan zuciyar datake bugawa a kirjin ta sun sakawa tasu yar batareda saninta ba sbd itace kusan ta numbar da bazasu iya kirgawa ba sai an cire aga bata daceba.

Dad din a natse yana komawa take Dzad dinsa ya gyara zamansa na asalin Me kudin dayake murza lokacinsa a yanzu ya kalli takardun batareda ya miqa hannunsa ya tabasu ba yace

"Kawai ku saka lokacinda zaayi aikin shine abinda yakeda mahimmanci amma sauran aikin ba buqatan damuwa,
Ku saka likitan datake gani acan asibitin gwamnatin ya turota nan asibitin batareda bata lokaci ba."

Mahir daya miqa hannu ya dauko takardun ya bude ya zubawa sunan dayake kai idanuwansa tsawon seconds ya duba bayananta da bai fahimci komai a cikinsu ba sbd tin daga sunan da garin datake babu wanda ko a cikin wani yare ya taba ji sbd ba anan suka tashi ba bare susan sunayen garuruwa duka bare qauyuka dayake ganin kamar dabbobine kadai suke iya rayuwa a cikinsu.

Jefa takardun yayi a kan table din kafin ya kalli dad din a natse yace

"Inaga zaifi tinda an samu wanda zatai din and she's preg abari ayi amfani da tsufan cikin da haihuwansa"

Kallansa Ammar yayi yana tinanin abinda yake fada wanda shi idan tasa zaa bi babu abinda zai tsaya jira bayan cirewa da sakawa Jan.

Dad shiru yayi batareda ya kalli kowannensu ba sbd maganar mahir din dan mahir shine kusan kamar me hangen lamuransu a duk lokacinda zaayi huldan business da irin wannan mummunar ta bayan fagen shine yake aunawa da hangowa ya fada yanda zaayi kuma hakan akeyi a dace sbd yanada ilimin nutsuwar fahimtar komai da mutane,
Hakama yanada wani irin ilimin dayafi duka familyn harshi dad din dan duk da dukkaninsu baa qasar suka taso ba sai yanzu ne da suka zabi dawowa gida sbd nemawa jannah kalbim.
#MAMUH
#ZAFAFABIYAR
#MASTERPIECE
#BESTSTORY
#BESTLOVE
#BESTROMANCE
#BILLIONAIRES WAR
#CRAZYLOVE
#ZADEENS
#LIMBAS

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899_*KALBIM*_
_Mamuhgee_
#ZafafaBiyar

2
*ZUZEAMVENTURES*
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci  cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 3800
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA  NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 5k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Infection ruwan tsarki 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 5k 08144015291  kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki

***********
Shiru dukkaninsu sukai daga dzad din har Ammar suna sake shiga nazarin maganar mahir wanda yake sake kokarin nazarta yanda zasu samu damar samun komai batareda wani damuwa ba dan shi sam baya yadda da damuwa ko tangarda a aikinsa shiyasa yake tamkar maye gurin nutsuwa ya hango ya hanga kafin ya fada.

Dzad duk abinda mahir ya fada yana kokarin bada damar abi hakan sbd yafi kaf yayansa nutsuwa da bin komai a tsare amma ayau yanajin kaman hakurinsa bazai barsa ya jira lokacin da mahir din yake fada ba sbd kada su rasa zuciyar wadda ake jiran kokuma idan gurin haihuwar ta rasu fa.?

Sun raba mutane da dama zuciyoyinsu sbd jannah amma babu wanda aka dace wanda ma basu san adadinsu ba ta boyayyar hanya
To ayanzu da suka samu bayan tsawon lokaci ana nema kuma a tsaya jiran wani haihuwar.

Mahir daya fahimci tinanin da Dad din yake sake bude baki yayi yace

"Jiran haihuwarta na nufin samun dama da dalilin rasuwarta ga mutane da yan uwanta shiyasa ana buqatan a jira lokacin haihuwan tayi sbd lokacin haihuwar ya matso sosai hakan ne zai saka komai ya tafi very neat tin daga cirewa da sakawan da rufe komai".

Ammar da zuciyarsa ke bugawa da sauri yana jin kansa na juyawa idanuwansa na ja jin yakeyi kaman bazai iya jiran lokacinba dan kuwa shi jinma yake kaman ya fizgo zuciyar a daren nan yazo ya sakawa Jan,
Shi a yanda yakejin yana zaucewa akan ciwon jannah duk mutanen dayake gani suna yawo zai iya ringa binsu yana fasa kirjinsu yana qwato zuciyoyinsu babu ruwansa da rayuwarsu indai jannah zata rayu.

Mahir ganin alaman Dad ya aminta da hakan ya sakasa kallan Ammar shi da Dad a tare sbd sanin shine mai juyewan kai idan wannan lamarin ya taso kwata kwata bayaji baya gani kawai abu daya ya sani shine karban kalbim kota waye ba ruwansa.

Dad ne ya bude baki a natse yace

"Ammar abari ayi hakan sbd tafiyar da komai batareda garaje ba ko dan ita jannah din hakama aikin nutsuwar da kwanciyar hankalin zaifi,
Tinda aka riga aka sameta duk inda zata shiga bazata gujewa abinda yake jiranta ba sbd yanzu zuciyar Jannah ce kai tsaye take bugawa a kirjinta babu abinda zai hana jannah mallakar wannan zuciyar me bugawa."

Numfashi me zafi da damuwa Ammar ya sake kafin yaji ya aminta da hakan dan haka zasu saka masu bibiyar yarinyar da bincike sosai akanta duk da babu ruwansu ba abinda ya shafesu da inda ta fito kokuma wace ita waye danginta.

******ASALIN LABARIN/SHEKARUN DA BAYA.

PROF ZAHARADDEN ZAADEN shine asalin mahaifin Yayansu uku biyu maza sai mace daya wadda yayunta mazan ke tsananin kauna sbd mahaifiyarsu ta rasu a hannun matar mahaifinsu suka taso,

Prof dan bokon gaske ne wanda ilimin bokon dana addinin suka shigesa sosai hakama yanada arziki sosai wanda ya dade sa barin qasar yana malaysia acan yake zaune da iyalinsa gabaki dayansu.

BOUKHAR Zadeen shine babba sai MAHMOUD Zadeen tukuna qanwarsu ZAYNEB,
Matar Mahaifin nasu bata taba haihuwa dashi ba dan haka su kadaine yayansa wanda suka girma kowannensu ya zama babban mutum,

A malaysia suka taso acan sukai karatu sai daga baya dukkaninsu su ukun suka dawo Nigeria tareda mahaifin nasu wansa tsufa yazo masa sosai.

Bayan tsawon shekaru Anyiwa Zeynab aure da wani prof itama a porthacort,

BOUKHAR da MAHMOUD kuwa kowannensu na qasa daban gurin karatu,

Mahmoud ya riga boukar aure kuma daga mahmoud din har zayneb babu wanda ya samu haihuwa a cikinsu har saida Boukhar yayi aure shine ya fara haihuwa a cikinsu.

Familyn ZADEEN's din sunada wani irin tarin arzikin dayake da yawan gaske da basuma san ya zasuyi dashi ba,

Bayan arzikin mahaifinsu prof me tarin yawa su kansu sun tara na kansu me yawan gaske dan kuwa ko Zaynab datake mace a cikinsu itama tanada nata arzikin sosai.

Suna tsananin son junansu wanda hakan ya saka iyalansu ma kansu yake a matiqar hade duk da su ukun gaba daya basa qasa daya.

Mahir shine babban dan Boukhar zadeen wanda ya haifesa a Greece,

Bayan haihuwar Boukhar Prof ya rasu wanda hakan ya saka dukkaninsu tattarowa suka dawo Nigeria.

Mahaifinsu nada kadarori sosai wanda bazasu iya gama hadasu lokaci daya ba dan haka mahmoud ne kadai ya koma boukar kuwa dole ya zauna Nigeria tareda iyalansa.

Umma matar mahaifinsu wadda ta riqesu tamkar yayan data haifa ba cuta ba cutarwa hannun Boukhar ta dawo dan yayansu ma basusan cewan ba itace ta haifi iyayensu ba sbd kulawa da kaunar dake tsakaninsu ta uwa da yayanta.

Mahir nada shekara biyar a duniya Zayneb ta samu ciki wanda yazo mata da matsala sosai sbd manyanci da dadewan datai bata haihun ba.

Cikinta na sake gaba girman matsalarta na qaruwa wanda daga baya aka gano tanada heart diseases wanda basu taba sani ba.

Hankalin familyn ya tashi sosai wanda ya sakasu dawowa da ita hannunsu aka fara neman mata lafiya.

Lokacinda aka gama bincike sosai akan ciwon nata aka gano tana buqatan heart transplant maana dashen zuciya.

Hankalinsu ya tashi sosai sbd ciwon nata bawai sbd zuciyar da zaa nema dinba sbd ganin sukeyi sunada dukiyar da zasu iya siyan mutum gaba dayansa su cire abinda sukeso a jikinsa.

Cikinta na kaiwa wata tara suka tattara gaba daya familyn suka koma Greece sbd haihuwarta da basa fatan matsala komai kankantarta.

Tin daga kan ummah da zayneb din da boukar da matarsa da mahir da mahmoud ma acan ya samesu da fmlynsa suka dawo zama.

Cs akaiwa zayneb aka ciro mata Baby boy wanda Boukhar ne ya saka masa suna Ammar sbd har lokacin mijinta bai taho ba yana porthacort da matarsa daya dan haka suka suka tattara suka watsar.

Tinda zayneb ta haifi Ammar bata sake lafiya ba sai ramewa takeyi tana wani irin hasken daya saka hankalin duk wanda yake familyn nasu tasu musamman yayun nata wainda suka ringa nema mata donors tako ina amma babu inda aka samu,

Sassaucin da suke samu a zuciyoyinsu shine likitoci sun tabbatar musu da akwai sauran time sosai kafin zuciyar ta gaza gaba daya dan haka suka ringa zubarda dukiya qasa qasa suna neman donor.

Ammar kuwa kusan Mimi ce mahaifiyar mahir matar Boukhar din ta renesa tin daga ranar da aka haifesa itace ta zama uwarsa dan ko nonon mahaifiyarsa baisha na wata biyar ba wata hudu aka ciresa daga nonon sbd bazata iyaba ta bushe sosai.

Duk wannan ciwon da haihuwar mijin zayneb din baizo yaga matarsa da dansa ba sai so daya dan haka su kuma basajin zasu taba basa ita ta koma bare Ammar da sukejinsa fiyeda komai sbd tsananin kaunar da sukewa kanwarsu.

Ammar tinda ya taso ya samu mahaifiyarsa a cikin mummunan hali harya fara girma a hakan yake ganinta wanda hakan ya taba zuciya da kusan lafiyarsa dan kuwa yanada qawa zucin mahaifiyarsa sosai musammam daya fahimci baida uba bayan Boukhar wanda Suke kira da Dad Zad sai Daddy mahmoud wanda takanas ya bude babbar asibiti sbd ciwon Zayneb kawai dan samun donors.

Mommah zayneb tinda ta haihu ta cire rai daga rayuwa sbd yanda takejin ita kadaice ta sani a hakan tana dauriya ne sbd ragewa yan uwanta damuwa da 'danta wanda ya sakata aransa sosai fiyeda komai.

Sbd ciwon zayneb Boukhar da Ammar da mahmoud saida suka koma abin tausayi duk girman arzikinsu,

Ummah kuwa babu ranar da bata kuka idan ta kalli yanda zayneb ta koma,

Mimi kuwa sosai itama ta tashi akan Ammar sbd saida ya zama traumatised kwata kwata baya gane karatun komai a school duk da mahir yana kokari sosai akan dan uwan nasa amma saida teachers suka gano suka bada shawarar Ammar din ya fara ganin likita.

Ana cikin hakan ne Mimi ta samu ciki wanda itama ta fara shiga matsalar rashin lafiya me nauyi sbd ga cikin dayazo da ciwo ga lalurar Ammar ga kuma ta familyn da kowa yake cikin damuwa da qunci.

a wannan lokacin ZAADENs suka shiga matsanancin halin damuwa da qunci,
Gasu da abin duniya me tarin yawan da basa ma san menene rashi ba ko wata kalmar datai kama da hakan amma sam basa cikin farin ciki.

A haka cikin Mimi ya isa haihuwa ta haifi Saleem wanda haihuwarsa ta fara dawo sa farin ciki rayuwarsu.

Mahir da Ammar kusan tare suka taso kaman ba shekaru sosai tsakaninsu sbd kaunar datake tsakaninsu tafi karfi akan wadda ke tsakanin mahir din da saleem.

Haihuwar saleem da shekaru biyar Allah yayiwa zayneb rasuwa bayan ta gama qarewa ta koma kamar qaramar yarinya hakama anyi mata dashen zuciyar wanda ta samu chronic rejection maana transplant failure.

Rasuwar Zayneb ta girgiza duniyar ZADEEN's gaba daya ta yanda tin daga lokacin suka sauya kaman basu din ba.

Ammar ya shiga sabuwar trauma wadda ta sakasu barin qasar gabaki dayanta sbd a sauya environment a bisa shawaran doctors dake dubasa.

Daddy mahmoud ma barin qasar yayi kwata kwata ya koma Nigeria.

Dad Zad kuwa UK ya koma da iyalinsa da ummah suka bude sabuwar rayuwa acan doctors kuma na duba lafiyar Ammar wanda kansa kamar ya tabu amma ahankali ahankali ya samu sauki harya koma karatunsa tareda yan uwansa.

Hankalinsu ya kwanta rayuwarsu ta koma ta asalin jin dadi da kwanciyar hankali arzikinsu kuwa sai abinda yaketa qara yin gaba duk da ciwon rashin Zayneb yana zuciyar dadzad kwata kwata ya kasa dena jin radadin rasata hakama Ammar ya kasa cire ciwon da rashin mahaifiyarsa yabar masa duk da ya danne ya koma kaman kowanne dan adam karatu yakeyi sosai.

Mahir,Ammar da saleem ZADEENs sun taso cikin wani irin gata da hutu tareda rayuwar rashin kwaba da rashin sanin mahimmanci komai da kowa bayan abinda sukeso.
#MAMUH
#ZADEENS
#LIMBAS
#BESTLOVE
#BESTSTORY
##CRAZYLOVE

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
#ZafafaBiyar

3
*ZUZEAMVENTURES*
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 3800
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 5k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Infection ruwan tsarki 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 5k kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki

***********
Mahir Zadeen shine kokarin naci akan komai saiya gano komai akan duk abinda yaga zai shiga rayuwarsa ko ta familynsa,
Baya maamala da mutune ko abu ko wane iri ne kuwa batareda ya samu sanin mai zurfi akansa ba,
Bayan familyn baya son kowa dan hakan ne ma baya shiga mutane sosai ko hulda dasu hakama bai yadda kowa ya kusanci fmlynsa ba sbd bai yadda da kowa ba akansu,
Hakama tin kafin shekarunsa sukai ya fara shiga huldodin familynsa sbd bi da kauce duk wani abu da zai cutatar dasu ko dukiyarsu.

Allah ya basa wani irin sharp kai da qwaqwalwa kamar maye dan hakan ne yasa dole da wuri su Dad suka bari ya shiga huldan duka zadeens babu wanda bai sani ba.

Hakama tin daga Dzad da daddy mahmoud babu wanda yake boye masa komai sbd ganin wani sharp kaine dashi.

Ammar ma yanada ilimin sosai sedai trauma dinsa tana damar masa da lissafi so da dama dan haka shi ya kasance kamar mara hankali akan abinda yakeso,
Akan familynsa zai iya komai me kyau da mara kyau bai damu ba,

Kaf familyn ZADEEN's babu wanda yake kallan gaskia ko adalci akan yan uwansu,
Sunada wani irin son kai da basa duba komai da kowa sai kansu,
Babu ruwansu da ko rai zaa rasa indai akan buqatarsu ne ko abinda suke so kuma hakan tamkar a jininsu yake dan kuwa babu wanda bazai iya komaiba a cikinsu akan abinda suke so ko buqata,

Inda tsananin son zuciyarsu da son kansu yayi mugun munana shine ko dayansu yake buqatan abu to zasu hadu su samar masa da abin nan koda kuwa hakan na nufin wasu zasu shiga mummunar matsala koda kuwa ta rasa rai ce su ba damuwarsu bane.

ZADEEN's sunada power me karfin gaske,sunada kudi,sunada kwarjini sunada isa,sunada duk abinda dibbin mutane da yawa ke tsananin nema da so na rayuwa basu samu ba,

Duk wannan lokacin da aka dauka bayan qara habbaka da samun power babu abinda sukeyi dan hakan ne ma ya saka koda basa zama a qasarsu sunyi suna da ficen da aka sansu dan kuwa ko a Nigeria din sunada power din da ko wasu masu mulkin basuda ita.

Sukan taho Nigeria din sosai dukkaninsu sedai basa wani jimawa sosai suke komawa dan hakan kan yayan yake sake budewa da gogewa a harkansu sosai.

Wani cikin Mimi ta samu wanda ya saka ya saka Ammar ajiye komai ya koma kulawa da ita sbd dukkanin qawa zucin dayake dashi da mommah akan mimin ya dawo
Hakama wani irin tsananin so da kaunar cikin Allah ya jarabcesa dashi wanda ya ringa rokom Allah yasa mace zaa haifa a saka mata sunan mahaifiyarsa.

Yanda Ammar ya kwallafa rai akan son cikin da fatar a haifi mace ya saka kusan kowa familyn tsananin son hakanta shigesa sai gasu dukansu kaf sun qwallafa ran Wata zayneb zaa haifa.

Kusan komai ajiyewa sukai suka maida kaf nutsuwarsu akan cikin dan haka Mimi ta dage da adduar Allah ya bata mace sbd samunta shine hasken dazai qara cike rayuwar zadeens da suka kasa manta radadin rashin zayneb.

Yanda kaf familyn suka duqufa da rokon samun Zayneb suka manta da komai zaka roqa ka roqi me albarka ko kuma zabin mafin alkhairi,
Ita haihuwa sam ba sai wanda kakesoba
Duk wanda Allah ya baka ka roki me albarka kawai kokuma lafiyayye.

Tin daga kan ummah datake tsohuwarsu har kan duk wanda yake familyn Allah suka ringa roqo akan zayneb sukeso kota yayane Allah ya basu wata zayneb din da suka rasa.

Hankalin Mimi fara tashi yayi ganin yanda duka hankalinsu ya gushe ko yayane so suke Allah ya karbi Addua da fatansu.

Damuwa da tsoro ya saka naquda zuwar mata batareda cikin ya isa haihuwa ba dan haka suka dunguma asibiti.

Ko asibitin da aka kaita babu me zuwanta sai wanda yakeda matsayi da kudin da kusan koina ka san dashi dan haka tin tana ciki aka fara yada ZADEEN's na shirin welcoming sabuwar princess din familyn.

Tsaron asibitin kadai zakasan masu abin duniya ne a asibitin dan haka Kusan su kadai ne a asibitin ranar.

Naquda sosai Mimi tayi kafin Allah ya bata ikon haihuwar abinda suka roka
'Ya mace Kyakkyawa da ita fara tas kuma kusan kammanin mommah zayneb din ta dauko dan kusan familyn kamanninsu daya shiyasa suke da wani irin kyau da kwarjini dukkaninsu tin daga kan su dzad din.

Tin a asibitin Dad ya saka mata sunan ZAYNEB BOUKHAR ZADEEN bayan ya dauketa da hannuwansa yanajin soyayyarta da kaunarta fiyeda duka sauran yayan daya haifa sbd tsananin kaunarsa ga zayneb da suka rasa.

Mahir ma jin yayi tafi masa duk abinda suka mallaka dan haka ya rungumeta sosai yana addua.

Saleem kuwa take yaji zai iya komai akanta.

Ammar ne na karshe a daukanta sbd idanuwansa da suka ciko da hawaye zuciyarsa na harbawa da wani irin tsananin kaunarta dan fuskan mommansa kawai yake gani akan nata ga kuma sunan da Dad ya ambaceta dashi na mommansa.

Ahankali ya rungumeta a kirjinsa hawayen dake idanuwansa na gangarowa ya bude baki Ahankali yace

"JANNAH"

Tausayinsa me tsananin gaske ne ya rufe Mimi ta miqa masa hannu tana kokarin boye nata hawayen sbd rasuwar momman data dawo musu sabuwa.

A sanyaye ya qaraso gurinta ta nuna masa gefenta ya zauna ahankali yana kama hannunta daya datake miqa masa ta dan kwanta gefen jikinsa tana cewa

"Ka samu jannah"

Murmushi yayi yana zubawa fuskan babyn idanuwansa tana baccinta hankali kwance kamar ba rai a jikinta.

Saida Mimin ta kwana asibiti kafin aka sallamesu suka koma gida cikeda farin cikin da suka manta rabonsu da irinsa.

Haihuwar Jannah zadeens itace babban Farin cikin daya cike gaba daya rayuwar ahalin gabaki dayanta dama duk wanda yake muaamala da huldan business dasu,
Duk wanda yake aiki a karkashinsu ma yayi farin cikin samun jannah sbd tayasu farin ciki dan haka tin tana jaririyarta duniya tasan da irin tsananin son da Ake mata,
Duniya ta sheda jannah zadeen itace hasken idaniya da rayuwar ZADEEN's.

Rayuwarsu ta dawo kamar sabuwar duniya da suke barewa a leda yanzu,
A baya komai ma wasa ne a yanzu ne ZADEEN's ke sake zamowa ZADEEN's da kowa yake shakka gashi daddy mahmoud ma ya dawo da familynsa sun hade sun sake bunqasar datake bawa mutane tsoronsu amma har lokacin matarsa shi bata haihuba amma bai wani damuba sbd yayan 'dan uwansa da Ammar dan zayneb sun ishesa.

*******A DAYA BANGERN KUWA CAN BAYA.

Kauyen Bondi Ruwa akeyi sosai tsakiyar dare guraren karfe daya da rabi gari yayi tsit babu kowa babu komai bayan ruwan da suke sauka sosai da karfi.

Qaramin gidan ne sosai wanda rabinsa yake a zube katangar ruwa ya zubar tintini.

Dayan bangaren da bai fadi ba daki daya ne sai qaramin ban daki wanda shima rabinsa ya zube buhu ne a rufe da rabin,

A cikin dakin macen datake kwance tana hada wani irin zufa me tsananin gaske duk da sanyin ruwan da akeyi yana zubowa cikin dakin daga sama sbd gefe daya langa langar dakin ya bude.

Dan ta dake gefenta idanuwansa sunyi jajir sbd tsananin dacin ganin mahaifiyar tasa a hakan.

Tsohon cikin dayake jikinta ya kalla idanuwansa suka sake kadawa sbd damuwa da dacin a halinda mahaifiyarsa zata haifo masa kaninsa ko kanwarsa.

Hannuwansa ya miqa ahankali ya janyo zanin da bayada sanyi ya rufawa Umman tasa ya bude bakinsa da muryansa me sanyi yace

"Umma sannu"

Kasa magana tayi sbd wani tsananin azababben ciwon marar daya taso mata tanaji jini na balle mata amma ta danne cikin tsananin azabar da bata taba jinta ba sbd batason daga hankalin 'danta dayake shi kadai hasken rayuwarta da batada kowa sai shi hakama batason ya gani ya duk da tasan duk ayita a qare shine zai tayata haihuwar kila tinda batada me taimakonta a rayuwar nan yanxu bayan shi data haifa.

Daqyar ta iya bude idanuwanta da sukai tsananin nauyi ta kalli farar fuskansa ta asalin fulani da dasashiyar murya tace

"ABDULAZIZ"

kasa dagowa yayi ya kalleta sbd hawayen da suka ciko idanuwansa yanajin duk duniya babu abinda ya tsana kamar dangin mahaifinsa da suka kasa taimakon mahifiyarsa bayan rasuwar mahaifinsu.

Numfashi take kokarin saukewa cikin azaba sbd sanin taurin zuciya irin ta ABDULAZIZ har abada bazai taba so da kaunar ko mutum daya a cikin dangin mahaifinsa ba dan duk da abinda ya tsana da gaske yake tsanarsa.

Jini ne ruwan dayake zubo musu ya gangaro daga karkashin Umman.

Jajayen idanuwansa ya dago cikin duhun daren zaiyi magana sai kawai umman ta masa wata irin riqo me qarfin gaske tana rintse idanuwanta cikin azabar gaske tayi wani irin nishi take ta haifo abinda yake cikinta.

Hawayen azabar ne suka gangaro musu shida umman a tare sbd irin riqon datai masa amma jin kukan jaririyar ya sakasa bude idanuwansa duk da baya ganin komai sosai ya sunkuyar da kai yana Godewa Allah cikin hawaye duk da ba wasu shekaru ne dashi ba sosai iyakacinsa shekaru goma sha hudu.

Batason abinda zai saka Abdul din yasan meyake wakana dan haka ta dade da tanadar rezanta dan haka da kanta ta yanke cibiyar ta dauki yar hannunta na rawa da hannu ta shafa gabanta taji mace ce dan haka yaye zanin daya rufa mata ta saka yar a ciki ta miqa masa tana numfashi daqyar sbd jinin dayake neman bugar da ita.

Hannuwansa rawa sukeyi sosai ya karbeta tana bude idanuwansa sosai a cikin duhun dan yaga halinda umman take ciki amma baya ganin komai.

Shiru dakin ya sake dauka yana rungume da yar yana jin wani irin tsananin so da kaunarta da yakejin ko rayuwarsa zai iya badawa dan bata kariya itada ummansa.

Kanwarsa ce uwa daya ta haifesa hakama daga tsotsan uba daya suka fito kuma batada kowa bayan shi da umman,
Hakama ummansa batada kowa sai shi,
Shine zai zama gatanta itada umma koda kuwa zai rasa ransa to tabbasa zaiyi gwagwarmaya dan inganta rayuwar su biyun nan.

Guraren asuba ruwan saman ya dauke dan haka ya ciro yarinyar daga jikinsa ya kwantar gefen umman ya fita cikin duhun ya nufi can karshen kauyen gurin macen da ita kadaice aminyar mahaifiyarsa duk kauyen kuma ita kadai take taimaka musu.
#MAMUH
#AZIZ AY LIMBA
#BESTLOVE
#BESTSTORY
#HEARTTRANSPLANT
#JANNAH ZADEENS
#UMMITA LIMBA

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899
*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
#ZafafaBiyar

4
*ZUZEAMVENTURES*
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 3800
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 5k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Infection ruwan tsarki 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 5k kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki

*************
Duk duhu da tsit din daren baitaba jin tsoronsu ba dan a haka ya taso komai dare haka yake ratsasa gurin nemowa ummansa Abincin da zata sakawa cikinta sbd ita da babyn datake cikinta su rayu.

Tafiya yayi mai nisa kafin ya isa gidan da zashi din,

Kofar gidan ya tsaya idanuwansa da sukai jajir ya dago ya kalli kofar gidan yana jin zuciyarsa na quna sbd baida ikon buga kofar bisa ga dokar mai gidan,

Ya saba komai dare haka yake zuwa ya buga kofar gidan idan mahaifiyarsa bata lafiya sbd Mama Sakina taje ta taimaka mata,
Mama sakina kuwa komai dare yaxo ya buqaceta bata taba fashin xuwa komai fadan da mijinta zaiyi kuwa,

Duk masifarsa da tsanar da yayiwa Abdul din da mahaifiyarsa sbd sun hanasa kwanciyar hankali da masifar rayuwarsu amma hakan bai taba saka sakina janyewa daga garesu ba sbd kauna ce sosai a tsakaninta da Fatimar da bazata iya barinta a mummunan halinda take ciki ba itada Abdul.

Ba so daya ba mijinta ya saba yiwa Abdul din dukan tsiya sosai akan zuwar masa gida tsakiyar dare.

Zafafan hawaye ne suka cika idanuwansa yana kallan kofar gidan kaman zuciyarsa zata fashe da ciwo da radadin bazai iya kiran Mama sakinar ba dan yana taba kofar gidan baba ilan dukan da bazai iya bawa ummansa kulawa ba a yanzu datake tsananin buqatansa zai masa shikuma bazai iya barin komai ya samesaba a yanzu dayake son kulawa da umman da 'yar data haifo musu.

Gefen kofar gidan ya koma kadan ahankali ya durqusa yana sunkuyar da kansa qasa dan jiran ayi kiran asubar da yasan lokaci yayi insha Allah.

Wani irin sanyi ake kadawa sosai
Sauran ruwan da aka dan dauke suna yayyafowa akansa ahankali suna ratsasa amma bai ko matsaba bare alamar tashi bakin kofar gidan.

Jiran kusan awa daya da mintina yayi kafin masallaci daya kwal dayake kauyen suka rangada kiran sallan daya sakasa miqewa da dauri kafafunsa da sukai wani irin riqewa suka kasa daukansa ya zube a gurin cikin ruwa da lakar datake lalace sosai da kofar gidan.

Rintse idanuwansa yayi zuciyarsa data fara bushewa tin yana karamin nasa ta masa wani irin nauyi yana jin kirjinsa na masa ciwo.

Hawaye masu dumi ne suka gangaro masa ya dafa yana kokarin miqewa aka bude kofar gidan.

Baba ila ne da babban dansa dayake uztaz wanda shi yake sako uban nasa gaba zuwa masallaci lokutan asuba a gida yake sallan baya zuwa masallaci da asuba.

Bude kananun idanuwansa masu kama da kamar an kashe kwarkwata ya waresu akan Abdul din duk da akwai duhu sosai har lokacin amma baya buqatan wahalarda kansa gurin sanin waye dan kai tsaye yasan baida tsohon dan iskan dazai zuwar masa gida bayan Abdul din wanda yake fatar Allah ya nuna masa sunbi duniya sunbar kauyen ko gidansa zai huta da maitar Abdul din.

Cikin zafin rai ya harbi Abdul din da kafarsa yana cewa

"Uban waye a kafar gidana cikin duhun nan??

Cikinsa daya harba ya dafe da hannunsa daya yana dagowa cikin tsananin azaba ya dafa hannunsa daya ya miqe yana kokarin bude baki zaiyi magana Baba ilan ya rigasa da cewa

"Nace uban waye ne a gurin?

Gali dayake gefen baban fitilar hannunsa ya kunna yana haske Abdul din da ita cikeda mamakin ganinsa duk da yasan yana zuwan amma a cikin ruwa da sanyin nan me yakeyi a kofar gidan wanda da alama ya dan jima.

Wasu hawayen ne suka sake gangarowa daga jajayen idanuwansa kafin ya bude bakinsa muryansa a sanqare da sanyi duk da yasan suna sane da waye din amma bude baki yayi yace

"Nine Abdul"

Katsesa Gali yayi da cewa

"Lafiya kuwa cikin sanyin?

Bude baki yayi zaiyi magana amma Galin ya wuce cikim sauri yayi masallaci sbd jin angama kiran.

Baba ila ne ya kallesa cikeda baqin ciki da tsana me tsananin gaske yace

"Allah ya tsinewa sanayyar datake tsakanin Sakina da Uwarka dan kuwa babu abinda kuke qararta dashi sai baqin talauci da baqaqen masifun da kuke yawo dashi,
Ace har tsakar dare bata huta da masifunku ba,
Yanzu ubanme zatai muku da asubar farin??

Wani abu me daci da nauyi Abdul ya hadiye kafin ya bude baki yace

"Haihuwa ummana tayi"

Cikin sabon baqin cikin daya tirniqe baba ilan ya tsaki tsokin daya saka Abdul din rintse idanuwansa yace

"An haifowa sakina wata sabuwar Masifar kenan,to wlh tallahi baa gidana ba,
Na gaji bazan iya ba,duk yanda nake shan rantsuwa da masifa sakina ta ture bata ji bata gani saita ringa daukan abincin danake wahala ina nemowa na gidana ta baku to daga yau ankai karshe sbd bazai yiyu ni ban tara nawa yaran dazan ringa ciyarwa ba haka kawai na koma ciyar da 'yayan wani katan"

Juyawa yayi ya koma ciki yana fasa zuwa masallacin bakinsa na cikowa da kumfan masifa sbd yasan yana tafiya wlh sai an dauki abincin gidansa ko wani abin antafi dashi sbd sakina dai sedai ya barwa fatima da 'danta dan bazata iya rabuwa dasu ba.

Abdul cikin tsananin sanyi da azabar data gama shigarsa ya bi bayan baban da sauri dan kada ya hanasa ma shiga.

Kai tsaye dakin sakina ya nufa ya kiran sunanta cikin tsananin baqin ciki da masifa taresa bacin rai yana cewa maza ta fito.

Daman ba wani nauyin bacci ne da ita ba dan haka cikin bacci taji yana kiran sunanta da karfi ta bude idanuwanta tana kokarin tashi zaune ya shigo dakin sbd daman baa dakinta ya kwana ba ranar a dakin uwargidansa ya kwana.

Yana shigowa dakin ta lalubo fitilarta ta kunna haske ya wadata dakin,

Akan Abdul dayake tsaye a kofa bai qarasa shigowaba idanuwanta suka sauka.

Faduwa gabanta yayi da sauri ta janyo dankwali tana daurawa akanta ta miqe daga katifar datake kai tana ambatar sunansa baba ila ya katseta da cewa

"Ayau idan har kika fita gidan nan kika bi yaron nan gurin uwarsa wlh tallahi a bakin aurenki hakama abinci na ko wani abin dayake nawa a gidan nan kika basu shima a bakin aurenki,
Bazan iya ba na gaji da renan 'da da uwar da banda hadi komai dasu bare yanxu wata wahalar da aka sake haifowa......

Da sauri sakina ta dago idanuwanta da ciko da hawayen tashin hankali da firgicin maganarsa ta farko ta kalli Abdul jin maganar haihuwar.

Shima dago jajayen idanuwansa yayi ya kalleta cikeda girgiza da tsoron abinda Baba ilan ya fada.

Gangarowa hawayensa masu tsananin zafi sukai ya dan ja baya ahankali batareda ya iya cigaba da tsayawa ba sbd bai san me zai fadawa mama sakinan ba kuma.

Bude baki tayi ahankali tace

"ABDULAZIZ"

Cak ya tsaya batareda ya dagoba.

Kofar inda kayanta suke tai batareda ta cewa baba ilan komaiba,

Zannuwan kayanta na sakawa masu tsafta ta dauko tareda guda biyu da rigarta ta sanyi daya da ita kadai takeda ita ta dauko wanda itace da kanta ta siya abinta da yan kudinta.

Inda take ajiye kudi ta duba tana saka hannu cikin kofin silver me murfi taji babu komai a ciki.

Juyawa tayi ta duba gurin ajiyarta daya taga dari bakwai ne kadai da ita dan haka ta dauko dari biyar ta juyo ta nufi kofar ta fito.

Kayan ta miqa masa cikeda kunyarsa duk da yana qaramin yaro ta bude baki asanyaye tace

"Ka siya mata koko me zafi sauran canjin ka siya itace ka dafa mata ruwan zafi tayi wanka itace da abinda aka haifa"

Hawayensa ne suka gangaro ahankali suka sauka akan dari biyar din data dora masa a tafin hannunsa.

Kasa magana yayi kai ya gyada mata ahankali yana damqe kayan hannuwansa na qara daukan sanyi.

Baba ila daya kasa motsawa sbd baqin ciki da mamaki kallanta yayi ita kuma taqi kallansa
Baqin ciki sake rufesa yayi kamar zai fashe sbd baqin ciki yace

"Sbd ki nunamun ban isaba shine a gaban nawa ko matsawa daga inda nai maganar banba zaki dauki abubuwa ki basu??
To meye amfani na a rayuwarki sakina tinda kinada Fatima da 'danta ai saiki fice ki bisu kije na bar musu ke wlh"

Abdul kafafuwansa da sanyi yayiwa mugun shiga ya ja ahankali yabar gurin yana qanwame kayan data basa da kudin.

Yana ficewa gidan Mama sakina ta dago ta kalli baba ila har zatai magana sai ya katseta cikin tsananin zafi da cewa

"Wlh tallahi na barwa fatima ke kawai ki tattara ki bar mun gidana ki bita can saiki kwasheta kiyi kauyenku da ita da 'yayanta"

Kofa ya nufa yana ball da butarta dake hanyarsa ta wucewa yana jin zuciyarsa na wata irin tafasa da bacin rai me tsanani.

Numfashi me sanyi da mutuwar jiki ta sake tana danne zuciyarta akan furucinsa wanda shedan ke ingizata data bar masa gidan nasa ta tafin sbd su fatima sunfi buqatarta amma kuma girman auren nata take kalla ta danne zafi da bacin da ranta yayi dan yanzu ne zata biye masa suyita masifa a cikin gidan har wayewar gari da wuni zasu iya wuni suna masifa.

Butarta dayayi wurgi da ita ta nufa ta dauka tana qarasa zubar da ruwan ciki da suka rage ta nufi gurin diban wasu ruwan tana duba butar idan bai fasa mata ita ba.

Tana diban ruwan bandaki ta fara shiga tana fitowa tai alwala ta shige dakinta.
#MAMUH
#ZADEENS
#LIMBAS

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
#ZafafaBiyar

5
*ZUZEAMVENTURES*
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 3800
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 5k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Infection ruwan tsarki 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 5k kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki

************
Abdul kuwa yana fita gidan tafiya me dan tsayi yayi kafin ya durkushe a gurin yana fasa wani irin kuka me tsananin gaske sanyin gaske na ratsatsa.

Saida aka fito masallaci kafin ya daure ya qarasa gida,

Koda ya isa zanin dayake rufe da umman me sanyi kawai ya yaye mata ya rufa mata daya daga cikin wanda mama sakina ta basa,
Leqa babyn datake kwance gefen umman yayi yaga bacci takeyi lafiya kalau dan haka ya fice.

Alwala yayi ya dawo daga kofar dakin ya samu inda yayi sallah.

Yana idarwa ya dawo cikin dakin ya taba ummansa yaga tana numfashi.

Ajiyar zuciya me tsananin sanyi ya sauke kafin ya fita sbd gari ya waye sosai.

Gurin me siyarda koko ya tafi
Sai alokacin ma take hada wutar hada kokon dan haka yabar kudinsa ya koma ya nufi daji ya samo abinda zai hura wutan ruwan zafin da mama sakina tace.

Duka sun jiqe abubuwan daya tsinto amma hakanan yaje ya siyo ashana ya karbo kokon daga nan ya kawo mata.

Daqyar ya iya taimakawa umman ta tashi zaune ya dora mata robar kokon wadda ta bude bakinta daqyar kokon na shiga wanda zafinsa ya sakata jin hanjinta da suka nade suka dunqule fara warwarewa harma cikin na dan mata ciwo.

Tana gama shanye kokon amai ya taso mata gabaki daya ta amayar dashi.

Wutar ya hau hurawa wadda ta cinye gaba daya ashanar daya siyo sai daya koma ya qaro wata itama saida ta kusa qarew kafin wutar ta kama jikinsa na rawa ya dora ruwan.

Hura wutar ya zauna yanayi sosai batareda ya hutaba har saida ruwan sikai zafi sosai.

Umman daqyar ta iya tasowa ta nufi bandaki yakai mata ruwan shima ya fito ya dauko babyn ya fito daga daki sai a lokacin ya zuba mata idanuwansa yafara yi mata wani irin kallan tsafta me hade da wata irin kauna me tsananin gasken da batada sirki.

Wanka sosai umman tayi ta gyaro kanta ta fito har lokacin bata iya ko tsayuwar kirki.

Uwar haihuwar data bari a dakin ta shiga ta dauko ta goma gefen gidansu daya zube ta binneta daqyar jikin yana kakkarwa sosai sbd jirin gaske ma take gani.

Yana ganin hakan ya shiga dakin da sauri ya dan gyarosa ya share ya goge duk sanyin dakin tas ya sake shimfida mata wani zanin akan qaramar katifarsu umman ta kwanta.

Fita yayi ya sake siyo mata koko da saura Canjin daya rage ya kawo mata sedai koda ya dawo gabaki daya ta fice hayyacinta bama zata iya ko motsawa ba bare sanin meyake fada.

Ajiye robar hannunsa yayi yana kokarin dagota amma gaba daya jikinta ya sake.

Ambatar sunanta yafara yana shafa fuskanta zuwa wuyanta kuka na zuwar masa sosai.

Kuka me qarfin gaske babyn datake gefensu ta fasa wanda ya sakasa saurin juyowa yana rasa ya zaiyi.

Kuka sosai baby tafara wanda ya sakasa sakin umman ya zauna tsakiyarsu yana sunkuyar da kai shima ya fara kuka yana wani sheshekan da har jikinsa rawa yakeyi.

Ya jima a hakan batareda yasan me zaiyiba har babyn ta gaji tayi shiru ta koma bacci.

Ummansa kuwa wata firgita ta fara tana jijjiga.

Qanqameta yayi yana ambatar sunanta amma batasan ma yanayi ba.

Kusan awa daya a hakan kafin jikinta ya sake sakewa tayi baccin wahala.

Shima a gurin cikin jikinta baccin walaha da yunwa ya daukesa.

Sai azahar ya farka ya fita gidan ya nufi gurin aikin lakar dayake zuwa yana dan tayasu suna basa nera dari.

Acan yayi sallah yayita musu aiki har wanda yafi karfin shekarunsa.

Daga can wani kokon ya sake siyowa ya kawo yasha shida umman wadda sedai ya bata daga kwancen dan bata iya tashi hakama gabaki daya ta koma kamar ba umman tasa ba sbd wasu abubuwa takeyi da fizge fizge da zabura.

Yamma nayi yasan baba ila baya gida dan haka ya dauke babyn ya rufeta da zani kusan uku ya nufi gidan mama sakina da ita sbd tanada kuka.

Harya isa gidan babu wanda ya taresa ya tambayesa sbd gudunsu ma akeyi a kauyen sbd camfa ummansa da akai da baqar mace.

Mama sakin wuni tayi cikin damuwa da tinaninsu dan haka tana zaune tana hada saka da warwara tagansa ya shigo da zani
kallo daya tai masa ta gane jaririyarce ya dauko.

Cikeda mamaki da tsoro ta kallesa tana miqewa ta karbi 'yar tana cewa

"Abdul meyasa ka fito da ita??
Yaya ummanku?
Ya jikinta?

Kasancewarsa mara hayaniya da rashin sabo da magana sosai sbd baida abokan wasa ko wasu yan uwan daya taso cikin gata yasa ita kadaice ma wacce yake magana da ita sosaima
Ya dan dago kansa batareda ya kalleta ba yace

"Tanata kuka ne tin dasafe,
Umma kuma batada lafiya tanata firgita"

Kasa cewa sakina tayi ta nufi daki takai yar da sauri tana fitowa ruwan zafi tafara dorawa kafin ta dauko abincinta na rana da bata samu ci ba sbd damuwa ta miqa masa tace

"Maza zauna ka cinye yanzu"

Zaunawa yayi yaci abincin ita kuma tana sauke ruwan dauko babyn tayi tahau yi mata wanka sbd batason baba ila ya dawo ya taddasu hakama batason yayi dare a hanya da 'yar.

Wanka sosai me kyau tayi mata duk da bata taba haihuwaba batasan yaya akeyiba amma dayake anata haihuwa a gidan tana gani kuka tana dan saka hannu sai ta iya.

Tana gama mata wanka kayan data siya guda daya na jiran haihuwar matar Gali 'dan mijinta ta dauko ta sakawa yar ta dauko madarar shanun datake da ita me kyau ta bata kuma cikin ikon Allah yarinyar tasha take ta koma bacci abinta.

Sake nade masa ita tayi sosai ta basa tace maza ya koma.

Karbanta yayi ya juya ya fice daga gidan.

Koda ya isa gida ummansu ta tashi tana zaune ta zubawa kofa idanuwanta da sukai fari fes hakama bakinta ya bushe sosai.

Cikeda mamaki da dan farin cikin ganin ta tashi ya qaraso yana cewa

"Umma kin samu lafiya?

Juyo idanuwanta da suke kamar a buge tayi ta zuba masa batareda tace komaiba sbd kamar ba yayanta bane take gani.

Sake tambayarta yayi yaga ko kyaftawa idanuwanta basayi kallansu takeyi numfashinta baya fitama daidai.

Babyn ya bude daga zaninta ya dora mata a hannunta yana cewa

"Mama sakina tai mata wanka ta saka mata kaya"

Babyn ta saukar da idanuwanta ta zubawa ido tsawon mintina kafin ta dago ta zubawa Abdul din idanuwan shima
Shima ita yake kallan cikin tsoron irin kallan datake musun.

Sakin babyn tayi da sauri ya tare tareda daukanta ya ajiye gefensu yana cewa

"Umma kin gaji ne?

Har lokacin batace komaiba bata kuma dena kallansaba kaman wanda bata saniba ko bata taba ganiva.

Zamewa tayi ta koma ta kwanta tareda zubawa babyn gabanta ido.

Har dare yai suka kwanta batareda sun samu abinda zasu ci ba umman batai magana ba har lokacin hakama bata dena kallansu ba.

Cikin tsakar dare cikin bacci yaji motsin umman ya bude idanuwansa sai yaga ta tashi zata fita ko dan kwali babu a kanta hakama bata ko iya tsayuwa da kyau.

Kasa daukanta kafafunta sukai ta zube qasa kanta na buguwa da bangon kofar fita dakin take goshinta ya fashe da jini.

Tashi yayi da sauri yana riqota cikin tsoro da tashin hankali yana cewa

"Umma ina zaki?
Zaki bandaki ne?

Kallansa ta juyo tanayi kafin ta dago hannunta dayake wani irin rawa ta nuna masa kofa batareda tace komaiba.

Kofar ya kalla kafin ya kalleta sai ya rasa me zai fada ya kamo hannunta kawai ya dawo da ita kuma ta biyosa kamar yarinya qarama.

Kwantawa suka koma sukai take kuma saita koma baccinta.

Gari na wayewa yaje yayo aikinsa ya dawo mata da koko ya sake dafa mata ruwa ya sake ficewa.

Sai yamma ya dawo musu da tuwon dawa da miyar kuka dan kadan wanda aikin wahala yayi ya samosa.

Kasa cin abincin umman tayi duk yanda yayi sa ita dan haka kaman yanda yake bata koko haka ya zauna ya bata abincin a baki da kansa.

Babyn kuwa sake kaita yayi gurin mama sakina ta bata irin madaran jiya tasha ya dawo da ita gida.

Yana dawowa a hanya ya hadu da ummansa tana tafiya tana jiri ba dankwali akanta,

Da sauri ya kama hannunta suka juya gida yana mamakin abinda ya samu umman ga jikinta duk jini.

Suna komawa gida ya zaunar sa ita yana mata magana amma kwata kwata batacewa komai kallansa kawai takeyi.

Hawaye ya fara batareda yasan me zaiyiba.

Da daddaren ranar ma so biyu tana kokarin fita yana dawowa da ita tim anan ya fahimci ummansa ta kamu da wani sabon rashin lafiyar.

Kuka ya ringa yi har safe kuma da safen ma daqyar ya iya fita yabarta.

Koda ya dawo bata fita ba amma tana zaune babyn nata kuka sosai kamar bataji sai kallanta takeyi idanuwanta sunyi jajir kamar zasu fashe.

Daukan babyn yayi ya zauna gaban umman ya fada jikinta yana fasa kuka shima yana ambatar sunanta.

Kukansa ne ya saka wani irin hawaye masu tsananin zafi da ciwon da bata saniba tsinke mata tana qanqamesa tana jin tsananin sonsa shi kadai dan shi kadai take jin sonsa amma babyn kwata kwata kamar bata santaba dan kanta dake kokarin juyewa koma ya juyen.

Sun jima a hakan suna kuka duka su ukun harda babyn da suka matse a tsakiyarsu.

Sun jima a hakan kafin umman tayi bacci da babyn shi kuma ya fita sallan magrib yana dawowa a gida yayi ishai sukai baccinsu.

***kwanaki suka fara tafiyar musu ahankali ahankali ya fahimta da kyau kamar ummansa ta haukace sedai hauka bame tashin hankali ba wanda asalin yunwa da infection ne daya mummunan shigarta a gurin haihuwar me mugun karfi daya juyar mata da kai kwata kwata ta manta wai haihuwa tayi.

Mama sakina na cikin tsananin damuwa da tashin hankalin da suke ciki sbd yunwa da ciwo me karfin gaske na kokarin shigar babyn wadda tafara qanqamcewa ga Abdul din da shima wahala take neman kashesa da qananun shekaru.

Abdul kuwa da ummansa sun koma masu baran karfi da yaji sbd duk zai tafi gurin aikin wahalar dayake yi binsa takeyi bata zama fitowa takeyi dan haka tare suke zuwa ya zaunar da ita guri daya wasu su bata sadaka sbd tinanin almajirace wasu kuma gudunta ma sukeyi.

A cikin wannan halin sukai sati kusan uku sedai zuwa lokacin duk jamaar kauyen sun fahimci fatiman ta samu tabin kwakwalwa dan haka sadakar ma aka dena bata.

****FATIMA UMMITA shine sunan da Abdul ya sakawa qanwarsa dayake jinta kamar ransa dan kuwa shine me goyata da kansa duk yawon da zaiyi da ummansu yarinyar tana bayansa harya saba yanzu kauyukan gabansu suke zuwa tallan yalo dayake sara yana siyarwa.

UMMITA daga baya umman na bata nono dan haka tafara lafiya ta koma cikakkiyar lafiyayyar baby sedai har lokacin sitirar sakawanta daya ce tak wadda mama sakina ta saka mata,

Wanka kuwa sai suyi sati baayi mata ba sai daga baya yake kaita mama sakinata tayi mata harda hudan kunne tai mata ta saka ma yan kunne harda wasu kayan ta sake siya mata guda daya dan itama batada wani karfi.
##MAMUH
#LIMBAS
#ZAADENS
#BESTSTORY
#UMMITA LIMBA
#JANNAH ZADEEN
#DONOR

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
6
*ZUZEAMVENTURES*
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 3800
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 5k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Infection ruwan tsarki 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 5k kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki

************
Malam AYOUB LIMBA ma'aikacin wata maaikatar qera robobi ne dayakeda gaskia da amana tareda kwarjini da farin jini sosai ga duk wanda yayi hulda dashi sbd gaskiyansa da hakurinsa tareda sanyin halinsa.

Ayoub baida uwa a cikin matan babansa ya taso sbd tasa uwar ta rasu tin yana qarami,

Cikin azabar yan ubanci data matar mahaifinsa ya taso babu sauki ko sassauci a halinda ya taso cikinsa a gidan mahaifinsa gashi mahaifin nasu bame zama bane yawon nema yake zuwa,

Azaba da ukubar gidan ya sakasa zamowa me zafin nema da kokarin aiki wanda ya saka ya fara banbanta da yaran gidan sbd yanada 'da'a kokarin bin na gaba,

A cikin masu aikin me gari ya samu ya shiga suna zuwa kauyuka cin kasuwa suna siyar masa da hatsi da albarkatun gona sukan yi kwana biyu basu dawo ba.

Tin ana ganinsa yaro shekarunsa basu kai ba har kokarinsa ya kwacesa ya zama sharp yana iya huldodi sosai wanda ya saka ya samu matsayi me tsafta a zuciyar me gari daga nan ya hadasa da wasu mutanensa dake wani kauye masu zuwa birni suka fara zuwa dashi,
Cikin kankanin lokaci acan ma ya samu mutane masu kaunarsa ya bar kauyen kwata kwata sedai yazo ganin gida Allah ya fara rufa masa asiri.

A wannan lokacin da Megari yake tamkar mahaifinsa sbd kauna da kuma juya masa dukiyar dayake yi a can birin sbd shekarunsa sunja sosai ya zama matashi me gaskia da amana kwatsam Allah ya karbi ran maigari wanda hakan ya saka kaf yan kauyen masu hassadarsa suka taso suka zuga iyalan megarin suka kwace komai nasu tas basu bar masa komai ba.

A cikin gidansu kaf daga yan uwansa har matan babansa harma maqota hassadarsa sukeyi dama matasan kauyen kaf sbd babu wanda ya taba fita birni nema a tarihin kauyen sai shi ya shiga cikin masu arziki harma da dan karatunsa ya koyo dan haka tsanarsa suke ji sosai da baqin cikinsa sbd babu me abinyi a cikinsu
Gashi ko gona babansu baida bare suyi noma daga me saida rake sai me saida itace da dadai sauran irinsu da baa wani samun komai.

Rasuwar me gari da wata hudu nasu mahaifin ya rasu dan abinda ya bari wanda duka idan aka hada bazaa samu dubu dari ba aka tattara aka raba aka bawa kowa ya tattara yabar kauyen.

Watansa biyar da tafiya ya samu aiki a wani kamfanin qera roba wanda gurin qerawan yake wajen birni sosai harya zo kusa da kauyensu sosai dan haka sai hakan yai masa dadi dan babu jimawa ya fara gini a kauyen da dan qaramin filin daya siya.

Aikinsa yana rufa masa asiri sosai dan abinda yake samu din yanayi ba laifi hakama shi kadaine dan kauyen a cikin kaf ma'aikatan gurin dan haka shine kusa yakeda sani sosai a bangaren dan haka kowa ya tashi neman abu shi ake nema.

Hakurinsa da kwantar da kansa tareda rashin rawar kai ya saka yayi farin jini sosai da suna a gurin,

Sabuwar hassada ce da baqin ciki ta sako yan kauyen da yan uwansa gaba daya suka fara kokarin ganin sun masa baqin ciki amma bai taba damuwa kuma yana taimaka musu sosai.

A maaikatar yake kwana amma yana gama gininsa na qasa ya dawo gidansa daga nan yake zuwa aikinsa kullum akan kekensa sabuwa dal daya siya.

Gama gidansa da wata uku ya hadu da Fatima da sakina qawayen da suka taso tare tin yarinta baa kauyensu suke ba kauyen kusa dasu,

Fatima a hannun kawunta take sbd itama marainiya ce dan haka kawun na ganin Ayoub nada abin lasawa tini ya basa aurenta ba bata lokaci akai auren bayan tabarma da buta sai setin kayan cin abinci na silver babu abinda ya siya mata ya tattara aka kaita sedai daga baya ayoub ya siya musu katuwar katifa da abubuwan buqatarsu suka gyara gidansu.

Zuwan sakina gurin fatima kauyen Allah ya hadata da baba ila shima ya aurota suka dawo zama kauye daya.

Baba ila kwata kwata baya kaunar Ayoub dan yana cikin yan hassadarsa dan haka ya fara shiga tsakanin Amintar Sakina da fatima duk da sam sakina bata yadda da hakan ba saida fatima taga hakan zai fara kawo matsala a auren sakinar se ta dan ringa janyewa sbd a zauna lafiya.

Shekara daya da auren cif Fatima ta haifi Namiji wanda Ayoub ya sakawa sunan Maigari wato ABDULAZIZ AYOUB LIMBA.

Abdul ya taso mahaifinsa da ummansa suna tsananin sonsa da kaunarsa cikeda gata da kulawa musamman da mahaifinsa ya kasance masu dan karfi a kauyen,

Ayoub baya barin Abdul fita waje wasa ko yawo kaman yanda yaran kauye sukeyi hakama sitiran sakawansa da cimarsu ma daban take me tsafta da wadata,
Ayoub ya killace iyalinsa sam baya barinsu shiga mutane sosai sbd yasan baa kaunarsu a kauyen dan haka zaa iya cutatar dasu dan haka ko fatima bada kowa take hulda ba bayan danginsa wainda itama suka tsaneta da 'danta amma duk da hakan tana dan mu'amalantarsu.

Abdul yana kaiwa shekarun fara karatu Ayoub ya sakasa primary school dake can local government kullum yana kaisa da keke ya daukosa idan antashi.

Fara karatun Abdul ya sake banbantasa da yaran kauyen gashi ya taso baa wani shiga mutane dashi sai ya kasance baida iya muaamala da mutane,
Gurin aikin babansa ne kadai yake sakewa yayi wasa sbd acan suna sonsa kasancewansa fari sosai Kyakkyawa sbd daga babansa har ummansa farare ne tas.

Abdul ya dauko farin jinin babansa da kwarjini tin yana yaro duk inda akaje dashi idan ba kauyensu ba da bazasu taba sonsu ba sansa akeyi sosai.

Abdul nada shekara goma sha uku ya zama wani irin nitsatsen yaro mai daukan ido da nutsuwan data kere ta masu shekarunsa wanda asalin miskilanci ne daya taso a cikinsa na tasowa kai daya ba abokin wasa sai iyayensa yai masa yawa gashi lokacin ilimin boko da addini duk babansa ya tsaya akai yana basa.

A ranar wani jumaa da ayoub yayi kwana biyu yana kwana gurin aiki sesai ya dawo gida ya koma sbd ayyukan da sukai yawa gashi maaikatansu da yawa basa nan sbd lokacin baa gama dawowa hutun sallah bane.

Ranar a gida ya wuni tareda Abdul sukaje local government sallan jumaa sukayo siyayyar kayan kwalama suka dawo
Duk inda suka wuce take zakasan uba da 'da ne sbd kamanninsu dasuke bayyane.

Suna dawowa gida a tsakar gidan fatima tai musu shimfida suka zauna dukkaninsu tana gyara musu su lemun da suka siyo da karas da harma da yalo suna fira suna ci.

Ayoub bai bar gidan ba sai da yayi sallan ishai yai musu seda safe ya fice Abdul nai masa saida safe kaman ya bisa amma fatima ta hanasa duk da washe gari ba makarantar boko.

Karfe biyun dare kauyukan kusa suka dauki hayaniyar gobara data tashi a ma'aikatar robobin take jamaa suka ringa fitowa cikik mamaki da tsoron kada wutar ta biyo daji tayo musu nan.

Wasu kuwa haka kawai suka ringa godewa Allah da wutar sbd dukkanin baqin cikinsu akan maaikatar yake.

Fatima dayake basa shiga huldodin mutane taji hayaniyar sama sama amma bata fito ba duk da ba baccin takeji ba kirjinta kawai takejin yayi mata wani irin nauyin gaske kamar numfashinta zai dauke,
Ga Abdul a gabanta sai wani irin gumi yakeyi kamar yana mafarki mara dadi.

Hannunta da yai mata nauyi ta miqa inda yake kwance kan katifarsa ta tayar dashi tana karanta masa addua.

Bude idanuwansa yayi tareda tashi zaune.

Ajiyar zuciya ya ringa jerowa yana hada zufa tana share masa kafin tace

"Tashi je ka wanko fuskarka kayo alwala kazo kayi sallah kayi mana addua ni banajin dadi."

Miqewa yai ya nufi kofa ya fito tsakar gidan wanda yana fitowa abind kunnuwansa suka fara ji shine ihun da mutane keyi suna cewa

"GOBARA TA KONA GIDAN ROBAR SU AYOUBA" kalmar da harya mutu bazata taba fita daga kansa da kunnuwansa ba.

Faduwa gabansa yai tsoro me tsananin gaske ya shigesa ya juyo da sauri zai kalla ummansa ashe itama ta jiyo hakan.

Tana fitowa tsakar gidan ko takarmi bata tsaya sakawa ba ta nufi kofar fita gidan tana saka hijabin dayake hannunta.

Bayanta Abdul din yabi jikinsa na rawa tsoro na shigarsa.

Tafiya takeyi kamar mahaikaciya Abdul na riqe da hijabinta batareda sunsan insa suke jefa kafafunsu ba.

Fitarsu gidan ashe ana ankare dasu suna yin nisa aka fada gidan aka kwashe musu kusan fiyeda rabin kayansu da abubuwansu harda katuwar katifarsu.

Tafiya me dan tsayi sikai tin daga nesa taji ana fadar wanda suke ciki mutum uku ne sedai ayi hakuri dasu dan kam babu ta yanda zaa iya fiddasu.

Sarewa kafafunta sikai ta kife a gurin Abdul yayi saurin kamota jikinsa na rawa yana kiran sunanta.

Da rarrafe ta qaraso Abdul din na kamata duk da tafi karfinsa.

Da sauri aka riqeta tana kokarin yi cikin wutar tana kiran Ayoub da karfi jikinta na wani irin rawa da tashin hankalin dayake neman juyar mata da kwakwalwa.

Abdul ma kuka yakeyi sosai yana kiran sunan babansa shima yana kokarin tafiya ana riqesa yana ihu me karfin gaske.
#MAMUH
#LIMBAS
#BESTYSTORY
#BESTLOVE

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_Arewabooks@Mamuhgee_*
7
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 3800
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 5k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Infection ruwan tsarki 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 5k kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki

************
Gawar da aka jera part part dinta kamar gawayi a gabansu ne ya saka ummansa somewa a gurin shima zubewa yayi a gurin yana wani irin jijjigar data saka daya daga cikin abokan aikin baban nasa dake gurin rungumesa ya qanqamesa da karfi yana kira masa sunayen Allah tareda addua.

Umma kuwa maza ne suka zuba mata ruwa a gurin sbd babu mata a gurin dan girman lamarin itama dan tanada dolenta ne a cikin wutar ta iso gurin batareda ta sani ba.

Tana farfadowa ta sake somewa jini na balle mata a gurin wanda babu wanda ya lura sbd duhu da kuka tashin hankali duk da anriga anyi asuba a lokacin.

Abdul dinne ne da aketa tofawa addua ya lura da umman tasa da gudu yayi kanta yana kallan jinin daya bata kayanta.

Daidai nan sakina ta iso gurin cikin matsanancin tashin hankalin daya sake daga hankalin Abdul da tsoro sbd kwasar umman da akai zuwa gida hankali tashe.

Suna isa gida mama sakina cikin gaggawa ta taimakawa fatiman jinin ya tsaya ta kwantar da ita tana karanta mata yan adduain data sani tinda ba wani ilimi me zurfi ne dasu sosai ba.

Rasuwar Ayouba tayiwa fatimar mummunan dukan daya saka cikin da basusan dashiba kusan zubewa,
Ayoub ne gatanta,
Ayoub ne a matsayin uwa da ubanta da danginta sbd batada kowa bayan kawunta wanda ya aurar da ita ya tattarata ya watsar sbd daman neman hanyar rabuwa yake da ita ya huta daga wahalar dayake ganin yanayi da ita.

Ayoub baida uwa baida uba sai yan uba da matan mahaifi wanda sukafi son balai akansa,
Waye zai zama gatanta dana yayanta a duniyar yanxu?

Abdul yayi kuka yayi kuka harya rasa ya zaiyi wani kukan sbd gawar mahaifinsa da aka jera masa baisan yaya zaiyi da ita ba,
Durkusawa yayi gaban gawar yana sake fasa wani sabon kuka kirjinsa na wani irin radadin da baisan mene ba.

Baba Ahmed wanda yake abokin aikin baban shine ya karbi ragamar komai sbd karfe tara na safe ma ta kusa kusan dukkanin maaikatansu na nesa da kusa sun iso tardda yan kallo na kauyen da makotan kauyen dan haka ba bata lokaci akai taho gida aka hada gawar aka yayyafa mata ruwan wankan gawa sbd bazaa iya maza wankan ba aka hadasa a farin likafaninsa aka nade akai masa janazah a kofar gidansa inda ya samu mutane daidai gwargwado sbd a cike kauyen yake ranar da mutane sbd abinda ya faru.

Tinda Abdul ya rungumi gawar babansa dayake nade a kyalle yaji zuciyarsa na wani irin ciwo da nauyi kaman zata zazzago tareda wani irin radadi kaman tana bushewa.

Kukansa daukewa yayi tsaf saida aka dawo daga kai baban ya dawo gida shi kadai batareda wani ya biyosa ba yana shigow gidansu ya tararda ummansa kwance daga ita sai mama sakina da wasu daidaikun mutane da suka gama gaisuwa suka miqe suka fice.

Tahowa yayi ya zauna gefen ummansa wadda ta dago jajayen idanuwanta da sukai mata tsananin nauyi ta xuba masa shima ita ya kalla ya sunkuyar da kansa wasu hawaye masu tsananin zafi suka gangaro masa suna sauka qasa gabansa.

Mama sakina ma kasa riqe kukanta tayi tafara hawaye masu zafi tana rufe fuskanta da tafukan hannayenta.

Duka a cikinsu babu wanda ya damu koma tsayawa tantance irin satar da akai musu a gidan bayan fitarsu mama sakina ma data lura batai magana ba sbd radadi da ake cikinsa.

Shiru gidan yayi har yamma babu wanda ya sake shigowa gidan sedai ayi sallama abdul din ya fita idan abokan aikin baban sukazo amma ko yan gidansu Ayoub din tinda safe suka zo akai komai dasu daga nan suka watse kowa yake harkan gabansa.

Mama sakina tayi abinci tayi duk dubaran da zatai suci babu wanda ya iya cin komai a tsakaninsu dan haka ta hakura itama bata iya cin abincin ba sbd har cikin rai da jininta take jin ciwo da radadin da fatima ke ciki sbd kaunar datake tsakaninsu me girman gaske ce wadda suka taso a cikinta tin yarinta sbd itace ta zama kamar gatan fatima tin suna qananu har girmansu sbd ita tanada mahaifiya sabanin fatima data taso ba uwa ba uba.

A gidan mama sakina ta kwana duk aike da fadan da baba ila yai mata bata koma ba dan haka ya zuba mata ido yaga gudun ruwanta.

Washe gari da safe shugaban gurin aikinsu Ayoub din ya taho gaisuwa ya kawo musu abinci sosai da abubuwan buqatarsu tareda biyan kudin makarantar Abdul din wadda yake a local government harya gama.

Yaso bada kudin dayake ganin kaman diyya ce zai biya amma ganin Abdul din yaro ne kuma matar ayoub din batada me tsaya mata hakama yan uwansa sun saka zalamar jiran ya bayar sai kawai ya fasa ya fadawa baba Ahmed idan Abdul din yagama karatu ya isa fara business zai basa da hannunsa insha Allah kuma zai rubuta hakan ya ajiye koya mutu bashi ne Abdul yake binsa zaa basa.

Babu wanda yasan da hakan sai baba Ahmed wanda yayi naam da hakan dan haka bayan tafiyar alhaji Kabir din shima Ahmed tafiyarsa yayi sbd ba maganar aiki a gurin yanxu sbd kamfanin dai ya mutu mutus sai ansake sabon ginin ma dan haka yanzu maaikatan duk sun tafiyarsu sai kuma an sake ginin kamfanin akan wannan tukuna.

Kwanan mama sakina bakwai a gidan yan kauyensu suka taho gaisuwa da matan kawun fatiman dashi kansa da wasu yan uwan sakinar da yawansu.

Fatima a cikin kwanakin ta zama abar tausayi sbd abinci ma bata iya ci haka kawai cikin jikinta ya hanata lfy sbd damuwa da tsananin quncin da zuciyarta take ciki.

Abdul ganin halinda mahaifiyarsa take ciki shima ya tabasa dan haka kwata kwata baya cikin walwala ko kadan daman babansa shine abokinsa kuma abokin wasansa sbd baya fita koina wasa bai sababa tin tasosawarsa.

Mama sakina ma bata cikin walwalan kwata kwata sbd ganin halinda suke ciki dan haka bayan yan garinsu sun koma itama ta koma gida sedai duk bayan kwana daya sai tazo ta dubasu.

Kawun fatiman da zai tafi ganinsu da abinci sosai baiji tausayi ko kunya ba ya diba abincin sosai ta tafiyarsa.

Yan uwan ayoub din ma da sukaga hakan suma suka taho suka debi abincin me yawa sosai da cewa ai suma sunada gadon Ayoub dan haka tinda baibai komaiba a basu abincin.

Abdul ne rayuwarsa tafara sauyawa sbd karatunsa daya fara rawa sbd kulawa da mahifiyarsa wadda ta kasa dangana da rashin baban dan haka lafiya kwata kwata tafara kaurace mata,

Ta rame ta koma kamar wadda bata taba lafiyaba rayuwarta,
Bata wani ci bata wani sha bata cewa komai sai dole ga cikinta yanata girma dan haka komai a gidan shine yakeyi masu,

Shine yake musu wanki,ya dafa musu abinci,ya kai mata ruwan wanka yayi shara ya nemo,ya kuma tafi makaranta,sannan ya zauna yasha kuka a duk lokacinda ta kasa riqe abinda takeji tafara kuka haka yake yi a tareda ita,idan ciwo ya taso mata ma shine me zaunawa ya kula da ita ba magana haka zatai ta warke sbd basuda komai.

Ahankali baba ila ya gaji ya hana sakina zuwa gidan kaman yanda ta saba dan haka duk abinda suke buqata sedai Abdul din yake ya karbo musu dan abincin da zasu ci da wasu abubuwan kaman sabulun wanka ko omon wanki.

Hakan ma baba ila ganin yayi kaman zaa karya tattalin arzikin gidansa duk da na sakinar ne take basu dan haka ya haukace musu yace ya hana,

Ahankali rayuwa tafara yi musu tsananin gaske sbd komai basuda shi basuda me basu basuda hanyar samu,

Umma ta koma masa kamar me tabin hankali yau lafiya gobe ciwo kwata kwata batada sauran lafiyar ma da zata san tawakkali da dangana bare tasan itace ya kamata ta dauki juriya ta kula da Abdul ta tsaya masa sedai shine ya koma ya tsaya akanta.

Tsana me tsananin gaske Baba ila da yan gidansu Ayoub sukai masa sbd yanda tin yan yaro ya tsayu kan uwarsa gashi yai neman taimakon a gurinsu amma sun bayyanar masa da tsanar da sukaiwa mahaifinsa a fili dan haka sai yaji yafisu jin tsanarsu me tsananin gaske dan haka bai sake ko bi ta hanyar kofar gidansu ba Dan yafison mutuwa ta daukesa kaman yanda ta dauko babansa daya sake zuwa gurinsu.

Baba ila kuwa sbd tsananin kaunar datake tsakaninsu da mama sakina dayake jinta kaman ummansa data haifesa yasa yake danne ciwo da radadin tsanar da yayi musu sbd mama sakina ta tabbatar masa har abada kada yace zai rabu da ita sbd itama uwarsa ce ko fatima na raye ko bata raye.

Rayuwa tafara yiwa mama sakina tsanani itama sbd baba ila daya dena bata komai sbd kada ta taimaka musu daman matansa da yayansa kwata kwata basa kaunarta,
Abincin da zata ci kansa ankoma a gidan a qaramar roba ake bata shi wanda ita kanta baya isarta amma a hakan wata ran take juyewa a leda ta bawa Abdul din ya kaiwa fatima wadda da kansa yake bata itama bata wani ci kadan take ci sbd yanayinta.

A haka ya dage yana karatunsa duk da wata rana yaje ne wata ran baya zuwa amma a hakan yana kokari sosai
Suma malamansa da suka gaji da dukansa aka fahimci tsananin rayuwar dayake ciki sai aka dena dukansa aka barsa a hakan idan yazo shikenan idan baizo ba shikenan.

Mama sakina ta koma sabulun da zatai wankan ita kanta batada shi batada ko man shafawa masifar rayuwa tafara sakota gaba dan haka Abdul din daya fahimci hakan saiya rage zuwa kwata kwata gurinta yafara aikin wahala da wanda zai iya da wanda bazai iyaba haryafara sabawa idan ya samo yana dan siya musu harma da ita mama sakinan yana bata omo ko wani abin idan ya siya musu.

Sun wayo gari sitirar sakawa tai musu wuya daga shi har ummansa sbd sata da aka ringa sakasu gaba da ita saida suka rasa komai a gidan bayan tabarma data mutu sai karamar katifar da itama ta mutu sai kuwa buta daya da bokitin wanka da tukunya shi kadai suka rage musu.

Cikin ummansa ya tsufa harya wuce lokacin haihuwa a lokacin ne katangar gidan ruwa ya zubar musu da ita aka sace duk kwanon langa langar gidan da sauran abubuwan dan haka suke a rabe a gefe cikin gidan wanda har dakin da suke ruwa yake daga saman sbd har saman anhau an sace langalanga kadan aka bar musu dan haka idan ana ruwa suna gefe dan ruwan yana dan shigowa kadan kadan ta sama.
#MAMUH
#BESTLOVE
#BESTROMANCE
#HOT
#STRUGGLE
#BILLIONAIRES WAR
#AY LIMBA

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_Arewabooks@Mamuhgee_*
8
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 3800
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 5k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Infection ruwan tsarki 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 5k kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki

*************
Koda cikin Fatima ya isa haihuwa karfin da zatai naqudar arziki batada shi sbd yunwa da ciwo tareda cikin da duk ya janyeta ta koma kana ganin qashin bayanta ya fito dosai da duk qashin kirjinta kana ganinsu idanuwanta sunyi ciki sosai tayani muni dik ya gama sauya kamanninta sbd ciwon da yunwar da bayan Allah da yayita babu abincin da zai dawo da ita yanda take kila.

Abdul yana kokarin daya fi na shekarunsa sbd har local government yake zuwa nema da aiki harma da tallan rage wadda bayayi da yawa sbd baya iya dadewa waje yake komawa gida gurin ummansa dan komai shine yake mata sbd baba ila ya rabasu da Mama sakina wadda take cikin tsananin daci da ciwon rai na hakan amma Abdul dinne ya roketa akan kada ta rabu da baba ila sbd su shiyasa kawai take zaune a gidan amma aurensa gabaki daya ya fita daga zuciyarta ba sauran sonsa ko qwaya daya a ranta gashi daman Allah bai bata haihuwaba tayi neman haihuwar harta gaji ta barwa Allah.

A cikin wannan halin da suke ciki ne Allah ya kawowa Umman naquda cikin ciwo da ukubar rayuwa tareda yunwar data gama kame duk wani kayan cikinta da gangar jikinta ta haihu,
Haihuwar data taho musu da sabuwar kaddarar da babu yanda zasuyi bayan rungumar rayuwa a yanda taxo musu batareda taimkon kowa ko kulawan kowaba bayan ta mama sakina da suke samu jefi jefi Abdul ya reni kanwarsa da mahifiyarsa wadda ta koma masa tamkar UMMITA wadda take yar shekara biyu zuwa uku dan kuwa duk inda zashi dasu yake zuwa sbd fita sukeyi su tafi yawo dan haka duk inda zashi yanzu suna tare dan haka da yawa ake musu kallan almjirai ko yan yawon neman sadaka duk da yana iya kokarinsa akansu gurin ganin ya tsaftace su.

Yanzu sun dena zuwa irin guraren dake kaman kasuwa ko tasha gurin aikin nema ko sanaa sbd bayason ana kallan ummansa da ummitan dan haka Local government yake zuwa dasu har makarantarsa wadda yake gaf da kammalawa yanzu.

Har ciki a ke barinsa shiga dasu saiya kaisu bayan ajinsu yace su zauna karsu tashi saiya gama ya fito.

Haka zasu sauna suyita wasa a gurin harya gama batareda da damuwa da abinda dalibai ke fada akan mahaifiyarsa da rabin ransa dayake jinta kaman shine babanta sbd BAABAH take kiransa dan bata san kowa ba bayanshi da ummanta hakama shi take kallo ubanta tinda umman ta koma kaman ita tare suke wasa duk da umman ta dena magana.

Daga makaranta shagon dayake aiki yake wucewa dasu ya siya musu abinci suci ya ajesu guri daya suyita walwalansu harya gama se yamma su nufo gida sbd baya kaiwa dare sbd su duk da megidansa yana son ya ringa kwana shagon sbd yadda dashi da yayi da kuma kokarinsa tareda amanarsa amma sam baya iya hakan sbd kare mutuncin ummansa da Ummitansa dan haka duk abinda yake samu a aiki ko sanaa yamma nayi yake wutowa gida dasu su wanka suci dan abinda ya samu ya ringa koyawa ummita dan karatun yara har suyi bacci itada umman ya gyara musu gurin kwanciya ya kaisu su kwanta shima ya zauna gadinsu dan baccinsa rabi da rabi ne akansu sam bayada wata irin yadda da kowa gashi basada koda rabin gidan a zube dan haka baya wani bacci akansu.

Ranar wata alhamis ya samu wani aiki a wani sabon kamfani da zaa gina a local government na gyaran shinkafa me kudin dayafi tsaron shagon dan haka ya karba ya hada biyu yana yi sedai aikin gurin akwai hadari dan haka dole yake barin su ummita a gida amma saiya fada musu yafi so ashirin kada su fita koina.

Sunji maganarsa basa fita dik ya tafi harya dawo baya cikin nutsuwa amma yana tarar dasu a gida basa fita koina sedai gidan zai tarar anyi masa kaca kaca hakama sunyi wata irin dauda hakanan zai tsaftacesu ya gyara gidan ya basu abinci suci su koshi suyi sallah wadda tasa ce kawai ta arziki su kam ture ture sukeyi a gurin sallan tsakanin umman da ummita yana jinsu zai kyalesu a gama a hakan.

Akwai wata irin kauna da so me tsananin gaske tareda shaquwar datake basa tsoron da baisan na mene ba a tsakaninsa da Ummansa da Ummitansa haka suke sakasa wasa dasu dole wanda su kadai ne suke ganin dariyarsa da walwalwansa dan Allah ya sako masa wani irin kame kai tin yana yaronsa shiyasa ya taso hakan.

Tin yana fargaban barinsu a gida yaje ya dawo harya dan rage fargaban yana aikinsa cikin dan nutsuwa amma bawai hankalinsa baya gidan bane dan baya kara ko minti daya yana tashi aiki yake komawa gidan dan ya dena zuwa makaranta exam kawai yake jiran ranar yinta yazo ta gamawa tinda suka shiga ss3 ya dena zuwan waec kawai yake jiran yi.

A yau tinda ya kamo hanyar zuwa gida yakejin baida nutsuwa dan haka ya qara sauri yana jin kirjinsa na nauyi ya kuma saba da hakan a duk lokacinda bay taredasu jin yake zuciyarsa ta ringa shiga damuwa da nauyi kenan.

Yamma ne sosai dan haka bai biya gidan mama sakina ba dan bata sabulu da omon daya siyo harda ita ba dan haka ya wuce gida saiya dubosu saika ya fito dasu yaje ya kai mata batareda ya shiga gidan ba san anjima da baba ila yai masa iyaka da shigar masa gida sedai ya tsaya daga waje gefen gidan mama sakinar ta fito ko kawai ya aika mata ummita ta shiga takai ta fito shikuma yana waje yana jiranta su koma.

Yana doso gidan tin bai karasa ba ya hango Ummita tana fitowa daga hanyar bayan gidansu tana kuka hannuwanta da kafafunta qasa da jini.

Wani irin abu ne ya daki kirjinsa da tsakiyar kansa dan haka da sauri ya qaraso ya tarbeta tareda ajiye kayan hannunsa ya jawota gaba daya jikinta yana kallan hannuwanta muryansa dayake da wahalar ji shima dan baya wani magana sosai sbd baida abokin firar yace

"Ina ummah?
Meya faru?

Kuka takeyi sosai ta juya bayanta ta nuna masa hanyar data fito tana cewa

"Umma ta tafi,
Dodo ya bita da gudu ta tafi......

Wani mummunan yawu me dacin gaske ya hadiye yana daukan ummitan ya nufi hanyar data nuna batareda ya tsaya fahimtar me take fadaba yana jin kaman kansa zai zare.

Duhun magriba yayi amma sam baya ma gani ya doshi hanya yana tafiya yana duba umman kaman zai zai haukace a take yaji yana ji dan haka ummitan dake jikinsa ya sake qamqamewa yana jefa kafarsa duk inda ya samu yana adduar Allah kada ya jarabcesa da wannan jarabawar me girman gaske akan mahaifiyarsa da ita da ummita sune rayuwarsa da hasken dayake gani a wannan rayuwar ko yaya ummansa ta koma yana tsananin buqatanta a hakan.

Tafiya yakeyi harya isa wani kauye duhu yai sosai amma kwata kwata baya hayyacinsa.

Kaf kauyen babu ummansa babu wanda ya ganda dan haka ya juyo ya dawo kauyensu lokacin tini akai ishai amma be zauna ba ya zagaye kauyen tas nanma babu umman ga ummita wahala da zazzabin raunikan jikinta sun saka tayi bacci a jikinsa jikinta zafi sosai.

Bai taba shiga mafi munin tashin hankali da firgici irin daren ba na rashin umman amma bai damu da daren ba haka ya doshi wani kauyen a cikin tsananin duhun dare nemanta idanuwansa sunyi wani irin mummunan jajir.

A cikin dare mafi tashin hankali a rayuwarsa kauyuka uku ya zagaye amma kwata kwata babu ummansa babu wanda ya ganta dan haka ya yanke jiki ya fadi qanqame da ummita zazzabi me mugun karfi ya gama gabalaitar da ita a jikinsa.

Jamaar kauyen daya somen suka yo kansa sbd lokacin har anfito sallan asuba gari ya waye sosai suka yo kansa suna son cire ummita a hannunsa amma yai mata wani irin mugun riqo da dole tana jikinsa aka zuba musu ruwa a tare.

A tare suka sauke ajiyar zuciya sedai kowannensu a galabaice musamman ummita shi kuwa ganin yayi kaman baya ganin komai sbd azaba da wahala tareda galabaita da tsananin tashin hankali.

Tashi zaune yayi yana gyarawa ummita zama a jikinsa yana sake rungumeta da kyau wasu zafafan hawayen daya manta rabonsa daya zubo suka gangaro daga fararen idanuwansa da suka koma jajir ya ambaci sunan umman ahankali yana rokon ALLAH ya kawo masa kowacce irin jarabawa indai ummansa zata dawo garesa zai jure ya runguma kaddarar.

Tausayinsa ne ya rufe jamaar gurin dan haka aka taimaka masa aka tayasa bincika neman umman tasa a kauyen amma har yamma babu labarinta kuma har dayan kauyen suka tayasa nemanta amma babuta.

Kauyensu ya nufo ummita na jikinsa a some sbd ruwan saman da akeyi sosai duk ya qare akansu.

Koda ya dawo kauyensu ana sallan ishai duhu yayi sosai,

Kofar gidan ya shiga wanda ruwan sama ya cika gidan kai tsaye dakinsu ya nufa ya bude ya shiga
Taku daya yayi zuwa biyu kafafunsa suka kasa daukansa ya zube a gurin yana fasa wani irin kuka me karfin gaske Ummita dake jikinsa azaba ta farfado ta bude idanuwanta daqyar batada karfin motsawa anan ta sake lumshe idanuwanta suka rufe jikinta ya sake sakewa alaman ta sake fita hayyacinta.

Kuka yakeyi sosai yana wani irin jijjiga zuciyarsa kaman zata fashe akan abinda yake ji,
Shima zazzabine sosai me karfin gaske a jikinsa amma ya kasa sakin Ummita barema yasan shika halinda yake ciki.

Kuka me yawa sa karfi sosai da idan da ba ruwa akeyib kusan duka makotan dake kusa sai sun jiyosa amma karfin ruwa bai bari anjisu ba.

Ummansa yasan a duk inda take tana cikin wannan ruwan da duhun dare wanda zai firgitata ta qarasa haukacewa mutane su kyareta su qyamacet su hantareta shikenan ta shiga gagarin da babu wani gata ko rufin asiri gareta........

Wannan ke saka zuciyarsa daukan wani irin nauyi kaman zai haukace shima yakeji ya fasa kukan da babu me jinsa bayan Allah dayake fatan ya kawo masa dauki da sassauci a wannan rayuwar.

Tsakar dare sosai ya dago jajayen idanuwansa da sukai nauyi da kumbura ya kalli ummita datake a sake jikinsa ya miqe ya koma gefen da babu sanyi a adakin ya gyara gurin kwanciyarsu ya kakkabe duk da baya ganin komai ya sauya mata kaya sbd na jikinta akwai sanyi ya kwamtar da ita.
#MAMUH
#BESTSTORY
#BESTLOVE
#BROTHERS LOVE
#LIMBAS
#ZADEENS

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_Arewabooks@Mamuhgee_*
9
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 3800
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 5k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Infection ruwan tsarki 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 5k kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki

********
Tashi yayi ya fito cikin duhun ya sauya kayansa yaje toilet ya fito yayi alwala ya dawo dakin
A gefen ummita yayi sallah yafara sabon kuka yana fadawa Allah ummansa kadai yake fatan Allah yabata kyakkyan kariya tareda fatan dawowa garesa.

Har akai asuba yana fadawa Allah ummansa tareda neman jariya da yadda da duk kaddarar da zata tinkarosa a rayuwa ya basa ikon inganta rayuwar Ummitah har mutuwarsa.

A gida yayi sallar asuba bai fita ba kaman yanda yakeyi a baya,

Yana gamawa ruwan zafi yai dubara ya dora yazo ya gasa ummita dasu sosai ya mayar mata da kayanta ya fita yaje ya samo mata koko da kosai ya dawo ya bata kaman ma dura mata yayi.

Bai gama bata ba tayo masa amansa a jikinsa ya tashi yaje ya gyara mata jikinta ya sakeyi wanka shima ya sauya kaya ya sake bata kokon amma wannan karan batai masa amansa ba dan haka ya kwantar da ita tayi bacci har lokacin jikinta akwai zazzabi.

Basuda wasu kayan dan haka ya wanke musu wainda duka lalace sbd kada su fita dana jikinsu su dawo babu wasu na sakawar dan haka yana gama shanyawa ya dauketa suka fice.

Local government ya nufa acan yakaita wani chemist aka dubata akai mata allura aka basu magani ya siya mata bread sa freshYo na roba shikenan kudin hannunsa suka qare suka zagaya sosai nan ma ya bincika ummansa amma ba labari sai yamma sosai suka dawo gida.

Kwantar da ita yayi ya gyare gidan fes kafin yayi sallan magrib suka shige dakinsu ya rufe.

Yana yin sallan ishai kadan yaci bread din data rage da ruwa ya kwanta gefenta tareda rufesu sai a lokacin wani baccin azaba shima ya daukesa.

Seda aka fito sallah ya farka yayi sallah yayita addua har gari ya waye sosai ya fito baida ko sisin siya mata abinci dan haka ruwan wanka kawai ya samar musu sukai wanka ya dauketa suka fice zuwa gurin aikinsa.

Koda ya isa sbd rashin zuwansa kwana biyu tini aka saka wani a maimakonsa dan haka sedai ya tayasu suka dan hada masa dan abinda ya samu ya siyawa Ummitan Wainar gero taci yabata magani daganan ya nufi shagon dayake aiki a baya ko zai samu a karbesa suma.

Yama xuwa shima ya riga ya samu wani amma dai yace ya tsaya ko miqa abu ne idan an siya ya taya wanda yake shagon yanzu a dan ringa basa wani abin.

Haka ya zauna a bakin shagon da ummita wadda take lafe jikinsa har dare suka kai kafin ya basa 200 ya dawo gida.

Suna dawowa tuwo ya siya mata da 200 din taci kadan tasha magani ya cinye sauran yasha ruwa yai sallah ya kwanta.

Washe gari ma haka ya tafi ya ringa yawo garari da ummita yana dan kama aiki ana basa abinda zai siya mata abinda zataci saita rage yaci wani lokacin kuma ruwa kawai yakesha ya dawo su kwanta.

****rayuwa tai masa tsananin gaske dan kuwa daga shi sai ummita suke rayuwa yayi yawon neman umma har inda bai kamata suje ba sunje ba labari dan haka ya maida hankali sosai gurin tattalin Ummita wadda ita kadaice hope dinsa na rayuwa a yanxu,sbd ita ya dage yafara gwagwarmaya da rayuwa,

Tin dafe idan suka fita da ita yake yawon aikin wahalar dayake fama dashi se dare suke dawowa su shige su rufe gari na wayewa suke fita sai kuka wani dare.

Wahalar rayuwa yakesha sosai ga kulawa da ummita wadda ya kasa barwa ko mama sakina sbd tsoron bazai iya rayuwa ba ummitan a tareda shi ba dan haka yake gwagwarmayarsa da ita a gefensa duk da tafara qara wayo sosai kuma itama bata iya rabuwa dashi ko nan da can dan hakama sbd bata tsaro da kariya ya aske mata kanta daman batada yan kunne ya siya mata kayan gwanjo na maza ya maidata namiji sunanta kuwa kwata kwata baya fada cikin mutane kaman yanda ya hanata magana a cikin mutane sbd muryanta.

Ana cikin ya fara examsa dinsa dan haka tare suke zuwa makaranta ya zaunar da ita bakin window dayake ganinta har a gama ya fito ya jata su tafiyarsu gurin yawon nema.

Rayuwa tayi musu nauyin da duk kansa yafara neman kuncewa amma ya riqe sbd Ummitah dayayiwa kansa alkawarin inganta rayuwarta bazai bari insha Allah ta taso cikin qunci da azabar daya taso a cikinta ba,
Shine uwa kuma ubanta dan haka ko rayuwarsa zai iya siyarwa dan inganta tata.

***Ummita a tata rayuwar batada wani hasken data sani bayan BAABAH dinta wanda shi kadai ya isheta rayuwa, ya isheta jin nutsuwa da ganin haske arayuwar ba duhu ba,
Shine uwa kuma ubanta wanda take ganin indai gashi bata buqatan komai hakama shi kadai ne abinda take buqata a rayuwarta.

Daqyar ya kammala exams dinsa sbd babu lokacin zuwa aiki dan haka abincin dazai bawa ummita bama kansa ba yake musu wuya dan haka koda aka gama exams din yayi wani irin rama daga shi har ummitan sun bushe dan haka yana gamawa ya duqufa aikin kamfanin daya sake samu da tsaron shago yana hadawa biyu sai suka fara daidaituwa.

Ahankali abinci yafara wadatarsu kullum sunaci su koshi ya siya mata abubuwan buqata da nasa ma.

Ya siya musu katuwar fitila basa cikin duhu ko kadan yanxu,
Ya siyawa kansa waya yar qarama sbd jamb daya rubuta da kuma jiran kiran fitowar jarabarsu.

Rayuwarsu tafara daidaituwa shine malamin Ummita na karatun addini harma dana bokon dan haka tafara koyan karatu a gunsa kuma tana ganewa sbd yanada qwaqwalwa sosai dan duk tsananin rayuwar da suke ya tsaya ya samarwa kansa ilimi sbd burin dayake dashi akanta.

Mama sakina na cikin tsanani a gidan aurenta sbd baba ila daya tsaneta gaba daya tinda ta kasa cire su abdul a ranta duk ta rame ta qare akan tinaninsu da rayuwar da suke wadda bata cikin nutsuwa da kwanciyar hankali kwata kwata sbd Abdul rayuwarsa ta qare ne akan kulawa da ummita hakama bazai tabbata boyeta a amtsayin namiji na sbd girmanta idan yazo zai nuna hakama tayaya zaici gaba da iya kulawa da ita shi kadai dan haka take cikin damuwa me tsananin gaske da kuma batan Fatima daya tabata itama ta rasa kwanciyar hankali kwata kwata.

Baba ila gaba daya ficewa tai a ransa sbd babu dadin zama da ita tinda ta saka ranta a qunci sbd yayan da ba ita ta haifa ba,uwarsu ta tsallakesu ta gudu sai itace zata kawo masa qunci gidansa sbd su duk tabi ta bushe babu komai a jikinta hatta gatanta jin yayi ya bushe masa dan haka ta fice masa kwata kwata a rai ko abincin ma seya dena bata azaba kawai take sha a gidan da baqin ciki tareda hantara da tsana da gori.

Abdul bai taba zuwa ko sake barin hanyama ta hadasa da yan uwan babansu ba sbd babu abinda yake buqatan dayafi kada Allah ya hadasa dasu harsu bar kauye dan haka kwata kwata baya hulda da mutane ko shiga mutane sosai kaman iyayensa ya killace kansa daga shi sai kanwarsa wadda itace tafi masa duk wani abu dayake duniyar nan.

A gurin aikinsa ahankali yafara zamowa abin kaunar kowa sbd nutsuwa da kamun kansa da kuma maida hankali kawai akan aikin daya kawosa.

Tamkar yanda mahaifinsa yake da farin jini da kwarjini haka yafara cika idanuwan mutane duk da shine qaraminsu a kaf ma'aikatan gurin hakama sbd rufin asiri daya fara samu da cimar safe rana dare sai yafara zamowa lafiyayyan saurayinsa wanda haskensa na bafulatin asali suka fara fitowa sosai.

****examsa dinsu ce ta fito wadda tayi kyau sosai kusan fiyeda ta kowa a makarantarsu dan haka yake cikin farin ciki.

Rayuwarsa ta qara zamowa akan tsari ne a lokacinda ya samu admission dinsa a university of lagos wadda acan ya cika sbd yanason koyan gwagwarmayan nema,

A daidai wannan lokacin ne baba Ahmed ya kawo musu ziyara sbd rasuwar da me gidansu yayi dan yazo ya tafi dasu da takardar da akai ta kudinsu da zai basu zuwa abuja.

Sam Abdul bai nuna ummita mace bace a haka suka tafi har abuja bayan tafiya me tsayi suna isa aka saukar dasu gidan wani dan uwan baba Ahmed wanda yake gadin wani gida da babu kowa a cikinsa.

Sai washe gari suka isa gidan alh kabeer inda babu wahala bayan sunyi gaisuwa daman ansan da zuwansu babban dan Alhajin ne ya nema Baba Ahmed sbd takardar da dad dinsa ya basa a hannunsa tasu Abdul din dan haka ba wani wahala aka basu dukiya me yawan gaske.

Kafin su tafi kwanansu shida a abuja Alhaji Sa'ad 'dan Alhaji kabir din yaji kaunar Abdul kaman yanda dad dinsa yaji yana kaunar Ayouba a can bayan dan haka bae bari sun tafi ba yai masa tambayoyi yaji yana shaawar sakasa a business dinsu sbd Alhaji Kabir ya rasu bayan doguwar jinya wadda sanadin businesses dinsu ne da sukai qasa sun karye sosai dan haka ciwon zuciya ne da Diabetes ya kwantar da Alhaji wanda sukaita yawon kasashe sauran dukiyar duk ta qare daga qarshe koda ya rasu basuda wani abin daya dage musu bayan gidan da suke ciki a yanzu.

Amma sbd sauke nauyi da biyan haqqi ya sakasu saida duka motocin gidan suka hada kudin da dad dinsu yayi alkawarin bawa su Abdul wanda yake ganin haqqinsu ne dole ya basu suka nemesu dan basu,

Amma ganin nutsuwar Abdul din wanda idan suka basa duka kudin zasu koma ko abinda zasu juya basuda shi gashi shima Saad shi kadaine namiji a gidan sauran kannensa duka mata ne sai mahaifiyarsu dan haka ya gabatarwa Abdul kalar business dinsu na companies din shigowa da manyan qarafunan manyan motoci daga kasar waje da kuma kamfanin Qera nasu da suke dashi tareda bayyana masa komai na business da kuma yanda ake tafiyar da huldodin duka a gaban baba Ahmed da lawyer dinsu.

Abdul daman bai saka kudin a ransa ba bare saka lissafinsu a ransa dan haka yace ya bar musu amma a saka baba Ahmed a cikin huldan ya basa kaso daya a bisa uku na dukiyar shima ayi dashi.

Gabaki daya familyn gidan jin farin ciki da tsananin kaunar ABDULAZIZ sukai musamman Alhaji Saad dayaji ABDULAZIZ ya zama kaman wani savior dinsu.

Baba Ahmed ma jin yayi yana zubarda hawayen farin ciki sbd yana cikin gararin rashin aikin yi shima sai wahalar rayuwa yake sha shiyasa kunyar su Abdul din ta hana ya fito ya taimakawa rayuwarsu.
#MAMUH
#LIMBAS
#ZADEENS
#BESTLOVE

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_Arewabooks@Mamuhgee_*
10
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci  cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 3800
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA  NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 5k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Infection ruwan tsarki 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 5k kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki

*******
Lawyer ne a gaban kowa yayi drafting komai da yawan adadin kudin da date da cikakken sunansa ABDULAZIZ AYOUB LIMBA sai sunan Saad din da baba Ahmed kowa ya saka hannu.

Anan aka saukesu suka baro gidan dan uwan baba Ahmed akai musu Kyakkyawan sauka wanda anan gidan ne aka gane Ummita mace ce dan haka umman gidan taiwa ABDULAZIZ din karfin halin rabasa da Ummitah ta dawo da ita cikin gida gurinsu.

Sosai suka ringa kulawa da Ummitah da tattalinta babu qyama tareda siya mata yan kayan sakawa aka gyara mata hujin kunnanta da harya rufe.

Satinsu hudu a abuja suka tattara suka dawo duk yanda Saad yaso ABDULAZIZ ya zauna anan abuja cewa yayi aa sbd makaranta da zai tafi bazai iya barin ummita anan dinba ya tafi karatu yabarta a gurin wainda bai saniba.

Bayan tafiyarsu suna dawowa gida da kwana biyu yaje ya sanarwa mama sakina karatu zai tafi.

Tashi hankalinta yayi mummunan yi sbd batasan tayaya ABDULAZIZ din zaiyi tinanin tafiya da Ummitah karatu ba har nesa dan ita batama san lagos din ba a baki suke jinta.

Shi kansa ABDULAZIZ din yana cikin tsananin damuwa da tashin hankalin yanda zaiyi sbd shi kansa bazai iya zuwa da ita inda yasan ba tsaro ba gwagwarmaya me kalubalen gaske.

Damuwar hakan ce ta sakosa gaba ya koma kalar tausayi damuwa me karfin gaske ta shigesa,
Daga karshe yafara tinanin fasa tafiya karatun sbd Ummitah sbd ta fi masa karatun zai zauna ya reneta.

Wannan shawaran daya yanke ta fasa karatun ya hakura dashi ya saka mama sakina shiga damuwa me tsananin data sake dagula dan zaman datake a gidan baba ila tsangwamar dayake mata tai yawan data saka ciwo kwantar da ita sedai ta kasa samun Sassaucin damuwar datake ciki na fasa karatun ABDULAZIZ din dan haka dataga babu sauyi ABDULAZIZ din ya hakura da karatunsa harya fara aikinsa kwana tayi tana kukan data kasa riqewa tana tina fatima da gatan da aka haifi a Abdul din a cikinsa har safe tana kukan daya sakata qarasa ficewa hayyacinta karshe ta hakura ta sadaukar da aurenta tayiwa baba ila maganar zata karbo Ummitah ta dawo da ita hannunta ABDULAZIZ zai tafi karatu.

Sadaukarwar datai da shahadar masa magana tasan ta tashin hankalin da zata fuskantace tareda Ummitan a gidan dan ko abincin da zasuci ta sani sedai ta fara nemar musu shi da kuma kaurace mata da kila baba ilan zaiyi gaba daya daman ya dade da kaurace mata kumata shirya hakan dan haka tai sadaukarwartai masa magana sedai babban abinda bata zata ba shine kai tsaye tana kai karshen zancenta yace ya saketa saki uku ta tafi can gaba tayi riqon Ummitan.

Dagowa tayi da jajayen idanuwanta na kukan data kwana yi ta zuba masa tsawon mintina tana kallansa harya wuce daga kofar dakinta ya fice daga gidan.

Wasu hawaye ne masu tsananin zafi da ciwo suka gangaro mata ta rintse idanuwanta tana kasa dagowa saiga wani irin kuka me ciwo ya kufce mata zube a gurin tanayinsa ba sauti.

Ta jima a gurin kafin ta miqe ta shiga dakinta ta tattaro yan kayanta da duka buhu daya ne zai dauke mata su sbd ko katifa batada ta siyar tin gurin taimakawa su fatima dan haka tabarmace kawai tsohuwa sai sanin shimfida daya da kayan sawarta da basu fi kala uku ba sai kwanonin da tini suka mutu tin na aurenta shekaru kusan ashirin harma da dori dan haka tana hada kayanta a buhu ta fito taje kuryan gidan tayiwa yan gidan bankwana ta fito suna gulmanta ta fice.

Kai tsaye gidansu ABDULAZIZ din ta nufa.

Basa nan dan haka tinda gidan ba kofane dashi ba ta shiga ta ajiye kayanta ta nemi guri ta zauna.

Sai yamma sosai suka dawo Ummitah na ganinta tazo gurinta da gudu ta rungumeta tana cewa

"Maama"

ABDULAZIZ kayanta ya kalla ya kalli fuskanta take ya fahimci abinda yake faruwa dan haka baice komaiba sannu da zuwa yai mata yana fada mata abinda suka tsaya yi sukai yamma.

Ummita kallan Maman tayi tana cewa

"Mamah anan zaki kwana??

Murmushin karfin hali da boye damuwa mamah tayi tana cewa

"Eh yanzu na dawo dake zan ringa kwana kullum muna rayuwa sbd Baabanki ya tafi karatunsa,
Ai zaki yadda ya tafi ko??

Juyawa tayi ta kallesa yana alwala a natse kafin ta dawo da kallanta akan maman tace

"Eh zan yadda sbd BAABAH na son karatu ya fada a waya naji"

Ajiyar zuciya maman ta sauke sbd tasani idan Ummitah tace bata yaddaba to har abada yabar karatun.

Yana gama Alwala masallaci ya wuce sbd maman na tareda Ummitah.

Baa cika ganinsa masallaci ba sbd acan gurin aiki yake wuni dan haka a masallacin can suke sallah magriba kuma koda yake isowa gida anyi wani lokacin kuma jam'in waje yakebi sbd Ummitah sallar asuba kuma a gida yake binta sbd ba tsaro ya fita yabar Ummitah sbd akwai bata gari ko barayi.

Ayau ganinsa masallaci ya saka kawunninsa mamaki sedai ko alaman ganinsu baiyiba sbd bayama gane kamanninsu sbd rabonsa da ganinsu yama manta tin yana karaminsa.

Saida yayi ishai ya dawo gida sbd saida yayi karatun qur'ani.

Koda ya dawo maman ta dafa musu shinkafa da mai da yaji dan haka ya zauna a tsakar gidan sukaci suna gamawa yayi kwanciyarsa a kofar dakin da tabarman maman datazo da ita ya kunna maganin sauro guda biyu ya zagaye kansa dashi yabar musu dakin sbd gidan dakin daya ne tini ya rage sauran sun zube.

Washe gari gurin aiki ya tafi yabarsu gida ummita nata murna sbd mama zata zauna dasu.

Se dare ya dawo sbd baya tareda ummita daman sbd ita yake dawowa da wuri.

Tuwo ya samu anyi sbd yanada abinci a gidan sukaci suka koshi a daren ne sukai magana tace ya tafi karatunsa ita kuma zata koma gida gurin innarta da Ummitah sbd idan ma sun zauna anan zaaita tsangwamarsu ne hakama tinda an rena gidan ba kofa a bude yake idan bayanan zaaita musu sata ko wani abin ma dan haka zata koma can garin gashi a hade yake da local government.

Naam yayi da hakan shika tareda samun nutsuwa da zancenta dan haka ya amince sbd yasan kaunar da ummansu zataiwa Ummitah dama wadda batai mataba maman tanai mata dan haka zai tafi yayi karatu da nema dan inganta rayuwarsu su biyun da Ummitah da maman wadda a yanxi itama ta zama tasu nauyinta ya hau kansa kaman yanda na uwar data haifesa zai hau kansa.

Washe gari yafara shirin tafiya makaranta wanda ba wani shiri bane kudadensa dayake tarawane kawai da wanda ya bawa me gidansa na baya ya zuba a shago yaje ya karba ya dan yiwa su Ummitan siyayyar omo da sabulun wanki da mai se panties da vest da brush da macleans daya siya musu sai kuma abimci daya shiya musu me dan dama dama.

Kwana biyu suka gama shirin komai suka nufi garin mahaifiyarsa wanda shine garin mama sakinar.

A gidansu sakina koda suka iso baba ila tini ya kawo zancen tareda duka munanan illoli akan sakina wanda ya saka yam gidansu dayake gidan taro tsanarta tin kafin ta iso ita da 'yartata wanda kowa ya sani ba wanda ya isa ya rabata da ita tinda ansan irin yanda take da fatima dan haka ba wanda ma zaice zai rabata da jinin fatima sedai kuma kwata kwata basuyi maraba da dawowanta ba.

Innarta kuwa da tsufa ya kama sosai kusan batada karfin komai amma ita kam tayi maraba da 'yayan fatima sbd kaunar dake tsakanin fatima da sakina tasan daga Allah ne hakama Allah ne kadai yasan dalilinsa na hanawa sakina haihuwa yabar mata yayan fatima.

Koda suka iso kai tsaye bayan angama gaisawa da jamaa bangaren inna dayake dauke dauke da dan qaramin tsakar gida da daki daya sai bandaki da rumfar girki sai dakin kiwon kaji da yar tinkiyarta suka shige.

Dakin ba tarkace sosai dan haka suka zauna anan suka dawo da zancen komai baya suka tattauna kafin mama tai masa nasihar riqe gaskia da kaucewa haram komai kankantarta idan ya tafi can.

Ummitah tinda suka taho tana jikinsa ta lafe tanajin anfara maganar tafiyarsa tafara hawaye tana qanqamesa.

Jajir idanuwansa sukai shima sbd tinda aka haifeta baitaba rabuwa da ita ba sai yanzu.

Rarrashinta aka fara amma sai hakan yafara tayar mata da hankali tafara rikice musu tana fasa kuka me karfi tana sake riqesa da karfi.

Kasa banbareta daga jikinsa yayi yana kokarin dago fararen idanuwansa da sukai jajir ya zuba mata yana zuciyarsa na nauyi.

Rikicewa tayi gabaki daya tana musu ihu da kukan daya saka duk jamaar gidan fitowa cikin mamaki da tsoro sbd basu saba ganin hakan ba.

Mama sakina ganin yanda Ummitan ta haukace gaba daya ta fice hayyacinta take ya sakata fara kukan itama,

Inna ma kukan ta fara hakama duk yan gidan da suka shigo bangaren sanyi jikinsu yayi sbd kallo daya zakai musu ka tabbatarda wata irin kaune ce tsagwaronta babu sarki.

Rungumeta yayi qam a jikinsa tsawon mintina yana tofa masa addoin samun nutsuwa dana kariya daga sharrin duk wani sharri kafin ya zareta jikinsa da karfi yasakata jikin mama sakina data qanqameta da karfi.

Kudi ya ajiye musu mara wani yawa ya juya ya fice idanuwansa a qasa sbd jan da sukai ya fice gidan.

Se dare ya iso gida ya zauna wasu hawaye masu zafi da radadi sika gangaro masa ya rintse idanuwansa yana adduar Allah ya tsare masa Ummitah daga sharrin komai dayake duniyarnan har lokacinda zai karbeta ta dawo hannunsa.

Tinda dare ya tsala yake zaune akan abin sallah yanawa rayuwar Ummitah da tasa tareda iyayensa wanda mama sakinana ciki addua har asuba.

Wanka ya fara yi kafin yayi alwala yafice masallaci sallah sbd a lolacin aka tada.

A masallaci yana fitowa ya hade da kawunninsa biyu wanda suka kallesa amma sam baima dagoba bare ya kallesu sbd Allah ya haliccesa da wata irin kafiya akan abinda yake qi koya tsana hakama kafiya akan abinda yake tsananin so da kauna dan haka idan ya tsani abu to har abada bayajin zai taba kaunarsa.

Su kansu sunsan yanada kafiya da taurin zuciyar da bazai taba ko kallansu ba.

Yana isa gidan daman ya hada komai nasa dan haka jakarsa daya siya ya saka yan kayansa daya siya ya dauka ya goya a bayansa ya tattara komai nasu ya ajiyegefe ya fito ya rufe dakin ya saka padlock ya rufe ya juya ya fice gidan.

Yana fita ya hau keken wani abokin aikinsa daya hadu dashi a hanya ya kaisa har hanyar mota daga can ya hau mashin zuwa tasha.

Yana isa ba jimawa motarsu ta cika suka daga zuwa abuja inda acan zaibi motar lagos.

Sai dare suka isa abuja dan haka baima bari gidansu Alh Saad suka san yana abuja ba yakwana a tasha karfe dayan dare motarsu ta tashi zuwa lagos.
#MAMUH
#LIMBAS
#AZIZ LIMBA

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
11
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci  cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 3800
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA  NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 5k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Infection ruwan tsarki 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 5k kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki

*********
********
A lagos kai tsaye Alh saad yai masa registration daman hardana hostel da komai tini daman aka basa takardun komai suna hannunsa dan haka yana isa wanda Alh saad ya basa numbernsa ya kira suka hade yakaisa har hostel har cikin dakinsa.

Shima students ne wanda aka hadasa dashi dan haka washe gari shiya zo ya jasa suka qarasa sauran registration dinda baa qarasaba da sauran abubuwan.

Kwanaki ya dauka Muhammed yana nuna masa komai na makarantar da yanda zai muamalanci mutane da Guraren lectures da da komai seda ya dan fahimta tukuna Muhammed ya kyalesa duk da kusan kullum suna haduwa.

Karatu da rayuwa a cikik kabila da kuma mutanen da bama ka saba ganin irinsuba abu me tsananin azaba da wuyar gaske tareda gajiyawa musamman dayake akwai kabilanci sosai da banbancin rayuwa sai abin yaso yai masa nauyi,

Amma kasancewansa wanda ya taso gwagwarmaya da tsananin rayuwa tareda rashin sabawa da muaamala da mutane sosai sai hakan bai dade yana wahalar dashiba ya bada himma kawai gurin karatu da dan aikin daya fita da kansa ya nemowa kansa a wani shagon hada lalatattun computers wanda yake samun dama biyu ana biyansa kuma yana koyan computer tareda saninta sosai.

******karatunsa yayi nisa ahankali kaman yanda aikinsa yayi nisa sbd acikin qanqanin lokaci ya zama dan gari ya samu zama babban me kulawa da office din computer din hakama karatunsa sosai yake tafiya yanda yakeso duk da akwai wahala amma ya dage sbd AERONAUTICAL ENGINEERING  ne yake karanta wanda karatune dayayi focusing akan development da production of aircraft.

Aiki yake sosai da business tareda karatu wanda ya sakasa sauyawa a kankanin lokaci sbd rufin asiri dayake cikinsa sosai.

Shekara guda ya share cur bai tafi gida ba sbd yanayin aikinsa dayake shine yake kulawa da komai gashi yana karatun sosai harma dana addini dan haka waya kawai yakeyi sosai dasu Ummitah wadda tafara zamowa yan mata.

Koda zai taho ganin gida siyayyar da yayi musu saika dauka shagon sayarda kaya zai bude musu a kauyen dan ko takarman sakawan Ummitah da maman zasu kai kala goma goma koma fiye hakama kayan sakawan ummita da panties ma kadai dozen uku ya siya mata sai singlet da small small hijabs da kayan shafa da turaruka,

Akwati ma guda biyu ya siyo musu manya na saka kayan,
A taqaice kaman wanda zaiyi aure haka ya hado musu lafiyayyan lefen kaya ya biyo hanya,
Saida ya sauka a local government ya siya abinci shima kaman hauka ya dauki mota guda da kayan ya nufi gidan.

Ummitah na islamiya ya iso dan haka da gudu akaje aka sanar mata

Kallan wadda ta fada mata tayi da kyau da fararen idanuwanta masu shegen kyau da haske wanda suke kama sak da nasa tace

"HAMMAN UMMITAH ne kin tabbata ya dawo?
Idan bashine ba kikasa na tafi fada zamuyi"

Da sauri yarinyar tace

"Eh shine da kaya sosai da mota yazo"

Shiru tayi tana shiga bugawar zuciyar sbd Hamman Ummitah kaman yanda take kiransa yanzu ne to ko sunansa aka fada bugawa zuciyarta takeyi sbd tsananin farin ciki shiyasa ake tsokanarta da cewa yazo.

Allonta dayake hannunta ta ajiye gefenta ta miqe bata tsaya komaiba ta falfala da mugun gudu tabar makarantar.

Tin daga nesa ya hangota a guje tana zuwa daman shima tin dazu ana sauke kayan idanuwansa n hanyar makarantar kaman zuciyarsa zata bude sbd tsananin buqatan ganin hasken idaniyarsa farin cikinsa bugun zuciyarsa kuma.

Dan haka yana hangota idanuwansa sukai wani irin sanyi zuciyarsa na karba itama hakama gangar jikinsa da duminta kawai yake buqata a jikinsa ko zai samu karfin mutuwar da jikinsa yayi na rashin ganinta.

Daidai lokacin mama sakina ta fito daga gida da sauri itama cikin tsananin farin cikinda batasan yaushe ta fara hawayen ganinsa ba.

Hannuwansa ya warewa Ummitah yana tafiya zuwa gareta daidai tana isowa da gudun gaske ta fada kansa yayi sama da ita ya rungume da tsananin karfi yana sauke ajiyar zuciyar dayayi shekara nawa bai saukeba idanuwansa na kadawa zuwa ja.

Itama qanqamesa tayi tana fasa kukan farin ciki tana jin kaman ta bude cikinsa ta shige sbd tsananin kewa da kaunar datake tsakaninsu.

Sun jima a hakan anata kallansu wasu na mamakin irin tsananin so da kaunar dake tsakaninsu wasu kuma na tausaya musu wasu kuma na gulman yanda ya rungumeta.

Kasa sauketa yayi duk da tafara girma ahaka suka juya zuwa cikin gidan bayan angama shigar da kayan mama sakina ma hawayen takeyi ya kama hannunta sukai ciki.

Inna ma duk da idanuwanta basa gani tayi farin ciki da dawowansa sbd kunnuwanta zasu huta da rigimar Ummitah idan taso rashin arzkinta kuka take zaunawa ta ringa musu akan saiya dawo.

Yan gidan ganin tarin kayan arzikin da akazo dasu ya saka suka ringa shigowa yi masa barka da zuwa harda masu kawo lafiyayyar fura dataji madara me tsafta.

Godia yayi musu mama sakina ce ta karba ta ajiye sbd bataga alamar zai iya sha ba sbd ya sauya musu gaba daya ya koma wani ABDULAZIZ din daban.

Ummitah datake jikinsa gyara zamanta tayi a jikinsa yana share mata hawayenta da handkerchief dinsa me qamshi yana kallan idanuwanta da hancinsa dasuke sak nasa kaman shine ya haifeta,
Tayi haske sosai tama kusan kamosa a haske gata fes fes kusan ta banbanta da yan kauyen sosai sbd ya tsaya sosai akansu yana musu aike sam baya wasa da duk abinda ya shafi cinsu da buqatansu.

Mama sakina kuwa sosai take kulawa sa Ummitan harma mantawa takeyi da ba itace ta haifeta ba sbd so da kulawa da tattali dan hakanne ma Ummitah ta banbanta sosai da duk yaran garin ko yayan me gari va abinda suke nuna mata,
A bangaren gata da sakartawa kuwa kusan kaf garin babu kamarta sbd mamah ta sakartata sosai gata take nuna mata sam bata mata fa kuma Allah bai saka tafara lalacewa hakama sam bata barinta wani fita wasa ko yawo koyaushe tana killace daga makarantar boko da aka sakata ABDULAZIZ din na aiko kudin me mashin din dayake zuwa kaita ya daukota wanda shima da maman ake zuwa a kaita a dawo da maman gidan hakama idan zaa daukota sai anzo an dauki maman aje a daukota a dawo dasu tare sbd sam bai yadda a ringa daukanta ita kadaiba sbd tsaro da kiyayewa.

Dan hakan ne daga makarantar bokon sai Islamiya bata zuwa koina,
Kitso da lalle ma idan zaayi mata mamanta ce take kaita ta dawo da ita daga baya ma kudi ABDULAZIZ din yake aikowa idan zaayi sai azo gida ayi mata duk da tana yarinya qarama sai hakan ya saka gaba daya garin Ummitah ta koma kaman wata 'yar sarki.

Fira yakeyi da mama wanda kusan itace da inna masu maganar shi kuma sbd bai cika magana ba sai maganarsa take a taqaice gashi gaba daya hankalinsa yana kan Ummitah sbd wani irin kallan nutsuwa da kiyayewa yakewa koina nata sbd ganin tabon rauni daya a bayan hannunta ya sakasa bin koina nata da kallan nutsuwa a natse batareda  kowa ya lura da hakan ba.

Mama ta lura da hakan sedai tasan irin tsananin son dayakewa Ummitah bazai nutsuba ganin rauninta dan haka taji shima ta qara tsananin kaunarsa.

Ummitah ma dogayen yatsin hannuwansa dake farare tas kaman wanda yake cikin tsananun hutu take wasa dasu tana basa labarin duka abubuwan datake da baya nan da yanda mamanta ke sangartata da tsananin sonta.

Inna ce basa shiri sosai sbd yanda Maman ta daurewa Ummitah tana girma amma batada aiki sai kukan banza idan taso dawowan ABDULAZIZ din.

Wani irin sanyi zuciyarsa da jikinsa yayi ya dago idanuwansa da suka dan sauya ya kalli mama wadda tai qasa da kanta cikin taushi da muryansa me nutsuwa yace

"Mama Allah ya saka da mafificin khairi ya saka da gidan Aljannah"

"Amin" inna tace tana jin kaunarsu dukansu kaman jikokinta na jini da sakina ta haifa.

Mamar kuwa ajiyar zuciya ta sauke tana bude baki tace

"ALLAH yai muku albarka ya baku kariya da arzikin da bayajin kashewa yai maka budi ya daukaka rayuwarka ya baka duk abinda kake nema duniyar nan yaji qan iyayenku ya tsareku daga sharrin duk me sharri"

Amin" ya amsa dashi a sanyaye yana dorawa da godia.

Abinci lafiyayye maman tayi masa tabarsa yana fira da Ummitah datake ta faman yamutsashi tana basa labarai kala kala yana saurarenta sbd sautin karatun Al'qurani ne kadai yafi masa dadin muryanta da labaranta dan haka wani sanyayyan murmushi ne da babu me gani a fuskansa yake mata yana kallan bakinta yana tina ummansu wadda ita mama ta maye mata gurbinta sbd yanda ya lura tsananin so takewa maman nata shi kuwa har abada bayajin gurbin dayake zuciyarsa na kewan ummansa zai cike sbd yanada qawa zucin mahaifiyarsa duk da mama sakina maye gurbi me yawan gaske a rayuwarsu da kusan yake jinta kaman uwar data haifesa.

Kiran magrib da akai ya sakasa fitowa sukai alwala tareda Ummitah tukuna shi ya fice zuwa masallaci ita kuma tayi sallah tareda mamanta.

Yana dawowa aka jere masa abinci a tsaftacen guri tareda sabuwar tabarmar da maman ta siya sbd zuwansa kawai dan haka ya zauna.

Tareda Ummitah yaci abincin kusan ma duk ita ya tsaya kalla tana cin abincin saida ta koshi kafin shima yaci wanda ta rage sbd ragin nata yakeson yaci sbd son dayake mata irin wadda ko qazantarta abar tsananin so ce garesa,

haka kawai wani lokutan idan ya zuba mata ido yana kalla sai yanajin idanuwansa na sauyawa zuciyarsa na sanyi sbd jin kaman ya maidata cikinsa ya adana daga sharrin duniya dana mutane,
Tsananin So ne me tsafta da babu sirki irin wanda uwa da uba kewa 'dan dasuka haifa yake mata sbd jin yake kaman a tsatsansa ta fito tinda shine uba kuma uwarta,
A hannunsa aka haifeta,shine ya reneta,shine wankanta,fitsarinta da kashinta ma,shayarwa ne kadai mahaifiyarta tai mata dan haka bai sauke kansa daga uwa kuma ubanta ba.

Har dare sosai yana gidan saida tayi bacci a jikinsa tukuna yayi musu saida safe yabar gidan yakoma local government da daman yariga ya kama gurin bacci kayansa ma nan dan baima da niyar zuwa garinsu.

Wanka kawai yayi ya sauya kaya ya saka wayarsa caji ya kwanta yana sauke ajiyar zuciya take yayi baccinsa hankali kwance.
#MAMUH
#BESTLOVE
#AY LIMBAS
#UMMITAH LIMBA
#JAN ZADEEN
#DONOR

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_Arewabooks@Mamuhgee_*
12
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 3800
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 5k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Infection ruwan tsarki 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 5k kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki

**********
Washe gari bai tafi gurinsu ba sai bayan azahar ya biya ya siya musu kaji lafiyayyu guda biyu da fruits ya taho.

Koda ya iso Ummitah tanata yawon kofar gida da jiransa sbd tana tashi bata gansa ba taso daga musu hankali inna ta tashi tsaye akanta akan karma ta fara musu borin data saba.

Mamanta ce ta ringa lallabata har suka samu ya iso bata rikice musu ba.

Yana zuwa tayi kansa da gudu ta maqale dan ita shi take damuwa dashi ba kayan dayazo dasu ba.

Ciki suka nufa ya miqawa mama kayan hannunsa yana dauke da Ummitan da hannu daya mama na mamakin yanda bayajin nauyinta ko kadan.

Abinci sika ci tare tareda fruits daya saba da cinsu sbd sune suka fara zama abincinsa acan sbd farko farkon zuwansa yayi fama da yunwa da dan rashi kafin ya samu abinyi dan haka su yake siya na kudi kadan yasha ruwa ya kama kansa shikenan shiyasa suka shigesa.

Suna gamawa aka sauya mata kaya tarin kayan daya siyo mata ta saka hijab me kyau da takarmi da turare suka fita.

Suna fita mama sakina ta fidda kayan ta sakawa Ummitah nata a akwati dakyar ya rufe itama nata sakawa tai a akwatinta daya siyo musu ta rufe inna ma takarma da atampa biyi da tirare ya siyo mata dan haka tsofin kayansu da tarin sabulai da omo daya siyo musu ta ringa rabawa yan gidan da moqota tsarabar Hamman Ummitah wanda take aka ringa jin kaunar Ummitah da hamman nata.

Yawo suka tafiyarsu can local government yaje da ita masaukinsa ya siya mata kayan ciye ciye sukaita yawo harda saloon ya kaita akai mata harma da wankin kafa.

Se yamma sosai sika dawo bema zauna ba ya juyo.

Naman kajin ma da mama ta soya tai masa abinci baici ba yace su cinye kawai fresh sabon nono me hade da madaran shanu kawai ya karbo ya tafi dashi ya sha da dare yayi shirin bacci ya kwantawarsa.

****satinsa biyu a garin babu ranar baya fita da Ummitah ya kashe musu kudi sosai ya sake sangartata
Kaf garin babu wanda bai jinjinawa girman kauna da shaquwar dake tsakaninsu dan dole ma aka shafa musu lafiya gashi yanada alkhairi sosai sam baida rowa yan garin sun lasa arzikinsa sosai dan haka kowa yanzu kaunar Ummitah yake sbd farin jinin da ABDULAZIZ din yayi a cikin kwanakin kalilan kowa adduar arziki da budi tareda nasara yake masa.

Da zai tafi saida akai rigima da Ummitah sosai kafin ya tafi cikeda kewanta yabarsu da kewansa suma.

Bayan dawowansa abubuwa sunci gaba da tafiyar masa cikin wani irin nasara da budi dan tini yafara tafiye tafiyen kewayen lagos.

Ahankali rayuwa taci gaba da tafiyar masa hakama karatunsa sosai yake tafiya daidai sai gashi har ghana yafara zuwa harkan business din computers.

Acan ghana ma yayi mutane sosai,

Ta bangaren business dinsu da alhaji saad kuwa komai Allah ya saka musu albarka sosai ake tafiye tafiye kudi na shigowa sosai kuma ganin ABDULAZIZ din yanada wani irin farin jinin aiki ya sakasa fara sakasa a aikin ta can bangaren lagos sai ya zama ABDULAZIZ din baya abuja baya lagos ga karatu da kuma dayan business dinsa dayake habbaka sai ya zama busy sosai bai wani cika zuwa gida ba sai akai akai sedai kullum yana cikin waya dasu dan bai taba bacci ba batareda yayi waya da Ummitah ba wadda itama duk tsananin bacci batayinsa sai lokacin kiransa yayi sunyi waya take bacci.

*****lokacin yaja karatunsa yana gap da kammaluwa hakama zuwa lokacin kudi sun fara zauna masa sbd tako ina kudi shigosa sukeyi business dinsa na tafiya hakama na gurinsu saad na tafiya.

A shekaran daya kammala degree dinsa a lokacin yafara fita qasar waje tareda saad akan harkan business dinsu dayayi wani irin habbaka hakama ga nasa na daban na harkan computers da aircraft dinsa dayake daukaka sosai kaman ma saurayin matashi ba dan kudi kam suna zaunuwa.

Italy suka fara zuwa suka share kusan watanni kafin suka dawo shi ya sauka a ghana shi kuma saad ya wuce abuja.

A ghana saida share tsawon lokaci kafin ya dawo lagos tukuna ya wuce abuja acan yayi service dinsa.

Da yana service ne yake yawan zuwa ganinsu Ummitah daya sauya rayuwarsu a garin suka koma tamkar taurarin dake haske garin.

A garin ABDULAZIZ LIMBA shine tamkar gatansu kuma sarkinsu sbd yansa yake taimakawa kowa yake musu alkhairi dan ya riga ya saba duk abinda zaiyi aike me yawa yake aikowa sbd a rabawa mutane harma da maigari ABDULAZIZ ya zamar masa tamkar wani ginshikin dayake jingina akansa.

Alkhairi yake musu sosai sbd kowa na kaunar Ummitansa duk inda ta wuce kowa sonta yake hakan yasa babu abinda bazai iyawa yan garin ba,

Ya gina musu islamiya da masallaci me kyau hakama gidansu mama ya koma wani tauraro a garin da babu abinda suka rasa a kauyen.

Yana gama service babu bata lokaci ya jona degree na biyu a italy sbd business dinsu dayake tafiya acan sosai dan haka ya tattara yabar kasar ya tafiyarsa.

Yaso dawo dasu Mama abuja sbd karatun Ummitah amma sbd baya zaune a qasar yasa yafi samun nutsuwa dasu zauna acan gida cikin family da tsaro kafin yayi settling tukuna dan ko ya dawo dasu baida nutsuwa tinda bayanan hakama suma basu saba da nan dinba zasu shiga kadaici da damuwa dan haka tinda shima baida takamaimai inda yake zaune saiya zabi su zauna acan din kafin ya zauna guri daya.

Mashin ya siya aka ajiye na kai Ummitah makaranta me kyau kawai hakama babu abin jin dadin dabai zuba musu ba.

Acan italy yana karatu ne tareda business hankali kwance cikin nutsuwa da ilimi da wayewan data shigesa sedai bai sauyaba daga mara son hulda da mutane sosai da hayaniya yana nan ABDULAZIZ AYOUB LIMBA dinsa HAMMAN UMMITAH.

Bayan halinda da dabiunsa da basu sauya ba babu abinda bai sauyaba daga garesa,
Ya koma wani irin kakkarfan namiji me ji da sabon jini da farin jini da kwarjini me karfin gaske tareda kudi dasuke zauna masa hakama matashin da kyau da nutsuwansa suke sakawa mutane kwarjinsa sosai.

A rayuwarsa bayan bautawa ubangijinsa idan gari ya waye geamin ko jogging yake fita kowace safiya
Daga can kuma yana dawowa yake wanka yayi breakfast ya fice karatu daga can yana dawowa gurin aikinsa yake wucewa,
Wani lokacin kuma aikin yake fara fita kafin ya tafi makaranta daga baya.

4 years ya share a italy ya gama karatunsa tini ya fara aiki me kyau sbd iliminsa dayake fin na abokan karatunsa ko yaushe dan haka yana gamawa ya samu aiki kusan guri hudu masu kyau da girma akaso daukansa aiki amma karshe ya fara aiki a wani babban kamfanin qera jiragen sama kuma a babban matsayin daya sakasa mallakan gidan kansa da motan hawa har biyu.

A farkon fara aikinsa kwata kwata babu wata dama ko kadan ta barin kasar yayi tafiya dan haka duk yanda yaso tafiya gida bai samu damar hakan ba seda maman da kanta ta karfafesa akan babu damuwar komai yayi zamansa tinda suma suna lafiya ba matsala ko damuwar komai.

Ummitah data zama yar budurwa itama karfafasa tayi akan ya vari saiya samu time tinda idan yazo zai daukesu ne yabar qasar dasu gabaki dayansu.

Hakan ya basa qwarin gwiwa da kwanciyan hankali ya nutsu akan aikinsa.

Baai wata shida da fara aikinsa ba sukai tafiyan karatun wani program na wani aircraft dazasu hada a kamfaninsa dayake kokarin budewa shima zuwa Sidney.

Tinda yayi tafiyar su Mama suka dena samunsa shima kwata kwata ya dena samunsu sbd wayarsu da aka sace daga zuwa bikin wata yar gidan da aka aurar aka kai binni sukaje kai amarya.

Sun siya wata wayar amma tsautsayi da kaddara suka hana Ummitah haddace numbernsa sbd kullum cikin yawon kasashe yake numbernsa ba daya bace dan haka bata haddace numbernsa ta Sidney dinba sabanin sauran numbers nasa data haddace dan haka communicating ya yanke a tsakaninsu kwata kwata.

Sun shiga damuwa da tsoro sosai wanda ya saka Ummitah komawa wata sanyi sanyi hakama maman.

Amma dayake sunsan yace yana dawowa zai taho ya tafi dasu sai suka ringa saka idon zuwansa kawai ba waya,

Duk yan gari sunsan wannan karan ABDULAZIZ LIMBA na zuwa tafiya zaiyi da mamansa da Ummitansa dan haka aketa kewansu tin basu tafi ba.

Ummitah karatunta yayi nisa hartana ss1 suna kokarin shiga ss2 amma babu labarin HAMMANTA,

Tin suna saka ran zuwansa har suka cire rai suka ringa adduar idan ba wani abin ne ya samesaba.

Ahankali rayuwa tafara sauya musu gatansu ya fara ragewa sbd duk abinda ya tanadar musu ya qare sun fara shiga damuwa da matsin rayuwa.

Halinda suke ciki ba shine damuwa da quncinsu ba rashin jinsa da ganinsa dan haka suka sake dagewa da addua ba dare ba rana harma da azumi Allah kadai suke roqon ya saka yana lafiya Allah yasa wannan shirun nasarace tafe garesu.

*******Babban tashin hankalin daya riski rayuwarsu shine bayyanar dangin mahaifinsu ABDULAZIZ din garin da babbar maganar data saka mama kusan somewa saida aka riqeta.

Ummitah suke so a basu sbd sun samu labarin ABDULAZIZ yayi kudi zuwa ma zaiyi ya tafi dasu bazaa sake jin labarinsu ba dan haka basu Aminta da hakan ba Aure zasuwa Ummitah anan ta yanda bazai taba barin nan dinba har abada.

Ba mama kadai ba ko inna tana gama jin zancen kuka ta fasa tana rokon ALLAH ya kawo musu ABDULAZIZ kafin a lalata rayuwar Ummitah da suka daukan masa alkawari da rayukansu akan bazasu taba barin rayuwarta ta lalaceba.

Su kawu kuwa acikin kankanin lokaci suka bude wuta akan hakan wanda magana har a gaban me gari dayaqi yadda da maganarsu shima.

Mama kuka ta zube a gabansu tana rokonsu akan kada suyi hakan su bari ABDULAZIZ ya dawo qasar.

Kallanta kawu shehu yayi yanajin wani baqin ciki na taso masa sbd jin wato ma ABDULAZIZ din baya qasar sbd samun daukaka gasunan yaransu sun danqare a kauye basa komai sai aure aure suna tara yara da qananun shekaru.

Tsokin baqin ciki kawu shehun ya sake yana kallan kawu isyaku da shima baqin cikin yake yace

"Wlh bazamu jirasa ba tinda ba shine ubanmu ba,aure kuma wlh babu wanda ya isa ya hanamu yimata aure tinda duka sa'anninta gasunan anmusu aure harda haihuwa wasu ma
Duk kunbi kun mayarda yarinya sakarta shiyasa zaizo ya dauketa yakai qasar turawa ta qarasa lalacewa ko?
To idan shi yafi karfinmu baimasan damu ba to ita kafin tafi karfin namu zamu nuna matsayinmu kanta"

Cikin kuka mama ta dago jajayen idanuwanta zatai magana kawu shehun ya katseta a kufule da cewa

"Ke wlh babu abinda zamuji
Ke wlh ma vazata qara sati a gida ba nan da kwana uku idan bata fidda miji ba aure zamu daura mata da 'dan uwanta 'dan wajen isyaku jibi a daura musu aure mu tafi da ita ta tare ai shikenan idan ya dawo ya ringa kai mata ziyara acan da duk ma abinda ze kai mata ya ringa kai mata acan"

Hawaye masu tsananin zafi ne suka gangarowa mama sbd a bayyane tsananin kwadayi da baqin ciki da hassada ce zata sakasu yin abinda sukeson yi.

Qara mama ta sakasu amma karshe sune aka bawa gaskia sbd sune dangin uba dan haka hankalin mama dana maigari ya tashi sbd bazasu taba bari a iya lalata rayuwar Ummitah ba sbd itace rayuwar ABDULAZIZ kuma kuzarinsa na nan duniya.
#MAMUH
#LIMBAS
#BROTHERS LOVE

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_Arewabooks@Mamuhgee_*
13
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 3800
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 5k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Infection ruwan tsarki 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 5k kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki

**************
Kwana biyu daga mama har Ummitah da inna babu me walwala cikin tsananin damuwa suke wanda ya saka inna fara ciwo ahankali dama ga tsufa sosai ya cimmata komai yi mata akeyi ko mama ko Ummitah.

Maigari baba Alhassan ma duk yanda zai samu mafita ya nema babu dan haka ya kira Mama sukai shawara akan kudin dayake ganin shi kadaine mafita garesu dan hanawa su kawu shehu Ummitah.

Shiru mama tayi sbd nauyi da girman zancen amma kuma basuda zabin daya wuce hakan sbd shi kansa ABDULAZIZ zaifi jin sassaucin hakan akan su bari a tafi da Ummitah dan haka ta sauke numfashi ta dago ta kallesa shima shiru yayi sbd SAYYID shine 'dansa tal namiji wanda yake so fiyeda duka yayansa dasuke mata kuma dika dika su hudu ne uku mata sai sayyid din wanda yake qaraminsu hakama duka duka baifi shekara goma sha takwas ba zuwa da sha tara so yake shima yayi karatu ya zama kamar ABDULAZIZ da suke kallo kaman wani taurari dayakeda haske mara dishewa,Amma ayau ya yadda ya dirqushe masa rayuwa ta hanyar daura masa aure da Ummitah dan hanawa dangin ubanta tafiya da ita.

Mama ma ganin kaunar Baba alhassan din dayakewa ABDULAZIZ ya sakata amincewa take gashi Sayyid din ma yanada son koyan karatu shiyasa kullum yake yawo makarantar yan boko yana kallansu yanda suke karatu.

Koda mama ta isa gida da maganar inna jikinta ya rikice wanda ciwon ajali kawai yazo mata ba bata lokaci ta zama wani iri haka suka kwana akanta anata abu daya asubar fari tace ga duniyar nan.

Sabon damuwa da tashin hankalin rashin inna suka shiga itada Ummitah dan haka suka ringa kukansu su kadai.

Rasuwar inna ta saka su kawu daga auren dan haka a kwana biyu Ummitah ta fita hayyacinta 'dan uwanta kawai take tsananin so da buqatan gani.

Mama kuwa rashin inna dana ABDULAZIZ dinne ya ringa zuciyarta itama amma basu janye uzurinsu na aurenba dan haka inna na kwana bakwai da rasuwa aka saka Ummitah a lalle ba sanarwa sedai kawai aka ringa tayasu murnan dole.

Kafin labari yakaiwa su kawu su taho tini baba alhassan yaje gurinsu ya nema aure da dan arzikin daya rage masa duka ya basu sbd zalama suka amince atake ma suka daura auren kafin yan neman auren su tafi.

Mama kuwa duk abinda ya rage musu ta tattara ta siyar tai bikin Ummitan ta siya mata kayan daki da abubuwan buqata aka kaita.

Acan gidan baba alhassan ma gyara musu daki daya yayi lafiyayye da bandaki aka gyarawa amarya ta tare.

Ummitah tayi kuka kaman zata zarewa mamanta hakama maman tayi kuka hadda ciwo amma haka suka rabu.

*****komai ya lafa ankwana biyu kuma Ummitah bata dena zuwa makaranta ba wadda karshe ma itada sayyadin din mijinta sika koma suna zuwa tare daga karshe ma aji daya aka yan dubaru aka sakasu sbd ta dan ringa koya masa abinda bai ganeba tinda ta dade a karatun ita.

Bayan auren shakuwa da kusanci sosai ya shiga tsakanin Ummitah da sayyid suka fara son junansu sosai,

Soyayya me karfin gaske sayyid yake mata kaman yanda itama take masa dan haka hankalin mama dana baba alhassan ya kwanta sukasake duqufa adduar dawowan ABDULAZIZ.

Suna shiga ss3 Ummitah ta samu ciki wanda bayyanar rashin lafiya a tattare da ita ne ya saka aka san da cikin dan haka kulawan da ake bata ya qaru sosai.

Sayyid kuwa dadi ya ringa ji dan baima damu da rashin tsayuwarsa a rayuwa ba sbd tsananin son dayakewa Ummitah da duk abinda ya shafeta.

Bai taba ganin ABDULAZIZ ba amma kaunarsa yake mai tsafta da karfin gaske sbd irin tsananin son da Ummitah ke masa dan haka shima yake shirye daya bisa yayi masa biyayya har inda karfinsa ya qare.

Ahankali ahankali ciwon laulayi ya koma ciwo a jikin Ummitah,
Ga karatu wanda dole ta dena zuwa ga sanyi daya shigeta sosai kwata kwata cikin baizo da saukiba ko kadan dan haka mama taxo ta dawo da ita hannunta tana kulawa da ita.

*******Rashin jinsu kwata kwata tsawon lokaci me tsayin gaske ya saka ya shiga damuwar data taba aikinsa wanda ya saka masa dawowa da abinda yake yi baya dan kuwa lalacewa komai yayi sbd damuwa dan haka dole komai aka dawo farko kuma ba damar tafiya sbd aikine da zai sauya rayuwarsa gaba daya idan yayi nasara dan haka dole ya dage ya tsaya wanda hakan ne ya haddasa masa daukan tswon lokaci meyawa na shekaru bai dawo ba.

A cikin nasara da yardar Allah ya kammala tareda samun zuwa na daya wanda ya janyo masa wata irin suna da daukaka.

Murna da farin cikin mutanensa dasu alh saad suka shiga anata celebrating tareda tayasa murna hakama kamfaninsa take ya samu shiga jerin kamfanin da aka dan san dasu.

A lokacin ne babu bata lokaci ya tattara ya koma Italy daga can ko sati biyu baiyiba ya sauka Nigeria.

Bai kwana a abuja ba ya isa garinsu sbd daukosu kawai yakeda niyar yi su dawo abuja.

Lafiyayyan gida me kyau da tsari dan girma ya mallaka a abujan wanda babu abunda baa sakaba na jin dadin rayuwa wanda tin bai dawoba qasar aka gama komai na gidan da tsarinsa.

Da rana kwatsam ya sauka a garin wanda motarsa ta saka jamaa taruwa a kofar gidansu mama.

Ummitah dake zaune mama da sayyid na gefen suna kokarin ganin taci abinci da lemu da abarban data saka sayyid siyo mata sbd shima gaba daya ya haukace da nema sbd kulawa da ita da Buqatunta gashi kusan ya tare gidan maman shima sbd ita.

Mama na dagowa ta kallesa saida gabanta yayi mummunan faduwa sbd gabaki daya baiyi kama da ABDULAZIZ dintaba
Hawayene suka fara gangarowa daga idanuwanta masu tsananin zafi da batasan ma na menene ba.

Ummitah kuwa qamshinsa daya cike tsakar gidan ta shaqa da kyau har cikin cikinta taji wani irin sanyi na mamaye zuciyarta zuwa gangar jikin.

Itama hawaye ne suka fara gangarowa daga idanuwanta tana kasa dauke idanuwanta daga kansa duk da kuwa tsananin kwarjinin dayake dashi na cikar haiba.

Sayyid hannuwansa biyu ya saka suna rawa yafara goge mata hawaye yana jiyowa yayiwa ABDULAZIZ din kallo daya ya sauke idanuwansa.

Kwata kwata bai lura da cikin dayake jikinta ba sbd abine da bazai taba kawowa akansa ba koda kuwa mafarki fararen idanuwansa masu wani irin kyau ya zuba mata zuciyarsa na samun abincin datai shekaru bata samuba ya ware mata hannuwansa ahankali tareda ambatar sunanta da wani irin sautin daya sakata fasa kuka tana miqewa da karfin da sayyid baitaba sanin ayanzu tanada shi ba sbd rashin lafiya ta tinkaresa da gudun gaske ta fada jikinsa yai wata kyakkywar runguma yana rintes idanuwansa wani irin farin cikim dayafi komai na rayuwarsa na rufesa.

Mintina sukai ahakan yana sauke ajiyan zuciya ita kuma tana kuka sosai tana kankamesa tana ambatar sunansa kaman zata bude masa zuciyarta yaga irin abinda takeji na kewansa datai da tsananin Buqatansa datake.

Mama ma kuka takeyi sosai wanda ya sakasa sassauta riqon da yayiwa Ummitah jin wani wani irin tudu ya dan tokaresa.

Bude idanuwansa yayi ahankali tareda zubawa mama yana kasa sakin Ummita wadda itama ta sake qanqamesa.

Wani irin ciwon kai yaji ya sara masa a tsakiyar gefen kansa ya lumshe idanuwansa da suka dan sauya ya bude yana zare Ummitah a jikinsa ahankali.

A gabansa ya tsayar da ita ya zubawa fuskanta datake sunkuye tana kuka ido yana mata kallan daya saba mata duk yazo na karantar meye ya sauya a tattare da ita.

Tin daga fuskanta yaji zuciyarsa na nauyi yafara gangaro da idanuwansa har zuwa cikinta daya fito qarami dashi.

Kaman cikin haihuwa yake gani a jikinta wanda yasan imaginations nasa kawai dan haka ya dago ya zubawa fuskanta ido yana son ta kallesa amma ta kasa dagowa sai kuka tasake sakarwa.

Mama data kasa dagowa ya mayarwa da kallansa sai lokacin ya lura da sayyid daya taho ya tsaya gefensu yana kallansu cikeda kauna da burgewa tareda rashin son kukan Ummitah.

Mama ce tayi karfin halin dagowa tanai masa sannu da zuwa share hawayenta ta nufi daki dauko masa tabarmarsa da haryanxu bata taba fiddawa wani ya hauba sbd dan shi suka siyeta.

Tana saka kafarta daya daki kafin ta saka dayar ya kasa shiru da muryansa me nutsuwa da taushi yace

"Mama meye wannan a jikin Ummitah??

Cak ta tsaya agurin batareda tayi gababa ko baya tana sauke numfashi da ajiyar xuciya me sanyi kafinta juyowa ahankali kai tsaye tana daukan matsayinta na uwa ba shakka tace

"Juna biyu ne a jikinta ga mijinta nan a tsaye ku gaisa bara na dauko maka gurin zama"

Tana fadar hakan ta qarasa wucewa ciki tana sauke ajiyar zuciya da numfashi sbd ba amfanin boye boye da tashin hankalin abinda ya riga ya faru ba sauyi kaddararsu taxo ahakan.

Shiru gurin yayi wani irin mummunan nauyi kansa yayi da maganar tareda wani irin nauyin kirji daya kusa taba ganinsa dan haka tabarman data shimfida ya qarasa baya gani sosai ya zauna yana kasa kallan maman sai Ummitah da rayuwarta ta riga ta lalace dan haka take idanuwansa sauya zuwa wani irin jajir kaman an zuba musu borkono.

Maganan bayan rabuwa da barka da zuwa mama ke masa amma kwata kwata baya jinta jinsa gava daya ya dauke iska kawai yake ji kaman yana kada masa hakama ganinsa yara rawa dan haka bai fahimci komai sosai ba saida Ummitah ta gama kukanta ta dago ta kallesa ta fahimci kwata kwata baya hayyacinsa ma kuma maganar aure da cikin ne yake neman zarar dashi kuma tasani babu abinda zai hanasa raba auren dan haka cikin sanyin murya ta bude baki tace

"HAMMA inasonsa zanci gaba da zama dashi"

Rintse idanuwansa da suka kusa watse masa yakeji yayi da qarfi wani nauyin gaske na danne kirjinsa.

Sayyid daya shiga damuwa da tsoro numfashi ya sauke me sanyi yana kallan Ummitah da shi gava daya ganin ABDULAZIZ din ya tsinkar dashi.

Mama ma numfashi me sanyi ta sauke sbd a baya kam daya dawo da wuri yace zai raba auren bazata hanaba amma yanxu ga rabo ansamu kuma ace zaa raba auren bame yiyuwa bane.

Mama ce ta karbi zancen kai tsaye da cewa

"Sayyid yaron kirki ne kuma yana kaunar matarsa da abinda yake cikinta dan haka ba abin damuwa bane ga abinda Allah ya kaddaro,
A matsayina na uwa gareku ina umartanka da kada kace komai ka karbi hukuncin Allah da hannu biyu"

Bude idanuwansa yayi suna sake sauyawa kirjinsa na wani irin radadi me ciwon gaske sbd mata uku dayake so fiyeda komai a rayuwarsa da komai daya mallaka ga biyu a gabansa daya tace tana sonsa daya tace bata aminta yace komaiba.

Jin yayi zuciyarsa na neman bugawa dan haka ya sauke wani irin numfashi me zafin gaske ya dago ahankali ya zubawa sayyid idanuwansa sai yaji zuciyarsa ta sassauto sbd basan tayaya zaiqi abinda Ummitah ta bude baki ba tace tanaso.

Zaunawa sayyid din yayi suka gaisa
Nan mama da Ummitah suka fara yi masa gaisuwan nutsuwa da fada masa damuwar rashin ganinsa.

Baida nutsuwa da walwalan fira dasu sosai sbd abinda ya tadda din dan haka ba maganar tafiya ranar dole a haka koma sai washe gari ya dawo inda baba alhassan da mama suka sanar dashi komai na abinda ya faru.

Numfashi kadai ya sauke tareda yi musu godia baice komai akan dangin mahaifinsa ba ya sanar dasu tafiyarsu.
#MAMUH
##ZADEEN'S
##LIMBAS

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_Arewabooks@Mamuhgee_*
14
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 3800
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 5k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Infection ruwan tsarki 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 5k kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki

***********
Washe gari yana zuwa baba alhassan baiyi musu ba akan tafiya da zaayi harda sayyid sbd shi hakanma yai masa dan haka babu bata lokaci aka fara shirye shiyen tafiya sai kuma daga baya baba alhassan da mama suka roqesa akan yabari su Ummitan da sayyid su gama exams dinsu da aka fara ta waec.

Bai yadda ba amma hakanan mama ta tirsasa ya amince dan haka aka sake haukata kauyen gaba daya da abubuwan alkhairi sbd hatta gidan baba alhassan saida akai masa sauye sauye hakama ya bawa baba alhassan din kwangilar gina masallaci da rijiya Allah yakaiwa inna da iyayensa ladan.

Akan dole ya koma abuja kafin su gama exam din sedai yana zuwa ko kwana biyar baiba ya sake dagawa zuwa lagos daga canma wata tafiyar yayi.

Su kuwa su mama renan cikin suka ci gaba dayi dan daman sun boye masa ciwo dataketa fama dashi akan cikin sbd a samu yabarta ta kammala exams din sbd shi a nasa so yayi idan sun tafi saita haihu saitayi exams dinta aguri me kyau har ita har Sayyid din wanda ya dage sosai sbd so yake ya zama me ilimin da shima zai bata kulawa kaman Hamman.

Yanayinta da yanda ciwo yaketa gaba ya saka baba alhassan ya daukesu sukaje capital a wani asibiti me kyau akai mata register na awo dan ta ringa zuwa akai akai kuma har lokacin basu sanar da ABDULAZIZ ba sbd kada su saka masa damuwa gashi baya ma kasar.

************
A bangaren ZAADENs kuwa suma komai na tafiya daidai tinda suka samu farin cikin rayuwarsu hasken idaniyarsu,

JANNAH ZAADEN wadda wani lokacin suke kira na JAN ta taso cikin rayuwar kulawa da wani irin gata da asalin hutu da tarin arzikin da koyaushe yake qaruwa a familyn,

Basusan menene rashi ba kwata kwata sai na iyaye da kanni da suka rasa sai kuwa asalin farin cikinsu dayar sanyin idaniyarsu wato zayneb wadda a yanzu Jan ce ta maye musu gurbin nata,

Babu abinda suka sani a rayuwa bayan samu da hutu tareda jin dadi da kwanciyar hankali sai zurfafa ilimi da yawon qasashe.

Tsananin son da Ammar yakewa Jannah kusan har mamaki yake bawa Mimi sedai duba da Mum dinsa ce sai ta dena mamaki.

A familyn zaadens babu wanda ba rayuwar class da wayewa tareda tsatsan kudi yakeyiba,
Kyawawane suma kusan suma duk kamanninsu daya hakama kana ganinsu zakace familyn black Americans ne musamman Ammar dayafi su haske sbd mum dinsa nada haske fiyeda su Dzad.

Jan nada shekara 9 a school school dinta suka fara noticing kwata kwata batason duk wank physical activities da farko suna mata dubarun ta ringa yi amma sam bataso da suka dam takura saisuka lura tana farawa take fara zufa harma da shortness of breath.

Dayake school din masu kudi ne sosai sam basa zaqewa akan komai na student saida izinin iyayensu dan haka suka sanar da iyayenta akan a lura da hakan kokuma akaita checkup.

Dayake Mimi sukai magana da ita sai bata wani dauka serious ba dan haka bata fadawa su Dad ba tinda ba wani zama yake ba sukuma yayun nata sunata fama da karatunsu.

Kasancewan Jan din ta taso cikin yayunta maza sai iyayenta da masu aiki sai batada wani rawan kai ko hayaniya gata yayi mugun mata yawa dan haka take da wani irin class tin tana yarinya sam bata son mutane sosai itama sedai zuciyarta nada wani irin sanyi da tausayi tareda rashin karfin hali kawai dai batason shiga mutane ne sbd bata sabu dasu ba a cikin gidansu ne kadai take sakewa tayi wasa da tsalle a cikin yayunta datake tsananin so itama.

A karo na biyu school suka sake yiwa Mimi maganar yanayin jannah din amma still tace zata sanar da yayunta ko dad dinta sukace to.

Da jannah din ta dawo school kallanta Mimin tayi taganta healthy da ita dan haka sai ta sake tinanin sunason fara takurawa yara ne school din dan haka ta share zancen.

A makaranta sunga sam jannah din babu wani sauyi hakama iyayen sunqi cewa komai sai kawai suka kyale aka dena tirsasata duk wani physical activity sai kuwa hakan yayi mata dadi ta dena damuwa ta sakewarta da friends nata.

A haka karatunta yafara nisa tafara zama yan mata kwatsam ranar da sukai family dinner na murnan gama karatun mahir zadeen kwata kwata ya zama cikakken chairman na ZADEENS GRP sunata murna cikin nutsuwa da kwanciyar hankali irin na masu kudin da babu hayaniya.

Ammar ne ya iso da daddaren sbd flight da bai samu ba daga italy daya tafi dan haka koda ya iso dukkaninsu suna open dinner a dayan lafiyayyan dining dinsu dake kusa da swimming pool na gidan qamshin ruwan me tsafta dana flowers dake zagaye da gurin yana tashi ahankali hakama ga iska me sanyi da nutsuwa yana kadawa ga haske koina dake gurin.

Isowansa ya saka Jannah tasowa da w
Gudun gaske ta tinkaresa shima cikin farin ciki da kaunar dayake mata wadda sam batada sirki ya bude hannayensa ta qaro gudun gaske.

Tana gap da isa gurinsa kirjinta ya kasa daukan stress da rapid breathing din take tsaya cak idanuwanta suka juye ta yanke jiki a gurin ta zube.

Ammar dinne ya ambaci sunanta da sauri yana qarasowa da sauri kanta cikin matsananin tashin hankali da mamaki.

Juyowa kowa yayi yai jin yanda ya ambaci sunanta suka ganta zube a qasa kaman ba rai a jikinta.

Idan akwai abinda ya taba saka zuciyoyinsu tsayawa cak suna dauke wuta to wannan mugun ganin ne musamman Dad din dayaji jininsa na neman hayewa take kasa motsawa yayi.

Maheer da saleem ne da Mimi suka taso da sauri sunayi kanta wanda tini Ammar ya daukota gaba daya yana kiran sunanta idanuwansa na qanqancewa.

Da karfin gaske yace a kira doctors bama doctor daya ba,

Saleem ne yayi saurin dawowa ya dauki wayarsa yana budewa yafara neman likitoci maheer kuwa bayan Ammar din yabi shima yana fidda wayarsa dan kiran wata asibitin.

Mimi ma bayansu tabi dad ma sai alokacin yaji wani mugun karfi ya zuwar masa ya miqe yabi bayansu shima yana kokarin daidaita wayarsa a hannunsa dan kiran wani likitan.

Sama sukai inda dakin jannah din yake sedai ko isa basuyiba suka juyo sbd maheer daya dauko keys na mota sbd ganin bazasu iya tsayawa isowan likitocin da suka kira ba.

Kusan keys hudu ne a guri daya ya kwaso su a palo ya watsar da sauran akan sofa suka nufi kofa har lokacin tana hannun Ammar wanda yake jin kaman zai zare sbd ganin zufan datake tsananin yi bakinta na bushewa kaman wani abin sihiri.

Dad ne ya budewa Ammar kofan motar ya shiga da ita kafin shi ya shiga Mahir yaja suka bar gidan da wani irin speed.

Saleem ne ya fiddo wata motar yabi bayansu suka Mimi gida tareda masu aiki da suketa mata sannu da fatan Ba wani abin ne yake damun Jannah dinba.

A hanyar zuwa asibitin maheer ne kadai idanuwansa ba akan Jannah din yake ba sbd yana drivin ne amma Ammar da Dad shiru sukai kowannensu ya zubawa fuskanta idanuwansu da suka sauya.

Ammar yanada trauma da bata warke ba tin ta rasuwar Mum dinsa a duk lokacinda yaga wani a kwance kamar ba rai a jikinsa sai kansa yayi kaman zai juye sbd tinda aka haifesa mum dinsa take kwance cikin ciwo harya girma ta rasu a kwance take dan haka abin ya taba kansa sosai duk da Allah ya taimaka an samu ya dawo daidai amma haryanxu wannan trauma din tana cikinsa,

Ganin jannah a wannan yanayin yanzu ya sakasa kansa neman zarewa dan haka hannunwansa suka fara rawa ahankali ahankali wanda ya saka Maheer fahimta duk da yana tuqi ya dan juyo ya kalli Ammar din ya kalli dad yace

"Dad, Ammar"

Ammar din dad ya kalla cikin karantar yanayinsa ya miqa hannunsa ya kama nasa tareda dan damqewa.

Dago idanuwansa da suke sauyawa yayi ya kalli Dad din cikin sanyi da kokarin hana hannuwansa dake rawa rawan.

Kallan kwantar da hankali dad din yayi masa yana kasa cewa komai sbd shima kwarin gwiwan yake nema a basa sbd ya yadda ya rasa fiyeda rabin dukiyarsa akan Jannah tayi ko ciwon kai ne amma Ammar ma wani bangaren ne na rayuwarsa dayakewa wani irin kauna wadda take ta kasancewansa jinin zayneb data bar musu a duniya dan haka yake jinsa a ransa sosai.

Suna isa asibitin a cikin gaggawa aka karbeta akai ciki da ita doctors din da duk suka kira suna bin dakin da aka shige da ita suna shigewa.

Su kuwa tsayawa sukai batareda kowannensu ya zauna ba se dad din kawai sbd shi kam yana buqatan zaunawan sbd bp dinsa dayaki ba daidaiba.

Saleem na isowa Ammar da maheer dake tsaye ya kalla kafin yayi gurin dad ya zauna kusa dashi yana cewa

"Dad you're not looking good kana buqatan ganin likita kaima"

Girgiza kai dad din yayi yana bude baki a hankali yace

"No Am ok"

"But dad....

"Saleem i said am fine,ok?

Kasa yadda da hakan saleem yayi amma ya kyalesa kafin suki Jannah din tukuna.

Maheer wayoyi yafara yi da wasu kwararrin likitocin guda biyu dake india yana fada musu abinda ya samu Jannah din shi kuwa Ammar kofar dakin ya zubawa idanuwansa baya kyaftawa kansa na juyawa sbd a irin haka ne da hannunsa ya dauko mum dinsa ya kawota asibiti sedai aka fito kaman haka akace masa ta rasu dan haka ya kasa motsawa daga inda yake kofar dakin kawai yake kallo.

Duk dubaru da abinda doctors ke tinani dan ta farfado baiyiba numfashinta da bugun zuciyarta ya dakata wanda ya sakasu shiga fargaba da shakkar abinda suka fara tinani dan haka cikin gaggawa aka fara bincike da Awo awo.

A cikin qanqanin lokaci jannah ta koma kaman wadda ta jima tana jinya bakinta ya bushe ya sauya hakama tayi wani irin pale gashi bata farfado ba.

Sai zuwa asuba aka bari suka shiga inda take bayan sunyo sallah sun dawo kenan.

Suna shigowa kowannensu shiru yayi suna kallanta cikeda fargaba da mamakin sauyinta na lokaci daya.

Saleem ne kadai ya iya kiran sunan Allah yana qarasa gurinta da sauri sedai ba ikon tabata dan oxygen ne ma a hancinta.

Dad kuwa likitocin dake tsaye ya kalla cikin sanyi na nutsuwa yana cewa

"Dr Abraham wats wro...

Katsesa Dr Abraham yayi da cewa

"She'll be fine Sir
We're waiting for her results so lets all wait...

Magana saleem zaiyi dad ya katsasa da cewa

"Yace ba wani abu babba bane so mu jira din"

Guraren 8 na safe Mimi ta iso asibitin batareda da breakfast ba sbd tasan babu wanda a cikinsu zai iya cin abinci a asibiti sbd sunada qyanqyami duk da asibitin kyanta ma kusan kaman a hotel yake.
#MAMUH
#ZADEENS
#LIMBAS
#BESTYSTORY

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_Arewabooks@Mamuhgee_*
15
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 3800
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 5k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Infection ruwan tsarki 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 5k kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki

**************
A tashin farko da likitocin suka fara samun results nata abinda suka samu shine ya sakasu haduwa meeting a tsakaninsu sbd tabbatarwa.

Cardiomyopathy wanda yake leading to heart failure ne wanda suka tabbatar suka sake kwanaki suna tabbatarwa kafin suka yanke shawarar sanar da ZAADENs din wainda a cikin kwanakin suna cikin matsanancin halin damuwa da quncin da basu taba sanin dashi ba,

Dukkaninsu sun jingine ayyukansu sai sintirin asibitin sukeyi gashi har lokacin bata farfado ba ta koma wata kalar tausayi tayi fari fat da ita gata yarinya shiyasa tausayinta yake qara rikita zukantasu.

Mimi ce da Maheer a cikinsu suka fisu karfin hali dan kuwa dad dai yana gida yana karban treatment na kwantar da hankali da damuwa da akeson ya cire a ransa.

Doctors buqatan ganin Dzad din da kansa sukai sbd tattaunawa dashi da familynsa.

Dzad din tareda Maheer da Mimi suka iso asibitin sbd Ammar da saleem suna asibitin tinda safe.

Koda suka iso Maheer ne ya fara shigowa dakin da jannah din take sanye cikin black giorgio Armani Suits Tukuna Dzad Sanye cikin Armanis din shima amma masu kauri wata tsadaddiyar Cardigan Mimi na gefensa cikin doguwar luxury abaya ash.

Saleem dayake tsaye yana waya sanye cikin sweatset na balenciaga ash juyowa yayi yana qarasa gurin Mimi ya dan rungumeta cikin kunnenta ya rada mata "Goodmorning Mimi" sbd bai kammala wayar dayake ba.

Dad ma a cikin sauti kadan yace "goodmorning dad"

Amsawa dzad din yayi yana maida kallansa kan Ammar daya taso ya qaraso gabansa ya rungumesa yana cewa

"Komai zai zama daidai Ammar okay"

Numfashi me sanyi da nutsuwa Ammar din ya sake yana cewa

"Yes Dad insha Allah"

Mimi ya kalla ta miqa masa hannu ya kama ahankali yana cewa

"Goodmorning Mimi"

"Meyasa kake wasa da naka health din Ko abincin kirki ka dena ci,
I don't like seeing you like this My boy"

Hannuwansa biyu ya zuba a aljihun Off-white burberries din dake jikinsa yana murmushin karfin halin kaunar Mimin nasa.

Dukkaninsu akan Jannah suka maida kallansu Maheer na fidda wayarsa ya sanar da babban doctor din zuwansu.

A office dinsa ya gayyacesu suka nufi office din dukansu banda saleem da aka bari a dakin yana waya.

Zaunawa sukai dukkaninsu a office din banda Maheer dayake tsaye a bayan Dad Ammar da Mimi kuwa a kusa da juna suka zauna tana riqe da hannunsa cikeda kauna da kulawa sbd batason ganinsa cikin damuwa ko kadan.

Dr Abraham kallansu yayi daya bayan daya kafin ya kalli dr Josh dayake gefensa yace ya gabatar da takardun dayake dauke da bayanin komai.

Ajiye takardun na results dinta da suka gama sakawa a komai nata dayake computer ya koma ya zauna tareda kunna juyo musu da kan Computer din da zasu ga abinda zasu nuna musu yanda ya kamata.

Dr Abraham ne ya kalli Dzad a natse cikin kwanciyar hankalin yanda zasu fahimcesa yafara zantukan da duka basa wani ganewa yana kwana da zancen sbd rage musu shock din zancen tukuna daga karshe yace,

"Ms Jannah is suffering from Cardiomyopathy.....

Shiru office din yayi babu wanda yace komai sai kallan kallo da sukewa doctor Abraham din da dr josh.

Maheer ne ya bude baki cikin gaskiyarsa yace

"And wat does that mean Doctors???

Numfashi Doctors din suka sauke a tare suna kallan familyn daya bayan daya dan ganin ko akwai wanda ya gane abinda suke nufi amma babu alamar sun ganen dan haka ya miqe tsaye ya zagayo gurin Dzad ya kallesa cikin nutsuwan datafi da baya kafin ya dawo da kallansa kan Maheer da yayi tambayar yace

"Heart diseases,her heart is failing"

Shiru dakin ya sake dauka babu wanda ya matso sai daya bayan daya suka fara dawowa suna kallansa dan tabbatar da abinda sukaji da kuma tabbatarda shin hakan ya fada kokuwa.

Shima kallansu ya ringa yi daya bayan daya yana gyada kai with seriousness sbd su san bafa fada kawai yake ba he's morethan serious.

Dzad ne yafara bude baki yace

"Her heart is failing????

Yes Mr Zad and I'm sorry she's not in her first stage shes....

Yanke jikin da Dzad din yayi a gurin ya katse Dr Abraham din ya kallesa da sauri cikin tashin hankali

Dr josh kuwa cikin sauri ya danna bell din kiran nurses dinsu yana tasowa shima.

Mimi da Ammar kuwa mutuwar Zaune sukai a tare kowannensu jikinsa na neman qanqarewa da tashin hankalin da baa saka masa rana ba.

Maheer kuwa cikin tashin hankali dayake cakar masa da kai ya rasa ma me zaiyi ya ringa kokarin daukan Dad din yana ambatar sunansa da karfi tareda neman taimakon gaggawa.

Cikin gaggawa da sauri aka dauki dad din kaman ransa ya fice akai emergency dashi.

Ammar silalewa yayi hannuwansa da kafafunsa na rawa ya zame qasa yana son numfashi me qarfi amma kirjinsa ya toshe ya tsaya cak wani abu me nauyin gaske ya danne masa kirji zuwa maqoshinsa.

Idanuwansa wani irin ja sukeyi suna kasa hada hawayen kansu,

Mimi ma hawaye tafara sosai tana kasa riqe kukanta tana cewa

"Jannah dan Allah karki barmu kema,kece madadin zayneb Allah ya kawo mana dauki,innalillahi,
Jannah meya hadaki da Cutar zuciya kema?"

Saleem koda ya iso babbar masifar datafi komai a garesu ta fadowa familynsa dan haka shima shock din daya sakasa kasa yadda da zancen yayi ya sake tsare dr Abraham wanda ya zauna dasu ya sake musu bayani da karatun yanda ciwon yake dallah dallah tareda basu tabbacin yanzu tafara irin wannan ciwon na idan har ta zama exhausted ko wani physical activity da zai saka bugun zuciyarsa qaruwa to idan tayi collapsing zata ringa daukan kwanaki kafin ta farfado hakama Ahankali zuciyar zata cigaba da gazawa saga bugawa yanda ya kamata da blockage.

Rawa jikik Ammar yakeyi sosai hakama Dukkaninsu daqyar ya iya bude baki muryansa na shaqewa da Tashin hankalin daya manta yaya yake a rayuwarsa ko gani sosai bayayi yace

"Menene Mafitar ciwon da lafiyarta??

"Tanada sauran time na shekaru qalilan kafin Heart din yayi failing gaba daya...."

"Wat are your suggestions then??? Maheer ya katsesa kai tsaye idanuwansa jajir kaman zai shaqe dr Abraham din ya rabasa da tasa zuciyar sbd wannan mugun labarin dayafi mutuwa daya basu.

"Heart transplant" ya fada shima kai tsaye yana kallansu daya bayan daya yana kallan yanda zasu karbi zancen.

Dukkaninsu da sauri suka dago suka kallesa cikeda mamaki me tsananin gaske da sabon shock.

Shiru sukai dukkaninsu sbd tabbas Sun sake dawowa inda suka bari rayuwa tayo Uturn dasu a lokaci me tsanani da quncin da suka bari a baya akan Zayneb.

Babu wanda ya sake cewa komai sbd tashin hankalinsu daya nunku tareda tsananin mutuwar jiki me ciwo da radadin zuciya.

Gurin Dad dukkaninsu da aka hade daki daya da Jannah dan saukaka musu komai sbd dukansu suna son ganinsu guri daya.

Wani irin kuka me tsima zuciya da saddakarwa Mimi takeyi a jikin Saleem wanda shima kukan yakeyi sosai yana shesheka.

maheer wani irin ja idanuwansa sukai da fuskansa gaba daya ya zauna ya riqe kansa dayake jin kaman zai tarwatse sbd tsananin ciwo.

Ammar kuwa ficewa yayi daga asibitin ya nufi gurin therapist dinsa sbd jin yake kansa na juyawan dayake neman rabuwa da wuyansa hakama ruwa kawai yake nema ya fada ko zai rabu da ransa ya huta da abinda yake ji.

Allah kadai ya kaisa gidan Dr shilah lafiya sedai koda ya isa ko gani bayayi sosai hakama hancinsa har habon jini yake.

Tana bude gidan ta gansa da sauri ta kwalawa masu aikinta kira suka taho suka kama mata shi kai tsaye toilet din office dinta suka nufa dashi tayi sauri ta kunna ruwa suka cika bathtub suka sakasa ciki banda kansa data riqe tana cewa ai sauri a kawo mata first aid.

Wuni daya gaba daya zaadens sun koma kalar tausayi ga dad din ma tunda ya farfado aka sake nasa bayanin komai ya sake rikicewa daqyar akai controlling bp dinsa wanda shikenan idan ba Allah ya tsare ba ya kamu da hawan jini kenan.

Ammar ma saida Mimi taje gidan dr shilah a daren ta taho dashi ya dan samu dawowa hayyacinsa dan haka suna dawowa gida ita taita kulawa dashi,

A daren babu wanda ya rintsa a kaf familyn sbd suna cikin jarabawar Allah,

Maheer ne a tsaye akan kowa yana kulaw sbd kowa yayi breaking suna neman shiga mummunan halin da duniya zata sani.

Cikin ikon Allah washe dari guraren 9 na safe Jannah ta farka.

Asibitin suka dunguma suka nufa kowannensu na kokarin boye damuwarsa sedai kana kallansu zakasan suna cikin qunci da damuwa.

Cikeda kulawa da kauna suka ringa mata sannu Mimi kuwa zaunawa tayi kusa da ita tareda rungumeta ahankali tana shafa fuskanta cikeda kauna da kulawa jiki a mace.

Shi kansa dzad ganin ta farfado ya sakasa samun karfin kuzarin warkewa.

Bayani dr Abraham yayi musu na babu matsalar komai yanzu kawai dai abinda ya fada musu ne su kiyaye she should not be bothered with any physical activities ko exhaust and duk abinda zai kawo mata gudun bugawan zuciya a gujesa if not Heart din zata tsananta gudun failing wanda ba lallai tayi shekarun dayace mus din zatai ba.

Motoci uku ne suka daukosu a jere zuwa gida Inda kaf masu aikin gidan suke tsaye suna jiran isowansu cikeda jimami da tausayin Jannah wadda suma masu aiki suke tsananin kauna sbd kwata kwata bata wani damu da matsayinsu ba tana kaunarsu da son sakewa a cikinsu.

Koda motocinsu sukai parking a harabar gidan dake dauke da securities bude musu mota akai ana musu barka da zuwa musamman Dzad da kaman zaa zube qasa a durqusa masa.

Jannah na gefen Ammar da Mimi tana tafiya a hankali cikin sanyi sbd karfin jikinta bai gama dawowa ba shes weak hakama tayi wani dan fayau da ita fararen idanuwanta ne kadai masu wani irin kyau ke amsa gaisuwa da sannun da masu aiki da Nannys dinta ke mata wainda tin tana yarinya suke kuma koda ta girma tace kar a sallamesu ta saba dasu.

Nan Ama ce ta qaraso ahankali ta kamata daga gurin Ammar din wanda yake jin sanyi na mamayesa da nutsuwar datake ta dan lokaci sbd ganin sun dawo gida da jannah.
#MAMUH
#BESTLOVE
#ROMANCE
#LOVE
#AY LIMBA
#ZADEENS

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_Arewabooks@Mamuhgee_*
16
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 3800
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 5k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Infection ruwan tsarki 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 5k kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki

************
Kai tsaye Bedroom dinta Nan Ama ta nufa ita daman kuma babu ranar da baa gyara komai na dakin kaman yanda aka saba.

Su kuwa sauran Yan gidan kowa Bedroom dinsa ya nufa sbd su samu kawunansu su sake su dan yi baccin da sukai kwanaki babu dan haka gidan yayi tsit masu aiki sukai suka kammala aikinsu na ciki suka tattara suka koma kitchen ba hayaniya.

Acan Bedroom dinta kuwa toilet ta nufa ta tube ta shiga ruwan zafi dan gasa jikinta dayayi mata nauyin kwanciyar kwanaki.

Ta jima a toilet din kafin ta fito daure da brown towel babba kanta na tsiyayar ruwan data wankesa sbd kwana biyun ba gyara duk ya dameta.

Ko data fito Tea da snacks kusan kala hudu ne aka shigo dasu aka ajiye akan lafiyayyar table dake tsakiyar makeken Bedroom din nata.

Ac ta dauki remote ta kashe gaba daya tana zaunawa tareda kunna hand dryer dake gefen dresser dinta tana son busar da kanta amma sai taji tanajin gajiya sosai irin wadda bata saba ji ba dan haka ta ajiye ahankali tareda danna bell dake gefen gadonta na kiran Nan.

Ba bata lokaci akai knocking dakin tareda shigowa ta juyo kadan ta kalli Nan din tin kafin tai magana Amah ta lura da Abinda take so taqaraso tana daukan dryer din tana kunnawa ta fara busar mata da kan tana cewa

"Sorry"

Thank you tace da muryanta me sanyi tana tambayar Aman kwananta nawa a asibiti.

Fada mata Amah tayi tana sake mata sannu batareda ta sanar da ita qarin komai ba sbd suma basusan menene yake damunta ba dan kuwa ciwon nata bayan familyn da doctors dinsu babu wanda yasan menene ya sameta.

Ana gama busar mata da kan ta miqe ta shirya cikin oversize Cardigan din balenciaga da dogon wandon balenciaga din shima wanda yakeda fadi sosai tai sallah tana idarwa ta sha tea din da aka kawo da cake kadan take taji ta sake gajia dan haka ta nufi gadonta ta kwanta take bacci ya dauketa na gajia.

Kaf familyn gidan babu wanda ya fito sai yamma sosai suka fara fitowa kowannensu yayi wanka da sallah sun saiyo kayan jikinsu.

Asalin limited edition designers suke duka a gidan wanda ake zuba ba qananun kudi ba ana siya,

A rayuwarsu kaf basusan wani abun ba bayan asalin designers na amfani dashi,

Takarman takawarsu kadai kudadensu wani budget dinne na rayuwar wasu ta shekaru bare watches nasu dasu sakawa na manyan dollars da basusan zafinsu ba,
Sutura kuwa baa magana sbd ajinsu ma kadai ya isa ya nuna menene a jikinsu dan haka gaba daya ZAADENs babu wanda closet dinsa kudinta vazata budewa mutane da dama sabuwar rayuwar da shima zai budewa wasu da daman ba.

Jannah zaaden kanta datake qaramarsu babu abinda ba designer ne a kayantaba ko abin amfaninta dan ko lipsticks dasu liner da cosmetics nata designers ne,su skin products nata ma kansu basuma san akwai wainda ba designers dinba dan haka koda ta taso batasan komai ba bayan luxuries kawai.

Itace tafara saukowa tana kokarin nufar dakin Mimi saiga Mimin ta sauko daga bangaren dad tareda dad din yana ganinta ya miqa mata hannu ta qaraso ta kama hannunsa tace

"Dad You look tired"

Murmushin karfin hali yayi yana cewa

"And you look pale Jannah Zad"

Murmushi tayi itama tana kallan Mimi dake murmushi itama.

Qamshim Maheer Zad ne ya sakata juyawa tana kallan hanyar fitowarsa sai gashi ta riga ganin Ammar daya fara fitowa qamshinsa na gaurayewa dana Maheer din yayi wani irin fresh na dan hutu da nutsuwan daya samu na yau din.

Kallanta yayi da fararen idanuwansa yana sake mata wani Murmushin daya sakata sakin dad dinta ta dawo gurinsa tana masa murmushi itama tana cewa

"My AmZad looking calm"

Murmushi me sauti ya sake yana cewa

"Yaya kikeji??

Just tired amma lafiya kalau.

Dining suka nufa wanda yake cike abinci da snacks da teas kala kala da fresh juices da cutlerys masu tsada da kyau.

Zaunawa sukai bayan Dad ya zauna Amah ce kadai takeda damar zuwa idan suna cin abinci dan cikin kaf masu aikin dan haka tana tsaye a gefe koda suka zauna ta matso tafara serving nasu a natse kuma tasan abinda kowannensu yake ci da yawan yanda yakeci.

Cikin nutsuwa sukaci abincin suna gamawa suka wuce Sallah.

Suna dawowa sallah a palon Dad suka zauna dukansu suna fira kaman yanda suka saba sunata kokarin hana Jannah sanin menene yake damunta har ta fara jin bacci sosai Saleem ne ya rakata har dakinta kafin ya wuce nasa dakin daga can.

Washe gari Maheer yafara fita office hakama saleem ya koma school Ammar kuwa a gida ya wuni bai futa koina ba yana tareda jannah da Mimi da dad.

Sai da akai kwana biyu dad ma ya warware ya koma Dzad dinsa ya fara fita office Ammar kuwa saida ya share sati biyu kafin yabi flight ya kom makaranta.

Jannah ta koma school itama sedai ranar datai sati biyu da komawa a school ta fara samun matsalar shortness of breath daya ringa sakata collapsing.

So biyu tana samun hakan sai school suka bata hutu sedai tana samun hutun sai gashi bata sake samun matsalar ba sai aka lallaba taci gaba da zuwa school.

Ko wasu kwanakin masu yawa bata sake ba ta samu attack daya saka zuciyarta kasa dauka ta yanke jiki a school din a rikice akai asibiti da ita sedai su Dad suka sameta a asibiti kaman yanda take wancan karon haka ta share kwanaki a kwance da oxygen kafin kafin Allah yasa ta farfado.

Hankalinsu bai qara tashi ba suka shiga asalin damuwa da tsoro da firgici saida ta ringa samun collapse a school wanda ta saka akan dole tasan Asalin menene yake damunta tayita kuka sbd ganin mutuwa zatai tabar iyayenta da yan uwanta.

Kuka da halinda ta shiga ya saka ciwonta tasowa sosai wanda ya sakata kwanciyar kusan sati biyu bata san wanda yake kanta ba.

A wannan lokacin ne Dad yasan dukiyarsa ba komai bace hakama shi din ba kowa bane a gaban ikom ubangijinsa dan haka ya rufe kansa a daki ya ringa rokon Allah ya rabasa da duk abinda ya mallaka ya bar masa Jannah din.

Mimi ma tayi kuka ta fadawa Allah daga karshe ta dangana ta barwa Allah ikonsa sbd ganin duk mazan gidan babu wanda yakeda jarumtar halinda Jannah din ke ciki sai ita ta koma tafisu karfin hali da mamakin irin yanda Allah ya jarabcesu da yiwa jannah so mafi girma akan komai banda ita datake jin ma ko acikin yayanta tafi kaunar Ammar dan haka ta koma tafi su karfin hali da jarumta akan ciwon na jannah sbd ta saddakar tasan jannah bame tsawon rai bace.

Jannah a cikin qanqanin lokaci Allah ya maidata abar tausayi babu abinda dukiya da gatanta zasuyi mata sai yanda Allah yaso yi da ita.

Kallansu dr Abraham yayi a karo na ba adadin zaman sharawa dasu ya fara koro musu bayanin,

"Yawan collapse datake samu yana qara tsananta raunin zuciyarta dake failing wanda kaman kwanakinta na raguwa ne sa sauri,

Ya kamata a kiyaye sosai tareda nesantata da doguwar hayaniyar da zata ringa ma sakata tinane tinanen dasuka fi karfin kwakwalwanta datake bawa zuciyarta stress"

Cikin sanyi Ammar ya kalli dr Abraham din ba kuzari a muryansa yace

"Wat happens wen the heart fails???

Da sauri dukkaninsu suka kallesa banda Mimi data ita likitan ta kalla wanda yayi shiri kafin ya sauke ajiyar zuciya da numfashi me sanyi yace

"Bama fatan hakan Mr Ammar Zad,....

Kallan dr yayi da idanuwansa da sukai jajir ya sake bude baki yace

"Ina tambaya ne sbd we cant lose her,
She has to liv,i cant lose someone again sbd zuciyar da ake buqata,
Meyasa bazaa saka mata zuciyar duk wanda aka samu ba....

Mimi ce tayi saurin riqesa tana kallansa cikeda mamaki da fargaba tace

"Ammar,me kake fada?idan ana samun hakan da zayneb tana tareda mu yanzu
Zuciyar mutum ake magana ba qaramin abu ba,
Samunta abu ne me wuyarda sedai mu dauki dangana mu barwa Allah zabi mu gode da lokacin da suka rage mata a duniyar muyi Appreciating hakan.....

Ta qarasa zancen idanuwanta na cikowa da hawayen da batasan su gani.

Dad ne ya dago ya kalleta tana fadar abinda yakejin shima kaman bazai iyaba,
Ammar kuwa dr Abraham ya kalla cikin rashin ja da baya yace

"Heart transplant shine kadai abinda take buqata ta rayu right Dr??

Gyada kai dr Abraham yayi yana rarraba ido a tsakaninsu ganin dukkaninsu sun sauke jajayen idanuwansu akansa suna jiran amsarsa.

Maheer ne ya matso shima cikin karfin zuciya da kasa yadda da zasu iya kallo har zuciyarta tayi failing gaba daya ta rasa ranta yace

"Wat are the chances??

"with the right matching donor,90 percent"

Da sabon mamaki da wani irin shock din samun qwarin gwiwa me karfin gaske na zancensa suka kallesa Maheer na maimaita 90 percent din cikin farin ciki.

Dad ma dagowa yayi ya sake kallan dr Abraham din yana neman qarin bayani.

Dr Abraham ya jinjina musu kai yana cewa

"Idan aka samu donor datai matching zata rayu insha Allah cikin aminci kaman kowa,
Sedai samun donor na zuciya abu ne me wuyar gaske sbd candidates are placed on a national waiting list so kafin ma ta samu time dinta zai iya cikawa
Hakama donors na wuyan samune sbd yawanci masu donating sai wainda suke fama da brain injuries ko wainda ke gabanin mutuwa."

Katsesa Dad yayi da cewa

"Zuciyan da zaa dasa mata kawai ake buqata right?

Yes but se wanda zaiyi matching"

Maheer ne da Ammar suke hada baki gurin cewa

"Zata samu zuciyar da zaa dasa mata kuwa kota yayane koda hakan na nufin zasu rasa komai.

Mimi saurin kallansu tayi sedai Dad baima bari tai magana ba yace saleem ya tafi da ita kawai.

Dad numfashi me sanyi ya sauke sbd a yanzu kam baisan komaiba bayan neman zuciyar da zataiwa 'yarsa kota waye yana so a shirye yake barar da dukiyarsa gurin nema.

Maheer ma a nasa bangaren ajiyar zuciya ya sauke sbd a yanzu bayajin sunada buqatan sake bude wani kamfanin bayan na asibitin da zasu nemarwa kansu zuciyar da suke buqata.

Ammar ma jin yayi wani sanyi yana mamayesa dan kuwa koda zai karar da komai nasa ne saiya nemowa Jannah matching din da zatai mata sedai kuma sbd yanda yake da natsi da son sanin komai akan matsalar Mahaifiyarsa data rasu da jannah yana buqatan neman ilimi akan ciwon dan sanin komai da kansa baya buqatan kowa nai masa bayanin komai da kansa yakeson sanin komai.
#MAMUH
#ZADEENS
#LIMBAS

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_Arewabooks@Mamuhgee_*
17
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 3800
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 5k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Infection ruwan tsarki 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 5k kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki

**********
Mimi suna dawowa gida kasa shiru tayi ta kalli dad wanda fuskansa take a hade ba alamar bata fuskan maganar ma da duk take son yi wadda ta danganci cewa a hakura a zuba ido batareda kokarin komaiba Jannah kwanakinta su qare bayan Allah ya basu damar da zasu iya samar mata lafiya ta rayu.

Duk da rashin bada fuskansa Mimi daurewa tayi itama ta bude baki tace

"Me kuke nufi da nemo donor kota halin yaya?
Dzad zuciyar mutum fa ake magana ba wani abinda zaa iya zuwa kasuwa a siyo ba...

Maheer ne ya katseta da cewa

"Mimi ki dena maganar zuciyar mutum kaman wani abinda bazaa iya samuba,
Kina sanesa yanzu ma da kudade ana siyan mutane ko nawa kakeso??

Jiyowa tai tana masa wani kallan mamaki da takaici tace

"To wainda suke siyan mutanen suna siyansu ne dan rabasu da wani abin a jikinsu ne??suna siyansu ne dan bauta da wani aikin wahalar daban
Kadama ka sake kawon wannan zancen dan ko anayi mu meza muyi da safarar mutanen?

Sai alokacin dad ya dago yai mata wani kallo yana mamakin zancen dayake fita a bakinta na rashin tinani da nazari.

Bai samu damar tankata ba dan maganarta ma hanya take safarar mutanen zasu fara babu abinda yasha masa kai indai sa kudi ake safarar baida matsalar wannan.

Maheer ma kallan dad din yaga ko kallo mimin ma bata ishesa ba dan haka ya dawo da kallansa kanta yana cewa

"Mimi pls ki bari zanyi handling komai a yanda ya kamata batareda abinda kike tinanin ba"

Wani kallan ta sake masa kafin tayiwa Dzad din ta juya tabar palon tana mamakin tayaya suke tinanin neman abinda Allah ne kadai yake halitatta ba kaman abinda ake siya bane tinda da kudin na siyan zuciyar da zayneb kila tana raye.

Ammar dayake zaune palon bai samu shiga zancenba sbd Abinda yake karantawa a laptop yana dafe goshinsa dayake jin kaman kansa zai rabe biyu sbd tinane tinane da abubuwan dayake ji cikin kan.

Juyowa Maheer yayi ya kallesa zaiyi magana Dad ya hanasa yace ya kyalesa sbd yasan Ammar din shima bazai iya bari Jannah ta rasa donor ba kota halin yaya.

Numfashi me zafin gaske Ammar din ya sauke yana dago idanuwansa da suka sauya ya fara kallan Maheer kafin ya dawo da kallansa kan dad dayake jiran Abinda Ammar din zai fada.

"Dad ina son zama cardiologist,
Zan fara daga farko,inason sanin komai akan abinda ya shafi zuciyar dan adam...

Maheer kallansa yayi da sauri jin zai koma baya a karatunsa dayake kammalawa.

Dad kuwa ajiyar zuciya me sanyi ya sauke wani nauyi daya danne kirjinsa yana sauka sbd abinda yake tsananin buqatan kenan a cikin yayansa dan kuwa suna buqatan sanin abubuwa akan zuciyar da suke nema ta hanya me kyau da mara kyau dole saida nasu dan bazasu bari likitoci su zama sune zasu ringa sani da sanar dasu.

Maheer kuwa shiru yayi yana nazarin zancen sbd idan har waninsu yayi likitanci sbd hakan matsala zata iya zuwar musu gaba sbd career dinsa zata iya lalacewa har abada da hakuncin da duk kudinsu bazasu iya kubutar dashi ba,babu abinda yafi musu irin su samu kwararrin doctors din da zasuyi aiki dasu wainda daga baya ko careers nasu sun lalace zasu basu kudade masu yawa ne kawai su kama gabansu tinda su buqatansu ta biya.

Dan haka kallan dad yayi yana zaunawa cikin nutsuwa yafara cewa

"Dad Ammar baya buqatan sauya career dinsa akan wannan matsalar,
Hakan is very risky ga rayuwansa da zaadens gaba daya,
For this All we need professionals kuma best cardiologist wen we got abinda mukeso shikenan ba ruwansa da abinda zai iya biyowa baya,
Aiki ne da zaayi without leaving any traces so the best abu da zamuyi a hakan shine hana family ko daya zama cikin aikin."

Dad ma yayi tinanin hakan tin kafin Maheer din ya fada sbd bazai bari sunan zaadens ya fito a duk wani barnan da zaayiba amma kuma yana tsananin son wani a cikin nasu yasan komai akan hakan indai samun zuciya wa jannah zaiyi wuya to tabbas saisun zaba boyayyar dirty hanya.

Ammar cikin tsananin son karantar duk abinda ya shafi zuciyar ya bude baki baki yace

"Idan har zamu samu abinda mukeso daga baya sai ayi tinanin yanda zamu fita clean but dad i really need to be a cardiologist ba akan Jannah kadaiba har akan wanda zamu samu gaba a family me wannan ciwon,
Mun rasa Mum we cant l...

Kasa qarasawa yayi sbd bama zai iya tinanin rasa Jannah ba.

Maheer ma cikin dagewa da nasa zancen yace

"No Ammar bazai yiyu ba,ba lallai sai kayi karatun ne zaa samu yansa akeso ba bama fatan ma har ka kammala karatun baa samu yanda akeso ba"

Hayaniya ce take neman tashi a tsakaninsu duk da Maheer din yana gaban Ammar din sosai amma Ammar sam baida niyar fasawa sbd jin yake ko bayan rasuwar Mum dinsa tabbas yanason karantar ciwon da yayi ajalinta sbd yaji irin azabar data shiga a lokacin jinyarta da yanaji yana gani sedai ya kalleta a kwance bata cewa komai ciwone kadai yake cinta bata ko iya Hayaniyar azaba.
Hakama a yanzu da jannah take cikin irin wannan yanayin babu wanda yasan abinda take ji sai Allah daya doro mata ciwon dan haka koda zai rasata itama yanason sanin komai akan ciwon sbd kaucewa rasa wani a agaba.

Dad shiru yayi yana sauraronsu kansa na sarawa yana shiga nasa tinanin maganar kowannensu sbd idan har suna son fita clean kaman yanda Maheer ke cewa dole sai Ammar ya shiga ciki dan kada doctors din dazasuyi amfani dasu suyi musu wata hanyar dragging nasu dan haka duka biyun zasuyi,

Ammar zaiyi karatu amma ba anan qasar ba hakama duniya bazata san asalin professional dinsa ba.

Shiru sukai jin abinda dad din ya fada

Maheer shiru yayi yana juya zancen Ammar kuwa bai damu da komaiba idan har zai samu abinda yakeso.

Ammar baima tsaya jin wani sabon zancen ba ya fice daga palon dauke da laptop dinsa yana fidda wayarsa dan waya.

Maheer dad ya kalla wanda ya riga yayi maganarsa dan haka babu damar cewa komai.

Shima miqewa yayi zai fice

Dad yace

"Ka tabbata an samar masa admission da komai a taqaice batareda bude identity dinsa sosaiba"

Numfashi ya sauke a hankali kafin yace

"Yes Dad" ya juya ya fice yana fidda wayarsa shima dan saka kira.

A tsakaninsu su uku aka bar zancen Mimi da saleem basu sani ba sai Daddy mahmoud wanda ya karbi ragamar karatun na Ammar yace Maheer yabar masa komai.

Mimi tin daga lokacin bata sake sanin komai akan ciwon jannah ba sedai idan ciwon ya tashi ayita fama ana lallabawa harta dawo daidai.

An sakata a waiting list na neman donors a qasashe daban daban duk da sun zuba wasu irin kudi sun saki akan duk inda suka samu a riga basu sbd akwai wainda suke gabansu duk da ba yawa amma samun ne yakeda wuya sbd da yawa suna rasuwa ne batareda sun samu donors ba wanda ciwon kaddara ne ba kowane yake tashi ba samun donors na zuciya abu ne me tsananin wuya da hadari.

A bangarenta ita jannah din ahankali ahankali ta tashi daga yarinya me walwala da farin ciki ta koma yarinyar datake rayuwar nutsuwar jiran cikar kwanakinta da rashin walwala hakama ta koma shiru shiru kwata kwata bata iya hayaniya ko sakewa a cikin mutane,

Wani irin tsaro me karfin gaske ake bata sbd koina tana iya collapsing shiyasa a duk inda zaa kaita cikin tsaro take babu daga kafa,
Nurse aka daukan mata wadda duk inda zata tare suke tafiya,

Damuwa da rashin walwalan datake ciki wanda ya sauya rayuwarta kwata kwata ya saka ciwon yake yawan tasar mata yakuma fara nunawa duniya sbd ta qanqance kwata kwata bata girma ko qara jiki sai haske takeyi wanda hakan ya daga hankalim familyn suka sake duqufa a gurin neman donors tako ina amma babu labari.

Ahankali ahankali aka ta dena zuwa school sbd bazata iya ba sunaji suna gani aka tattara karatunta aka ajiye bata fita koina hakama kwata kwata sun boye ciwonta da matsalarta ga duniya iya doctors nasu ne kadai suka sani sai nurse dinta saisu family.

Rayuwarta ta tashi daga yar gata ta koma abar tausayi sbd karatu malamai aka daukan mata a gida ake zuwa koyar da ita shi shima baa wani jimawa ake bari sbd yawan gajiya datakeyi.

A bangaren Ammar kuwa yana india yana karatu sosai bayaji baya gani ya tattara komai ya ajiye karatun yakeyi sosai ba wasa ya duqufa gashi da qwaqwalwa me gashi kuma ya qwallafa rai dai ya zamana yana samun haske a karatun nasa,

Saleem Zad ma yana makaranta yana karatu dan haka sai ya zamana gidan daga Mimi saisu dad ne suka rage suna kulawa da jannah din wadda kallanta kadai yake karya zuciyoyinsu.

Maheer sosai ya dage yana kulawa sa companies dinsu yana bin every step na dad da daddy mahmoud wanda yake yawan zuwa duba jannah.

A Nigeria kuwa aikin babbar Asibitin da ake ginawa yayi nisa wadda sike tinanin dawowa Nigeria neman donors idan an kasa samu a kasashen da suketa nema.

*******lokaci yaja babu wani haske ko sauyi daga ciwon Jannah wadda zuwa lokacin ita kanta ta cire rai daga rayuwar kwata kwata gashi shekaru sun dan ja tana gani abokan karatunta suna nisa a karatu suna tafiya karatu tana zaune gida a killace bata taba samun fita ba sbd duk abinda takeso ko take buqata a gida ake gabatar mata dashi,

Ta debo shekarun a cikin rashin walwala da farin ciki bare sakewa,
Tsaron da ake bata yayi yawan daya qarasa kashe mata sauran rayuwa da hope datake dashi,

Ta rasa shekarun walwalan quruciyarta a tsare cikin ciwo da tsananin tsaron iyayenta,
Ta taso batasan me duniyar waje take cikiba,
Batasan yaya ake walwala da nishadi ba,
Tsaron da ake bata ya koma tamkar horo a rayuwarta data mutu,
Tsananin son da ake mata ya koma tamkar gubar datake kashe rayuwarta batareda sun sani ba,
Tana ganin irin fadi tashi da matsanancin qunci da rayuwar dacin da ahalinta keyi sbd nemar mata kalbim din da zata rayu dan haka take ganin kanta a matsayin baki da mummunar kaddarar ahalin,

Bata kawo musu farin cikin da suke fatar ta zamar musi ba ta zama mummunar kaddadar datake quntata kowanne mutum dayake cikin familyn.

Ta cire rai daga rayuwa duniyar takeson ta bari Allah ya dauki rayuwarta ta huta da qunci da ciwon datake ciki suma su huta da gwagwarmayar da babu tabbas.
#MAMUH
#ZAADENS
#LIMBAS
#JANNAH ZADEEN
#UMMITAH LIMBA

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_Arewabooks@Mamuhgee_*
18
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci  cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 3800
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA  NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 5k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Infection ruwan tsarki 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 5k kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki

**************
A lokacin da ta cika shekaru goma sha shida Ammar ya gamo karatunsa ya dawo a matsayin cardiologist doctor sedai hakan bai sauya komai dan kuwa har lokacin baa samu donor ba.

Duk yanda sukeso su saka farin ciki da walwalwa a rayuwarta sunyi amma babu haske ko kadan sbd ta riga ta saka kanta a duhu da dacin da babu fitowa hakan kuma yana tsananin qona zuciyoyinsu dan haka Mimi ta ringa ganin ta nuna musu su hakura abarwa Allah a jira lokaci kawai wanda kuma yana kusa tinda ciwon nata yayi nisan da yanzu ba iya qunci kadaine yake dabaibaiye da ita ba hadda ciwo sbd tayi weak sosai batada kuzari kaman kowa.

Dr Abraham ne kwatsam yakira dad kai tsaye ya sanar dashi sunada wata patient datai nisa kuma yana saka ran zuciyarta kila zatai matching.

Dad na jin hakan daman ba qananun kudi yake sakarwa Dr Abraham ba akan a samar masa zuciyar koda ta patients dinsu ne idan aka ga sunyi nisa.

Akwai patient biyu da dr Abraham din yayi sanadin mutuwarsu sbd zuciyarsu sedai rashin saar da akeyi familynsu basa yarda suyi donating zuciyarsu wadda daga karshe suke mutuwa a banza batareda an samu cirewa.

Wannan karan ma Dad numfashi ya sauke yana cewa

"Idan ka tabbatarda wannan din zaiyi matching kayi treating patient din ko nawa ake buqata zaa biya ya warke ka sallamesa zamu bibiyesu mu samu heart din daga baya sbd suma ana magana ko yayi nisa ba zasu yadda ba,
Idan har zaiyi ka tabbata a nemar masa lafiya kawai"

Ajiyar zuciya dr Abraham yayi yana yadda da shawaran Dad din sbd tini suka gama da rayuwarsa ta hanyar sakashi a jikinsu kudi ne kawai yake duka kaman zaaden dinne shima dan haka babu abinda baya musu.

Ammar na jin an samu wadda xatai matching ya kasa nutsuwa da kansa ya ringa taimkawa da familyn yaron da kudi sosai yana shiga jikinsu su kuwa suka aminta dashi sbd yanada kwarjini da kwantar da kai.

Dr Abraham ma kulawa da sakewa ya ringa yi dasu a matsayin caring doctor.

Yaron baida uba mum dinsa ce kawai sai sisters dinsa biyu yan asalin Ethiopia ne.

Familyn Nuhan da zaadens kusanci ne da kauna me karfi ta shiga tsakaninsu da dr Abraham wanda ya nunawa familyn Nuhan Zadeens nada tsananin tausayi ne kawai da son yara sbd basada yara sosai shiyasa suke taimaka musu sosai duk da suma sunada nasu kudin amma sbd son kusantar su ZAADENs din da kuma burin ganin yayanta mata sun samu shiga familyn sbd ganin Ammar da maheer sai mahaifiyar nuhan din ta sake dasu sosai tana sake shige musu sosai.

Maheer kuwa da yarta daya yayi amfani ya san komai na familyn da irin karfin dasuke dashi wanda ko zai iya kawo musu matsala ya gama sanin komai nasu ya fahimci basu da wani power ko hanyar samun powern dan haka ya janye mata.

Duk kusancin da suka samu familynsu nuhan basu san zadeens nada wata 'yar ba sbd kwata kwata sun boyewa duniya ita tini.

Nuhan yaji sauki sosai sbd taimakon su Dad din da suka zubarda kudi sosai aka n3ma masa lafiya.

An sallami nuhan din ko wata biyu bai rufa ba Daddy mahmoud ya iso qasar
Kwana hudu da zuwansa
Aka kira familyn nuhan aka sanar dasu ya samu Mummunan accident da sabuwar motar da Maheer yayi masa kyauta anata murna.

Irin yanda yayi accident kwata kwata kwata yayi damage dan haka su Maheer ne sukai family tinda sun zama daya akai asibitinsu dr Abraham dashi.

Suna isa akai ciki dashi cikin gaggawa tareda Ammar wanda yake cikin likitocin da zasu basa taimakon gaggawa.

Babu tausayi babu komai dr Abraham ya shiga tiyata da dashi tareda Ammar da babban 'dan Dr Abraham din wanda yake qwararran likitan zuciya.

Zuciyar Nuhan suka cire wadda take bugawa ahankali suka dinkesa tareda gurare da dama a jikinsa sbd munanan raunikansa da harma inda baiji raunina sun yanka sun dinka sbd hana na kirjinsa ya zama daban.

An fito da Nuhan wanda baiyi surviving ba ya rasu tin a gurin aiki suka rubuta
Take mahaifiyarsa ta yanke jiki ta fadi a gurin hakama sisters dinsa dole su Maheer ne sikai komai tareda saka hannu a takardun karban gawar da sauran formalities din.

A cikin qanqanin lokaci akayo asibitin da Jannah da daman komai anyi mata a shirye take da karban donor din.

Abinda basu saniba shine suna nasu allah yana nasa koda aka shirya komai zuciyar Nuhan ta dena bugawa ta mace itama dan haka daga Ammar din harsu dr Abraham kaman zasu zare sukaji.

Dad ma jin yayi kaman zuciyarsa zata fashe sbd duk wahalar da sukai ta tashi a banza.

Maheer ma kasa hakuri yayi ana gama komai na janazan nuhan ya tahowansa goda ya rufe kansa a daki.

Ammar ma kasar ya bari tareda daddy mahmoud.

Gabaki daya zadeens shiga zaman makoki sukai kowa zuciyarsa qunci da daci wanda Mimi da familyn nuhan suka dauka dik rashin nuhan dinne.

Rasuwar Nuhan da wata daya aka suka sake samarda wata matching donor din a porthacort wanda daddy mahmoud ne ya samo shima namiji ne ba tausayi suka tattaro duka familyn suka taho cewan hutu da business tripaka sanarwa Mimi da jannah din.

Dr Abraham da Dr finn daban suka taho qasar sbd aikin kawai.

Ba tausayi akai damaging brain din saurayin da iyakacinsa shekaru sha tara zuwa ashirin aka zare tasa sedai kuma shima kafin ayi aikin aka rasata wanda daga yanayin brain damage daya samu ne kafin acireta.

Wannan karan kusan dukkaninsu kusan bugawa sika kusan yi sbd tashin hankali da masifar dasuke jin kansu a cikinta.

Haka shima yaron akai accident dashi can aka tsinci gawarsa aka nema iyayensa aka miqa musu.

Ko sati biyu basuyiba suka tattara suka bar qasar.

Haka suka dawo suna ci gaba da nema,

Tin suna dauken daddaya har yakai da karfin gaske suka ringa neman donors,

Ahankali ahankali suka ringa aikin barnar da tini tausayi da shakka ta cire musu basa tausayin kowa akan abinda suke so,

Tin suna aikata hakan akan son zuciyarsu harya zamana sun hade kai da DIKKO DILLA wanda yake asalin safarar mutane yana kaiwa qazaman qasashe suna siyarwa a bayi kokuma aikin bautar ginar baqin mai da gurbatacciyar business.

Kudi sosai suke bayarwa idan anyi safarar mutane ankai qasar da zaa kai acan zaa ringa auna mutanen da akai safara har asamu wainda ake saka ran zasuyi a hakan mutane da dama suka rasa rayukansu maza da mata masu qananun shekaru batareda su kuma sun samu abinda suke so ba.

Ranakun qunci da damuwarsu da tsoron rasa abinda suke tsananin so sai qaruwa sukeyi sbd Jannah sai nisa takeyi a yanzu ta koma da oxygen ma take rayuwa koyaushe a hancinta dashi take komai sbd nisan datake qara yi.

******ZADEENs HEALTH CEN ta kafu a Nigeria inda sukeda manyan branch biyu lagos da Abuja,

Asibitine na kudi sosai data tsaru ta hadu tamkar baa Nigeria dinba,

Basa qasar amma asibitin nasu ta karbu tayi suna sbd taimakon da ake badawa sosai a asibitocin kyauta ga marasa karfi wanda hakan ya saka tai fice tayi suna ga masu karfi da marasa karfi.

A wannan lokacin ne kuma Maheer yayi aure da wata qwararriyar Nurse Yar Nigeria dake zaune a Sidney din.

Ya aureta ne sbd ta hanyarta suka samu donors kusan guda uku amma basuyiba tanada kyau da ilimi sosai tareda tsananin son kanta itama ga duk abinda takeso hakama kai tsaye yaji yana sonta kaman yanda itama taji yayi mata sbd indai zata samu duniya da jin dadin dayake cikinta kamar zamowa sirikar zaadens to babu abinda zai dameta da abinda sukeyi hakama iyayenta su kawai abinda suka sani shine idan suka zama family da zadeens shikenan basa buqatan komai kuma.

Anyi auren Maheer da Aneesa wadda suke kira Anny ta ajiye aikinta kawai dai sedai a cikin gida basa buqatan kowace nurse me kulawa da Jannah yanzu itace take dubata dan haka sai jannah da ciwonta suka sake zama sirri ga mutanen duniya.

Sun zabi boye jannah da ciwonta ne ga duniya sbd barnarsu bazata taba fitowaba hardai yanzu da sun riga sunyi nisan da basa jin kira,

Babu wani tausayi daya rage musu na duk wanda basuda jini dashi dan haka a tsaftace suke barnarsu batareda da sanin duniya ba hakama Mimi ma kwata kwata batasan mummunan abun da ahalinta suka zama ba,

Saleem dayake yaro a cikinsu kwata kwata shima baya cikin abinda akeyi din amma kusan shima a garesa ko yayane idan zaa samowa Jannah zuciyar da zata buga a kirjinta ta rayu kaman kowa to bai damu da yanda zaa samotaba duk da bai taba kawo a kansa cewan Kisan gilla ake aikatawaba dan nemowa jannah tata zuciyar.

Shigowar Anny familyn sai ta zamo a cikin wainda ake barnar da ita duk da bata taba saka hannunta ba amma komai ta sani kuma itace ke hana Mimi gane komai koda taso ganewan sam Anny bata barin ma tasan me duniyar take ciki,

Hakama itama tana amfani da nata recourses din gurin nemo donors,

Iyayen Anny Dadynta shima yanada rufin asiri sosai sedai baida power da karfin ikon dukiyar da zadeens suke dashi kuma shima yanada gurbatacciyar business dinsa ta boye dayake yi ta baqin mai da harkan Mining dasuke a boye dan haka ba bata lokaci ya sake hadewa da Zadeens dik da dukiyarsu baa gurbace take ba da komai sedai jinin rayukan mutane dasuke hallakawa sbd tsananin son zuciyar data rufe da tsatsar son kai mara amfani.

Tsananin kauna da son dayake tsakanin Ammar da jannah ya saka Mimi rokan  daura musu aure da dan lokacin daya ragewa jannah din.

Dad sbd takaici da baqin cikin maganganun mimi da koyaushe basuda dadi jin yakeyi inda zuciyar Mimin zataiwa jannah babu abinda zai hanasa rabata da ita ya sakawa Jannah.

Ammar da kansa ya zabi bazai taba auren jannah a hakanba saita samu lafiyarta ta samu ilimin da ciwo ya hanata samu ta zamo abinda sukeson ta zama tukuna zai aureta da bugun gaba.

Dad kuwa da maheer kwata kwata basa shaawar auren nasu sbd Tsananin kaunar da sukewa kowannensu basason auren yazo ya sakasu jin Ammar ba nasu bane dan a jininsu suke jinsa.

*****Kaddararsu gabaki daya ta sauya ne daga lokacinda Ammar ya fara tattarowa ya dawo Nigeria tareda dr Abraham da dr finn a matsayin manyan likitocin asibitinsu.

Dr Abraham da dr finn basu ji komaiba daga baro qasarsu suka dawo Nigeria sbd a cikin hutu da daula sike ko a Nigeria din sbd suma sun riga sun zama zadeens dan kuwa babu abinda yake boye a tsakaninsu.
#MAMUH
##BESTSTORY
#BESTLOVE
#BESTSTORY

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_Arewabooks@Mamuhgee_*
19
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 3800
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 5k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Infection ruwan tsarki 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 5k kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki

**************
Dawowansu Nigeria da dan lokaci Dr Abraham ya bada shawaran dawowansu gabaki daya anan sbd a yanda yaga rayuwar nan din take samun abinda suke so anan bazai wuya ba duba da kusan koyaushe koina kuka akeyi da yanda mutane suke bata ko ake kashewa dan haka anan komai zai tafi musu a sauki sabanin can da akwai wani irin tsananin tsaro da binciken da zai iya kawo karshensu gaba daya.

Wannan ne ya saka gabaki daya Ahalin ZADEEN's sukai bankwana da komai suka dawo Nigeria inda suka bude sabuwar rayuwa.

Irin suna da tarin dukiya da manyan matsayin dasuke dashi a can qasashen ya saka cikin qananin lokaci suka samu wata irin power a Nigeria sukai suna musamman daman sun jima da yin sunan sbd tsananin taimakon da suke badawa a asibitocin kauyuka da birni da asibitocin gwamnati ma sai ya zamana anata yabonsu ana kaunarsu.

Sam basada sakewa da mutane kaman yanda basa muaamala da kowa sai masu karfin iko,

Ammar gaba daya ya koma ya zama volunteer baya wani zama koyaushe yana gurin yawon asibitoci da kauyuka bada taimakon dan nuna tausayi ga mutane wanda hakan ke qara musu wata irin qima a gurin jamaa.

Daurewa Ammar yakeyi kawai sbd biyan buqatansu amma kaf dinsu babu abinda suka tsana kaman rayuwa da mutane marasa karfi da sukewa kallan kaman dabbobi.

Dawowansu Nigeria yayiwa Mimi dadi sbd Sun samu damar sauyawa Jannah guri da rayuwa,

Jannah ganin yanda familyn suka kasa hakura su dangana sai ta fara kokarin bawa kanta qwarin gwiwan rayuwa dan sakasu farin cikin da kusan suka rasa na shekaru.

Hakan datai ba qaramin tasiri yayiba akansu dan kuwa farin ciki mai tsanani suka shiga sedai kuma qarasa cire tausayi sukai aransu suka cigaba da farautan rayukan mutane.

Ammar ya dena yawon dayake yi sedai ayanzu suna likitocin da suka saka a asibitin gwamnati da manyan na kudi tareda sake kudin da hankali ma baya dauka dan samun zuciya ga wadda haryanxu duk masu musu aikin basu san waye ake nemawa ba dan ko sunanta baa taba fadaba bare wani yaji.

*******
Ummitah dake zaune tana dan dafe gefen cikinta dayake mata wani irin nauyin datake jin kamar zai shigar mata wani gurin rintse idanuwanta tayi ahankali tana dan sauke numfashi ahankali.

Mama dake gefenta sannu tai mata tana cewa

"Kodai zamu tafi asibitin ne Ummitah"

Girgiza kai tayi ahankali tana cewa

"Aa kila zuwa anjima ko idan nasha magani ciwon zai lafa mun"

Kallanta maman tayi tana jin kaman karta bari zuwa anjima su tafi asibitin kawai amma kuma tinawa da ABDULAZIZ yace zai aiko a tafi dasu sbd bayanan yasa ta barta din idan sun tafi kaman yanda ha fada taci gaba da ganin likita acan.

Sayyid ne ya shigo gidan dauke da Farar leda a hannu ta Fruits daya siyo mata yana kallanta yace

"Yaya dai?
Jikin ne?
Mama kodai zamu tafi asibitin ne?

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.