Best / Popular Hausa Novels

Kalbim Book 1 Complete Hausa Novel

Reading file: KALBIM BOOK 1.txt

Chapter 4 of 7

Cigaba yayi da kiran kaman mahaukaci shima yana fatar a daga amma baa daga dinba karshe ma shiru ta dena shiga kwata kwata.

Damuwa yaji duk ta cikasa sbd baisan irin damuwar da ABDULAZIZ din zai shigaba gashi bai tsaya sauraransaba bare ya kwantar masa da hankali duk da yasan babu abinda zai kwantar masa hankali a yanzu idan ba addua zasu duqufa yi masa ba.

Gaba daya zuciyarsa kasa nutsuwa tayi yaji hankalinsa yana kasa kwanciya dan haka ya dauki wayarsa ya kira Sayyid Wanda aka siyawa sabuwar babbar waya dal yana dauka Yace

"Sayyid Kunyi magana ne da ABDULAZIZ?

Numfashi Sayyid ya sauke ahankali kafin yace

"Yayi magana da mama dazu sedai basu gamaba ya kashe tace"

Numfashi Alh saad ya dauke yana sake shiga damuwa yace

"Inata kiransa baa dauka,
Waye ya sanar dashi??

Cikowa idanuwan Sayyid sukai da hawaye masu zafi yana kallan Babyn datake rungume jikinsa tayi bacci a sanyaye yace

"Babyn Ummitansa ce ta sanar dashi da kanta ta iso duniya...... qarasa maganar yayi hawayensa na sauka akan gefen fuskanta har saida ta dan motsa kadan.

Shiru Alh Saad yayi yana sake shiga damuwa da rashin nutsuwar zuciya yace

"Kukanta ya sanar dashi an haihu kenan??

Kasa magana Sayyid yayi sai daga baya yace "Eh"

"Sayyid kuyita kiransa a samu wani yayi magana dashi pls kaji"

"Ok insha Allah" Sayyid ya fada a sanyaye.

Kashe wayar Alh saad yayi take Sayyid din ya saka kiransa sedai ma ko tafiya batayi yana saka kiran kiran yake yankewa da kansa.

Ringa saka kiran yayi ba kakkautawa amma babu alamar ma kiran zai tafi.

Fitowa yayi ya bawa Fiddausi babyn ta goyata shi kuma ya fita yanata sake kiran Hamman zuciyarsa na tsananin jin son magana dashi sbd tinda Akai rasuwar haryanzu bakinsa da nasa bai haduba bayan yana buqatan jin muryan Hamman ko zai samu Sassaucin rashin Jinin Hamman da yayi.

Mama ya dawo ya sanarwa Baa samun ABDULAZIZ din dan haka itama ta dauko wayarta kowannensu yanata kira amma ba saa.

Har dare suna kiransa akai akai amma sam babu sauyi.

Da daddare mama da kanta ta shirya babyn a cikin kayan sanyi masu tsada da kyau ta kwantar da ita gefenta tareda Zuba mata idanuwanta tana tina ranar farkon haduwarta da Fatima Asalin mahaifiyarsu ABDULAZIZ din wanda tin daga lokacin kauna me karfi da tsafta a tsakaninsu.

Fatima ta tafi tabarta,
Inna ma ta tafi tabarta,
Ummitah ta tafi tabarsu itama tabar musu 'ya kaman yanda Fatima ta tafi tabar musu Ummitan tana qarama,

A yanzu batasan yaya zatai da ABDULAZIZ datasan duniyarsa ta rushe gabaki dayanta,
Yaushe zai samu farin Zamowa ahali daya daya rage a zuriar fatima,
A yanzuma zai sadaukar rayuwarsa ne gurin kulawa da tattali tareda ingata rayuwar 'yar da Ummitah tabar masa,
Yaushe zai samu rayuwar farin ciki da walwala kaman kowa??

A yanzu basusan halinda yake cikiba a can qasar dayake daya samu wannan mummunan labarin.

Hawaye ne sike gangaro mata ahankali ta gefen ido suna sauka akan pillon da kanta yake kai batareda ta dauke kallanta daga kan babyn wanda itama Sunan Fatimar ne sunanta sbd Shine Sunan da ABDULAZIZ yakeso fiyeda kowane suna kuma shine sunan dayace zaa sakawa Babyn daman idan an haifeta sbd Ummansa Fatima ce hakama Ummitansa Fatima ce dan haka a yanzu ma ga wata fatimar ya samu wadda tasan zai iya bada rayuwarsa akanta itama.

Sayyid kwana yayi yana kiran Hamman sbd gaba daya yaji shima bayajin nutsuwa tinda baya tareda su yasan yana can cikin mawuyacin mummunan halin dayafi duk wanda suka shiga baida wanda zai rungumesa ya rarrashesa bare quncin rasuwar Ummitah yana ninkuwa ne sbd ko gawarta bai samu gani ba bare janazah dinta wanda har abada bazai dena jin wannan radadinba a zuciyarsaba kuwa.

Shi kansa Alh Saad akai akai ya ringa sake kiran Amma ba bayanin komai.

Washe gari Sayyid duka yan gidan saida ya karbi wayarsu ya ringa kiran Hamman Amma sam duk abu daya ne batama alamar shiga take yankewa.

Haka suka wuni cikin damuwa da sanyin jiki suna nemansa babu haske ko kadan.

Washe gari ma hakan ce ta faru har aka sake kwana suna kan abu daya.

Alh Saad suka kira suka sanar masa ya kwantar musu hankali da cewan ABDULAZIZ din a ranar da sukai magana ya sanar dashi zai dawo a washe gari amma tinda an kwana biyu a sake basa kwana biyu a gani tukuna kila ya daga tafiyar ne sbd shock na rasuwar.

Hakura sukai suka zuba idanuwan dawowan nasa duk da hakan bawai sun dena kiran bane musamman Sayyid dayake jin yana neman sabuwar zarewa
Mama kuma kulawa da babyn yana dan hanata damun lokacin kanta ma sbd ga manyanci ne ga kula da jaririyar 'ya duk da ga Fiddausi tana kama mata sosai danma wani abin bata iyawa sedai Fiddausin tai mata.

Baba alhassan ne ranar da akai bakwai ya iso da manyan ragunansa guda biyu da na yankawa jaririyar suna.

Dayake ba wai hidimar farin ciki akeba yasaka addua kawai akai aka yanka mata Sunan FATIMAH kaman yanda sukasan ABDULAZIZ yakeda buri.

Koda Baba alhassan ya iso shima Alh Saad ya riga ya siya ragunan suna dan haka aka hada duka aka yanka akai sadaka sosai tareda yiwa mahifiyar babyn Addua dashi kansa ABDULAZIZ da basusan halinda yake ciki.

Baba alhassan bai komaba sbd ganin rayuwar qunci da 'dacin dasu Sayyid sukeyi gashi shima ya shiga tsoro da damuwar rashin ABDULAZIZ din dan haka ya fasa tafiya sai ansan halinda yake ciki.

*****Lamarin da tin suna lissafi har suka dena suga shiga mummunan damuwar datake take rashin da sukai sbd kwata kwata ba ABDULAZIZ ba labarinsa sun duqufa rokon Allah da sadaka,

Mama ta rame sosai ciwo yana neman rufe rayuwarta sbd damuwa da tinani,

Sayyid ma ya koma gabaki daya ko magana bayayi sosai daga daki sai masallaci dayake kusan wuni acan yana karatun Alqurani da adduar bayyanar ABDULAZIZ tareda fatar yana cikin koshin lafiya.

Baba alhassan ma gida ya koma aka ringa yiwa ABDULAZIZ din adduar dangana akan rashin da yayi da fatar yana cikin koshin lafiya.

Alh Saad duk inda zai saka a dubo masa ABDULAZIZ a bincika masa shi a italy abin ya gagara sbd dukkanin wasu hanyar communication da zaa iya jinsa ko labarinsa ta toshe musu sbd Alh saad duk wanda ya sani a qasar italy dazai duba masa shi basa qasar daman duka duka mutum biyu ne ya sani acan baida mutane acan ba kamar uk ko Greece ba ko wasu daidaikun qasar.

Dan haka shima hankalinsa ya tashi sosai gashi ana maganar wata uku ba labarin komai,
Su mama sun koma abin tausayi sosai sbd ciwon tsaye takeyi gadan gadan,

Sunso tattarawa su koma gida shikuma Sayyid yana tinanin kota halin yaya zai neme abinda zai kaisa qasar da ABDULAZIZ din yake ya nemesa sbd zuciyarsa radadi takeyi masa sosai yanaji a jikinsa ABDULAZIZ na cikin matsanancin halinda yake buqatansu.

Mama kuwa gaba daya a yanzu tafara gazawa dan haka Alh Saad ya hanasu komawa gida yace su zauna anan Shi zai tafi qasar ya dubo ABDULAZIZ da kansa.
#MAMUH
#AZIZ LIMBA
#FALAQ LIMBA
#SAYYEED LIMBA
#ZAADENS

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_Arewabooks@Mamuhgee_*
27
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 3800
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 5k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Infection ruwan tsarki 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 5k kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki.

*********
Tafiyar da Alh Saad yace Zaiyi ya saka Maman da Sayyid samun dan sassaucin Halinda suke ciki.

Baba alhassan na jin hakan shima Ya tattara ya koma gida dayake ya sake zuwa sbd Yiwa Sayyid abinda yake tsananin so yana komawa ya saka gonarsa siyarwa da rabin hatsin daya noma a shekarar yayi kwana biyu yana hada kudin ya dawo da kudi me dan yawa kusan miliyan uku ya kawowa Sayyid suka kaiwa Alh Saad akan a tafi da Sayyid din dubo ABDULAZIZ din.

Itama mama jin hakan ta sake samun sanyi a ranta suka ringa rokon Alh ya tafi da Sayyid din.

Sbd kwanciyar hankalinsu ya amince tafiyar dashi batareda ya karbi kudinsu ba sbd yasa aka fara yiwa Sayyid din komai na tafiya wand hakan ya saka tafiyar ta sake samun tsaiko.

Baba alhassan duqufa yayi da addua da fatar komai ya tafi lfy sbd a zuciyarsa tsoro yaji yana shigarsa.

Mama ma adduar ta sake duqufa yi gashi a kwanakin kullum mafarkin ummitah takeyi wanda take ganin ABDULAZIZ ne a cikin wata masifar kila.

Sbd Lokacinda Ummitah zata rasu mafarkin ABDULAZIZ din ta ringa yi a mummunan yanayi sai gashi ashe rasa Ummitah zasuyi.

Sayyid haka ya ringa jin kaman zai zare sbd jiran shirin tafiya ya kammala visa ta fito,
Karatunsa da Alh Saad ya takura masa yaci gaba da zuwa Sosai ya maida hankali kaman zai kwana ya tashi a ace ya kammala sbd tsananin burin da ABDULAZIZ ya dora akan karatunsa tin farko yasa duk masifar da zuciyarsa take ciki ya tsaya ba gardama yana bude kansa sosai akansa.

Baba alhassan kuwa komawa yayi duk bayan lokaci yana hanyar zuwa abujan dubosu.

Baby Fatima kuwa anata renonta cikin koshin lafiyarta tana girmanta duk da bata samu nono ba jikinta nata yin kyau tana yar kibarta,

Anty maryam sbd basada nisa a anguwa daya suke bata tsallake ranar zuwa duba Baby fatiman da Mama wani lokacin kuma zuwa take ta dauketa acan zata wuni sai dare take kawota a mota dan basa bin hanya da ita duk da da nisan da sai anshiga motar.

Wata daya da sati biyu suka dauka kafin tafiyar ta kammalu suka tsayar da rabar tafiya.

Mama Kallan Sayyid tayi ranar da zasu tafin tana rungume da Baby Fatima ta zuba masa ido tana kasa iya cewa komai sbd batama san me zata fadan ba.

Baby fatima ya kalla kafin ya kalli maman yana bude baki Ahankali yace

"Mama nai miki Alqawarin zan dawo miki da ABDULAZIZ LIMBA a gabanki ko a yaya yake insha Allah sannan zan kula dashi fiyeda nawa kan"

Numfashinta ta hidiye cikin sanyi da samun dan sanyi a ranta tace

"Allah ya tsareku gaba daya ya dawo daku lfy yasa shima yana lafiyar"

Alh Saad ta kalla cikin mutuntawa da kulawa tace ta gode.

Baba alhassan ma addua yayi musu yana yiwa Alh Saad godia.

Mota suka shiga drivern gidan Alh Saad dinne zai kaisu Airport su mama na kallo motarsu ta fice daga gidan.

Ajiyar zuciya Baba Alhassan ya sauke ita kuma Mama kasa sauke ajiyar zuciyar tayi ta juya ciki tana sake rufe Fatima dake bacci a jikinta tana dan motsawa ahankali.

Tinda suka isa airport Alh Saad ya kalli Sayyid wanda kai tsaye kallo daya zakai masa kasan ya sauya daga asalin Sayyid dinsa na baya idan ka sansa.

Har a cikin jirgi bayan sun zauna babu walwala a tattareda Sayyid din dan haka bai takurasa ba ya kyalesa dan yasan zuciyarce ba dadi ko kadan.

******
Lafiyayyan toilet ne dayake da girma sosai komai a tsare,

Qamshi ne me sanyin dadi da nutsuwa yake tashi a cikinsa hakama da dan hayaqin zafin ruwan da ake wanka dasu dayake dan gauraya toilet din yana saka koina a toilet din daukan dumi ahankali.

Wanka takeyi a natse qamshin shower gel dinta me kyau da tsada yana sake tashi harta gama wankan ta kashe shower din tareda miqa hann ta janyo towel ta dauro a jikinta ta fito cikin Lafiyayyar jacuzzi din ta nufo gaban mirror daya kusan cike rabin bangon toilet din ta tsaya cak ta zubawa kanta idanuwanta da suka fara sauyawa ahankali.

Hannunta na dama ta dago ahankali ta dora akan kirjinta seti da zuciyarta dake bugawa ahankali cikin cikakkiyar lafiya..

Tabon dinkin gurin ta shafa ahankali tareda lumshe fararen kyawawan idanuwanta tana sauke numfashi ahankali me dumi...

Tin daga lokacinda ta wayi gari ta samu kanta a sabuwar rayuwa daukeda sabuwar zuciyar datake bugawa a kirjinta tasan duniyarta ta sauya ta dawo sabuwa a daidai lokacinda ta cire rai da rayuwa gabaki dayanta,

Allah ya bata damar cigaba da rayuwa a lokacinda take saka ran ta farko ta samu kanta a duniyar barzahu,

Duk wanda zuciyarsa take bugawa a kirjinta tana masa fatar samun rahamar ubangiji dashi da danginsa a duk inda suke,
Harta bar duniya bazata dena yi masa addua ba sbd sadaukarwansa gareta.

Ajiyar zuciya ta sauke ahankali tana lumshe idanuwanta tana sake jin bugun zuciyar wadda take tata ayanzu yana ratsata cikeda shauqi da samun nutsuwa da yanayin da bata saniba a baya na bugawar Lafiyayyar zuciya a kirjinta.

Ayau kusan wata hudu da kwanaki kenan da aikinta amma haryanzu ta kasa sabawa da sabuwar rayuwar data samun koyaushe jinta takeyi kamar sabuwar mutum sedai kauna da tsananin son datakewa yan uwanta familynta babu abinda ya sauya saima qaruwa da yayi sbd jajirwansu gareta.

Kaman yanda samun lafiyarta ya sauya rayuwarsu gaba daya a qanqanin lokaci sbd sabon farin ciki da jin dadine tareda sabuwar rayuwa ta dawo musu sabuwa dan haka komai nasu ya dawo tamkar baya kusan ma fiye dan farin ciki da kwanciyar hankalin dasuke dashi yanzu na tafiyar da komai yafi na bayan.

Ta jima a tsaye kafin ta juya ta fito toilet din.

Qamshin dayake tashi a bedroom din nata ne ya shiga hancinta ta dan Lumshe ido tana jinsa yana ratsata sbd komai a yanzu jinsa take kamar sabo gareta.

Gaban mirror ta nufa bayan ta zaro wani towel din tana goge jikinta a hankali kamar batason taba soft fatarta sosai.

Da kanta ayau ta shirya kanta sabanin tinda suka gama jinya a asibiti suka dawo gida Mimi ke tayata shiri sbd batason tayi aiki da jikinta ta gaji sbd sun saba a lokacin ciwonta abu daya takeyi zuwa biyu ta gaji sosai ba kuzari.

Body milk me kyau da qamshi ta shafa tareda Turare mai sanyin qamshi ta miqe ta nufi closet nata ta saka undies kafin ta saka oversize skirt and shirt na Liliana ta saka hula me laushi da rashin nauyi a kanta ta fito da slippers a kafarta sbd yunwa takeji abinci take buqata.

Anty Anny ce ta nufo palon itama sanye da shaking doguwar riga mara adon komai sai kudi tana qamshi fuskanta fresh dan itama gaba daya yinin ranar bata fito daga bedroom ma bare palonsu harta fito zuwa nan sai yanzu data fito neman abincin da zata dan duk da a familyn kowa da nasa bangaren amma a hade suke guri daya babu wani rarrabewa sosai dan kusan duka a guri daya suke kowa baifi kayi tafiyar corridor ba zuwa palo da bedrooms wani hakama duk yanda kowa yake bangarensa a tare ake cin abinci dining room dinsu daya ne hakama chiefs dinsu da masu aikin.

Rayuwar hutu kawai sukeyi mazan gidan ne suke fita aiki suma bawai sammakoba tinda sune masu companies dinsu amma matan kuwa da saleem ma sai lokacinda suka ga dama suke fitowa idanma ba abinci zasuci ba saika wuni a gidan bakaga ko dayansuba sai idan dare yayi ake taruwa babban palon ayita fira da yar hayaniya cikin walwala.

Anny na ganin Jannah ta zuba mata idanuwanta tana kallan yanda take sake warwarewa tana komawa lafiyayyar jannah dinta wadda ita bata saniba a baya,

Wani irin sirrin kyau da kwarjini ne da itama duk da bata gama zama cikakkiyar budurwar data amsa sunanta budurwanba amma haka kawai wani lokacin sai take mamakin saa irinta jannah din kowa sonta yake,
Babu abinda ta nema ta rasa,
Kowa zai iya komai dan bata abinda takeso,
A irin wannan gatan da Jannah din take ciki me zata nema a duniyar nan ta rasa?
Duk yanda familyn suke ganin babu abinda bazasu samar mata indai har tanaso akwai abinda yafi karfinsu shine ikon Allah,
Ita kanta zataso Allah ya kawo abinda Jannah zataso fiyeda komai ko buqata fiyema da zuciyar da aka dauki rayuka da dama akanta amma kaf familyn babu wanda zai bata kuma dukiyarsu bazata taba iya siya musu ba,

Zataso taga wannan ranar sedai batajin tana zuwa dan raine kadai bazasu iya siya mata amma ko rai din da zaace musu ana iya sakawa wani ran wani to tabbas zasu iya sedai Allah bai bada damar hakanba.

Isowan Jannah gabanta ya sakata sake murmushi tana sake kallan Jannah da yanayi na tinani kala kala akan fatan zuwan ranar da jannah zata dandana rashin ba komai ake nema a samu ba.

Da murmushi a fuskanta da kulawa tace

"Hey Jan sai yanzu kike fitowa?
Yaya jikinki?
Ya kikeji yanzu?
Karki manta duk abinda kikaji ba daidaiba ki sanar"

Fararen idanuwanta ta kalli Anny din dasu kafin ta saukar da murmushin kwanciyar hankali a fuskanta tana cewa

"Anty Anny karki damu i dont feel any uncomfortable yanayi,
Am all good"

Gaba tayi anty anny din na bin bayanta tana cewa

"Masha Allah"

Mimi ce itama ta fito a lokacin tana waya cikin walwala da annushuwa tabi bayansu dukansu dining room din suka nufa suka zauna daman dining din baa dauki mintina da yawa da gama shiryasa ba sbd ansan lokacin cin abincinsu na rana yayi kowane time zasu iya fitowa.

Suna zama qamshin Ammar ya doso dakin me sanyi da tsadar gaske tareda rashin hawa kai ko kadan.

Jannah ce taji wani sanyi yana ratsa xuciyarta tareda qamshin nasa ta dago idanuwanta tana kallan kofar daidai da shigowansa sanye cikin black thick riga da wando masu laushi fuskansa fresh da alama bai fita koina ba yau din shima yana gida hutu yake sosai haryanxu.

Kyakkyawan fuskansa jannah take kalla tana jin bazaa samu namijin da zai kai Ammar Zad kyau da kwarjini tareda haiba ba a idanuwanta har abada ba,

Ammar Zad shine mafi kyawun namiji data sani wanda shi kadai take zubawa ido bata gajiya da kalla.

Kallan datake masa ya saka Anny sakin murmushi tana kallansa shima kallan Jannah din yayi yana sake murmushi yana kujera ya zauna yana cewa

"Me Jan Zad take kalla??

Mimi ta kalla kafin ta kalli Anty Anny ta rage muryanta tace

"The one and only Ya Ammar Zad"

Mimi na jinsu farin ciki ya sake cikata tai sallama da wayarta ta kashe ta ajiye tana kallan Ammar din daya zauna kusa da ita yana daukan cup din fresh juice da akai na gida ya kai bakinsa yana cewa

"Mimi barka da rana"

Kafin ta amsa Jannah ma tace

"Sannu da fitowa Mimi"

Anny ma gaidata tai ta hada duka gaisuwar tasu tai musu amsawa daya tana cewa aci abincin tukuna wani zancen.
##MAMUH
#JANNAH ZAD
#AZIZ AY LIMBA
#AMMAR ZAD
#BESTLOVE STORY
#CRAZYLOVE
#BILLIONAIRES WAR

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899
[27/12/2024, 3:20 pm] MG: *_Arewabooks@Mamuhgee_*
28
*_LADIES COLLECTION AND MORE_*
08169307477
SHIN MATSALARKI RAMA CE KO KINA SO KI GYARA BREAST DINKI NE?
KINA SO KIYI HIPS HAJIYATA KIYI KYAU?
KO KUWA KINA SO KI RAGE KIBARKI KO TUMBINKI?
KINA SON INGANTATTUN MAGANIN MATA NA GARGANIJIYA?
Kinason shape dinki ya fito kamar yanda kowace mace zatai alfaharin ganinki bare ma oga ko saurayinki da kansa,
Shin kinason ko koma yar dagwas dinki batareda kashe kudin surgery ba kokuma hana kanki cima da dama da kikeso sbd kinason jikinki yayi daidai?

To matsalarki tazo karshe indai ingantattu sahihan maganin gargajiya ne da muka san inganci da gaskiyarsane,

MAZA KI ZIYARCI LADYS COLLECTION AND MORE ko ta waya ko ta asalin inda take ki tabbatar da Buqatarki tazo inda zata biya insha Allah,

LADY'S COLLECTION AND MORE

ANAN NE ZAKI SAMU DUKKAN ABUBUWAN DA KIKE SO KAMAR HAKA 👇🏻

Zumar kiba
Zumar breast
Zumar hips
Zumar infection
Zumar sliming
Zumar sabon budurci
Back to virgin
Abayas
Atamfa
Less
Hijabs
Supplements
Kitchen items and more Muna maraba da masu siyan Daya ko

08169307477

Address bayan gidan drugs katsina State

Kayan mu masu inganci ne sosae

Muna aika kayanmu a ko Ina ba tare da wata matsala ba🙏🏻🙏🏻
SIYAN NA GARI MAIDA KUDI GIDA💯

***********
Da asuba jirginsu ya sauka Sayyid yana a sanyaye baida wani kuzari ko yin abinda ya wuce bin bayan Alh saad sawu kan sawu sbd kansa dayaji yana juyawa samun kansa a baqon guri inda bai taba tinanin zuwaba ko samun kansa ga jajayen fata tako ina suna wuce suna sake saka kansa juyawa amma ya daure babu abinda yake buqata irin ganin ABDULAZIZ LIMBA.

Mota suka hau wadda kai tsaye takaisu train station suka siya ticket din zuwa Milan wanda acan ABDULAZIZ din yake.

A train ma wata sabuwar duniyar Sayyid yake kalla wadda tale sake juyar da kansa sedai ko dagowa bayayi kansa na qasa Allah yasa kayan sanyi ne masu kyau da kauri a jikinsu dagashi har Alh saad dan haka rashin wayewansa da gurin ya boyu shi kuwa Alh Saad dayake gogagge ne a yawon qasashe sam babu abinda ya damesa sajewa ma yayi dasu banda banbancin fatar amma turancinsa dayakeyi hankali kwance cikin qwarewa yana waya da wanda zai kaisa har gidan ABDULAZIZ

Tafiya sukai me dan tsayin data saka Alh saad jin daya sani flight suka sake bi zuwa milan din..

Suna sauka daga train Station daga nan kai tsaye motace ta daukesu zuwa Address din Fash wanda yake abokin karatun ABDULAZIZ tin abaya amma yanzu basa tare amma yasan sabon gurin dayake zama yanzu sbd dukkaninsu sun zama busy kowa ya samu success din dayake nema.

Koda suka isa gidansa cikin sakewa ya tarbesu tareda riqesu sukai sallolin dasuke kansu sukai breakfast wanda daqyar Sayyid ya tura abincin a cikinsa sbd ba cimarsa bace hakama zuciyarsa kwata kwata a sanyaye take ba dadi ko kadan nauyi yakeji a kirjinsa.

Wayar ABDULAZIZ din shima Fash ya ringa kira ko zaa dace amma still bata shiga ba kuma a lokacinda Alh saad ya kirasa baya qasar shima bai dade da dawowa ba dan haka bai samu zuwa ya dubo lfy ba kuma yayi masa gaisuwar babban rashin da yayi wanda duk wanda yasan ABDULAZIZ sanin daya wuce awanni to tabbas zaisan Ummitah itace rayuwarsa,jarumtarsa kuma karfin dayake riqe dashi a duk gwagwarmayar rayuwarsa hakama duk abinda yakeyi a rayuwarsa sbd cigabanta da ingatata yakeyi.

Saida suka nutsu sosai kafin suka fito a motar fash din zuwa gidan ABDULAZIZ.

Tin a mota sukai tsit babu me magana sai fash din dayake dan kokarin ragewa yanayin nasu damuwa da cewa

"Insha Allah lafia kalau sbd LIMBA yana hakan so da dama idan yana son kadaicewa baya son damuwa"

"Ummnh" kadai Alh Saad yace yana kallan hanya sbd baida abin fada.

Sayyid kuwa shiru har lokacin bai iya cewa komaiba hakama ko kallan gari baida Nutsuwar yi.

Shiru Fash yayi ganin yanayin baya buqatan karfafawa shiru kawai kowa yake buqata.

Tafiyar mintina kusan 40 sukai kafin suka isa dogon building din da gidan ABDULAZIZ yake ciki.

Parking fash yayi yana gaisawa da securities din wajen da suka bude musu hanyar shigowa fededen harabar gurin.

Fitowa sukai dukkaninsu fash da Alh saad ne a gaba suna magana
Sayyid dai har lokacin bai iya dago kansa sosai ba bayansu kawai yakebi a natse babu kuzari.

Lift suka shiga zuwa saman Fash na daga wayarsa da ake kiransa.

Suna isa floor din dayake suka fito fash yana kashe wayarsa suka tsaya kofa tareda sauke ajiyar zuciya ya miqa hannunsa ya danna Door bell dake qara mara damuwa da karfi.

Kofar suka zubawa idanuwa dukkaninsu suna jiran fitowansa.

Sake dannawa Fash yayi yana gyara tsayuwarsa.

Shiru babu motsin alamar bude kofar,

Sake dannawa Fash yaci gaba dayi yana shiga mamaki.

Mintina suka dauka a gurin sunata bugawa babu alamar zaa bude din babu ma alamar akwai mutum a ciki.

Saukowa qasa sukai suka nufi gurin receptionist din building din dake qasan

Fash ne ya kalleta yana mata sannu kafin ya sanar da ita gurin wanda suka taho.

Kallansu tayi dukkaninsu da mamaki kafin ta tsayar da kallanta kan fash da shine a gabanta tace

"His family????

"Yes" yafada yana nuna su Alh saad din wanda shima Alh saad din matsowa yayi yana amsa gaisuwarta kafin tace

"Baya nan for morethan 2 month yana asibiti likitansa yazo ya tafi dashi,
Mutuwa yakeyi ciwo yake sosai.......

Kallanta Alh saad yayi da sauri yana juyowa ya kalli Sayyid wanda bayajin abinda suke fada yana dan nesa kadan hakama turancin ba duka ya iyaba.

Fash cikin Yanke zancen yace wane asibiti and the name of the doctor.

Basu tayi cikin sauri sbd basuda tabbacin ko zuwa yanzu LIMBA din ya rasu sbd a yanda aka bar nan dashi batajin ko kwana daya zai qara a duniyar.

*****A ranar kunnuwansa basu gama sauraron maganar Alh Saad ba yaji tsit bayajin komai jinsa na daukewa ahankali,

Ganinsa ma Fara daukewa yayi qafafunsa ma mutuwa suka fara yi suna gaza daukansa hannuwansa da suka dauki rawa suma mutuwa suka farayi harsuna kashe wayar wadda ta zame daga hannunsa ahankali shida wayar suna zubewa agurin paralyse na kamasa a take.

Buguwa kansa yayi da centetable din dayake tsakiyar palon take jini ya feso daga gefen fuskansa datai mugun buguwar idanuwansa da suka mummunan sauyawa a take na kafe akan wayarsa dake gaban fuskansa batareda ya kafta ba.

Zuciyarsa kokarin dena bugawa takeyi sbd mummunan bugun datai wanda ya sakar masa paralys na take,

Wani irin Radadin da baya misaltuwa ne yake ratsa zuciyarsa dake neman bugawa ta dena aiki gaba jininsa na gangarowa daga gefen goshinsa yana shiga har cikin idanuwansa da suka kafe akan waya bai iya motsa ko dan yatsantsa sbd babu abinda yake aiki ajikinsa bayan zuciyarsa datake matsanancin ciwo da radadinsa yake juyar masa da kai kafin ahankali idanuwansa suka rufe ruf ba alamar rai a jikinsa.

A haka ya wuni a gurin kwance babu alamar rai a jikinsa harya kwana a gurin kwance babu taimakon kowa sbd babu wanda yake shigowa building din saida kwakwaran sanin gurin wa akazo hakama ko securities sun san shi kwata kwata baya wani muaamala da mutane hakama baya wani yawo sosai,

A gurin kwance ya farfado sbd sanyin asuba dayake kadowa a hankali daga balcony dinsa dayake bude yana saukar masa..

Jajayen idanuwansa da ganinsu ya dauke ko kadan ya dena ganin komai ya bude suna wani irin radadin da duk azabarsu bayajin komai sbd har Allah ya dauki ransa dayake fata a yanxu bazai taba jin radadin dayake a yanzu yana yanka duk wani tsokar datake kirji da zuciyarsaba azabar daukan raine kadai da baisaniba yake jin zatafi abinda yakeji yana tarwatse zuciyarsa da kwakwalwansa datake dena aiki,

A yanda yaken babu inda yake motsawa a jikinsa har gari yafara haske ya sake somewa a gurin sbd azaba da radadin dayake kirjinsa yayi masa tsananin da baya motsawa amma azabar tayi qarfin datake sumar dashi ya sake ficewa hayyacinsa.

Mai aikinsu shida wanda yake next floor yazo aikinsa aikinsa guraren karfe 9 na safe kai tsaye ya bude kofar sbd yasan code na budewan.

Iskan dayake kadowa daga balcony ne yana ratso palon me tsananin sanyin gaske ya saka Eden nufar hanyar balcony din bayan ya tafi extra room din dayake kaman nasa anan yake ajiye jakarsa da laptop dinsa ta karatu ko kallo ko wani abin idan yazo da ita.

Sauke jakarsa yayi daga bayansa ya ajiye tareda ledar fresh fruits din dayazo dasu me girma wanda Tin jiyan LIMBA ya basa kudin ya siyo idan zai taho yau.

Da ledar ya fito daga dakin ya nufi kitchen ya ajiye ledar ya nufo balcony din dan rufewa sbd sanyin yayi yawa sosai yana mamakin ya akai Mr LIMBA ya bar balcony din a bude sbd bayason sanyi sosai.

Taku biyu yayi idanuwansa suka sauka akan LIMBA din dayake kwance a kife cikin mummunan yanayi ga jini a fuskansa duk ya bushe ba kyan gani babu alamar rai a jikinsa.

Da gudun gaske ya nufesa cikin matsanancin tashin hankali da tsoro yana kiran sunansa.

Birkitosa yayi da karfin gaske sbd nauyin da yay sosai alamar da gasken ba rai a tareda shi.

Ihun gaske ya sake yana sakinsa ya miqe da sauri koina jikinsa na rawar tsoro da firgita,

Kararrawan neman taimakon gaggawa zuwa ga securities da reception na building din ya danna da hannuwansa biyu yana sake daddanawa ba kakkautawa a rikice.

Ganin kaman hakan bazaiyiba sai kawai ya rarumo wayar Limban datake gefe a yashe ta mutu ya nufi gurin caji da sauri yana kokarin sakawa manager da securities suka iso cikin sauri suna buga kofar ya bude da sauri yana jifa da wayar suka shigo da gaggawa suna ganinsa a hakan hankali tashe aka kira ambulance tareda likitansa dayake kamar Abokinsa
Cikin gaggawa Dr Nico yace ayo asibiti dashi.

A cikin nurses da suka taho da ambulance daukansa tin anan aka gane he is paralysed dan haka tin anan suka fara bawa rauninsa taimakon gaggawa aka kwashesa zuwa asibitin.

A asibiti ana isa cikin gaggawa akai cikin emergency dashi sbd zuciyarsa dake bugawa ahankali kaman zata tsaya hakama numfashinsa dan haka hankalin dr Nico ya tashi dan suna buqatan gaggawar dawo da bugun zuciyarsa daidai idan ba hakan ba zaa iya rasashi.

Kamar kar afara basa taimako ya rikice gaba daya kokarin rasashi akeyi dan haka hankalin likitocin gaba daya ya tashi aka saka masa oxygen ana kokarin hana zuciyarsa dena bugawa,

Kokari sukeyi amma kwakwalwansa failing takeyi wanda kwata kwata baa son hakan...

Duk yanda suka ringa kokarinsu babu abinda yake karban kokarin da sukeyi a jikinsa,

Ba yanda suka iya dole aka yaga rigar jikinsa
Dr Nico yace nurses su kawo Defibrillator

Da gaggawa aka kawo tareda sauran abubuwan Dr Nico ya bawa dayar dr din shi ya fara hadawa da sauri

Cikin sauri dr yace su kunna yafara kirga da sauri ya danna a kirjinsa ya basa AED a kirjinsa wanda ya sakasa yowan sama yana komawa ya zube babu alamar rai a tareda shi..

Da sauri ya sake cewa su basa wuta ya sake manna masa yana cewa

"Com on com on com on LIMBA pls pls pls......

Cikin sauri nurse tace "hes Getting it Doctor"

Cikeda fatan ya tashi ya hada na ukun yana danna masa sbd daga shi idan bai tashiba shikenan.

Danna masa yayi yana daukewa Nurse tace "dr the heart.....

Bata qarasa ba ya juyo da sauri yana cewa a basa sauran alluran da zai masa da gaggawa.

Dr Nico ne yai masa alluran sbd bugun zuciyarsa ya dan samu karfi.

Aden dayake wajen Emergency din yana kaida kawo cikin fargaba da rikicewa ya zauna ya tashi ya rasa ya zaiyi sbd tsananin Tausayin yanda A lokaci daya LIMBA ya koma kalar tausayi.

Dr Nico damuwa ce sosai a tattare dashi sbd Bugun zuciyarsa ya dawo daidai sedai babu inda nasa yake motsi sun bincika sun tabbatarda ya samu paralys din da shock ne me girman gaske ya haifar masa dashi wanda zuciyarsa take kasa dauka.
##MAMUH
#BESTLOVE
#BROTHERS LOVE
#RESTINPEACE UMMITAH LIMBA

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
29
*_LADIES COLLECTION AND MORE_*
08169307477
SHIN MATSALARKI RAMA CE KO KINA SO KI GYARA BREAST DINKI NE?
KINA SO KIYI HIPS HAJIYATA KIYI KYAU?
KO KUWA KINA SO KI RAGE KIBARKI KO TUMBINKI?
KINA SON INGANTATTUN MAGANIN MATA NA GARGANIJIYA?
Kinason shape dinki ya fito kamar yanda kowace mace zatai alfaharin ganinki bare ma oga ko saurayinki da kansa,
Shin kinason ko koma yar dagwas dinki batareda kashe kudin surgery ba kokuma hana kanki cima da dama da kikeso sbd kinason jikinki yayi daidai?

To matsalarki tazo karshe indai ingantattu sahihan maganin gargajiya ne da muka san inganci da gaskiyarsane,

MAZA KI ZIYARCI LADYS COLLECTION AND MORE ko ta waya ko ta asalin inda take ki tabbatar da Buqatarki tazo inda zata biya insha Allah,

LADY'S COLLECTION AND MORE

ANAN NE ZAKI SAMU DUKKAN ABUBUWAN DA KIKE SO KAMAR HAKA 👇🏻

Zumar kiba
Zumar breast
Zumar hips
Zumar infection
Zumar sliming
Zumar sabon budurci
Back to virgin
Abayas
Atamfa
Less
Hijabs
Supplements
Kitchen items and more Muna maraba da masu siyan Daya ko

08169307477

Address bayan gidan drugs katsina State

Kayan mu masu inganci ne sosae

Muna aika kayanmu a ko Ina ba tare da wata matsala ba🙏🏻🙏🏻
SIYAN NA GARI MAIDA KUDI GIDA💯

***********
Duk yanda Dr Nico ya dage sosai cikin tsananin tausayawa yana neman lafiyar LIMBA sam babu cigaba sbd baya karban treatment da ake basa sbd Zuciyarsa data riqe da abinda yake cikinta sai sauki baya samuwa,

A kwance yake ba motsi ba magana ba kuka ba kowane irin reaction da ake samu daga garesa dan haka jikin nasa yake sake mutuwa,

Manyan likitocin da sukeda su asibitin Dr Nico ya sako a case din ABDULAZIZ suka duqufa amma sam sbd bayason ya tashi duniyar yakeson bari shima sai babu sauki a zuciyarsa ko sassaucin tsananin quncin dayake cikinta sai anata magani amma ba sauki.

Aden ne yake kulawa dashi sbd ABDULAZIZ yayi masa abinda baitaba samu daga kowa ba,
Shine ya dauki nauyin karatunsa dana kanwarsa sbd duk inda yaga yaya yana son kanwarsa jin yake yana kauna da Tausayinsu dan haka babu abinda bazai iya yiwa ABDULAZIZ LIMBA ba dan haka yake jinyarsa.

****lokaci yafara tafiya babu wani sauyi daga lafiyarsa,
Wata rama yakeyi sosai tana cinyesa daga kwance tana busar da fatarsa,
Ya tara suma da gashin fuskan har lokacin babu abinda yake motsi a jikinsa,

Asalin qunci da radadin da babu magani ne yake cin zuciya da ruhinsa ko idanuwansa bai cika budewa a rufe suke kusan koyaushe sbd basuda kyan gani suma sun kode sun jeme radadi da qunci kawai kake hangowa a cikinsu tareda cire rai daga duniya da abinda duka yake cikinta.

Aden ne ke dawainiya dashi komai shine yake masa cikin kulawa da fatan samun lafiyansa gashi duk yanda zasuyi contacting familynsa an rasa sbd wayarsa ya rasa inda ya yarda ita an nema an rasa dan haka suke dawainiya dashi shida dr nico wanda yayi iya kokarinsa akan ABDULAZIZ ya sassautawa zuciyarsa dan saiya sassautawa kansa zasu samu lafiyar da ake nema masa tafara samuwa amma hakan baya samuwa dan haka ya hakura yana cigaba da kulawa dashi sedai ahakan ya sani ABDULAZIZ bazai dade a duniyarba zai iya samun bugawan zuciya daga kwancen.

***Aden ya sadaukar da rayuwarsa a watannin akan ABDULAZIZ din wanda suka hakura suka cire rai daga tashinsa sbd ya koma ba kyan gani
Ahankali ahankali yake rasa sauran ji da ganin daya rage masa....

Kuka sosai Aden yakeyi a lokaci da dama idan ya kalli ABDULAZIZ din idan ya tina asalin kamanninsa da haibarsa tareda wani irin aji da kwarjininsa tareda tsarin rayuwarsa datake cike da Class da burgewa amma ayau gashi a kwance komai sai anmasa.

Ahakan ya dauki watanni koyaushe suna jiran ji daga familynsa tinda su sun kasa samunsu.

*************
Motar fash ce tayi parking a asibitin cikin damuwa da shakkar halinda ABDULAZIZ din yake ciki suka qarasa reception suka fadawa nurse din dasuka samu agurin cewa Dr Nicolas sukeson gani.

Kallansu tayi kafin tace dr Nicolas din ya shiga tiyata sedai su jira.

Kallanta Alh saad yayi yana cewa "akwai patient me suna ABDULAZIZ LIMBA mune familynsa"

Kallansa tayi kafin ta kalli Fash da shima itama yake kalla yana jiran amsarta.

Dawo da kallanta tayi kan Alh Saad tana mamakin lokacinda suka dauka basu taho garesa ba duk mummunan halin dayake ciki baida jininsa a kusa.

Numfashi me sanyi ta sauke tana cewa

"AZIZ AY LIMBA?????

yes" suka ce mata dukkaninsu cikin sauri.

Kallan nurse din kusa da ita tayi ta fada mata familyn Patient din dr Nicolas ne LIMBA.

Itama nurse din kallansu tayi d sauri tana ajiye Wayar datake amsawa da mamaki tace amma basusan halinda yake ciki ba ko?

Yes sukace suna cewa ganinsu kawai suke tsananin so a yanzu.

Room number aka fada musu bayan an duba id cards nasu an dauki sunan da sauran bayanai se dayar nurse din datake kulawa dashi wani lokacin cewa tai su biyota takaisu.

Bin bayanta sukai Banda Fash da akaiwa kiran gaggawa kuma mahaifiyarsa ce dan haka su kadai suka nufi dakin ya juya da niyar zai dawo anjima.

Tinda suka kama hanyar dakin dayake bugun zuciyar Sayyid ya tsananta yana jin jikinsa na sanyi yana jin ciwon lokacinda suka dauka batareda an taho duba lafiya ba jinsa shiru wanda da Ummitah na raye bazata ji dadin hakanba....

A kofar dakin nurse ta tsaya tareda nuna musu su shiga ta juya tabar gurin zuwa aikin gabanta..

Alh Saad ne ya miqa hannunsa ya bude dakin tareda turawa ya shiga kai tsaye yana Jefa idanuwansa

Ko taku biyu baiba ya tsaya cak yana kallan Abinda yake gabansa cikin wani irin tashin hankali da tsoro zuciyarsa na cika da tsoron Allah mai tsananin gaske na ganin ABDULAZIZ yanda koma dan ma kasa gasgata idanuwansa yayi ya juyo da sauri ya kalli Sayyid wanda ya kasa qara taku ko daya daga inda yake yana kallan Hamman Ummitah wanda yake zaune kan kujera an dauresa sa belt sbd baya iya zama kamanninsa kaf sun sunya zuwa wani quncin da kansa,

Tea me kauri Aden ke basa amma baya shiga dawowa yakeyi yana saka tissue me yawa yana goge masa.....

Wani irin kukan dayake tafe da tsananin qunci da radadin zuciya ya kufcewa Sayyid yana tahowa da sauri ya rungume ABDULAZIZ din wanda ya rintse jajayen jemammun idanuwansa a karon farko hawaye masu tsananin dumi na biyowa gefen idanuwansa suna gangarowa.

Kuka sosai Sayyid keyi yana jijjiga ABDULAZIZ din zuciyarsa na radadin dayake jinsa har cikin kansa yana kasa cewa komai,

Kukansa ne yake ratsa zuciyar ABDULAZIZ da babu komai a cikinta empty take yana zana masa mutuwar yar uwarsa a zuciyar....

Zuciyarsa Alh saad ma kasa riqe jarumta yayi hawayene suke gangaro masa yana kallan hawayen dake gangarowa gefen idon ABDULAZIZ idanuwan a rufe.

Tsit dakin yayi kukan Sayyid me wani irin ciwo ne ke ratsa dakin cikin sauti me ratsa zuciya da sake dawo musu da mutuwar sabuwa.

Aden ma kukan yakeyi sbd ganin se yau hawaye ya sauko daga idanuwan ABDULAZIZ wanda zafinsu yake tabbatar da tsananin radadi da ciwon dayake zuciyarsa.

Sun jima a wannan yanayin me kashe jiki da quncin daya dawowa kowa sabo sai ga dr Nicolas daya taho da sauri jin familyn LIMBA din sun zo.

Hawayen daya tarar sun sauko daga idon ABDULAZIZ ya sakasa jin wani relief sbd zuciyarsa ta fara dawowa da feelings din daya rasa.

Kallansu yayi yaga irin yanda Sayyid ke kuka idanuwansa sunyi jajir ya dawo sa kallansa akan Alh Saad suka gaisa yana musu barka da zuwa tareda fara masa bayani akan ciwon nasa.

Numfashi me zafi Alh saad ya sauke tareda yiwa dr din godia mai tsananin gaske kafin ya kalli ABDULAZIZ din wanda idanuwansa suke rife yafara fadawa dr din qanwarsa ce ta rasu gurin haihuwa..

A kunnuwansa yakejin Ana fadar rasuwar Ummitah amma baya iya ko motsawa bare nuna quncinsa dan ya sake rintse idanuwansa radadin kirjinsa na qaruwa wasu sabbin hawayen suka sake gangaro masa yana jin karban ciwo da radadin da zuciyarsa ke masa.

Rasuwar Ummitah ta girgiza dr Nico din sbd yasan kaunar da limba kewa sister dinsa wanda kaunarta kamar dabiace kokuka ace kamar sunansa ne dayake yawo dashi dan haka ya tausayawa ABDULAZIZ tareda tabbatar musu da insha Allah Zai warke amma saiya bawa zuciyarta sassauci.

Duk yanda sukaso magana da ABDULAZIZ babu damar hakan sbd dai ba alamar ma yanaji din duk da yana jin amma basusan da hakan ba,

Sayyid sunkuyar da kansa yayi a gaban ABDULAZIZ daya kasa tashi ciwo kirjinsa yake masa mai tsananin gaske na ganin ABDULAZIZ hakan.

Shi kansa ABDULAZIZ din bai bude idanuwansa ya kallesaba tinda ya rufe dan haka a haka sukai shiru babu wanda ransa ba cike yake da damuwa da qunciba..

Aden ne ya fita dakin ya basu guri bayan ya qarasa goge masa jikinsa.

A asibitin suka wuni sai dare Aden ya tafi dasu gidan ABDULAZIZ din wanda yake fes cikin tsari me kyau da jin dadin rayuwa.

Alh Saad Sayyid kawai ya bari a gidan wani lafiyayyan lodge ya sauka sbd bazai yiyu ya zauna gidan ABDULAZIZ dinba sbd komai na ABDULAZIZ din akan tsari yake hakama ya wuce wani ya zauna gidansa sbd privacy nasa amma Sayyid qaninsa ne ba damuwa bane.

Shi kansa Sayyid bayan tafiyar Alh saad kasa zama yayi yafadawa Aden shima zai bisa ya kwana asibitin.

Dayake basa wani gane zancen juna amma ya gane dan haka bai musa masa ba suka koma tare.

A asibitin a wannan daren Sayyid ne yake kamawa Aden kulawa da ABDULAZIZ wanda tinda suka taho bai sake bude idanuwansaba.

Washe gari Alh saad yazo ya sake tattaunawa da Dr Nico akan ciwon.

Sayyid kuwa hankali ya maida kawai akan lura da komai na kulawa da Hamman sbd ya karbi kulawan dashi da kansa.

A ranar ma a asibitin Sayyid ya kwana tareda aden sai gashi cikin kwanaki kadan ya karbi ragamar kulawa da ABDULAZIZ din Aden ya samu ya maida hankali akan karatunsa.

****Sabon treatment aka fara yiwa ABDULAZIZ LIMBA wanda shima sam baya karba amma dagewan Sayyid daya fara taimakawa gurin dawo masa sa emotions dinsa da zancen Ummitah da fada masa yanda tayi rayuwa a kwanakin datake gaf da barin duniya da irin ciwon data ringa ahankali da yanda take maganarsa sai hakan yake motsasa hawayensa masu tsananin radadi koyaushe cikin gangarowa suke daga idanuwansa.

Kusan wata daya Alh saad ya share a garin anata fama kafin yafara shirye shiyen tafiya bayan an sallamo ABDULAZIZ din sunso dawowa Nigeria dashi doctors suka bada shawarar kada ai hakan su bari ayi treating nasa anan dan haka dole yabarsa tareda Sayyid wanda gaba daya ya koma baida hidima saita ABDULAZIZ din wanda ko idanuwansa bai cika budewa.

Bayan tafiyar Alh saad Aden ya dawo gidan sbd Fita siyayyar abubuwan buqatan gidan da sauran abubuwan da sayyid bai saniba shi kuma Sayyid rayuwarsa ta koma ABDULAZIZ kawai.

****jinya sukeyi me wahala sbd babu alamar sauki har lokacin hakama shi kansa Sayyid din ya koma kalar tausayi sbd yanzu wani lokacin idan trauma din ABDULAZIZ din ta tashi haka zai rintse idanuwansa ya wuni ya kwana bai budesu ba hawayene kawai ke fitowa acikinsu suna gangarowa masu zafi..

A duk lokacinda ya shiga wannan halin Sayyid damuwa yake shiga sosai idanuwansa suyi jajir sbd shi a zuwa lokacin zuciyarsa ta fara bushewa sam baida wasu emotions din yakeji shima.

Lokaci yafara tafiya kwatsam saiga Alh saad da mama da baby fatima ya kawosu sbd Mama dake neman mutuwa itama da damuwa da kunci ga jaririyar da takasa bawa anty maryam kuma ita bazata iyaba sosai sbd ciwo da manyanci dan haka ta koyaushe rokonta yakaita taga ABDULAZIZ kafin tabar duniya hakama akai masa 'yarsa yagani kila ya samu qwarin gwiwan da aketa son ya samu.

Zuwan mama da baby fatima ya qarasa rikita jikin ABDULAZIZ din gaba daya wanda komai ya dawo musu baya sedai kuma a ranar da aka ajiye masa Baby fatiman a kan jikinsa har an cire rai daga samunsa sai gashi Allah yasa yanada sauran kwana gaba dan haka likitoci suka ce a ringa kowota gabansa koyaushe.

Alh Saad ganin rayuwar Sayyid na neman mutuwa ya saka ya yanke shawarar sakasa makaranta yafara zuwa yana kulawa da ABDULAZIZ kuma dan haka ya zama baida ma lokacin kansa koyaushe busy yake.

Mama ganin ABDULAZIZ yasaka nata ciwon warkewa dan haka da ita suke jinyar abinsu wanda cikin ikon Allah aka fara samun yanda akeso sedai babu alamar zai taba komawa ABDULAZIZ dinsa na baya idan ya miqe.
#MAMUH
#THE NEW AZIZ LIMBA

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_Arewabooks@Mamuhgee_*
30
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 3800
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 5k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Infection ruwan tsarki 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 5k kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki

*************
Baby Fatima ce ta zamo sabuwar hasken idaniyar data farfado da rayuwarsa daga mutuwar datake wadda baitaba fatar ya tashi ba,
Fatarsa Allah ya dauki rayuwarsa batareda ya warke ba sedai a duk lokacinda ya kalli Fuskan babyn data dauko kamminsa da mamanta fuskan Ummitah yake gani a cikin tata dan haka ta zama hasken zuciya da rayuwarsa da bazai iya ba dan haka tinda tasa kaddarar ahakan tazo itama zai reneta kamar mahaifiyarta ya inganta rayuwarta ya bata gatan da tarbiyar da zata rage masa filin da Ummitah tabar masa dan har abada wannan filin bazai taba cikewaba harya bar duniya sbd Ummitah itace rabin ABDULAZIZ AYOUB LIMBA kuma ta tafi dan haka ta tafi da dukkanin emotions da feelings nasa babu abinda ya rage masa bayan fili a zuciya.

Lokaci na tafiya lafiya tana samuwa garesa amma duk wannan lokacin bai taba bude bakinsa yayi magana suma tin suna jiran maganarsa har suka hakura suna fatar samun lafiyansa tukuna.

A ranar daya fara karban baby fatima da hannuwansa biyu a ranar ne ya bude bakinsa ya fasa wani irin kuka mara sautin daya girgiza mama da sayyid suka shiga tashin hankali gidan yayi tsit a ranar babu wanda ko ruwan gidan yasha da dadin zuciya daci da qunci ne ya cike koina na cikin gidan har dare bai fitoba.

Ranar a gurinsa Baby fatiman ta kwana wadda itama tafara sabo dashi dan bataima wayon sanin waye babanta a tsakaninsu ba duk da Sayyid ya sadaukar nuna mata yakeyi ABDULAZIZ dinne mahaifinta tinda tafara wayo da girma sbd shekara biyu cikin ta uku ake magana.

******Sayyid da rayuwarsa sun sauya sosai acikin shekarun sbd dawainiya da zamowa kaman shine shugaba a familyn yanzu hakama ga huldodin ABDULAZIZ da abokan aikinsa suke tafiyar dasu sosai shine mai bibiyarsu tin bai sababa harya saba ga karatunsa dayake masa wuya sbd rashin qarfin turancinsa ahaka yayita fama harya tsayu ya zama dan qasa ya goge ya wanke ya koma SAYD yanda suke kiransa,

Mama ta dade da dawowa hayyacinta sbd ganin zasu rasa ABDULAZIZ dan haka ta miqe tsaye sukai gwagwarmaya harya dawo kan kafafunsa y dawo ABDULAZIZ wanda ya tashi daga wanda suka sani,

Tinda ya warke bai taba bude bakinsa yai maganar rasuwar Ummitah ba suma sbd gudun janyo masa wani radadin dayake kokarin boyesa aransa yasa basu tada maganar komaiba sbd tin yana ciwo Sayyid yasha fada masa yanda ta rasu da inda take a rufe da janazah da akai da komai.

Bai fara fita aiki ba bare yawon business a gida yake aikinsa da laptop irinsu conference calls da meetings da sauransu.

Jinyarsa bata saka arzikinsa baya ba sbd babu abinda ya tsaya a ciwonsa cigaba akai da business kawai dan haka arzikin yanzu yake take na bayan dan haka yafara kokarin fitowa karban ragamar komai tareda sayyid daya goge a harkan business da computer daya yiwa karatun qurulla sbd kusan maye ne shi akan duk abinda ya sakawa ran sani dan haka yake kamar wani maye akan karatunsa da aikin da duk ya shafi ABDULAZIZ LIMBA.

**FALAQ AZIZ LIMBA shine Sunan dayake kiran 'yarsa yar kamannin shekara 6 zuwa 7 wadda ta taso cikin gatan daya wuce misali hakama batasan tanada wani ubanba a duniya kaf bayan Daddyn nata wanda take cewa BESTDADDY,

***Sayd ya zama cikakken matashin dayake ji da Ilimi da tsari tareda da Zama final say din AZIZ AY LIMBA sbd zamansa personal person dinsa.,

A lokacinda baby Falak ta cika shekara bakwai a lokacin suka bar italy suka koma United States Sbd sabuwar duniyar datazowa ABDULAZIZ LIMBA ta wani irin kudin dayake tashensu wanda yake zamowa abokin manyan mutane dake ruling qasashe masu powers da iko,

Sayd sake kutsawa yayi a cikin karatun dayake sake sauya rayuwarsa gabaki daya yana komawa kaman black American,

Mama ma rayuwarta haka ta koma kamar batai zaman Nigeria ba dan hutu da kwanciyar hankali ya ratsata tareda da wata irin daula da asalin abinda ake cewa arziki.

Falak itace abu daya da duk duniyar the great AZIZ AY LIMBA baya wasa da lamarinta dan kuwa ko yawan tafiye tafiyensa ita kadaice takeda iko da damar kiransa aduk lokacinda taga dama koda yana tareda mutane masu mahimmanci baya qin daga wayarta gashi sam bata taba normal call dashi ba idan ba vidcall ba dan haka kusan duk abokan businesses nasa sunsan baida kamar 'yarsa tal kuma sun san baya hadata da komai.

Kaf duniyarsa idan ba daidaiku Nigeria ba basu taba sanin ba shine asalin mahaifinta ba kaman yanda itama bata saniba saninta Sayd Uncle nata ne dayake tsananin sonta shima hakama itama tana tsananin sonsa.

Babu aure a gabansa dan bai taba tinaninsa ba bare kallan macen ma da zai iya auren duk da yayan manyan anyita son hada family dashi hakama abokan businesses nasa sunata son hada family dashi sedai bai shirya hakanba kwata kwata,babu tsarin hakan a rayuwarsa 'yarsa ta ishesa rayuwara.

***********
Shekarun da suka wuce da yawa ba iya Familyn LIMBA suka sauyaba da samun sabuwar rayuwar har mutane da yawa da duniyarma kanta abubuwan suna sauyawane da tafiyar kwanaki zuwa shekaru,

Yara qananu sun girma sun zama yan mata,wainda baa haifaba ma an haifa,wainda basuyi aureba sunyi sun hayayyafa,
Wasu sun samu ci gaba wasu sun samu ci baya,
Wasu sun bar duniyar ma hakama wasu suna nan yanda suke saidai tsufa dayake zuwa kaman yanda damuna da rani suke tahowa suna wuce komai ya sauya a koina na rayuwar da duniyar.

JANNAH ZAD ta samu sauyin rayuwar datake cike tattare da cigaba daya zarce na komai a rayuwarta ta baya data zama tarihi gareta da duk ahalinta,

Iyayenta sun turata qasar datake burin karatu ta samo ilimin da ciwo ya hanata samu,
Rayuwarta tana cikin haske da cigaba tareda kwanciyar hankali da walwalwa me tarin yawa musamman sbd tana tareda Ammar dinta wanda yake tamkar kariya agareta sbd checkups nata da baya wasa dasu sbd rayuwarta zata qarasate ne akan checkups da baa denawa lokaci lokaci,

Rayuwarta ta sauya,kamanni da halaye da jiki da dabiu da komai nata ya sauya daga Zeynab zuwa beautiful classy Jannah Zad wadda take tashen Kyan jiki da fuska dana zuciyarta data banbanta sosai data ahalinta,

Akwai kauna mai karfi da tsafta datake ji a tsakaninta da zuciyar datake bugawa a kirjinta wanda lokuta da dama takanji kadaici yana tsananin rufeta da kewan mai zuciyar wanda haryanzu batasan waye ya bata ba kuma waye familyn sbd su Dad kwata kwata sun sanar da ita wanda ya bata najimi ne kuma bama a Nigeria yake ba baida kowa maraya ne daga ghana aka samo.

Da wannan aka hanata neman koda familynsa ne sedai tanajin akwai kauna sosai tsakaninta dashi wanda ko sunansa bata saniba amma babu ranar da bata masa adduar samun rahamar ubangiji a makwancinsa.

Ammar Zad shine wanda zuciyarta take tsananin so bayan iyayenta da kuma kauna ta yan uwanta So ne mai karfi a tsakaninsu.

Ammar son dayake mata ya take wanda take masa sedai yana samun kansa a cikin matsanancin rudani da yawan lokuta sbd Soyayyar datake masa tafi kama data jini hakama hakanan yake jin koyaushe kaman bata gama zama tasa ba a zuciyarta da kwata kwata basa gane wane irin so takewa abu,

Amma dai ko yayane tinda tana son nasa bayada burin daya wuce hakan aure kuma basa buqatan rushing abubuwa sbd a yanzu ta samu cikakkiyar lafiya samun iliminta shine komai zatai karatu ta zama cikakkiyar macenta a yanda take yanzu kafin komai.

Familynta na cikin farin ciki da walwalwan dayafi na baya sbd samun lafiyarta komai ya daidaita a familyn Suna komai na businesses nasu cikin cigaba da samun daukaka da kwanciyar hankali,

Basu bar Nigeria ba tinda suka dawo sedai Dr Abraham dasuka koma qasarsu duk da sun sabu da Nigeria din amma suna yawa zuwa inda sbd har koyaushe dr Abraham ya riga ya zama kamar shine me asibitin amma zadeens kuwa kwata kwata zuwa asibitin ya zama shafaffen tarihi garesu tin daga lokacin dan ko ciwo dayansu yayi gida doctors ke zuwa dubasu.

Duk wanda yasan zaadens yasan zaratan Mazan dake familyn masu ji da lokaci da aji tareda tsagwaron ilimi da aji,

MAHEER ZAD ya zama kamar babban mutum dayake hulda acikim manyan mutanen dasuka haifes a matsayin abokan business dan duk abokan business din iyayensa Sun zama nasa abokan dashi ake huldan da duk zaa iya yi da Dad dinsa ko Daddy mahmoud dan haka matsayinsa da Karfinsa yayi girman da girmamawan da ake bawa iyayensa ita ake basa a gurin mutane da abokan business,

A gida kuwa Matarsa ta samu duk duniyar datake mafarki da burin samu harma ta wuce dan kuwa rayuwar iko da daular da bata jin barna take dan haka ta zama cikakkiyar Zad itama daman a zuciya ma daya suke.

AMMAR ZAD kuwa rayuwa biyu yake juyawa ta zamansa Zad da zamansa likata me zaman kansa da duniya bata saniba amma dai businesses din iyayensu shima yake ciki sosai,

Duk wani lissafin tarin kadarori da uban dukiyar da suke da ita shine yake gudanar da komai sai bangare daya bai cika zama ba yana hanyar zuwa gurin Jannah wadda take Cyprus tana karatu tareda a gidan Daddy mahmoud wanda yake jiran ta gama shima su tattaro su dawo Nigeria gaba dayansu.

Ammar kusan yafi su Maheer kyau da daukan ido sbd Mum dinsa ya dauko gaba daya wadda tafi yayunta kyau duk da kusan duk kamanninsu daya dan haka Jannah take ganin a idonta babu wanda zai kai Ammar Zad dinta kyau da aji da kamewa dan bata taba sanin yanada trauma ba duk wannan abin da ake sbd idan ta taso masa sam bayada kyan gani.

Amma koda ta sanin a yanda yake a ranta zata iya sonsa a hakan batareda wani second tinani ba...

SALEEM ZAD shine me zafin cikinsu da baya cika shiga zabgar family business din yanada nasa business na kamfanin saida motocinsa daya bude wanda yake gudanarwa amma dai duka da sunan familyn ne wanda daima kamar family business dinne ya bude musu sabo kuma hakan yana tafiya fiyeda tsammaninsu dan haka sukai investing mugayen kudi akan business din kamfanin motocin sedai Akwai wani shegen daya zarce tinaninsu akan business din na motocin wanda Saleem Zad ke tsananin burin aiki dashi sedai hakan ya kasa samuwa amma yana kokari akan hakan.

Mimi Zad kuwa hankalinta kwance yake tinda ahalinta suna cikin Aminci da kwanciyar hankali kowa na samun yanda yake so dan haka ita hakan shine farin ciki da burinta sai kuma Auren Ammar da Jannah datake fatan Allah ya nuna musu anyi sbd hakanan takejin batada Nutsuwa idan baai aurenba kaman bazaayi ba take gani wanda tasan Ammar na rasa Jannah komai zai iya faruwa dashi sbd son dayake mata ya hadu da trauman datake damunsa ya zama kamar possession.

DZAD da DADDY MAHMOUD kuwa duniya tayi musu duk yanda sukeso sbd suna juya rayuwa yanda suke sonta,

Allah ya basu power da duk abinda suke so a rayuwar dan haka basuda matsalar komai sai rayuwa yanda sukeso suda iyalansu.
##MAMUH
#JANNAH ZAD
#AY LIMBA
#AMMAR ZAD
#FALAQ LIMBA
#SAYD LIMBA
#ZAADENS

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_Arewabooks@Mamuhgee_*
31
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci  cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 3800
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA  NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 5k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Infection ruwan tsarki 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 5k kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki

**********
December 2024
Starling City US
Fresgills No 124 LIMBAs Res

Fiddausirwl me dan girma a hannunta ta nufi dining room tana dan kallan time na agogon dayake hannunta ta kalli hanyar dakin Falaq dayake hanya daya da dakin Daddynta Dayake gari dan hakan ne ya saka gidan yau ba doguwa hayaniya gurin aiki sbd matiqar yana nan hutun gaske yake buqata Sayd yasha fada musu doka ce ba wai kaida ba dole ne ayi maintaining kai.

Dining ta shirya tsaf wanda yakeda girma ta gama jera duk wani abinda tasan Sir AZIZ AY LIMBA yana ci a breakfast dinsa dana falaq wadda gata yayiwa wani irin kamu kwata kwata,
Sai kuma abinda Sayd shima yake cimarsa Mama kuwa yawanci breakfast dinta kome zata ci batada damuwa amma sai an hada mata da kunun Gyada dayake kamarma na madara zalla.

Tana gama shirya Dining ta koma kitchen ta kalli sauran masu aikin biyu ta tinatar dasu nan da awa biyu zaa fara shirin abincin lunch na gidan duk da sun tsani sbd sun dauki shekaru a gidan suna aiki amma kaidarta ne ita kuma tina musu koyaushe sbd a yanzu ta yawanci umarni ne nata sai kulawa da Falaq wadda yake asalin aikinta me mahimmanci kenan.

Fitowa tai daga kitchen din ta nufo lafiyayyan palon gidan dayake tashin wani lafiyayyan qamshi me hade da sanyin aircon daya kama koina,

Dukiya ce take magana koina a gidan sbd luxuries ne koina na waiga a gidan yake magana da class tareda rashin hayaniya da kwanciyar hankali.

Hanyar dakin Mama tafara nufa ta bude palonta ta shiga shima qamshi ne da sanyin ac ke tashi me dadi yana sanyaya jiki da zuciya.

Kai tsaye Bedroom dinta ta nufa tana sake duba ogogonta sbd lokacin tashin Falaq datake jira sbd yau weekend ne ba school amma zata tafi school campaign da zaayi na yara dan haka tasan saita lura sosai batareda ta qara ko wuce time da zaiyi daidai da fitowar daddynta ba.

Ahankali cikin nutsuwa ta miqa hannunta tai knocking kofar bedroom din kafin ta bude tareda sallama a bakinta ta shiga tana kallan Mama dake zaune tana waya sanyeda doguwar rigar kuwait me kauri sosai da hula tana waya da Baba Alhassan dayaje Umrah sbd bayajin dadi sosai manyanci yafara masa yawa sosai.

Cikin sakewa dake hade da girmamawa tace

"Mama ina kwana?
Barka da tashi.

Gyada kai maman tayi tana cigaba da waya da hannu ta nuna mata tarkacen kayan Falaq data bar mata a dakin hadda Ipad dinta da tana tashi bata ganta ba zata iya daga musu hankali azo ana bata lokaci gurin lallabata kafin fitarta.

Tattara kayan Fiddausi ta fara tana dariya da cewa

"Mama mutuniyarki ce kike cewa a tattara miki kayanta abar dakinki dasu,
Tanajin haka zata fara ihun ta bata dake daman tace Daddynta kadai ne mutum a gidan nan"

Qarasawa tai tana dariya
Mama ma wayar ta gama ta kashe tana ajewa tace

"Daman wannan me jajayen kunnuwan kowama a gurinta ba mutum bane Ubanta ne kadai mutum mu da sauran mutane duk witches ne"

Dariya Fiddausi tasaki tana qarasa tattara dakin dayake fes tace

"Ke mama tace tinda ke ne kika haifar mata daddynta baki qarasa zama witch dinba mune dai witches din da duk macen datake kallan mata daddy tace witch ce itama"

"Dukan bakinta na dena shiyasa take fadar hakan da kuma shi uban nata dayake biye mata,
A haka takeson ya qare rayuwar ba aure girma sosai yana zuwar masa sbd kawai 'yarsa tace batason kowace mace ta rabesa,
Shima wannan qaton dayan uban nata ya zama wani tuzurun me zaman kansa ba auren tinda uban gidansa baiyiba duk sun qare a yawon duniya da aiki ba mata a rayuwarsu,
Ni duk kin tado mun takaicinsu ma yanzu ana maganar Aljanar 'yarsa ta fara ihu tana kukan babanta bazaiso kowace maceba bataso shikuma yazo yana biyeta su siqani da safen nan abincin arziki ma nazo na gagara ci,
Maza ficemun da kayanta a daki dan karma tazo nemansu ta hanani zaman lafiyar yau"

Humidifier Fiddausi ta kunna tareda daukan kayan Falaq din ta nufi kofa tana dariya da cewa

"Mama keda Aminiyar taki kike cewa ayi waje da kayanta"

"Wannan batai Halin Aminiyar tawa me sunanta ba da 'yata Me sunan nata,
Kina ganin 'ya a sangarce sai kukan banza da girmanta,
Wata ran fasa bakin zanyi kowama ya huta sedai ubanta ya gashi da matse fuska ya hakura ba ruwana"

Dariya Fiddausi takeyi tana ficewa dakin tareda sake duba agogonta taga time yayi kai tsaye ta nufi hanyar dakin Falaq din dayake hanya daya sa Palon Daddynta da bedroom dinsa.

Tana isa hannu takai ahankali ta bude dakin tareda shiga kai tsaye tana rufo dakin tana isa bedside din lafiyayyan gadonta dayake cikeda pillows kusan guda 9 masu tsananin laushi da duvet dinda laushinda da kaurinsa ya cike gadon.

Hannu Fiddausi ta miqa ahankali ta kunna wutar dakin dake gefen gadonta tana kallan Kyakkyawan fuskan falaq din da batabar komai na Mahaifiyarta ba da kuma wasu kamannin Sir AZIZ LIMBA dinba.

Zaunawa tayi bakin gadon ahankali tana shafa fuskanta cikik kulawa da kaunar da itama take mai tsanani tana murmushi me kyau tana cewa

"Falaq,
Falaq baby,
Alhmdulillahil lazi ahyana baada amatana wa ilayhir nushr,
Good morning Bestien Daddynta,
Time to wakeup"

Bude idanuwansa tayi ahankali tana motsawa tareda maimaita adduar tashi daga baccin da Fiddausi ta gama karanta wanda ta sabane tin tana baby sun saba duk wanda ta tashi bacci gurinsa saiya mata dan haka ta saba duk zata tada bacci saita mata ita wani lokacin tareda adzkhar na tsari sbd Daddynta daya saba karanta mata shi a duk safiyar duniya koda baya nan tana farkawa shine yake fara kiran waya ya karanta mata tin tana baby haryanzu data fara girma.

Tashi zaune Falaq tayi tana kallan Fiddausi cikin sake yar Kyakkyawar fuskanta da murmushi tace

"Anty Fiddausi kinsan meyasa na tashi da smiling face?

Wuyanta Fiddausin take shafawa ganin shatin wuyar rigarta daya kwanta mata tana murmushi itama tace

"No Ms Falaq Aziz saikin fada witch dinki na sauronki"

Wani Murmushin ta sake saukewa har tana dariya tace

"Best daddy nai mafarki zai daukeni mi tafiyarmu mubar OldLady din gidan nan ta dena mun fada ta denawa BestDaddy fadan kawo mun Mummyn danace banaso"

Dariya tayi tana Cewa

"To amma hardani zaa tafi ko??
Sbd BestD din naki kinsan da bestMan dinsa zai tafi sbd babu inda yake tafiya batareda dashi ba dan haka kema da bestWitch dinki zaki tafi ko??

Kallanta tayi alamar shawara kafin tace

"No,ke da Oldlady halinku daya kinason Daddynah yayi aure kema ai na taba jin kin fada a gaban Maman kuma kinfi bin bayan Maman.......

Cikin komawa kaman qaramar babyn itama Fiddausi tace

"Wat,inji waye yace inason Daddyn falaq Aziz yayi aure?
Idanma na fada to inaga bana hankalina tinda kince dukanmu witch na possessing namu amma nikam banason kowace mace ta shiga zuciyar BestDaddy sbd zuciyarsa ta babynsa ne kadai ba gurin kowa,
Babu wanda zataxo ta bata mana space"

Qarasa zancen tayi tana danne dariyarta tareda nuna da gaske take.

Kallanta falaq tayi tana karantarta kamar wata babba tana cewa

"Should i trust you Fi??

100 percent ma kuwa" Fiddausi ta fada tana bata hannunta cikin dariya.

Qin bata hannunta tayi tana miqewa tace

"Saina tambayi BestDaddy ko zan sake yadda dake coz oldLady tayi brainwashed naki i dont trust you both"

Toilet take kokarin nufa da gudu
Fiddausi ta riqota tana miqewa tsaye ta durqusa tana zare mata socks din baccin dayake kafarta me laushi kafin ta saketa ta nufi toilet dan brush ita kuma gyara dakin tafara wanda fadan luxuries dake cikinsa ma bata time ne.

Koda Falaq ta fito Fiddausi ta gama gyara dakin tsaf ta kunna ac sbd Daddyn tin tana baby ya saka dokar baa kwana daki da ita har safe da ac
Zata kwanta dashi qasa sosai kuma asuba nayi ake kashewa a tada ita sallah batareda duban qananun shekaruntaba sbd ta saba da sallan asuban akan lokaci tin tana rigima sosai idan an tadata da asuba harta fara sabawa sbd duk qarancinta to duk abinda Daddy dinta yakeso tana kokarin yinsa koda bataso da kuma duk yanda ya lalatata da gata sbd ba qaramin tsananin so takewa Daddyntaba.

Tsananin son datakewa Daddynta ya saka sam batason kowace mace na sonsa ko ayi maganar yayi aure sam batason kowa ya rabi Daddyn sai ita kadai,

Duk da akwai kuruciya sosai a lamarin nata amma da gaske har ranta batason daddynta yaso kowa sbd ganin takeyi idan yaso wani zai dena sonta ko ya rage ita kuma batako kaunar kwatanta Daddyn ya hada sonta da kowa ta kuma saka hakan sosai a ranta wanda ya fahimci da gaske take sai yaji baida raayin aure ko kadan a kusa barema baida time na mace bare Soyayyar duk da yana samun tayin aure daga manyan mutane ga yayansu amma baya buqata kuma baya boyewa yake dakatarwa sbd shi dan kai tsaye.

A harkan business dinsa baida tausayi ko emotions ko kadan business kawai hakama tamkar wani mugun maye yake a duk abinda ya saka hannu sai wata irin nasara me girma taxo shiyasa manyan da suka kaine yanzu kawai abokan businesses dinsa shi kansa manyan da suka amsa sunane kadai ke hulda dashi sbd nasararsa binsa take koina ya saka hannunda kafa hakan ya saka yayi wata irin suna da shaharar da sunansa yake yawo a tsakanin manya da duniyar masu abin duniya kawai.

Lucky Billionaire Monster ake kiransa a cikin Business tycoons da suke hulda dashi gashi da wani irin farin jini da kwarjinin dayake sakasa samun respect fiyeda shekarunsa a gurin manyanma hakama kudinsa ya saka respect dinsa yake ninkuwa gashi da kamewan datake saka manyanma da yawa shakkarsa.

Bayan businesses dayake da companies dayake dasu qasashe da Nigeria a harkan Business na motocin Business dinsu da Alh Saad wanda shima ya gama miqawa yayi nisa sosai a daula da samun power Shine yake ranking No 2 a business na motoci kaf dan haka gaba daya ma yake wahalar gani.

Zaunawa sukai da Fiddausi a gaban mirror tana tayata shiryawa kafin ta nufi closet dinta tana dauko mata kayan da zata saka tana sake mata dadin bakin itama batason BestDaddy yayi aure.
#MAMUH
#AZIZ AY LIMBA
#FALAQ AZIZ
#JANNAH ZAD
#REVENGE
#SAYD

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_Arewabooks@Mamuhgee_*
32
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci  cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 3800
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA  NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 5k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Infection ruwan tsarki 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 5k kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki

*******
Sauraronta Falaq kawai keyi tana cewa

"Sai nayi shawara da BestDaddy zan san should I trust you or not"

Fiddausi dariya takeyi tana cigaba da tayata hada kayan zuwa camping din dazasu na school na yara tana cewa

"Na bar team din Mama na dawo team Falaq...

Katseta falaq din tai da cewa

"Falaq Aziz"

Sorry na falaq Aziz na manta princess din gidan batason ana raba sunanta dana Daddynta"

Straight jean daya lafe jikinta da white Cardigan me kauri da tsayin datazo har cinyarta ne Fiddausi ta tayata sakawa sai kuma jacket itama me kauri da qaramar veilhijab da iyakacinta wuya da sai socks data saka ta duba time ta zare jacket din tabar Cardigan kafin a tashi fitan,

Qamshin turarenta me sanyi ne na yara irin shekarunta yake tashi a jikinta da dakin, ta nufi kofa tana ficewa zuwa gurin daddynta sbd tana tsananin farin cikin ta wayi gari ace daddynta na gari zata gansa a safe kafin komai.

Tana fitowa palonsa take kokarin nufa Kofar palon Mama ta bude maman na fitowa tana kokarin saka kiran numbern data kasa nemowa da kanta tana kiran Fiddausi tazo ta nemo mata.

Cikin ihun daya saka maman firgita tana saurin ja da baya wayar hannunta na faduwa falaq ta saki tana rufe idanuwanta da sauri tana cewa

"No no no,bazan fara saka Mama a idonaba,
Ina fara ganinta shikenan idona zai zama wani iri ayau,
Idona babu wanda zai fara gani se the No 1 handsome and the most beautiful and amazing BestDaddy in Falaqs Universe..So i can't let my beautiful eyes su fara da ganin oldLady.

Fiddausi datake bayanta maman ta kalla tana danne dariyarta

Mama kuwa data saba da wannan iya shegen na Falaq din hade fuska tayi sosai tana gyara tsayuwarta daga firgitan datai tana cewa

"Fiddausi dakyau,
Kina kallan yarinyar nan ta zuba wannan ihun tana kusa dake baza kiwa bakinta mugun dukan da saiya fashe ba kika tsaya a bayanta kina dariya tana cewa Uwar ubanta mayya ko??

Falaq na jin hakan ta saka hannuwanta tana rufe kunnuwanta tana bin bango idonta a rufe tana cewa

"Har muryan kowa bazanji ba Muryan datafi na kowa dadi and Nutsuwa"

Nufota mama ke kokarin yi tana cewa

"Kamo mun ita Fiddausi ki ban nan...

Tana jin hakan da gudu ta qarasa hanyar palonsa tana Kiran sunansa da karfi sbd tasan Fiddausi na kaita Dukanta Maman zatai sbd a duniya ita kadaice take dukanta ko zaneta Daddynta baya ko dago kai bare iya cewa komai amma ko school baa dukar masa 'ya sam bai nuna zai yadda ba dan haka kaf rayuwanta maman kadai take tsoro duk da hakan baya hanata fadan magana sedai maman ta bige bakin amma bayan mama sbd Daddynta daya tsaya mata bata tsoron kowa duk da tana qarama amma sam batajin tsoron kowa a ranta sbd ubanta ya tsaya mata.

Ihun kiran Daddynta datake ya isa har makeken dakin Sayd dayake bacci cikin lafiyayyan gadonsa sanye da kayan baccin Logous Ash cikin duvet dinsa me laushi dayake tashin qamshin jikinsa da gama kama turarensa..

Sama sama yake jiyo ihun nata yana shiga kunnensa dan haka motsawa yayi Ahankali tareda miqa hannunsa daya batareda ya bude idanuwansa ba ya janyo wani pillow dayake gefensa ya rufe kunnuwansa yana komawa baccinsa.

Mama cewa tai "Fiddausi idan baki kamo mun ita kika kawo mun ba zaki fuskanci bacin raina kuwa ayau"

Falaq na jin hakan ta qarawa kafafunta gudu tana isa kofar palon ta miqa hannu zata bude aka bude kofar palon..

Wani irin nutsatsiyar qamshi mai sanyin dadi dayake tabbatarda tsadarsa a shaqa daya sanyin ac ya kado waje daga cikin palon wanda har inda mama take tsaye yakai yana sauya numfashin main babban palon gaba daya..

Bude kyawawan idanuwanta da suke sak nasa falaq tai tana kallo tin daga fararen yatsun kafarsa dasuke wani irin fes kaman baya fita dasu sanye cikin versace slippers,

Sanye yake da black pyjamas Basu tsantsi sai jacket me girma daya sako dazai fito daga bedroom dinsa sbd tashinsa kenan daga bacci muryanta ta fiddosa.

Fuskansa datake wani irin fresh ta kalla ko morning face dinsa ganin takeyi tafi duka daddies din duniya kyau dan har fada takeyi a school da fahari Daddynta is the most handsome mutum dayafi kowa kyau.

Hannuwansa dake cikin aljihun jacket din jikinsa ya zare yana bude hannuwansa kafin ma ya karasa kai hannuwan nasa akan fuskanta ta fada jikinsa tana cewa

"Yesss BestDaddy idanuwan Falaq Aziz suka fara gani ba Oldy ba"

Da farin ciki sosai a muryanta da yanayinta ta qarasa zancen tana qanqamesa cikeda tsananin son mahaifin nata.

Wani Kyakkyawan murmushin daya saka Fiddausi saurin sauke kanta sbd yanda ta kusan dauke wuta agurin ya sake mai sauti yana durqusawa ya ajiye gwiwowinsa qasa sbd ta rungumesa da kyau ya rungumeta shima yana gyara mata veilhijab dinta ya bude baki da muryansa dake cike da wani irin nutsuwa da steez daya gama kamasa yace

"Bazaki dena tsokanar Mama ba ko?
Kinason ta dokamun bakin my one and only Falaq Aziz"

Sakinsa tayi tana juyawa ta kalli Hanyar da maman take tana riqe hannunsa cikin nata tace

"To ni kasan ai bazan yadda na fara ganinta ba banfara ganin My Besty ba"

Hancinta ya shafa yana kallan Fuskan Ummitansa akan tata ya sake sakin murmushin daya fito daga asalin zuciyarsa yanajin kaunarta data uwarta da bata duniya suna yiwa zuciyarsa yawan da yakejin ko tinanin komai bazaiyiba akan basu ransa,

Idan yana kallan fuskan falaq duniyarsa nutsuwa take tana samun sanyi da nitsatsen farin ciki me yawan gaske duk da rayuwarsa na cikin wani irin bushewan da har abada bazata sake jiquwa ba sbd rashin Ummitah wadda rashinta shine asalin ciwonsa da ba warkewa bawai na rashin iyayensu ba.

"Amma falaq Aziz tasan cewa Maman itace maman Bestyn nata fa,kuma shi Bestyn Ai yana son mamansa sosai...

Bata fuska tayi tana cewa

"Ai sbd itace ta maman Bestyna ya saka nake tsoronta,kuma idan baka nan ai ina jin duk abinda ta fada,
Nidai Daddy karka bari ta dukarmun baki,
Duk ta qara masa tsowo sbd duka gashi yanadon ya dena kama da naka"

Mama data nufosu taji abinda take fada cikin quluwa tace

"AZIZ kana jin abinda take fada sai murmushi kake mata ko?

Dagowa yayi yana kallan Maman da sauran murmushin akan fuskansa dake cikeda da kwarjini ya kalli maman yana cewa

"Mama barka da safiya"

Amsawa tayi tana kallan Falaq din data boye bayansa tana cewa

"Arzikinki daya yau tafiya zakiyi da sai kin kwana biyu bakinki baiyi magana ba a gidan nan"

Turo baki tai tana qin cewa komai sbd maman na cewa Daddynta ya matsa gefe matsawar zaiyi dan haka tai shiru tana turo baki.

Shi kuwa murmushi kawai yayi sbd mamance kadai take discipline na Falaq din sai Sayyid da shima yake dan bude mata ido amma idan baa gaban Babanta bane.

Maman magana zatai dashi dan haka Falaq din ta shige palonsa shi kuma suka koma palo da maman sukai maganar rashin lafiyar Baba alhassan tukuna ya koma dan shiryawa sbd lokacin fitowansa ma baiyiba rigimar falaq dince ta fiddosa.

Yana shiga palon tana zaune tana duba abu a ipad dinta tana dariya sosai,

Kai tsaye Bedroom dinsa ya nufa ya rufo

Kayan jikinsa ya zare lafiyayyar fatarsa ta bayyana tana daukan ido sbd samun hutu da tsadaddiyar gyara da original skin products masu tsada da kyau.

Toilet dinsa dayake da girka sosai ya shiga tareda nufar shower ya sakarwa kansa ruwan dumi yana rufe idanuwansa ruwan na sauka akan fuskansa suna ganganrawa jikinsa suna dumama jikinsa.

Bai wani jima sosai ba yana wanka dasu gyaran fuska da sauransu kafin ya fito daure da babban towel me kauri brown jikinsa na fidda qamshin shower Soap dinsa na Ocean seaweed.

Goge jikinsa yayi a natse sa wani clean towel din kafin ya fara shafe jikinsa da bodymilk da mix na oils na Ngenas da suke saka jikinsa glowing da kyan gani da wani irin soft ya shafa perfs dasu bodyMist da sauransu kafin ya gyara fuskansa yai brushing gashin kansa dayake a kwance da santsi irin na asalin filani.

Bai dauki mintina sosaiba bayan gamawa ya shiya cikin Navyblue jeans da White long-sleeved shirt data nutsu a jikinsa sbd tasan kudin daya siyeta.

A cikin tarin tsadaddun designer agogayensa dake jere a doguwar glass drawer daya ya bude ya dauko black cartier ya saka sai navy blue Lv fcap daya sako ya fito yana daukan wayarsa ipad dinsa datake iri daya sak da 'yarsa.

Yana fitowa koina a palon an sake gyarasa kamshi da sanyin ac komai neat dukda bawai datti ko wani hayaniya a palon komai unique,simple and luxuries ne kawai.

Fiddausi ce take gyara komai na bangarensa dana Falaq saina Sayd da mama amma sauran gidan masu aiki ne ke aikin.

Tana ganin fitowan Daddyn nata ta ajiye abinda yake hannunta ta miqe tayo gurinsa tana cewa

"You're morethan handsome MyBesty"

Juyowa yayi kalleta tana hada hannunta da nasa ta riqe yace

"And you??

Dariya tayi tana dawowa gabansa tana tafiya da baya suna tafiyar a haka tace

"I'm my father's daughter,so I'm the beauty itself"

Murmushi me nutsuwa kawai ya sake mata suna fitowa palon inda suka tarar da Mama na zaune tana magana da Fiddausi dake fada mata yanda sukai da Falaq da safen tana dariya.

Sayd kuwa a tsaye yake shigowansa kenan palon yana waya ganinsa ya sakasa qarawa ya karbi ipad din datake hannunsa yana masa barka da fitowa ya koma gefe yana cigaba da waya akan baqin da zasu tattauna dasu gashi AZIZ din yau ranar 'yarsa ce sbd da kansa zai rakata sbd kowa iyayensa zasu tafi dan haka shima yace a dakatar da duka schedules nasa na kwana biyu sai Falaq Aziz ta sun gama camping dinsu.

Hakan yasak yaketa kokarin ji da ayyukan da baqinsu tareda clearing schedules din yaji da komai.

Dining suka nufa dukkaninsu Falaq na sake boyewa gefensa tana leqa mama da ko kallanta bataiba tace masa

"Daddy zan bata da Anty Fiddausi tana fadawa mama sirrina"

Kallanta yayi yana cewa

"Oh no indai hakan ne taci Amanar Falaq Aziz"

"Yes Daddy,Kuma tace tana bayana amma tana maganar sirrina da mama i heard them not once"

Mama data juyo tana harararta ta kalla tana qara shige masa tace

"Did you just see that Daddy?
Jira take kayi tafiya zata dakeni for sure akan na fada gaskia"

"No Falaq bakinki ne is to talkative shiyas Mama ke dukansa so ki dena kiga bazata dakeki ba"
#MAMUH

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_Arewabooks@Mamuhgee_*
33
*KALPANAH COLLECTION*
08105064494
Shin ke daliba ce ko kuma uwa wadda har yanzu bata daina rokon urgent 2k a wurin yan uwa da kawaye ba,tou nesa tazo kusa domin kuwa na kawo miki maganin matsalarki,domin kuwa *Kalphanah Collection* ta shirya tsaf domin taimaka wa duk wani dan kasuwa ko kuma wanda yake son fara kasuwanci.A *Kalphanah Collection* muna saida kaya kama daga Jaka,Takalmi,Atamfa,Laces,Kayan yara da kuma kayan kitchen.Wani abun mamakin ma muna saida kayan mu ga masu siyen daya ko kuma sari,ga waenda basuda jari ma mun tanadar masu hanyoyi daban daban da zasu fara neman na kansu.Hajiya kina gida kwace zaki dinga  jin saukar kudi a asusun bankin ki.Ga musu fuskantar qalubale a kasuwancin su kuma an kawo muku sauqi domin kuwa an bude muku group dinku da zaku dinga tattauna matsalolin ku.
https://chat.whatsapp.com/JMSe2The4Q2F5tLdzGduyC
Kedai idan kin shirya ki dannan link din nan na kasa domin shiga group dinmu ki ganewa idonki kunsan ance gani ya kore JI
Karki yadda ki wuce bakiyi joining group din nan ba domin kuwa yanzu sallah tana qaratowa ko bakiyi kasuwanci ba zaki siya domin amfanin ki na yau da kullun kuma ko baku buqata yanzu nan gaba zaku iya neman ta.
Siyen na gari maida kudi gida.
08105064494

************
Shiru tayi tana lafewa gefensa har suka isa dining room din suka zauna Fiddausi cikeda girmamawa tai masa ina kwana da barka da fitowa tafara serving nasu daidai nan Sayd ya shigo yana ajiye wayarsa da ipad din hannunsa kan Console mirror dayake room din yazo ya zauna yana yiwa AZIZ din barka da safia cikeda girmamawa kafin ya kalli falaq datai sanyi a kujeran gefen daddynta sbd ya mata fada kaman bazata bude baki tai magana ba sai ta tina Daddynta sam baya barinta yiwa Sayd ba daidaiba ko kadan dan hakan ne ma take ganin Sayd din kamar kishiyarta a gurin daddynta wasu lokutan sbd Sayd koyaushe koina yana tareda daddynta yafita kusanci da daddynta gashi dan haka ta bude baki tana kallansa kaman zatai masa kuka sbd shagwaba tace

"Goodmorning Uncle" (shi ya zabi ta kirasa da hakan)

Dariya yai mata yana amsawa sbd yasan jira take yace me akai mata tafara kukan banza da baya mata wuya duk data fara girka amma sam baya jin wuyar kuka ko kadan.

"Falaq din Mama yaya dai??

Kallansa tayi da sauri bayan ta kalli maman da sauri wadda bata kalleta ba ta dawo da kallanta kan Uncle din qasa qasa batason Daddynta yaji sbd baa hayaniya idan zaaci abinci yana gurin hakama batason maman taji tace

"Falaq Aziz ba mama nidai"

Maman taji ta hakama daddyn dan haka ya dan dago fararen idanuwansa ya kalleta tayi shiru tana kallan Sayd wanda yake mata dariya ahankali dan yasan abinda zata fada daman dan ta tsani a kira sunanta batare dana ubanta ba.

Abinci suka fara ci batareda kowa ya sake magana ba cikin nutsuwa,

Kallan Daddynta takeyi yanacin abincin a natse,

Kallanta yayi jin idanuwanta akansa,

Tissue ya miqa hannu a natse ya dauka ya goge mata gefen bakinta ahankali kafin ya kalli abinda yake kan plate nata ya maida idanuwansa akan fuskanta yana cewa

"Bakyaso ne??

Girgiza kai tayi tana sake murmushi me kyau tace

"I love you besty"

Murmushi me sanyi ya sake mata yana cigaba da cin abincinsa
Itama cigaba tayi da cin abincin tana cika da farin ciki sbd duk duniya babu abinda takeso sama da Daddynta,
Kaunarsa take sosai da gaske shiyasa bata gajiya da kallansa tana jin idan mamanta tana tare itama saita ringa kishinta akan Daddynta.

Suna gamawa shine ya fara daukan Tissue ya goge bakins bayan ya sha ruwan dumi kadan dan bai cika sakawa cikinsa abu me sanyi sosaiba.

Miqewa yayi Sayd ya miqe shima yana bin bayansa tareda daukan wayarsa dake vibrating kira na shigowa ya dauka yana dakatawa ya juya ya nufi office din AZIZ na gida yana amsa wayar a natse harya isa ya kashe yana bude ipad dinsa yafara duba sakon dazai bawa AY din.

Shigar office din ya nufi laptop dinsa dake aje ya kunna dan duba sako da aka turo.

Yana duba sakon karance bayanin yayi tareda duba dukkanin bayanan da aka tiro tareda shi kafin ya kashe ya rufe ya fito ya nufi palon AZIZ din wanda yake zaune a natse yana waya wadda ta sakasa tsayawa jiran ya kammala.

Ya dan jima yana wayar kafin ya gama ya ajiye wayar yana kallan Sayd wanda ya matso ya miqa masa ipad din hannunsa yana cewa

"Duka anyi draftin komai na Fris And Co hakama anyi rescheduling haduwansu Vilias da Zuwansu.

Sakon email dayake kan screen din ipad din yake karantawa yana sauraron Sayd din wanda komai yake cikinsa yana sake masa bayanin a natse da girmamawa.

Ajiye iPad din gefensa yayi bayan ya gama duba komai yace

"Meye feedback na tafiyan Falaq??

"An duba komai babu matsalar komai kaman yanda ta fada 3days ne and anyi arranging komai so all is good sai...

Wayarsa suka kalla su dukan sbd kiran daya shigo ya katsesa.

Ganin me kiran ya saka AZIZ cigaba da jiran bayanin Sayd din wanda ya kallesa da girmamawa yana budo sakon wanda shine kusan karo na hudu suna turo buqatar son ganin AZIZ LIMBA din amma sam ba damar hakan.

Cikin nutsuwa Sayd yace

"Saleem Zadeen ne yake sake turo buqatan son ganinka tareda Fiars"

Shiru yayi batareda bawa zancen mahimmanci ba yace

"Reject them"

Kallansa Sayd yayi kafin yace

"Yes" yana rejecting nasu kai tsaye ba tsayawa ya juya ya fice bayan ya sanar dashi nan da mintina goma zaa tafi mota is ready.

Acan Palon mama kuwa tsare falaq tayi tana mata fadan surutu da iyayinta akan tafiyar da zasuyi wanda bata taba kwana ba gida ba sai wannan karan.

Gyada kai Falaq din keyi kamar tana jin fadan da ake matan tana gudun tace aa maman tayo kanta dan haka tai tuba da nutsuwar dole har aka gama tukuna maman ta janyota tana gyara mata zaman jacket din da Fiddausi ta kawo mata t saka tareda jakarta da qaramar akwatinta na lv me tsadan gaske suka fito maman na mata adduar tsari da lallabata kaman ba tin safen suke fada ba.

Koda ya fito sanyeda Farin goggles dinsa sallama kawai yayiwa maman falaq ta kama hannunsa suka fice tana murna.

Sayd daya gama sakawa an saka kayansu a mota bude masa motar yayi yana kallan Falaq dake murna tana kallansa tana masa magana da hannu alaman tana farin cikin tafiya da daddynta.

Motar suka shiga shima ya zagaya ya shiga gaban motar sbd ba shine zaija ba driver ne.

Suna fara tafiya ta dawo gurinsa tana kunna masa children's show din datake kalla tana dariya shi kuwa zubawa hannayenta idanuwansa yayi shiru batareda yace komaiba wanda hakan ya saka motar shiru sai ita kadaice take shaaninta.

Tafiya me tsawo sukai har zuwa inda zaayi,
Parking sukai yana kallan gurin wanda kusan iyayen yara da yaran sun riga sun fara camping dan haka suma qarasa sukai gurin Manyan teachers din nata sukai reporting cikin girmmawa malaman suka gaidasa suna masa barka da zuwa tareda dan yiwa falaq wasa.

Koda suka juyo Sayd da kansa ya fara buga musu tasu runfar dan haka zagayawa falaq din ta kama hannunsa sunayi a gurin tana murna sbd sam baya barinta shiga yara ko kadan bayan school koyaushe tana killace a gida dan haka takejin dadin wannan lokacin sosai daya barta kuma haryaxo da ita.

Suna cikin zagayawa wayarsa tayi ringing ya dauki wayar a natse yana komawa nesa da mutane sosai dan amsawa ita kuma ta nufi inda ake siyan kyautukan da iyaye zasu siya su bawa yaya da wanda yayan zasu siya su bawa iyayen duk yana cikin wasa da abubuwan da zaayi musu dan haka tana isa farin cikinta ya qaru sbd har taga abinda zata bawa daddynta.

Da gudu ta koma gurin Sayd tace yazo ya gano.

Janyosa tayi da sauri tana cewa ya siya mata kafin wani ya siya.

Suna isowa gurin da gudu ta nufi farar shirt da aka rubutawa "MY BEST MAN" tace

"Uncle ka biya da sauri ina so"

Kallan shirt din yayi hade da fcap dinta zaiyi magana tace

"Please kafin wani ya biya inaso zan siyawa Besty"

"Ok ok naji bara na biya to"

Kokarin ciro wallet dinsa dake cikin wandonsa yayi Suka tsinci daddadiyan muryanta mai cikeda farin ciki da nutsuwa itama tana cewa

"Hey miss ina buqatan wannan shirt din"

Juyowa da sauri falaq tayi tana saukar da idanuwanta akan.

Jannah da batasan da falaq din a gurin ba hannu ta miqa zata ciro rigar Falaq tayi saurin cewa

"Excuse me miss,Wannan nawa ne muna kan biya"

Juyowa Jannah tayi ahankali cikin nutsuwa ta dora idanuwanta akan Falaq datai maganar da nuna tsananin sonta da rigar.

Fuskanta ta zubawa fararen idanuwanta tai mata kallan seconds. Batareda tace komai kyan yarinyar da wani kwarjinta daya cike mata ido ya sakata sake wani Kyakkyawan murmushin daya sake bayyanar da kyanta itama daya saka falaq din Zuba mata ido a ranta tana cewa she's beautiful amma bazan bar mata rigan da zan bawa daddyna ba.

Cikin murmushin dayake qarawa Jannan burgewa ta bude baki tace

"Hey beauty,
Kibarmin pls i have someone very very very special da zan bawa as a tsaraba am going back home pls pls pls Baby"

Baya falaq taja kadan tana kallanta kaman wadda tai sa6o tace

"Very dinki uku ne ni kuma nawa da zan bawa is very very very very very very very special,
Ni yama fi naki komaiba....

Dariya maganar ta bawa Jannah ta sake kallanta da mamaki me tsananin gaske tace

"Tace pls Beauty kiban zan ninka muku kudin so biyar am giving it to the love of my life...

Katseta falaq tayi da cewa

"No my BestDaddy shine ya dace da wannan rigar sbd kalman shine tafi dacewa dashi akan kowa"

Fara jin haushi jannah tayi ta kalleta tace

"Ba da tsofi rigan ta dace ba so pls stop wasting my time ki bani rigan kafin kwace a hannunki wanda zaiyi payment dinma gashinan kina gani ya tsaya magana da wani"

Batareda falaq ta juya kallan Uncle dinta ba tace

"Did you just call my daddy tsoho?
Daddyna shine yafi duk mazan dake koina kyau da komaima ko kyansa ma ke bakiyiba ai"

Murmushin takaici jannah ta sake tana kallan bakin falaq din dayake rashin kunya ba tsoro amma sbd takaicin maganar tata wayarta ta ciro tana miqawa gaban fuskan falaq tana cewa

"Kin taba ganin me kyau da class din wannan a qaraman rayuwarki??

Kallan hoton kan wayar falaq tayi wanda Kyakkyawan fuskan Ammar zad take bayyane yana zaune sanyeda suit farare yayi kyau sosai da murmushi akan fuskansa.

Kallansa ta sake yi kafin ta dago ta kalli jannah din ta sake mata wata dariyar data saka jannah din itama dariyarta sbd ta dauka dariyar ta sakar mata ne.

Dariya sukai sosai kafin falaq ta dena dariyar ta kama hannunta zuwa gurin Daddynta dayake nesa dasu sosai yana waya har lokacin.

Kwace hannunta jannah tayi sbd sauri takeyi ita bata time din batawa daman biyowa tayi ganin wata a gurin.

Cikin sakewa Falaq tace

"Kin nunamun naki zan nuna miki nawa"

Kin tafia jannah tayi dan haka sbd tai mata wayo taje ta karba rigar sai tace

"Kije kizo dashi gani nan ina jira ina kallanki kada tsoron ganin Best Man ya sakaki guduwa dan bazaki iya nuna daddy dayake tsoho ba"

Matse fuska falaq tayi tana cewa

"Bestyna baya zuwa kiran kowa saina Falaq Aziz and bazan kirasa sbd kowa ba sai sbd kaina dan haka bazan kirasa nan ba amma wait and see...

Nufarsa tayi da gudu tana kusan kaiwa gurinsa ta kira sunansa ya juyo a natse gaba dayansa yana kallan yanda take tahowa da gudu.

Jannah dataso falaq din na tafiya ta juya ta karbi rigar ta tafiyarta
Juyowansa ya sakata tsayawa a gurin tana kallan fuskansa dayake kallan Falaq da dukkanin kulawansa batareda ya kashe wayar dayake ba.
#MAMUH

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_Arewabooks@Mamuhgee_*
34
*KALPANAH COLLECTION*
08105064494
Shin ke daliba ce ko kuma uwa wadda har yanzu bata daina rokon urgent 2k a wurin yan uwa da kawaye ba,tou nesa tazo kusa domin kuwa na kawo miki maganin matsalarki,domin kuwa *Kalphanah Collection* ta shirya tsaf domin taimaka wa duk wani dan kasuwa ko kuma wanda yake son fara kasuwanci.A *Kalphanah Collection* muna saida kaya kama daga Jaka,Takalmi,Atamfa,Laces,Kayan yara da kuma kayan kitchen.Wani abun mamakin ma muna saida kayan mu ga masu siyen daya ko kuma sari,ga waenda basuda jari ma mun tanadar masu hanyoyi daban daban da zasu fara neman na kansu.Hajiya kina gida kwace zaki dinga jin saukar kudi a asusun bankin ki.Ga musu fuskantar qalubale a kasuwancin su kuma an kawo muku sauqi domin kuwa an bude muku group dinku da zaku dinga tattauna matsalolin ku.
https://chat.whatsapp.com/JMSe2The4Q2F5tLdzGduyC
Kedai idan kin shirya ki dannan link din nan na kasa domin shiga group dinmu ki ganewa idonki kunsan ance gani ya kore JI
Karki yadda ki wuce bakiyi joining group din nan ba domin kuwa yanzu sallah tana qaratowa ko bakiyi kasuwanci ba zaki siya domin amfanin ki na yau da kullun kuma ko baku buqata yanzu nan gaba zaku iya neman ta.
Siyen na gari maida kudi gida.
08105064494

************
Falaq riqo hannunsa tayi cikin farin ciki da murmushi tana janyosa dan ya siya mata rigar da kansa.

Tinda suka tinkarota taji numfashinta na fita da sauri bugun zuciyarta na qaruwa ahankali idanuwanta na kasa daukewa daga kansa,

Aura dinsa ce gabaki daya ta cike ganinta harma da hanci da bugun zuciyarta dayake tsananta ahankali ahankali,

Waya yake har lokacin a cikin nutsatsiyar turancin da muryansa datake fita ahankali a kame ba hayaniya cikin wani irin steez.

Suna kawowa daf da ita qamshinsa me tsananin sanyi da nutsuwa da tsadar gaske na Tomford ya sauya iskan datake shaqa da gurin datake tsaye.

Ta gefenta ya wuce batareda ma yasan da akwai rai a gurin tsayeba yana nufar inda Falaq ke jansa wadda itama suna wucewa juyowa tayi ta kalli Jannah din wadda take tsaye a gurin batareda ta motsa ba bare juyowa ta kallesu..

Sayd da already ya biya kudin suna isowa ya miqa mata jakar da aka saka kayan Ta karba tana murna batareda ta saki hannun daddynta ba suka bar gurin batareda ta juyo ta kalli jannah ba sbd batason ta sake kallan Daddynta sbd tanada kyau.

Jannah kuwa daga inda take tsaye bata juyoba wucewart tayi ta nufi motarta datai parking ta bude ta shige tareda barin gurin tana dan dafe setin zuciyarta dayake bugawa da karfi ahankali tana dora idanuwanta akan titi kuru ta nufi gidan Daddy mahmoud datake zaune acan.

Falaq kuwa daddynta ta bi yana waya har lokacin ya zauna kujeran hutawa da Sayd ya hada masa da rumfa tareda table da abubuwan falaq din suke kai sau ipad da roban ruwan dayasha ya rage akai.

Wayarsa yaci gaba da yi a natse bayan ya zauna kenan.

Farin goggles dinsa ya zare ajiye gabansa yana dago fararen idanuwansa ya zubawa falaq dake wasa sosai a gabansa tana tsalle tareda abokanta da teachers dinsu uku da suka shiga cikinsu suna sake karfafa tsallen da farin cikin wasan.

Sayd dayake busy mutum ne dan kusan shine office din AZIZ da kansa kokuma yace shime computer dinsa dan hakanne ya saka shi baida wani hutu koyaushe aiki ne kawai da handling abubuwa.

AY na gama wayar ajiyeta yayi tareda sakata do not disturb sbd bawa 'yarsa cikakkiyar time da nutsuwansa dan haka a hankali cikin nutsuwa ya dora kafarsa daya akan daya ya jinginar da bayansa a kujeran yayi relaxing yana folding hannuwansa a zuba mata ido yana kallan yanda take dariya.

Dariya da farin cikin falaq shine yake sake bayyanarda tsananin kamarta da mahaifiyarta da kamannin dabiunsu shiyasa a irin wannan lokutan zuciyarsa take sanyi da tsananin kewan Ummitah wadda yake kan karban therapy har yanzu da lokaci me tsayi yaja na rashinta amma haryanxu zuciyarsa bata taba dawowa daidaiba sbd ya riga ya samu raunin da ba lallai ya warkesaba har yabar duniya sedai yana iya kokarin hana hakan kaisa qasa sedai da dama wasu lokutan saiya kusan kaiwa kasa kaman bazai iya daurewaba Sayd ne a tsayin dakan ganin hakan bata faru ba,

Babu wanda yake gani ko ya taba sanin rauninsa sai Sayd wanda yasan zuciyarsa rasa jarumtarta takeyi idan ciwon rashin yar uwarsa ya taso masa wanda hakan ya riga yayiwa rayuwarsa illan da Allah ne kadai zai tallafesa.

Itama kallansa takeyi akai akai tana nuna masa abinda suke cikeda farin cikin kasancewansa a gurin..

Lumshe mata fararen idanuwansa kawai yakeyi tareda gyada mata kai a natse yana murmushi a duk lokacinda ta nuna masa.

Ahaka suka jima kafin lokacin sallah yayi ya miqe sayd ya kawo masa ruwan da yai alwala sukaje sukai sallah suka dawo a lokacin ta gaji sosai itama sallan tayi kafin tai lunch tareda kowa har lokacin yana nesa zaune cikin tint yana dan duba sakonni tareda sauraron Sayd wanda ZAADENs suka sake nema yai rejecting nasu kai tsaye sbd bayajin Har abada zasu samu abinda sukeso daga AZIZ LIMBA dan sune sukeson ganinsa kuma suke buqatan ya amsa gayyatarsu zuwa garesu wanda indai hakan ne to kome sukeso garesa bazasu taba samu ba har gwara su su kawo kansu da kansu to akwai yiyuwar su samun dan haka kwata kwata yama qi sake sanar masa request din nasu yake rejecting kai tsaye.

Har dare sosai aketa party da wasanni tareda wasu abubuwan na ilamantarwa ga yara da wanda suka fara zama yan mata da matasa har kusan 9 tukuna aka gabatar da gurin baccin yara da tint masu kyau da kowa iyayensa suka tanadar masa dan haka ba bata lokaci Falaq da aka gama gyara mata komai kaman wadda tafi kowane 'da a gurin sbd Daddynta da uncle dinta babu abinda baa tanadar mata ba da zata buqata.

Daga ita har Daddynta Sayd bai taba wasa da duk lamarin daya shafi buqatarsu ko kulawa ba musamman shi din sbd hakan ne ma yasa babu wanda yasansa duk duniya irin Sayd,

Lafiyayyar tanti da a wadace da nutsuwa aka hada masa shida Falaq din dan haka ba damuwa ko wani rashin jin dadi tayi baccinta shi kuwa bai wani yi baccin ba.

Sayd kuwa nasa tantin daban,

Daurewa sukai washe gari aka qarasa sauran activities din aka sake kwan suka tattaro suka dawo cikin farin ta samu abinda takeso karan farko da daddynta yabarta ta shiga irin wannan activities din kuma ya tafi da itan dan haka koda suka dawo bayan gama gaisawa da mama bai tsaya komaiba ba ya shige bangarensa dan yana buqatan hutawa.

Sayd ma hutun yake buqata dan haka abinci kadai yaci ya shige shima.

Ita kam sbd murna yau shirin takeji da mama dan haka a jikin maman ta kwanta tana bata labari kala kala hardana Kyakkyawar lady din data hadu da ita.

Yanda take yawan fadar Kyau da class din Ladyn ya saka Mama tsokanarta da cewa

"To kodai Wannan karan Falaq Aziz taga wadda zata iya bari uban nata ya aura??

Shiru tayi tana sake tino Fuskan jannah din da yanda take magana muryanta ba hayaniya amma kuma tace wani yafi daddynta kyau dan haka ta girgiza kai sa sauri tana bata fuska tace

"She's good amma No daddyna bazai aureta,baya sonta tace wani yafisa kyau kuma tamun tsawa kuma daddyna yafita komai,bana sonta kwata kwata ma"

Fiddausi dake son shan labarin tace

"To inda batai miki tsawan bafa ai da kilan tanada chance ko??

"Kallan Fiddausin tayi tana jikin maman har lokacin tace

"Eh kila,amma dai No"

Mama da zancen ya fara isarta tace

"To indai kin fara tinanin zaki bari uban naki yai auren ai anyi arziki tinda haka ya zaba na biye shirmen banza da tinanin wadda bama hankalin ne da ita cikakke ba"

Falaq bata fuska tayi tana kokarin tashi ta kalli maman tayi magana
Maman ta hanata tashin tana cewa

"Kina cemun witch ko oldLady zanyiwa bakinki mugun dukan da saiya fashe yayi tsawonda sbd muninsa ma ko Babanki bazai ganeki ba"

Shiru tayi tana sake bata fuska qasa qasa tace

"Cewa fa kikai banda hankali kwata kwata kuma kice zaki fasa mun baki,to ni ya zanyi"

Fiddausi dake hana dariyarta fita tace

"Mudai tinda an samu wadda ta burge Falaq Aziz a hakanma munyi arziki,
Kuma zan so na ga wannan din data burge ki"

Murmushi tayi tana cewa

"Banfa nuna mata hakan ba sbd kada taji dadi so kar kiyita fada ma taji"

"To ni ina zan ganta ma bare na fada taji amma dai zamu so ganinta ni da mama"

"Ku cireni a shirmenku bana ciki" mama ta fada tana zare qaramar veil din datake nade da kan Falaq din da ganin kanta daya isa sabon gyara.

Firarsu sukaci gaba da yi itada Fiddausi dake biye mata kamar qaramar yarinya suyita shirme da muguwan wasa shiyasa Fiddausin ta samu matsayi me kyau a familyn sbd yanda take saka Falaq nishadi hakama Falaq din tana sonta sosai.

Da daddare bai fito cin abincin dare ba acan aka kai masa fruits kawai da dabino masu kyau da baa rabo dasu a gidan sbd shi yana cinsu sosai musammam da black tea yake cinsu masu kyan da tsafta sosai.

Babu wanda ya sake ganinsa sai washe gari daya fito breakfast sanye cikin kyan sanyi sbd mura ce tai masa kamu me kyau sbd kwanan sararin da yayi a tafiyar tasu dan hakan nema ya dakatar da komai baya buqatan komai sbd ciwon kai ta sakar masa sosai.

Suna gama breakfast ya nufi office din gidan da Sayd dayaketa kulawa da schedules dinsa.

Zaunawa yayi yana sauraron bayanan Sayd dayake masa akan Sabon sakon ZAADENs daya taho na wannan karan Maheer Zadeen ne ya nemesa da kansa yanason zuwa da kansa dan ganinsa.

Numfashi me sanyi da nutsuwa ya sauke yana cewa

"Zuwa nxt month ka duba menene suke nema,
Yanzu banda time na hakan.
Yaya result da Baba Alhassan sun shigo?
A sauya masa likita.

"Ok insha Allah,
Zaadens dinma already na gama bincika komai akansu tin lokacinda suka fara turo request dinsu and they seems to be clean"

Batareda ya dena karanta abinda yake karantawa na report din wani project dinsu yace

"Zuwa nxt month sai muyi maganar amma yanzu inda abinda yafi koma me sukeso mahimmanci"

Tattaunawa sukaci gaba da yi har tsawon lokaci kafin suka fito.

Da yamma fita yayi tareda falaq din sai dare suka dawo,

Koda suka dawo dr na gidan yana jiransu Sayd ya riga ya kirasa.

Shi aka fara dubawa kafin aka duba falaq din dan itama yasan ta debo sanyi duk da bata mura amma dai ya saba sam baya wasa da lafiyarta.

Kwana biyu ya bawa falaq dasu mama time dinsa sosai kafin yayi tafiya tareda Sayd dan haka Dole mama da falaq din aka koma shiri tinda baya nan maman ce yanzu me lallabata.

Kullum Fiddausi ke tayata shirin school driver ya kaita ya dawo da ita
Da rana islamic/Arabic teacher dinta tazo suyi karatu har yamma kafin ta zauna waya da daddynta dare na yi suci abinci suyi dan hayaniya da Fiddausi tukuna tai bacci.

Haka rayuwarta ta taso haka take dan hakanne ta saba daga ita sai familynta take rayuwa ba wani shiga mutane sosai.

Duk sati biyu ake kaita gyaran kai saloon dan haka wannan satin ma shiryawa sukai Fiddausi ta fito a shirye dan itace me kaita suka nufi mota suka shiga mama tai musu a dawo lfy.

Driver ke jansu suna baya suna kallan wani abu a wayar Fiddausi
Falaq din na kwance jikinta suna dariya kamar daga sama sikaji wani irin qara tareda wani burki me karfin gaske daya saka falaq din samu wani irin firgita.

Cikin sauri Fiddausi ta rungumeta tana kallan gabansu.

Cikin sauri shima drivern ya juyo yana kallan falaq yana cewa suyi hakuri accident ne suka tashi yi amma Allah ya tsare.

Falaq shiru tayi zuciyarta na bugawa da karfi sedai bata iya cewa komaiba ta lafe a jikin Fiddausi wadda itama ta tsorata sosai.

Qarasawa sukai saloon din yayi parking suka fito suka qarasa ciki daidai Jannah itama tai parking a gurin ta fito sanyeda doguwar maroon arabian gown da silk scarf a kanta sai handbag dinta da wayarta dake hannunta ta nufi ciki suka shigo kusan a tare.

Itace ta fara ganin falaq ta miqa hannunta zata tabota sedai hannun nata bai qarasa sauka akan falaq din ba falaq ta yanke jiki a gurin ta zube qasa.

Cikin matsanancin tashin hankalin da Fiddausi bata taba shiga ba ta zube qasa tana kamo falaq din wadda idanuwanta basu rufe ba sedai kokarin rufewan suke tana qanqame hannun Jannah data kama hannuwanta itama cikin tsananin tashin hankali da tsoro.
#MAMUH

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_Arewabooks@Mamuhgee_*
35
*KALPANAH COLLECTION*
08105064494
Shin ke daliba ce ko kuma uwa wadda har yanzu bata daina rokon urgent 2k a wurin yan uwa da kawaye ba,tou nesa tazo kusa domin kuwa na kawo miki maganin matsalarki,domin kuwa *Kalphanah Collection* ta shirya tsaf domin taimaka wa duk wani dan kasuwa ko kuma wanda yake son fara kasuwanci.A *Kalphanah Collection* muna saida kaya kama daga Jaka,Takalmi,Atamfa,Laces,Kayan yara da kuma kayan kitchen.Wani abun mamakin ma muna saida kayan mu ga masu siyen daya ko kuma sari,ga waenda basuda jari ma mun tanadar masu hanyoyi daban daban da zasu fara neman na kansu.Hajiya kina gida kwace zaki dinga jin saukar kudi a asusun bankin ki.Ga musu fuskantar qalubale a kasuwancin su kuma an kawo muku sauqi domin kuwa an bude muku group dinku da zaku dinga tattauna matsalolin ku.
https://chat.whatsapp.com/JMSe2The4Q2F5tLdzGduyC
Kedai idan kin shirya ki dannan link din nan na kasa domin shiga group dinmu ki ganewa idonki kunsan ance gani ya kore JI
Karki yadda ki wuce bakiyi joining group din nan ba domin kuwa yanzu sallah tana qaratowa ko bakiyi kasuwanci ba zaki siya domin amfanin ki na yau da kullun kuma ko baku buqata yanzu nan gaba zaku iya neman ta.
Siyen na gari maida kudi gida.
08105064494

**********
Fiddausi ce take kiran sunanta da karfi jikinta na daukan rawa sosai tana rikicewa sbd abu ne da bai taba faruwaba tinda falaq din tazo duniya hakama tsoro da tashin hankalin fuskantar AZIZ LIMBA ne yake neman zautata dan haka ta qarasa rikicewa tana girgiza falaq din koina tana kiran sunanta.

Jannah ma sosai ta shiga tashin hankalin sbd itama kwata kwata bata saba da ganin irin wannan rikicewan lokaci daya ba da kuma ganin falaq din a zube.

Kokarin fara kwantarwa da Fiddausi hankali tayi tana cewa ta nutsu tukuna.

Ma'aikatan gurin da suka san falaq sosai tini sukai saurin fara kiran ambulance dan bata taimakon gaggawa.

Jannah ce ta zare hannunta cikin na falaq din da kamar rai ya fita a jikinta ta kamota daga jikin Fiddausi dake neman kamuwa da ciwon zuciya sbd tashin hankali da tsoro.

Jikinta ta kwantar da ita tana shafa fuskanta tana karanto mata adduoi tana kallan kofa da fatar Ambulance din tazo kan lokaci.

Fiddausi data kasa hakura a rikice ta miqe tana cewa

"Bazan iya jiraba muje asibitin kawai,
Muje,muje asibitin i can't take the risk na jiran se lokacinda ambulance tazo,
Pls pls mu tafi nidai...

Yanda take magana a rikice bata tsayawa jin komai ya saka Jannah daukanta cak gaba daya duk da tai mata nauyi.

Fitowa sukai driver dake zaman jiran gamawansu yana ganin fitowarsu da falaq din kamar ba rai a jikinta mugun faduwa shima gabansa yayi ya taso daga inda yake zaune da sauri yana nufosu ko isowa baiyiba Fiddausi data kasa magana da hannu ta nuna masa mota ya juya da gudu ya taho da motar gabansu suka fada dukansu har jannah din wadda Fiddausi ta riqeta tana rokon kada ta tafi sbd tsoro takeji kar abarta da Falaq din ita kadai zuciyarta zata iya bugawa sbd tashin hankali da fargaba.

Yanda ta roketa da yanda itama zuciyarta ta kasa barin Falaq din wannan halin ya sakata binsu suka nufi asibiti tana goga tafin hannun falaq din da sauri sauri ko zata farfado amma sam ko zuciyar falaq din bata bugawa ko kadan.

Kafin su isa asibiti hannuwan Fiddausi rawa sukeyi sosai tana kokarin controlling kanta ta ciro wayarta a jaka ta nemo sunan Mama ta saka kiranta tana sauke numfashi me karfi dayake dan yankewa.

Mama na daga wayar kannewa tayi tace

"Mama muna hanyar asibiti falaq ce,
Bansan meya sameta ba ta fadi bata motsi,bansan meya faruba,bansan yaya akaiba....

Kasa riqe jarumtar tayi ta qarasa zancen muryanta na karyewa da yanayi me damuwa sosai.

Mama ma kanta ne taji ya sara ta zauna daga tsayen datake tana cewa

"Innalillahi wainnna ilayhi rajiun,
Ita falaq din?
Kuna isa ki turomun location ganinan tafe yanxu kuma karki sanar da Sayd sbd kada AZIZ ya sani tukuna"

Kashe wayar Fiddausi tayi sbd sun iso asibitin.

Ciki akai da ita da sauri sukuma suka zauna waiting area bayan ta turawa mama location din tana kai da kawo kama zata shiga taji menene ya sameta.

Jannah kuwa jin tayi itama fargaba da tsoro haka kawai yana shigarta,
Jin take kaman wanzuwarta a gurin bai kamata ba amma kuma ta kasa tafiya sbd haka kawai tausayin yarinyar ke rufeta sbd tana tinawa da lokacin da kuruciyanta take gaba daya a yawon asibiti ta qareta.

Kanta taji yana neman juyawa sbd tinanin halinda ta taso rayuwarta da babu komai a cikinta sai ciwo da kadaici da qunci,
Dafe kirjinsa tayi sbd bugawan da zuciyarta tafara da karfi tana harbawa.

Jakarta ta bude ta ciro maganinta ta bude tayi saurin sakawa a bakinta ta hadiye tana rufe idanuwanta da suka fara cikowa da hawaye sbd itama ciwonta data fito ya zamar mata tamkar trauman da bata iya tinawa sai ta shiga wani hali.

Hankalin Fiddausi bai tashi ba saida aka dauki lokaci baa samu falaq ta farfado ba doctors na shiga serious bincike akanta.

Mama ma data iso samun ba wani bayani akan hakan hankali tashi yayi.

Muryan data sakata juyowa ne ya sauka kunnenta ana cewa

"Ina wuni"

Jannah din ta zubawa ido tana jin yanayi kaman na sani akan jannah din sedai kuma bata taba ganin fuskanba dan haka jikinta na sanyi ta amsa gaisuwan tana mata godia akan kawo falaq din asibitin.

Jannah dataji tsananin tausayi da mutuncin Dattijuwar ya shigeta girgiza kai tayi ahankali tana sunkuyar da kanta daga kallan fuskan maman data cika mata ido da yanayi me sanyi da kauna haka kawai idanuwanta na cikowa da hawaye ta juya da sauri tana maidasu.

Acan gida mama na fita motar data daukosa daga airport tana shigowa dan haka suna shiga securities suka sanar dashi maman ce ta fita yanzu da mota.

Shiru yayi batareda ya dagoba daga wayar dayake dubawa sedai ya dakata daga abinda yake.

Sayd ne ya kalli gurin ajiye motacin gidan yaga babu motar Falaq da ake fita da ita yace

"Falaq fa?

"Ms Falaq sun dade da fita itada Fid"

Sai a lokacin LIMBAn ya dago idanuwansa ya kalli Sayd wanda take ya ciro wayarsa ya saka kiran wayar mama wadda taketa ringin bata daukaba.

Ciki sika qarasa kai tsaye bangarensa ya nufa ya ajiye wayoyinsa ya fada wanka dan sauya kayan jikinsa.

Bai jima ba ya fito sanye da sweatset Off-white na Prada qamshinsa na na tashi a hankali ya dauki wayarsa ya saka kiran maman da kansa.

Ringing ta fara harta yanke baa daukaba.

Ajiyar zuciya me dumi ya sauke ahankali yana kallan time idanuwansa na sauyawa a natse.

Rayuwarsa abu dayane kowa ya sani ya tsana kuma yakewa tsananin qi wato ya kira na gida aki daukan wayansa sbd da hakanne aka boye masa ciwon Ummitah data rasu batareda yazo ya ganta ba,

Ummitah ta dade tana ciwon da aka boye masa wanda ya saka idan ya kira baa dauka sbd kada ya sani,

Hakama Ummitah ta rasu kowa ya dena daukan wayarsa sbd kada a sanar masa har Ummitah tai kwanaki da rasuwa yana duniya da rai da lafiya amma bai taho ga koda gawarta bane duk akan rashin daukan wayansa hakanne ya saka duk duniya baida abin qi da mafi tsana irin ya kira aqi daukan waya sai kuma Nigeria daya yanke zuwa gaba daya sbd baida komai da kowa a cikinta.

Dan hakanne ya saka kwata kwata duk wanda ya sansa baya wasa da rashin daukan wayarsa,

Business koda na billions ne idan ya kira kaki dauka to ko waye kai ya gama Business dakai koda zai rasa billions din shima kuwa shiyasama kwata kwata bai cika kiran mutane ba sedai a kirasa kokuma Sayd da kusan shine yake kulawa da duka calls dinsa sbd sunsha rasa manyan kudaden gaske akan wannan akidar tasa da kuma dole kowa yake binta.

Kaf duniya mama ce kadai take masa rashin daukan waya batateda fushi ko bacin ransa ya bayyana sbd kasancewanta uwa dan haka yanxu dinma bai sake kiranta ba
Wayar Sayd ya saka kira.

Sayd dayake fitowa wanka yana ganin kiransa ya daga yace

"Yes"

"Ina buqatan location na inda Falaq Aziz take zan daukota da kaina" ya fada a taqaice yana kashe wayar ya ajiye gefensa.

"Ok yes" sayd ya fada yana nemo numbern Fiddausi ya saka kira.

Fiddausi na ganin kiransa kanta y sara ta dafe goshinta jikinta na sanyi ta daga kiran sbd bata isa qin daukan wayarsa ba tana aiki a karkashinsu kuma kiransa kaman kiran LIMBA ne da kansa dan shine yake isar da sakon duniya kowanne iri ne na LIMBA.

Tana dauka ta bude baki zatai magana ya katseta da cewa

"Turomun location naku right now LIMBA is coming"

Dago jajayen idanuwanta tai ta kalli mama wadda take zaune ta zubawa jannah idanuwanta cikin nutsuwa tana kallanta sedai damuwa ce a zuciyarta fal gashi tana kallan kiran AZIZ ta kasa dauka sbd batasan ta sakasa damuwa kuma tasan rashin daukan waya shine babban asalin bacin ransa.

Kashe wayar sayd ya saka dukkanin jikim Fiddausi sanyi ta tura masa location din sbd batada yanda zatai kuma dai ciwon Allah ne ya kawo kaddarars koma menene daman tsoronta kada ace ganganci tai bata iya bawa falaq din kulawaba.

Tana tura masa ta kashe wayarta ta ajiye gefe tana dafe goshinta tareda sauke numfashi da ajiyar zuciya a tare.

Sayd na samun location din cikin mintina kadan ya shirya ya fito qamshinsa me tsada yana tashi sanye da three quarter da riga na Burberry milk da key a hannunsa da wayarsa.

Fcap LIMBA ya fito da ita sanye yana kashe wayarsa gida dan bawa falaq time dinsa a hanyar dawowansu gidan duk da zuciyarsa gaba daya tana karban rashin nutsuwa ne da falaq din kawai yake buqatan gani.

Sayd sam bai lura da location dinba saida suka shiga mota ya tayar yana budewa yaga asibiti ne.

Shiru yayi tareda juyowa ya kalli AY dayake shigowa a natse ya zauna.

Jan motar yayi baice komaiba suka nufi asibitin.

Saida suka shiga asibitin yayi parking tukuna AY ya dago ya kalli asibitin kafin ya kalli Sayd kafin yayi magana idanuwansa suka sauka akan motar Falaq sai kuma ta mama duk a guri daya.

Baici komaiba aka bude masa motar cikeda girmamawa ana cewa

"Welcome boss"

Ryan ne drivern Falaq din dayake zaune a cikin damuwa shima yana ganin motar ya taso.

Kafafunsa ya ziro waje yana fitowa Sayd ma fitowan yayi yana rufe motar suka nufi ciki Ryan na cewa

"Ms Falaq Aziz is...

Bai fada abinda zai fadaba Sayd yayi masa alamar yayi shiru kawai sbd LIMBAn da yasan a yanzu daya riga ya gama sanin Falaq ce a asibiti baya buqatan jin bayanin kowa saina likitoci kawai.

Fiddausi da mama ne suka juyo a tare suna kallan hanyar daya sako kai sbd qamshin BLACK VIOLET daya ratso gurin cikin sanyi take suka san shine yake tahowa
a natse ya tinkarosu sayd na gefensa Ryan ba bayansa.

Sunkuyar da kai Fiddausi tayi cikin girmmawa tana bude bakinta a natse tai masa barka da dawowa.

Mama fuskansa da kowannensu ya kasa karantar halinda take ciki ta kalla tana cewa

"Barka da dawowa,
Sayd ta kalla dayake gaidata ta amsa gaisuwansa tana maida kallanta akan AZIZ din daya gaidata kai tsaye ba tareda bayyanar da yanayin komai da komai dagewanka bazaka iya cewa ga yanayinda yake ciki ba ya wuce kai tsaye gurin likitan daya bude kofar emergency room din yana fitowa

Nufarsa kofar yayi daidai da juyowan Jannah dake waya tin dazu a natse da murynata mara hayaniya.

Tana juyowa yana kawowa gefenta wanda qamshinsa ne ya fara shiga hancinta daya sakata dagowa daidai isowansa gap da ita sedai ko alaman yasan da mutum a gurin baiba sbd fararen idanuwansa dake akan dr din daya fito ya rabeta ya wuce.
#MAMUH

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_Arewabooks@Mamuhgee_*
36
*KALPANAH COLLECTION*
08105064494
Shin ke daliba ce ko kuma uwa wadda har yanzu bata daina rokon urgent 2k a wurin yan uwa da kawaye ba,tou nesa tazo kusa domin kuwa na kawo miki maganin matsalarki,domin kuwa *Kalphanah Collection* ta shirya tsaf domin taimaka wa duk wani dan kasuwa ko kuma wanda yake son fara kasuwanci.A *Kalphanah Collection* muna saida kaya kama daga Jaka,Takalmi,Atamfa,Laces,Kayan yara da kuma kayan kitchen.Wani abun mamakin ma muna saida kayan mu ga masu siyen daya ko kuma sari,ga waenda basuda jari ma mun tanadar masu hanyoyi daban daban da zasu fara neman na kansu.Hajiya kina gida kwace zaki dinga jin saukar kudi a asusun bankin ki.Ga musu fuskantar qalubale a kasuwancin su kuma an kawo muku sauqi domin kuwa an bude muku group dinku da zaku dinga tattauna matsalolin ku.
https://chat.whatsapp.com/JMSe2The4Q2F5tLdzGduyC
Kedai idan kin shirya ki dannan link din nan na kasa domin shiga group dinmu ki ganewa idonki kunsan ance gani ya kore JI
Karki yadda ki wuce bakiyi joining group din nan ba domin kuwa yanzu sallah tana qaratowa ko bakiyi kasuwanci ba zaki siya domin amfanin ki na yau da kullun kuma ko baku buqata yanzu nan gaba zaku iya neman ta.
Siyen na gari maida kudi gida.
08105064494

***************
Kasa motsawa tai daga inda take tsayen hakama iskan qurin ta sauya gabaki daya da qamshin data tabbatarda nasa ne sbd shine ya doki hanci da fuskanta a lokacinda ya wuceta batareda yasan da akwaita bama,

A rayuwarta kaf tinda ta taso bata samun kanta a inda aka taba nuna baasan da existence nataba,

Idan baa kulata da bata kulawa tareda nuna mata mahimmanci ba sbd Sunan familynta to zaayi sbd dukiyar datake dashi kokuma sbd kyau da daukan ido datake dashi amma a karo na biyu an nuna baama san da matsayinta n yar adamba kuma duka daga mutum daya.

Tsananta bugawa zuciyarta keyi hakama ta kasa juyowa ta kalli bayanta da dukkaninsu suka nufa dan bin bayansa zuwa ga doctor.

Muryansa daya ambaci sunan doctor dashine a wani irin nutsuwa ya saka numfashinta fita da wani irin tsananin sanyi daya sakata juyowa ahankali sedai ta kasa kallansa sbd yanda zuciyarta ke bugawa.

Juyawa tayi tabar gurin tana fitowa harabar gurin sbd jin tai tana suffocating.

Tana ji wayarta na ringing kuma tasan Ammar Zad ne amma bata iya dauka sbd nunfashinta toshewa yake haka kawai sbd bugawan da zuciyarta keyi.

Ringing wayar taci gaba dayi amma sam bata iya ko dauko wayar daga handbag dinta.

Taxi ta tare ta fada tabar asibitin ta koma saloon sbd motarta nacan ta baro.

Doctor kuwa kallan AZIZ din yayi yana sauke ajiyar zuciya me tsananin sanyi da nutsuwar abinda yake son fada masa kafin ya bude baki yace

"Muna saka ran zata farfado kowane time sedai a abinda muka bincika ya kawo mata collapsing shine ta samu bugawan zuciyan da yayi triggering matsalan datake dashi a zuciyanta wanda muna jiran fitowan sakamakon duka binciken da muka fara yi mata na dan abinda muka gani tukuna.""

Shiru gurin ya dauka sbd babu wanda ya motsa a cikinsu kallan likitan suke kamar basu fahimci abinda ya fadan ba dan haka ya kallesu shima likitan daya bayan daya tukuna ya tsayar da kallansa akan AZIZ da shima bayanin yake buqatan sake ji sbd a lamarin daya shafi iyalinsa yanason a ringa masa dalla dalla.

Ganin hakan dr ya sauke ajiyar zuciya yace

"Mun dan gano tanada matsala a zuciyarta sbd yanayin bugun zuciyar nata da muka duba vayan dawowansa ba bugun zuciya bane na cikakkiyar lafiyayya,
Bai taba bayyana va sai yanzu data samu bugun zuciyan dayayi munin daya bayyanarda ciwon gaba daya,
Amma muna jiran sauran result da kuma wainda zamuyi mata dan tabbatarda komai"

Hawaye ne masu tsananin zafi suka tsinkewa Fiddausi suna gangarowa akan fuskanta tayi baya tana komawa nesa dasu ta zauna tana cusa kanta cikin kafafunta.

Mama kuwa gaba daya bata gane turancinba dan haka sayd da AY din take kalla tana jiran reaction dinsu ya bayyanar mata lafiya ko ba lafiya ba.

Sayd wani irin nauyi ne ya danne kirjinsa da daci dayake gauraye bakinsa gaba daya idanuwansa na sauyawa sedai bai bari hakan ya bayyanaba ya danne tareda dagowa ya kalli AZIZ AY LIMBA wanda kafafunsa suka so kasa daukansa duk jarumtarsa.

Saurin taresa mama da sayd din sukai tare ya kasa dago idanuwansa ya kalli ko dayansu sbd yanda sukai jajir a take cikeda mafi girman 'dacin zuciya da wani irin nauyin daya danne kirjinsa da babu komai a cikinsa sai fili da tarin quncin daya taso a cikinsa.

Kujeran aka kawo masa da sauri ya zauna har lokacin bai iya dagowa ba bare iya cewa komai.

Sayd ne ya kalli dr din da jajayen idanuwansa da suka sauya sosai shima sbd su bazaka iya controlling nasu ba ya bude baki yana kokarin daidaita kansa yace

"Ok dr zamu jira results din da duka sauran bayanan,thank you"

Juyawa dr yayi ya koma ciki tareda nurse data fito kiransa.

Shiru gurin yayi babu wanda ya iya magana sai sayd da mama take sake tambayar ayi mata bayanin meya samu Falaq din sbd itama tin bata jiba ganin yanayinsu ya sakata jin ciwon zuciyarta na neman tasowa dan kirjinta toshewa yafara yi fargaba na shigarta me girma.

A taqaice sayd yayi mata bayanin abinda aka fadan yana dorawa da kada ta damu insha Allah khairan.

Duk yanda taso daurewa kasawa tayi kirjinta ciwo yake mata dan haka Fiddausi dake kuka sayd ya saka ta kawowa maman ruwa ya bata yana cewa nurses su kira doctor ya dubata.

Yanda ya zauna baice komaiba shiru yayi sukaci gaba da zaman jira.

Sallah sukaje sukai suka dawo cigaba da jira amma ba wani zance karshe dai an fito da falaq din zuwa vip room dayake can sama dan haka suka koma can.

Shiru dakin babu maganar komai sbd uban gayyar baicewa kowa komaiba har lokacin
farfadowan falaq din yake jiran gani tukuna har doctors din ya samu magana dasu kafin su wainda suke tareda ita da abinda ya faru.

Mama dai dole aka maidata gida sbd duk ta rikice jikin nata ya tashi dan haka gida aka maidata gida tareda Fiddausi ma da nurse da sayd ya daukan mata.

AZIZ dinne ya kwana a asibitin a zaune sai sayd da shi duk inda ko inuwar AZIZ take yana nan.

Guraren 8 na safe ta farka cikin tsananin sanyi da rashin walwala ta ciwon daya sauyata a lokaci daya.

Tana bude idanuwanta akan Daddynta ta fara saukesu hawaye masu dumi suka gangaro mata ta gefen fuskanta ta bude baki Ahankali tace

"BestDaddy"

Har cikin ransa yaji saukan sanyin muryanta wani irin daci da qunci yafara cike koina a zuciyarsa ya bude idanuwansa da suka kasa komawa daidai ya zuba mata yana tayar da ita zaune ahankali yana dora hannunsa akan fuskanta ya shafa ya bude baki da muryansa me nutsuwa yace

"Hey Falaq Aziz limba,how are you feeling?

Wasu hawayen ne suka gangaro mata ya ciro handkerchief dinsa yana goge mata ahankali yace

"Yaya dai?kina jin ciwo ne?
Where?a aina?

Kwantawa tayi jikinsa tana girgiza masa kai alaman batajin ciwo koina.

Dr ne ya shigo ya qara dubata dakyau kafin yace zuwa anjima ma zasu iya tafiya gida ba damuwa ko matsala bane.

Angama dube dube da sauran duka test da full checkup da AZIZ yace ayi mata sbd yanason a bayyane masa komai daya danganci abinda yake damunta komai yanason a bincika a sanar masa zai nema mata lafiya indai Allah ya yadda ta samu lafiyar koda zai rasa komai daya mallaka.

Koda suka dawo gida gabaki daya babu wata walwala ko haske ko kadan a tattare dashi suma duka gidan jikin kowa a mace yake sedai sbd falaq din su Fiddausi da mama suka sake sunata kulawa da ita da wasa dan ta sake kuma tafara sakewan sbd rashin qarfine kawai na wuni da kwana a kwance yake Damunta sai kuma asalin weakness da ciwon yake sakarwa meshi datake ji.

Doctors sun sanar dashi results da binciken duka suna kammaluwa zasu kirasa yazo ayi masa bayanin komai dan haka duka schedules da ayyukansa na wannan lokacin ya saka sayd yayi cancelling nasu ya bawa falaq time dinsa sosai wanda hakan ya sakata komawa daidai rigimarta da komai ya dawo musamman dataga mama ta dena mata fada dan haka murna ta ringa yi da ciwon datai.

Ryan kuwa tini ya sallamesa aka daukan mata wani drivern bayan an sanar dashi daga lokacinda yayi wani gangancin da ita a mota ya gama aikin.

Shi da Sayd ne a cikin damuwa sosai akan tinanin ciwon nata wanda basu gama sanin yaya yakeba dan haka koyaushe cikin jiran kiran doctors yake hakama sayd Ciwone yake cinsa na tsakanin Uba da 'ya tinda aka fada ciwon sedai kawaicinsa da yanda yabarwa AY ita bai nuna damuwarsa a fili ba dan haka ya fara bibiyan bayanan ciwon zuciya da matsalolinta.

Ganin hakan sai mama ma suka nuna mata ba wani damuwa bane falaq will be ok insha Allah,

Da wannan maman ta sake itama ta koma yanda take.

Tinda ya taso bayan rasuwar mahaifinsa zuciyarsa tafara bushewa daga mutane da lamarin duniya,
Ya rasa Mahaifiyarsa zuciyarsa ta karbi hakan cikeda jarumta da taurin zuciyar daya reni qanwarsa dashi,
Ya rasa Ummitah dayafi so a duniyarsa fiyeda komai da kowa zuciyarsa ta rasa duk wani emotions daya wuce na falaq,

Ba masu fada ba shi kansa yasan zuciyarsa a bushe take shiyasa a duniyar tycoons ake kiransa da monster amma baisan meyasa yakejin zuciyarsa na neman karyewa akan ciwon dayake tafe ga 'yarsa daya tak da itace kuzarin datake riqesa daga collapsing a duk lokacinda rashin Mahaifiyarta ke neman illata kwakwalwa da tinaninsa tareda jinsa da ganinsa.

Rufe idanuwansa yayi Ahankali yana hadiye abinda yake cikeda zuciya da kirjinsa.

Sayd ne yai knocking ya bude kofar palon y shigo a natse yazo gabansa ya tsaya cikin girmamawa da nutsuwa yace

"Hospital sun kira the results are out da komaima"

Bude idanuwan yayi Ahankali tareda zubasu akan sayd din wanda ya sauke nasa idanuwan.

Shiru gurin y dauk kafin ya miqe yana daukan wayarsa dake gefensa yana cewa

"Lets go"

Bayansa sayd yabiyo yana zuwa inda keys din motocin gidan yake ya dauko key yana biyosa da sauri.

Mota suka shiga zuwa asibitin batareda kowa yayi magana a motarba har suka isa.

Suna isa kai tsaye office din dr A Raheem suka nufa wanda shine babba gaba daya a asibitin suna isowa shine da kansa ya budewa AZIZ din kofar shiga yana masa barka da zuwa.

Amsawa yayi yana gaisawa da doctors biyu dake dakin wainda manyan neurologist ne wanda sune zasuyi masa bayanin duk abinda ya shafi ciwon yarsa.

Shiru office din yayi bayan Dr Raheem ya gabatar masa dasu fara koro bayaninsa yayi cikin tsananin nutsuwa.

"Mr LIMBA kaman yanda aka fara sanar da kai tabbas 'yarka na dauke da ciwon rashin qwarin zuciya wanda dashi tazo duniya sedai baya nunawa sbd the more tana girma the more yake kokarin fara bayyanarda kansa,

A yanzu ya bayyana ne sakamakon shock ko mummunan bugawan zuciyar data samu,
Ciwone chances din warkewansa yake 20%
Zaici gaba ahankali ahankali zuwa lokacinda zuciyarta zata buqaci heart transplant maana dashen zuciya kafin tata ta iya dakatawa,

Ciwon wasu yakan zo musu da rami ne a zuciya kaman hole haka".... ya fada yana kunna musu qatuwar screen din dake office din yana nuna musu yanda ciwon yake.
#MAMUH

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_Arewabooks@Mamuhgee_*
37
*KALPANAH COLLECTION*
08105064494
Shin ke daliba ce ko kuma uwa wadda har yanzu bata daina rokon urgent 2k a wurin yan uwa da kawaye ba,tou nesa tazo kusa domin kuwa na kawo miki maganin matsalarki,domin kuwa *Kalphanah Collection* ta shirya tsaf domin taimaka wa duk wani dan kasuwa ko kuma wanda yake son fara kasuwanci.A *Kalphanah Collection* muna saida kaya kama daga Jaka,Takalmi,Atamfa,Laces,Kayan yara da kuma kayan kitchen.Wani abun mamakin ma muna saida kayan mu ga masu siyen daya ko kuma sari,ga waenda basuda jari ma mun tanadar masu hanyoyi daban daban da zasu fara neman na kansu.Hajiya kina gida kwace zaki dinga  jin saukar kudi a asusun bankin ki.Ga musu fuskantar qalubale a kasuwancin su kuma an kawo muku sauqi domin kuwa an bude muku group dinku da zaku dinga tattauna matsalolin ku.
https://chat.whatsapp.com/JMSe2The4Q2F5tLdzGduyC
Kedai idan kin shirya ki dannan link din nan na kasa domin shiga group dinmu ki ganewa idonki kunsan ance gani ya kore JI
Karki yadda ki wuce bakiyi joining group din nan ba domin kuwa yanzu sallah tana qaratowa ko bakiyi kasuwanci ba zaki siya domin amfanin ki na yau da kullun kuma ko baku buqata yanzu nan gaba zaku iya neman ta.
Siyen na gari maida kudi gida.
08105064494

********
Screen Sayd ya zubawa idanuwansa yana kallan yanda ake nuna musu cutar take a zuciyar dan adam.

AY idanuwansa da sukai jajir har suna radadi ya zubawa dr din kunnuwansa na ji masa mummunan labarin dayafi rasa komai da komai daya mallaka muni.

Dr kuwa cigaba yayi da cewa

"Zaa dorata akan activities da zaa fara kiyayewa da dorata akai tin yanzu batareda an daga mata hankali tasan meyake damuntaba dan tayi qanqanta data san hakan kuma sbd Nata baiyi nisan da zaa cire rai ba sedai kuma bamusan abinda gaba zatai ba wadda idan har ankai stage din da baaso to sai anyi mata heart transplant din wanda samun donor shine abinda yakeda wuyar datafi komai a duniyar nan"

Hotuna da videos na yanda ake heart transplant ya kunna yana cigaba da musu bayani cikin kwantar musu da hankali da kokarin ganin ya fahimci komai tareda sanin ba wani abu ne me mugun tashin hankaliba sbd ciwonta baiyi nisa ko girman da zai gagaresuba insha Allah.

Sayd dagowa yai ahankali daga jinginen dayake yana saukar da idonsa da kyau akan hotinan dake yawo akan babban screen din na heart transplant da asalin tabon dayake bari a kirjin da duk aka cire zuciyar ko dasata.

Kasa dauke idanuwansa yayi daga hoton wanda ya saka kunnuwansa daukewa daga jin sautin bayanin da doctors keyi sbd mamaki me tsananin gaske da shock dayake neman shigarsa sbd sanin wannan shine irinsa sak a kirjin Ummitah wanda bai taba saninta dashi ba dan ko ranar da zaa kaita asibitin haihuwa shine ya saka mata kaya da kansa dan bazata iya ba kuma babu wannan dinkin a kirjinta sai bayan rasuwarta ya gansa.

Juyawa kansa ya farayi sedai kuka Cs akai mata aka ciro Falaq,
Ana cs na haihuwa a kirji ne??
Girgiza kansa yayi idanuwansa na sauyawa yana kokarin tina babu dinkin cs da akai mata a mararta.

Jin yayi ya dena gane komai kansa na yin dum..

Jajayen idanuwansa da suka sauya gaba daya a take ya kalli dr Raheem ya bude bakinsa muryansa a shaqe yace

"Dr a wane gefe na kirjin ake aikin?
A jikin dan adam akwai inda zaa iya masa tiyata a cire 'da bayan cikin?
Meye dinki a kirji kuma a bangaren hagu yake nufi??

Kallansa dr yayi yana mamakin tambayarsa
AY kuwa sam bayama cikin cikakkiyar hayyacinsa na fahimtar me Sayd din yake tambaya yana zaune shiru idanuwansa sunyi laushinda ayau zaka gane rauninsa a bayyane.

Cikin bude masa komai da kyau dr yace

"Babu inda ake iya cirewa mace baby bayan cikinta maana qasan cikinta wanda wasu ana yankan tsaye wasu kuma na kwance,amma idan har kana magana ne akan wannan yankan na setin zuciya wanda ya tafi daidai irin wannan da kake gani to idan a jikin rayayye ne akwai tabbacin antaba masa aiki a zuciyar, idan kuma matacce ne to tabbas shima anyi masa aikin ne a zuciya kokuma ma an cire zuciyarne tinda a macen yake"

Jiri ne ya dauki Sayd daga zaunen da yake sbd kansa kasa gane komai yai
Jin yake kamar bai taba zama aji karatu ba sbd jin yayi turancin ma kamar ya dena ganewa dan haka ya juyo idanuwansa da sukai nauyi sosai ya kalli AZIZ wanda shima kwata kwata jinsa yai qasa akan bayanan likitocin gameda ciwon daya bayyana lokaci daya a tattareda rayuwar yarsa wadda bayan kuruciya ma yanzu babu abinda zata gane a ciwon ko anmata bayani.....

"Innalillahi wainnna ilayhi rajiun,Ya salam"

Ya fada yana tallafe goshinsa da hannuwansa biyu idanuwansa na rufewa ya budesu tareda jimawa shiru kafin ya dago ya kalli kowannensu ya bude baki baki yayi musu godia tareda miqewa.

Sayd ma miqewan yayi baa hayyacinsa ba sbd yayi mugun zurfi da nisa da tinanin dayake sake toshe kansa.

Ta email akaiwa Sayd forwarding copies na results dinta da sauransu sbd duk inda zasu sauya ganin likita ko qasar ma zai zamana sunada record dinta.

Tafiya suke babu me magana hakama babu wanda yake cikin cikakkiyar hayyacinsa har suka isa mota suka shiga kowannensu yayi shiru.

Sayd kasa tada motar yayi sbd bayajin zai iya driving cikin daurewa ta juyo ya kalli LIMBA da babu abinda yake iya cewa sai yaji tsananin tausayinsa dan ganin rauninsa da karyan kowa ne yace ya gani.

Jin yayi jarumtarsa ta dawo dan shine tamkar bangon dayake taresa a duk lokacinda rauninsa ya taso dan haka yake koyaushe a shirye daya basa kariya koda shi zai rasa nasa ran sbd kaunar Ummitah data hadasu haduwa ta har abada.

Numfashi me sanyi da ciwo ya sauke yana dora hannunsa ya tada motar yana tattaro nutsuwa da karfin hali ya hau hanyar gida.

Tafiya ce ta damuwa da rashin haske ko kadan a cikinta sukai har suka isa gida..

Suna isa kai tsaye babu wanda ya gansa ya shige bangarensa ya rufe kansa sai alokacin yaji kirjinsa nai masa radadi da ciwon daya sakasa zubewa palo qasa yana dafe kirjinsa yana lumshe ido yana karban radadin sbd babu yanda zai iya dauresa.

Yana jiyo ihun falaq din da Fiddausi da dayar me aikinsu a baya suna wasan daya sakasa rintse idanuwansa yana jin inama shi Allah ya kaddarowa wannan ciwon ba Falaq ba sbd harko yaushe yana fatar kasancewa da Ummitah koda a fatalwa ne idan har zasu hadu.

Falaq ce jinin Ummitah daya rage masa a duniyar,
Falaq itace take rage ciwon radadin rashin mahaifiyarta daya bar zuciyarsa empty idan har ciwonta barazana ce ga rayuwarta da zata iya rasa zuciyar da itace rayuwar yaya zaiyi da wannan kaddarar da Allah daya kaddaro masa shi kadai ne zai kawo masa dauki...

Zuciya ce zata buqata idan lokaci yayi wanda ba aba bace da tarin dukiyarsa zata siya,
Meye amfanin kaf abinda ya mallaka idan har bazasu nemo masa abinda zai buqatan ba?

Falaq dake wasan ruwa da water guns dasu Fiddausi farin ciki kawai take jin kanta yana ciketa wasa sukeyi sosai batama san daddynta ya dawo ba kuma yana jiyota radadin zuciyarsa na qaruwa duk dariyarta ta shiga kunnuwansa sbd ahankali ahankali wannan farin cikin da dariyar zasu disashe daga rayuwarsu kenan.

Sai magrib suka dena wasan suka dawo ciki Fiddausi na janta daki ta sakar mata ruwan zafi sosai sbd sanyin da sukai wasa dashi karya kamata.

Cikin jallabiya milk me tsadar gaske ya fito fuskansa tayi fresh sbd wankan da yayi ya fiton,.

Fuskansa babu walwala ko kadan sedai sam fuskansa bata bayyanarda fushi,

Sayd ne shima ya fito sanyeda riga da wandon fendi masu haske suka nufi masallaci wanda saima anyi tafiya da mota ake zuwa.

Koda sukai sallan magrib basu dawoba a masallacin suka tsaya AZIZ din karatun AlQuran ya ringa yi har lokacin isha yayi akai sallah suka fito suka kamo hanyar zuwa gida.

A hanyar ne ya dan kalli Sayd din a natse kafin ya maida kallansa kan Wayarsa yace

"Kafin gobe a saka binciken qwararrun manyan likitocin zuciya na duniya gaba daya zan gansu"

"Yes AY" Sayd ya fada yana ciro wayarsa dan fara saka binciken.

Suna isowa gida ya nufo ciki yana sako kai falaq dake fitowa hanyar bedroom din mama da gudu tayo kansa tana murmushin farin cikin ganin halittar datafi mata kowa da komai tana cewa

"BestDaddy"

Rungumeta yayi yana sauke boyayyar ajiyar zuciya da wani lafiyayyar murmushi daya sakawa fuskansa wani irin sabon nutsuwa da kwarjinin gaske.

Sayd bai qaraso ba bedroom dinsa ya nufa yana wayoyi..

Yana gama wayar ipad dinsa da tinda suka dawo asibiti yake kai yana wani irin binciken dayake neman juyar masa da kai,

Gaba daya zarewa yake neman yi kawai daurewa yake sbd kada AZIZ yasan komai akan abinda baida tabbaci amma kuma ya tabbatarda dinkin kirjin Ummitah sabo ne kuma a asibitin data haihu ta samesa sbd ya sake tabbatar da cewan ranar da zasu tafi da ita koda ya saka mata kaya a jikinta babu raunin komai a jikinta bare dinki,

Kuma a yanzu bayan dawowansu ya rufe kansa a daki ya kira likitocin duniya sunfi goma zance daya suke basa akan abinda dr Raheem ya fada baa taba aikin komai a kirji kuma bangaren hagu saina zuciya hakama indai mace ta haihu babu alamar tiyata a qasan cikinta koda daga gefe ne to da kanta ta haihu ba cs akai mataba.

Dafe kansa yayi dayake juyawa yana neman zare masa idanuwansa sukai jajir,

A ranar da aka shiga cs da Ummitah babu kowa a bangaren kaman yanda babu ko hayaniya alamar kebantaccen guri ne dayake nuna alama da vip area ne na asibitin,
AZIZ baisan suna meyake faruwa ba bare yasan asibitin dasuke bare yasa a basu special treatment hakama Alh Saad baisan suna asibiti a lokacin ba sbd basu tsaya sanar da kowa ba sbd tashin hankali,,,,to meyesa aka kaisu Vip area din????

Ko sisinsu baa karba ba idan ya tina harsuka bar asibitin da gawar Ummitah........

Miqewa yai da sauri ya nufi windon dakinsa ya bude iska ta daki fuskansa ya rintse idanuwansa sbd sarqewa numfashinsa keyi yana neman zaucewa...

Iska ya shaqa numfashinsa ya dan dawo daidai ya dawo da sauri ya wafci ipad dinsa yana sake bin bincikensa daki daki sedai yasan shedan ne kawai keson illata zuciyarsa da tinaninsa dan babu yanda zaayi ace anyiwa Ummitah aikin zuciya basu saniba,

Kodai dataje rasuwa ne sukai kokarin hana zuciyarsa dena aiki sukai mata aikin zuciyar??

Me wannan tinanin yakeyi a kansane??
Menene yake damunsa?
Wane irin jahilin tinani ne wannan yake yawo akansa??

Laptop dinsa dake bude itama yana binciken da ita ya duk ya rikice yayi da wayarsa yayi da ipad yayi Laptop ya kira waya duk ya neman haukacewa yake neman yi......

Cikin wani irin zafi ya dauki Laptop din ya bugata da qasa yana yana dafe kansa tareda zubewa a couch yana rintse idanuwansa hannuwansa na dan rawa.

Numfashi yake saukewa da karfi karfi yana sauka ahankali yana kokarin dawowa daidai hayyacinsa.

Bude idanuwansa da sukai ja yayi Ahankali yana dawowa da tinaninsa daidai..

Akan tinanin Abinda yake shirin faruwa tinaninsa ya tsaya da hankalinsa..

"Bayyanar ciwon falaq na Bayyanar musu abinda basu sani bane ko me?
Kaddara ce ko Haske ne yake buduwa a garesu??

Numfashi ya sauke tareda miqewa ya fada toilet yayi wanka kansa ya dan sake alokacin ne ya shirya ya fito sallan magrib da suka fita da LIMBA.

A yanzu da suka dawo kaman yanda AZIZ ya saka a binciko masa qwararrun doctors din zuciya shima zaiso ganawar dasu dan tabbatarwan karshe dan haka a cikin daren ya saka babban Pa dinsa da kusan daga shi sai Fahad din a kusanci da kulawa da duk kadarorin LIMBA yace zuwa gobe a hado masa list na best qwararrun cardiologist da bayanansu ya tiro masa.

"Yes boss by tomorrow insha Allah komai zai iso gareka"

Kashe wayarsa yayi yana kokarin daidaita kansa ya fito.

AZIZ na babban palon har lokacin zaune tareda Falaq dake jikinsa tana masa labari kala kala hadda na Ladyn datake ta magana akanta duk kwanakin wadda take cewa bata burgeta ko kadan amma ta kasa dena maganarta.

Tana ganin sayd gurinsa ta dawo tana fesa masa labarai kala kala yana biye mata shida mama sbd Daddynta kwata kwata baya cikin yanayi na iya biye mata sbd abinda yake cin zuciyarsa.

Abinci suka ci banda AY din wanda tea da dabino kawai yaci ya shige bayan Falaq tayi bacci ta shige kenan.
#MAMUH
#REVENGE
#LOVEANDHATRED
#LIMBAS
#ZADS

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_Arewabooks@Mamuhgee_*
38
*KALPANAH COLLECTION*
08105064494
Shin ke daliba ce ko kuma uwa wadda har yanzu bata daina rokon urgent 2k a wurin yan uwa da kawaye ba,tou nesa tazo kusa domin kuwa na kawo miki maganin matsalarki,domin kuwa *Kalphanah Collection* ta shirya tsaf domin taimaka wa duk wani dan kasuwa ko kuma wanda yake son fara kasuwanci.A *Kalphanah Collection* muna saida kaya kama daga Jaka,Takalmi,Atamfa,Laces,Kayan yara da kuma kayan kitchen.Wani abun mamakin ma muna saida kayan mu ga masu siyen daya ko kuma sari,ga waenda basuda jari ma mun tanadar masu hanyoyi daban daban da zasu fara neman na kansu.Hajiya kina gida kwace zaki dinga jin saukar kudi a asusun bankin ki.Ga musu fuskantar qalubale a kasuwancin su kuma an kawo muku sauqi domin kuwa an bude muku group dinku da zaku dinga tattauna matsalolin ku.
https://chat.whatsapp.com/JMSe2The4Q2F5tLdzGduyC
Kedai idan kin shirya ki dannan link din nan na kasa domin shiga group dinmu ki ganewa idonki kunsan ance gani ya kore JI
Karki yadda ki wuce bakiyi joining group din nan ba domin kuwa yanzu sallah tana qaratowa ko bakiyi kasuwanci ba zaki siya domin amfanin ki na yau da kullun kuma ko baku buqata yanzu nan gaba zaku iya neman ta.
Siyen na gari maida kudi gida.
08105064494

*********
Koda ya shige bayan yayi shirin bacci cikin kayan bacci masu santsi zaunawa yayi yana lumshe idanuwansa Sanyin Ac na ratsasa ahankali sbd babu alamar bacci a tareda dashi tinani me zurfi da mutuwar jiki ya rufesa duk da bazai taba sakin kari ba akan ciwon nata zaiyi yawon duniya ya nema mata lafia sedai idan Allah yayi itama barinsa zatai tukuna amma yana roko da fatar Allah yasa ya fara barin duniya idan har Ciwon nan mai dauketa ne daga duniyar karta barsa..

Sayd kuwa saida yasha magani me karfin gaske kafin gaske kafin bacci ya iya daukansa.

Da asuba bayan sunyi sallah kowa ya koma bacci
Guraren 8 na safe wayar Sayd ta tadasa bacci kansa da yayi masa nauyi sosai sbd maganin daya sha ya daga yana bude idanuwansa daqyar ya kai hannu ya dauki wayar yana dorawa a kunnensa.

Fahad ne cikin girmmawa yace

"Goodmorning Boss,
Duka bayanan daka nema an hada na turo maka ka duba hotinansu da bayanansu tareda sunayensu suna nan"

"Ok,thanks zan duba yanzun nan,i will get back to you akan sauran bayanin"

Ok boss"

Kashe wayar yayi yana komawa bacci sbd koya duba babu abinda zai gane yanzu dan maganin dayasha bai sakasa ba ko kadan.

***********Ahankali ta tashi daga kwancen datake idanuwanta biyu ba bacci take ba ta jima da farkawa kawai tashin ne ta kasa sbd a macen da jikinta yake da tinanin fuskan data kasa gogewa daga idanuwanta,

Tinda ta dawo Nigeria ta rasa gane kanta da abinda ya maqale mata a tinani da ido wanda take ganin Shedan ne hakama tsananin ciwo da zafin hakan takeji sbd zuciyarta kwata kwata bata yadda tayi tinanin kowane namijin ba bayan Ammar Zad.

Numfashi me sanyi ta sauke ahankali tareda lumshe fararen idanuwanta ta budesu tana daukan wayarta ta qurawa hoton Ammar dayake gaban wayarta ido tareda Ambatar sunansa ahankali tace

"Ammar zad kai kadaine wanda zuciyar Jannah Zad ke so,
Kaine mijina,kaine farin ciki na,kaine abinda kawai nake buqata zuciyata ta kammala"

Rufe idanuwanta tayi ta bude tana ajiye wayar tareda ziro kafafunta qasa tana miqewa tsaye sanye da kayan bacci riga da wando masu kauri ta nufi toilet tana dafe zuciyarta dake bugawa ahankali tana jin kaman kalamanta ba daga zuciyar taya suka fito ba iya bakinta ne.

Numfashi me qarfi ta sauke tana qarasa shigewa toilet din dan fitar da tinanin komai a zuciyarta.

Brush tayi tana kallan fuskanta a jikin mirror wanda tayi fayau sbd tashinta kenan.

Tana gamawa zare kayan jikinta tayi tana qarasawa bathtub ta kunna ruwan dumi ta shige.

Ta jima kafin ta fito daure da blue towel ta nufi wayarta dake ringing ta duba taga sunan MAN dinta ne dan haka ta dauka tana zaunawa gaban mirror da wata muryan data sakasa ajiye Ipad din datake hannunsa yana duba sako ya ajiye akan table dayake gabansa na bedroom dinsa yana jinginar da bayansa muryan na kashe kowane irin kuzarin jikinsa da zuciyarsa yace

"How are you Love??
Kin tashi?

Numfashi me sanyi ta sauke tana kallan fuskanta tace

"Goodmorning Love,
Na tashi ina shiryawa am coming out for breakfast"

"Ok take your time and kinsha maganinki kuwa?

"Yes love" tafada tana kallan drawer din da maganinta suke ciki.

Aje wayar sukai yana cewa ta kula gurin shiryawa kada ta wahalar da kanta.

Shiryawa ta fara yi a natse tana gamawa ta saka free skirt da riga na Dior da scarf ta ziro flat versace ta fito riqe da wayarta wani lafiyayyan qamshi na tashi a jikinta na woodyLeather.

Kai tsaye palon Dad ta nufa wanda yake palon zaune yana waya cikin nutsuwa da kwanciyar hankali tareda manyanci da Duniya data gama tsaya masa.

Yana ganinta ya bude mata hannunsa daya ta qaraso ta zauna kusa dashi tana rungume hannunsa a jikinta ta bude baki cikin tsananin kaunarsa da sakewan datake tsakaninsu duka familyn tace

"Goodmorning BestDad" (hakan itama take kiransa tin tana qaramarta)

Murmushin farin cikin ganinta kafai da yayi ya fara sakewa kafin ya kashe wayar dayake yace

"Morning My Angel,
Kin tashi lafiya?
Yaya maganinki kinsha kuwa?

"Nasha kaima kasha naka Bdad?

Amsawa yayi da cewa yasha yana murmushin jin dadi..

Shigowan Mimi ne ya sakata sake lafewa gefensa tana murmushi tace

"Goodmorning Mimi,
Kin tashi lfy?

Qarasowa tayi tana zaunawa gefen dad din tace

"Lfy kalau,kinsha maganinki?

Yes" tace sbd tasan kowa a familyn babu ranar da babu wanda baya tambayar tasha maganinta.

Ko gama magana da Mimi bataiba qamshin Ammar yafara shiga hancinta ta dago idanuwanta ta zubawa kofar sai gashi ya sako kai cikin wani irin class da nutsuwa sanyeda Ash balmains.

Maheer ne shima ya sako kai tareda Anny tana gafensa kowannensu yana fidda nasa kalan qamshin na shegun designer Turaren dasuke amfani dasu masu tsadan gaske.

Akan Ammar idanuwanta suke tana jifansa da kallan daya sakasa zuba mata nasa idanuwan yana jin idan da ya rasata a bayan da yanzu baya duniyar dan wlh bazai iya rayuwa babuta,

Wani irin masifaffen sonta ne Allah ya halitta masa a zuciya da kirjinsa da ko tinanin rasata kadai idan yayi yake qarewa a hannun therapist dinsa sbd zarewa yakeyi gaba daya da iya wannan tunanin dan hakanne yasa yariga yasan babu rashinta a kundinsa saidai idan karshen tasa rayuwar ne yazo dan hakan ne bai taba jin komaiba a rayukan da suka hallakar dan nema mata zuciyar datake bugawa a kirjinta hakama da yau zaa ce wannan dinma ta gaza to tabbas zai koma farautan zuciyoyin mutane matacci da rayayyu dan nema mata lafiya kawai.

Gefen Miminsa ya qarasa ya zauna yana kallan dad da murmushi da farin ciki a fuskansa yace

"Goodmorning Dad"

Amsawa dad yayi yana amsa gaisuwan Maheer shima kafin ta Anny wadda itama ta zauna gefen mijinta.

Saleem ne ya shigo karshe yana waya fuskansa gabaki daya ba walwala.

Kallansa sukai ganin yanayinsa ya saka yana gama wayar Maheer ya kallesa yace

"Issue din Approval na wanda kakeson ne ko yaya??

Wayarsa ga ajiye gefensa yana sauke numfashi me zafin gaske yace

"Yes,sunata rejecting din proposal dina batareda ma an tsaya andubaba"

Da mamaki gabaki dayansu suka kallesa sbd jin wai rejection ga ZAADENs.

Cikin rashin Bawa zancen mahimmanci sbd yasan bama abu bane me yiyuwa rejecting zaadens dad ya kalli Maheer yace

"Handle the situation,koma waye ka tabbatar masa da yasan Zaadens ne zasuyi masa alfarma"

Maheer saleem din ya kalla shima cikin hana ransa baci sbd baya buqatan sakawa kansa ciwo akan mutanen da basuda mahimmanci a taqaice yace

"Wats the name???

"LIMBAs EMwrld"

Ammar ne ya dago ahankali ya kalli saleem din hakama Dad da shi kansa Maheer din sbd sun san Kamfanin A suna sbd kusan duka abokan businesses nasu suna Yi dashi sosai hakama yana cikin masu kudin dasuke gogawa dasu duk da basu taba sanin junaba amma sunsan sunan hakama shima dole yasan sunansu.

"AZIZ AY LIMBA the lucky Monster" Maheer ya fada yana kallan Saleem din.

Yes" ya fada yana jin daci sbd LIMBAn kadaine wanda zai basu abinda sukeso a sabon business din nasu wanda yanaqi dole sedai suyi da qananun kamfani wanda ba girmasu bane hakama ci bayane garesu da kuma bazasu habbaku akaiba yanda sukeso.

Ammar dayaji sunan Har cikin zuciyarsa kallan Maheer yayi yace

"Banajin business dashi zaiyi amfani sbd yafara da zafin kai,
Waye shi?" Ya tambaya yana kallan Saleem wanda ya dauki wayarsa daya ajiye gefensa ya nemo bayanin komai akan AY din dayake dashi sbd sosai yake bibiyarsa sbd shi ba qaramin aiki yakeson yayi a tareda Limban ba tamkar burine dayakeson cikawa na aiki dashi.

Horonsa ne yana sanye da Fararen kaya da fcap zaune a kujera da qaramin table gefensa Asalin kyansa da kwarjininsa me tsanani a bayyane suke ko a hoton da alama gurin golf ne yake sbd kayan dayake jikiksa ya nuna hakan.

Maheer kallo daya yayi masa ya karanto izzar data sakasa rejecting Zadeens dan haka ko bayanin komai bai tsaya karantawa ba yace da kansa zai gansa.

Dad kuwa kallo daya yayi masa ya dauke kai sbd maheer zaiji da komai sedai yana hango zafin kai a tattarda da aura dinsa.

Ammar ne ya zubawa AY din idanuwansa yana kallansa...

Wani irin yanayi na qi da makamancinsa yaji yana shigarsa akansa,
Dauke idanuwansa yayi akai yana sake qaramin tsokin inda AY din ya samu guts na rejecting dinsu.

Jannah kuwa bisa ga rashin sani idanuwanta suka sauka akan fuskansa wani irin sanyi taji yana sauka jikinta tana zuba masa idanuwa zuciyar na harbawa ahankali cikin sanyi da nutsuwa.

"AZIZ LIMBA" sunan ya sake shiga kanta ahankali tana sauke numfashi tareda dauke idanuwanta daga fuskansa tana maidawa kan Ammar ta zuba masa ido tana kalla jikinta na mutuwa.

Jin idanuwansa akanta suna magana dasu dad ya sanyashi kallanta

Murmushi me sanyi da kyau ta sakar masa tana bude bakinta batareda sautiba ta motsasu da cewa

"My love"

Murmushi ya sakar mata zuciyarsa na wankewa daga duka takaicin Limban daya cikesa.

Basu fito breakfast ba sai bayan kusan mintina suka nufi dining room tana gefen Dad ammar na gefen Mimi Anny kuwa tana gefen mijinta tana tinanin inda ta taba ganin fuskan AZIZ AY LIMBA dinnan dasuka gani yanzu,

Tabbas ta taba ganinsa ko wani me kama dashi duk da kamannin suna bace mata amma dai tasan ta taba gani sedai kuma ta manta kokuma kila shi dinne ta taba ganin hotonsa a media ko tv.

Makeken dining me kujeru da yawa an cikesa da abinci kusan kala hudu sbd kowa da abinda yafi buqatan breakfast dashi.

Maheer sun rigasa zama sbd saida yayi waya da PA dinsa akan yanason bayanin komai akan AZIZ AY LIMBA kuma yana son shi da shi su hadu akan business din Zadeens.

Angama yace masa yana fara abinda aka sakasa,
Shi kuma Maheer wayar ya kashe yana zaunawa dining sbd tabbas yanason haduwa da AZIZ LIMBA sbd yaga iya power din dayake dashi dan su sune power din da kansu.

************
Sayd sai karfe goma da mintina ya farka daga baccinsa kansa yayi masa tsananin nauyi ya bude idanuwansa yana tashi zaune kansa na sake masa nauyi sosai.

Time ya kalla ya sauke ajiyar zuciya tareda miqa hannunsa ya dauki wayarsa yaga misscalls da yawa dan haka ya miqe da sauri duk da AY bazai fita aiki ba hutu yake amma shi akwai abubuwa da yawa dazai handling ciki harda top qwararrun cardiologist da aka hado zai gabatarwa AZIZ din.

Ipad dinsa ya dauka dan duba sakon da Fahad ya turo akan binciken..

Kunnawa yayi tareda shiga sakon kai tsaye..

Hoton DR ABRAHAM SMITH ne abu na farko daya fara bayyana akan screen din tareda sunansa da manyan baqi tareda bayaninsa da qwarewansa.........

Kansa da bai gama warwarewa bane yaji yayi masa dum kafafunsa suka kasa daukansa ya zube qasa a gurfane yana riqe ipad din datake kokarin subuce masa yana qura idanuwansa da suka bude gaba daya baccin cikinsu na fita sbd Shin babban Likitan da yayi aikin Ummitah dan bazai manta fuskansa ba abada dashi da sauran likitocin biyu daya dr Nicolas dayan dr ismail.....

Rawa hannuwansa suka fara yana kasa riqe Ipad din ya lalubo wayarsa ya saka kiran Fahad.

Yana dauka ya jefa masa tambayar

"DR ABRAHAM SMITH likitan zuciya ne kokuwa gynecologist?????

"Babban likitan Zuciya ne kuma kwararre shine top a list dinmu,
Yayi aiki a Nigeria tsawon lokaci kafin ya koma Greece,bai taba zama gynecologist ba akwai dansa Dr Nico yana cikin list din shima cardiologist ne kwararre so......

Datse wayar Sayd yayi wayar na subuce masa daga hannu kansa na juyawa hakama zuciyarsa bugawa takeyi kaman zata faso kirjinsa ta fito......

Fuskan Dr Abraham ya qurawa idanuwansa da ganinsu ke ragewa yana fara ganin dishi dishi harya dena ganin komai ya zube a gurin.
#MAMUH
#THE ZAADENS
#THE LIMBA
#BILLIONAIRESWAR/REVENGE
#CRAZYLOVE
#HEARTACHE
#AZIZ LIMBA
#JANNAH ZAD
#AMMAR ZAD
#FALAQ
#LOVE AND HATRED

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_Arewabooks@Mamuhgee_*
39
*KALPANAH COLLECTION*
08105064494
Shin ke daliba ce ko kuma uwa wadda har yanzu bata daina rokon urgent 2k a wurin yan uwa da kawaye ba,tou nesa tazo kusa domin kuwa na kawo miki maganin matsalarki,domin kuwa *Kalphanah Collection* ta shirya tsaf domin taimaka wa duk wani dan kasuwa ko kuma wanda yake son fara kasuwanci.A *Kalphanah Collection* muna saida kaya kama daga Jaka,Takalmi,Atamfa,Laces,Kayan yara da kuma kayan kitchen.Wani abun mamakin ma muna saida kayan mu ga masu siyen daya ko kuma sari,ga waenda basuda jari ma mun tanadar masu hanyoyi daban daban da zasu fara neman na kansu.Hajiya kina gida kwace zaki dinga jin saukar kudi a asusun bankin ki.Ga musu fuskantar qalubale a kasuwancin su kuma an kawo muku sauqi domin kuwa an bude muku group dinku da zaku dinga tattauna matsalolin ku.

https://chat.whatsapp.com/IyDlSVdw1rDIlCNNQMel68

Kedai idan kin shirya ki dannan link din nan na kasa domin shiga group dinmu ki ganewa idonki kunsan ance gani ya kore JI
Karki yadda ki wuce bakiyi joining group din nan ba domin kuwa yanzu sallah tana qaratowa ko bakiyi kasuwanci ba zaki siya domin amfanin ki na yau da kullun kuma ko baku buqata yanzu nan gaba zaku iya neman ta.
Siyen na gari maida kudi gida.
08105064494

***************
Neman toshewa kirjinsa yakeyi yana jin numfashinsa na neman yankewa idanuwansa sukai jajir ya daga hannunsa daqyar baya gani sosai ya kamo wayarsa dake yashe a qasa ya saka kiran fahad sedai kafin fahad din ya dauka numfashinsa ya sarke a gurin.

Fahad na dauka cikin girmmawa ya fara magana yaji shiru.

Cire wayar yayi daga kunnensa ya duba yaga kiran na tafiya ya sake dorawa kan kunnensa yana ambatar sunansa da girmamawa.

Jin shiru saiya kashe ya saka kiransa tafara ringing harta katse baa dagaba
Sake saka kiran yayi yana kallan time kafin ya juya kan motarsa kawai zuwa LIMBAs din batareda ya dena kiran wayar ba.

Koda ya iso Babu wanda ya fito gidan tsit hakama baa zuwa bangaren AY sbd a ciki yake sosai bare yaje yafara kai masa gaisuwa dan haka Fiddausi da masu aiki ne sukai masa barka da zuwa dayake shima kowa a gidan ya sansa tinda duka yaran Limban ne.

Amsawa kawai yayi ya nufi bangaren Sayd
yana isa so daya yayi knocking kafin ya bude kofar bedroom din nasa.

Abinda ransa ya basa na cewan ba lafiya ba ne yaci karo dashi sbd a kwance Sayd din yake a qasa yana kokarin samun attack sbd numfashinsa dake kokarin yankewa sbd shock.

Da saurin gaske Fahad yayi kansa yana ambatar sunansa tareda basa taimakon gaggawa sbd kada numfashin nasa ya yanke sedai kaman hakan bazaiyiba dan haka da sauri ya kamasa ya maidasa kan lafiyayyan gadonsa dake dakin ya daga wayarsa da sauri yana kiran dr.

Yana samun likita da sauri ya sanar dashi suna buqatan taimakon gaggawa a gidan.

Yana kashe wayar kansa ya koma yana kokarin taimaka masa gurin saisaituwan numfashin yana miqewa da sauri ya dauko abu yana fifita masa sbd ya samu iskan shaqar sbd kamanma suffocating yake.

Andauki mintina sosai kafin dr Raheem ya iso gidan wanda zuwansa ne yasa mutan gidan suka san abinda yake faruwa dan haka cikin tashin hankali mama da Fiddausi sukayo dakin bayan maman ta kira wayar AZIZ ta sanar dashi Sayd ba lafiya.

Kansa dr Raheem yayi da sauri yana kallansa yasan attack ne ya samu...

AZIZ dinne shima ya iso dakin a natse babu walwala a fuskansa Kallansa mama tayi cikin kulawa da damuwa tace

"Kaima kaman bakada lafiyar AZIZ,
Lafiya kuwa?
Jamaa meyake faruwa?

Baice komaiba ya nufi Sayd din wanda Dr Raheem ke dubawa yana ambatar sunansa cikeda kulawa.

Gefe Fahad ya matsa cikeda girmamawa yana masa barka da fitowa.

Amsawa yayi yana kallan Sayd din ya jefawa Fahad tambayar

"Me faru?
Meya samesa?"

Dagowa Fahad yayi yana kasa kallan AZIZ din dika yace

"Bansaniba,mungama waya dashi akan reports da profiles na Doctors da aka buqata ne dana turo masa,
Sai kuma daga baya ya sake kira ya tambayeni qarin bayani akan daya daga cikinsu na fada masa abinda na sani akai wanda it seems like ya sansa kokuma makamancin hakan sai kuka gashi ya sake kirana banaji koda na iso na samesa ya samu attack so i called Dr Raheem"

Shiru AZIZ din yai yana sake maida idanuwansa akan Sayd da idanuwansa sukai jajir numfashinsa ya fara daidaituwa sedai yaqi dago kansa ya kalli AZIZ din wanda yake nazartan yanayinsa sbd kaf duniya a yanzu bayajin akwai abinda zai saka Sayd din samun attack yanda zuciyarsa ta kangare ya zama wani irin me tsananin karfin hali dan haka koma menene akwai abinda ya sakasa samun attack din lokaci daya.

Kan Dr Raheem ya maida idanuwansa dake juyawa ahankali ya bude baki a natse yace

"Yaya?All good,right Dr?

Juyowa Dr Yayi ya kalli AZIZ din yana dan sauke numfashi yace

"Yes attack ne due to shock kawai ba komaiba amma yanzu insha Allah zai daidaita tinda numfashinsa ya dawo daidai"

Numfashi me sanyi da nutsuwa ya sauke yana kallan Sayd din yace

"Ka kashe wayoyinka ka huta dakyau coz lafiyanka na gaban komai ka kula,Allah ya tsare gaba"

Gyada kai sayd yayi yana kasa dagowa sbd sam baya iya ko hada ido da AZIZ din sbd tsoro ma yakejin yana rufesa da wata irin tashin hankali na fargaban abinda zai iya biyowa baya idan abinda yake gani yana shirin zama gaskia

Juyawa sukai kowa ya fice daga dakin dan barinsa ya huta ko zai sake warwarewa.

Fahad kadai aka bari wanda Sayd ya dago jajayen idanuwansa ya kalla yana sauke wani nannauyan numfashi mara karfi sbd karfinsa da yayi kasa sbd attack din.

Fahad ma kallansa yayi cikin kulawa yana sake masa sannu ya tattara ipad dij sayd din da qasu abubuwan da suka zube ya sauke ya dauka a table dayake tsakiyar dakin yana kallan time yace zai tafi yaji da office tinda yau daga shi har Ogan kwata kwata bame shiga office din.

Cikin nauyin muryansa datai kauri sosai sbd nauyin dayakeji a kirjinsa na tsoro da tashin hankali tareda wani irin masifaffen tiriri da zafi ya bude baki yakira Fahad din.

Dakatawa yayi tareda juyowa yana dawowa cikin girmmawa ya bude baki zaiyi magana Sayd ya katsesa da cewa

"Dr Abraham a wane asibiti yai aiki a Nigeria??

Ipad dinsa ya koma motarsa ya dauko ya dawo yana bude duka bayanan daya samu akansa na fili dana boye ya fara karanto masa

"ZAADEN HLTH CEN/SPEACIALIST,
Yayi aiki tareda Dansa kaman yanda na fada maka,
Yanada kusanci da ZAADENs sosai coz sun zama tamkar family"

Shiru Sayd yayi yana shiga tinani kafin ya sake bude baki yace

"Alaqar menene a tsakaninsa dasu da suka samu kusanci? I mean wane hulda ne tsakaninsu?
Is he a business man apart from being a Doc??"

"Nope" fahad ya fada yana sake duba profile din Dr Abraham din dakyau wanda aka hada aka turo masa.

Dagowa Sayd yayi ya kalli fahad yana sake shiga tinanin dayake nauyaya kansa ya bude baki yace

"Shine family doctor na ZAADENs kenan?

Yes"

"Meya hadasu da likitan zuciya da iya aikin zuciyar ya sani dazai zama family doc dinsu wanda har suka taho dashi qasarsu?

"I don't know that Boss Amma akwai yiyuwar sunada patient me heart problem din shiyasa ya zama family but.....

Katsesa Sayd yayi cikin Wani irin sautin daya saka fahad din kallansa da sauri..

"Inason full background details na ZAADENs tin daga Kakansu asalin Zad din har zuwa yanzu,
Inason medical history da health status dinsu da komai,
Idan nace komai ina nufin har wanda bai kamata a saniba inason full dets,
Ko nawa zaa kashe ina son samun wannan bayanin komai kada a bari kota yaya koda hakan na nufin kidnapping wani ne i mst get the dets"

Shiru Fahad yayi sedai kuma yasan komai zaiyi saiyayi ya samo bayanan da Sayd din ya fada sbd AZIZ LIMBA idan yace yanason details to yana nufin yana sonsu by all means dan haka tinda ya fara aiki dasu babu wani details na sirri da wanda bana sirrinba da baya iya bi ya binciko sbd Allah ya basa wata irin naci da baiwan iya bin sirri ya nemota.

"Yes boss insha Allah zan hada duka bayanan"

Gyada kai sayd yayi yana rufe idanuwansa sbd nauyin da kansa keyi sbd tinanin dayake sake rikita kansa.

Fitowa fahad yayi yana daga wayarsa dan kira yafara bincikensa ayau din duk da ayyukan sun masa yawa ga office ma ana jiransa.

Harabar gida ya fito yana nufar motarsa bayan ya kashe wayar dayayi yana kokarin bude motar sako ya shigo wayarsa.

Saida ya shiga motar ya zauna zai tada motar yaga sunan SIR LIMBA ne ya turo sakon.

Saurin bude dakon yayi yana karanta layi daya daya rubuto masa.

"In my office"

Kashe wayar yayi ya bude motar yana fitowa dauke da ipad dinsa da wayarsa sbd yasan aikine so dole kila akwai yiyuwar buqatar ipad din tinda komai na ayyukansu da ita sukeyi.

Office dinsa na cikin gidan ya nufa yana dan daidaita nutsuwarsa.

Knocking yayi a natse so daya kafin ya bude kofar office din wadda qamshin AZIZ dinne ya fara kado masa cikin sanyi da nutsuwa,

Yana zaune akan sofa ta hutawa dake office din wayarsa na kan table din gabansa fuskansa fresh ba yanayin komai akanta sai aura dinsa data cike gurin ba hayaniya.

Qarasowa fahad yayi yana dan kallan AZIZ din cikin girmmawa da tsananin kaunarsa dayake.

Cikin girmmawa yace

"Gani"

Idanuwansa ya dago ya kalli fahad din dasu ya sake dan karantar yanayinsa kafin ya bude baki yace

"Meyake faruwa?
Wane doc ne Sayd yake neman qarin bayani akansa?

Ipad dinsa ya dago ya nemo profile din Dr Abraham da komai daya hada yake ciki ya qaraso gaban AY din ya basa cikeda girmama yana cewa

"Dr Abraham,daya daga cikin manyan kwararrun likitocin Zuciya da muka binciko sbd Matsalar Falaq Aziz,

Yayi aiki a Nigeria dan lokaci kafin ya baro,
Close family friend ne na ZAADENs wanda kuma a Nigeria dinma a asibitinsu yayi aiki,

A yanzu cikakkiyar bincike da bayanin asalin alaqar data tsakaninsa da ZAADENs Sir Sayd yace a binciko masa,sai kuma idan ya taba zama gynecology doc wanda kuma tin a gurin binciken namu babu inda ya taba zama gynecologist........

Dagowa AZIZ yayi da fararen idanuwansa daya zubawa Dr Abraham din ya kalli Fahad a natse yace

"Gynecology Doc??
Meyasa yake son sanin hakan?

"I don't know Sir but yanason sanin Medical history na familyn zadeens gaba daya wanda inaga kaman yana tinanin akwai me ciwon zuciya a cikin familyn shiyasa suke tareda dr Abraham din kuma ya dage yanason sanin Meya hada likitan zuciya dana mata"

Shiru AZIZ yayi yana sauraron bayanan suna shiga kansa daki daki yana tinani akansu sbd sanin Sayd baya binciken abinda baida tsananin mahimmanci hakama tareda boye masa wanda hakan ne ya saka tinaninsa tsayuwa akan koma menene yanason confirming nasa ne kafin fada masa,

Idan har sai yayi confirming kafin ya sanar dashi to tabbas mahimmancin abin na tattareda hadarin dayake gudin basa false bayani...

Shiru gurin ya sake dauka kafin Wayarsa dake gabansa ya miqa hannunsa ya dauka batareda yace komaiba ya nemo Numbern Alh Saad ya saka kira kai tsaye.

Ringing uku tayi aka dauki wayar
Cikin kwanciyar hankali a natse suka gaisa tareda tambayar su Falaq dasu mama yace duk suna lafiya shima ya tambaya su anty maryam da sauran yaransa da suka zama yan mata duk suna university.

Kai tsaye bayan gaisuwar ya jefa masa tambayar data saka Alh Saad din Ajiye cup Tea dayake hannunsa yana sha a natse cikim lafiyayyan palonsa dayake katafen gidansa.

"Wane Asibiti ne Ummitah ta haihu???"

"ZAADEN" Alh Saad ya fada cikin tsananin mamakin tambayar sbd tinda akai rasuwar yayi jinya ya warke har yau bai taba tambaya ko fadar magana ko daya akan ciwon datai da rasuwarba shiyasa suma sukai shiru babu wanda ya fada masa irin yanda taita jinya kafin haihuwar sbd ya zabi danne ciwon rashinta a ransa ya mutu dashi batareda yaji azabar ciwon datasha ba wanda zai qarasa dagargaza karfin zuciyar daya sakawa kansa ne.
#MAMUH

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_Arewabooks@Mamuhgee_*
40
*KALPANAH COLLECTION*
08105064494
Shin ke daliba ce ko kuma uwa wadda har yanzu bata daina rokon urgent 2k a wurin yan uwa da kawaye ba,tou nesa tazo kusa domin kuwa na kawo miki maganin matsalarki,domin kuwa *Kalphanah Collection* ta shirya tsaf domin taimaka wa duk wani dan kasuwa ko kuma wanda yake son fara kasuwanci.A *Kalphanah Collection* muna saida kaya kama daga Jaka,Takalmi,Atamfa,Laces,Kayan yara da kuma kayan kitchen.Wani abun mamakin ma muna saida kayan mu ga masu siyen daya ko kuma sari,ga waenda basuda jari ma mun tanadar masu hanyoyi daban daban da zasu fara neman na kansu.Hajiya kina gida kwace zaki dinga jin saukar kudi a asusun bankin ki.Ga musu fuskantar qalubale a kasuwancin su kuma an kawo muku sauqi domin kuwa an bude muku group dinku da zaku dinga tattauna matsalolin ku.

https://chat.whatsapp.com/IyDlSVdw1rDIlCNNQMel68

Kedai idan kin shirya ki dannan link din nan na kasa domin shiga group dinmu ki ganewa idonki kunsan ance gani ya kore JI
Karki yadda ki wuce bakiyi joining group din nan ba domin kuwa yanzu sallah tana qaratowa ko bakiyi kasuwanci ba zaki siya domin amfanin ki na yau da kullun kuma ko baku buqata yanzu nan gaba zaku iya neman ta.
Siyen na gari maida kudi gida.
08105064494

**************
"Thank you" AZIZ yace yana kashe wayarsa ya ajiye gefensa ya dago ya kalli fahad dayake jiran umarninsa bude baki yace

"Dukkanin Abinda ka sani na bayanin daya buqata ka hadosa cikin gaggawa inason sanin koma menene daya shafi wannan maganar"

Cikin tabbatarwa Fahad yace

"Angama Sir"

Harya juya zai fice AZIZ din ya kirasa ahankali
yana juyowa yace masa yanason Ipad din Sayd a hannunsa yanzu.

Ficewa fahad yayi ya koma dakin Sayd wanda yake toilet yana sakarwa kansa ruwan dumi sbd sake samun karfi.

Baima tsaya komaiba daukanta kawai yayi ya fice ya kaiwa AZIZ wanda yana karba mai tsaye history na browsers dinsa ya ringa shiga.

Shiru yayi yana bin duka histories din wainda duka bincike ne kawai yake akan Masu ciki da yanda ake cire zuciyar dan adam sai kuma bincike akan scar din da aikin zuciya yake bari wanda kusan shine yafi yawa.

Shiru yayi yana ajiye ipad din gefensa tareda dan rufe idanuwansa yana hana kansa tinanin komai dan baisan me sayd zaiyi da wannan binciken ba seda kuma binciken da zaayi akan zaadens ne yake buqatan sanin dalili ga kuma dr Abraham da shima yake nacin neman bayanin komai akansa wanda duka idan aka hada link daya ne asibiti tinda shima Sayd idan har yasan Abraham a asibitin ne wanda duka kuma dai haihuwan Ummitah ce takaisu asibitin da har akai haduwar.

Nunfashi mara sauti ya sauke yan bude idanuwansa ya dauki wayarsa ya miqe yabar office din zuwa cikin gida.

Kai tsaye dakin Sayd din ya sake zuwa ya dubasa ya tararda ya kwanta bacci ma ya daukesa dan haka ya wuce nasa bangaren bayan ya sanarwa mama ta kwantar da hankalinta b damuwar komai bane may be ma stress ne na aiki da zaman da basu cika yiba.

Yadda mama tayi ta dan kwantar da hankalinta sbd Sayd shima 'da ne gareta tana kaunarsa sosai da sosai.

Falaq bata gida tana school shiyasa gidan yake tsit sai data dawo hayaniyar gidan ta dawo.

Abincin rana gabaki dayansu gidan sukaci a dining kaman yanda suka saba

Sayd ma ya fito dashi akaci abincin sbd bayason yabar kofar da AZIZ zaisan akwai abinda bayason ya sani dan haka ya sake.

AZIZ din kuwa ganin ya sake batareda ya sanar dashi komaiba ya sakasa tabbatarda abinda yake binciken ba alkhairi bane tinda yake kokarin boye masa.

Da daddare da kansa ya raka Falaq dakinta sai datai bacci ya fito ya wuce bedroom dinsa yana kashe wayoyinsa,
Wanka kawai yai yayi shirin bacci ya kwanta yana rufe idanuwansa batareda bacci yazo masa ba sbd abubuwa da yawa ne a zuciyarsa da kansa wanda duk dare kafin ya kwanta kewar yar uwarsa ce take zuwar masa wadda yakewa fata da adduar tana cikin rahamar ubangiji.

**Washe gari ma basu fita aiki ba a gida suka wuni Sayd din ya sake warwarewa shima kuma hutu da kadaici yake so dan haka ko fitowa baiyiba abincinsa ma sedai aka kai masa palonsa aka jera masa acan yaci.

Sayd kuwa Fita yayi sbd tsananta bincikensa da ayanzu shine abinda yake tsananin buqata.

Wayar Latif Sayd ya kira wanda yake cikin yan Amanar maaikatan AZIZ kuma duk da basa kasar haryanzu LIMBA na biyansa Albashi hakama shine drivern da duk yawon asibitin da sukai harma da ranar haihuwa shine yake yawo dasu har suka baro Nigeria shine drivernsu.

Latif dayake Shagonsa daya bude yana business dinsa yana ganin kiran ya daga cikeda girmamawa yana cewa

"Oga Sayd"

Gaisawa sukai Sayd din ya gyara zamansa yana sauke numfashi me sanyi kafin ya bude baki cikin bayyanarda Buqatan abinda zai tambaya batareda delay ba
Shima Latif din Nutsuwa yayi yana aje abinda yake tareda wucewa kurya inda baa shiga saishi kadai ya zauna dan jin abinda Sayd din zai fada.

"Latif ka tina a ranar da Ummitah ta rasu akwai Dr da shine yayi mana bayani kuma shine ya kula damu a wannan lokacin???

Cikin nazari Latif ya dan shiga tinani yana kokarin tinawa da lokacin sbd dashi suke tare a asibitin.

Cikin rashin tabbatarwa yace

"Eh wani black haka naji suna kiransa da kaman Dr samail ne ko yaya ma suna.....katsesa Sayd yayi da sauri da cewa

"Yes,yes yes Dr Ismail,yes thats the name"

Jin yayi wani abu daya danne zuciyarsa ya dan fada ya sauke numfashi yana miqewa tsaye yana jin sassauci a ransa yace

"Latif inason kaje asibitin ka bincikamun Dr Ismail din,
Inason sanin bayanai akansa,
Waye shi,
Familynsa,
Aikinsa,
Yana ina yanzu?
Da address dinsa, No i want to know every single abu akan rayuwarsa cikin gaggawa"

Shiru Latif yayi kafin ya sauke numfashi yace

"Angama Oga Sayd sbd babu abinda bazan iya yiwa Familyn Sir AZIZ ba,

Ayau zan ziyarci asibitin na fara sanin Full name nasa da idan yana nan kafin sauran binciken zuwa gobe da kwana biyu zan hado maka komai"

"Thanks" sayd yace yana kashe wayarsa ya wurgar a kujera yana dafe kansa tareda lumshe idanuwansa.

Falaq data kasa gane kan daddynta kwana biyu damuwa ta shiga tafara dagawasu mama hankali wadda itama tane kasa gane kan AZIZ din da kuma sayd da shima duk ya kasa zama kwana biyu
Magana tai musu wanda ya saka Falaq dawo da Daddynta daidai shima sayd ganin AZIZ baice masa komaiba kuma yasan yanda AZIZ din yake da karantar abu da ilimin gane abu atake ya sakasa dawowa daidai sbd tsaro.

********cikin kwana biyu Fahad da Latif suka duqufa da mugun bincike da bin duk wata hanyar samo bayanan da suke nema baji ba gani,

Shi kuma Sayd jin yake kaman zai zare sbd jiransu Amma ya boye yana ayyukansa hankali kwance sbd AZIZ daya fara fita office dan haka ya dan zama busy da ayyuka da kuma handling abubuwa.

Latif ne yafara hada bincikensa dan haka ya kira Sayd din kai tsaye wanda a lokacinda kiran ya shigo yana gaban AZIZ LIMBA yana karanto masa bayanan Report da aka aiko musu daga Italy.

Sunan Latif ne ya bayyana Akan screen din wayar Sayd din datake ajiye a gabansu.

Hannu Sayd ya miqa ahankali ya dauki wayar tareda kashewa ya ajiye gefensa yana cigaba da bayanin da AZIZ ke sauraronsa hankali kwance cikin nutsuwa.

Yana gama bayanansa juyawa yayi ya fice yana amsa wayar Pa din Maheer Zad data shigo wayarsa akan haduwarsu da haryanzu baa san lokacin ba..

Sayd na fita kai tsaye ya katse wayar dayake ya nufi office dinsa yana saka kiran Latif wanda ya dauka take.

"Oga Sayd I've Send you every information daka buqata,
Cikakken Sunansa Dr Ismail Saraki,
Yana Nigeria haryanzu sedai yana jinya haka kawai aka wayi gari ya samu stroke baya iya magana baya iya komai yana gida yana jinya tareda familynsa a Jos,
Likitan zuciya ne shima kuma bai taba aiki a kowane asibiti ba Nigeria sai zaaden sbd baa Nigeria din yake aikiba saida Zaadens suka basa babban matsayi a asibitinsu ya dawo Nigeria,
Address da duka sauran bayanin na turo maka komai"

Katsesa Sayd yayi da cewa

"Idan yana aiki a Zaadens a babban matsayi meyasa basu tsaya masa gurin neman lafiyarsa ba ya koma gida??

"Ba shine abin tambayarba Abin mamakin shine Duk wani hanyoyin samunsa sun datse hakama komai ya rasa a qanqanin lokaci wanda kaman ana kokarin hanasa wani abun ne kokuma akwai abinda yayiwa Zaadens din nake ganin"

Ajiyar zuciya Sayd ya sauke yana cewa

"Ngd Latif zan sake nemanka sbd Zuwa jos zai kamaka"

"Ok Thank you Oga Sayd"

Yana kashe wayar ya miqe yana sauke ajiyar zuciya akai akai sbd komai ya fara fito masa sedai tsoron qarasa bincikawan yake ma dan abinda zai binciko kada ya kashe AZIZ.

Sai yamma suka dawo gida suna isowa AZIZ kai tsaye bangarensa ya nufa yai wanka ya shiryo ya fito suka zauna cin abinci a dining falaq nata masa labarai kala kala wadda a duniya ita kadaice take ajiyesa tayita basa labarai da surutai kala kala ya bata kunnuwansa yana saurara batareda yace komaiba.

Suna gamawa suka wuce sallah

Saida sukai ishai suka dawo,

Motarsu na shigowa harabar gidan motar Fahad na shigowa bayansu dan haka a tare sukai parking.

Fahad dinne ya rigasu fitowa sanye cikin three quarter da farar sweatshirt ya nufo motarsu ya budewa AZIZ motar yana masa barka da dawowa.

Amsawa yayi yana kallansa a taqaice ya nufu hanyar studyroom dinsa suka nufi bayansa.

Yana shiga zaunawa yayi tareda ajiye wayarsa gefensa ya dago a natse ya kalli Sayd wanda yake kallan Fahad kafin ya maida kallansa kan Fahad din ya bude bakinsa yace

"Yes,the dets???

Kallansa Sayd yayi da sauri yana matsowa zaiyi magana AZIZ din ya dago manyan fararen idanuwansa yai masa kallo daya take ta dakata yana komawa baya ya saukar da kansa zuciyarsa na tsananin nauyi da tashin hankalin abinda fahad ya samo akan binciken.

Fahad da shima yake a natse sbd a gaban AZIZ din suke ipad dinsa ya daga ya fara budo bayanan yana cewa

"Babu Alaqar kowane business dake tsakanin Zaadens da dr Abraham saina likitanci wanda kaman yanda muka zarga akwai me ciwon Zuciya a familyn sunanta ZEYNAB ZAD sedai kuma ta rasu da dadewa,

Bayan rasuwarta Zadeens sun sake samun mace a familyn wadda duniya ta sheda yanda suke tsananin sonta amma kuma tana tsaka da karatu kawai aka nemeta aka rasa baa sake samun labarinta ba tsawon shekaru sun boyeta batareda an sake taba ganintaba wanda babu wanda yasan dalilin hakan amma kuma a yanzu tana wannan qasar tana karatu sedai ta koma gida a yanzu batanan,

A familyn kowa mun samu bayanin cikakkiyar lafiyarsu banda JANNAH ZAD wadda babu wanda a iya binciken danai babu likitan daya taba ganinta bayan Dr Abraham......"

Dan shiru yayi yana tinani da shakkar abinda zai fada kafin ya dago ya kalli sayd wanda shima shi yake kalla da dukkanin imaninsa kafin ya juyo ya saci kallan AZIZ da yayi shiru yana sauraronsa da dan sassauta murya yace

"A yanda na tabbatar sbd bamu san health status din JANNAH ZAD ba a cikin familyn kuma dr Abraham ne kadai likitanta kuma Shi din likitan zuciya ne Tabbas itace takeda matsalan Zuciyar datake cikin zaadens,

Dr Abraham ya samu zomowa babban likitan dayake cikin manyan doctors na duniya tareda tarin dukiya me yawan gaske daya zamo babba sbd zaadens da suka tsaya masa,

Jannah Zad itace rai da Zad sukafi so fiyeda komai da suka mallaka a duniya...

Dago idanuwansa yayi Ahankali ya saukesu akan Sayd sbd a duka bayanin baiji wani abin daya shafesu ba bayan maganar ciwon zuciyar datai kama data tasa 'yar dan haka ya zubawa sayd idanuwansa yana jiran bayaninsa wanda bayani kawai yakeso gamsashe batareda wani kwana ko daya ba.
#MAMUH
#BEST REVENGE
#BEST LOVE
#CRAZY LOVERS
#SELFMADE BILLIONAIRE

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_Arewabooks@Mamuhgee_*
41
*KALPANAH COLLECTION*
08105064494
Shin ke daliba ce ko kuma uwa wadda har yanzu bata daina rokon urgent 2k a wurin yan uwa da kawaye ba,tou nesa tazo kusa domin kuwa na kawo miki maganin matsalarki,domin kuwa *Kalphanah Collection* ta shirya tsaf domin taimaka wa duk wani dan kasuwa ko kuma wanda yake son fara kasuwanci.A *Kalphanah Collection* muna saida kaya kama daga Jaka,Takalmi,Atamfa,Laces,Kayan yara da kuma kayan kitchen.Wani abun mamakin ma muna saida kayan mu ga masu siyen daya ko kuma sari,ga waenda basuda jari ma mun tanadar masu hanyoyi daban daban da zasu fara neman na kansu.Hajiya kina gida kwace zaki dinga jin saukar kudi a asusun bankin ki.Ga musu fuskantar qalubale a kasuwancin su kuma an kawo muku sauqi domin kuwa an bude muku group dinku da zaku dinga tattauna matsalolin ku.

https://chat.whatsapp.com/IyDlSVdw1rDIlCNNQMel68

Kedai idan kin shirya ki dannan link din nan na kasa domin shiga group dinmu ki ganewa idonki kunsan ance gani ya kore JI
Karki yadda ki wuce bakiyi joining group din nan ba domin kuwa yanzu sallah tana qaratowa ko bakiyi kasuwanci ba zaki siya domin amfanin ki na yau da kullun kuma ko baku buqata yanzu nan gaba zaku iya neman ta.
Siyen na gari maida kudi gida.
08105064494

************
Sayd daya cikin tsananin shock da mamaki da sauri ya karbi ipad din ya zubawa hoton Jannah idanuwansa wadda shekarunta suke kusan daya dana Ummitah..

Hannuwansa na rawa ya ciro wayarsa cikin jikinsa ya saka kiran Latif wanda a cikin bayaninsa yace masa a ranar da akai aikin Ummitah doctors din hudu ne ba uku ba kuma yaga dayan bayan ya fice daga gurin yana cire facemask kuma yaji nurse data biyo bayansa ta kirasa da Dr Zad sedai baiga fuskansa ba.

Cikin sauri yacewa fahad

"Turawa Latif hotunan familyn Zaadens gava dayansu yanzu"

Daukan wayar Latif yayi take sayd yace masa

"Duba ga sako nan fahad ya turo mata kaga idan akwai dr Zad din ranar haihuwan Ummitah"

Kalman data saka AZIZ rufe idanuwansa kenan yana hadiye shirunsa gaba daya tareda wani irin ciwo da radadi suka gama shigewa cikinsa ya bude baki da fushi yace

"Meyake faruwa nake tambaya anan"

Bude baki Sayd yayi zaiyi magana Latif ya kira AZIZ yace ya ajiye wayar ya saka handsfree.

Cikin tabbatarwa Latif yace

"Tabbas naji an ambaci dr Zad amma wlh banga fuskanba sedai koma waye a cikinsu ne sbd su kadaine Zad"

Kashe wayar sayd yayi yana jin kaman zai fasa wayar hannunsa sbd rashin samun tabbacin ganin fuskan.

Cikin wani irin matsanancin ciwo da radadin zuciya ya dago ya kalli AZIZ AY LIMBA ya bude baki da tsananin rauni yace

"A ranar da Ummitah ta rasu gurin wankanta akwai dinki a kirjinta setin zuciyarta sabo wanda a ranar ta samesa sbd koda muka kaita asibiti nine nai shirinta na tabbatarda babu wannan dinkin a kirjinta,

A cikin likitocin da sukai mata aikin haihuwan babu gynecology doc ko daya a cikinsu,
Babu aikin haihuwa a cikinta wanda shima na bincika idan har babu aiki a ciki to tabbas da kanta ta haihu ba aiki akai mata ba,to amma bayyanar aiki a kirjinta shine abinda nakeson sani,

A asibitin zadeens akai mata a aikin,
Likitocinsu ne,
A familyn a akwai me ciwon zuciyar da bamu san waye ba,
Meyesa suka dauki nauyin kai mata gawarta kyauta har gida?
Meya hada haihuwanta da likitocin zuciya?????..........

Tsit gurin ya dauka sbd mutuwar tsayen da fahad yayi da fahimtar inda zancen ya dosa,

AY din kuwa ajiyan zuciya ya sauke me sanyi kansa na kwakwalwansa na kasa daukan me Sayd din ke kokarin fada sbd bame yiyiwa bane har abada hakan sedai kuma baya wasa ko kadan da abinda aka ambaci sunan Ummitah a cikinsa koda kuwa bata raye dan haka ya kallesa a natse yace

"Ina dayan dr din da kake maganar?

"Yana jos"

"A shirya tickets zamu kai masa ziyara lokaci yayi da zansan a hannun waye UMMITAH ta cika da time data rasu" ya fada kai tsaye yana miqewa yabar dakin kirjinsa na wani irin riqewa amma kuma lokaci yayi da fuskanci abinda yaketa gujewa shekara da shekaru musamman a yanzu da wannan unbelievable lamarin yake shigowa a lamarin.

Sayd da babu abinda yakeso din kaman ya gansu a Nigeria din daman sbd ya fuskanci Dr ismail da kansa take ya kalli Fahad yace

"Ayi clearing gaba daya appointments na AY din da schedules nasa na satin gaba daya har zuwa wani satin"

Yes" fahad ya fada yana juyawa shima ya fice,

Sayd din kuwa take ya kira ya saka akai musu booking ticket din tafiya ba bata lokaci.

Mama batasan da tafiyarsu ba sai washe gari kawai kai tsaye taji tafiya AZIZ din zaiyi Nigeria da bayason zuwa tinda Ummitah ta rasu dan haka tasan koma menene zai kaisa yanada matiqar mahimmancin gaske wanda kilama ya shafi Ummitah ko falaq ne dan sune kadai zasu sakashi zuwa Nigeria lokaci daya.

Cikin kwana biyu aka gama komai jirginsu ya saika Nigeria.

A lagos suka sauka kuma anan zasu zauna dan bayajin zai iya zuwa abuja dan haka lafiyayyan Lodge ya sauka wanda securities dinsa kadai da tsaron gurin zakasan ko masu kudin sai wainda suke amfani da dollars ne ke suke gurin.

Koda suka iso lagos din a daren shima latif jirginsa ya sauka a lagos daga abuja dan haka bai samu ganin AZIZ dinba sedai Sayd sai washe gari Sayd ya shiga dashi inda AZIZ din yake ya gaidasa cikeda farin cikin ganinsa da tsananin girmamawa da kaunar dayake masa.

Abinda ya kawosu shi Sayd yake dan haka kwanansu daya a lagos ya nufi jos tareda Latif daman tin kafin su iso Nigeria Latif yaje jos din yayi confirming address din Dr ismail ya kuma gansa ya tabbatar da shi dinne dan haka koda suka isa jos lafiyayyan masauki su sauka sai washe gari suka isa gidansa inda suka tarar dashi zaune daure a kujera baya iya komai.

Dayake ansan ana zuwa dubasa duk da ya dauki shekaru a hakan shiyasa kai tsaye suna fadar gurinsa suka taho dubasa aka shigo dasu har palonsa yana zaune abin tausayi kan kujera an dauresa da belt sbd fadowa dayake.

Sayd ne a gaba sai Latif yana bayansa suka shigo da sallama....

Idanuwansa dake rufe ya bude ya saukar dasu akan Sayd wanda ya sauya gabaki daya sedai kuma kamanninsa basu sauya daga Idanuwansa ba sbd dasu yake kwana a ransa dasu yake tashi sbd sanadin komai da akai musu yake tamkar matacce yanzu rai ne kadai banbancinsa da matacce dan shima mutuwar yake fada tafi masa akan azabar dayake ciki.

Wasu zafafan hawayene masu tafe da radadin dayake zuciyarsa da danasanin da batada amfani suka gangaro gefen Idanuwansa yana kasa kallan fuskan Sayd din wanda shi kuma hawayen dr ismail din da kallan daya kasa masa ya saka zuciyarsa fara karyewa dan abinda yake shirin tabbata...

Zaunawa sukai suna mai masa sannu da fatan samun lafiya sedai kwata kwata Dr ismail din ya kasa kallan Sayd sai hawaye yake zubarwa.

Shiru sukai babu wanda ya iya cewa komai saida matarsa ta shigo Sayd din ya kalleta yana mata tambayoyi akan yanayin jikin nasa tana masa bayanin babu kowane irin cigaba daga yanayinsa.

Nunfashi Sayd din ya sauke ahankali yace

"Zamu dauki nauyin nema masa lafiya tin daga Nigeria har zuwa qasashen da sukeda manyan likitoci idan hakan zai muku"

Ya qarasa maganar yana kallan Dr ismail din wanda ya fashe da kuka yana rintse idanuwansa baki a juye ba damar magana.

Matarsa saurin kallansa tayi kafin ta dawo da kallanta kan Sayd din wanda yake kallansu cikeda yanayi na buqatan amincewansu.

Numfashi ta sauke tana jin farin cikin hakan sbd lura da Dr ismail din ya gane koma su din su waye sedai kukansa daya sakata jin jikinta na mutuwa.

Godia tayi musu cikin tsananin farin ciki da godewa Allah.

Duk yanda sayd yaso magana da dr din kwata kwata ba dama sbd babu abinda zasu iya samu daga garesa sbd bakinma ko kadan baya haduwa bare yayi magana dan haka suna buqatan nema masa lafiya kafin komai sbd shine zai bude musu komai a yanda yake.

Masaukinsu suka koma ya kira AZIZ yayi masa bayanin komai na cewan Dr ismail din bazai iya tahowa ba kaman yanda ya umarta a taho dashi sbd sosai yake cikin ciwon dan haka lafiyarsa zasu nema dan samun biyan buqatansu.

Kwana uku su sayd suka kwashe a jos kafin aka gama shiri a familyn dr ismail din suka taho lagos dashi tareda matarsa da qaninsa babba sbd jinyarsa.

Suna isowa wata lafiyayyar asibiti aka kaisu take aka zubar da kudaden gaske sukace lafiyarsa suke so koda ta wuni daya ce indai zaiyi magana.

Hakan kuwa akai take aka fara kulawa dashi a Amenity tareda tsaro babu abinda suka nema suka rasa,

Matarsa da kaninsa ma duk abinda suke buqata an tanadar musu dan haka hankalinsi kwance suna fatar a dace da yiwa Sayd addua me tarin yawa sbd duk abinda ake basu taba sanin akwai wanda yake bayan taimakon nasu ba bare su sansa su iya sayd din suka sani sai Latif dayake kamar yaronsa.

A bangare daya AZIZ zuciyarsa ta dena tinanin komai na duniya abu daya take buqata shine zancen da zai fito daga bakin Ismail akan Rasuwar Ummitah wadda baisan me zaijiba amma koma menene shi yake tsananin son ji fiyeda komai a duniya yanzu dan haka kudi sosai suke sakewa akansa.

Ganin an dauki lokaci sai ahankali sai kawai ya umarci a fita zuwa italy gurin dr Nico da ismail din dan haka aka fara shirya tafiyarsu wadda cikin saa aka samu kallama komai a cikin wata daya suka tattara suka tafi harda matarsa da qanin nasa.

Sati daya yayi a italy ya koma gida dan jiran labarin samun saukinsa daya tabbatarwa dr Nico koda na minti biyar ne yanason buduwan bakin ismail.

*****A rayuwarsa wannan lokacin shine lokaci mafi nauyi a garesa sbd gaba daya baida abinda yake jira kaman dr ismail sbd jin yake kamar zaice masa Ummitah bata rasu ba tana duniya dan haka ganin an dauki lokaci babu wani cigaba sosai sedai yana samun sauki ba laifi sosai maganar ce kadai da motsa gabban jikinsa basa aiki.

Zuciyarsa ta kasa dauka,kansa ya dauki zafi ya riqe nasa ciwon na neman dawowa na trauma dan haka kai tsaye ya kira Sayd yace ya siya musu ticket na tafiya italy.

Rana tsaka dr Nico ya gansu cikin nutsuwa ya gama yiwa AZIZ din bayanin cigaban da ake samu na lafiyan dr ismail din.

Shiru AZIZ yayi bayan ya gama sauraron dr ya nufi gurin ismail din ya zauna yana facing dinsa tareda zuba masa idanuwansa yana kallansa tsawon mintina.

Numfashi mara sauti ya sauke kafin ya miqe ya fice.

Kwanakin da zasuyi bai iya yinsu ba ya koma gida sbd Bazai iya tsayuwa a gaban mutumin da ransa yake rawaba ya tambayesa abinda bama zai iya fada da bakinsaba.

A ranar da suka isa shima dr ismail din jin yayi kaman duniyar zai bari dan haka a sanyaye yake ko idanuwansa bayason budewa wanda hakan ya saka jikin matarsa sanyi tayita kuka tana rasa yaya zatai da ranta.

Da daddare sayd ya iso palonsa ya tarardashi zaune yayi shiru fuskansa tayi fayau wanda ya saka Sayd jin jikinsa yana sake mutuwa sedai kuma kaman yanda Dr Nico ya kira yace ismail din zai iya amsa tambaya kowace iri batareda ya bude baki ba sbd idanuwansa suna motsawa ya sakasa yanke shawarar fuskantar komai a yau din dan haka ipad dinsa da fuskan dr Nico take bayyane ismail na gabansa zaune akan kujeransa dauke da belt ya ajiye a gaban AZIZ din wanda ya dago idanuwansa da sukai ja ya sauke akan screen din yana zubawa ismail din su yanajin zuciyarsa na wani irin nauyin gaske....

Sayd ne ya bude baki Ahankali cikin tsananin nauyin kirjin shima yace

"A ranar da Ummitah ta haihu a asibitin zaadens da kanta haihu ko cs akai mata????

Rintse idanuwa ahankali dr ismail yayi hawaye masu zafi da baqin cikin rayuwarsa suna gangaro masa ya bude idon tareda kyaftasu ahankali alamar da kanta ta haihu........

Daukewa numfashin AZIZ ya kusa yi sedai bai motsaba
Sayd da kafafunsa suka kafa rawa bude baki ya sake yi bugun zuciyarsa na tsananta yace

"Meye aikin da kukai mata a kirjinta wanda batada shi????

Qarasa tambayar yayi muryansa na tsananin rawa.....

Ahankali cikin tsananin sanyin jiki dr ismail ya gangaro da idanuwansa zuwa setin kirjinta AZIZ gurin zuciyarsa ya lumshe idanuwansa ahankali wasu hawayen na gangaro masa masu tsananin zafi.......

Kasa magana sayd yayi sbd zuciyarsa data dena bugawa......

Dr Nico ne yayi saurin kallan ismail din da rawar murya cikeda tsananin tashin hankali yace

"Zuciyarta aka cire?????

Rintes ido yayi alamar hakan

"Kun sakawa wani????

Sake rufe idanuwansa yayi amma kafin yama gama rufewa AZIZ ya miqe ya nufi kofa sedai ko taku daya yayi yana yin na biyu kafafunsa suka gasa sukai wata irin mummunan sarewa ya fadi a gurin.
#MAMUH
#BEST REVENGE
#BROTHER's LOVE
#AZIZ AY LIMBA
#SELFMADE BILLIONAIRE
#JANNAH ZAD

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_Arewabooks@Mamuhgee_*
42
*KALPANAH COLLECTION*
08105064494
Shin ke daliba ce ko kuma uwa wadda har yanzu bata daina rokon urgent 2k a wurin yan uwa da kawaye ba,tou nesa tazo kusa domin kuwa na kawo miki maganin matsalarki,domin kuwa *Kalphanah Collection* ta shirya tsaf domin taimaka wa duk wani dan kasuwa ko kuma wanda yake son fara kasuwanci.A *Kalphanah Collection* muna saida kaya kama daga Jaka,Takalmi,Atamfa,Laces,Kayan yara da kuma kayan kitchen.Wani abun mamakin ma muna saida kayan mu ga masu siyen daya ko kuma sari,ga waenda basuda jari ma mun tanadar masu hanyoyi daban daban da zasu fara neman na kansu.Hajiya kina gida kwace zaki dinga jin saukar kudi a asusun bankin ki.Ga musu fuskantar qalubale a kasuwancin su kuma an kawo muku sauqi domin kuwa an bude muku group dinku da zaku dinga tattauna matsalolin ku.

https://chat.whatsapp.com/IyDlSVdw1rDIlCNNQMel68

Kedai idan kin shirya ki dannan link din nan na kasa domin shiga group dinmu ki ganewa idonki kunsan ance gani ya kore JI
Karki yadda ki wuce bakiyi joining group din nan ba domin kuwa yanzu sallah tana qaratowa ko bakiyi kasuwanci ba zaki siya domin amfanin ki na yau da kullun kuma ko baku buqata yanzu nan gaba zaku iya neman ta.
Siyen na gari maida kudi gida.
08105064494

*************
Sayd ma cak bugun zuciyarsa yake neman dakatawa sedai kuma halinda AZIZ yake cikine ya sanyashi yi kansa da tsananin sauri baya gani sosai sedai kafin ya isa garesa Tini hancinsa yafara gangaro da jini idanuwansa na rufewa sbd duk jarumtarsa da karfin zuciyarsa bai iya riqe abinda ya dakesaba harya saka jini balle masa ta hanci....

Da jahilin gudu sayd ya rarumo tissue gaba dayanta ya fasa box din ya zazzageta ya damqa yana tare hancin AZIZ din wanda baya jin komai kunnuwansa da idanuwansa sun dauke wuta.

Da gaggawa Ya fito dashi bai tsaya komaiba ya saka mota yabar gidan dashi cikin tsananin gudun gaske.

Fiddausi dataga fitowansa da AZIZ din jikinsa jini sosai sbd bleeding yake sosai take ta saki tray din hannunta dayake dauke da tea set da dabino dayake cikin bowl me kyau tana qarasawa cikin office da mugun gudu taga jini a tissue koina....

Ihu ta kurma wanda ya saka mama fitowa da sauri Falaq data mugun firgita ma bayan maman ta biyo tana roqe rigar maman sbd tsoro suka nufo office din.

Da gudu Fiddausi ta kwaso tissues din da hannunta a rikice ta nufo su maman tana nuna mata jinin dayake jiki sosai bakinta na rawa tace

"Sir LIMBA ne Sayd ya fita dashi jini yana fita jikinsa sosai baya numfashi kaman ba rai a jikins......

Bata qarasa ba Falaq dake bayan mama cikin tsoro ta fito tana kallan hannun Fiddausin muryanta na rawa sa sauri tace

"Daddyna??
Meya samesa?
Meya faru dashi??
Kikace ya mutu....??????

Bata qarasa ba ta kirjinta yayi mummunan bugawan data yanke musu jiki a gurin tai collapsing.

Sabon tashin hankali suka shiga wanda ya saka mama duk rudewa tana cewa

"Uban waye yace ki kafa a gabanta ne Fiddausi"

Daukanta Fiddausi tayi da duka karfinta tana nufar cikin gida da ita mama na bin bayansu tana kwalawa Nena kiran ta kawo musu ruwa da sauri.

A palo suka kwantar da ita nena ta kawo ruwa da sauri suka zuba mata amma sam ba alamar zata tashi hankali tashe suka dauketa zuwa asibiti mama nata kiran Sayd sedai sam baya dagawa sbd baima san tana kiranba sbd koda ya isa asibiti AZIZ ya zubarda jini sosai dan haka take aka karbesa da gaggawa akai ciki dashi sbd shock ne da attack daci uban wanda ya shiga ko lokacin da ya samu labarin rasuwarta.

Sosai hankalinsu dr Raheem ya tashi sbd kokarin ceto Ransa da suke sedai baya alamar yana karban treatment din dan haka suka sauya method cikin gaggawa kwarewa.

Sayd kuwa ana shigewa da AZIZ din zubewa yayi gurin a qasa yana cusa kansa cikin kafafunsa tareda fashewa da wani irin kuka me karfin gaske yana dukan kirjinsa dake wani irin azababben radadi da ciwon kwatanta azabar da Ummitah ta shiga kafin rasuwarta,
Da ranta aka zare mata zuciyar datake bugawa a kirjinta batareda wata nakasa ba,
Da karfi da yaji aka zare mata zuciyar da Allah ya halicceta da ita,
Kasheta akai kisa mai ciwa da radadi batareda taga ko abinda ta haifa da kanta ba....

Wani gawurtaccen kukan ya sake sakewa radadin da zuciyarsa da kirjinsa ke masa suna tsanantar da shima ya kasa riqewa ya fara dafawa zai miqe sedai gangar jikinsa kasawa tai ya zube a gurin yana fasa kukan dayake fitowa tin daga tsakiyar zuciyarsa dayakejin inama tasa zuciyar aka cire aka bar Ummitah da tata.

Gaggawan zuwa akai shima aka kwashesa zuwa emergency sbd ganin irin yanda namiji babba kuma kakkarfa kamarsa da bai rasa komai na jin dadin duniyaba yana kuka sosai yana shidewa ga gangar jikinsa tana kasa daukansa.

Ana shigewa dashi su mama na isowa asibitin da falaq wanda itama aka karbeta sbd patient dinsu ce dan haka baa shiga emergency da ita ba ita dakinda zaa kwantar da ita aka nufa da ita da sauri acan suka fara bata taimakon gaggawa duk da sunsan abune me wuya ta farfado yanzu din.

Su mama da basusan nan asibitin su AZIZ suke ba zaman jira suka fara cikin tashin hankali da damuwa kala kala kuma har lokacin bata dena kiran wayar Sayd ba.

Rin suna zaune har suka kasa zaman sai kaida kawo suke, shima suka gaji suka fita suka dawo babu zancen komai hakama ba bayanin komai akan AZIZ.

A asibitin suka kwana cikin masifaffen tashin hankalin daya gama rikice musu..

Guraren 6 na safe Sayd ya farfado cikin hayyacinsa ya tashi zaune yana rintse idanuwansa sa sukai tsananin nauyi da kansa.

Ya jima a zaune nurses na sake dubasa kafin dr Raheem yazo ya sake dubasa ya sanar dashi Falaq na asibitin tin daren jiyan itama aka kawota.

Yanajin hakan ya dago da sauri sbd take yasan ansake triggering ciwonta kenan..

Saukowa gadon yayi ya nufi toilet din dakin cikin karfin hali da jarumta yayo alwala ya fito a dakin yayi sallah.

Yana gama addua ya dauki wayarsa dake gefen gadon yaga kiran mama sunfi guda hamsin.

Miqewa yayi yana sallamar kansa ya fice daga dakin ya nufi gurinsu mama wainda suna ganinsa Fiddausi ta miqe tsaye tana zuba masa duka idanuwanta jiran abinda zai fada.

Mama kuwa da tini itama ciwon zuciyarta yaketa kokarin tashi sbd tashin hankali da damuwa kasa tashi tayi daga zaunen ta zuba masa idanuwanta da sukai ciki sbd damuwa da rashin baccin da sukai a daren.

Muryansa datai tsananin nauyi sbd yanayinsa ya bude baki yace

"Mama yaya falaq?
Meya sameta?badai collapsing tai ba??

Mama data rasa wace tambayar zata amsa tace

"Daddynta dataji ba lafiya ta zube,ina AZIZ din?yaya yake,meya samesa??

Shima a qataice ya amsa tambayarta da cewa kawai attack ne ya samu amma insha Allah zuwa yanzu ma ya samu dawowa daidai.

Juyawa yayi ya nufi dakin da falaq take yaga tana kwance sanyeda wasu abubuwa da aka daura mata.

Rintse idanuwansa yayi yanajin wani irin nauyi da qunci na danne kirjinsa na tinawa da suna tsaye a kofar dakin da ake ciki ana cirewa Ummitah zuciyarta suna gadin banza batareda sun saniba a wancan lokacin...

Juyawa yayi da sauri yabar dakin ya nufi waje gaba daya ya isa mota ya bude ya fada tareda rufewa yana dora kansa a steering yana dafe kirjinsa da hannuwansa duka biyu sbd ciwon dayake masa sosai..

A wannan lokacin da ake cirewa Ummitah zuciyarta da abu ne da Allah zai nuna musu zai fasa kofar dakin ya shiga ya cinnawa gabaki daya likitacin dake ciki wuta batareda ya bar hakan ba dan zai iya tada asibitin gaba daya daya bari a taba ko kirjin Ummitansa bare rabata da ranta karfi da yaji.

Dukan kirjinsa yake da karfi idanuwansa na cika da hawayen da suka qafe sunma kasa gangarowa sbd radadin dayake cikinsa.

****Acan ciki kuwa Karfe goma AZIZ ya bude idanuwansa ahankali da suke jajir kamar wanda yayi shekara a cikin matsanancin hali...

Akan fuskan Mama datake zaune a dakin ya sauke idanuwansa batareda ya kyafta ba,

Tasowa mama tayi ahankali tana kallansa cikeda fargaban ganin jan idanuwansa.

Bakinta ta bude cikeda tsananin kulawa da kauna zatai magana ya rigata a hankali da wani irin sauti me tsananin sanyi da rashin hayaniya yace

"Mama wani irin kewana Ummitah tayi a lokacin da bana nan kafin kafin rasuwarta,
Wane irin yanayi ta shiga a lokacinda ciwon ajali ya taso mata???

Cak mama ta tsaya cikeda matsanancin mamaki da tsoro sbd tinda akai rasuwar a tsawon shekarun bai taba ambatar kalma daya data danganci rasuwarta ba bare yanda ta rasun suma sunyi shiru sbd bai taba tambaya ba ko maganar sai yanzu kwatsam taji tambayar kamar saukan aradu..

Dago idanuwanta tayi ta kallesa shima ita yake kalla har lokacin batareda komai ya motsaba a jikinsa wanda ya saka gaban mama mugun faduwa tana nufosa da sauri sbd tsoron idan ba paralys dinne ya kuma samu ba.

Hannunsa ya daga ahankali ya dakatar da ita yana rintse idanuwansa sbd bayason motsawa ko kadan sbd wutar datake cin jini da gangar jikinsa tareda zuciyarsa.

Dakatawa tayi tareda zaunawa ahankali kan kujera idanuwanta na dan sauyawa sbd itama harga Allah batason tina rashin Ummitan da sukai.

"Kafin tasowan nakudarta tinda kabar qasar Ummitah bata taba samun lafiya ko sauki ko kadanba,

Ciwone yake cinta wanda muka rasa gane kona mene,
Rama takeyi jininta na tsotsewa tana komawa ba kyan gani,
Bata iya ci bata iya sha,bata iya yiwa kanta komai sai yanda akai da ita,
Duka wannan ciwon a jikinta yake amma a zuciyarta kaine kadai abinda zuciyarta ke tsananin buqatan gani da kasancewa sedai mun hanata barin kasan halinda take ciki sbd kada hankalinka ya tashi amm.........

Wasu hawayen da babu wanda ya taba ganinsa dasu ne duk duniya suka gangaro masa ya rintse idanuwansa yana damqar bargon dayake rufe da jikinsa wata irin wuta me tsananin zafin gaske tana cin zuciya da gangar jikinsa....

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.