Best / Popular Hausa Novels

Kalbim Book 1 Complete Hausa Novel

Reading file: KALBIM BOOK 1.txt

Chapter 5 of 7

Cigaba mama tai itama idanuwanta na gangarowa da hawaye sbd yaune ranar data samu damar fadar ciwonta da radadinta na rashin Ummitah tareda shi hawayenta na saukowa bayan shekaru itama tace

"Ummitah ta rasu da tsananin ciwon rashin ganinka ko jinka,
Ta tafi batareda ta saka abinda ta haifa tabari ba,
Ta tafi da tsananin tausayinka bana kanta ba,
Kaine damuwarta,kaine a ranta,kaine a tinaninta kaman tasan tafiya zatai tabarka....

Kasa cigaba da magana maman tayi ganin yanda yake kuka sosai abinda bata taba gani ba a rayuwarta,
Tin yana yaronsa Allah yabasa wani irin karfin halin da baya kuka hakama duk gwagwarmayar daya shiga ta rayuwa baya kuka amma ayau kuka yakeyi sosai dukkanin jikinsa na jijjiga.

Kukan takeyi itama sosai na tsananin tausayinsa sbd tana kwatanta irin radadi da azababben ciwon dayake ji..

Sayd da Fiddausi da fahad daya iso tareda dr Raheem da suke kofar dakin dukkaninsu tsayawa sukai jigum jigum babu me motsawa zuciyoyinsu na sanyi da shiga wani irin damuwa da tsananin tausayinsa sbd suna jin kukansa daya saka gabaki dayansu tsikar jikinsu tashi sbd yau ne Allah ya basa ikon fasa kukan rashin Ummitansa wadda sun san tsawon shekarun nan ciwo da gyambon hakan na nan a tsakiyar zuciyarsa sai yau Allah ya basa ikon fashewa tinda ya samu ya fasa kuka.

Fiddausi ma kasa riqe kanta tayi kukan takeyi sosai mara sauti sbd tsananin tausayi da yanda su kansu rashin ya dawo musu sabo.

Fahad ma hawayen ne suka cika idanuwansa sedai basu saukoba,
Sayd jajir idanuwansa sukai ya sunkuyar da kai kukan AZIZ din na ratsa zuciyarsa yana yankawa..

Dr Raheem kuwa sanyi jikinsa yayi sbd jin kukan wanda yake ganin yafi duk wanda ya sani taurin zuciya da kamewa a rayuwarsa dan haka shima ya kasa shiga sbd wannan moment din babu wanda ya kamata ya kasancesa idan ba mahaifiyar tasa ba wadda ita kadaice a ciki kuma ita kadaice ya kamata taga kukansa.
#MAMUH
#BEST REVENGE
#VILLAINS ARE MADE NOT BORN
#AZIZ AY LIMBA
#ZAADENS

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_Arewabooks@Mamuhgee_*
43
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC (kayan mata)
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 4200
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 6k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Na Infection 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 6k https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki

****************
Sun dauki lokaci sosai ahakan babu wanda ya iya doguwar motsi zuciyoyinsu a jagule da damuwa da mutuwar jiki,

Dr Raheem ne yabar gurin yabarsu suji da damuwan dayake damunsu gavaki dayansu sbd ya lura matsalar ta taba zuciyoyin kowa a familyn dan duka kallan family daya yake musu wanda kaf dinsu basu hada alaqar jini ba kawai kaunace data hadu ta zama kamar jini daya da babu sirki.

Sayd yafisu zama abin tausayi sedai yafisu karfin halin riqewa a zuciyarsa kansa na sunkuye har aka dauki lokaci sosai kafin sukaji tsit a dakin babu sauti komai bayan mama tagama fayyace masa labarin yanda sukaita fama da yanda dr ken ya turasu zaadens hospital ta qarasa fayyace masa cikin radadin tinaw da ranar har saida takao ta kasa cigaba da magana ta bude kofar dakin ta fito idanuwanta jajir tana share fuskanta da tissue ta janyo kofar dakin ta rufe tana bude baki a sanyaye tace abarsa shi kadai tukuna.

Wucewa tayi zuwa dakin Falaq ta zauna tana sauke ajiyan zuciya wani abu daya danne kirjinta da dadewa taji ya yafa mata sbd daga karshe yau dai tayi maganar Ummitah da AZIZ wanda takejin sassaucin ya zai samu sassaucin shima tinda ya samu ya furta kuma ya saurara.

Fiddausi ma datasha kuka sosai a sanyaye ta shigo dakin ta nufi toilet ta wanko fuskanta ta fito ta zauna tana duba wayarta da akaita kira batama saniba.

Acan ma fahad barin asibitin yayi ya koma office Sayd kawai aka bari kofar dakin zaune shiru.

Wutace ta gama cinye zuciyarsa tas yakeji ta tsananin qi da zafin Zaadens da baida tabbacin a cikinsu wayene zuciyar Ummitah take bugawa a kirjinsa duk da suna zargin JANNAH ZAD ce sedai kuma ba lallai ita din bace da kuma son sanin waye Dr zad din da ake fada amma dai koma waye aka kashe Ummitah dan a rayasa tabbas bazai taba farin cikiba a rayuwarsa.

Wuni guda babu me shiga dakin da AZIZ din yake har Sayd kuwa sbd ya hana kowa ya shigowa garesa bayan dr Raheem wanda ya sallamesa dan haka babu wanda ya gansa saida ya bude kofar dakin ya fito da kansa sanye da kayan sanyi tareda fcap da facemask daya rufe fuskansa.

Ahankali yake takawa cikin nutsuwa Sayd ya taso yana masa sannu tareda fahad wanda shima ya sake dawowa.

Mama ma da Fiddausi sannun sukai masa babu wanda ya amsawa da baki sai kansa daya dagawa kowa a hankali cikin nutsuwa suka nufi mota batarea da ansanar dashi falaq na asibitin ba sbd kada abin yayi masa yawa.

Sayd ne ya bude masa mota ya shiga ya rufe tareda zagayawa ya shiga gaba fahad kuma ya shiga mazaunin driver ya tada motar suka fice daga asibitin motar tsit ma sauti komai saina ac dayake ratsa kowannensu.

Suna isa gida da daddare ne dan haka parking kawai fahad yayi ya fito ya bude masa motar ya fito ahankali ya wuce ciki batareda ya iya cewa komaiba..

Daidai yana gap da shiga palo wayarsa dake hannun sayd tayi ringing,

Sunan Dr Nico sayd din ya ambata wanda ya saka AZIZ din tsayawa cak batareda ya juyoba yana dan rufe idanuwansa da babu abinda yake cikinsu sai azabar zafin da tiririn wutar dake ci a zuciyarsa da jininsa.

Qarasowa Sayd yayi tareda daukan wayar ya saka handsfree batareda AZIZ din ya karba ba.

Cikin sanyi dr Nico yace

"Jikin Ismail ya rikice gabaki daya bayajin lallai ismail din zai tashi sai wani ikon Allah,
Amma kafin ya rikice din a jiya bayan kun kashe waya ya bada wasu bayanai ta hanyar motsawa da hannuwansa...."

Dan Shiru yayi sbd tinanin yanda AZIZ zai karbi zancen tinda shine likitansa yasan halinda suka shiga gurin treating nasa wancan karan daya samu paralys daqyar sukaga Allah ya nuna ikonsa akan AZIZ din ya tashi dan haka yake kiyaye abinda zai fada masa akan Kanwar tasa.

Ahankali ba zato sukaji muryan AZIZ din ya furta

"Babu abinda zuciyana bazata iya daukaba a duniya yanzu,just go ahead and say it"

Numfashi Nico ya sauke yana cigaba da cewa

"Ya bada tabbacin Cire zuciyarta akai bayan ta haihu da kanta kuma lafiya kalau sedai already koda aka kawota asibitin kusan brain dinta yagama mutuwa sbd ba aranar aka fara shirin cire zuciyartaba ahankali sun kashe brain nata,
Zuciyar na zaadens tana bugawa a kirjin wani daga cikinsu wanda bai samu nuna waye ba a cikin hotinan zaadens din dana nuna masa jikinsa ya rikice sbd brain dinsa da zuciyarsa bazata iya daukan pressure din zancen ba dan haka idan akwai abinda kuke buqata dashi kuzo kafin time dinsa ya cika"

Wani boyayyan numfashi AZIZ din ya sauke mara sauti numfashinsa na cunkushewa yayi gaba batareda yace komaiba.

Sayd ma wayar ya kashe yana bin bayan AZIZ din wanda yana shiga palonsa ya rufo kofar yana jingina bayansa jikinta ya rintse idanuwansa dake radadi yana dora hannunsa setin zuciyarsa dake tsananin ciwo da radadi ya gurfane gurin yana cusa kansa cikin qafafunsa kamar qaramin yaro yana jin tsananin sanyin rayuwarsu ta baya da suke rayuwa a cikin mataccen gidansu yana dawo masa tareda mahaifiyarsa da Ummitah tana qarama.

Rawar sanyi jikinsa keyi yana kakkarwa sosai yana tinano dumi na jikin Ummitan idan tana jikinsa a lokacin sbd bata kariya daga sanyi rungumeta yakeyi sanyin yana shigewa shi a jikinsa......

Wasu zafafan hawaye masu radadi ne suka fara biyo gefen Idanuwansa yana jin kewanta na kashe kowane lungu da sakon tasa zuciyar.

Sayd dayake bakin kofar jin yayi karar fasa kayayyakin palon taka tashi da karfin gaske tareda kukansa dayake yaga tasa zuciyar.

Gwiwowinsa Sayd yakai kasa a kofar palon yana sunkuyar da kansa idanuwansa na sake sauyawa zuwa jajir yana jin kaman ya bude ya rungume AZIZ din ko zai samu kashe masa wutar datake ci a zuciyarsa amma ba damar hakan sbd yasan a wannan lokacin ko kusantarsa wani yayi zai iya rabasa da ransa fit dan haka yakejin radadin AZIZ din har tasa zuciyar.

Duk abinda yake palon babu abinda ya bari da sauran amfani sbd ya fasa komai hannuwansa jini sukeyi sosai sbd glasses da suka yankesa koina amma sam bai damu ba a hakan ya zube qasa ya kwanta yana rufe idanuwansa yana jin buqatar bugawan zuciyarta a hannunsa,baa kirjin koma waye takeba a hannunsa yakeson karbota ya rabata da kirjinda aka kashe Ummitansa akai,

Bazai taba jin abinda yake tokare da kirjinsa ba ya fada sai ranar da zuciyar Ummitah ta sauka a hannunsa yakai kabarinta ya rufe mata ita dik da babu abinda ya rage a gangar jikinta amma zai kai mata zuciyar kabarinta ya rufe mata ita.

Koma waye aka raya bayan kashe tasa yar uwar zai tabbatarda da hannunsa zai ciro ya basa abarsa a hannunsa,
Duk wanda ya taba hada ko hulda d zaadens saiya tabbatarda duniya ta dena masa dadi kwata kwata,
Daya bayan daya saiya rabasu da abinda sukafi so a duniya duniya ta hanya mafi munin da zata sakasu kashe kansu da kansu.

Yana kwance a gurin cikin jini idanuwansa a rufe bai iya ko motsawaba har asuba....

Kiran asuba ya sanyasa bude idanuwansa da sukai jajir ya miqe tareda nufar bedroom dinsa kai tsaye ya nufi toilet ya sakarwa kansa ruwan zafin da hayaqinsu ahankali ya ciked toilet din ya lumshe idanuwansa ruwan na ratsasa yana jin kansa sabon mutum.

Hannuwansa da jini ya bushewa ya zubawa idanuwansa jinin na wankewa da kansa yana zubewa qasa tareda duk wani sauran tausayinsa da tsaftar zuciyarsa dan ko qanqanin tausayi da jin qai jin yayi yana ficewa daga jininsa da zuciyarsa.

Fitowa yayi daga toilet daure da brown towel lafiyayyar kakkarfan jikinsa na daukan ido a hasken lafiyayyan dakin da babu abinda ya rasa na luxuries da jin dadin rayuwa.

Fararen hoodie Sweatset na Ralph Lauren ya saka ya fito da hular zanyi me kauri sosai akansa ya fito dan zuwa masallaci.

Yana bude palonsa Sayd dayake zaune bakin kofar yayi saurin miqewa yana kallansa.

Yanayinda Sayd ya gansa ne qamshi me dadi yana fita jikinsa ya sakasa shiga mamaki sedai kuma kwayar idonsa daya yiwa kallo daya take yasan sabon AZIZ AY LIMBA ne a gabansa dan haka ba bata lokaci ya buda baki zaiyi magana LIMBAn ya katsesa da muryansa me cikeda kwanciyar hankali da izza yace

"Ka shiryo muje sallah"

Juyawa Sayd yayi yaje dakinsa yayo alwala ya sauya kayansa shima zuwa kaya masu dan kauri da hula suka fice.

AZIZ dinne yaja motar har zuwa masallacin.

Ana gama sallah ya jima yana addua sosai kafin suka fito.

Suna isowa gida Geam kai tsaye ya nufa yana zare rigar jikinsa me kauri ya jefar a yana shiga makeken geam dinsa dayake cikin gidan dagashi sai black vest din datake jikinsa yafara geamin yana sauraron sayd dayake tambayarsa yanda zaayi da dr ismail.

Baici komaiba saida ya dauki lokaci yana abinda yake kafin ya dakata yana daukan towel yafara goge zufan dayaje gangara akan lafiyayyar fatarsa ya kalli Sayd din yace

"Kafara kiran center din da ake neman heart donors ka shigar da akwai wanda zaiyi donor ga wanda yake kan layin neman donor na zuciya da qoda,

Kana gam wannan ina buqatan bin jirgin zuwa italy din dan saka hannun wanda zaiyi donor din da kansa ba tirsawawa,

Idan ka gama wannan a fara shirye shiyen komawanmu gida Nigeria gaba daya lokaci yayi"

Yana gama fadar hakan ya saka kai ya fice yana mamakin jin shirun gidan ba hayaniyar Falaq Aziz dinsa.

Yana ficewa mutuwar tsaye Sayd yayi cikin mamaki sedai kuma hakan shine abinda yake jira dan haka cikin samun satisfaction da sabon AZIZ LIMBA ya ciro wayarsa aljihunsa dan kuwa ayau zai gabatarwa da masu neman sadaukarwan zuciya da koda an samu me saudaukan da kansa a kyauta dan yasan a ruwan sanyi dr ismail zaiyi sadaukarwa me amfani ba tirsasawa a natse wanda nasa sassaucin kenan ya tafiyarsa ya huta bayan ya girbi abinda ya shuka tukuna manyan shegun.
#MAMUH
#BEST REVENGE STORY
#BESTLOVE
#HOTLOVE
#HATE/LOVE STORY
#SACRIFICE

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_Arewabooks@Mamuhgee_*
44
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC (kayan mata)
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 4200
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 6k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Na Infection 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 6k https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki

*********
Bedroom din Falaq ya nufa kafin ya qarasa su mama da suka dawo suka shigo palon suna sauke ajiyan zuciya da samun nutsuwar Falaq din data farka tin asuba kuma ta daga musu hankali dan haka tinda ba wani ciwo suka dawo gida tareda ita bayan dr Raheem yace ba damuwar komai.

Da gudu tayo gurinsa tana fashewa da kuka ta fada jikinsa tana cewa

"Daddy dan Allah karka sake rashin lafiya banason komai ya sameka"

Rungumeta yayi yana kallansu mama sayd daya shigo ya kalleta yana cewa

"Yaya jikin nata mama?

Cikin sauke numfashi da ajiyar zuciya mama tace

"Gatanan ta miqe ta ishemu da ragamar zuwa gurin Daddynta"

Da mamaki yake kallansu kafin ya dagota daga jikinsa yana kallan fuskanta zuwa jikinta tukuna ya dago ya kallesu yace

"Did she collapse again??

Gyada masa kai Sayd yayi da cewa

"Amma komai insha Allah yana under control dr Raheem ya kira yace is not that serious so ba lallai ta kai wancan matsayinba"

Dawo da kallans yayi kan falaq din wadda take lafewa jikinsa ya dago fuskanta cikeda kulawa da tsananin kauna yace

"Ki dena daga hankalinki a komai na rayuwa,
Babu abinda zai samu Daddynki insha Allah amma idan wani abu ya sameki I can't take it.....

Rungumesa tayi har lokacin tsoron abinda ya samesa bai gama sakinta ba dan sosai ta shiga firgitan da bata taba sanin yaya yake ba arayuwarta.

Qanqamesa tayi muryanta na bayyanarda tsoronta tace

"BestDaddy kar komai ya sameka dan Allah kaji??
Idan har wani abu zai sameka sbd nai maka alkawarin bazan sake barin komai ya sameniba insha Allah,
Naji tsoro sosai da akace wani abu ya sameka Daddy....

Hawaye ne suka gangaro mata tana kasa riqe kukanta dayake cin ranta na tsananin firgitan datai dan ko kalman da Fiddausin ta fada ta tina jin take kuka na zuwar mata.

Kukan data fasa dinne ya sakasa sauke numfashi yana miqawa Sayd hannu ya basa handkerchief yafara goge mata hawaye yana rarrashinta kafin ya jata sukai palonsa yana cewa

'Ya isa kukan Bestyn Daddy"

Tsoki mama ta sake tana cewa

"Lallai 'yar nan ta gama renamu,
Muyi kwanan zaune a asibiti cikin sanyi da damuwa duk batace komaiba sai yanzu ta saka kukan ubanta"

Fiddausi dai dataga tai fitar kutso na ganin falaq ta tashi wani abin bai sametaba akan labarin dataji a bakinta ajiyar zuciya ta sauke tana godewa Allah da komai ya dawo daidai a gidan sbd Shi kansa Uban gayyar Tamkar sabon mutum ne suka gani a gabansu sbd yanayinsa daya dan sauyu.

Dakinta ta nufa tana kashe wayarta sbd ta dan huta kanta tsananin ciwo yake mata.

Mama ma dakinta ta nufa bayan ta kwalawa Nena kira tace akai mata tea me zafi da madara sbd cikinta takeson gasawa sanyi takeji kaman ya shige mata koina har a ciki.

Sayd kuwa ficewa yayi dan ayyukan dake gabansa sunada yawa ciki kuwa harda bawa zaadens damar ganin LIMBA kaman yanda suke buqata dan haka lokacin haduwarsu yayi na ganin juna da ganin irin matsayi da girman ikon da kowa yake dashi.

A palonsa zaunawa yayi da falaq din ya rarrasheta tareda tabbatarda tsoron dayake ranta ya fice ya kama hannunta da kansa ya rakata har bedroom dinta ya shiga toilet dinta da kansa ya hada mata ruwan wanka yace ta shiga tayi.

Da hannunta tai masa alamar ya sunkuyo qasa sosai.

Kyakkyawan murmushin daya sakata godewa Allah da kamanninsa ta dauko ya sunkuyo batareda murmushinsa ya daukeba dan yasan me zatai.

Gefen fuskansa tai kissing tace

"I love you BestDaddy,
Allah ya baka duk abinda kakeso duniya da lahira,
Allah ya cika maka duk wani burin da kake dashi a zuciyanka"

Fararen idanuwansa ya saukan a fuskanta yana kallan Ummitansa akan tata fuskan zuciyarsa na sosuwa sbd Adduar Ummitah kenan akansa tin tana yarinya itama.

"Amin" ya furta ahankali yana shafa kanta kafin ya juya yabar dakin ita kuma ta tube ta fada toilet.

Yana fitowa daga dakin kai tsaye Bedroom dinsa ya nufa zai shiga wanka sbd geam da yayi.

Wayarsa datai haske ne alamar shigowan sako ya sakasa kallan wayar sakonne kuwa na dr Raheem na sabon report din Falaq din da aka turo masa.

Bai taba wayarba dauke idanuwansa yayi akan sakon yana maidawa kan hoton UMMITAH dayake kan screen din wayar tana kauye lokacinda yayi mata shi kafin tafiyarsa daya dawo ya tadda an mata aure....

A kauye yayi mata shi sedai kaunar dayakewa komai nata sam bai damu da a kauye ko birni kokuma a waye ko a kauyence ba indai Ummitah ce a kowanne yanayi son dayake mata dayane ba banbancin ko sauyi.

Dariya take a hoton tana kallansa cikeda kauna koda yayi mata shi..

Dauke idanuwansa ahankali yana nufar toilet ya shige ya zare kayansa tareda sakarwa kansa ruwan dumi yana rufe idanuwansa tareda dafa bango da hannunsa daya.

Bai jimaba ya fito da towel a jikinsa ya tsaya gaban mirror yafara shiri dan shi baya zama gaban mirror kaman mace a tsaye yake shiryawansa.

Karfe goma ya fito lokacin angama shirya table kusan kowa yafito dan haka yana fitowa kai tsaye dining din ya nufa kowa yana can already.

Falaq na ganinsa ta taso daga gurin Sayd dayake nuna mata abu a waya suna dariya tana lafe gefen jikinsa Kaunar mahaifi da 'ya yana ratsa Sayd yana jin kaman ya bude cikinsa ya maidata sedai kuma kaman yanda ya fada ba shine mahaifinta ba AZIZ ne dan yabar masa ita duniya da lahira.

Zaunawa sukai yana gaida mama da basu gaisaba a dazun sbd yanayin da aka samu kai.

Amsawa maman tai tana tambayarsa jikinsa cikeda kulawa,

Fiddausi data kawo tray din madarar data dafowa falaq cikeda girmmawa kanta a qasa ta gaidasa tareda barka da fitowa tana ajiye kayan hannunta gaban falaq.

Breakfast suka fara cikin kwanciyar hankali da nutsuwa kaman yanda suka saba ba hayaniya ba surutu sai Sayd dayake amsa waya akai akai sbd tafiyar da zasuyi yau yana buqatan handling wasu abubuwan anan da kuma can dan haka ma ya riga kowa barin dining din yana waya da Agent kusan na Hudu da aka turo masa akan gidan da zasu siya a Nigeria.

Suna gama breakfast din suka baro dining a palo suka zauna yana waya a natse kwarjininsa na cike gurin falaq na gefensa tana shagwaba sbd jin tafiya zasuyi da Uncle a yau din.

Yana gama wayar mama ya kalla datake zaune tana duba abu a wayarta da glass dinta na qara gani duk tayi ciki da idanuwan tana dubawa a natse yace

"Zamuyi tafiya,
Idan na dawo zamu fara shirye shiyen komawa Nigeria insha Allah"

Kallansa mama tayi tana ajiye wayar hannunta cikin mamaki da jin dadi sbd ta dade tana musu shaawan komawa sedai kuma sbd shi din bai taba hada niyar komawaba ya saka bata taba magana ba dan haka jinsa kai tsaye ya fada hakan sai taji farin cikin hakan dan kuwa jikinta na bata a Nigeria ne zasu samu yayi aure da macen data kamata sbd sam bata masa shaawan auren baturiya ko balaraba itadai kawai macen gida bahaushiya ko fulani kawai take raayin ya aura din shiyasa bata tirsasahi ba anan amma tabbas suna komawa zata basa umarni da tirsasa aure batareda bata lokaci ba.

Bayyana mamakinta yayi tana boye farin cikinta sbd batasan dalilinsa na hakan ba tace

"Lafiya dai ko zamu koma Nigeria din?
Akwai wata matsalar ne?
Akwai abinda yake damunka AZIZ??
kana buqatan adduata ta uwa ne akan wata matsalar??"

Shiru ya dan yi kafin yace

"No Mama ba matsalar komai,
Akwai wani aikin ne dazai sakani komawa kuma zai dauki lokacin da bansan ranar dawowaba,
bazan samu nutsuwar barinku anan ni inacan ba shiyasa na yanke zamu koma can din gaba daya,
Adduanki kuwa ina baqatanta akoda yaushe Mama sbd samun Nasara akan duk abinda na sakawa gaba."

Numfashi mama ta sauke cikin samun nutsuwa tace

"Allah ya tsayawa duk wani lamarinka AZIZ,
Allah ya Albarkaci duk abinda ka sakawa hannu da gaba,
Allah ya Albarkaceka da zuriar da zaka tara yasa inada rabon ganin 'yayanka masu zuwa gaba"

Falaq dake amsawa da amin tana jin an ambaci wasu yayan bata fuska tayi taha hararar maman a boye tana cewa

"Wannan oldLady din bazata dena cewa Daddyna ya haifi wasu yayanba saikace ni ban ishesaba"

Maman data ji abinda Falaq din tace kallanta tayi tace

"Bakinki bazai koyi 'daa ba ko?

Shiru tayi tana tura baki tareda riqe hannunsa tana qasa qasa da murya tace

"Daddy bazaka haifi wasu yayanba bayan ni dan Allah kaji"

Dago idanuwansa yayi ya zubawa fuskan falaq din tsawon minti daya kafin ya bude baki cikin nutsuwa zaiyi magana mama ta katsesa sbd tasan zai iya mata alkawarin da bama zai taba yiyuwaba har abada dan kuwa ita nata burin rayuwar shine ganin yayansa a gabanta shine zata samu nutsuwa da farin cikin ganin ya fara tara zuriar kansa daya rasa kowa nasa sbd falaq duk yanda zai sota ba asalin jininsa bace sbd ba shine ya haifeta ba akwai yiyuwar gaba tasan waye asalin mahaifinta dikda basuda wannan niyar sunbarta akan babu me tada maganar waye ya haifeta.

Sayd ne ya shigo a shirye sanye da black armanis da glass a fuskansa ya sanar dashi an fidda komai
Mota ma is ready.

Miqewa yayi bayan ya sakewa mama sallama ya nufi kofa falaq na biye dashi har mota dake bude fahad da zai kaisu Airport ya bude masa yana hango fitowansa.

Shigewa yayi aka rufe sayd ma ya shiga gaba fahad ya shiga ya tada motar suka fice gidan.

Suna isa Airport basu jimaba suka daga zuwa Italy.
#MAMUH
#AZIZ AY LIMBA
#JANNAH ZAD
#ZAADENS
#LOVE/HATE STORY
#BESTREVENGE
#BESTLOVE

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_Arewabooks@Mamuhgee_*
45
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC (kayan mata)
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 4200
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 6k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Na Infection 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 6k https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki

*************
Koda suka isa kai tsaye gida aka kaisa sayd kuwa mota ya dauka ya fita zuwa wani aikin wanda a asibitin su dr Nico din dake nan italy aka sadaukar da donor din ismail wanda tini dr Nico ya hada takardun.

Sai dare sayd ya dawo bayan komai ya kallama rubuce dan haka washe gari karfe goma suka iso asibitin.

Dakin da ismail yake kwance yayi mugun nisa suka nufa babu me shiga sbd yanayinsa da yayi mummunan nauyi dan haka familynsa suna can waiting area suna zaman qunci da damuwa sbd yanda jikin nasa ya koma sun fara cire rai daga rayuwarsa sun zubawa sarautar Allah ido suna jiran hukuncin ubangijin.

A natse ya shigo dakin dr Nico na gaba sai Sayd dayake bayansa sai nurse data shigo tana rufe dakin kuma matar Dr Nico dince.

Dago fararen idanuwansa yayi da suka sauya yayiwa Dr ismail kallo daya yana daukesu daga kansa sbd jin yake qinsa na tasowa tin daga qasan zuciyarsa yana mamaye dukkanin jininsa.

Shiru dakin yayi kafin ya sauke numfashi mara sauti kafin ya tako ahankali ya tsaya akansa

Sayd ne ya janyo kujera ya ajiye masa seti da ismail din ya zauna yana dora kafarsa kan daya...

Ahankali cikin tsanani na nisan ciwo dr ismail ya bude idanuwansa da sukai jan ciwo ya saukesu akan AZIZ wanda babu kamannin kowa akan fuskansa sai kamannin Ummitah wadda yana kallo ta cika a gabansa...

Wasu hawaye ne masu zafi suka gangaro gefen Idanuwansa yana kasa dauke idanuwansa daga AZIZ da shima yake kallansa yana hadiye radadin dayake yagar masa kirji da zuciya.

Kasa tsayuwa hawayen dr ismail sukai nadamarsa na bayyanuwa tareda quncin dayake cin ransa,

Wani abu me radadi AZIZ ya hadiye kafin ya bude bakinsa ya kalli ismail din da idanuwansa da suka qame yace

"Marainiya ce batada uwa batada uba,
Cikine a jikinta,
Jaririyar 'ya ta haifa,
Banda uwa banda uba a duniya itace uwa,uba,'ya,yar wa,
Itace tafi mun komai da kowa,
Itace kuzarin danake dashi a duniyata,
Miji ne da ita da uwar dasuke tsaye kofar dakin suna jiran fitowanta da abinda ta haifa...duka wannan abubuwan kuka take kuka rabata da zuciyar da *fuckin bastard din daya bata ita a cikinku Allah ne ya halitta mata ita kaman yanda ya halitta muku,
Meyasa baku cire ta iyayenku kona matanku kun sakawa ita wadda ke buqatan zuciyarba......

Jajir idanuwansa sukai tsananin zafi da ciwon zuciyansa na qaruwa,

Tsit dakin sukai babu me magana sai kukan dr ismail din daya fara fidda sauti kadan..

Numfashi AZIZ din ya sauke yana rintse idanuwansa ya hadiye wani dacin zuciya yana controlling kansa cikin sauti me nutsuwa da samun daidaita kansa da sanyi yace

"Tirsasa akai,i know you did it coz you don't have a choice,
Da saka hannunka aka kashe rai,
Kana danasani sbd kayi abinda har abada bazai dena damunka,

Ka sani akwai rayuka da dama a duniya irin Ummitah dake neman wata damar ta rayuwa sedai su bazasu iya kashe rai ba,
Nema suke sbd Allah batareda cutatar da kowace irin rai ba,
Likitoci sun gano ciwonka bazaka taba warkewaba sai wani ikon Allah wanda koda ka warke monsters din da sukai maka wannan abin bazasu taba barin ka rayu ba zasu nemeka duk inda kake su tabbatarda sun kammala aikinsu akanka,
A yanayinka yanzu kai kanka kasan bazaka taba moruwa ba idanma ka tashi kenan sbd daga yau na gama biyan sisi a neman lafiyarka zaa maidaka Nigeria su qarasa,

Dan haka daka mutu a banza kanada damar gyara kuskurenka ta wani bangaren ta hanyar bawa wani zuciyarka ya rayu,
Kodar datake jikinka ma bazata tafi a banza ba zaka iya sadaukarwa wani me tsananin buqata ya rayu,

Zaka saka families da dama farin cikin da harsu mutu bazasu dena maka addua da fatar rahama ba sbd sun samu sabuwar rayuwa sbd kai,

Karka manta yanda suka kashe Ummitah zasu iya kashe kowama sbd hana sirrin fita...."

Hannu ya miqawa Sayd wanda yayi saurin matsowa ya dora masa takardun dasuke hannunsa yana komawa baya.

Takardun AZIZ ya budewa ismail yana nuna masa yana cewa

"Daga ranar daka bar duniya nayi maka alkawarin daukan nauyin 'yayanka da matarka harsu gama karatu zan bawa mazan aiki matan zan bada dukkanin dukiyar aurensu sbd sadaukarwanka"

Kuka ne me sautin da basui tsammani ba yazowa dr ismail din yana rintse idanuwansa cikin tsananin radadin zuciya me zafin gaske.

Miqewa AZIZ yayi yana miqawa dr Nico takardun yace

"A sanar da familynsa yayi nisa yana son ganinsu da kansa idan harya amince."

Juyawa yayi zai fice Dr ismail ya ringa kyafta idanuwansa cikin tsananin kukan da babu sauti ba motsi sai tsananin quncin dayake kokarin saka zuciyarsa neman bugawa.

Da sauri dr Nico yayi kansa yana cewa matarsa ta kira familynsa da dr Ayyan.

Fita tayi da sauri Sayd kuwa AZIZ daya rintse idanuwansa cikin jin quncinsa na qaruwa kafin ya bude idon ya nufi kofa ya fice batareda ya juyoba sayd yabi bayansa suna barin asibitin gaba daya.

Matar dr ismail din kuwa da qaninsa ana kiransu da gudu suka qaraso jikinsu na rawa matarsa kallo daya tai masa ta fasa kuka tana neman shidewa tana qanqame hannunsa.

Qaninsa ma tashi hankalinsa yayi idanuwansa sukai jajir.

Doctors kuwa kansa suke kokarin rufa amma rikicewa jikinsa yake sake yi...

Takardun hannun dr Nico ya qurawa idanuwansa dake neman juyewa yana motsa hannunsa cikin wani irin karfin hali yakeson nunawa matarsa da qanninsa takardun Alamar da yardarsa sedai sam basu lura va sbd tashin hankali.

Fiddasu akai da sauri sbd ana buqatan shiga aiki dashi da gaggawa..

Takardun shiga aiki aka basu suka saka hannu aka wuce dashi da gaggawa suna gani matarsa na wani irin kuka shikuwa kanin sunkuyar da kai yayi yana maida hawayensa dake cika idanuwansa duk da sunsan aikin zuciya zaai masa basusan bazai fito da raiba shikenan ya tafi har abada.

Ana shiga shigewa da ismail dr Nico da badashi zaayi aikinba ya kira AZIZ ya sanar masa tareda godiyar wanda suka samu donor din dan musulmi ne ma kuma me iyalai dan haka hakan ba qaramin farin ciki da sabuwar rayuwa zai kai a familyn ba.

Sayd kuwa take ya fara shirye shiyen komawar familyn dr ismail din sbd yasan shikenan komai ya qare.

A lokacinda aka isarwa da familynsa Allah ya karbi ransa yanke jiki matarsa tayi a gurin...

Qaninsa ma tashin hankalin ya shiga sedai daman sun riga sun cire rai daga tashinsa dan haka matar aka fara kokarin cetan ranta cikin gaggawa har aka samu ta dawo daidai zuciyarta tai mata wani irin nauyi kukan ma ta nemesa ta rasa sai ajiyar zuciya datake saukewa idanuwanta sunyi jajir.

Washe gari anan italy akai masa komai aka rufesa sedai acan gida aka fara zaman karban gaisuwa cikin jimami na baqin cikin rashinsa.

Kwanansu biyar a hotel da aka sauya musu sayd ya sakosu jirgi batareda sun taba sanin LIMBA ba ko kammaninsa.

Suna dawowa kuka ya dawo sabo a familyn na rashinsa wanda yaransa hudu maza biyu mata biyu suke cikin baqin ciki da qunci.

Acan italy kuwa suma a ranar da familyn suka bar qasar kwana daya suka qara suka tattara suka koma gida.

Suna dawowa kawai shirin baro kasar suka fara sbd sayd ya kai karshen Wani mahaukacin sabon mansion da aka siya har anyi payment da komai Alh Saad ne da lawyers dinsu a cikin siyansa.

Luxuries din da aka zuba gidan saida ya ringa bawa Lawyers din mamaki sbd Yace duk abinda zaa saka yayi daidai da yanayin rayuwar da falaq ta saba ta taso a cikinta dan hakanne ma aka zuba dukiya iya dukiya kaman ba nemanta akeba debowa kawai ake.

Securities din kwarai aka dauka aka zuba a gidan bayan an tantancesu tareda masu aiki wainda Latif ne a wannan bangaren yake wannan aikin dan tini ya rufe shago jin ubangijinsu the great AZIZ AY LIMBA zai dawo Nigeria,

Shine chief officer na gidan duka maaikanta gidan a karshinsa suke hakama qanansa biyu ya dauko sune drivers na gidan daya hajia mama dayan kuma wanda yafi tsananin kiyayewa da taka tsantsan drivern falaq ne.

*********Kusan wata uku suka share suna shirye shiyen kafin suka siya tickets da komai bayan ya nada sabbin presidents da chairmans da directors na companies dinsa dasuke qasar shikuma zai karba na Nigeria din.

Babban tarkon daya dana wanda shine sanadin da komai zai fara shine Siye dukkanin hannuwan jarin businesses din sauran companies dasuke aiki da Zaadens batareda saninsu ba sbd a iya bincikensa ya tabbatarda sunada power me karfi,
To idan zai kaisu qasa su nema hanyar kabarinsu da kansu to saiya fara rabasu da komai daya bayan,
Duk wani abu dasuke so a duniya saiya rabasu dashi akan idonsu......

JANNAH ZAD itace abinda sukeso fiyeda komai kuma suke komai akanta,

Tsanar da yake mata batareda ya san waye ita dinba ta gama gauraya dukkanin wani digon jinin dayake yawo a jijiyoyin jikinsa....

Itace zaiyiwa mummunan illan da suna gani batareda sun iya komaiba kafin ya karbe abinda yake nasa daga jikinta yabar musu gangar jikinta.

Bazai taba nemansu da kansu yakeson su kawo kansu gurinsa da dukkanin yarda da buqatuwarsu dan haka tashik farko hannuwan jarin daya siye da sunayen Alh Saad da Wasu manyan abokan businesses dinsa ya saka suka ringa janyewa suna cirewa daga business din zaadens wanda cikin qanqanin lokaci arzikinsu yayi wata irin girgizan data sakasu tashi cikin mummunan tashin hankali da tsoro sbd kawai companies dinsu qasa suka fara yi kaman saukan ruwan jiki......

Hakama kusan manyan ma'aikatansu da suke ji dasu take suka ringa ajiye aiki bayan sun satar musu manyan kudaden dasuka qarasa Jijjigasu kuma sata irin tsaftatacciya da babu inda suka bar evidence ko record na fitar kudaden gaske.

Neman zaucewa sukeyi take suka tashi tsaye da neman hanyar tsayar da wannan iftilain kwatsam daddy mahmoud dayake can qasar daga fita aka kira ya samu stroke.

Bp din Dzad daya dena tashi tinda Jannah ta samu lafiya ne ya tashi hankalinsu yafara tashi sedai sam basu bari duniya tasan suna yin qasa ba.

Sbd gudin raba hankalinsu biyu a yanzu da suke cikin crisis dawo da daddy mahmoud Nigeria akai suka hade mansion daya ana jinyarsa a gida kawai aka dauki manyan doctors dake zuwa dubasa kullum.

A ranar da aka dawo da mahmoud Nigeria jirgi daya ne ya saukesu a Nigeria da LIMBAS family wainda motaci suka daukesu zuwa LIMBAS mansion.
#MAMUH
##BESTSTORY
#KALBIM

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_Arewabooks@Mamuhgee_*
46
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC (kayan mata)
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 4200
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 6k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Na Infection 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 6k https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki

************
Maheer dayafi mintina arbain yana waya daya a tsaye cikin office dinsu dayake gida,

Dad ne zaune shikuma yana duba tarin reports na acct histories na duka companies dinsu yana ganin yanda suka sauka qasa sosai a lokaci daya kamar aikin asiri,

Cikeda mamaki da tsananin bacin rai da baqin ciki yana duba yakardun duka partnerships masu da aka janye aka barsu.

Ammar dayake can yana nasa wayoyin da binciken cikin tsananin baqin ciki da mamaki babu wani bayani ko daya daya samu na wanda ya siye duka hannun jarin dayake kamfaninsu dan haka ya shigo office din fuskansa ba walwal ya tsaya gaban dad daya dago idanuwansa jajir ya kallesa yace

"Me aka samo??
Ka gano ko waye?

Girgiza kai yayi zuciyarsa na daukan zafi yace

"No dad,
Ko waye ba qaramin Monster bane sedai ko waye shi zamu ganosa sbd he's playing with the wrong people,
Ya taba wutan da zata konasa ko garwashinsa baa samuba"

Maheer daya gama waya cikin damuwa ya kalli Ammar din kafin ya kalli dad yace

"Duk yanda nayi sunriga sun siyar masa kuma baama sansama bare mu fuskancesa da kanmu yasan da waye yake,
Sune a tsaye akan janyewan kwata kwata duk tsawon kwanakin nan babu alamar ko hanya daya da zamu gane waye a bayansu,
Hakama muna cikin tsananin stock market crash sbd komai na sauka rapidly da dole mu dakatar da komai for now mu tsayar da marketing da duk wani aiki a companies namu aje break kafin a gano kan matsalar coz idan aka tafi a hakan babu bata lokaci zamu iya qarasa rasa komai so a tsayar da komai"

Dagowa Dad yayi ya kallesa idanuwansa na jajir sbd dakatar da komai na nufin zasu rufe komai sai sun daidaita..

Ammar ma cikin tsananin kasa yadda da hakan ya kalli Maheer yace

"No,we cant do that,tayaya kake tinanin zamu dakatar da komai namu?

Katsesa Maheer yayi cikin damuwa da cewa

"Dole sai anyi hakan idan har munason cigaba da amsa sunanmu da riqe power dinmu idan ba haka zamuyi zubewanda zamu jima bamu dawoba duk da munada tarin dukiyar da bazai taba iya talautamuba amma karku manta arzikinmu bai taba girgiza ba sai yanzu,
Ya girgiza mana arziki da karfi sbd a cikin kaso biyar mun rasa kaso uku,
To idan bamu tsaya ba muka sauya taku zamu qara zubewan da kaso daya bazai riqemu a rayuwar da muka saba da ita hakama duniya da sauran business partners namu zasu fahimci mun rasa power da muke da ita wadda har abada bazamu bari a san da hakanba dan haka komai zai zama iya sirrin cikin familyn ne,babu wanda zaisan mun girgiza"

Dad dayakejin zuciyarsa na tafarfasa bude idanuwansa yayi ya kalli Maheer yace

"Ka tabbatarda ancigaba da tsananta bin sirrinsu an nemo mana wanda yayi backing komai,
inason a fasa kansa da bullet sbd indai yana duniyar zai ringa alfahari daya girgiza Zadeens hakama ya taba wainda baa tabawa dan haka duk tsanani inason a nemosa dan yayi danasanin wannan abinda yayi"

Gyada kai Maheer yayi Ammar ma gyada kan yayi yana tinanin tayaya zasu ajiye komai suyi me to??

Zaunawa sukai sunayin shiru sbd kosu Mimi da Jannah basusan meyake faruwaba iya mazan abin ya tsaya..

Waya Maheer ya fidda tareda saka kiran Saleem daya kusan zarewa shikuma akan Sabon business dinsu kamfanin motoci da a yanzu shine babban hope dinsu dazai dawo musu sa percents din da suka rasa gashi basu gama bayyanarwa da duniya kamfanin ba dan haka wanda yake wasa dasu bai saniba hakama AY LIMBA da suka fahimci zafin kansa da kuma saar da ake fada yanada ita dole dashi zasuyi business.

Saleem daya shigo da laptop dinsa da takardu a hannunsa ajiyewa yayi ya kalli dad din wanda zuciyarsa ke ciwo Ammar da idanuwansa sukai jajir
Maheer ya bude baki cikin rashin mafita bayan wannan yace

"Dad,LIMBA ne abinda muke buqata a business dinmu yanzu sbd sabon kamfanin nan shine zamu daga ya bamu abinda mikeso,
Muna buqatan aiki dashi gaba dayanmu a yanzu ba Saleem ba"

Dad din bayanan komai AZIZ AY LIMBA ya karba takardun yana karantawa tareda tarin nasarori da asalin dukiyar dayake da ita hakama ga connections na manyan mutanen da baima taba tunanin matashi kamarsa ba suna hulda dashi wanda a taqaice Abokin manya ne shi kansa ya wuce ace shine yake neman wani sedai a nemesa kaman su kenan,

Hanyoyin bullewa ya gano da Yawa ta hanyar AZIZ din dan haka ya ajiye takardun yana sauke ajiyar ya dago ya kalli Maheer yace

"No da kaina zan business dashi dan haka ina buqatan haduwa dashi,
Muna buqatansa a matsayin friend na zaadens,
Damu ya kamata yayi hulda fiyeda kowa dan haka kowa ya tabbbatarda hakan ta faru na samun kusancinsa damu"

Maheer jin wani irin sanyi yayi yana sauke ajiyar zuciya a bayyane sbd tabbas suna buqatan self made billionaire me zafin kai kamar AZIZ AY LIMBA sbd su samu saarsa,

Saleem kuwa dayake kaunar kasancewa da AZIZ LIMBA ba tin yanzu ba jin yayi zuciyarsa tayi sanyi farin ciki na cikesa sbd kaunarsa yake har ransa.

Ammar kuwa jin yayi zuciyarsa na shiga yanayin daya kasa gane farin ciki ne,tsoro ne,fargaba ne ko baqin cikin Zasu kusancesa da kansu batareda yazo garesu ba sbd power dinsu da matsayinsu hakama jin yayi tsananin kishinsa akan zamansa selfmade billionaire sabaninsu da tasowa sukai a cikinta ta iyayensu ce ta gado bawai sune suka tsayu suka samarwa kansu sunan kamarsa ba...

Saleem ne kawai me raayin kirkirawan kansa suna ya gina dukiyarsa da kansa dan yayi bugun gaba da shine ya gina kansa bawai iya alfahari da dukiyar familynsa ba dan hakanne ma yake shaawar AZIZ AY LIMBA wanda akace baida uba a maraya ya taso daga shi sai mahaifiyarsa da 'yarsa daya tak wadda babu wanda ya taba ganin mahaifiyarta dan haka babu wanda yasan rasuwa tai kokuwa rabuwa sukai haryau wannan sirrin shine babu wanda ya sani akansa.

Da wannan shawaran da suka tsayar suka samu sassauci da damar dawowa hayyacinsu suka fito meeting din da kullum sai sunyisa dan neman mafita.

Kowannensu na fitowa kai tsaye Bedroom dinsa ya nufa dan samun nutsuwar da suka rasa ta kwanakin.

Anny da hankalinta ya fara tashi ganin suna neman durqushewa jin an samu mafita daga bakin Maheer din samun kanta tayi da jin dadi da dawowa hayyacinta duk da tasan suna zubewa qasar zasu bari su koma Greece inda suka fito su dasa sabuwar rayuwar rufin asiri sbd girman kansu bazai bari su zauna anaba ana musu kallan sun rage karfin dasuke dashi kwata kwata.

********washe gari gaba daya familyn suna dining room suna breakfast harda daddy mahmoud dayake zaune a wheelchair dinsa sedai baya iya cin komai se abinci me ruwa duk da yafara samun sauki,

Jannah ce ta shigo dining room din a natse sanye da riga da wando daya lafe a cinyoyinta sai rigar Cardigan da qaramar scarf akanta.

Ammar ne tareda ita gefenta qamshinsa da nata ya cakude yana fita a tare yana bada wani kalar qamshin me dan dadi.

Mimi kallonsu tai tanajin ita dai batada nutsuwa idan ba aurensu akaiba duk da tasan yanzu ba lokacin maganar aurensu bane sbd lura kwanakin a kwai matsalar datake faruwa ta aiki duk da baa sanar mata ba ta fahimta kuma itama bata saka baki ba addua kawai tai musu.

Zaunawa sukai bayan sun gaida kowa suka fara breakfast din.

Wayar Maheer ce tai ringing yana dubawa yaga pa dinsa ne
Ajiye wayar yai batareda ya dauka ba saida ya gama breakfast dinsa ya dauki tissue ya goge bakinsa yana miqewa ya saka kiransa.

Cikin girmmawa deen pa din nasa yace

"Goodmorning Boss"

Amsawa yayi yana zaunawa a kan sofa yace

"Any news???

"AY LIMBA yana Nigeria gaba daya ya dawo tareda familynsa a cikin satin daya gabata"

Dan tashi daga jinginar da yayi maheer yayi yana cewa

"A ina??

"A abuja boss"

Wani numfashin farin ciki da samun kwanciyar hankali Maheer din ya sake yana cewa

"Kaje in person kai magana da Personal person nasa Muna neman gayyatarsa na welcoming nasa kafin maganar business gaba"

"Yes an gama boss"

Kashe wayarsa yayi bayan yace a nemo contact na LIMBA din a gurin SAYD.

Dad na zaunawa palon Maheer din ya sanar dashi LIMBA na Nigeria cikin samun nutsuwa.

Shi kansa dad zancen ya sake sakasa cikin kwanciyar hankali sbd da kansa yakeson kulla Kyakkyawar alaqa me karfin gaske da LIMBA sbd baya wasa da billionaires dan haka da kansa zai jagoranci neman kusanci da Limban sbd kada ma su kawo matsala ko daya su 'yayan nasa.

*********Sayd dayake jiran kiran Zaadens din tin ranar da suka dawo Nigeria se yau ya samu kiran daga garesu dan haka cikin rashin basu mahimmanci a natse ya gama sauraron bayanin Deen kafin ya basu damar contacting Limba din kai tsaye wanda Maheer ne ya kira AZIZ da kansa sedai bai daga ba sbd baimasan numbern ba sai kusan bayan kwana biyu daya sake kira kafin Ya daga cikeda iko da nutsuwa da izzansa data saka Maheer jin kishinsa me tsanani ya rufesa sedai kuma yana tsananin son kasancewansu dashi dan haka cikin tasa class din da wayewa tareda dukiya daya taso cikinta da hutu suka gaisa ya gabatar masa da kansa.

Wani irin yanayi me daci ne ya dan tasowa AZIZ din yanajin saukan muryan Maheer din kamar wani yankan rezan dayake yanka zuciyarsa sbd bai taba tinanin zai iya sauraronsu da kunnuwansa masu tsafta ba.

Bude kyawawan idanuwansa da ya dan rufe yana cigaba da sauraron Maheer din wanda ya nuna masa sakewa.

A natse cikin kwanciyar yake dan magana kafin ya amince da gayyatarsu na haduwa bayan yace zai duba proposal nasu da suka turawa sayd insha Allah zaizo da approval nasa na hada business din.

Sallama sukai Maheer na cikin farin ciki da samun cikar burinsu dan haka suka fara shirin tarbonsa a Zad mansion.
##MAMUH

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_Arewabooks@Mamuhgee_*
47
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC (kayan mata)
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 4200
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 6k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Na Infection 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 6k https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki

************
A bangaren LIMBAs komai yana tafiya a familyn daidai sbd falaq bata samu damuwa ko jin rashin dadin qasarba sbd bata taba zuwaba tinda aka tafi da ita gana Nigeria dan haka kamar wannan ne zuwanta na farko bayan data barta dan haka suke tinanin zata iya shiga damuwa da rigimar batason nan din amma kuma a nata bangaren Nigeria din ta zama best gurin da zatai rayuwa me dadi sbd daddynta zai kasance dasu ba yawan tafiye tafiye dan haka hankalinta yake kwance sbd tana tareda familynta duka hakama yanayin duniyar dake cikin gidan yasakata batajin wani banbanci da qasar da suka baro dan haka takejin dadinta kawai hankalinta kwance.

Kwanciyar hankalinta da walwalwanta ya saka gabaki daya gidan suma suke cikin walwala da kwanciyar hankali da farin cikin komai yana tafiya daidai gashi daga mama har Fiddausi suna cikin farin cikin dawowan dan gashi sam bai fadawa mama abinda akaiwa Ummitah ba dan kada ya sakata quncinda baida magani dan haka suke cikin walwalansu gidan.

Baba alhassan ma ya taho yana abujan saiya huta yanda ya kamata zai koma gida dan haka sosai gidan ya zama cikin walwala.

Falaq sosai suke fita yawo da Latif da Fiddausi sbd taga gari da yawon shopping.

Ya karba gayyatarsu ne sbd bazai bari su sukawo masa ziyarar ba dan bayason abinda zai kawosu cikin gidansa da iyalinsa dan haka zai dira a nasu empire din da kansa.

****A cikin qanqanin lokaci ya kasance suna yawan waya dashi harma dashi Dzad din dakansa dan haka ya fara sakar musu hanyoyin businesses da suke buqata sbd su sake jikinsu sosai dashi.

A ranar daya shirya ziyartar familyn da nasa familyn sbd yanda suke son haduwar familyn nasu...

Cikin nutsuwa dukkani familynsa suka shirya suka fito banda Baba alhassan da hutu kawai akeson yayi.

Lafiyayyar RR ce da beymach Baqaqe suna daukan ido suka kawosu mansion din Zaadens da ake jiransu cikin Kyakkyawan tarba wanda suma lafiyayyun motocine a jere harabar gidan dan dukkanin wanda yake gidan yana motan datake amsa sunanta mota shi dad dinma kusan uku ne dashi Maheer ma biyu dashi sauran daddaya ne sbd basason mota da yawa.

Securities din gidan da sauri suka budewa motocinsu gate suka sako kai a cikin gidan sayd na kallan Zaadins din dake fitowa daya bayan daya cikin iko da suke murzawa dan tarban AZIZ LIMBA da basusan balai da masifar rayuwarsu ce suka fito tarba da hannu bibbiyu ba.

AZIZ kuwa idanuwansa ya tsayar akan Dzad dayake fitowa sanyeda kayan alfarma cikin dattako da nutsuwa ta ilimi daya ratsashi da dukiya amma zuciya duk tsatsa sedai yayi masa alkawarin kankare tsatsar zuciyarsa da abinda yafi tsatsan muni.

Parking aka latif ya fito daga mazaunin driver yana budewa mama mota,

Sayd kuwa AZIZ ya budewa sayar motar.

Fitowa qafafunsa ya ziro a natse yana fitowa sanyeda navy blue wata tsadaddiyar cashmere data fidda tsananin haske da kyan fatarsa da hutu ne kawai a bayyane koina na aji.

Gabaki daya sun Maheer zuba masa idanuwansu sikai aura dinsa na cike idanuwansu da kuma asalin nutsuwa da steez dinsa.

Hannu ya miqa a natse ya budewa Falaq mota wadda a duniya ita kadaice yakewa hakan.

Kallan wanda aka budewa mota sukai suna jiran ganin ko matarsa ce suka ga Yarinya qarama ce wadda kai tsaye suka fahimci itace 'yar da babu abinda yakaita mahimmanci kaf rayuwarsa.

Fuskanta dauke yake da murmushi koda ta fito sanye da doguwar riga lilac da mini hijab dinta.

Hannunsa ta kama cmda sauri cikin nata tana murnan sunzo baqon guri sbd tanason shiga mutane sosai sbd ta taso a killace.

Mama da Fiddausi ma cikin walwala suke ganin daga karshe ya yadda zasuyi muamala da mutane sosai tinda gasu a cikin wani familyn sun kawo ziyara wanda sai wanda ya yadda yayi kusanci dasu yake hakan.

Cikeda sakewa da farin ciki tareda bayyanarda shaquwa Maheer ya miqa masa hannu yana cewa

"Welcome to zaadens LIMBA"

Dagowa yayi yana miqa masa hannunsa tareda sakin wani lafiyayyan murmushin daya saka Zuciyar Jannah data sako kai dauke wuta cak tana kallansa idanuwanta na cikowa da hawayen da batasan na meneneba batareda ta qara taku ko daya ba...

Anny data sako kai tareda jannah din itama wutar ta dauke tana zubawa masa dukkanin idanuwanta zuciyarta na ambatar sunan Allah.

Dad cikin sakewa da bayyanarda farin cikin samunsa a gidansu yau din ya miqa masa hannu shika ya miqa masa yana cewa

"The pleasure is mine"

Ammar ma cikin danne abinda yakeji ya sake fuska cikin nuna farin cikinnsa yai masa welcome.

Saleem kuwa da farin cikin ganin AZIZ din yake tin daga zuciyarsa murnan haduwansu ya bayyana masa suna qarasawa ciki.

Mimi datake fitowa daga dining room da aka gama hadawa da farin ciki ta tarbi su mama tana musu sannu da zuwa.

Itama maman cikin sakin fuska take amsawa.

Anny juyowa tayi ta kalli jannah data kasa motsawa jikinta a sanyaye musamman daya rabata ya wuce ciki batareda ya lura da ita dinba a karo na biyi kenan yana mata hakan yabarta da kamshinsa daya saka kanta cakewa tana kasa dauke idanuwanta akansa.

Anny zuba mata idanuwanta tayi tana nazartanta batareda tace komaiba....

Me yake shirin faruwa?
Me jannah ke tinani?
Cabdijam" tafada a fili tana shiga lissafin da idan har hakanne to wlh saita tabbatarda hakan ya faru sbd a yanzu da AZIZ LIMBA yake gabansu to iya business dashi ba shine kadai zai fiddasu ba suna buqatan hada family dashi ta hakan ne zasu shiga dukiyarsa su juya a cikinta su samesa yanda sukeso,
Dan Maheer na buqatan sanin hakan indai neman mafita suke kuma a saukake Lamarin zaizo indai Jannah ta kamu da tsananin son AZIZ din dan haka tayi Alqawarin sakawa jannah din tsananin son AZIZ LIMBA batareda saninta ba sbd kamuwa da sonsa kawai zaisaka familyn su hana aurenta da Ammar su aura mata wanda takeso...

Wani Murmushi ta sake tana kallan jannah din cikin tausayi dan babu alamar Akwai mace ma rayuwar LIMBA bare soyayya...

Taba jannah din tayi ahankali tana cewa

"Cewa Jan muje ko"

Ciki suka nufo Anny din na gaba Jannah na bayanta a natse.

Dad ne dasuke zaune suna magana kowa a cikin wayewa da arziki daya gama hudasu ya kalli jannah yana miqa mata hannu yacewa AZIZ

"Meet the princess of d family JANNAH ZAD my daughter"

Dago Fararen idanuwansa yayi an natse ya saukar akanta daidai itama ta dago tana kallansa bayan ta kama hannun dad dinta ta zauna kusa dashi.

Fuskanta yayiwa kallan Minti daya yanajin wata wuta me zafin gaske tana cin zuciyarsa,
Kallanta kadai qona rahamar idanuwansa yakeyi...

Ahankali cikin nutsuwa ya gangaro da idanuwansa setin zuciyarta dake bugawa ahankali tana dauke idanuwanta daga kallansa sbd yanda idanuwansa ke karya kuzarinta zazzabi na neman rufeta.

Kirjinta ya zubawa ido yana karantar yanda bugun zuciyarta ke bayyana akan rigar data kwanta jikinta...

Falaq dake gefensa zaune ganin yanda gurin yayi shiru ta kwantar da fuskanta gefen jikin daddynta itama tana kallan jannah wadda ta kasa bude baki ta gaidasa.

Maheer ne yake fara bayanin inda jannah din tai zama da karatunta.

Sai alokacin jannah ta bude baki a hankali ta gaidasa sedai dauke idanuwansa yayi daga bangaren datake yana maida kan dad suna magana batarda ya amsaba sbd jin muryanta tamkar xuban ruwan dalma a kunnensa,

Tsana me karfin gaske da babu sirki ko sassauci a cikinta yakewa komai daya danganceta,
Jinsa a cikinsu tamkar a tsakiyar tekun wuta yake jinsa sbd tsanar dayake musu ba yar qarama bace,
Qi da fushin dayakeji yana cin zuciyarsa baya misaltuwa amma a hakan ya daure yana zaune a cikinsu sbd a cikakkiyar sabon binciken da akai masa akansu bazai taba kaisu qasa ba ya lalata gabaki daya asali da sunansu da rayuwarsu gaba dayaba saiya shiga cikinsu,

To amma kuma abinda ya fahimta sabo a cikinsu dinma shine Jannah Zad itace kadai abinda zasu rasa su tashi aiki gaba dayansu....

Miqewa jannah din tayi tareda bawa falaq hannu tana nuna mata kofa da idanuwansa tace

"Muje gurinsu Mimi ta gaisa da????

Cikin kai tsayenta data saba sbd gatan da yayi mata yawa itama tace

"Falaq Aziz"

Murmushi me kyau jannah din ta sauke tana kama hannunta suka fice tana cewa

"Falaq"

"No i said falaq Aziz not Falaq okay?"

Dariya jannah tayi tana qarasa janta zuwa palon Mimi dasu mama sukecan fira ta barke kaman sun saba.
#MAMUH
#KALBIM

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_Arewabooks@Mamuhgee_*
48
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC (kayan mata)
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 4200
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 6k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Na Infection 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 6k https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki

***********
Mama da sai alokacin ta lura da Jannah ta kuma ganeta cikeda kulawa da sakewa tace

"Ah ah beauty din Falaq ce wannan ai"

Falaq dake gefen jannah din barin gefenta tayi da sauri tana qarasawa gurin mama ta zauna tana bata fuska tace

"No,yaushe na fada hakan?
She's not my beauty,i dont even like her sbd ta taba cewa wani yafi daddyna and nikima ban hada Bestyna da kowa ba"

Mimi dake kallan Falaq din cikeda kauna da kulawa dariya me nutsuwa takeyi kafin tace

"Idan kuwa hakan jannah ta fada tabbas she's not your beauty sbd daddynki yafi kowa ko??

Gyada kai tayi tana hararar Fiddausi dake boye dariyarta sbd sai yanzu itama ta gane jannah din kuma tasan mama ta kwafsawa Falaq sbd ta zubar mata da class.

Jannah murmushi takeyi tana kallan falaq din cikeda kaunarta datake jin tana gauraya zuciyarta cikin sanyi dan haka qarasowa tayi ta zauna kusa da falaq din tana miqa mata hannu sbd ta fahimta mama ta bude mata aiki ne dan haka tace

"I'm sorry for saying that amma ai a baya ne kafin na gans...."

Kasa qarasawa tayi tana cewa

"Bazan qara fadan hakan"

Juyowa Falaq tayi tana kallan Kyakkyawan fuskanta tace

"Kin yadda babu handsome kamarsa??

Zubawa falaq din idanuwanta tayi tana kallan kyan kamanninta ta kasa fadan hakan sbd idon Mimi dayake kanta hakama Anny.

Basar da zancen taso yi falaq tace

"Haryanzu baki yadda ba kenan???

Bata fuska tai tana kokarin matsawa daga kusa da ita jannah din ta riqeta tan cewa

"Na yadda mana"

Murmushi falaq din ta sauke tana cewa

"Duk da haka ban hakura ba duka gaskia amma dai na dan sauko zamu iya gaisawa yanzu"

Hannu jannah ta miqa mata tana biyewa shirmen tace

"Friends??

Kaman falaq bazata bada hannunba ta miqa mata tana murmushi.

Fiddausi cikin bayyanarda murnanta tace

"Daga karshe Falaq Aziz yau tayi qawa a tayamu murna"

Mama dariya tayi tanawa jannah din kallan kauna
Itama Mimi murmushin take tana dawo da kallanta kan mama suna cigaba da magana.

Jannah kama hannun Falaq tayi suka bar palon tana cewa Fiddausi ta biyosu.

Bedroom dinta suka nufa
Suna shiga dakin akan hoton Ammar dake gefen gadon dakin idanuwan Falaq suka sauka ta zake guntun tsoki mara sauti tana cewa

"Yayi kama da namijin witch ma"

Fiddausi data jita hoton ta kalla tana mamakin zancen da dariya lokaci daya.

Jannah kuwa zaunar da ita tayi ta kira kitchen aka kawo musu tarin kayan zaqi dasu chocolates wanda kusan taste dinsu daya da falaq wadda aka hana cin chocolates da wasu abubuwan sbd kiba takeyi.

Fiddausi kuwa jannah din take kallo wanda komai nata yake a natse cikin burgewa da tsari.

Falaq kuwa an samu abinda akeso sakewa tayi tana ciye ciye suna kallan abubuwa a ipad din jannah din suna dariya kaman sun saba.

A can palon Dzad kuwa fira ce ta business take wakana a tsakaninsu cikin sakewa da ilimi suna bayyanar masa da irin nasarorinsu na rayuwa da successful businesses dasuka diba shekaru suna gudanarwa.

Mayen murmushi akan fuskansa batareda yacika bayanin tasa nasararba tasu yake saurara yana mamakin irin yanda a zantukansu yake karantar halayen kowannesu da fahimtarsu daya bayan daya yana kokarin fahimtar waye likita a cikinsu amma dayake sunada wani irin riqe sirrinsu da kiyayewa sam babu wata alamar da zata ganar dashi komai.

Abu dayane yake sake fahimta a kowannensu shine zasu iya komai akan kaunar dasukewa junansa,
Suna tsananin kaunar junansu babu shakkar hakan tabbas,

Amma kuma jannah din dai itace tamkar zuciyar kowanne Zaaden,
Itace basa hadata da komai ko a gurin zance,
Sun nuna,sun fada kuma idanuwansu da komai nasu ya nuna hakan sbd sunason yasan da hakan sbd kiyayewa da tsaro dan yasan ko rai zasu iya dauka akanta.

Wani shegen murmushi ya sake a lokacinda ya fahimci abinda suke nufi da nuna masa hakan a cikin kwanciyar hankali da wayewa batareda damuwar komaiba.

A natse ya dan yi baya yana jingina da jikin sofan dayake da muryansa mai cikeda nutsatsiyar wayewansa yace

"Inada nawa princesses din guda biyu da ba rai kadai zan iya dauka akansu ba rayuka zan lalata ba adadi akansu,
Dayan is no more dayar kuma is my little besty da kuka gani Falaq Aziz so i understand coz atleast we have this in common"

Cikin walwala suka fahimci shima tasa 'yar ce weakness dinsa dan haka kaman yanda ya fada suma sun fahimta,

Ammar ne wanda kwata kwata ya kasa walwala yanda ya kamata sedai lura da kaman ya shima zai iya komai akan abinda yakeso kamar yarsa dan haka yaji atlast yanada abinda ya birgesa dashi dan haka ya dan fara sakewa yana shiga firar wadda Maheer da dad tini suka sake jiki suka koma tamkar sunyi shekaru dashi sbd komai nasa yayi musu dari bisa dari tin daga kan ilimin daya mugun ratsashi da attitude nasa da tsagwaron zamansa genius dan ga kwanciyar hankali irin ta wadata ba hayaniya dan haka sunga guri sukam.

Dinner sukai gabaki dayansu a dining room bayan sunyi sallan magrib.

Falaq datake dakin Jannah tin dazu
Sunyi sallan magrib tare suka fito cin abincin falaq na jin dadin yawon da jannah tai mata alkawarin zata kaita taga gurare suka nufo dakin cin abincin.

Mama da Mimi ma da suke dakin Mimin sunyo sallan dining suka nufo suna zaunawa saleem ya shigo ya zauna saiga jannah da falaq din suma sun shigo saiga Anny sanye cikin wani kayan daban tayi wanka ta sauya.

Su Dad ne zuka shigo dining room din AZIZ din na gefen dad Maheer ma na dayan gefen Ammar yana bayansu yana waya ta saka AZIZ maida hankalinsa akan wayar sbd sunan maganin dayaji ya ambata take ya fara zargin shine dr din amma kuma yana buqatan tabbatarwa dan haka a natse ya dago ya juya ya kalli Sayd wanda shima take ya fara searching sunan maganin dayaji ammar din ya ambata.

Shigowansu ta saka gurin gaurayewa da kamshin turarukansu,

Qamshin turarensa ne ya fita daban sbd shine baqo a cikin kamshin da suka saba dashi a gidan dan haka take kai tsaye su jannah din daya shiga hancinta ta dago ahankali tana kasa kallansa sbd Ammar daya futo daga bayansu yana kashe wayarsa idanuwansa akanta cikeda tsananin sonta yake kallanta yana bude baki ba sauti yace

"Hey love"

Kan Ammar din ta sauke idanuwan nata da suka kasa sauka akan LIMBA sbd kwarjinsa cika mata ido yake duk da tana jin tana buqatan qare masa kallo dan taga abinda yake hanata kallan fuskan nasa amma bazata iyaba.

Ammar din take kallo haryazo gefenta y zauna.

Falaq kuwa tashi tayi daga gefen falaq din tana zuwa gurin Daddynta tana cewa

"Besty Muna gama dinner mu tafi gida yau inasa labari sosai da zan baka wanda Jan ta bani"

Cikeda farin cikin gaske take maganar tana zaunawa gefensa.

Fuskanta ya kalla cikin idanuwansa da kaunarta ce kadai basa iya biyewa ya bude baki a natse da sautinsa me dadi yace

"Ok Falaq Aziz na shirya sauraranki har asuba"

Dariyar jin dadi ta sake tana kallan jannah da kanta yake kan abincin dayake gabanta tace

"Jan i told you he is the best"

Dagowa jannah din tayi tana dan sake murmushi tareda daurewa ta saukar da idanuwanta akansa zuciyarta na rage bugawa da sauri tana bugawa a hankali da wani irin sanyi,

Kasa dauke idanuwanta tayi akansa tanajin idanuwanta na neman tara hawaye takaicin kanta data kasa dauke kallanta akansa shi kuwa sam baisan da wata halittarta a gurinba bare ya kalli direction dintaba.

Fiddausi ce tai serving nasa sbd itace ta saba hakan ta kuma san tsarin cin abincinsa dan haka tana gama serving nasa cikeda nutsuwa da kiyayewa falaq ta zubawa abincin kadan kafin mama ma tukuna ta juya tabar gurin.

Abincin sukeso maganar falaq ce kadai take tashi a gurin magana daya biyu saita ambaci jannah wadda ita kuma gabaki daya take neman rasa kanta sbd tinani da bugun zuciyarta da suka hanata sukuni komai ta kasa ci.

Ammar daya lura da yanayinta kallanta yayi yana ajiye spoo dinsa ahankali yana miqa hannunsa daya ya dora akan nata yana bude baki yace

"Love,yaya dai?
You okay???

Sai alokacin AZIZ ya dago idanuwansa ya saukar a inda take din kai tsaye akan hannun Ammar dayake kan nata sbd sunan saya kirata dashi a kunnensa ya sauka.

Idanuwansa da bai dauke akan hannuwansu ba yana kalla cikin fahimtar abinda yake wakana kai tsaye a tsakaninsu ta dago idanuwanta ta kallesa suna taruwa da hawayen takaicin kanta da abinda yake shirin faruwa sa zuciyarta taga inda yake kalla
Ahankali ta janye hannunta daga na Ammar din tana miqewa kai tsaye tabar gurin tana barin hawayenta gangarowa dan tabbas mutuwa zatai idan tabari wani abu ya shiga zuciyarta wanda bana Ammar dinta bane.

Ammar miqewa yayi shima yana bin bayanta cikin mamaki me girma da damuwar ganin yanayinta idan ba wani abinne yake damunta.

Kallo daya Yayiwa bayan Ammar din dayabi bayanta kaman zai fasa kuka sbd yanayinta ya dauke idanuwansa yana sake wani gajeran murmushin dabai fitoba yana tinanin kenan Ammar shine 'dan Zeynab Zad da akace ta rasu da ciwon zuciya itama tinda gashinan shine aure zai shiga tsakaninsa da jannah Zad wadda bazai taba barin su samu wannan farin cikinba.
#MAMUH

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_Arewabooks@Mamuhgee_*
49
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC (kayan mata)
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 4200
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 6k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Na Infection 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 6k https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki

*************
Abu daya ya sani shine idan akai auren bazai samu damar juya rayuwar jannah din ba,.

Baya buqatan komai akanta ita zuciyar datake bugawa a kirjinta kadai yake buqata dan hakanne bayajin wannan auren da Ammar yake jira zai tabbata sbd daga lokacin data zama matar wani ta shiga karkashin inuwar aure da kusan tabata tamkar keta hurumin ubangiji ne dan haka auren na buqatan dakatawa idan y gama da ita Ammar din zai aure gangar jikinta.

Spoon ko daya baiyi da abincin ba kaman yanda falaq ma bataci komaiba surutu kawai take sbd ganin baici komaiba.

Miqewa sukai suka fito zasu wuce bayan ya basu cikakkiyar daman samunsa a office ko gidan dan cike dukkanin takardun business da zasu kulla.

Cikeda farin ciki suka fito rakasu harabar gidan bayan Dad yayiwa falaq kyautar dollars hakama Maheer kyautan maqudan kudi yayi mata duka babu wanda ta karba da hannunta Fiddausi ake bawa ta riqe mata.

Mimi ma turaruka masu tsadar gaske tayiwa mama kyauta ta bawa Fiddausi kudi itama.

Falaq har daki taje ta sanarwa jannah tana jiran kiranta da zuwanta.

Gyada kai kawai jannah din ta samu damar yi tana kasa kallan falaq da fuskansa ma take gani a kan ta falaq din sbd kammaninsu.

Motocinsu suka hau suka bar gidan mama na jin tsananin farin cikin kasancewa cikinsu da kuma kaunar Jannah dataji tanayi musamman sbd kaunar dataga ta kullu tsakaninta da falaq dan haka take tinanin Auren AZIZ da jannah ya shigeta dan da alama falaq ma zata amsheta tinda sunfar sabawa dan haka zata bari falaq din ta sake sakewa da shaquwa sa jannah din ta yanda zataji tana sonta a matsayin ta zamo matar daddynta hakanne kadai zai iya sakashi tinanin aurenta sbd babu abinda falaq tace tanaso da zaiyiba indai bai saba addiniba.

Kudin da aka bawa falaq suna isa gida sayd ya bawa latif su gaba daya sbd ko cikin gidan baa buqatan su shiga.

Sayd daya gama tattara bayanansa akan familyn tsaf na karantar da yayi musu din a wuni daya tsayawa yayi a gaban AZIZ din yafara masa bayani cikin nutsuwa da cewa

"Tin muna can na saka an turo man sauran bayani da muke buqatan sani,

Ammar Zad jannah ce kadai abinda zai rasa ya zare tareda bayyanar da kansa ta wani bangaren sbd an tabbatarda irin tsananin dayake mata ya wuce hankali hakama yanada trauma tin ta rasuwar mahaifiyarsa and zai iya yiyuwa shine likitan da muke nema a familyn sbd mahaifiyarsa da jannah ciwo dayane da su so zaifi zama sauki garesa kokuma burin karantar ciwon sbd maheer dai komai na familyn a hannunsa yake baida lokacin komawa sake karatun likita,
Saleem kuwa a wancan lokacin bai isa zama likitan da har zai iya shiga tiyatar zuciyaba dan haka Ammar zad shine komai nasa yake nuni da zamansa likitan familyn...."

Katsesa AZIZ yayi cikin gundura da jin saukan sunayensu a cikin lafiyayyun kunnuwansa masu tsarki da cewa

"A farraqe nake buqatan ganinsu,
Su fara samun second thoughts akan junansu,
Su fara jin suna zargin junansu,
Kowannensu ya fara son kansa ta yanda idan suka fara fuskantar matsaloli da masifar datake tafe kansu zasu rasa gurin tattaunawa da junansu dan neman mafita ko neman sauki,

Idan basu farraqa ba samun nasara akansu zaiyi dauki lokaci,
Bazan iya daukan lokaci ina tarayya dasuba sbd hakan na kona jinina da azababben baqin cikin ganinsu kadai dan haka ina buqatan rabewan kansu da bullowan matsala me girma a tsakaninsu dan hakanne zai saka sirrinsu fara fita coz a haka bazasu taba barin komai nasu ya fita ba komai kankartarsa sbd kuna kiyayewa..

Sayd shiru yayi yana shiga dogon nazari akan hakan dan kuwa neman abinda zai farrakasu zai dauki lokaci sbd duk dukiya da abinda zasu mallaka ko su rasa bazai taba rasa kansu sbd ba qaramin so sukewa juna ba familyn wanda shine abinda suka tabbatar a yau din,
Dan haka idan suna neman abinda zai farraqasu to sai abinda suke tsananin so dukkaninsu ba kuma zai kasance dukiyaba,
To menene???

Fitowa sayd yayi yana shiga tinanin me zurfi da neman mafitar dazai gabatarwa AZIZ din goben dan da alama LIMBAn baida lokaci batawa akan zaadens din sosai kawai rusasu yake son farawa akan lokaci to amma kuma dole suna buqatan cikakkiyar evidence akansu sbd so yake tin daga qasa ya rusasu har sama ta yanda babu kowane irin sauki bayan na mutuwa da zasu ringa nema sa kansu.

Sayd na ficewa Falaq ta shigo sanye da kayan bacci riga da wando masu kauri sai hula akanta ta ipad dinta a hannu ta zauna gefensa tana shigewa jikinsa ta bude ipad din tana cewa

"BestDaddy kalla hoton da mukai da jan,
She's very beautiful am starting to like her tanada kirki yanzu ba kaman haduwanmu na farko ba"

Idanuwansa ya sauke akan fuskan jannah din yayi mata kallo daya yana dauke idanuwansa wani dacin me karfi yana cike maqoshinsa zuwa kirjinsa.

Labarinta falaq tafara basa yayi shiru idanuwansa akan bakin falaq din kunnuwansa basa akan abinda take fada sautin muryan Ummitah kawai yakeji acikin tata sbd kusan babu abinda ta baro na Ummitan,

Tausayin falaq dinne yake yanka zuciyarsa yana ratsawa sbd tana magana kokarin fara kaunar wadda zuciyar mahaifiyarta ke bugawa kirjinta bayan an kashe tata mahaifiyar sbd wannan din ta rayu....

Rufe idanuwansa yayi Ahankali sbd jan da sukai radadin zuciyarsa na bayyana a cikinsu,

Zaadens sun masa mummunan raunin da har abada duk abinda zai musu bazai warkeba sedai kuma zai tabbatarda dashi dasu ne zasu dawwama a cikin wannan radadin dashi kansa yake fatan inama tasa zuciyar aka cire yabar duniya ba Ummitahba,

Zai tabbatarda ya gane waye asalin likitan da shine da hannunsa ya cire zuciyar Ummitah a cikin familyn dan kuwa idan Ammar ne to tabbas saiya rabasa da abinda yafiso a duniya fiyeda komai ya Tabbatarda ya gama zarewa trauma dinsa ta gama haukatar dashi,
Zarewa yakeson yayi wanda zata sakasa illata kansa da kansa...

Anan bacci yafara daukanta dan haka tadata yayi ya kama hannunta yakaita har dakinta bayan yayi mata adduoi ya rage mata ac sosai kafin ya rufeta ta kashe haske ya fito ya fice.

Yana zuwa dakinsa wankan yayi shima ya fito sanyeda bathrobe ya tsaya gaban mirror yayi abinda zaiyi ya saka kayan bacci offwhite na ryaiss ya kwanta yana rufe idanuwansa dan dakatar da tinanin komai dake cikin kansa sbd lokacin baccinsa lokaci hutawansa ne.

*******washe gari sai guraren 10 ya fito sanye cikin Armanis da wata shegiyar agogon dake daure a hannunsa.

Fresh fuskansa sai fidda wani sirrin kwarjini take da haiba,

Breakfast yayi tareda su kafin ya fito tareda sayd daya gama shirya komai.

Yau zasu fara shiga office kuma yaune zasu tabbatarda hadewansu da Zaadens da kuma bayyanawa duniya dan haka koda isa securities ne tako ina sbd su kansu zaadens nada wani irin tsoro da securities dan haka kusan a tare suka iso kamfanin.

Yan media ne a cike gurin suna isowa tako ina hotuna da tambayoyi ake jeho musu.

Gurin a cike yake hakama ma'aikatan kamfanin me tsananin girm tin daga manya harna qasa suna harabar gurin dan tarbansu.

Kai tsaye sukayo babu bata lokaci aka bi formalities aka saka hannu a komai wanda kai tsaye sunan JANNAH ZAD ne a rubuce ga kowace takarda me mahimmancin zaadens dan haka ya zubawa sunan ido kafin ya dago ya kallesu daya bayan daya suna cikin farin ciki da sakewa.

Hannu ya saka akai sealing komai suka miqawa juna hannu yana cewa

"Zamu bar tarihi"

Cikin yadda da hakan Dad yace

"For sure"

Take aka dauki hotunansu ana yada labarai d jaridu da komai.

Meeting suka shiga wanda sun jima kafin suka fito basu bar kamfanin ba sai yamma da haka kowa gida ya nufa cikin samun nutsuwan samun abinda duka sukeso..

Shiru yayi a hanyarsu ta zuwa gidan yana tinanin wane irin so ne sukewa 'yarsu sbd yasan ba irin wanda yakewa Ummitah bane dan bazai iya kashe ko dabba ba akanta sbd bayason hakkin hakan ya tabata ko yayane,

Wane irin so ne yake sakawa ka kashe wani kisa me muni dan ka raya naka??
Sun san so me tsananin sbd sunawa tasu yar amma basusan meye qiyayya da tsans me tsananin gaske ba akan abinda kakeso dan haka zai nuna musu tareda banbancin a bayyane dan haka
Indai Jannah ce abinda Ammar yafiso fiyeda nasa ran to zai tabbatarda bai mallaketa ba har abada,
Zai tabbatarda bata zama tasa ba,
Ba Ammar kadai ba kaf familyn zai fara rabasu da abinda sukeso ya juyar da rayuwarta zuwa abinda basu taba zataba,zuwa abinda zai ringa yanka zuciyarsu kowane seconds suna gani amma basada iko ko daya akanta,
Zai gama kashe rayuwarta kafin ya barmusu gangar jikinda babu amfanin dazai musu bayan rufewa.

Dago idanuwansa yayi ya kalli time din agogon hannunsa ya bude baki a natse yacewa sayd

"Wane tsawon time mace take dauka ta fahimci she's in love?
I want someone to fall madly In love"

Da sauri sayd ya juyo ya kalli AZIZ din wanda fuskansa take a kame kaman ba shine yayi maganarba.

Abinda tin jiyan yake yawo aran sayd dinne ya kasa fada yake tinanin zai tabbata dan kuwa farraqa tsakanin zaadens shine Jannah ta kamu da son wani so me karfin da zata fada da bakinta
Hakan na faruwa bazasu taba hanata auren wanda takeso ba sbd bazasu taba mata dole ba hakama bazasuyi tinanin Ammar ba a wannan lokacin wanda hakan ne zai kawo babbar barakar da ake nema a hakan kuma yasan har abada AZIZ bazai taba auren wadda take dauke da jinin zadens ba ajikinta.
#MAMUH

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_Arewabooks@Mamuhgee_*
50
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC (kayan mata)
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci  cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 4200
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA  NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 6k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Na Infection  1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 6k https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki

*************
A zadeens sabuwar farin ciki da nutsuwar samun abinda sukeso sike ciki wanda ya saka walwalwansu ya dawo musamman sake fahimtar AZIZ LIMBA billionaire ne daidai su kuma kuma yakai yanada dukkanin wasu irin matakai dasuke tinani harma ya zarce wasu sbd power dayake da ita shima danma kwata kwata baya hulda da duk abinda ya shafi politics dan hakanne ya sake tsayuwa da kansa dan shi kadai babu saka hannu ko hanyar kowa a lamarinsa tsaye yake qam a AZIZ AY LIMBA  dinsa,

Yanada wani irin kwarjini da izza tareda kamewan datake saka da yawa kasa tinkararsa,
Bayada tsoro ko shakkar kowa da kowane irin matsayi sbd yanada karfi da ikon dayafi na manya da yawa sbd dukiyace me magana,

Baida son hulda sosai da mutane sai wanda suka cancanta dan hakanne takowane bangare yayiwa Zaadens dari bisa dari dan haka sukejin su da shi alaqace ta riga ta kullu har abada sai mutuwa.

Maheer cikin walwala da kwnaciyar hankali yake sauraron Anny datake jin duk majar da akai dashi da zaadens din bata ishetaa sbd komai zai iya zuwa karshe dan haka ita jini kawai takeson a hada dashi dan ta hakanne zasu zama shi ya zama su,dukiya kuma xasu mallaki duk wasu billions da suke buqata ko suka rasa a crisis din daya wuce dan haka zaunawa tayi kan kujera  gaban dresser tana kallan fuskanta a jikin mirror din ta miqa hannunta ta dauki cleanser ne tsada tana goge fuskanta ahankali tana kuka kallan mijinta dayake  sune bakin gado yana kashe wayarsa ya ajiye gefen bedside ta bude baki Ahankali tana dora kafa daya akan daya cinyoyinta na bayyana suna sheqi sbd rigar baccin jikinta short ce sosai me santsi ta bude baki tana kallansa ta cikin mirror tace

"Baby kana ganin zamu iya zama tamkar family daya da LIMBA?
Zamu hade gaba daya mu zama daya tamkar ahali kaman yanda muke so kuwa??

Dagowa yayi ya kalleta da murmushi akan fuskansa yace

"Mun hade already ai baby meya rage tinda munxama business partners hakama familynmu sun hadu an kulla zumunci"

Gama shafa turarukanta na bacci da goge gogen fuskanta tayi tana tasowa ta nufo lafiyayyan gadonsu ta zagayo inda yake ta zauna gefensa tana miqa hannunta akan kirjinsa tana shafawa zuwa wuyansa da kunnensa ya lumshe idanuwansa yana saukesu akanta tareda bata dukkanin nutsuwansa sbd Shafan kunnuwansa zuwa wuyansa datake dole hankalinsa kaf ya tattaru akanta.

Tace

"Partnership na business da wasu huldodin sunada lokacin qarewa da yankewa komai daren dadewa amma zamowa family har abada ne,koda an samu matsala to anriga an zama familyn,
AZIZ LIMBA ba wanda zaadens zasu bari su rasa bane har abada,
Yanada dukkanin abinda kuke buqatan wanda zaku hada komai dashi ya sakance,
He's very very powerful,
a billionaire,he has d biggest connections,he's talented,sharp,genius
Almost perfect in komai da komai,
i dont see any reason da zai saka kuyi wasa da kasa maidasa family,
Haduwan arzikinsa da power dinsa da namu shine zai saka Zaadens su zama unbeatable,untouchable,more and more power zamu sake tsayuwar da babu abinda zai taba shaking namu sbd duk wanda ya sakomu gaba ko waye yanada saa babba sbd a strike daya yayiwa Zaadens girgizan daya tin kakanni baa taba samun wannan zubewan ba"

Shiru maheer yayi yana shiga tinanin maganganunta da tabbas shi kansa jin yake AZIZ din bai shiga hannunsu yanda ya kamata ba sbd kaman yanda Dad yakeson LIMBA da baida mutane a Nigeria su zama sune wainda sukafi kowa kusanci dashi,
Sunason su kasance sune kadai family na biyu dayake da,
Suna son ya zamana komai nasa sunsamu kusancin da sukeda kusan access da komai na tarin businesses nasa.

Anny fuskan Maheer din take kalla tana ganin yanda yake shiga tinani da nazarin maganarta tace

"Yanxu da ace akwai wata princess din a familyn nan da Aure kawai zamu hada dashi ta yanda komai dadewa dai dukiyarsa kaf zata zama ta ita da yayanta ne kuma tinda zaadens zasu zana sirikansa Biyayyan da binku zaiyi sosai Amma babu damar hakan yanzu sbd babu wata 'yar sai Jannah wadda Ammar ne wanda zaa aura mata ita kuma ta kasa tantance ba son aure take masa ba na yayanta dayake tsananin sonta ne kawai take masa,
Tausayima take bani sbd ta rasa gane me zuciyarta ke so kada azo ayi auren ma daga baya ta gane ba son aure take masa ba ta shiga damuwar da zai saka ciwonta dawowa"

Dagowa Maheer yayi ya kalli Anny din cikeda mamakin maganarta data kasa zama abar dauka ta wani bangaren.

Cikin mamakinsa dayake sake bayyana yace

"Jannah na Ammar Soyayyan da sukewa  junansu a bayyane yake,
Tayaya ma zakiyi tinanin Jannah ba son Ammar takeba,
Tin tana yarinyarta da soyayyarsa ta taso ta girma,babu wani dan adamn dai da jannah zata iya so a duniyar nan so na aure idan ba Ammar ba,
Shi kansa kina sane da idan yaji maganar nan ta bakinki zai iya zarewa so kibar maganar nan iya nan ta jannah ba aurensa takesoba kadama na sake jin kin fada"

Kwantar da kirjinta tayi ahankali kan nasa tana zagaya hannuwanta ta rungumesa tana cewa

"Bazan sake fada ba amma kuma ka saka ido sosai akan jannah din ka fahimci abinda nakeson ka fahimta da kanka idan ka karanci komai zabinka ne ka bari ayi auren ta shiga damuwa kokuma a bari ta samu wanda takeso"

Shiru yayi mata sbd baima son jin maganar kawai dai kaman yanda ta fada a farko da ace akwai wata yar a familyn tabbas zasu basa aurenta dan kawai su zama familyn gaske ba wai iya business partners ba duk da hakan zai tattauna da Dad suji yanda zasu sake shigar dashi jikinsu sosai amma bazai iya fadawa dad din maganar da Anny ta fada ba akan Ammar da jannah.

Washe gari breakfast familyn sukai gaba daya a dining,
Idon Maheer akan jannah yake wadda ta zauna gefen Ammar tana kallansa sbd irin kallan dayake mata kaman zai bude zuciyarsa y sakata ciki ya rufe kowama y dena ganinta.

Wani Murmushi me sanyi ta sakar masa wanda baya tattareda asalin farin cikin daya fito daga zuciyar datake cikeda tsananin so.

Anny data lura da yanayin yanda Maheer yake kallan Jannah yana kasa hana zuciyarsa karantar yanayinta sbd Anny ta riga ta jefa masa tinani da wasi wasi.

Murmushi Anny ta sake tana kallan Jannah tace

"Jan yau ne zakije LIMBAs gurin daukan Falaq Aziz?
Inaga zamu tafi tare inason fitan yau nima na yi hayaniya"

Dagowa Jannah tayi ta kalli Anny din wadda taci gaba da cin abincinta kaman ba ita tai maganarba hankali kwance.

Dad cikin kulawa da tsananin kauna yace

"Jan,yau din zakije?
Falaq bata sakaki hayaniya sosai kada kiyi stressing kanki fa kinsan condition naki duk da komai lafiya kalau ne amma dai karki biye mata yarinya ce ita kuma lafiyayya kada kije kiyita tsalle kina wahalanda kanki"

Cikin sakewa ta dago tace

"No dad,banajin sauyin yanayin komai,
Zan kula sosai insha Allah"

Ammar ne ya kalleta yana ajiye fork din hannunsa yace

"Are you sure love"

Gyada masa kai tai tana murmushi tace

"Kaunar yarinyar nakeji sosai kaman nice na haifeta,inason kasancewa da ita sbd ina samun wani farin ciki mai sanyi dayake bani nitsuwa akan kuruciyata dana rasa"

Tsit gaba daya gurin sukai suna zuba mata idanuwa sbd maganar daga zuciyarta take fitowa sbd yanayinta da idanuwanta suna nuna abinda yake zuciyarta ne ta furta ba wasa.

Mimi cikin jin farin ciki tace

"Falaq din nata shiga rai amma ban dauka sosai ta shiga zuciyanki hakaba"

Dad da bai taba jin abinda jannah din ta bude baki kai tsaye ta furta tana kauna da tsananin nutsuwa hakaba kallanta ya sake yi yana karantar da gaske abinda ta fada tsananin kaunar yarinyar take dan haka take yaji shima yana kaunarta sbd duk abinda zai saka yarsa farin ciki da samun nutsuwa irin wannan yana sonsa da kaunarsa babu shakka ko tinanin komai.

Maheer ma jin yayi wani sanyi ya sake shigar zuciyarsa sbd wannan ma wata hanyar sake samun kusanci da kauna ne me karfi tsakaninsu da LIMBA sbd shima a nasa bangaren duk wanda yake so da kaunar 'yarsa babu abinda bazai iya masaba dan haka zasu taya jannah kaunar 'yarsa sosai.

Ammar shiru yayi yana kasa cewa komai tareda zubawa jannah idanuwansa tana sake murmushin da wannan karan tin daga zuciyarta yake fitowa sbd ta bayyana kaunar datakewa Falaq kuma familyn sun nuna farin cikinsu da hakan dan haka take murmushint me kyau tana cigaba da cin abincinta hankali kwance.

Ammar jin yayi kaman cikinsa ya toshe haka kawai dan haka ya dauki cup din warm drink ya kai bakinsa yasha ahankali tareda ajiyewa ya dauki tissue ya goge bakinsa yana cewa ya gama.

Kallansa Jannah tayi tana son nasa magana sai kuma ta fasa tana masa magana da ido dole ya fasa tashi ya zauna yana kallanta tana qarasa cin abincinta cikin jin dadi da kwanciyar hankali harma da farin ciki dan haka kawai taji tama matsu taje gidansu Falaq din.

Suna gama breakfast din ta wuce bedroom dinta ta zauna tana dan wayoyi da dube dube a wayar tana kaida kawo har abincin dataji yana dan zaunu a cikinta kafin ta zare komai ta fada toilet wanka.

Wanka tayi ta fito daure da towel blue ta zauna tana goge jikinta ahankali kafin tafara shafa tana duk abubuwan data saba na shiryawa.

Doguwar riga ta saka maroon sai guraren 2 ta fito riqe da handbag ta Louis Vuitton sai wedges shoes na versace,

Qamshinta ne yake tashi ahankali mai sanyi da dadi,
Key din motarta ne a hannunta da wayarta datake texting falaq din saying she is on her way.

Anny data shirya itama fitowan tayi sanye da boubou din wata tsadaddiyar black lace mara nauyi da hayaniya ko kadan da handbag din chanel sai heels da ita ta saba su take sakawa suka fito suna ficewa gidan.
#MAMUH

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
51
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC (kayan mata)
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 4200
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 6k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Na Infection 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 6k https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki

************
Jannah ce take jan motar a nitse zuwa gidan wanda suna sake kusantar isa gidan bugun zuciyarta sauyawa yakeyi ahankali sbd hakanan batason ta hadu da Daddyn Falaq din dan haka koda Anny ke mata maganar Aurenta da Ammar daya kamata a bari sai komai ya sake daidaita batama jinta sosai sbd hankalinta da tinaninta nakan tinanin wanda a ko yaushe yake guri take samun kanta da jin zuciyarta na sauya bugu.

Suna isowa gidan Securities dayake sun san da zuwan na Ms Jannah Zad wadda Falaq ta sanar musu dan haka babu bata lokaci aka bude musu suka shigo cikin tsananin girmamawa.

Parking tayi gabanta na dan faduwa sbd ganin motocin datake da tabbacin yana gidan dan haka ta kasa fitowa motan saida ta daidaita bugun zuciyarta ta bude ta fito.

Anny dake kallan mahaukatan motocin dake harabar gidan da tsarin gidan jin tayi komai ya burgeta sbd Allah bai bata godiyansaba dan a nasu gidan babu kalar jin dadi da duniyar da aka rasa a zadeens hakama gidan LIMBAs din ba fin nasu yayi ba kusan gogawa akeyi kawai dai dan nasa tsarin yana sabo ne kuma daban da nasu amma suma nasu gidan kaman Aljannar duniyarne to amma ganin takeyi duk kaman nan din yafi sbd tsatsar zuciya.

Falaq datake jiran zuwan jannah din tin safe ta hana kowa zama anata shirin zuwan jannah
Me aikin data saka tsaron harabar gidan dan ta sanar mata idan sun iso tana ganin shogowan motarsu juya da sauri taje ta sanarw Fiddausi sbd ita kadai keda ikon zuwa hanyar bangarensa a cikin masu aikin gidan kuma gashi falaq din na gefensa ta hanasa fita tace se baquwanta tazo sbd a rayuwarta wannan shine karo na farko da zatai baquwan kanta shiyasa takejin kaman zata taka jariri sbd murna ta hana kowa sukuni.

Fiddausi data iso kofar palonsa karamar doorspeaker dake gurin mara qara ta taba tareda kai bakinta cikin nutsuwa tace

"Baquwan Falaq Aziz ta iso"

Daga ciki akwai qaramar speaker da ake jin zancen wanda yayi daga wajen kofar ba tareda hayaniyaba dan haka Falaq dake gefen Daddynta tana nuna masa dukkanin firanta da Jan a ipad dinta tana jin hakan miqewa tayi daga jikinsa tana murmushi me tsananin kyau tace

"BestDaddy special guest dina tazo"

Miqewa tana nufar kofa ta fice da sauri tana barin ipad dinta a jikinsa.

Kallan ipad din yayi hotonta ne dana jannah din dayake cikin chats nasu yake bayyane.

Hannunsa ya saka ya danna lock ta rufe kafin hoton lockscreen dinta ya bayyana wanda yake hotonsa ne shida ita tana jikinsa tana dariya sosai cikeda tsananin kaunarsa da bata hada da komaiba.

Harabar gidan ta nufa da gudu Fiddausi na biye da ita cikeda farin ciki tayi kan jannah din ta rungumeta tana dariya.

Itama jannah din dariyar takeyi tana kama hannunta sbd jin numfashinta na sauyawa sbd gudun datai ta janyota gabanta tana cewa

"Ki dena irin wannan gudun okay."

Gyada kai jannah din ke yi tana dan hadiye yawu sbd numfashinta dayake fita da karfi tana jin kaman kirjinta bazai dauka.

Ciki suka nufo Fiddausi na musu sannu da zuwa tana wucewa kitchen da sauri ta daukowa Falaq din da numfashinta yake sauyawa sosai ruwa.

Mama data fito su gaisa ganin yanayin falaq din cewa tayi

"Yaya dai take wannan numfashin?

Fiddausi data bude mata robar ruwa tana zubawa a glass cup miqa mata tai bakinta tana cewa

"Gudu tai sosai"

Jannah ce ta karba cup din tana cewa

"Sha ruwan and calm your self tukuna kinji"

Bude baki tayi tasha ruwa kadan tana kokarin cewa she's ok amma ta kasa ta riqe hannun jannah tana kallanta.

Anny ce ta gaida mama suka gaisa cikin sakewa tana musu barka da zuwa.

Jannah ma gaisawa sukai da maman mama na tambayarsi Mimi cikin sakewa da farin ciki sosai da zuwansu.

Fiddauci ganin yanayin Falaq din ya sakata kasa sakewa tace

"Falaq muje dakinki ki dan kwanta ko some minutes ki nutsu ki samu ki dawo daidai kinji"

Girgiza kai tayi tana rufe idanuwanta har lokacin hannunta na cikin na Jannah wadda take shiga damuwa ganin Falaq din kaman ba lafiya ba.

Miqewa sukai bayan mama ta yadda da hakan itama
tana riqe da hannun jannah suka isa bedroom dinta suka shiga jannah dince ta taimaka mata t kwanta ahankali zuciyarta na sake tsananta bugawa.

Shafa fuskanta zuwa kanta jannah keyi cikin nutsuwa ahankali tana kokarin tayata daidaita numfashinta.

Lumshe idanuwanta da suka dan sauya falaq tayi tana samun sassauci da daidaituwan bugun zuciyar ahankali.

Mama da Fiddausi dake tsaye juyaw sukai sun ficewa mama na jin kwanciyar hankalin ganin yanda Jannah takewa falaq din tamkar uwa,
Hakama falaq dinta na riqe da hannun jannah daya har lokacin.

Mama ce ta nufi palon AZIZ din da kanta ta samesa yana waya a natse,

Ganin yana waya sai bata ce komaiba ta juya zata fice yai sallama da wayar ya kashe yana cewa

"Mama akwai wani abu ne??

Juyowa tai ta kallesa batareda ta dawo ba tace

"Babu komai kawai naso magana dakai ne akan lokacin da yayi na aurenka ko dan samawar 'yarka cikakkiyar kulawa sbd bazaka so ace ta taso ba uwana ta qare a karkashin kulawan masu aiki da nannys batareda ta samu kulawa daga uwa ba har girmanta,
Ga yanayi na ciwonta sai gaba yakeyi sbd yanzu daga gudu kawai tana neman rasa bugun zuciyarta..

Ajiye wayar hannunsa yayi yana miqewa ya nufo kofar yana cewa

"Tayi gudu?
Meyasa tayi gudun?
Ina taje ne??

Mama bata samu amsasa duka ba tayi gaba tana cewa

"Sbd murnan Zuwan jannah ta fita da gudun tarbanta....

Ko qarasa ji baiyiba ya fito yana nufar bedroom din jannah din wanda Fiddausi data kawo zata koma dakin kai wasu ruwan da drinks tana ganinsa tayi saurin dakatawa tana sauke kai qasa harya wuce ya nufi dakin ya bude kai tsaye ya shige.

Budewa idanuwa falaq tayi tana ganinsa ta daga hannunta daya ta miqa masa tana narke fuska.

Qarasowa yayi yana zaunawa bakin gadon tareda dagota gabaki dayanta kafin yayi magana ta kwanta jikinsa tana riqe hannunsa daya sosai.

Cikin wani irin sauti dayake son nuna bacin ransa amma kuma bayason dagawa yarsa harshe dan haka tsananin kulawansa yana danne bacin ran yace

"Meyasa kikai gudu?
Akwai abinda yakai lafiyanki mahimmanci ne da zaki komai kiyi gudu,
Meyene yakeda mahimmancin dazai sakaki irin wannan guje gujen?
Don't you try that again kinaji na??

Gyada kanta tayi ahankali tareda dagowa tana kallansa zuwa lokacin bugun kirjinta ya dawo mata daidai sbd yanda jannah ta kula da ita.

Bude bakinta tayi cikin kaunarsa tace

"Ina murnan zuwan Jan ne,
Amma bazan sake ba BestDaddy"

Sai a lokacin datai maganar ma ya lura sa akwai wani a kusada su din dan haka ya juya idanuwansa akan jannah din wadda tinda ya shigo gurin kamo falaq da hannunt dayake cikin n falaq ya hada ya kamo zuwa jikinsa tai mutuwan zaune a gurin komai na jikinta na dena aiki sai zuciyarta dake harbawa kaman t falaq din.

Kallo daya tai masa ta kasa sake dago idanuwanta ta sake kallansa qamshinsa kuwa dayake shigarta direct ba nisa komai na cikin kanta dena aiki yayi zuciyarta ce kadai take aiki wanda babu komai a cikinta bayan asalin zazzafar soyayyar dake neman fasa kirjinta wadda batasan ta ina,daga ina,ta yaya take shigartaba tana bin jininta....

Hawayen tashin hankali da tsoron abinda take ji a tsakiya da koina na zuciyar ne suka ciko mata idanuwa sbd jin take kaman ta fasa kuka ta bude zuciyarta ta fidda son me tsananin gaske take ji.

Kallan asalin tsana da rashin kaunar duk jinin dayake yawo a duniya yake mata yana jin zafi na cike kirjinsa me karfin gaske zaiyi magana sai kuma ya fasa sbd maganan da ita is like wasting his energy and disrespectin his time a banza dan haka ya miqe yana juyawa yana cewa

"Useless people everywhere"

Ficewa yayi daga dakin yabar Jannah din na bin kofar daya fice da idanuwanta da sukai tsananin sanyi sbd a kunnenta kalmansa ta sauka duk da ba sauti sosai amma kuma ba kalman ce ta kashe jikintaba irin tsananin tsana da qin data hango cikeda fararen idanuwansa da suke qara kashe zuciyarta tako ina da azababbiyar soyayyar datake jin kaman kirjinta bazai iya riqewaba.

Falaq cikin kulawa ta kama hannun jannah tana cewa

"Na dawo daidai ki dena damuwa kaman Bestyn falaq koyaushe yana damuwa abu kadan idan ya sameni"

Sunkuyar da kai jannah tayi tana sauke boyayyar numfashi me tsananin sanyi tana kunya da takaicin kanta.

Fiddausi ce ta shigo da babban trey tana farin cikin dawowan falaq din daidai tana cewa

"Duk murnan zuwan Ms jannah yana neman komawa ciki kina neman daga mana hankali da rana tsaka"

Dariya tayi tana fita da sauri taje palonsa ta dauko ipad dinta tadawo tana zaunawa gefen jannah data dan sake tana magana da Fiddausi dake bata labarin kuruciyan Falaq din tana jin kaunar falaq din na sake ratsata.
#MAMUH

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
52
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC (kayan mata)
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 4200
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 6k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Na Infection 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 6k https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki

*************
Jannah sakewa tayi sosai a dakin falaq din tana nuna mata abubuwa da yawa wanda komai na duniyarta akwai daddynta acikinsa,
Maganarta da komai nata akan Daddynta ne hakama gabaki daya ta gama illata zuciyar Jannah din da idanuwanta da hotinansa dake yawo koina a cikin ipad dinta da dakin da har lokacin tana jin qamshinsa a hancinta yana qarasa illata zuciyanta.

Abu dayane ta tabbatar a wuninsu gidan shine sonsa take da dukkanin zuciya da gangar jikinta batareda ta saniba a ganin farko datai masa tin baa nan qasar ba sedai kuma batajin ko sonsa zai kasheta zata iya barin kowa ya sani sbd Ammar zai iya rasa kansa akan hakan,
Ita kanta ta zabi illan da dik sonsa zai mata data bari sonsa yafi karfin son datakewa Ammar.

Anny a can dake fira da mama dukkanin yanda zata cusawa kauna da shaawar aurawa AZIZ jannah tayi a cikin dubara da salan zance sbd lura da maman na kaunar jannah a matsayin matar gidan.

Tare sukaci abincin rana a dining banda mai gidan sbd babu wanda ya sake ganinsa kamanba ya fita baya gidan.

Sosai suka sake Falaq taji dadin zuwansu sosai duk da basu fita ba sbd Daddynta ya hana sbd jikinta dayaso tashi dan haka a gidan suka shaqatansu jannah ta saki jiki da ita suka sake kulla kauna me tsafta da karfi.

Sai yamma suka fito zasu tafi falaq na maqale gefen jannah din tana cewa tazo gobe da Allah su tafi inda zasu tafin.

Gate aka bude motarsa ta sako kai a harabar gidan,

Janye kallanta daga gurin jannah tayi tana cewa

Falaq insha Allah idan har Daddynta zai bari goben zataxo ta dauketa su fita.

Janta falaq tayi da karfi zuwa gurinsa daidai latif na bude masa motar yana fitowa.

Kadan ya rage su fada masa ya tare Falaq da hannuwansa biyu yana kallanta fuskansa na sauyawa a natse yace

"Ba na fada ki dena wannan gudun ba?

Kan jannah ya maida kallansa a natse yace

"Are you crazy or wat?
Yarinya qarama kike sakawa wannan gudun?

Dagowa tayi ta kallesa da idanuwanta dake sauyawa cikin mutuwar jiki da tsananin nauyin kirji sbd tinda take a duniya ko kallan banza batajin ta taba samun wanda ya mata ta sani bare ambatar mata kalma mara dadi bare me munin kiranta crazy dan haka taji kalman har zuciyarta amma bata iya cewa komaiba ta juya zata bar gurin Falaq tayi saurin riqeta tana dawo da ita tace

"Daddy nice na jawota fa,inason ka bari gobe muyi fitan tinda yau ka hana pls pls Daddy"

Bai kalletaba yana wucewa gaba yace

"No"

Binsa falaq din tayi da sauri tana rokonsa.

Jannah kuwa ajiyar zuciya ta sauke tana juyawa ta nufi motarta.

Anny kuwa Sayd ne daya gama shirinsa akanta yana fitowa mota daman ita ya nufa kai tsaye ya miqa mata envelope dake daukesa dollars masu yawa yace gashinan from LIMBA su qara mai a mota.

Karba tayi tareda cewa thank you batareda ta nuna damuwa da kudinba.

Mota ta bude tana shiga ta bude kudin ta duba batasan lokacinda ta furta

"Hell yeah the great LIMBA"

A lokacin ne jannah ta iso motar ta shigo ta tada tareda tadawa taja suka bar gidan ranta a bace.

Suna isa gida kai tsaye dakinta ta wuce tan wurgi d handbag dinta akan gadon.

Anny kuwa kudin da aka basu ta fadawa Maheer.

Se dare ta fito cin abinci sanye da riga da wando masu dan kauri da hula suna gama cim abinci ta koma dakinta.

Washe gari tinda safe falaq ta kirata t sanar da ita daddynta yabari su fita amma tareda Latif zasu ba itace zata tuqasu ba.

Taso tace batada time amma jin farin cikin falaq din sai bata fada ba.

Da rana Falaq din ta iso gidan tareda Fiddausi Latif ya kawosu suka dauketa suka fice.

Basu dawoba sai dare,

Duk da ta gaji saida ta ringa basa labari kafin taje tayi shirin bacci ta kwanta sbd sunyi sallolinsu acan.

Washe gari ma sake fita sukai sbd falaq tace tanason kayan da jannah ta saka a fitansu na jiyan waton native wear dan haka kaya sosai Jannah ta siya mata suka bayar dinki wasu kuma ready to wear ne na daidai ita masu tsada sosai.

**********Shaquwa a tsakanin Jannah da falaq yawa yafara sosai a cikin qanqanin lokaci,

Duk yanda zai hana falaq ya saka mata qin Jannah din yayi amma kwata kwata hakan shine abu na farko daya kasa cire mata a ranta,
Sosai take tsananin kaunar jannah,
Sun zama kaman saanin juna sbd jannah sosai take biyewa falaq din wanda hakanne yake saka falaq jinta sosai aranta,

A bangaren jannah kaunar datakewa falaq ta sirku ne da tsananin son dayake zuciyarta nasa,
Fuskansa take gani koyaushe akan ta falaq,
Murmushisu daya,
Hancinsu da lips dinsu daya wanda so da dama zata kira Falaq video call ta zauna ta zuba mata idanuwanta tana kallan hancinta da lips dinta da kammaninta gaba daya da suke irin nasa.

An saka falaq din school dan haka sun rage haduwa a maimakon dan lokacin da kusan kullum suna tare ko anan gidan idan tazo kokuma idan falaq da Fiddausi drivern falaq din ya kawosu.

A bangaren mama ta bude masa wuta aure takeson ya fidda mata yayi kokuma ta nema masa matar da kanta wadda ba kowace take hari ba bayan jannah din.

A zaadens kuwa Anny da Sayd ya gama kuncewa kai da barin kudi tini ta gama sauyawa Maheer tinani kwata kwata akan auren Jannah da Ammar sbd Tabbas ya yadda Jannah ba son aure takewa Ammar ba to amma ya kasa yadda da Cewan Da Anny tai Jannah da LIMBA suna son juna amma dai dole wannan karan yafadawa Dad sbd anfara maganar fara hidiman bikin Ammar da jannah din.

Duk abinda zai hada jannah da LIMBA ta janye sbd ganinsa rikita tinani da nutsuwarta yake gaba daya gashi sun samu shaquwar familyn guda biyu sbd kusan yanzu sun zama tamkar family dan shaquwan tayi yawa.

Ammar gabaki daya ya fara sauyawa sbd yawan ziyartar therapist dinsa yayi yawa sbd jannah dayake jin kaman zai iya rasawa dan haka ya bude wuta kawai auren yakeson ayi.

Mimi ma auren take jira dan haka ana fara kokarin shirye shirye ta shiga farin ciki da murna.

Jannah kuwa tinda aka saka lokacin auren wata daya me zuwa rasa sukunin zuciyarta tayi wanda duk yanda take boyewa tana kokarin nuna tsananin soyayyarta da auren love of her life jikinta ya kasa nuna hakan sbd sanyin datake yi hakama Anny tagama illata duk wani kuzari da karfin zuciyarta da zancensa da nuna mata irin soyayyar da zuciyarta ke masa ta hanata sukuni da zancensa duk yanda ta hada karfin hali ta danne abinda takeji akansa Sai Anny ta wargaza mata dan haka gabaki daya t sake zama abar tausayi.

Maheer ganin lokaci na zuwa sosai ga jannah din tana wani irin rama kasa boyewa yayi ya tinkari dad da maganar jannah batason auren Ammar soyayyar dan uwace take masa irin wadda take musu su da suke uwa daya.

Dad jin zancen yayi wani iri kuma ya kasa yadda da hakan dan haka ya kira jannah din sbd wannan zancen kunnowan tashin hankali da masifa ne sbd Ammar zai iya mutuwa idan ya rasa jannah hakama suma idan da gaske ne bazasu iya mata auren da batasoba dan haka akwai tashin hankali me girma a wannan lamarin.

A bangaren LIMBAs kuwa falaq ta shiga damuwa sosai sbd Falaq bata farin ciki da auren da zatai dan haka ta koma musu kaman mara lafiya itama ta shida damuwa karshe gurin daddynta ta nufa a lokacinda ake maganar saura sati biyu bikin.

Da Anny ta gama waya ta zauna ta kasa motsi sbd abinda Anny ta fada mata akan Jannah daddynta takeso akansa ne batason wanda zata aura batason ta bata mata rai ne tinda batason daddynta tayi aure taqi barin kowa ya sani.

Shiru falaq din tayi cikeda mamakin kanta da bataji haushin hakanba amma kuma tanajin kaman bazata iya barin daddynta aureba amma kuma yayi mata alkawarin auren duk wadda ta kwanta mata a matsayin uwa indai batada illar da addini y sharadanta.

Tan tsananin kaunar jannah da bazat iya barin tayi auren wanda bataso ba dan haka koma yaya take kishin daddynta zata bari Jan dinta ta zama matarsa kuma ita kadai ta yadda ta haifa mata kanne.

Take taji ta gama samun nutsuwa da hakan sbd kaunar datakewa jan din duk ta gama rufe mata ido daman batason Ammar din nan ko kadan haka kawai.

Kallanta yayi a lokacinda tazo ta zauna gefensa suna kan dining dukkaninsu gidan cin dinner.

Fara cin abinci akai ta ajiye spoon dinta ta dago ta kalli Uncle sayd daya kalleta yana shirin tambayan lafiyanta ta ajiye spoon din hannunta idanuwanta na cikowa da hawaye tace

"Daddy ka hana auren da zaayiwa Jan bataso Ina son ka aureta ita kadai karka kara auren kowa bayan ita kadai,
Ita kadai nakeso as mum and ita kadai nakeson ta zama maman kanne......

Sarkewa Say yayi da white rice da egg sauce din dayake ci yafara tari da karfi.

Mama ma sauran kadan din ta sarke Fiddausi data rude itama tana kawowa Falaq din yankakken pineapple ajiyewa tayi da sauri tana bawa mama ruwa hannuwanta na rawa kowa ya kasa dagowa ya kalli reaction dinsa gurin yayi tsit.
#MAMUH

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
53
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC (kayan mata)
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 4200
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 6k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Na Infection 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 6k https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki

************
Zubawa Daddyn nata idanuwanta duka falaq tai tana kallansa cikeda nutsuwa da tsananin son amincewansa duk da tasan bazai taba iya qin mata duk abinda ta furta tana so ba.

Cikeda wani 'daci me tsananin gaske ya hadiye abincin dayake bakinsa batareda ya kalli kowa dayake gurinba sbd yanayin bacin rai mai tsananin daya shiga amma ya hanasa bayyanuwa dan haka baice komaiba kamarma baiji abinda ta furta dinba.

Mama ce ta fara dagowa ta kallesa tana karantar yanayinsa sedai batace komaiba sbd tasan sarai yaji sedai zancen garesa kaman abune da bazai yiyu ba sbd ba auren yakeso ba baya gabansa.

Sayd ma dagowa yayi a hankali ya kallesa yana karantar yanayinsa dayafi kowa iya sanin kowane yanayinsa meyake nufi,

Zallan asalin bacin rai da zafi me tsanani ne yake hangowa a yanayinsa wanda ayau da ba Falaq ce ta furta zancenba tabbas da zaaga fushi da bacin ransa amma kwata kwata ya nade komai yabarwa zuciyarsa.

Hawayen da Falaq din ke riqewa tinda Anny ta fada mata Jan son daddynta takeyi ta sake sbd ta wani bangaren da gaske kishin daddynta ya kawo wata a rayuwarsu take sosai hakama har ranta kishin Daddynta ya haifi wasu yayan dazai raba musu tsananin kaunar dayake mata take amma kuma ta wani bangaren yanda takejin Jannah a ranta bazata iya barin ta auri waniba bayan daddynta takeso dan haka duk kanta baya komai daidai kawai Daddyn ya auri jannah din.

Gangarowa hawayenta sukai wanda na daddynta zai hada kaunarta da wani ne sai kuma kaunar datake wa jan sune suke fada a zuciyarta.

Kuka kawai ta fasa wanda ya sakasa ajiye spoon din hannunsa batareda ta juyo ya kalletaba sbd nauyin da kirjinsa ya qara akan maganarta da kukanta dayake shiga kunnensa.

Yana ajiye spoon dinsa Sayd ma duk suka ajiye nasu sbd yanayin ya sake daukan zafi.

Kuka takeyi sosai mara sauti sosai wanda ciwo ne takeji a ranta amma amincewansa kila ta rage mata ciwon datakejin.

Hannu ya miqa ya zari tissue ya goge bakinsa tareda miqewa yabar gurin sbd zuciyarsa zata iya riqe komai na duniya bazata iya riqe sauraron sautin kukantaba.

Miqewa Sayd yayi yabi bayansa yana zarar tissue shima ya goge baki.

Suna ficewa mama dawo da kallanta tayi kan falaq din dake kuka sosai wanda kwata kwata rayuwartama batasan kukan damuwaba indai ba kafin ta girmaba datake kukan daddynta idan yayi tafiya.

Fiddausi ce ta shigo tana rarrashinta tareda lallabata taci abinci amma taqi ci sam.

Mama ma lallabata tayi sosai akan taci din ai zai aura jannah din insha Allah dan itama tanason jannah sosai a matsayin sirikarta.

Miqewa tayi tabar dining din tana kuka sosai tana cewa gurin Jannah zata.

Mama na jin hakan ta kalli Fiddausi dake kokarin bin bayanta tace

"Shirya kuje tinda tace zata gurin jannah din kila ta samu acan ta rarrasheta taci abinci,
Ku tabbata taci kada abarta da yinwa"

Gyada kai Fiddausi tayi tana bin bayan falaq din da sauri tana ambatar sunanta cikeda tsananin kulawa da kauna.

Fitowa tayi bayan ta sako mini hijab akan riga da skirt din tsadaddiyar atampar datake jikinta.

Fiddausi daman doguwar riga ce a jikinta ta abaya me kyau da hula dan haka dakinta ta nufa da sauri ta dauko veil din rigar ta fito tabi bayanta.

Sayd dayake tareda AZIZ a palonsa ya kasa cewa komai kiran latif ne ya shigo wayarsa yana dauka latif din yace

"Ga Ms Falaq Aziz nan tace zaa kaita zaadens,a tafi din? Da izinin Sir LIMBA??

Kallan AZIZ din sayd yayi yana bude baki a tausashe da girmamawa zai sanar masa AZIZ din dayaji abinda aka fada dakatar da sayd din yayi da alamar a kaita sbd tashin hankali zataita yi idan aka hanata taxo ta samu wani ciwon.

Mayar da wayar kunnensa sayd yayi yacewa latif

"A kaita amma kada takai dare a dawo dasu"

"Ok insha Allah"

Shiga motar yayi ya tada aka bude musu gate suka fice daga gidan zuwa zaadens.

Koda suka isa a zadeens komai ya fara daukan zafi sbd a daidai wannna lokacin Dad ya kira jannah palonsa daga shi sai ita cikeda kulawa ya zaunar da ita kusa dashi ya dafa hannunta cikin kulawa yana kallan yanayinta na sanyi da rasa walwala da duk tayi.

Karyewa zuciyarsa tayi yana jin jarabawansa shi kam akan 'yarsa ce,
Allah ya riga ya jarabcesa da mata kaunar datafi komai,
Akan farin cikinta da bata kulawa da inganta rayuwanta babu abinda bazai iyaba,
Itace babban weakness na rayuwarsa data ahalinsa gaba daya,
Ko mahaifiyar data haifeta idan zama da itane rashin walwalan yarsa tabbas zai iya sallamarta batareda second tinaniba bare aura mata wanda zuciyarta bashi takewa son aure b da qarasa rayuwarta sedai kuma bayajin zai iya barinta aure a wani gurin me nisa ko a cikin familyn da basu dace da rayuwartaba sbd itace hasken idaniyar ahalinta dan haka duk inda zataje aure sai inda zaa tattalata kaman yanda ake tattalinta a gidansu ga kuma yanayi na zuciyarta dayake jin tsoron aurenta wani gurin a sakata bacin ran da zata iya samun matsala dan haka a wani bangaren kwata kwata baya kaunar ta auri wani wanda ba Ammar dinba sbd zasu cigaba da zama a cikinsu ne.

Dago idanuwanta tai itama ta kalli dad din wanda yake tinani kafin ya bude baki a natse cikin kulawa yace

"Jan Zad karki boyewa Dad dinki komai,
Banda kowane irin kwanciyar hankalin dayakai na ganinki a cikin farin ciki da walwalwa tareda samun kwnaciyar hankali,
Karki manta you are my one and only princess,
My beautiful and brave girl,
Remember you don't hide anything from your dad tin kina qarama right??

Gyada kai tayi jikinta na tsananin sanyi
Yace

"Jannah kinason auren Ammar kokuwa kina buqatan a baki time ki sake tinani??
Kina sonsa ne kawai as brother bakya masa soyayyar aure??"

Wani irin nauyin gaske dayake danne da kirjinta tsawon lokaci taji yana warwarewa ahankali idanuwanta na cikowa da hawaye sbd kunyar Dad din data kanta akan Zamowant kaman butulu ga soyayyar Ammar data taso a cikinta.

Gangarowa hawayenta sukai tana rufe idanuwanta tana jin soyayyar wanda baimasan tanayi ba mai karfi da ciwon gaske,
Ta laluba,ta shiga tinani,tayi kukan tayi binciken inda soyayyar Ammar ta bace bat a zuciyarta ta rasa ya akai...

Sanyi jikin dad yayi sbd kenan dai ta tabbata da gaske ne ba son auren Ammar din takeba.

Wani sarawa yaji kansa yayi sbd wannan wata sabuwar qaramar masifa ce zata qullu dan tabbas Ammar zai tabu,hakama shi bazai iya barinta aure wani gurinba sedai zaman gidan kenan dan bazai bari taje auren wani guri ba tinda ba lafiyayya bace a kashe masa ita a banza dan haka yaya kenan.

Maheer ne ya shiga tareda rufe kofar palon yana kallan Jannah din dake kuka mai tsima zuciya sosai kan qasa ta kasa kallan dad din sbd kunyar itace take tsananin son wanda ko a jerin mutane bai gama ajiyetaba take ganin.

Zaunawa Maheer yayi gefenta yana tausasa murya yace

"Da gasken kenan bakyason auren??
Meyasa Jan?
Ammar tin kina fadowa duniya yake miki tsananin so,
Meyasa duk wannan shekarun baki bawa zuciyanki daman sonsa ba sai yanzu da komai yazo qarshe zaa muku aure??

Girgiza kai tayi cikin tsananin takaicin kanta da sanyin jikin da batasan itama ya zataiba tace

"Bansaniba,wlh inasonsa ina sonsa sosai inason aurensa bansan meya sameniba yanzu,
Bansan meyasa ba,
Zan auresa bazan iya kasa aurensaba sbd inason nasosa kaman yanda yakeso na amma zuciyana ta kasa hakan,

Kallan dad tayi wanda jikinsa ya qarasa mutuwa tace

"Dad zan auresa,
Shi zan aura bazan taba iya fasa aurensa ba dan Allah kada abari yasan laifin da zuciyana tai masa na kasa saka sonsa a cikinta duk da a baya nasan shine yake cikin zuciyata shi kadai.....

Katse Maheer yayi da cewa

"Idan a baya kina sonsa meya faru da yanzu din Jan??
AZIZ LIMBA ne????

Rintse idanuwanta tayi da karfi hawayen cikinsu na sake gangarowa ta zame qasa tana cusa kanta cikin qafafunta tana kasa cewa komai sbd abin daman ya isheta ita kadai take neman bugawa batareda fidda maganar ciki da zuciyarta ba.

Dad kuwa da sauri ya kalli Maheer lafin ya kalli jannah din wadda ta sakasa sake shiga tsananin shock yace

"LIMBA kuma?
Shi takeso?
Are they inlove with each other ko me?

Numfashi me zafin gaske Maheer ya sauke yana cewa

"I dont know Dad amma shine wanda take tsananin so a yanzu"

Wani dan tari dad yayi yana jin tension da kuma sassaucin komai duk a lokaci daya sbd Indai har bata son auren Ammar to baida baqin cikin bawa AZIZ LIMBA jannah dinsa sbd zata cigab da samun rayuwar data taso a cikinta hankali kwance cikin kulawa me tsanani to amma AZIZ din yanason Jannah dinne shima kokuwa.

Maheer ma tinanin ya shiga hakama jannah din wadda takejin nauyin zuciyarta n raguwa sbd kaman ta rage zancen zuciyanta ne ta samu sassauci.
#MAMUH

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
54
Kasa cewa komai dad yayi sbd bayason ya zafafawa Jannah kuka da damuwanta sedai kuma tinda tariga ta furta da gaske zuciyarta ba son aure takewa Ammar ba tabbas bazai mata dole ba,
AZIZ LIMBA kuma datake so tamkar abu ne me sauki tinda sun zama daya zai basa aurenta dan farin cikinta da kuma sake samun damar zamowa cikakken family.

Maheer kuwa jin yayi kaman kuskure ne babba a cikin abinda duk yake shirin biyowa baya sedai kuma shima indai Jannah batason abu bazai iya bari a mata dolenba dan haka shima yanajin bawa AZIZ LIMBA auren Jannah Zad shine abu mafi nutsuwa a cikin lamarin.

Jannah na fitowa daga gurin dad dinta falaq suna shigowa gidan.

Jannah na ganin falaq din tai kokarin daidaita kanta tana sake murmushi me kyau tana cewa

"Meya sameki?
Meyasa take kuka Fiddausi?

Shigewa jikinta falaq din tayi tana cewa

"Daddy ne"

Jannah na jin hakan ta kama hannunta suna nufar dakinta ta zaunar da ita ta zaro tissue tana goge mata hawayenta cikin kulawa tana cewa

"Kuka bai kamaci wannan beautiful eyes din na falaq Aziz ba"

Dago idanuwa falaq din tai ta zubawa jannah din wadda nata idanuwan itama suka nuna kuka tayi sosai.

Hannu takai ta taba idon jannah din daya tana cewa

"Jan kinyi kuka kema??
Bakyason Auren kowa sai Daddyna da gaske??

Dagowa jannah tayi ta kalleta cikin mamaki da kunyar kanta batareda ta iya cewa komaiba.

"Jan nima banason ki auri kowa sai Daddy na,
Inason ki zama mamana ba matar babana ba,
Inason Daddyna ya aureki kada ki aura kowa kinji"

Girgiza kai jannah tayi tana cewa

"No falaq, i can't" cikin sanyi da mutuwar jiki.

"No jan tinda kinason Daddyna kuma kina sona nai miki alkawarin sai Daddy na ya aureki insha Allah indai yanason farin cikina zai aureki a date din aurenki da Ammar Zad"

Fiddausi dake zaune saurin kallan falaq din tayi dan kuwa indai ta dage da gaske to tabbas auren zai iya tabbata.

Jannah kuwa Girgiza kai ta ringi yi tana cewa falaq din ta dena fadan komai na maganar manya.

Falaq ce ta koma tana rarrashi da kwantarwa da jannah hankali sbd duk da tana yarinya ta fahimci wani irin so ne me karfin gaske jannah kewa Daddynta dan haka tabbas jannah zata zama matar daddynta insha Allah.

Jannah din bayan ta samu ta dawo daidai itama lallaba falaq din tai taci abinci wanda tare sukaci Mimi nata tarairayansu su duka biyun sbd falaq tace ta bata na daddynta amma na iya yau ne.

Anny ma sai lallaba falaq din take tana sake shige mata sbd ta gama sanin sbd falaq zata iya samun abinda yafi wanda take samu daga limbas.

Sai dare suka dawo gida lokacin AZIZ na zaune palonsa har lokacin yana jiran dawowansu.

Yana jin shigowansu ya sauke numfashi me sanyi yana miqewa ya shige bedroom dinsa yana nufar toilet dan wanka da shirin bacci.

Hankali kwance falaq tayi bacci sbd kaman ba itace me kuka ba ta fita.

Da sassafe ta tashi yau tai wanka ta shirya ta nufi bangaren Daddynta cikeda kewansa.

Tana shiga shima yana palo ya gamo geam kenan ya zauna yana amsa wayar maheer dake sanar dashi family dinner da zasuyi a zadeens suna gayyatansa da familyn duka.

Falaq na shigowa da gudu tayo kansa tana cewa

"Daddy Goodmorning"

Kashe wayarsa yayi ya Jiye yana kallan yanda take farin ciki take yaji sanyi da nutsuwan zuciyarsa sun dawo da suka dauke tin jiya.

"Morning Besty, kin dena kukan??

Murmushi tayi tana cewa

"Na dena,Jan tace my eyes are too cute and beautiful da basa kyau da kuka"

Kallanta yayi yana sauya zancen da cewa

"Zaki koma Greece da karatun ki ko kaman zaifi nan"

Tashi tayi daga jikinsa da sauri tana cewa

"Nooooo,bazan je koina ba,
Inda kake zan zauna bazan taba zuwa koina ba dakaiba"

Bai kalleta ba yace

"Anan ba karatun zaki maida hankali kiyiba zakita yawone kina biyewa dumb mutane"

Dariya tayi sbd tasan da jannah yake tace

"No dad my jan is very brave and calm inason zama da ita itama so inason dukanku na zauna tareda ku dan haka am not going anywhere"

Jin ta sako zancen da bayason yace taje gashinan fitowa breakfast.

Miqewa yayi ya nufi bedroom dins ya shige toilet.

Ita kuma fitowa tayi ta nufi dakin mama ta zauna tana fadawa mama ita fa dai daddynta ya auro mata Jan ta dawo gidan nan.

Mama da zancen yake sake mata dadi sbd fatanta dayake neman zama gaskia na ganin aurensa.

Karfe 9 ya fito a shirye cikin Sky blue tsadaddiyar yadin data kwana jikinsa da hula sai qamshinsa ke tashi yana gauraya hanyar dayake wucewa.

Dining ya nufa suna zaune suna jiransa.

Zaunawa yayi yana gaida mama.

Suna fara cin abinci Falaq ta sake jeho masa maganar auren Jannah wanda ya sake gurbata yanayinsa amma baice komaiba yaci gaba da cin abincinsa cikin nutsuwa harya gama ya miqe ya fice.

Office suka fice yana fita falaq jikinta yayi sanyi ta wuce daki tai kwanciyarta.

Bata sake fitowa ba saida lokacin tafiyanta islamiyya yayi ta fito tareda Fiddausi suka shiga mota aka kaita daman da Fiddausi take zuwa sbd bai yadda koina tana zuwa ita kadaiba.

Da driver da Fiddausi a mota suke jirant har tashi su dawo gida.

Gabaki daya ta sauya ta bata ranta taqiwa kowa magana sbd ganin da gaske Daddynta ko maganar yaki taba cewa komai dik tai magana baya cewa komai gashi kwanakin auren sai qara matsowa suke dan haka duk tabi ta shiga damuwa me tsananin gaske sbd yanayin jannah duk da tana kokarin boyewa ta nuna komai lafiya ne sbd tana cusawa kanta son Ammar din karfi da yaji sbd ganin yanda farin cikinsa yake a bayyane jin yake kaf rayuwarsa wannan lokacin ne best lokaci na rayuwarsa sbd mallakar jannah shine hasken rayuwarsa.

Mimi da batasan meyake faruwa ba da gaske take hidiman bikin wanda tini iv masu tsadar gaske wanda Anny ce ta bada aikinsi dan haka bata saka Sunan Ammar ba kawai anyisa ne a matsayin bikin Auren Jannah Zad.

Mimi bata damu ba haka shima Ammar din sbd bana daurin aure bane na daurin auren tini akayosu daga Germany suna aje.

Dad da maheer sosai sukeson ganin AZIZ wanda yana sane da abinda zasu fada mada dan haka yaqi basu daman haduwa dashi koyaushe baya zama sbd har cikin rantsa jin sunanta kadai qona jininsa yake bare aurenta wanda falaq ke kokarin tayar da ciwonta sbd hakan,
Hakama suma sosai sike son ganinsa akan hakan...

Tako wace hanya zaibi dan ganin ya hanawa Ammar samun abinda yakeso indai harya tabbata shine likitan daya cire zuciyar Ummitah da hannunsa ya saka a kirjin Jannah to amma bai taba kawowa kansa wannan hukuncin zai sakasa hada sunansa dana Zaadens ba a matsayin ahali.

Falaq ta dena walwala gaba daya ta dena cin abinci sosai ta daga hankalinta wanda duk yana sane amma abinda takeso tamkar cutatarwane gareta tasowa a hannun wadda aka dauke ran mahifiyar data haifeta sbd ita.

Mama ma sosai ta bude masa wutar fada da nuna bacin ranta tinda dai sun riga sun rada jannah wadda aka saka lalle dole ya nemo mata yayi aure ta basa nan da wata daya idan har ita uwarsa.

Daurewa kansa yayi da damuwa kashi kashi akan lamarin musamman kalaman mama da bata taba furta masa ba hakama falaq ciwo take kokarin kwantawa sbd dumuwan data saka a ranta yana barazana ga ciwonta dan haka ajiyar zuciya ya sauke ahankali tareda kallan Sayd d komai ya gama shirywa na zuwansu Zaadens yau.

Biki akeyi sosai a zadeens wanda duk Mimi ce take hidimar kowa ya lafe yaqi shiga hidimar sosai daga Mimi sai Saleem da Ammar din da amaryan kanta data dage ta sakawa kanta karfin hali bikinta takeyi sosai ko hakan zai mantar da ita komai,

A yanzu tafi Ammar tsananin matsuwa da a daura musu auren sbd aure kadai zaa daura mata ta iya cire AZIZ LIMBA a zuciyarta.

*****koda suka iso gidan bayan magrib ne dan haka cikin farin ciki aka tarbesu.

Mimi farin cikin ganinsu tayi sbd tinda aka fara hidimar bikin basu tahoba sai yau da ake maganar daura aure washe gari.

Falaq da batada lafiya sosai lafewa tayi jikin jannah tana jin tsananin kewanta da jin kaman ta dauketa su gudu d ita zuwa gidansu.

Ita kanta Jannah tai kewanta sosai dan haka ta ringa tarairayanta.

Falaq zuba mata idanuwa kawai takeyi tana kallan wani irin kyau da gyaran datasha ta sauya komai nata daukan ido yakeyi,
Fatarta sheqi takeyi tana fidda wani irin qamshim oud da bata taba jinsa ba take taji tana tsananin kishin Ammar da tsanarsa me karfi sbd Jannah matar da zata kawo farin ciki da walwalwa a rayuwan daddynta ne sbd bayada walwala da sakewa da cikakkiyar farin ciki a Rayuwarsa tinda ya rasa mamanta dan haka jannah matar mahaifinta ce.
#MAMUH

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
55
Acan palo kuwa AZIZ dinne da dad d maheer Ammar baya nan.

Kallansa dad yayi yana kasa riqe abinda yake ransa,
A matsayinsa na mahaifin da zai iya zubar da mutuncinsa akan yarsa indai zata samu farin ciki baya duba komai da kowa dan haka ya ajiye maganar auren da zaa daura a goben nata yace

"LIMBA a matsayina na uba ina maka tayin auren 'yata sbd son da kukewa junanku.....

Kallansa AZIZ ya juyo yayi yana bayyanar da mamakinsa kadan yace

"Kanada wata 'yar ne?
Ban taba son kowace mace ba a duniya bayan mahaifiyata d mahaifiyar Falaq sai mama da falaq,
Su kadaine matan da AZIZ LIMBA ya taba so yake kuma so,
So bansan wace 'yar kake magana ba coz i thought you only had one daughter wadda zaa daurawa aure gobe."

Kallan Maheer yayi lokacin dayake qarasa maganarsa alaman ko akwai wata yar?

Wani rikitaccen numfashi dad ya sauke hakama maheer rasa abin fada yayi sbd basu taba sanin akwai wanda zai iya fadar magana kai tsaye haka ba akan fuskansu.

Rikicewa maheer yayi zuciyarsa na tsananin zafi da baqin cikin cin fuskan da maganar AZIZ din dan haka ya bude baki zaiyi magana Dad da jininsa yake dan hawa ya dakatar dashi sbd basuda zabin daya wuce daidaitawa dashi ya karbi auren rinda jannah na tsananin sonsa kafin gobe farin cikinta ya lalace idan ta rasashi gaba daya.

Daidaita kai dad yayi cikin nutsuwa da nuna mahimmancin zancen yace

"Duk da hakan ni a matsayina na ubanta na baka aurenta idan har zaka amsa sbd kaunar datake tsakaninmu"

Dan gajeran murmushi me kyau da nutsuwa ya sake kai tsaye cikin steez yace

"No,thank you"

Wani irin zufa ne ya tsinkowa dad din yana kallan AZIZ din wanda kai tsaye yake maganarsa hankali kwance ba kawaici ko daya.

Maheer kuwa kirjinsa yaji ya toshe y kasa furta komai.

Qamshin jannah dinne me shegen dadi da nutsuwa yafara shigowa palon kafin ta sako kai palon cikin riga da skirt na wani plain lace mara nauyi d tsada ya zauna daidai jikinta komai nata ya fito d kyau.

Batasan yana palon ba dan haka ko dankwali babu a kanta dayake daure amma y dan yamutse kadin sbd falaq dake shafa mata shi tin dazu.

Magana zatai idanuwanta suka sauka akansa daidai lokacin shima ya dago amma sam idanuwansa basu sauka akanta ba wayarsa ya daga.

Cak maganarta ta dauke kirjinta ya buga da karfi ta kasa cewa komai saidata hadiye wani nauyin kirji kafin ta bude baki tace

"Dinner Dad"

Gyada mata kai yayi sbd shima ya kasa iya maganar.

Miqewa dad din yayi yayi gaba jikinsa duk a mace sbd sedai a daga daurin auren nan zuwa gaba amma bazaa iya daurasa ba tausayin yarsa yakeji sbd ko yanzu shi kadai yasan meya gani a idanuwanta lokacinda taga AZIZ din.

Maheer dayake jin yan suffocating da sauri ya wuce dad ya fice dad na bayansa.

Itace a bayansu tana kokarin bin bayansu ba tsammani abinda bata taba jib taji an riqo hannunta ta baya.

Cak zuciyarta da dena bugawa numfashinta na kokarin daukewa sbd tsananin shock da mamaki.

Kasa juyowa tayi sbd gap take da samun attack sbd qamshinsa dayake shiga hancinta direct daga jikinsa.

Attack yakeson bata sbd bayason barin gidan ayau sai yasan waye asalin likitan dasuke son sani sbd idan ba sauri yayiba aikinsa zai dade akansu gashi plans na sauyawa aurenta yana neman shigowa ciki bayan babu wannan banzan tsarin ko kadan a cikin plans nasa dan haka samun attack dinta a yanzu shine daidai lokacinda ya kamata ya san abinda yakeson sani.

Juyowa yayi da ita suna fuskantar juna a zuba mata idanuwansa tareda yiwa hannunta wani irin riqon daya saka zuciyarta kasa riqe bugawan ta dago idanuwanta ta zuba masa take taji tana samun attack ta zube a gurin.

Tsallaketa yayi ya fice daga palon daidai nan falaq tazo kiranta kafin tace masa komai ta hango jannah a qasa zube tana neman numfashinta dayake kakarin barin jikinta d qarfi ta kira sunant wanda ya saka kowa dawowa da sauri anayi kan Jannah din cikin matsanancin tashin hankali.

Dad da maheer ne alokacin daya sukacewa Mimi

"Ina Ammar ayi sauri a kirasa da gaggawa...."

Mimi ma cikin tashin hankalin ta saka kiran wayarsa tana cewa

"Ammar kayi sauri jannah is having an attack "

AZIZ da Sayd da sukai mutuwar tsaye suna jiran zuwan Ammar din wanda yazo da mugun sauri daman yana cikin gidan dawowansa kenan yana harabar gidan.

Yana shigowa da sauri ya dauketa cak ya kwantar a kujeran palon ya miqa hannuwansa biyu duka zai bude rigarta dan fara duba bugun zuciyarta aka riqe hannuwan nasa duka biyu cak.

Da wani irin tsananin mamaki da tashin hankali ya juyo.

Sayd ne y riqe hannuwansa yana kallansa.

Kusan kowa dauke wuta yayi a gurin sbd mamaki da tashin hankalin halinda jannah din ke ciki.

AZIZ ne ya tako a hankali cikin isa ya tsaya gaban dad ya kallesa yace

"Idan nace na karba auren daka bani nata kana ganin ya dace shi wannan din ya bude jikinta anan ya tabata?
Dan haka bazai tabataba a nemo likita,
Yana dora hannunsa akanta bazan taba aurentaba har abada."

Cikin wani irin mummunan tashin hankali da shock Ammar ya kalli AZIZ din mimi ma shock din t shiga da tashin hankalin tana kallansa hankali kwance yayi maganar babu damuwar komai aransa dan badan zuciyar dake bugawa a kirjinta ba bazaiqi ta buga a yanzu ta mutu a gurinba.

Sayd sakin hannuwan Ammar yayi yana matsawa baya.

Cikin tsananin fushi da kansa dayake neman juyewa Ammar ya miqa hannunsa zau bude rigar Maheer ya riqe hannunsa da sauri yana Girgiza masai.

Dad kuwa cikin jininsa dayake neman hayewa cikin damuwa me tsanani ya kalli AZIZ yace

"Likatane shi kansa din Dr Ammar Zad
Shine likitanta tin b yanzu ba zai dubata ne a matsayin likita ba wani abinba daban........

Dago idanuwansa yayi ya zubawa dad din sbd daga karshe dai sun fada abinda yakeson tabbatarwa.

Ammar din ya yiwa wani kallan daya saka Mimi zubewa zaune sbd jirim dayake dibanta.

Irin kallan da yayiwa Ammar shi ya yiwa dad da maheer kafin ya hadiye wutar dake cin zuciyarsa ya bude baki yace

"Na karba sadakarka a goben zan aureta a matsayin uwar da Falaq takeso"

Juyawa yayi yabar palon sayd ya kama hannun falaq dake riqe dana jannah din suka bi bayansa daman mama na can palon take Fiddausi na ganin fitowarsu ta kirata suka bar gidan AZIZ din da kansa yace mata ta shirya gobe zaa daura masa auren datake so.

A cikin palon Kuwa wani masifaffen tension ne me karfim gaske ya cike gurin sbd Ammar kasa motsawa yayi idanuwansa akan maheer dayake riqe da hannuwansa.

Mimi kuwa jin tayi numfashinta yana neman daukewa itama
Dad dinma jininsa sama ya ringa yi yana kasa kallan Ammar sbd bai san AZIZ zaiyi magana a gaban Ammar din ba.
#MAMUH*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
56
Falaq farin cikine ya ciketa gabaki daya na jin Daddynta zai aura Jannah dan haka a mota qanqame hannunsa tayi tana bayyanar da farin cikinta ta kalli fuskansa da babu alamar farin ciki ko kadan a kanta tace

"I love you Daddy"

Juyowa yayi a hankali cikin nutsuwa ya saukar da idanuwansa akanta yana karantar asalin farin cikin me tsanani dayake bayyane akan fuskanta tana murmushi tana jin kaman tin yau ta tafi da jannah din gidansu.

Sayd dayake gaba shiru yayi yana sauraransu ta wani bangaren kuma shima hakan shine abinda yake tsananin so wato rabo zuciyar Ummitah daga zaadens sbd kada ta gurbata kaman yanda duka zuciyar familyn take a gurbace,
Babban fatarsa kafin su illata familyn ya zama zuciyar Ummitah tana tareda su dan haka shi wannan hukuncin shine daidai garesa kuma abinda yake jira dan haka daga lokacinda akai auren ta gama shigowa hannunsu komai ya nutsu to lokacin tarwatsa familyn zai fara duk da suna nan suna tsananin neman Dr ken wanda shi sukeson ya shiga hannunsa kafin komai sbd shine ya basu Ummitah,
Sunason Farawa Dasu dr Abraham amma kuma dole saisun fara kama dr ken sbd shine komai ya fito ta hannunsa dan haka nemansa suke sosai saidashi komai zai tafi yanda akeso.

Mama kuwa jin tayi zuciyarta kaman ta zuba ruwa a qasa tasha dan haka koda suka isa gida kasa shirin bacci tayi ta zauna tahau wayoyi.

Anty maryam ta fara kira akan lefen datakeson a hada mata na gani na fada a qanqanin lokaci.

Anty maryam na jin maganar auren farin ciki me tsanani da mamaki me girma suka rufeta lokaci daya da kuma Acikin yayanta dataita kwadayin ya auri daya amma duk da hakan farin ciki sosai tayi ta matsu goben tayi su isa LIMBAs din.

Baba alhassan ma daman yana nan har lokacin dan hana mama na sanar masa Sayd ya kira yaji komai daga bakinsa sbd AZIZ din ya shige ya hana kowa sake ganinsa sbd tsananin zafin kansa dayakeji yana jin kaman hakan bai kamata ba ga UMMITANSA to amma yana tsananin buqatan zuciyar Ummitah a kusa dashi.

Ruwa ne ya sakarwa kansa batareda ya cire kayan jikinsa idanuwansa a rufe ya qanqame jikinsa yanajin kaman kansa zai juye sbd tsananin zafin dayake tashi a cikinsa,

Yana tsananin qin Zaadens da jannah din kanta tsana me tsananin gaske da zai iya komai dan faduwarsu koda hakan na nufin su fadi tare,
Ta bagare daya yana tsananin Kaunar duk abinda ya shafi Ummitah koda qazantace indai ta Ummitah ce sonta yake da gaske,
Baitaba qi ko gudun abinda ya shafi Ummitah ba,
Ta bar duniya bazata taba dawowa har abada amma zuciyarta na duniya taba bugawa tayaya zai tsani kirjin da zuciyar Ummitah take bugawa a cikinta????

Zuciyarsa ta kasa hakan,
Ya tsani jannah tsana mafi muni a lokaci day kuma yana tsananin kaunar zuciyar datake bugawa a kirjinta....

Rawa jikinsa yakeyi sosai yana wani irin jijjiga yana sake qanqame jikinsa da karfi sbd trauma dinsa da shima babu lokacinda bata tashi idan ya samu kansa a cikin wannan tsananin ciwo da radadin tinanin kauna da tsana dake cinsa lokaci daya wanda babu wanda ya taba sanin da hakan.

Ruwan sosai sike sauka jikinsa jikin nasa na sake daukan jijjiga idanuwansa sunyi wani irin jan da idan da wani zaigansa a lokacin tsoro zaiji.

Azaba ce sosai yake ji a cikin kansa yafara buga kan a jikin bango da karfi kafin qafafunsa suka kasa riqesa ya silale a gurin qasa yana qanqame jikinsa har lokacin ruwa na sauka akansa.

Tsawon lokaci yana matse da jikinsa qasa kwance jikinsa na rawa sosai ruwa na sauka akansa ahankali ahankali harya nutsu yayi shiru idanuwansa a rufe wasu hawaye masu tsananin zafi suna gangarowa daga idanuwansa ya budesu ahankali yana ganin kamar Ummitansa na gabansa ya qurawa gabansa ido kaman itada mahaifiyarsa suna tareda shi.

Ya jima a hakan zuciyarsa na karairayewa kafin ya lumshe idanuwansa yana fatan duk suna cikin rahamar ubangiji.

Daqyar ya iya kai hannunsa ya sauya zuwa ruwan zafi ya miqe ya zare kayansa yayi wanka da tsadaddun shower liquids dinsa kafin ya zari daya daga cikin towels din dasuke jere a toilet din masu yawa sa laushi ya daura a jikinsa ya fito fararen idanuwansa da suka sauya sunyi wani iri kaman sexy dan da akwai macen da zata gansa a lokacin tabbasa zata iya kasa riqe kanta dan kallo daya zai maka dasu ka nema zarewa da neman nutsuwarka ka rasa.

Tin daga lokacinda ya Ummitah tabar duniya tabarda da wannann trauma din babu daren da baya samun kansa a wannan yanayin batareda da kowa ya taba saniba,
Shi kadai yakeshan azabarsa ya gama ya fito batareda kowa y saniba sai dr Nico wanda shine likitansa,

Azaba sosai yakesha sbd zuciyarsa haryanzu ta kasa fita daga radadi da ciwon rashin yar Uwarsa wadda sai ranar daya bar Duniya zai huta daga wannan ciwon.

Ko Sayd baitaba saniba sai daga baya bayan shekaru ya sani a wani tafiya da sukai ya samesa dakinsa da daddare akan wani issue ya tararda yana bathroom wani irin kuka da nishin dayake jine ya sakasa nufar bathroom din wanda ya tarar dashi a wannan halin,

Tim daga wannan lokacin ya san ashe AZIZ din bai warke daga trauma dinsaba sai tsananin data qara amma tsawon shekaru basu taba saniba sbd ya zabi ya boye ya ringa jin radadinsa shi kadai.

Tin daga wannan lokacin Sayd ya tsananta kaunarsa da kulawansa akan AZIZ din,
A lokuta da dama shine yakan rungumesa idan yanayin yazo masa dan sassauta masa ciwon yana hawayen radadin ganinsa a cikin wannan yanayin.

Dr Nico na iya kokarinsa akan hakan sbd shine therapist dinsa dan haka sauki yake samu sosai ana samun cigaba sosai sai gashi kwatsam Maganar kashe Ummitan akai ta bayyana wanda ya dawo da komai baya dan kwata kwata yanzu ya dena karban kokarin da akeyi akan yanayin nasa.

Tsananta yanayinsa yayi sbd yanda aka kashe Ummitah shine kisa mafi tsananin ciwo da rashin tausayi,
Abinda yake Tsananta yanayinsa a koyaushe shine yasan Ummitah zataso inama ace Allah zai bata ikon ganinsa yazo gareta,
Inama zasu tausaya mata su barta ta koma ga dan uwanta da mijinta da abinda ta haifa da mamanta,
Ya sani a wannan lokacin da suke kokarin rabata da duniya tayi hawayen azaba,tayi na rashin sanin ayau zata bar duniya,tayi na tausayinsa sbd tasan zai shiga tashin hankalin da babu ranar fita...

Tina irin wannan ne yake sakasa hawayen tausayin kansa dana yar uwarsa a kowane lokacin da yanayinsa ya taso.

A yanzu dayakeson yi musu tsanar datafi komai karfi da muni a yanxu dinne kuma zuciyarsa ke jin tsananin kaunar Zuciyar tata datake bugawa da tsananin sonsa da kaunarsa amma a wani kirjin da bana Ummitanba,
Ta tafi tabar masa bugun zuciyarta dayake tsananin son jinsa a hannunsa,
Ya tsane Jannah amma yana kaunar bugun zuciyarta tayaya zai iya barin kansa ya hada wainnan feelings din guda biyu?
Tsananin tsana da kuma tsananin kauna...
Wannan tinanin ke sakasa tsanar kansa tsana me tsananin gaske,

Amma duk da hakan bazai taba samun nutsuwa ba saiya tabbatarda Jannah bata sake dandanar farin cikin duniya ba,

Zaadens suna kallo zai mayarda rayuwar da sukafi so fiyeda komai ba komaiba,
Suna kallo zai maidata abar tausayi da baqin cikin kallo bazasu iya komaiba sbd sun riga sun daura aurenda bazasu iya rabawaba sai lokacinda ya gama da ita zai jefa musu ita a lokacinda batada amfanin komai a duniyar dan haka Auren a goben ba fashi ya karba sadakarta hakama ya bawa falaq abinda takeso itama mama ya cika mata umarninta na son yayi auren.

Su Mama kuwa hankali kwance sukam sunga hidimar farin ciki gabansu,
Baba alhassan Alh saad ya kira ya sanar masa maganar auren da babu shiri dan haka ya sanar masa goben dai sune wakilan ango.

Bayan ya kira Alh saad Alh Ahmed ya kira abokin aikin Baban AZIZ din wanda shine ya kawosa gurin su Alh saad tin lokacinda mahaifinsu ya rasu.

Shima sosai yayi farin ciki dan haka da shirinsa ya kwana yace shine zai biya sadaki Baba alhassan yace aa shine zai biya,shima Alh saad cewa yayi shine zai biya baba alhassan yace sam shine zai biya sadakin.

Qin yadda sukai sukace aa yabari su biya,
Ganin kowannensu nason ya kasance shine ya biya sadakin auren wanda sukejinsa har cikin ransu tamkar sune suka haifesa dan haka suka yadda akan kowa ya bada 500k su biya sadakin 1.5.

Baba alhassan ne yace aa sbd albarkar aure baa son sadaki me yawaba 100k kowa zai bada ayi sadakin 300k ma ya isa.

Amincewa sukai sa hakan dan haka kowannensu a cikin daren yafara kokarin buga wayoyin gayyatar jamaarsa da manyan mutane.

A cikin daren Sayd yasa aka buga wata lafiyayyar invitation ta waya a cikin daren aka fara yadawa manyan mutanensa dake kusa harma da wanda basa kusa bazasu samu damar zuwaba sbd kurewan time amma a cikin daren kafin safe maganar Auren AZIZ AY LIMBA da JANNAH ZAD ta fita anata mamakin lamarin amma dayake already Zaadens sunyi gayyata tin kafin yanzu sai ya zama mutane da yawa da manyan kasashe da dama da zasu halarta already suna abuja sun iso a ranar sbd goben sai gashi a daren suke samun kuma AZIZ LIMBA ne wanda zaa daura dashi goben.

**********
A ZADEENs kuwa AZIZ da familynsa na barin mansion din shiru sukai kowa ya kasa motsi sbd ya bude aikin da basu shirya tarbansa yanxuba.

Ammar wani irin ja idanuwansa sukai yana jin kansa da tinaninsa na toshewa kasa cewa komai yayi bayani yake jira daga duk wanda Allah ya bawa ikon fara samun dawowa hayyacinsa a cikinsu sbd yasan suma shock din suke ciki na jin zancen haukan da LIMBA yayi.
#MAMUH

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
57
Mimi ce ta iya bude baki dakyar zatai magana hannuwanta na rawa Anny tai saurin riqe hannuwanta da sauri cikin kulawa dan hanata maganar da zata fada tace

"Mimi karkice komai,ki kwantar da hankalinki Abinda kikaji ba hakan bane muje ki samu nutsuwa sai amiki bayanin komai daga baya.

Zare hannunta mimi tai daga na Anny tana kallan Maheer kafin ta maida kallanta kan Dad tace

"Auren Ammar da jannah buri na ne tin daga ranar dana haifeta ta diro duniya,
Bazan taba karban Kowane miji ga jannah ba bayan Ammar,
Idan akwai abinda yake faruwa ku sani ban yadda dashiba Koda wasa aka fasa auran Ammar da jannah kunci Amanata da Ammar harma da jannah din"

Maheer baice komaiba ya kalli Anny batareda yace komaiba ta fahimci abinda yake nufi na taja Mimin zuwa daki.

Sake kama hannun Mimin tayi tana cewa

"Mimi muje ki huta babu abinda zai faru insha Allah ki kwantar da hankalinki wlh bazaa aurawa jannah kowaba sai wanda takeso dan haka muje ki huta gobe ranar farin ciki ce"

Dad da baice komaiba kallan Anny yayi wanda itama shi ta kalla take ta fahimci nasa Kallan itama dan haka jan Mimi tayi cikin kulawa zuwa bedroom dinta sbd sosai ta shiga tashin hankali da shock dan haka jininta ya hau sosai.

Suna isa daki taimaka mata tai ta kwanta taje qaramin dakin maganin da ake dashi a mansion din sbd ciwon jannah kawai da duk sauran ciwon yan gidan duka tinda sunada nurse sunda likita shiyasa komai akwai gidan.

Magani ta dauko me karfin gaske tasa a juice ta bawa Mimin cikeda kulawa tana cewa Mimi sha zaki samu dan sauki saikiyi baccin ko minti 30 kanki ya sake.

Sha Mimin tayi sosai sbd maqoshinta daya bushe sbd tashin hankalin.

Tana miqawa Anny cup din taji idanuwanta na juyawa kanta ma na juyawa kafin tayi wani motsin ta zube a gadon.

Gyara mata kwanciya Anny tayi tana sauke ajiyar zuciya tareda rufeta tana cewa

"Sorry Mimi koda zaki tashi Jannah ta jima da zama JANNAH LIMBA,
Mrs AY LIMBA
Daga baya kinyi bayanin Alkawarin aurenta da Ammar saiki hada da hakuri"

Juyawa tayi ta fice dakin tana rufowa ta koma palon Dad dan tayasu handling Ammar sbd ba wata dubara ce dasu ba zasu iya lalata komai.

Tana shigowa palon Ammar na miqewa tsaye zaiyi magana jikinsa na wata irin jijjiga sosai da sauri ta isa gurinsa tana cewa

"Ba maganar komai zaayiba a fara neman lafiyan jan tukuna."

Kaman dukkaninsu jira suke suka sake yi kan Jan har Ammar din wanda yake ransa kansa akan duk abinda ya shafi jannah.

Jannah din ta dawo daidai numfashinta ya daidaita sedai idanuwanta a rufe suke bata iya komai.

Dad ne ya kalli Maheer yace ya dauketa yakaita dakinta.

Cak Maheer din ya dauketa ya fice da ita sai alokacin Ammar ya dago jajayen idanuwansa ya kalli dadi hannuwansa na tsananta rawa ya bude baki muryansa na hadewa da rawa yace

"Dad what's going on?
Is there something daya kamata na sani?
Abin nufi Dad akwai abinda yakamata na sani??
Dad bakaji me bastard dincan ya fada bane kafin ya fita?
Yana magana akan auren My jannah,
My jannah,my jannah fa dad.,

Anny ce tayi saurin cewa

"Ammar you have to calm down kafin ka fahimci abinda ake nufi,
AZIZ zai auri jannah ne sbd yana son bawa yarsa uwa,
Mu kuma muna tsananin buqatan dukiyarsa gabaki dayanta...

Wani mahaukacin kallo yayi mata da idanuwansa dake wani irin sauyawa kaman zasubkama da wuta yace

"Are kidding me?
Meya hada aurena dana jannah da duk abinda kike magana?
To hell with his daughter,
Idanma mutuwa zatai i dont care
I don't give a damn
Ta mutu kawai shima ya mutu amma bazan taba bari wani yama sake furta maganar auren Jan dita ba batateda na dauki matakin illatasaba"

Dad Zaunawa yayi Ahankali har lokacin baice komaiba sbd harga Allah baisan tayaya zai bullowa lamarinba sbd AZIZ ya janyo musu matsalarda bata hakan yaso bullowa Ammar dinba.

Anny ce ta sake bude baki ganin koina jikin Ammar din rawa yake yana neman loosing control ya fara musu fashe fashen kaya karshe ma zai iya raunana kansa ya raunana wani tace

"Ammar pls calm down"

Batada zabin daya wuce shirya masa karyan da zata fiddasu dan haka kallan dad tayi kafin ta kalli Maheer dayake nufar Ammar din da tausarsa tayi saurin tare Maheer din kada yaje Ammar ya rasa control nasa ya illatasa dan haka tace

"Ammar abinda yake faruwa shine
Falaq Aziz nada ciwon da mutuwa zatai she only hv 3 month to live,
Tana tsananin son Jan as her mum
Kuma ka sani akwai kauna tsakaninsu sosai,
Daddynta na son bata farin ciki a kwanakin da suka rage mata so ya roka abasa auren jannah for only 3 month shikuma zai bamu dukkanin abinda ya mallaka in return......

"What¿" Ammar ya fada cikin tsananin mamaki da sabon tashin hankali sbd zancen kadai neman sake juyar masa da kai yakeyi.

Dad kuwa da sauri ya kalli Anny kansa na sarawa da tsananin ciwo shima jin abinda take fada...

Magana zaiyi Maheer ya bude baki a hankali yace

"Dad a tafi a hakan atlast idan ya aminta zamu samu ayi auren daga baya asan yanda zaayi"

Maheer dinne ya karbi zancen d cewa

"Ka sani muna cikin financial crisis hakama shine biggest catch namu da muka sani zai iya tadomu,
And atlast tinda anzama kamar family bazamu iya taimaka masaba akan yarsa?
Auren wata 3 fa?
Idan harmu dukanmu zamu iya yadda da hakan meyasa kai bazaka iyaba,
Babu wani soyayyar dayake tsakaninsu,
Kana tinanin akwai abinda zai girgiza soyayyar da jannah take maka?
Ita kanta zatai ne sbd falaq,
Gabaki daya assets dinsa zai bayar a matsayin auren kankanin lokaci,
Bazaka iya sacrificing wata uku naka ga familynka ba?
Karka manta mun taso da taru a tinani daya da tabbatarda ci gabanmu,
Meya canza Ammar?
Kana tinanin har abada zamu taba son wani ya auri jannah akanka?
Wlh muna kaunarka fiyeda yanda kake tinani ta yanda ka dauka hakan da zamuyi babu zabi ne kuka bamu yadda da hakan bane saida muka tabbatarda lokaci muka bawa auren zamu dawo da ita gareka."

Ganin zancen yafara shigar Ammar ya saka Dad dago idanuwansa da suka sauya ya kalli Ammar yace

"Ammar indai nine na haifi Jannah insha Allah nai maka alkawarin aure maka ita indai har zaka iya hakura a yanzu dan samarwa kanmu mafitar abinda mukeso,
Ban basa aurenta dan ta zauna dashi har abada ba na basa ne sbd ita kanta Jannah din ta samu abinda takeso a can amma insha Allah zata dawo a lokacin ne zan daura muku aure da hannuna,
Ka sani Ammar ina sonka sbd kai jinin Zayneb ne da har abada jinin Zeynab yafi komai dana mallaka daraja amma ayau ina rokon ka bamu lokaci kankanin a cikin soyayyar da kakewa Jannah"

Wasu irin hawayen masu tsananin radadi da baisan suna fito masa bane suka fara gangarowa Ammar din kafafunsa na wata irin rawa zuciyarsa na neman bugawa ya zube gurin jikinsa na rawa ya fara girgiza kai yana cewa

"No,no i can't"
Har abada bazan iya kallan jannah a hannun wani ba koda na minti dayane bare wata uku,
Bazan iyaba dad
Mutuwa zanyi,
Zuciyata bugawa zatai,
Dad bazan iya ba,
Mutuwa zanyi"

Kirjinsa ya dafe yana masa wani irin tsananin radadi da azaba kansa na neman juye masa yana jijjiga yafara daga murya sosai yana cewa bazai iyaba mutuwa zaiyi,
Indai aka aurawa jannah wani zai iya kashesa ya rabasa da duniya koma waye.

Anny na ganin hakan ta kalli su Dad tace

"He's looking it,inaga ai masa Allura ya samu bacci idan ya tashi kansa ya sake zaifi fahimtar abinda ake nufi amma a yanzu yana rikicewa komai zai dagule"

Kallanta dad yayi yace tai masa alluran kawai sbd yana rikicewan nan raunana kansa zaiyi wanda ya tsani ganinsa a cikin yanayin da zai raunana kansa dan harga Allah tin daga zuciyarsa kaunar Ammar take amma kuka bazai iyawa jannah auren da bataso ba wanda hakan zai iya kawo matsala a cikinsu dan daman tin farko sbd basason matsala ta shigo tsakaninsu sbd tsananin kaunar da sukewa juna basa wani son auren zumucin amma kuma sbd dagewan Mimi da ganin yanda Jannah din take tsananin son Ammar da yanda yake mutuwar sonta suka kaunace auren harya sabu da jin bazai iya kaita aure wani gurin ba bayan na nan cikin gida.

Kafin suyi wani yunkuri Ammar din ya fara haukace musu da sauri Maheer ya rungumesa yana kokarin calming dinsa amma ina dan haka dole Anny tai masa allurar da baisan da itaba kuma batareda sanin kowa ba high dose ta basa dan haka bedroom dinsa Maheer yakaisa y kwantR tareda rufesa ya daidaita masa ac bayan ya sauya masa kayansa zuwa na bacci marasa nauyi dan haka baccin kwanciyar hankali suka sakasa.

Anny jin tai hankalinta ya kwanta dan daga Mimi har Ammar din insha Allah sai gama daurin aure zasu tashi dan haka itace ta karbi ragamar hidiman bikin cikeda farin ciki.

Dad da wuri ya shige zuciyarsa na shiga wani irin rashin nutsuwa haka kawai ga jininsa daya dan hau dan haka yasha magani ya shige.

Kiran Alh saad ne ya shigo wayarsa suka gaisa ya bayyanar masa da matsayinsa na wakilin AZIZ suka dan tattauna akan goben kafin sukai sallama.

Maheer ma damuwar yakejin ya shiga haka kawai sbd jin kaman abind yake faruwa bai kamata ba amma Anny ta dage ta sakasa dawowa da mood dinsa daidai.

********Washe gari tinda safe Su Baba alhassan da Alh Ahmed da Alh saad suka taho gidan suka sake gabatar da kansu sukai neman aure yanda ya kamata tareda kudin neman Aure ten mil suka baro sai kuma sun hade gurin daurin auren karfe goma sha biyu na ranar.

Saleem daya kasa yadda da cewan Jannah AZIZ takeso saida yayi magana da ita ya tabbatarda da hakan dan haka shima bai wani daga hankalinsa ba duk da su dad basu bude masa zancen sosaiba dan haka koda akace damuwa ta saka su Mimi fitowa sai bai takura Mimin ba tinda ya shiga ya sameta tana bacci hankali kwance hakama Ammar din dan haka kai tsaye cikin farin ciki yahau shirin daurin auren mutane biyu dayake tsananin kauna.

Jannah kasa Fitowa tayi duk da gidan akwai mutane rufe kanta tayi a daki tana kasa fitowa duk da batasan meyake faruwaba dan taqi barin kowa ya shigo mata hakama ta kashe wayarta hakama jamaar bikin basusan shaanin da ake cikinsaba hidima kawai Ake Anny kaman zata tashi sama sbd farin ciki.

Yau ranar aurenta da Ammar amma ayau din zata rasa farin cikin zuciyarta har abada dan haka zuciyarta take cikin wani irin yanayi na sanyi da rashin kuzari ko kadan dan hakanne ta kasa barin kowa ya ganta har lokacin daurin auren yayi.

Cikin shegun motocin dake Zaaden masu tsadar gaske da tarin securities su Dad suka fito zuwa daurin auren harda Daddy Mahmoud wanda yake cikin wasu shegun kaya masu tsadar gaske da sandarsa dayake takawa ahankali dan ya fara takawa.

Kowannensu asalin dukiyace a jikinsu tin daga manyan kayan dake jikinsu zuwa agogayensu da shoes
Luxuries tako ina kawai.

Koda suka isa masallacin da zaa dauka gabaki daya anguwar koina securities da jamian tsaro an cika.

Su Alh saad already sun iso suma dan haka AZIZ din ake jira wanda very late ya iso.

A cikin wata black RR ya iso gurin wadda ta saka aka san da shine din ya iso.

Sayd ne ya fara fitowa da fahad wanda ya baifi mintina arbain da sauka Nigeria dinba.
#MAMUH
#TWO PSYCHOS
#CRAZY Lovers
#limbas
#zaadens

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
58
Dad da Maheer dake jin matsuwar a daura auren suna jin sanarwan isowansa ajiyar zuciya suka sauke a tare cikin sirri sunajin nauyin kirjinsu na raguwa sbd maganace kadai basuyi da junansu ba amma babu wanda babu shakkar Zuwan AZIZ LIMBA a zuciyarsa sbd a yanda yake baa gane alkiblansa zai iya qin zuwa ko cewa bai karba aurenba wanda a daidai wannan lokacin idan yayi hakan ayau sun gama saukowa daga zaadens a idon mutane sun koma dezaans kila dan haka duk murmushi da farin cikin dayake bayyane a fuskokinsu fargaba da rashin nutsuwa ne a fuskokinsu saida sukaji isowansa suka saukin abinda ya toshe kirjinsu.

Fitowa yayi mota sanye da wani black tsadaddiyar luxury cashmere datai masa wani irin kyau da hula a kansa qamshinsa kadai me kirari ya shaqa take ya sauya kirarinsa yana qarawa da me qamshin alkhairi da babu irinsa.

Securities ne suke sake bawa gurin tsaro yana wucewa kai tsaye ciki Sayd na gefensa da Securities a bayansu sai fahad dayake gabansu ya basa kariya ta gaban.

Suna shiga masallacin take aka fara kokarim daura auren sbd ana kokarin gota lokacin da akace.

Dakatar daurin auren AZIZ din yayi lokacin da yake kokarin qarasowa har gurinsu Baba alhassan dake kokarin gabatar da komai.

Wani irin kallo Maheer ya dago da sauri yanawa AZIZ din zuciyarsa na bugawa da karfi da kuma mamakin menene.

Dad kuwa numfashi ya sauke ahankali yana dan lumshe idanuwansa yana jiran jin abinda AZIZ zai fada wanda zai iya sakasa samun Mummunan shock a gurin komaima zai iya faruwa dan haka kasa dagowa tayi yana jiran jin wani abin.

Maheer kuwa kafe AZIZ din yayi da ido yana jiran abinda zai fada sedai idanuwansa na bayyanarda sanyinsa da tsinkewansa sosai tareda qasqantar da akai akan kada komai ya samu auren farin cikin Jannah.

AZIZ saukar da idanuwansa yayi akan Dad da sadakarwansa take a bayyane cikin jiran abinda zai biyo baya,
Maheer kuwa tamkar magiya ce a tsakiyar idanuwansa dake kokarin sauyawa ammma yana hana hakan bayyana.

Sauke nutsatsiyar numfashi AZIZ din yayi yana samun nutsuwa daga tashin hankalin daya gansu a cikinsa batareda sun fada ko nunawaba shi ya hango sarewa da magiyar koma me zaiyi kada ya fasa auren a wannan lokacin.

Bazai fara aurenba sbd shima yanada reputation dayake son karewa kawai tashin hankalinsu da tsoronsu yakeson gani shiyasa dan haka kallansu baba alhassan yayi tareda sake wani Kyakkyawar murmushi daya saka kwarjinsa cike gurin sosai yace

"Bismillah Baba daman zaunawa nakeson nayi sbd na karbi igiyoyin aurena da kyau"

Dariya aka sake cikeda mamakin rahar tasa sbd abace da bayayi.

Daurin auren aka fara su Dad na sauke ajiyar zuciya zufa na dan tsinko masa yana tinanin babu wanda ya isa yayi musu hakan a rayuwa sai wannan me isar da zafin kan amma zasu daidaitasa ne idan suka gama samun abinda sukeso.

An daura Auren na AZIZ AY LIMBA da JANNAH ZAADEN akan sadaki dubu dari uku laqadan ba ajalan ba, a bisa koyarwan maaiki,

AZIZ LIMBA a yanzu shine me cikakkiyar iko kowace iri ce ta rayuwar jannah Zad..

Ajiyan zuciya da numfashi me dumi suka sauke dukkaninsu take aka fara adduar Allah ya sanya alkhairi ana tayasu murna ta koina sbd aure dai y dauru an daurasa.

Baba alhassan da Alh saad har cikin ransu suke jin wani irin farin ciki da nutsuwar AZIZ din yayi Aure sbd ya dauki lokaci sosai kafin yayi auren a lokacin da basu saka rai ba dan haka kudi sosai suke fitarwa suna rabawa.

DZad ma farin cikin ne me yawan gaske a ransa da kan fuskansa dan haka ya saki fuska sosai cikeda farin ciki yana amsa addua tareda godia ga manyan baqinsu manya da suka samu halartar daurin auren.

LIMBA dinma mutane yake gaisawa dasu sosai sedai ba wani sakewa da zallan bayyanarda farin ciki kaman familyn zaadens da nasa.

Sayd kuwa bakin Aljihu ya bude kaman bai taba sanin zafin kudi ba yace aje a rabawa maroqan dake can waje sbd karfin securities dake gurin bai basu damar shigowa ba kusa ko kadan sbd manyan mutanen da suke riqe da qasar kusan duk suna gurin shiyasa tsananin tsaron yai mugun yawa.

Dayake Saturday ce daga can bayan manyan baqinsu sun rage sosai duk sun wuce suma motocinsu suka fada tareda securities nasu suka baro zuwa gida zuwa lokacin Time na sallah yayi dan haka Masallaci suka fara tsayawa dukkaninsu da tarin securities sukai Sallan Azahar kafin Dzad ya roki su baba Alhassan din sosai suka nufa Zaadens.

Motocin AZIZ da securities dinsa dauke hanya sukai sukam zuwa gida.

Maheer ne ya lura da hakan ya sanarwa dad.

Dad baba alhassan yayiwa magana sai gashi ya kira AZIZ din yace ya dawo.

Sbd kaunar da Baba Alhassan yayiwa Ummitah da kasancewansa mahaifi ga Sayd ya saka baya taba tsallake umarninsa da maganarsa sbd shine wanda ya zama Uba nagari mai kare mutunci da gatan Ummitah a lokacinda baya nan shiyasa matsayinsa a ransa yakeda mahimmanci.

Ajiyan zuciya ya sauke tareda dago idanuwansa da sukai wani irin laushi suna bada sexy vibe ya kalli Sayd da ido yai masa alaman su juya.

Juya motar sukai securities ma juyowa sukai aka nufi zaadens din.

*******Tinda Maheer ya kira ya sanarwa Anny an daura auren wata farin cikin data sake rufeta dakin Jannah din ta nufa ta bude kai tsaye ta shiga fuskanta cikeda farin ciki da murna.

Zaune jannah din take bakin gado daga ita sai towel zata shiga wanka sbd ta samu karfin jikinta ya dawo sosai wayarta take kalla tanason kunnawa sbd tasan Ammar yana can yana kiranta coz by now ta riga ta zama matarsa burinsu ya cika dagashi din har ita amma kuma batajin farin ciki na shigarta kaman yanda tai tsammani.

Kallanta Anny tayi tana cewa

"Jan,
Yaya haka?
Baki shirya ba haryanzu yau daurin aurenki?
Pls yauri kiyi wanka ki fito kina buqatan shiryawa kafin angonki ya iso"

Dago idanuwanta tai ta kalli Anny din wanda farin cikinta yake a bayyane
Jin tayi inama farin cikin Fuska da zuciyar Anny ya dawo kanta ta nunawa duniya tana cikin tsananin farin cikin wannan ranar da burin Ammar da nata dana Mimi ya cika.

Numfashi me sanyi ta sauke ahankali tareda miqewa ta nufi toilet ta shige tana sakawa ranta dole daga lokacinda ta fito toilet din da farin ciki zata fito sbd tabbas ranar farin cikinta ce koba komai zatai farin ciki da rayuwar tattali a hannun Ammar dan haka bai cancanta wannan Yanayin daga gareta ba ya cancanta ya dawo ya taddata cikin Adon farin ciki.

Wanka tayi cikin nutsuwa ta fito tana fidda wani irin qamshin daya gauraye dakin me sanyi.

Har lokacin Anny na dakin ta fiddo mata kayan sawa na wani black Applique Lace mai Adon dark purple a jikinsa me tsadan da baida hayaniya ko kadan.
Dinkin half boubou ne da straight skirt,

Zaunawa tayi tafara shirywa fuskanta ba kaman farko ba daidai gwargwado ta sake ta dawo jannah dinta duk da zuciyarta sam ba walwala.

Shiryawa tayi batareda makeup ba sai eyeliner kawai da lip gloss kadan shima da baama ganinsa Amma kuma tayi wani nutsatsiyar kyau sbd skin dinta dake glowing sosai sbd gyara da hutun da aka taso cikinsa.

Simple English gold sarka da earrings ta saka da zobe daman akwai English gold zoben dayake hannunta koyaushe sai ha qara daya suka zama biyu.

Bata iya daura dankwali ba dan haka Anny ce ta tayata daurawan cikin sauki mara hayaniya.

Qamshinta kadai sake saka Anny farin ciki yake idan ta tina Daga karshe dai ta zama family da AZIZ LIMBA wanda hakan shine burinta shiyasa take jin kaman tafi kowa farin ciki da wannan auren sbd bata hangowa kanta talauci tafe ba ko kadan jin dadi da hutu kawai.

Hannu jannah ta miqa zata dauki wayarta Anny tace

"Karki damu ki kunna wayarki anriga an daura auren tin kusan mintina 50 da suka wuce ko awa daya ma
Kin tashi daga Jannah Zad kin koma Jannah Limba..."

Dago idanuwanta tayi cikin sanyi ta kalli Anny din wadda batasan meta fada ba gurin sauri.

Wayarta data kunna ce kira ya shigo wanda kaman ana jiran ta kunna wayar.

Sweety Falaq Aziz" shine sunan data gani akan wayar dan haka ta sauke ajiyar zuciya me sanyi tana kokarin dauka Maheer ya shigo dakin yana kallanta cikeda farin cikin ganinta tayi kyau sosai ta fito a amaryanta me cikakken gata.

Hannu ya miqa mata yana qarasowa gurinta yace

"Congrats my darling,
Kin zama mace ayau aure igiya 3 ne akanki,
Congrats my baby"

Rungumesa tayi idanuwanta na cikowa da hawaye sedai kafin su sauko Saleem shima ya shigo dakin ya ware mata hannu yana cewa

"My love ta zama matan aure,
Allah ya sakawa aurenki albarka ya baki farin ciki me dorewa,
Zakiyi rayuwan kwanciyar hankali da farin ciki sosai a hannun LIMBA yana cikin best mutane dana sani"

Gangarowa hawayenta sukai tana qanqamesa shida Maheer lokaci daya sbd har lokacin jin take kunnuwanta na ji mata sunan AZIZ a matsayin wanda suke ambata mijinta kuma kunyar tambaya take sbd kada ya zama tana tambayar wani da auren wani akanta dan haka ta zabi yin shiru tana barwa kunnuwanta abinda suke jiwa kansu.

Kamo hannunta Maheer yayi suka fice Saleem kuwa gurin Mimi data qi fitowa ya nufa har lokacin bacci takeyi ya tabata ya duba yaga lafiyanta kalau baccin dai takeyi sai kawai ya kyaleta sbd ya fahimci dole an bata wani maganin ne sbd ta samu nutsuwa daga shock din data shiga jiyan na tension da akace anshiga na faduwan jannah da baya nan.

Anny kuwa itama cikin nata adon na alfarma ta fito tabi bayan Saleem zuwa gurin baqi daketa tambayar Mimi tana ce musu batajin dadi sosai an samu ta kwanta tana dan bacci ne.

Mommy matar Daddy mahmoud ce ta tsaya akan baqin sunata kaida kawo cikesa farin cikin ana harkan girma da kwanciyar hankali sbd bawai bikin hayaniya bane.

Palon Dad Maheer ya nufa da ita
Suna kokarin shiga palon hancinta ya shaqo mata kamshin daya sakata dago kanta da idanuwanta ahankali ta kalli kofar gabanta na faduwa.

Jin tayi kafafunta na neman sanyi dan haka ta dan dakata tana kallan Maheer.

Juyowa yayi ya kalleta duk saiyaji ta basa tausayi me tsanani dan soyayya batai musu adalcin dataiwa Jan dinsu mummunan kamun data koma kalar tausayi sbd ganin kaman wanda take tsananin son baya mata irin wannan son.
#MAMUH
#BEST LOVE
#CRAZYLOVE
#BESTREVENGE
#BROTHERsLOVE

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
59
*TALK WITH SIDDEEQAH*
Operation Ciniki Dole
08149588205
Ni Olayyah na shiga uku na kwashe kudi na saro kaya domin in fara kasuwanci online, na gaji da zaman sai Yallaɓai ya bani kudin kashewa, kullum ni ce koma baya cikin danginsu, dukda yana kokarin sa, amma dai gwara in nemi na kaina kodan yan uwa da iyaye.

Amma bari in kira Besty nah Huriyyah nasan zata samu maganin wannan damuwar tawa.
Tunda na kira Huriyya na faɗa mata abunda ke hanani Bacci ta faɗa mun wani sirri da ya girgizani.

Wato ashe itama da ta fara business online kuma bata ciniki amms tunda aka bata number din Coach Saddiqah komai ya fara tafiya daidai a kasuwancin ta ( Talk with Saddeeqah).

Tunda ta shiga OPERATION CINIKI DOLE ONLINE BOOTHCAMP komai ya warware mata ciniki babu kama hannun yaro. https://wa.link/8al2f0
Ai ba shiri na nemi Coach Saddiqatu nima domin in shiga tsarinta na Saddeeqah Biz Growth Academy.
Kuma Alhamdullilah ina shiga nafara ganin canji a business dina, har ma sabon online business na buɗe daga cikin abunda na koya a Operation Ciniki Dole Online Boothcamp.
https://wa.link/8al2f0
Gaskiya wanda ya koya a wurin ƙwararriya ya huta domin ko dubu 100,000 akace in biya in shiga OPERATION CINIKI DOLE ONLINE zan biya domin amfanin da na samu cikin Boothcamp bazan iya faɗaba, gashi yanzu na samu na sayi machine din delivery na maida daki guda shago cikin gida na.
Hurayyah ta taimaka da ta haɗa ni da Coach Saddiqah. OPERATION CINIKI DOLE ONLINE ya bani damar yin ciniki yadda ya kamata ba tare da wana damuwa ba.

Indai kina business ko kina son ki fara Operation Ciniki Dole Online Boothcamp shine ajin farko da Coach Saddiqah zata rike hannun ki ta nuna miki duk wani sirri da dabaru na kasuwancin online.

Daga rashin ciniki zaki koma sold out domin kuwa zaki dinga yin 6 figures monthly, in kin shiga OPERATION CINIKI DOLE ONLINE BOOTHCAMP baki ga sauyi mai kyau a business dinki ba za'a maida miki kudinki bayan 90days.
Da Naira Dubu Goma kacal Pre-lunching Price zaki samu damar shiga OCD.( Kina biya zaki fara kwasar ilimi)
Zakuma ki iya jira sai 20th January ki biya Naira Dubu Ashirin.

*********
Janyota kusa dashi sosai Maheer yayi yana kama hannunta daya ya riqe cikin kulawa da tsananin kaunarsa datake bayyane suka shiga palon..

Kanta a qasa yake amma a hankali ta dan rife idanuwanta sbd qamshinsa daya gauraya palon duk da akwai nasu Maheer da dad harma dana su Alh saad dika masu tsadar ne amma qamshin nasa ya fita daban tana jinsa a cikin numfashin datake shaqa yana isa zuciyarta yana karya dukkanin kuzarinta.

Kasa dagowa tayi sbd sanin tabbacin yana palon dan haka Mimi kawai taji tana buqata a wannan lokacin sbd ta rungumeta ta samu nutsuwa daga uwa da karfin gwiwa.

Bata qarasa isowa tsakiyar palonba Ammar daya farka cikin wani irin tsananin nauyi da ciwon kai yana saukowa daga gadonsa daqyar ya iya duba time baisan lokacinda jiri na dibansaba ya fito zuciyarsa na neman faso kirjinsa ta fito sbd tsananin harbawan datake ba daidaiba yana jin kaman zai rasa numfashinsa.

Dakin Mimi yai niyar nufa ya fasa ganin akwai baki a gidan dan haka kai tsaye ya nufi palon Dad yana isa Jannah da maheer na shigewa da sauri ya qaraso idanuwansa akan Jannah baya ganin komai da kowa sai ita.

Maheer ganin yanda Dad ke kallan bayansu ya sakasa juyawa a hankali cikin basarwa ya kalli bayan idanuwansa suka sauka akan Ammar dayake sako kai palon a mummunan yanayi.

Sayd dayake kusa da kofar shigowan Kallo daya yayiwa Ammar ya juya ahankali ya kalli uban gidansa wanda yake zaune a kujera hankalinsa kwance yana fidda wani irin kwarji kamewa daga jannah din data shigo har Ammar din dake shigowa ko inda suke bai kallaba duk da babu wanda baisan da zuwansa a gurinba cikinsu sbd ita yasan ta shigowanta a gurin,Ammar dinma kallo daya yayiwa Dzad da Maheer ya faminci Ammar suke kalla a kofa sbd yanda yanayinsu ya nuna.

Sayd akwai abinda ko AZIZ bai kallaba bare magana yana gane umarninsa ko abinda yake nufi kokuma abinda ya kamata yayi dan haka miqewa yayi.

Gadan gadan Ammar ya nufo Jannah wadda batasan dashiba tana kokarin bude baki ta gaidasu Baba Alhassan..

Kafafunsa da hannuwansa har wani rawa sukeyi ganin manyan rigunan shaddodi masu shegiyar tsada da huluna masu tsadar suma suna daukan ido a jikin kowa
Jin yayi ma suna kashe masa ido sbd masifar dayakeji tana kunnuwa a kirjinsa da cikin kansa
Jannah din yake kokarin kamowa jikinsa tukuna yayi magana sbd yafisan duk abinda zai fada ko tambaya ya zama tana hannunsa already sbd kada a a rabasa da ita dan ayau yakeson a daura musu auren kaman yanda aka tsara ba dagawa,
Ayau yakeson mallakarta,.ayau yakeson maidata cikakkiyar macensa ta yanda babu iya rasashi da ita ko a magana bare a wani aikin.

Yanda ya tinkarota kai tsayen zai kamota Sayd yasha gabansa ahankali cikin nutsuwa tareda kallansa da idanuwansa da suke nuna zai iya rabasa da hannuwansa har lahira idan suka sauka akan jannah din.

Su baba Alhassan kallan kofar da Ammar din ya shigo sukai cikin mamaki

Dad Maheer ya kalla cikin mamaki da tashin hankali alamar yayi handling din Ammar din yayi masa batareda baqin sun gane ba.

Ammar cikin tsananin zafin gaske da yawon dayaji kaman tsintsaye nai masa cikin kai ya kalli Sayd zai ciresa daga gabansa ya wuce yace

"Kasan me kakeyi?

A lokacin Jannah ta juyo da sauri jin Ammar tana ganinsa cikeda mamaki take kallan yanayinsa ta daga kafa zata nufess Sayd ya juyo ya kalleta cikin nutsuwa da bata girmamawa da hannu ya nuna mata hanya yana matsawa gefe da nutsatsiyar sauti yace

"Pls Mrs LIMBA"

Hanya da inda yake nunawan cikeda girmamawa ta kalla da sauri hannuwanta na dan rawa cikeda mamaki da tsoro sai alokacin ta iya daga ido ta kallesa yana zaune dukansu basu ishesa kallo ba wayarsa ya dauka wadda Falaq ta kirasa cikeda kwanciyar hankali da nutsuwa ya dauka ya dora a kunnesa yana bude bakinsa yace

"Yes Falaq Aziz"

Abinda Falaq din ta fada kai tsaye a cikin wayar da wani irin farin ciki ya saka sai alokacin ya saukar da fararen idanuwansa akanta itama shi din take kalla tana neman zarewa ga Sayd bakin rai ya hanata wucewa zuwa ga Ammar wanda ya fara wani vibration yana.

Maheer ne yayi saurin isa ga Ammar din ya jasa da karfi cikin kyaftawar ido suka fice Ammar din na kwacewa yana son magana Ammar harshensa jin yake kaman ya karye sbd Bugawan da zuciyarsa ke kokarin yi.

Sayd cikin fuskewa ya rufe kofan palon yaja ya tsaya koda Ammar din zai dawo dan da alama yana kokarin zarewa ne dan haka yana taba abinda ba nasa ba zarar dashi zaiyi a cikin gidansu ya tafi yabar musu sabon nakasashen Ammar.

Tsit palon yayi kowa ya kasa cewa komai sbd yanayin da aka samu din saida Daddy Mahmoud ya fuske ya kalli jannah cikeda kulawa yace

"Jannah ki gaida iyayen LIMBA gasunan"

Bakinta rawa yakeyi sosai ta budesa batareda ta iya kallansu ta gaidasu tinaninta duk a rikice ta dena gane komai so kawai take ta fita taje gurin Ammar.

Amsawa su Baba Alhassan sukai cikeda kulawa suna mata Addua da saka albarka.

AZIZ takeson gaidawa shima amma ta kasa sake kallansa dan haka jiki a sanyaye ta juya tabar palon Dad dinta yabita da kallo cikeda tsananin kauna da kulawa.

Maheer kuwa koda ya fita da Ammar din daman Anny taga wucewansa da sauri tayo palon saiga Maheer ya taho dashi dan haka batai wata wata ba ta sake sakasa baccin da zai iya masa illa amma bata damuba.

Kallanta Maheer yayi zaiyi magana sbd bayason wani abin ya samu Ammar ta dakatar dashi da cewa

"Babu abinda zai samesa for his own good nake masa komai sbd kansa bazai iya daukan wannan tashin hankalin dayake saka kansa a ciki ba so yana buqatan hakan dan ya karba lamarin a hankali"

Ajiyan zuciya ya sake yana mata kallan kin tabbata
Gyada kai tayi tana kama hannunsa suka fice bayan ya gyarawa Ammar din kwanciya da rufa.

Suna fitowa dakin Jannah na isowa da sauri tana cewa

"Ina Ammar din,
Meya samesa?
Yaya na gansa haka?
Meyake faruwa ne??

Kokarin fadawa dakin take Anny ta riqota tana cewa

"Auren AZIZ LIMBA dayake kanki ne yake faruwa,
Ki kula sbd yanzu ke din matan wani ce wanin ma AZIZ LIMBA ake magana"

Dakatawa jannah tayi tareda juyowa gaba daya tana kallan bakin Anny kafin ta dawo da kallanta kan Maheer tace

"Meyake faruwa?
Ance an daura auren to waye aka daura dashi ni banganeba,
My Ammar kokuwa wani daban??

Riqota Maheer yayi tareda kokarin kwantar mata hankalin dayaga yana neman tashi sbd tsoro da firgici yace

"Kwantar da hankalinki my love kinji,
Da AZIZ LIMBA aka daura miki aure sbd samarwa da zuciyanki abinda takeso,
Bazamu taba iya hanaki abinda zuciyarki takeso ba koma meye"

Rawa hannuwanta suka fara a rikice tace

"No,no no
Ammar nakeson aura,
Ammar nakeson aura basai abinda zuciyana ke so ba,
LIMBA bai taba sona ba Ammar ne yake sona,
Meyasa zaku rabani da Ammar?
Ammar can't take ita zai zare,zai haukace zai iya zama komai akan hakan zai iya komai akan hakan..........

Anny ce ta katseta cikesa takaicin zantukan tace

"Kinsan shi LIMBAn waye akan haukar da zarewan?
Idan hauka Ammar zaiyi to ni banga alamar akwai rashin haukan a tattare da LIMBA dinnanba ki dena ganinsa kaman baya ji ko gani,
Kima aje LIMBAn kinga Sayd?
Kinsan komai zai iya akan LIMBA?
Kina ga bazai iya daukan ran Ammar dinba akan LIMBA"

Wani kallo Maheer yayiwa Anny din yana cewa

"Ke me kike fada?
Stop scaring her,
Kina daga mata hankali cant you see tana cikin damuwa da firgici"

Janyo jannah din yake kokarin yi tan kwacewa tana son shiga dakin Ammar wanda a daidai lokacin Mimi data taso ta iso gurin jikinta va wani karfi.

Da gudu Jannah tayi gurin Mimin ta rungumeta tana fasa wani kuka me sanyi tana cewa

"Mimi Ammar bazai iya daukan wannan hukuncin ba,
Inason a warware auren dan Allah a dauramun da Ammar"

Mimi wasu hawaye ne masu radadi suka gangaro mata dan daman koda ta fito ta fahimci tabbas andaura auren yau Amma bata dauka zasu iya daurawa wani auren jannah ba Ammar ba.

Rungume jannah din tayi batareda ta iya cewa komaiba sbd ciwon datake ji yana cike zuciyarta da bacin rai me tsananin gaske.

Dakin Ammar Mimin ta ja jannah zuka shige batareda tacewa Anny da maheer komaiba suka rufo kofa.

Kallo daya Mimi taiwa Ammar zuciyarta ta karye ta share hawayenta tana zaunawa gefensa.

Jannah ma gefensa ta zauna tana ambatar sunansa Mimi ta hanata tabasa da hannuwanta.

Kuka jannah din ta fasa wanda ta rasa na menene amma dai tasan tsananin tausayin Ammar bazai taba barintaba har abada da kuma kaunar da suka taso a cikinta ta kusanci da shaquwa.

Anny da maheer ma basu samu cewa komaiba sbd ganin Mimi ta daure fuska sosai suka juya suka bar gurin zuciyar Anny fes.

Acan palo kuwa Sun fito sun fice sunbar zaadens din zuwa gida wanda Falaq ta matsu daddynta ya dawo sbd yau itace ta tayasa shirin daurin aurensa ta rakasa har mota tana jin kaman ta hanasa zuwa gurin daurin auren ya wuce ya dauko mata Jannah din kawai ya fara kawowa nan.

Suna isowa Falaq ta fito da gudu Fiddausi tayi saurin riqeta tana hanata gudun sbd kada matsala ta biyo bayan gudun.

Yana fitowa motan da sauri ta qarasa gurinsa ta fada jikinsa tana cewa

"BestDaddy ya zama nawa nida Jan"

Dariyar zancenta Baba alhassan yayi yana cewa

"Wannan baturiya bata da hausa ko kadan sai iyayi da surutu"

Sayd ma dariyar zancen nata yake yana cewa

"Aa daya a cikinku dai zai daukesa"

Sake qanwamesa tayi tana cewa

"No,Tin farko har karshe nawa ne ni kadai yanzu ne dai na yadda ya zama namu mu biyu da My jan sai kuma babies biyu da kawai nakeso ta haifo mana sun isa banason na bawa Daddyna da yawa"

Kallanta AZIZ din yayi da idanuwansa yana mamakin yanda haryanzu ta kasa wayo duk da girmanta.

Sayd tsokanarta zai sake yi AZIZ ya kallesa saiya fasa fadan abinda zai fada yana dariya yace

"6 mukeso"

Da wani irin tsalle ta kallesa tana dawowa da kallanta kan Daddyn zatai magana ya girgiza mata kai ahankali alaman Ba haka bane kafin ya kalli Sayd din yana cewa

"Zaka rikitamun ita ko?"

Dariya sosai Sayd ya sake yana shigewa palo yana cewa

"Ba ruwana a bakin mama naji,
Kuma ashe da gaskiyan mama wata a gidan nan batada wayo sam"

Jin sunan Mama ce ta fada hakan kallansa tayi da sauri sbd tasan baya wuce umarnin mama daidai suna shiga palon tace

"Daddy d gaske kanne har 6 zaka mun??

Mama dake fitowa dakinta cikin mamaki tace

"Ke bakinki komai fada yake ko??
Uban naki kikewa wannan tambayar?

Tura baki tayi tana son amsarsa sbd jin tayi kaman ma batason ko guda daya zatai magana magana

Mama tayo kanta da gudu tayi bayansa tana cewa

"Ni banason ko daya ma na fasa abarni daga ni sai Jan mun isa"

Mama sake kallanta tayi zatai magana ya bude baki yana janyota gabansa yace

"Babu wanda zai zo ya dameki da daddynki,
Amma karki sake maganar nan kwata kwata ok??

Gyada masa kai tai tana dawowa mood dinta na baya tace

"Daddy yaushe Jan zata taho?
Yau?
Anjima?
Wat time?
#MAMUH

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
60
*TALK WITH SIDDEEQAH*
Operation Ciniki Dole
08149588205
Ni Olayyah na shiga uku na kwashe kudi na saro kaya domin in fara kasuwanci online, na gaji da zaman sai Yallaɓai ya bani kudin kashewa, kullum ni ce koma baya cikin danginsu, dukda yana kokarin sa, amma dai gwara in nemi na kaina kodan yan uwa da iyaye.

Amma bari in kira Besty nah Huriyyah nasan zata samu maganin wannan damuwar tawa.
Tunda na kira Huriyya na faɗa mata abunda ke hanani Bacci ta faɗa mun wani sirri da ya girgizani.

Wato ashe itama da ta fara business online kuma bata ciniki amms tunda aka bata number din Coach Saddiqah komai ya fara tafiya daidai a kasuwancin ta ( Talk with Saddeeqah).

Tunda ta shiga OPERATION CINIKI DOLE ONLINE BOOTHCAMP komai ya warware mata ciniki babu kama hannun yaro. https://wa.link/8al2f0
Ai ba shiri na nemi Coach Saddiqatu nima domin in shiga tsarinta na Saddeeqah Biz Growth Academy.
Kuma Alhamdullilah ina shiga nafara ganin canji a business dina, har ma sabon online business na buɗe daga cikin abunda na koya a Operation Ciniki Dole Online Boothcamp.
https://wa.link/8al2f0
Gaskiya wanda ya koya a wurin ƙwararriya ya huta domin ko dubu 100,000 akace in biya in shiga OPERATION CINIKI DOLE ONLINE zan biya domin amfanin da na samu cikin Boothcamp bazan iya faɗaba, gashi yanzu na samu na sayi machine din delivery na maida daki guda shago cikin gida na.
Hurayyah ta taimaka da ta haɗa ni da Coach Saddiqah. OPERATION CINIKI DOLE ONLINE ya bani damar yin ciniki yadda ya kamata ba tare da wana damuwa ba.

Indai kina business ko kina son ki fara Operation Ciniki Dole Online Boothcamp shine ajin farko da Coach Saddiqah zata rike hannun ki ta nuna miki duk wani sirri da dabaru na kasuwancin online.

Daga rashin ciniki zaki koma sold out domin kuwa zaki dinga yin 6 figures monthly, in kin shiga OPERATION CINIKI DOLE ONLINE BOOTHCAMP baki ga sauyi mai kyau a business dinki ba za'a maida miki kudinki bayan 90days.
Da Naira Dubu Goma kacal Pre-lunching Price zaki samu damar shiga OCD.( Kina biya zaki fara kwasar ilimi)
Zakuma ki iya jira sai 20th January ki biya Naira Dubu Ashirin.

*************
Kallan fuskanta yayi yana sake ganin doki da murnan dabai saba ganinta dashi ba idan baa kansaba,

"Meyasa take tsananin kaunar wadda bai kamata ta kaunata din ba" shine tambayar da zuciyarsa take masa yana kallan Falaq din.

Sake riqe hannunsa tai tana cewa

"Daddy pls yaushe ne zata taho?"
Kaine zakaje ka daukota?
Ka aikani na dauko ta yanzu pls BestDaddy"

Numfashi ya sauke yana shafa fuskanta yanajin kaunarta na sake ratsasa,
Ayau zuciyarsa cikin tsananin qunci da daci take sbd kaddarar auren daya shiga tsakaninsa da familyn da bai hada tsanarsu da komaiba amma ganin farin cikin dayake fuskan Falaq wanda daga zuciyarta yake fitowa saiyaji ya dan samu sassaucin tsananin dacin dayake ransa.

Bude baki yayi cikin kulawa da nutsuwa yace

"Karkiyita murna da yawa tareda tsalle tsallen nan banason wasa da lafiyanki kin sani so ki kula sosai okay?

Gyada kai tayi tana cewa

"Zanyi amma daddy pls when zata taho?

Bai amsa tambayarba ya wuce palonsa yana jin mama na kiranta.

Yana shigewa cire babban rigan jikinsa yayi tareda zame kayan duka sbd ya samu sakewa.

Wani wankan ya sake yi ya sauya kaya zuwa qananun kayan D&G bai fitoba ya kashe wayoyinsa dan hutawa.

Su mama kuwa bikinsu sukeyi cikeda farin ciki da kwnaciyar hankali sbd su anty maryam duka da iyalan Alh Saad din dana Alh Ahmed duka suka gidan anata taya mama murna.

Sayd ma shigewa yayi dan hutawar sbd Uban gidansa na hutawa ba wani aiki.

Dayake Fahad ma a mansion din ya sauka shi kam yana cikinsu mama da mutuniyarsa falaq kafin daga baya ya fita zuwa wani guri.

***Karfe 4 da mintina Ammar ya farka yana fara motsawa Mimi da jannah dake dakin har lokacin sukai saurin yi kansa mama na ambatar sunansa tareda kamasa ya tashi zaune ta rungumesa da sauri hawaye na gangaro mata na tsananin kaunarsa me karfi da tausayinsa.

Jannah ma hawayen ne suke gangaro mata tana kasa dagowa ta kallesa tana jin tsananin tsanar zuciyarta data kasa riqe amanar shekara da shekaru,
Ammar bai cancanci hakan daga gareta ba,
Taci Amanarsa taci amanar kanta sbd ta sani har abada wanda aka aura mata din bazai taba sonta kamar Ammar ba wanda zai iya vada rayuwarsa akanta.

Kansa da yayi masa tsananin nauyi da zafi ya dan dafe kafin ahankali ya bude idanuwansa da sukai jajir alamar baccin dolen da aka sakasa zuciyarsa bata hutaba ko kadan.

Akan jannah ya saukar da idanuwansa ya kafesu akanta yana mata wani irin kallo zuciyarsa na karban wani azababben yanayi me tsananin ciwo da radadi,
Tinda Allah ya saka masa tsananin son jannah tin tana cikin mahaifiyarta har isowanta duniya da gwagwarmayar neman lafiyarta zuwa yanzu bai taba kawowa ko a mafarki ko tinanin Jannah zata iya zamowa matar wani ba duk duniya bayansa,

Da ransa da lafiyarsa da hankalinsa da tinaninsa aka daura auren jannah da wani yana kwance yana baccin Asara da baqin cikin da aka sakasa sbd cimma buri batareda an dubi nasa halinda zai shiga ba a rashinta....

Rintse idanuwansa yayi sbd wani irin radadin daya yanki zuciyarsa da kirjinsa yana kasa riqe radadin ya rintse idanuwan.

Mimi jin saukan hawayensa masu wani irin tsananin zafi taji a bayanta wanda tajisu tamkar sun sauka a zuciyarta ne dan haka bata san lokacinda ta fasa qaramin kuka me sautiba dan tasan babu a duniya abinda zaa fadawa Ammar din akan wannan lamarin ya sassauta radadinsa,

Anyi masa illar da har abada bazai warke ba sedai samun sasssauci,

Jannah ganin hawayensa zubewa tayi qasa tana fasa kuka itama tana son ambatar sunansa amma baqin cikin kanta datakeji ya hanata fada.

Gangarowa hawayensa keyi ahankali akan bayan Mimi datake rungume dashi kafin jikinsa ya fara rawa ahankali yana kakkarwa ta sake qanqamesa da karfi tana girgiza masa kai tana cewa

"Ammar no pls,
No pls, karka bari ka shiga wani hali zuciyana bazata iya daukaba"

Dad ne ya bude kofar dakin ya shigo Maheer na bayansa suna ganin ya farka suka qaraso kowannensu idanuwansu na kansa.

Yanayinsa ya saka Maheer saurin isa garesa ya janyosa jikinsa ya qanqame yana kokarin hana jikinsa jijjigan dayake yana jin zuciyarsa na karyewa.

Dad ma qarasowa yayi daidai lokacinda Ammar din ya rikice gabaki dayansa komai na jikinsa rawa yake idanuwansa a rintse yana sake qanqame Mimi maheer kuma na sake qanqamesa.

Cikin sauri Dad ya kalli saleem daya shigo dakin yace ya kira dr.

Da sauri saleem ya ciro wayarsa yana kokarin saka kiran.

Daddy mahmoud ma qarasowa yayi dakin cikin damuwa da kulawa yana kallan Ammar din yace Maheer ya cire masa Cardigan din dake jikinsa.

Mimi da maheer dinne suka cire masa a lokacinne jikinsa ya sake gaba daya.

Maheer cak ya daukesa tareda nufar toilet da sauri Dad ne ya kunna masa ruwan dumi aka zaunar da Ammar din har lokacin maheer na riqe dashi dan haka ruwan su biyu yake jiqawa shima dad din kusan ya jiqe amma dai basason Ammar yana passing out sbd likitarsa data bada umarnin hakan a dena barin yana suma.

Cikin ruwan Daddy mahmoud ne da jannah suka shiga ruwan lokaci daya suna girgizasa tareda kiran sunansa cikin tsananin kulawa da son ganin idanuwansa sun bude.

Qara gudun ruwan Dad yayi sosai Maheer na sake riqesa da kyau.

A cikin qanqanin lokaci gabaki dayansu suke neman zarewa da tashin hankali da firgici sbd Idan aka cire son ran da sukai masa wannan karan to kaf familyn bayan jannah babu wanda ake tsananin so irin Ammar din sbd jinin Zeynab ne da basu hadata a duniyarsu da komaiba,

Su kansu a yanzu sun rasa gane wace kaddarar ce takaisu ga wannan lamarin wanda basusan Abinda Allah ya boyeba a cikinsa sai kuma Allah ya kaddara jannah din saita fara auren wani wanda ba Ammar ba.

Koda Dr ya iso Ammar din bude idanuwansa daqyar jajir wainda bama ya ganin komai dishi dishi yake gani hakama sama sama kunnuwansa kejin sautin sunansa dasuke ta ihun kira.

Akan jannah ya tsayar idanuwansa baya ganinta sosai amma yanajin sautin kukanta da yanda take kiran sunansa.

Sake rufewa idanuwansa sukai aka cirosa Maheer ne ya sauya masa kaya bayan kowa ya fice ya kwantar dashi a gadonsa da Jannah ta gyara da sauri hannuwanta na rawa tukuna dr yafara dubasa.

Palonsa suka koma suna jiran fitowan likita da Maheer dayake ciki shika suna jin kaman su tattaro likitocin abujan kaf suzo su dubasa.

Dr ya dade sosai a ciki kafin komai ya daidaita ya fito yana musu bayanin yanda zaa kula da kiyaye Ammar din kafin ya wuce.

Dukkaninsu kaman masu zaman makoki haka suka koma tareda manta hidimar bikin da ake gashi dare ma yayi baqi duka sun watse batareda anma tina da maganar kai amarya ba hakama ta bangaren AZIZ din babu wanda yai maganar zuwa daukan Amaryan.

Sallan magrib suka fice yi aka bar Ammar din ya huta sbd yanzu baccin nutsuwa ya samu.

Mimi ma sai lokacin ta koma dakinta tayi wanka da ruwan zafi sosai jikinta ya sake tai sallah tukuna aka kawo mata abinci da tea me zafi wanda tea din kawai tasha.

Jannah ma bedroom dinta ta koma ta kwabe kayan jikinta tai wanka ta sauya kayan zuwa riga da wando masu fadi sosai da kauri tai sallah ta zauna tana adduar Allah ya kawo musu sassaucin wannan kadaddarorin dasuke afko musu daya bayan daya ya maidasu rayuwarsu ta baya.

Kowama bayan dawowa sallah wanka sukai suka sauya kaya zuwa na shan iska basu fitoba sai lokacin ishai suna dawowa sallan angyara dining amma basu wani ci abinci ba kowa yawanci tea da snacks yaci sai Saleem ne ma sai Anny sukaci abinci me nauyi.

A lokacin ne Ammar ya tashi
Mimi da jannah ne sukai feeding dinsa abincin da bai wani ciba amma dai yasha tea sosai shima.

Sallah Mimi ta taimaka masa yayi kafin ta basa magani yasha ta zaunar dashi tana kulawa dashi tana rarrashinsa tareda masa adduoi.

Jannah ma sosai take basa kulawan duk da baicewa kowa komaiba kwata kwata yaqi bude baki yayi magana sbd har lokacin bai gama dawowa hayyacinsa ba kawai dai ragewa yanayin nasa tayi.

Su Dad ma duka sunzo sun dubasa da rarrashinsa har kusan 10 kowa na dakin kafin kowa ya fice Mimi saida taga ya samu bacci ta bar dakin ta koma dakinta tareda jannah wadda itama duk ta damu.

Haka suka kwana cikin yar damuwa sbd ga jannah dinma LIMBA yaqi cewa komai akanta amma tinda ba sauri sukeba suma sai basu masa magana ba dan su basuqi yabar musu ita din anan ba tai zamanta dan haka basuma yi tinanin masa maganaba.

Washe gari koda Ammar ya tashi ya dawo hayyacinsa Amma zuciyarsa ke tsananin ciwo da zafi dan haka ko fitowa baiyiba hakama rife kansa yayi a daki bayason kowa ya shigo bayan Mimi da jannah babu wanda yakeson gani.

Baa takurasa ba Mimin ce kadai sai jannah din ke shiga.

*****acan gidan kuwa Falaq ta damu da zuwan Jannah gidan mama ma da bata samu ganinsa ba tin jiyan sai yau kallansa tayi lokacinda ya fito daga hanyar bangarensa a shirye cikin brown Armanis da wayoyinsa a hannu da ipad sai qaramar jakar laptop dinsa
Sayd ya qarasa ya karba yana ficewa dasu zuwa mota tace

"AZIZ badai tafiya zakaiba??

Fararen idanuwansa ya saukar yana cewa

"Mama barka da safiya"

Amsawa tai tana sake jefe masa tambayarta cikeda mamaki
Yace

"Wani aiki ne me mahimmanci da dole saina isa gurin amma insha Allah kwana biyu ne ba jimawa zaayiba"

Sake shiga mamaki mama tai tana cewa

"To Jannah dinfa?
Tin jiya mukaita jiran maganar daukota da yan kawo amarya amma shiru harsu maryam suka gaji suka tafi
Yanzu kana maganar tafiya batareda ankawota ba idan ka tafi waye zai kawota to?

Falaq datake fitowa dakinta da sauri sanye da kayan bacci tayo gurinsa jin ana maganar tafiya tace

"Daddy tafiya zakai?
Nidai to a kawo jan kafin ka tafi"

Kallanta yayi itada maman kafin ya bude baki a natse dan bayason maimaita zance yace

"Idan na dawo zata taho amma yanzu zata zauna acan saina na dawo ayi maganar komai okay?

Bata fuska falaq tayi amma kuma ta gyada kai tana cewa

"Okay,Amma Besty karka dade kaji?

Shima gyada mata kai yayi yana shafa fuskanta yana cewa

"Banda yawo da gudu or tsalle tsalle"

Mama ma rasa abin fada tai sbd tasan tinda ya fada dole saiya dawon tinda baa shirya komaiba harna inda Jannah din zata zauna dan haka zata bari ya dawo amma idan ya wuce lokacinda ya kamata da kanta zata ta dauko jannah din sedai ya dawo ya taddata gidan nan.
#MAMUH
#BESTLOVE
#CRAZY LOVE
#FAMILY
#AZIZ AYOUB LIMBA
#JANNAH ZAD
#AMMAR ZAD

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
61
Har mota Falaq ta rakasa tana jikinsa lafe idanuwanta na son narkewa sbd batason ya dade.
Sayd daya bawa latif luggage din AY din set biyu na akwatin LV babba da qarama kallan falaq din yayi yana cewa

"Keda kikeda wata bestyn meyene zakiyi kukan bakyason ya tafi"

Tura baki tai tana kallan Daddynta tace

"Daddy kaga Uncle ko?

Zagayota yayi da hannunsa a gefensa datake cikeda tsananin kulawa da kauna yace

"Kyalesa zai fuskanci aikin da babu hutu idan bai denaba,
Waya ce maka tanada bestyn daya wuce Daddynta?"

Dadi taji tana murmushi tace

"Karka basa aiki me yawa Daddy amma idan ya sake zance ka basa,
Kuma banda Besty bayan daddy
Jan da kake cewa ba my besty na bace she is my Jan,my Mummy"

Kallanta Sayd yayi yana dariya cikeda kauna da kulawa.

Daddyn nata kuwa baice komaiba motan da aka bude masa ya shiga tareda kissing hannunta tukuna ya saki yana sake cewa ta kula.

Mota Sayd ya shiga Latif yaja suka bar gidan ta juya ta koma ciki tana tsallen zaadens zata daman jira kawai take ya tafi din taje taga Jan.

Tana shigowa gurin mama tai tana kwala mata kira tin a palo.

Mama dake daki tana waya tana jiyota taci gaba da wayarta sbd tasan shirme ne kawai ko karar Fiddausi zata kawo.

Tana shigowa dakin ta haye kafafun maman tama cewa

"Mama dan Allah zani gurin Jan"

Mama dake waya aje wayar tayi tana kallanta tace

"Ke haryanzu dai Allah bai kawo miki nutsuwa da sanin kin girma ba ko fatima?
Yanzu ki dubi girmanki kizo ki haye kafafuna ko tausayin tsufana bakyaji ko?

Sake gyara zamanta yayi akai duk tama kere maman daga zaunen tana sake bayyanarda shagwabanta tace

"Mama ai kece kika koyamun hawa kafafunki ko bayan na girma ai kina dorani idan zaki rarrasheni to yanzu ma ki rarrasheni Daddyna ya tafi ya barni"

Hannu mama ta daga zata zuba mata duka a baya tai saurin tashi tana cewa

"Me zakiyi mama?
Dukarwa the great AZIZ AY LIMBA 'ya?
Dan Allah mama wai yaushe zaki dena dukana ne,
Nafa fara zama yan mata"

Ajiye wayar hannunta mama tai gefenta tana cewa

"Sai ranar da kikai hankalin fara zama yan matan tukun zan dena"

Dawowa tai ta zauna gefen maman tana cewa

"mama pls zanje na dubo my Jan kinji"

Itama kanta maman ya kamata ta dubota tinda dai yayi tafiyarsa baice komaiba dan haka dole taje tayi gyaran zance dan idan aka biyesa haka zai bari auren ya gantale dan haka ta kalli falaq din tace

"Bari zuwa anjima zamu tafi tare nima zanje godiyar 'ya da suka bamu aure sbd jibi idan Alh Alhassan idan zaije gaisuwa wata rasuwa gida tare zamuje nima zan dubo dangi shekaru da yawa"

Cikin mamaki tace

"Mama nidai to bazanje ba gurin jan zan koma saikin dawo"

Ko kallanta mama bataiba tace

"Jan din daya kamata mu dauko bamu daukonba sai kuma kije ki zauna mata?"

"Eh nidai mama gurinta zan zauna gaskia kafin ki dawo,
Ga Fiddausi nan zata tayani zaman can din bazan dameta da komaiba tinda Daddy bayanan nidai ki bari dan Allah naje can din pls mama"

Magiya taci gaba dayi amma maman bata tankata ba saima anty maryam data daga wayarta ta kira akan atampopi masu kyau da tsada datake son a kawo mata taje dasu ganin gidan ta rabawa mutane.

Falaq kuwa barin palon tayi ta nufi dakinta ta dauki wayarta ta kira jannah wadda wayarta take kashe har lokacin.

Wurgi tai da wayarta tana jin ba dadin rashin samun jannah din.

Da yamma driver ya daukesu ya kaisu zaadens wanda suna isa cikeda girmamawa da kulawa aka tarbesu har ita Mimin bata nuna komaiba sbd bata iya wulaqanta mutane ba hakama ta riga ta samu kusanci da mama da bazata iya iya nuna mata tsanar dataiwa auren 'yarta da 'danta ba,
Dayan babban dalilin kuma shine duk tsanani Zaadens basa barin wani yasan matsalar data shafi iya sirrinsu na familyn dan haka bazata taba barin mama tasan ansamu cin amana a cikin ahalin nasuba na cutar Ammar da akai.

Da farin ciki ta tarbeta tana jan Falaq a jikinta datake cikeda murna tana cewa ina jan dinta.

Gaisawa kawai tai da Mimin tabar palon Fiddausi na biye da ita ta nufi dakin jan tana kwala sunanta da My Jan.

Jin muryan Falaq a gidan ya saka jannah dake kwance tashi tana daidaita yanayinta cikin nutsuwa ta sauko gadonta tana nufar kofa daidai suna shigowa Falaq ta fada jikinta tana cewa

"My Jan wayanki a kashe duk na damu sbd tin jiya naketa jiran zuwanki shiru"

Cikin kulawa da kauka fuskanta a sake sosai tace

"Duk ki aje wannan nima nai missing Baby falaq Aziz"

Dariya falaq din tai suna qarasowa ciki suka zauna Fiddausi na gaidata cikin girmamawa da sakewa itama tace

"Tin kiya kam munata jiranki
Mutuniyar ma daqyar tai bacci"

Dariya falaq tai tana cewa

"Na dena damuwa sbd Daddy yana dawowa zata koma can shikenan"

Labarin yanda sukai bikinsu acan LIMBAs tafara bata tana nuna mata hotina harda na daurin aure data saka fahad ya tura mata duka.

Akan fuskan AZIZ dayake zaune sanye da manyan kaya a lokacinda ake daura auren masu hoto suka ringa daukansa ta xubawa idanuwanta tana kalla.

Ganin yanda take kallan hoton jikinta na mutuwa tausayin kanta na rufeta na gangancin dataiwa kanta na barin son datake wa wannna bawan Allahn ya fito fili gashinan ta qare da aurensa bayan bata ga alamar zata taba daraja a hannunsa ba,
Falaq ta sauya hoton da nemo wani hoton dayafi fitowa sosai yayi wani irin kyau a cikin kayan daurin auren nasa duk da black ne ya saka amma hakan yayi masa kyanda zaka dauka auren farin ciki ne.

Numfashi me sanyi a boye jannah ta sauke tana dauke idanuwanta akai tana jan hannun falaq din da akaiwa lalle simpe me kyau da Anty maryam ta kawo me lalle tai mata tace

"Falaq da henna"

Kallan hannun tai tana cewa

"My first time and i like it"

Saleem ne ya shigo dakin falaq ta gaidasa a sake sbd shima yana tsananin kaunarta dan haka mutuminta ne a familyn shi da Anny amma sam bata yin Ammar ko kadan.

Fira sukeyi sosai har seda Dad ya dawo gida suka fito suka gaidasa Yana nunawa falaq din kulawa da kauna sosai
Mama ma sun gaisa tai godia tareda sakawa auren albarka ta kuka basu hakurin tafiyar gaggawa ce ta kamasa yana dawowa zaa aiko daukan Jannah insha Allah.

Shiru dukkaninsu sukai sbd jin lamarin wani iri shi kuwa dad din cewa kawai yayi Allah yakaimu sbd daman baba alhassan ya kirasa ya sanar dashi hakan tareda basu hakuri shida Daddy mahmoud.

Lamarin ya mugun sosa ransu sbd kamarsu ace an aure Macen datafi kowace mace daraja da matsayi a familyn kaf ace anbarsu da ita gabansu tsabar wulaqantawa ko kiransu bai samu yi ba bare ita jannah din wadda sai yanxu suke ganin ma kamar baigama noticing nataba.

Mimi nauyi kirjinta ya qara akan abinda akaiwa Ammar amma daurewa tai ta nuna itama ai ba komai tinda duk harkan gida ce.

Anan suka qara kaiwa dare kafin suka koma gida bayan jannah ta daure cikin jin nauyin maman tace dan Allah abar mata falaq kafin maman ta dawo,

Maman tana kaunar jannah amma batai saurin yadda ba saida Mimi ta saka baki dan haka ta amince sbd daman batason zuwa da falaq din kauye dan bazata iya ko kwana daya acan ba kila hakama tana zuwa ita falaq zata san ba AZIZ ne mahaifinta ba Sayd ne dan haka tafi samun nutsuwar barinta anan tinda dai yanxu Jannah kaman Mum dintace.

Farin ciki agun falaq baa magana dan haka washe gari koda su mama ke shirin tafiya tini itama Fiddausi ta shirya mata nata kayan a tsadaddiyar luggage dan haka ko daddynta bata fadawa ba da sukai waya.

Washe gari tin karfe goma na safe driver ya iso daga zaadens daukanta ta fito itada Fiddausi suka wuce bayan sunwa su mama fatan sauka lafiya.

Suna wucewa da mintina suma su maman suka fito da sabuwar me aikinsu da baba alhassan Latif ya kama hanya dasu a cikin wata lafiyayyar tsadaddiyar beymach.

Su falaq koda suka isa zaadens a lokacin Ammar da Mimi suka fito a shirye zasu nufi airport suma tafiyar sati biyu zasuyi daga shi sai Mimi sbd ya warware ya dawo mata Ammar dinta su dawo dan tai masa alkawarin dawo masa da jannah hannunsa dan hakan ne ma ya samu ya nutsu zasuyi tafiyar sbd ya dawa a Ammar dinsa ya dawo da jannah hannunsa kota halin yaya koda hakan na nufin kowama ya mutu.

Jannah tashiga damuwar tafiyar tasu mimi amma zuwan falaq ya sakata jin ta dawo daidai dan haka suka koma ciki cikeda farin ciki.

Da daddare ta gaji sosai da surutu da yawo cikin gidan Fiddausi ce ta kawo musu abincinsu a daki sukaci sukai wanka kowannensu ya shirya cikin kayan bacci.

A gefen jannah dake kan sofa zaune tana video call da Mimi falaq ta zauna tana kwantar da kanta kan cinyarta tana kallan Mimi datake nunawa jannah kauna.

A karo na farko dataji wani iri akan rashin uwa,
Kwata kwata batajin damuwa ko kewa ta uwa sbd mahaifinta ya cike mata wannan gurbin bai taba barinta shiga damuwa ta rashin uwaba,
Dashi da uncle da mama da Fiddausi sun tabbatarda bata samu damuwar rashin uwa ba ko kadan.

Kewan Daddynta taji ya ciketa dan haka ipad dinta ta tashi ta dauko ta dawo ta sake kwantawa jikin jannah din wadda ta gama wayarta ta ajiye gefe tana kama gashinta na qananun kitson dayake kanta na kusan 3 cuku tanason daurewa dan suna damunta sosai sbd tsayin gashin.

Muryansa kwatsam taji a kunnenta cikin wani irin lafiyayyan sauti na mai aji da burgewa yace

"Hey Besty"

Kallan inda muryan ta fito ta kalla tana sake kitsanta data kama suna dawowa zube.

A cikin idon juna idanuwansu suka sauka batareda sanin tana tareda jannah ba hakama itama bata dauka da gasken muryansa tajiba.

janye nasa idon yayi batareda ya nuna alamar yama ga mutum a tareda falaq din ba yace

"Kina ina??

Daga ipad din tayi kai tsaye batareda tsammaninsu duka ba ta karawa Jannah wadda rigar baccinta mara hannu tana cewa

"Ina gurin My Jan,ni banbi inna inda zata tafiba gurin jan nakeso shine na taho tareda Fiddausi"

Janyewa jannah tayi daga jikin Falaq din tana barin gurin gabaki daya zuciyarta na dan rawa,

Shikuwa kashe kiran yayi gabaki daya yana jefar da ipad dinsa gefen gadonsa dayake sanye da fararen kayan bacci masu santsi da tsadan gaske yana jin bacin ran zuwan falaq zaadens zama harda kwana.
#MAMUH#
KUYI HKR DA POSTING DA NAKE LATTI UXURI NE AMMA INSHA ALLAH DAGA YAU NA GAMA ZAMU KOMA KAMAN YANDA MUKE DA WURI#*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
62
*UMMU_MAHNOOR LUXURIES*
(Best luxuries shop)
08034469681
08135142610
Aslm Alaikm ina kuke masu neman luxuries na kayan alfarmar kece raini?
Ina masu son su saka sitirar alfarma ta zamani ta manyan mata masu aji da zaa kalleki kallo daya asan sitirar alfarma e kika saka?

Shin kunsan me ake nufi sa kayan asalin yan gayu da nuna gayu?
Sitirar Alfarma kikeson sakawa?
Sitirar da kike ganin manyan mata da ita?
Sitirarda zakiyi gayun sallah dake da yaranki a dauka waje kikaje da kanki kika siyota?
To kizo ga damarki ta sameki sbd UMMU_MAHNOOR LUXURIES ta kawo miki sauki har gida,
Karkice se masu kudi ke iya siya har kema me yar dama zaki samu naki da saukin kudi kuma best quality da kalar zamani data yan gayu,

Nidai Mamuh nace duk wadda ke son a buga gayun sallan bana da ita da 'yayanta to tazo gurin UMMU_MAHNOOR LUXURIES tai siyayyar sallanta harma zuwa gaba dan nasan zakuji dadi da fahimtar abinda nake fada akan kayanta💯💯
Abubuwan da zaki samu a gurinta with the best quality na wayayyun mata masu aji yan gayu sune;

Atampopi
Laces
Shadda
Materials
Shoes
Bags
Veils
Trolleys
Jewellerys
Oil perfumes

Numbers
08034469681
08135142610

Handles
Instagram @ummu_mahnoor_luxuries
TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries
Facebook ummu_mahnoor_luxuries

*****************
Kallan ipad din hannunta falaq tai tana cewa

"Daddy hang up"

Tayi mamaki sbd bai taba hakanba yawanci ma shine yake cewa sai tayi bacci ya kashe.

Kallan Jannah data isa gado ta haye ta kwanta tana rufe jikinta yayi tayi tana cewa

"Jan baki gaisa da daddy ba harya kashe wayan meyasa kika tashi?

Kallanta jannah tayi da idanuwanta tana kasa cewa komai kafin ta dan bude bakin tace

"Zo ki kwanta sbd kinsan gobe Monday akwai school"

Tahowa tayi tana hawowa gadon ta shige abin rufar itama tana cewa

"Jan banason school sam"

Murmushi me sauti Jannah tai tana cewa

"Did your Daddy know that??

"No" tace tana karanta adduarta ta bacci tana rufe idanuwanta.

Babu bata lokaci bacci ya dauke falaq din hankali kwance.

Ajiyar zuciya Jannah ta sauke ahankali tareda tashi zaune tana zubawa fuskan falaq idanuwanta dake cikeda azabtacciyar soyayyar da batada amfani gareta,
Tamkar copy dinsa ne akan fuskan falaq har mamakin kamanninsu takeyi,
A duk lokacinda take kallan fuskan Falaq shi zuciyarta take gani,

Sake sauke numfashi tai tareda miqa hannuwanta ta gyarawa falaq din rufa tana gyara mata hulan baccin daya zame daga kanta ta sake mata addua tana jin kaman zuciyarta zata bude sbd tsananin kaunar datakewa Falaq din da mahaifinta,

Ayau da zata fara kwana guri daya da falaq jin tai kaman baccin ya qaurace daga idanuwanta so take kawai taita kallanta har ta cika zuciyarta.

Zamewa tai ta kwanta ahankali tana facing Fuskan falaq din wadda take bacci hankali kwance,

Kallanta take a natse tana jin nutsuwarta na dawowa da jin farin ciki na mamaye zuciyarta ahankali
Ahaka bacci me dadi da nutsuwa ya dauketa.

Da Asuba wayar falaq dinne ta tadasu bacci.

Cikin bacci jannah taji ringing din wayar a cikin kunnenta sbd tana ta gefenta akan bedside dan haka hannu kawai ta miqa tana jin bacci na sake cike idanuwanta.

Dauko wayar tayi batareda ta duba sunan me kiranba tai rejecting ta ajiye tana dake qaramar tsoki sbd tama manta kwata kwata da ba ita kadaice ba ayau din so ta dauka tata wayarce.

Sake kira akai kai tsaye sbd a nasa bangaren tinda yarinyarsa ta fara wayo yake koya mata sallah akan lokaci shiyasa ya sabar mata duk asubar duniya yana nan ko baya nan saiya tadata sallah akan lokaci, tin bata saba ba harta saba yana kira take tashi tayi sallanta a lokaci ta koma ta kwanta,

Ayau karo na farko na rayuwarsa da akai rejecting call nasa kuma daga wayar 'yarsa shiyasa kai tsaye ya sake saka kiran.

Wannan karan kiran na sake shigowa Jannah ta sake motsawa tana miqa hannu a fusace ta dauka ta batareda ta duba sunanba dan ko gani batayi sosai sbd baccin dayake idonta ta saka handsfree kafin tai magana muryansa ce mai kauri da sautinta yake bada wani irin sexy vibe din da zai iya juyar da kan da yawa wasu idan suka ji sbd a lokutan da ake tashi bacci a lokacin muryan mutane da dama sautinta komawa yake na tada hankalin wasu,

So tasa muryan a koda yaushe hakan take idan har ya tashi bacci yayi magana to zai iya daga hankalin me sauraronsa dan haka ahankali muryansa ta bayyana a cikin wayar a natse yana cewa

"Why did you reject the call???

Bude idanuwanta dake rufe jannah tai tana kallan sunan dayake kan wayar jikinta na wani irin mutuwa ta tashi zaune tana kokarin hana sautin numfashinta shiga wayar amma saida ya shiga cikin wayar ahankali ya sauka a cikin kunnensa.

Cire wayar yayi daga kunnensa yana saka handsfree ya ajiye gefensa yana sake jefa tambayarsa

"Why did you reject the call?

Yasan ba yarsa bace sbd har abada Falaq bazata taba rejecting kiran Daddyntaba.

"Numfashi me dumi ta sake sauke ahankali bugun zuciyarta na dan qaruwa ta bude baki Ahankali da muryanta dake cikin sauran yanayin bacci tace

"Sorry na manta na dauka wayana ne"

Takaici da mamaki ne ya kamasa lokaci daya kamar bazai tankata ba sai kuma yace

"Tarbiyan yarinyana dana gidanku ba daya bane,
Tana tashi sallah in time bata taba tsallakewa ba sai ayau karan farko data kwana a inda bai kamataba,
Ke baa koya miki sallah kan lokaci bane?
This is unbelievable" ya fada yana kashe wayarsa cikeda damuwan abinda yasaka Falaq zuwa zaadens da bai yadda da komai nasuba.

Shiru jannah tai da wayar a hannunta tana kalla idanuwanta suka ciko da hawaye masu dumi amma bata bari suka saukoba ta sunkuyar da kanta zuciyarta na daci sbd tinda take a duniya bata san komaiba bayan gata sai ciwon da Allah ya jarabceta dashi,

Bata taba sanin ya daci da ciwon fada,zagi ko baqar magana yakeba a rayuwanta,
Ta samu tarbiya duk gatanta iyayenta sun tsaya sun bata tarbiya daidai gwargwado hakama itama ta taso da sallah din akan lokaci bisa koyarwan iyayenta da yan uwanta musamman Ammar bai taba tashi sallah da asuba bai kirata ba ta tashi sunyi kusan lokaci daya.

Kalamansa ne suke mata radadi amma batasan ma metake ji ba akansu,
Ya kirata mara tarbiya ne ita kadai kokuwa harda Familynta??

Falaq ce ta fara motsawa alaman zata farka sbd indai lokacin sallan yayi sbd sabo to sai Allah ya bata ikon tashi.

Kallan falaq din tai kafin ta ajiye wayar hannunta ahankali jikinta a sanyaye hawayen idanuwanta n gangarowa ahankali ta zira kafafunta qasa ta sauko tana miqewa ta nufi toiletta shige.

Tana fitowa wayart na nuna haske alaman shigowan kira.

Falaq ce data tashi zaune idanuwanta suka fara sauka akan wayar taga qatuwar heart ce kawai da kiss take tasan Ammar ne ta sauko gadon tana tura baki tana magana qasa qasa harda buga qafa ta fada toilet.

Jannah kuwa mamaki ne ya kamata sosai na ganin kiran sbd ta dauka bazai dake kirantaba tadata sallah.

Jikinta dayake mace ta zaunar bakin gado tana daukar wayar ta dora a kunnenta cikin sanyi ta furta sunansa.

Ajiyan zuciya ya sauke da numfashin daya kusa barin kirjinsa sbd harga Allah bazai iya rayuwa babu jannah ba,
Bazai taba iya moruwa ba idan babu jannah a rayuwarsa,
Bazai iya barwa kowa jannah ba,
Yana mata wani irin mayen so da bazai taba jin zafi ko ganin laifintaba dan hakanne ma zuciyarsa ta kasa hanasa cigaba da sonta da nemanta tinda auren ance na wata uku ne ya yadda zai jira indai zata dawo garesa ya yadda ya zama wawa mahaukaci mara zuciya ya jirata.

Sake ambatar sunansa tai a natse tana danne damuwar datake ranta.

Cikin nutsuwa shima ya bude baki yace

"Time na sallah yayi"

"Na tashi already"

Shiru sukai kafin tace

"Thank you"

Kashe wayar tayi bayan ta fada hakan ta ajiye tana miqewa ta saka kayan sallah sukai sallan tareda Falaq daketa jin haushin kiran Ammar din.

Suna gamawa sun dan jima suna Adhzkhar kafin suka koma suka kwanta sbd dukkaninsu yayan hutu ne da basusan wahalarda kai da tashi da wuri ba.

Fiddausi kuwa a dakin data kwana gari na wayewa ta fito ta nufi kitchen ta gaisa da masu aikin gidan da chiefs dinsu suna yar fira tana aikin breakfast din falaq dana zuwa school dinta duk da tana SS1 sbd yanayin karatun can dana nan daba irin tsarin wanda tayoba bane sai aka sakata a ss1 sbd tagane na nan din yanda ya kamata amma tana zuwa da abinci sbd yanayin hygiene na abincin school da hankalinsa bai kwanta duka dashiba duk da tsadar school din da abincinsu da kamanma a makarantar qasashen wajen duk da haka na nata take zuwa.

Fiddausi na gama hada komai ta jera a tray ta nufi dakin Jannah.

Tana isowa knocking tai so daya kafin ta bude dakin ta shiga ta maida ta rufe ta nufi table ta ajiye kayan hannunta tukunta ta zagaya bangaren Falaq ta durqusa bakin gadon tana kama hannun falaq din tareda ambatar sunanta a natse sbd baa tadata bacci cikin tashin hankali koyaushe kaman zaa sakata wani baccin ake tadata.

Sake ambatar sunanta Fiddausi tai tana gyara mata rufa.

Motsin gyaran rufar ya sakata motsawa Fiddausi ta sake kiran sunanta.

Bude idanuwanta tai ahankali tana kallan Fiddausi tace

"Banson school bazaki bari na hutaba kafin Mama da Daddy su dawo"

Murmushi Fiddausi tayi tana yaye mata abin rufa tana cewa

"Ki bari kije yau tukuna sai muyi wannan shawaran daga baya"

Bata fuska tai tana miqewa zaune tareda saukowa gadon tana cewa

"Fada kawai kikai bazaki yaddaba na sani"

Toilet ta nufa Fiddausi tabi bayanta da towel ta kai mata daman already tin jiya aka jere mata kayan wankanta da dauran amfaninta a cikin toilet din duk da koina tsadaddun kayan amfanin jannah dinne masu kyau da tsada amma dai haka itama aka jera nata.

Brush da wanka tai ta fito daure da towel lokacin jannah ta farka ta sallami Fiddausi dan haka itace ta tayata shiryawa tai breakfast suka fito.

Itace takaita school tareda Fiddausi da baa barin falaq zuwa ko gate ba tareda itaba.

Suna zuwa kafin ta shige saida tai waya da Daddynta kafin ta bawa Fiddausi wayanta ta shige suka juya.

Suna dawowa gida jannah bacci ta koma sbd duka mutan gidan babu wanda ya tashi.

Fiddausi ma komawa masaukinta tai sbd ta gama aikinta na dole waton kulawa da Falaq.

Sai guraren 10 suka fito daya bayan daya suna haduwa a dining.

Cikeda kulawa da kauna dad ya kalli jannah data zauna kusa dashi tana kama hannunsa tai masa ina kwana yace

"Ina Falaq Aziz?

"Tana school"

Maheer ne ya kalleta yace

"Waye yakaita?

"Nice na kaita"

Shiru sukai dukkaninsu cikeda tausayinta da kaunarta.

Breakfast suka fara ci Maheer na cewa

"Gobe xan sanar da driver na yaxo tinda safe ya kaita sbd sanyi zai shigeki idan kina wannan fitan na tinda safe"

Dagowa tai ta kallesa zatai magana sai kuma ta fasa.

Suna gamawa ta koma dakinta tana wayoyinta da chats har kusan 1 da wasu mintina ta tashi tai sallah.

Fiddausi dataga lokacin dauko Falaq din yayi ta samu jannah din ta sanar mata.

Fitowa tai zuwa daukota Maheer yace ta koma ya aika driver yaje daukota batareda anje da Fiddausi ba.

Ko kafin driver yaje school din saida Maheer ya aikesa office ya karbo masa wasu takardun ya dawo gida ya basa tukuna ya koma daukota.

Zuwa lokacinda ya isa an dade da tashi daga school din falaq da tinda take a rayuwarta bata taba fitowa daga class ba tareda driver da Fiddausi na gate suka jirantaba sai ayau kuwa,

Galabaita da tsoro ne sosai suka shigeta wanda ya saka idanuwanta fadawa sosai sbd sai 3 zuwa 4 aka daukota.

Koda aka iso gida da ita duk ta fita hayyacinta daman Fiddausi tinda lokacin daukota yayi taga baa kawotaba bata dake zamaba taketa yawon xuwa gate hankalinta a tashe zuciyarta na tsinkewa gashi tana tsoron kiran sayd ta fada batasan hukuncin da mai gidan zai dauka ba akan hakan.
#MAMUH

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
63
*UMMU_MAHNOOR LUXURIES*
(Best luxuries shop)
08034469681
08135142610
Aslm Alaikm ina kuke masu neman luxuries na kayan alfarmar kece raini?
Ina masu son su saka sitirar alfarma ta zamani ta manyan mata masu aji da zaa kalleki kallo daya asan sitirar alfarma e kika saka?

Shin kunsan me ake nufi sa kayan asalin yan gayu da nuna gayu?
Sitirar Alfarma kikeson sakawa?
Sitirar da kike ganin manyan mata da ita?
Sitirarda zakiyi gayun sallah dake da yaranki a dauka waje kikaje da kanki kika siyota?
To kizo ga damarki ta sameki sbd UMMU_MAHNOOR LUXURIES ta kawo miki sauki har gida,
Karkice se masu kudi ke iya siya har kema me yar dama zaki samu naki da saukin kudi kuma best quality da kalar zamani data yan gayu,

Nidai Mamuh nace duk wadda ke son a buga gayun sallan bana da ita da 'yayanta to tazo gurin UMMU_MAHNOOR LUXURIES tai siyayyar sallanta harma zuwa gaba dan nasan zakuji dadi da fahimtar abinda nake fada akan kayanta💯💯
Abubuwan da zaki samu a gurinta with the best quality na wayayyun mata masu aji yan gayu sune;

Atampopi
Laces
Shadda
Materials
Shoes
Bags
Veils
Trolleys
Jewellerys
Oil perfumes

Numbers
08034469681
08135142610

Handles
Instagram @ummu_mahnoor_luxuries
TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries
Facebook ummu_mahnoor_luxuries

*****************
Fiddausi na ganin shigowar motar harabar gidan ta fito da sauri tana nufar motar hannuwanta har rawa sukeyi ta bude motar.

Ko tsayuwa falaq din bata iya yi sosai sbd gabalaita ga ruwa tanason tasha dan haka da sauri Fiddausi hankali tashe tai ciki da ita a lokacin jannah itama ta fito cikin damuwa da key dinta a hannu zataje da kanta ta dubo sbd tin dazun takeson zuwa ana hanata.

Ganin Fiddausi da falaq din wadda idanuwanta sukai ciki sosai ya sakata qarasowa gurinsu da sauri tana kamo falaq din jikinta zatai magana falaq ta fasa kuka mara sauti tana cewa

"A kira mata daddynta"

Fiddausi na jin hakan ta sake shiga tashin hankali tanajin itama gidan takeson bari su koma gida.

Jannah da Anny kuwa cikin tsananin kulawa suka nufi dining da ita suka zaunar Fiddausi na zuba mata brown spaghetti da aka dafa dasu carrots da Naman kaza ba tareda qashi ba taje ta kawo mata ruwa masu dumi jannah ta karba tana bata da kanta tana shafa bayanta tana cewa

"Am so sorry Falaq ban dauka zaa kai wannan time din baa daukoki ba"

Ruwan falaq tasha kafin ta fara cin abincin da Fiddausi ke tsananin son ganin tashi.

Taci abincin sosai kafin ta miqe suka nufi daki ta cire uniform tai wanka tai sallolin dake kanta wanda koda ta gamasu sosai zazzabi ya rufeta.

Cikin tsananin damuwa jannah ta kira Anny ta dubata ta bata magani baccin wahala ya dauketa.

Fiddausi gaba daya jikinta sanyi yayi gashi mama tanata kira tanason magana da Falaq din amma sai karya take mata akan sun fita da Jannah.

Daddynta ma so uku yana kira Jannah bata iya daukaba sedai Fiddausi ce take dauka ta sanar dashi bacci takeyi.

Na biyu daya sake kira cewa tai tana toilet
Na ukun tana ganin kiran zuciyarta ta ringa tsalle da fargaba.

Har dare suna jinyarta da tarairayanta tayi sallah ta sake cin abinci a lokacin ta dauki wayarta ta kira Daddynta da kanta
Yana dauka hawaye ne na tsananin kewansa da mama suka gangaro mata da muryan da karamin kuka ke zuwar mata tace

"I am missing you Daddy pls ka dawo"

Shiru yayi yana karantar yanayin muryanta tsawon seconds kafin ya bude baki a natse yace

"Meya sameki?

Shiru tai tana share hawayenta kafin tace

"Ba komai i just miss you Besty"

Sayd dayake gabansa ya kalla take sayd ya fidda wayarsa ya saka kiran Fiddausi.

Fiddausi na dakinta kiran Sayd y shigo wayar.

Numfashi ta sauke ahankali tareda daukan wayar tana fara gaidasa cikeda girmamawa.

Amsawa yayi yana cewa

"Me yake damun Falaq Aziz?
Akwai abinda yake faruwa ne?

Sun mata riqon da baya iya musu karya hardai akan Falaq dan haka a natse ta sanar dashi abinda ya faru.

Dayake handsfree take komai akan kunnen AZIZ ya sauka kuma har lokacin bai aje wayan dayake da Falaq dinba dan haka numfashi ya sauke batareda yace komaiba.

Rarrashin falaq din yayi ya nuna mata zai dawo ta samu tai bacci ya wayar na aiki.

Wayar ya kashe Sayd na kallansa yai tinanin zaadens din zai kira sai yaga bai kirasu ba.

A zuciyarsa yaso kiran Dzad ya sanar dashi kaf zadeens babu me amfani amma kuma saiya fasa sbd 'yarsa suka taba,sanyin idaniyarsa da zuciyarsa dan haka zasuji yanda yaji.

Karfe 4 da mintina kiransa ya shigo wayar Falaq wadda take bacci sosai sbd rashin karfin jikin data kwana dashi.

Jannah ce kiran ya tada wadda ta dade batai bacci ba tana kulawa da falaq din.

Kaman bazata dauka ba saita tina maganar daya caba mata jiyan akan rejecting kiran dan haka ta tashi zaune ahankali ta miqa hannu ta dauki kiran tareda dora akan kunnenta da sanyin murya tace

"Asslm Alaikm"

A zuciyarsa ya karba sallaman yana bude nasa bakin yana hadiyewa bacin ran daya kwana a cikinsa yace

"Akwai mutum daya a Zadeens dayakeda tinanin daya kamata?
Wane irin tinani ne kuke dashi daya banbanta dana sauran mutane?
Kunsan bazaku iya kulawa da falaq ba kika saka mama ta bar miki ita?
Are you guys for real?
Kunsan waye falaq Aziz kuwa?
Tafi duka Zaadens da abinda suka mallaka idan kanku bai baku ku kula da ita sbd mahaifinta ba ai zaku kula da ita sbd nacin kaunarta akanki,

Kasheta kukai niyan yi kome?
Bakwajin komai a gurin kisan mutum ne or wat?

Hawayen dake ta tsiyayowa jannah suka ta fara fidda sautin sheshekan kuka ahankali can qasa wanda ya sakasa sakin qaramin tsoki yana kashe wayar yana jin sabon takaici da bacin rai na rufesa.

Ita kuwa gudu hawayenta suka qara sosai tana jin kirjinta na nauyi da maganganunsa da suke kai tsaye zagi da qarshen wulaqantawa gashi ko magana bata samun yi yake kashe wayarsa koyaushe.

Ajiye wayar tayi tana rufe fuskanta da tafukan hannunta biyu tana girgiza kai alaman bazata iyaba,
Bazata iya da aurensa ba,
Bazata iya daukan wannan baqin cikin da qarshen wulaqancinba har karshen rayuwarta,
Tana tsananin sonsa da kaunar 'yarsa amma bazata iya rayuwa dasu ba ta hakura dan Allah a raba auren nan.

Sallah ta sauko gadon taje tayo alwala tayi ta jima tana rokon Allah zabin Alkhairi a cikinsu,
Idan Ammar ne Alkhairi a gareta Allah yayi gaggawar kawo mata mutuwar wannan auren da batama san ya sunansa ba.

Tana gama adduarta gurin falaq ta nufa ta tadata cikin kulawa tai sallah ta koma ta kwanta bayan ta bata warm milk tasha sbd ba maganar zuwa school yau.

Bayan falaq ta tashi guraren 10 tai wanka a daki aka kawo mata breakfast dinta taci wanda jannah din ce take aikin.

Wuni tai tana kulawa da ita duk da falaq din ta warwarewanta daman yar wahala ce da bata saba da itaba ta tabata dan haka ta sakewanta sosai.

Washe gari tinda safe Jannah ta tashi ta nufi kitchen da ita Fiddausi ta hada mata breakfast da komai na zuwa school sbd ko ayau da asuban saida ya fada mata maganganun da suka sakata tashi cikin damuwa akan yarsa dan hakanne ta tashi aikin da bata taba sabawa dashiba.

Saida falaq ta gama komai itace ta kaita school din ta dawo.

A gajiye take jinta dan haka ta kwanta ko baccin isashe bata wani samu ba lokacin tashi saura mintina 40 ta nufi school din itada Fiddausi suka jira aka tashi ta dawo dasu gida.

Sallah da abinci kadai sukaci ta sake ficewa kaita islamiyya sbd malaminta bayanan yayi tafiya dan haka makarantar ake kaita kafin ya dawo.

Ganin bazata iya dawowa gida ta komaba zaunawa tai a makarantar har aka tadasu sika dawo gida.

Wannan karan itace mugun zazzabin wahalar da bata sababa ya kama
Idanuwanta sunyi wani irin laushi gwananin tausayi amma ta daure ta hana su Dad ganewa bare suyi magana.

Washe gari ma haka ta qare a cikin wahalar dare nayi zazzabi yansake rufeta daqyar ta iya tashi sallan asuba.

A cikin kwanaki kadan ta koma abar tausayi ko Fiddausi tsananin tausayinta takeji gashi umarni ne daga AZIZ din itace zata kula da falaq tinda itace ta saka aka kawota.

Ita kanta falaq tsananin tausayin Jannah din wadda ta fara rama a kwanakin take sbd tsananin wahalar da bata sababa ta fara yimata yawa gashi taqi denawa.

Duk inda damuwa da qunci suke sun cike Familyn zaadens sbd sunaji suna gani Jannah din take wannan wahalar sunyi sunyi ta dena ta kasa denawa,

Har sabuwar mota takanas dad ya siyawa falaq tareda drivers dan a ringa kaita Jannah ta huta amma sam AZIZ LIMBA yace baya wasa security din 'yarsa sbd baisan drivers dinba adai bari Jannah din taci gaba kafin ya dawo.

Maganar dawowansa ma jin Dad yayi hankalinsa ya tashi ya shiga damuwa sosai akan tarewanta sbd tsoron irin wannan wahalar zataje kawai tasha dan haka sukaji auren yafara fita ransu tin baa tareba.

Mimi ma datake yawan video call da ita ganin yanda taga Jannah din ta koma sai taji kuma ta shiga damuwa sosai da tausayinta.

Duk familyn zaadens babu wanda yake jin dadin ganin halinda jannah take ciki gashi sam taqi nuna damuwa ko gajiyawa duk da yanayinta ya nuna hakan sbd duk dare da zazzabin wahala take kwana.

Ammar ma tinda yaga jannah so daya yaji hankalinsa ya tashi da son dawowa dan haka suka tattaro suka dawo batareda sun sanar ba.

Da yamma su Mimin suka dawo lokacin jannah na kitchen tana tareda Fiddausi suna aikin cake da falaq tace zataje school dashi.

Yau tasha wuya sosai sbd tinda ta tashi da asuba bata komaba tana kan yawo da aiki.

Ko abincin kirki bata ciba gashi Class party ne zaayi a school din.

Jin ana murnan dawowansu Mimi ta goge hannunta da qaramin towel ta fito tana nufo babban palonsu.

Ammar dayake sako kai a palon akanta idanuwansa suka fara sauka zuciyarsa tai wani irin daukewa wani irin nauyi me sanyi yana danne kirjinsa batareda ya dauke idanuwansa akantaba yana kallo.

Itama shi din idanuwanta suka fara sauka akansa ta zuba masa ido
Yayi kyan gani ya samu nutsuwa ba kamar yanda yabar gida ba.

Numfashi me sanyi ta sauke tana dauke idanuwanta akansa tana maidawa kan Mimi tareda sake murmushin farin cikin ganinsu ta nufi Mimin da gudu ta rungumeta tanajin zuciyarta tana karyewa tace

"Mimi nayi kewanku dan Allah kada ku sake tafiya ku barni"

Mimi da bataji dadin ganinta a yanda ta ganta ba murmushin karfin hali ta sake tana rungumeta tace

"Ina zamu dake kina matar wani"

Basar da zancen jannah tai tana dawo da kallanta kan Ammar da har lokacin ita yake kalla tace

"Barka da dawowa Ammar Zad"

Murmushi me kyau ya sake mata yana cewa

"Thank you Jannah Zad"

Maheer ne ya qaraso ya rungume Ammar din yana cewa

"Welcome back Bro"

Amsawa yayi yana rungumesa batareda komai a ransa ba yace

"Yaya muka sameku?

Anny ma Mimi ta rungume tana musu barka da dawowa kafin suka qarasa ciki gabaki dayansu.

Falaq ma fitowa tai da murnanta taiwa Mimi oyoyo tana rungumeta.

Cikeda kauna Mimin ta rungumeta tana cewa

"Falaq yaya kike?
Yaya baqunta?

Murmushi tai tana amsawa tana sake musu sannu da zuwa.

Fiddausi da sauran yan aikin gidan fitowa sukai suna musu barka da dawowa.

Da daddare bayan kowa ya nutsu ya huta suna kan dining suna cin abinci Jannah data iso tareda falaq din kallansu kowa yayi cikeda tausayin Jannah,

Zama sukai suka fara cin abincin Ammar ya kasa samun nutsuwan ganin abincin da Jannah zataci dan haka da kansa ya miqe ya sake serving nata wani abincin sbd gaba daya ta zabge kamar bata cin abinci.

Cikeda kulawa yace

"Kici wannan you don't look good"

Thank you" tace tana murmushi.

Falaq data kasa cin abincinta tana kallansa jin tai gabaki daya cikinta ya cika dan haka fasa cin abincin tai ta miqe tabar dining din.

Babu wanda yace komai hakama dukkaninsu jannah suka zubawa ido suna kalla.

Batace komaiba itama hakama bata dagoba tsawon mintina 2 sai sukaga ta miqe tana bin bayan Falaq din.

A tare dukkaninsu suka sauke ajiyan zuciya mara dadi banda Ammar da baqin ciki da takaici suka rufesa ya miqe yabi bayan Jannah din dakinta.

Tana shida dakin daidai fuskansa na bayyana akan screen din ipad din Falaq data saka kiransa video call.

Ta bayanta jannah din ta bayyana Ammar na bayanta zai miqa hannu ya riqota Muryan AZIZ din ya bayyana yana ambatar sunan falaq
Dukkaninsu Screen din suka kalla Ammar na kasa motsawa hakama jannah din falaq ma juyowa tai ta kallesu ganin inda Daddyn nata yake kalla taga Jannah da Ammar a tsaye.
#MAMUH

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
64
*UMMU_MAHNOOR LUXURIES*
(Best luxuries shop)
08034469681
08135142610
Aslm Alaikm ina kuke masu neman luxuries na kayan alfarmar kece raini?
Ina masu son su saka sitirar alfarma ta zamani ta manyan mata masu aji da zaa kalleki kallo daya asan sitirar alfarma e kika saka?

Shin kunsan me ake nufi sa kayan asalin yan gayu da nuna gayu?
Sitirar Alfarma kikeson sakawa?
Sitirar da kike ganin manyan mata da ita?
Sitirarda zakiyi gayun sallah dake da yaranki a dauka waje kikaje da kanki kika siyota?
To kizo ga damarki ta sameki sbd UMMU_MAHNOOR LUXURIES ta kawo miki sauki har gida,
Karkice se masu kudi ke iya siya har kema me yar dama zaki samu naki da saukin kudi kuma best quality da kalar zamani data yan gayu,

Nidai Mamuh nace duk wadda ke son a buga gayun sallan bana da ita da 'yayanta to tazo gurin UMMU_MAHNOOR LUXURIES tai siyayyar sallanta harma zuwa gaba dan nasan zakuji dadi da fahimtar abinda nake fada akan kayanta💯💯
Abubuwan da zaki samu a gurinta with the best quality na wayayyun mata masu aji yan gayu sune;

Atampopi
Laces
Shadda
Materials
Shoes
Bags
Veils
Trolleys
Jewellerys
Oil perfumes

Numbers
08034469681
08135142610

Handles
Instagram @ummu_mahnoor_luxuries
TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries
Facebook ummu_mahnoor_luxuries

*************
Dauke idanuwansa yayi akansu tareda maidawa akan 'yarsa yana kallanta ya bude baki yana jingina bayansa a sofan dayake zaune cikin free size balenciaga shirt da three quarter fuskansa ta qara haske sosai a natse yace

"Yaya nake ganin fuskanki da damuwa?
Akwai abinda yake damunki?

Juyawa tai ta saci kallan Ammar dayake bayan jannah zuciyarsa na tafasa ta dawo da kallanta kan jannah datai sanyi
Sai taji tausayinta me tsanani ya rufeta dan haka ta dawo da kallanta kansa ta girgiza kai alamar ba komai.

Ammar ya jefawa kallan dayafi kama dana mutum ne ko aljan kafin ya dawo da kallansa kan Jannah din batareda ya ambaci sunanta ba yace

"Meya sameta?

Nunfashi ta fara saukewa a sanyaye kafin ta dago ta kallesa tana danne damuwarta tace

"I dont know kawai ta fasa cin dinner ne"

"Akwai abinda kukai mata ne datai loosing appetite nata,
So me kike jira da bazaki mata dubarn da zataci ba?
Kunason ta kwana da yunwa ne?
Idan akwai specific abinda taji tanason ci a nema mata a bata mana,
Komai sai anfada miki yanda zakiyi¿
You ar unbelievable...." ya qarasa fada yana kashe wayarsa.

Ammar daya mutu a tsaye sbd tsananin mamaki da tashin hankali da baqin cikin baisan lokacinda ya kalli jannah da zuciyarta ke mata ciwo ba yace

"Is he okay?
Like is this Guy normal?
Yasan waye jannah zad kuwa?
Yana wasa da rayuwarsa ne?
Haka yake treating naki duk tsawon lokacin nan?

Juyawa Jannah tai batareda tace komaiba tabar dakin sbd Falaq sam bata kaunar ayi maganar Daddynta da daga murya bare rashin girmamawa ko cin fuska haka dan haka ta fice dan tasan zai biyota ne.

Suna isowa babban palo ta dakata tareda juyowa ta kallesa ta bude baki cikin damuwar datake ciki tace

"Meye kakeyi hakan a gaban Falaq?zata iya kwana tana kuka and hakan zai iya sakata wani ciwon da zai..... kasa qarasawa tai tana hadiye sauran zancen da damuwarta idanuwanta na sauyawa.

Cikin zafi da baqin ciki mai tsananin gaske Ammar ya daga murya yana cewa

"Idan yana taqama da yana tsananin kaunar 'yarsa bai hadata da komai da kowa ba to mun dade da wucesa a gurin sbd har abada bazai iya abinda mu mukai akanki ba,
Me zakiyi da aurensa idan har tin kina gida a gabanmu yana miki hakan?
Meye a cikin aurensa?
Meye zakiyi dashi?
Meyasa kikai shiru kina hadiye wulaqancinsa?
Why,why Jan?

Wani irin nauyi da tsananin ciwo ne ya toshe zuciyarta hawayen datake riqewa suka gangaro mata ta rintse idanuwanta tana jefawa zuciyarta itama Why ta kamu da tsananin sonsa irin hakan,
Da zata iya bawa Ammar amsa data fada masa menene yake azabtar da ita.

Gabaki daya su Dad da hayaniyar ta kawosu palon tsayawa sukai suna kallan hawayenta dake sauka zuciyoyinsu na radadi da ciwo tareda jin auren kwata kwata ya fita ransu a yanxu yancin yarsu kawai sukeso.

Bude idanuwanta da sukai jajir tayi taga irin kallan da suke mata ta juya batareda ta tsaya jin abinda zasu fada ba ta nufi kitchen sai ganinta sukai ta fito dauke da tray ta wuce zuwa dakinta.

Saleem ne ya isa gurinta ya karbi tray din yana cewa ta kawo ya daukan mata cikeda kulawa da kaunarta me tsanani.

Dad bai iya cewa komaiba palonsa ya wuce
Maheer ma nasu palon ya wuce Anny na gefensa riqe da hannunsa.

Mimi Ammar dayake jin kaman zai kama da wuta ta nufa ta kama hannunsa tana maidasa dining ta zaunar tanason yaci abincin amma sam bai iya ci ba idanuwansa sunyi wani irin jajir maganganun da LIMBA ya fadawa Jannah suna yawo a kunnuwansa.

Suna isa daki falaq suka tarar a zaune idanuwanta sunyi jajir alaman kuka tayi tana ganinsu ta zubawa jannah ido da itama idanuwanta suka nuna kukan tai
Take taji jikinta ya sake sanyi.

Tashi tayi ta nufo Jannah din sedai kafin tace komai jannah ta kama hannunta tana kokarin sauya yanayinta ta zaunar da ita a sofa tana cewa

"Zo kici abinci"

Girgiza kai falaq tai tana cewa

"No kema bakici ba"

Saleem daya ajiye tray din akan table din gabansu cikeda kulawa garesu su biyun yace

"Dukanku zakuci abincin ai yanzu dolenku"

Kallansa Falaq tai tana sanyi tace

"Idan jan zataci zanci,
Idan bazata ci ba nima bazanci ba"

Murmushi ya sake yana kallan falaq din kafin ya kalli jannah yace

"Your baby tace bazata ci ba idan bazaki ci ba so Ms Jan limba me kikace??

Kallan falaq din tai tana sauke ajiyan zuciya ta miqa hannu tana cewa

"Zanci"

A tare sukaci abincin shikuma saleem din yan kokarin sauya yanayinsu har suka sake suka dawo walwala da dariya.

Har kusan 10 da mintina yana dakin har saida ya tabbatarda sun gama dawowa cikin farin ciki tukuna yai musu saida safe ya fice.

Harya fito duk tsawon wannan lokacin Mimi da Ammar na palo zaune zuciyoyinsu ba dadi dan haka ya sanar dasu komai ya daidaita sun dawo walwalwansu duk su dukan.

Yar ajiyar zuciya Mimi ta sake tana juyawa ta nufi dakinta

Ammar kuwa ko sunan Falaq din jin yayi baya kaunar sake ji dan haka shima barin palon yayi ya nufi bangarensa yana jin kaman ya dawo da rayuwarsu baya ya goge shigowan AZIZ LIMBA rayuwarsu ya hana haduwansu dashi kwata kwata.

Wanka Falaq tafara yi tai shirin bacci ta hau gado ta dauko ipad dinta lokacin jannah na cikin toilet gurin wanka ta saka kiran Daddynta.

Daman kiranta zaiyi sbd tabbatarda taci abinci bata kwana da yunwa ba.

Zaune yake a bedroom dinsa shima sanye da fararen kayan bacci ya dora Cardigan akai me girma sbd yanzu ya gama conference meeting da wasu presidents dinsa na U-LIMBAs companies.

Cikin kulawa da sakewa tareda kauna take sakin murmushinta me kyau sbd yasan ta dake bata cikin damuwa dan kada yayiwa Jan dinta fada tace

"Daddy naci abinci tareda My jan kuma bana cikin Damuwan komai yanxu"

Hancinta ya kalla fuskan Ummitansa na bayyanar masa akan fuskanta ya saki wani Kyakkyawan murmushi yace

"Thank god Besty zaiyi baccin nutsuwa kenan tinda falaq Aziz taci abinci"

Dariya tayi sosai kafin tace

"Daddy pls ka dena yiwa my jan fada ni banaso,
Banason tayita kuka,
Koyaushe kayi fada sai tayi kuka sosai,
Ka ringa rarrashinta nakeso kaman yanda kakemun,
Kaji???

Bakinta dayake maganar ya kalla kafin ya basar yana cewa

"Ki fadamun abinda ya sameki tukuna"

Mantawa tai da tace bazata sake nuna masa damuwanta anan ba ko fada masata gyar zama tana turo baki tace

"Daddy ni banason Ammar Zad yana kula Jan tinda ai yanxu Jan din Daddyna ce ba tasa ba,
Yanata kallanta baya kallan kowa sai ita,
Shine ana dinner ya ringa zuba mata abinci yana kokarin bata kamanma fa zai bata a baki,
I hate to see him near our Jan shiyasa nayi fushi na fasa ci kuma shine ya biyota bar daki kuma yanata fada,
Daddy i don't like him sbd Jannah ta Bestyna ce kadai...

Inda taga yayiwa kallo daya ya dauke fararen idanuwansa ya sakata juyawa ta kalla Jannah ce ta fito daga wankan sanye da bathrobe blue yar qarama da batada wani tsayi sosai.

Saukowa tai daga gadon da sauri ta nufi gaban mirror din da jannah ta zauna ta ajiye ipad din gaban mirror gabaki dayan jannah ta bayyana a cikin screen din hatta siraran cinyoyinta dake daukan idon haske da lafiya da hutu.

Ba zato jannah ta gansa a gabanta
Da sauri ta kallesa ya dauke idonsa yana kallan Falaq data tsaya bayanta yace

"Ki kwanta time na baccinki ya wuce saida safe.."

Saurin hanasa kashewa falaq tai tana cewa

"Besty Kaikace idan nafada zakamun abinda nakeso,
Inason ka rarrashi My jan she s sad deep down"

Saurin kallanta jannah tai tana kasa kallansa sbd tanason miqewa Amma miqewanta zai qara bayyanarda jikinta ne.

Falaq kallan jannah tai tace

"Jan karkice bakyaso my Daddy ya iya rarrashi zakiji bazaki sake shiga damuwaba"

Idanuwanta ta dago ta dora akan screen din taga ita yakewa wani kallan daya sakata jin zufa na gangarowa daga wuyanta zuwa cikin rigar wankan jikinta...

Harbawa zuciyarta keyi sosai har yana iya gani ta jikin rigarta.

Baice komaiba da idanuwansa ya ringa azbtar da ita sbd yana ganin yanda kirjinta ke tsananta bugu...

Zufan daya gangaro daga wuyanta zuwa kirjinta yabi da kallo yana maganganun Falaq na dawo masa.

Falaq kuwa qaramin towel ta dauko tazo gurin jannah din data bari hango zufan datai yana mata tsiyaya duk akwai ac.

Tana zuwa hannunta daya ta dora ta janye rigar zuwa qasa tana dora towel din....

Dauke idanuwansa yayi akanta tareda kashe wayar gaba daya sbd yanda ba zato falaq ta zame mata rigar saida ya bayyana jikinta sosai har gurin saman kirjinta.

Rawa hannuwan Jannah din suka fara tai saurin karban towel din tana jin bugun zuciyarta na tsananta tai saurin daukan remote ta qara Ac ta zauna bakin gado ta samu bugun zuciyarta ya daidaita kafin ta miqe ta shirya batareda ma tayi wani shafe shafen turarukanta data sababa.

Falaq kuwa cewa tai

"My jan karki damu Daddy na dawowa zamu koma gida acan zan saka ya ringa lallabaki kaman ni,
Mama ma tana sonki sosai zata ringa rarrashinki ta sakasa ya ringa yi shima"

Murmushi kawai Jannah din ta sake tana cewa

"Naji,kiyi adduar kiyi bacci gobe akwai school karki manta"

Itama murmushin tai tana addua ta rife idanuwanta take bacci y dauketa.

Ita kuwa tana rufe idanuwanta nasa idanuwan take jin suna mata yawo a koina da kallansa daya kusa bata attack.

Washe gari kan lokaci sukai shirinta kafin kowa ya tashi takaita ta dawo ta shige kaman bata fitaba ta kwanta baccin safe itama.

Sai 10 mutan gidan suka fito itama hakanan ta tashi batareda baccin ya ishetaba tai wanka ta fito zuwa dining.

Ganinta yau din a natse ba kamar sauran kwanakin datake neman haukacewa sbd wahala ba ya saka suka samu nutsuwa harma sukai breakfast din cikin jin dadi da farin ciki.

Itama sakewa tai ta nuna bata cikin damuwar komai.

Lokacin tashi na yi yau saleem ne yaje da kansa ya dauko Falaq daqyar ya lallaba jannah ta hakura yaje ya daukota sbd ita ta huta.

Falaq ma ganin saleem ne bata damuba sbd itama tana son jannah ta huta hakama Fiddausi tausayinta take sosai dan haka sai saleem da Maheer suka karba kai falaq din qarfi da yaji wani lokacin harda Ammar sbd dukkaninsu sunason Jannah ta huta gashi Kai tsaye AZIZ LIMBA ya nuna koda wasa kar a hada 'yarsa sa driver hakanne yake saka jannah jin tsoron barin falaq din a hannun kowa sai da sukaga tana neman lalacewa a gabansu suka karba aikin kai falaq din da daukota akan lokaci kaman marasa aikin yi duka ba dan suna so ba.
#MAMUH

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
65
*UMMU_MAHNOOR LUXURIES*
(Best luxuries shop)
08034469681
08135142610
Aslm Alaikm ina kuke masu neman luxuries na kayan alfarmar kece raini?
Ina masu son su saka sitirar alfarma ta zamani ta manyan mata masu aji da zaa kalleki kallo daya asan sitirar alfarma e kika saka?

Shin kunsan me ake nufi sa kayan asalin yan gayu da nuna gayu?
Sitirar Alfarma kikeson sakawa?
Sitirar da kike ganin manyan mata da ita?
Sitirarda zakiyi gayun sallah dake da yaranki a dauka waje kikaje da kanki kika siyota?
To kizo ga damarki ta sameki sbd UMMU_MAHNOOR LUXURIES ta kawo miki sauki har gida,
Karkice se masu kudi ke iya siya har kema me yar dama zaki samu naki da saukin kudi kuma best quality da kalar zamani data yan gayu,

Nidai Mamuh nace duk wadda ke son a buga gayun sallan bana da ita da 'yayanta to tazo gurin UMMU_MAHNOOR LUXURIES tai siyayyar sallanta harma zuwa gaba dan nasan zakuji dadi da fahimtar abinda nake fada akan kayanta💯💯
Abubuwan da zaki samu a gurinta with the best quality na wayayyun mata masu aji yan gayu sune;

Atampopi
Laces
Shadda
Materials
Shoes
Bags
Veils
Trolleys
Jewellerys
Oil perfumes

Numbers
08034469681
08135142610

Handles
Instagram @ummu_mahnoor_luxuries
TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries
Facebook ummu_mahnoor_luxuries

*************
Break na sati biyu su falaq suka samu a school wanda kaf familyn zaadens babu wanda baiyi farin ciki da hakan ba sbd jannah zata huta suma zasu huta daga aikin da bana Allah ba.

Hutu yanzu jannah take samu duk dan haka itada Falaq din basa fita koina sai hutu a gida da wasa da farin ciki sosai.

Tinda falaq tazo gidan babu asubar da baya kira a waya dan haka tin tana jin wani iri harta fara sabawa kiransa na shigowa take tashi ta tada falaq sallah.

Kowanne dare ma yana video call da yarsa kafin su kwanta sedai tana iya kokarinta na kaucewa ganinsa dan haka suka kwana biyu batareda sun sake ganin juna ba.

Ta bangaren Ammar kuwa kai tsaye ya fito ya nuna bazai taba dena ji da jannah ba ko dena kulawa da ita ba kaman yanda ya saba sbd yanzu ne ma yake jin ya kamata ya tsaya tsayin daka akan ganin ta dawo hannunsa sbd bazata taba farin ciki da daraja a gurin limba ba,
Hakama su Dad a yanzu suna bayansa rabuwar auren sukeso dik da kuma ta wani bangaren suna shakkar rabata da abinda takeso dan haka tinaninsu ya kasu kashi biyu.

Maheer kuwa sosai ya maida hankali ya kutsa akan harkan businesses na Limba dan su samu kama abinda zasu kama dazai dawo musu da duka abinda suka rasa su sake rising da kansu dan hakanne kawai zasuyi su nuna masa karfi su raba jannah da aurensa dan yanzu sunsan idan ba shine yaga dama ya saketa ba kome zasuyi bazai saketan ba sbd baa juyasa yanda aka ga dama.

******Jannah ta dawo jannah dinta Mimi ma sosai take tattalinta yanzu hakama kowa familyn,

Duk yanda suka gaji da zaman falaq a gurinta sbd wahalar datake akanta basa fatan AZIZ LIMBA ya dawo a yanxu sbd dawowansa na nufin tarewanta wadda yanzu suke jin shakka dan haka suka zabi zaman falaq din anan indai hakan na nufin jannah dinsu zata zauna gida bayanan.

Ta bangaren falaq kuwa abu dayane yake saka zuciyarta zafi da jin gajiya da zaman gidan yanzu shine yanda kusancin Ammar da jannah din yake,
Kishi takeyiwa Daddynta me tsanani zafin gaske dan zafi sosai take ji taga Suna sakewa da juna suna murmushi
Ammar na Bayyanarda yanda yafi kaunarta fiyeda kowa a gidan.

Wannan ke sakata jin kaman zuciyarta zata fashe dan haka ta matsawa Daddynta ya dawo tana fada masa duk abinda yake faruwa.

Ba yace mata komai sedai kawai yayi kaman baijiba suyi wani maganar ya kashe waya.

Falaq din dena walwala tai a gidan ta rage zuwa cin abinci a cikinsu sedai Fiddausi ta kawo mata daki,

Jannah data lura da hakan sai ta ringa lallabata batareda tasan meyake damunta ba sbd bata fada mata abinda yasaka bata fitanba.

Ganin taqi sakewa kwana biyi yau suna tashi suna gama breakfast tace

"Zamuje beauty palour a gyara miki kanki,
Zakije??

Kallanta falaq tai tana sake fuska sosai tace

"Eh zanje,zamu zauna acan sai dare zamu dawo banason wuni a gida"

Murmushi jannah tai tana cewa

"Meyasa Falaq Aziz batason wuni a gida?
Akwai abinda yake damunki?

Kallanta falaq tai tana cewa

"Banason ganin kowa yana rabanki idan ba Daddyna ba haushi nakeji,
Kema kuma kin dena son Daddyna"

Kallan mamaki jannah tai mata tace

"Heyy Falaq me kike fada?
Shiyas kika saka kanki a damuwa kwana biyu?
I dont like seeing you like this my baby"

Bata fuska falaq tai tana cewa

"Meyasa yanzu kika dena son Daddynah???

Shiru jannah tai sbd zancen ya fara zama serious coz ta dauka shirmen falaq dinne amma ganin yanda har idanuwanta suka ciko da hawaye ya sakata kallanta tana kokarin magana falaq din ta katseta da cewa

"Kin dena son Daddyna da gaske Ammar Zad kikeso??

Janyota jikinta falaq tai tana girgiza mata kai ahankali tana kasa cewa komai..

Hawaye na gangaro mata zata goge ta hango Ammar yana shigowa palon tareda Mimi da Maheer ta sake tsiyayo wasu hawayen na gudu tace sai jannah ta fada mata meyasa ta dena Son daddynta.

Rasa yanda zatai jannah tayi ta kalli falaq din dake hawaye sosai ta bude baki cikin sanyi da nutsuwa tace

"Haryanzu Shine a zuciyana duk da nayi kokarin cire hakan na yakice na yar amma na kasa,
I endured and tolerated everything sbd nakasa cire abinda yake zuciyana so pls karki saka abubuwa sumun nauyi da wannan tambayan naki,pls Falaq"

Ammar dayayi mutuwar soja daga inda yake Mimi ta kalla zatai magana Maheer ya juya yabar gurin yana sauke numfashi me zafi.

Mimi kuwa falaq ta kalla wadda ta rungume jannah cikeda farin ciki tana cewa

"My jan nayi miki alkawarin Bestyna zai so ki fiyeda hakan insha Allah,
Mu shirya mu fitan to"

Ammar juyawa yayi da sauri yabar palon baya gani sosai duk da kansa ya kasa fahimtar asalin abinda jannah ke nufi da kalamanta dan hausa gaba daya jin yayi ta bace masa.

Mimi ce tai karfin halin tsayawa tana sake fuska ta dan shiga firarsu kafin suka je shirin fita.

Driver suka fita dashi su hudu zuwa Saloon din,
Jannah din da falaq sai Anny da Fiddausi jakar hannun Falaq.

Vip card ne dasu a tsadaddiyar Palour din dan haka suna isa suka wuce sama ana musu barka da zuwa gurin tsit a tsare kaman baa Nigeria ba.

Dayake daga falaq din har Fiddausi ma datake matsayin me aiki har inda yafi nan din suna zuwa a kasashe dan haka basu wani damu ba.

Gyaran kai da qafa da fata da duk sauran gyara hankali kwance,

Anan sukai lunch na lafiyayyan tsadaddan abinci sbd akwai komai a cikin gurin kome kakeso zakai order ne a kawo maka.

Farin ciki falaq take cikinsa sosai suma kusan duka a cikin farin ciki da walwala sukai wunin guri.

Daga can wani Mall suka biya suka siya wasu abubuwan hadda Sabbin Nighties suka siya na matching kala jannah da falaq din.

Siyayyar masu abin duniya sukai ba yawa sosai se kudi hakama wani abin kaman baida amfanin siya.

Sai yamma sosai suka dawo gida lokacin ana ma kokarin shiga sallan magrib.

Wanka sukai tareda sallah tukuna suka fito jannah na gaba sanyeda doguwar riga mara nauyi datake rawa ta dan lafe a jikinta ba dankwali akanta tana duba chat a wayarta yunwa take ji ta nufo palo
Mimi da Saleem zaune yana nuna mata wani sako a wayarsa Ammar na kan one sitter yana duba abu a ipad dinsa kamar ma Meeting yakeyi sbd yanda ya nutsu ya maida hankalinsa sosai.

Anny ce ta fito itama tana waya hannunta riqesa robar ruwan datasha ta rage ta zauna gefen Mimi.

Falaq ce a bayan jannah tana duba wayarta data bari gida.

Misscall din Uncle sayd ta gani da numbernsa ta Nigeria da sauri ta sake dubawa farin ciki na mamayeta kafin tai magana qamshin daya shiga hancinta ne ya sakata kallan kofa da sauri tana cewa

"BestDaddy"

Dad ne a gaba da maheer suka shigo palon sai gasa ya shigo a natse kwarjinsa kwarjinsa aura dinsa na cike palon tareda qamshinsa me tsananin sanyi da aji.

Sanye yake cikin black Alexander Mcqueen ya qara wani irin haske da fresh....

Cikin tsananin farin cikin da batasan iyakarsaba falaq tayi kansa da saurin gaske tana ambatar sunansa.

Tin bata qarasoba ya ware mata hannayensa ta fada da karfi tana rungumesa.

Cikeda kaunarta dayake maya me sanyi ya zagayeta da hannuwansa duka biyu yana cewa

"Heyy my angel"

Murmushin karfin hali kowa keyi suna bayyanarda farin cikin ganinsa banda jannah data kasa motsawa daga inda take.

Ammar kuwa ko dagowa baiyiba yaci gaba da abinda yake yana jin nauyi na danne kirjinsa.

Sakinsa tai tana cewa

"Daddy ka dawo baka fada mana ba"

Sake rungumesa tai tana jin kaman zata fashe da farin ciki.

Sakinsa ta sake da sauri ta juya taje gurin jannah ta kamo hannunta ta janyo da karfi ta turata gabansa ba tsammani ta hade kirjinsu tana rungume jannah din ta baya sika fada kansa dukansu kirjinta na qarasa mannuwa da nashi batareda zatonsu ba su dukan dan haka saura kadan numfashin jannah yabar kirjinta har batasan lokacinda ta qanqame gefen rigarsaba a tinaninta rigarta ce tana rintse idanuwanta da karfi sbd fargaba.

A lokacin ne Ammar yaji gabaki daya ya rikice baya gane komai na abinda yakeyi ya dago idanuwansa da sukai jajir ya sauke akan AZIZ din wanda ko inda yake bai kallaba ya saka hannu ya zare jannah din daga jikinsa.

Falaq saurin ture hannunsa tai tana cewa

"Daddy nida Jan munyi missing dinka sosai,
Ka dena turemu" sake qanqamesu duka tai tana sake jin farin cikinta na yawa tace

"We love you Daddy"

Sayd dayake bayansa fuskokin zaadens din ya kalla daya bayan daya yaga yaqe kawai sukeyi babu alamar har zuciyarsu farin cikin yake.

Hannuwansa ya saka duba biyun ya zagayosu jikinsa dakyau yana sauke idanuwansa akan Ammar dayake jiqewa da zufa.

Ita kuwa dagowa tai ta kallesa cikin fargaba da bugawan zuciya jin irin rungumar da yayi musu.

Shima ita ya dawo da kallansa akanta cikin tsananin bugawan da tasa zuciyar tayi sbd jin tsananin bugun zuciyar datake kirjinsa a nasa kirjinsa yana sauka.

Jin yayi zafi da sanyi masu tsananin kargi suna rufesa lokaci daya idanuwansa suka kasa daukewa daga kanta a karan farko yana jin bugun zuciyar Ummitah a kirjinsa.

Janyeta yayi da sauri daga jikinsa yana hana kowa ganin idanuwansa ya kalli jannah din da itama da sauri taja baya tana komawa gefen Dad dinta ta riqe hanunsa zuciyarta na bugawa sosai ta kasa dagowa ta kallesa.

Saleem ne yayi saurin tasowa yana masa barka da dawowa sai a lokacin ya dago ya kallesa yana amsawa a natse kafin ya gaisa da Anny ya kalli Mimi suka gaisa a gajarce sbd ba sabo a tsakaninsu.

Ammar da yake kokarin hana yanayinsa bayyana a gaban AZIZ LIMBA miqewa yayi yana barin palon batareda kowa ya luraba sai shi limba din.

Dad da daman sun gaisa tare sukai magrib ma yace su qarasa palonsa.

Wucewa sukai har lokacin falaq na riqe da hannunsa bakinta yaqi rufuwa.

Jannah ma tana riqe da nata hannun Dad din.
#MAMUH

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
66
*UMMU_MAHNOOR LUXURIES*
(Best luxuries shop)
08034469681
08135142610
Aslm Alaikm ina kuke masu neman luxuries na kayan alfarmar kece raini?
Ina masu son su saka sitirar alfarma ta zamani ta manyan mata masu aji da zaa kalleki kallo daya asan sitirar alfarma e kika saka?

Shin kunsan me ake nufi sa kayan asalin yan gayu da nuna gayu?
Sitirar Alfarma kikeson sakawa?
Sitirar da kike ganin manyan mata da ita?
Sitirarda zakiyi gayun sallah dake da yaranki a dauka waje kikaje da kanki kika siyota?
To kizo ga damarki ta sameki sbd UMMU_MAHNOOR LUXURIES ta kawo miki sauki har gida,
Karkice se masu kudi ke iya siya har kema me yar dama zaki samu naki da saukin kudi kuma best quality da kalar zamani data yan gayu,

Nidai Mamuh nace duk wadda ke son a buga gayun sallan bana da ita da 'yayanta to tazo gurin UMMU_MAHNOOR LUXURIES tai siyayyar sallanta harma zuwa gaba dan nasan zakuji dadi da fahimtar abinda nake fada akan kayanta💯💯
Abubuwan da zaki samu a gurinta with the best quality na wayayyun mata masu aji yan gayu sune;

Atampopi
Laces
Shadda
Materials
Shoes
Bags
Veils
Trolleys
Jewellerys
Oil perfumes

Numbers
08034469681
08135142610

Handles
Instagram @ummu_mahnoor_luxuries
TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries
Facebook ummu_mahnoor_luxuries

***********
Ko zama basuyiba Anny ta shigo tace angama shirya dining suka juya zuwa dining din duk da babu abinda zaici amma sbd Dad din daya sake cewa yaje din da falaq data takura akan sai yana gurin zataci suka nufi dining din.

Maheer ne yaja masa kujera ya zauna cikin basa yar girmamawa matsayin baqonsu kuma sirikinsu.

Zama falaq tayi kusa da daddynta jannah kuma na gefenta shikuma Ammar yana gefen jannah din.

Fiddausi ce tai serving nasu abinci gabaki dayansu sbd kwana biyu ta shiga cikin masu aikin gidan kuma sosai sukejin dadin komai nata akan nasu masu aikin da ake biya da tsada.

Jannah data kasa sakewa taci abinci Ammar ne ya kalleta yana daukan serving spoon zai zuba mata chicken soup akan abincinta dayasan tana so maganar AZIZ LIMBA ta ratsa shirun gurin a natse hankali kwance da cewa

"In the next 40 min zan tafi tareda falaq Aziz da......kallan Ammar yayi kafin ya kalli jannah da bata dagoba yace

"Da Matar da aka bani......"

Serving spoon din hannun Ammar kubucewa yayi daga hannunsa ya fada cikin soup din tayi baltsin daya sakasa saurin dora hannunsa akan fuskan falaq dake gurin daidai tareda hannun jannah din hannunsa ya sauka nata a qasa nasa a sama.

Maheer da Dad kuwa a tare suka sarke da abincin da suke ji suna dagowa kallansa.

Anny tai saurin bawa Maheer ruwa
Mimi ma Dad din ta bawa hannuwanta na dan rawa tana kokarin boye nata tashin hankalin.

Jannah ma ahankali ta dago ta kallesa idanuwanta na cikowa da hawaye.

Shi kuwa kaman bashine yayi maganarba ya kalli falaq da wani irin farin ciki ya sake ciketa ta riqe hannunsa dana jannah tana cewa

"Thank you BestDaddy"

Dad ne daya gama tari ya kallesa yana boye damuwarsa yace

"Da sauri haka babu shirin komai?
Ko zaka bari zuwa nan da kwana biyu ta shirya a natse"

Zubawa dad din idanuwansa yayi baida niyar basa amsa saida Ammar ya kasa hakuri yace

"Daman ai hakan ya kamata abari komai ya tafi a natse"

Batareda AZIZ ya kallesaba ya kalli Dad yace

'idan tana buqatan qarin kwana biyu zan qara mata sati daya Amma Dr Ammar Zad ne zai kaita da kansa,
Idan ya yadda zai kaita har cikin LIMBAs to shikenan ta qara sati daya"

Kallan Ammar kowa yayi ana jiran amsarsa shikuwa AZIZ din ya zubawa ido zuciyarsa kaman zata fashe da tsananin baqin cikin jin shi yakeso yakai Jannah da kansa gidan wani.

Dad ne ya dauke kallansa daga Ammar din yana cewa

"To ai wannan ba damuwa bane tinda daman qanwarsa ce yanada haqqin kaita gidan mijinta dan haka ba damuwa hakan yayi"

Abincin dayake bakin jannah dinne ya wuce mata da karfi tana daukan ruwa a cup tasha ahankali ya wuce.

Ammar ma jin yayi abincin dayake cikin bakinsa ya koma masa kaman madaci ya hadiye daqyar tareda shan ruwa.

Anny kuwa cikin farin ciki itama take dan haka itada saleem ne kadai da falaq sukaci abincinsu hankali kwance akan dining din.

Falaq na gamawa ya tashi tareda ita suka bar dining din dan shima kadan yaci yabar musu kayansu.

A palon Dad suka zauna shida Dad din da daddy mahmoud da maheer sunata firar business da wasu abubuwan.

Ita kuma falaq tana daki Jannah da Fiddausi na hada kayanta dan Daddynta zatabi yau kam sai gida batajin zata iya bacci bayan tasan Daddynta na gari.

9 suka fito tana riqe da hannun jannah tanajin kewanta tin bata tafi ba.

Har mota suka rakata tana kallan uncle dinta datai missing shima cikin tsananin farin ciki.

A motarsa shi da ita ne a baya sai Sayd yana taqi Fiddausi na gaba suka bar zaadens zuwa gida.

Suna zuwa masu aiki sukaita mata barka da dawowa Fiddausi ma jin tayi ta samu sukuni ta dawo gida.

Palonsa suka wuce ita dashi Fiddausi kuma ta wuce da kayanta duka ta kai mata daki.

Firar zamanta a zadeens din taketa basa da yanda kullum suke waya da mama da yanda jan dinta ke tsananin sonta.

Sauraronta kawai yake yana kallanta sbd batason tana basa labari yana qin bata hankalinsa shiyasa idan taba basa labari koda wanda baya sone saiya bata hankalinsa ya saurara.

Sai datai sututunta ta gaji tafara jin bacci ta tafi daki tai shirin bacci ta kwanta.

Shima shirin baccin yayi bayan ya gama waya da mama akan dawowanta gobe tukuna ya kwanta.

Washe gari suna gama breakfast ta kira jannah ta fada mata daura 6 days ta dawo gidansu gaba daya.

Sai yamma sosai mama suka iso itada Baba alhassan wanda yake nan shima yanxu sbd matansa daya ta rasu tin shekaru biyar yanxu dan haka baida mata yanxu hakama yaransa kowace tana gidan aure daman Sayd ne kawai namiji.

Murna sosai su falaq sukai da Fiddausi daga kuma akaita bawa mama labari itama tareda fada mata saura kwana 6 jannah ta taho.

Jin hakan mama tai magana da AZIZ din akan inda jannah zata xauna yace zata zauna dakin dayake kusa dana Falaq sai xuwa gaba zaa ware mata bangarenta idan zaayi gyara.

Hakan baiwa mama ba amma sbd ya fada dalilinsa saita yadda da hakan tasa aka cire komai na dakin duk da sabbi ne matsu tsananin tsada tasa aka saka mata wasu kayan.

Lafiyayyan lefen da aka kashewa kudin gaske da mama ta hada da manyan kudin da sarkokin gwal da English gold din daya kwashe kudade masu yawan gaske mama ta saka su anty maryam da iyalan gidan Alh Ahmed suka kai zaadens wanda ya bawa zaadens mamaki sosai sbd basu dauka AZIZ din zai iya kashe wannan maqudan millions din akan auren da suke tinanin baya so yanxu batareda sun san baimasan da lefen ba shi.

Jikin Mimi da jannah sanyi yayi sosai sbd saura kwana uku tafiyan tata,
Dad duk yanda yaso magana da AZIZ din yaqi barin su gansa,
Sunqi maganar dukiyar aurenta da zasu bada a zuba mata a gidan sbd basason auren ya zama cikakken aure dan haka sukai shiru suma ta wannan bangaren.

Anny ce ta dage da shirye shirye sosai tana ragewa jannah damuwar data shiga.

Ana gobe tarewan sakonsa ya shigo wayar Dad akan cewa goben by 7 Ammar ya iso da Jannah din limbas.

Dad bai taba haduwa da dan adam dayake kallan tsaban idonsaba yayi masa rashin mutunci na kai tsaye ba ba shakkar komai sai LIMBA
Amma dai koma menene zai daure ya hadiye sbd yarsa tana hannunsa yanxu tinda aurensa ne akanta.

Washe gari kaman ba 'yar datafi kowace mace gata da iko ba a zaadens haka akai shirin tafiyarta.

Ammar dayake jin kaman zai mutu ayau din dan zuciyarsa tsananin ciwo take masa hakama kirjinsa kaman zai qone sbd tafasa,
Daddy mahmoud ne ya lallaba ya ringa binsa da zantikan da suka sakasa fitowa kaita din da kansa zuciyarsa na neman bugawa.

Suna kokarin fitowa Jannah tayi kuka har batada karfi saiga Anty maryam da uwargidan Alh Saad din sunzo da mota biyu lafiyayyu na daukanta mama ta aikosu.

Sai alokacin Mimi taji dan sanyi ya dan ratsata sbd ita dai ma bata taba ganin irin wannna kaddararren auren mulkin mallakaba
Su kuma su Dad sbd shine kaman yake riqe dasu ya hanasu qarasa zubewa ya sakasu kasa cewa komai wanda ta wani bangaren ba hakan bane su yanxu hanyar da zasu dawo da komai nasu suke nema su nuna masa Jannah tafi karfin duk wani namijin dayake ji da kansa kamarsa dan kuwa akanta zasu iya batar dashi duniyar ma gabaki daya.

Su anty maryam ne suka karbo Amarya jannah cikin mutuncin da mutuntawa da girmamawa aka basu ita cikin bada amanar suka tafi da ita tareda Anny da mommy matar daddy mahmoud har Limbas.

Baya nan dan haka mama ce ta tarbesu cikeda girmamawa da farin ciki har taiwa Anny da mommy kyautar data dake girgizasu sai guraren 10 suka koma gida.

Su Anty maryam ma sunbar gidan guraren 11 aka bar jannah a taredasu mama da falaq da Fiddausi dasuke jin kaman zasu hadiyeta sbd kauna.

Karfe goma sha daya da mintina kadan motarsa ta dawo gidan.

Sayd ne ya kalli motar Jannah da aka taho da ita aka pake harabar gidan ya juyo kadan ya kalli AY din dake duba sako yace

"Ms jannah ta riga ta shigo LIMBAs"

Dagowa yayi ya kallesa yace

"A goben a kama Dr Abraham din sbd yanxu tana hannuna ko case din batan Dr Abraham ya bayyana zaadens bazasu iya boyeta ba sbd zargin kada akan case dinta su hana asan Gaskiyan tinda batanan"

Ajiyar zuciya Sayd yayi sbd finally dai zai fara farautan makasan Ummitah dan kama dr Abraham shine zai bayyanar musu da duk inda Dr ken yake.

Parking motar akai suka fito ya nufo ciki kai tsaye yana kashe wayoyinsa sbd hutawa yake buqata a yau daya tabbatarda abinda zaadens sukafi so da kauna a rayuwarsu y shigo hannunsa,

Su suna jiran damar da zasu juya rayuwarsa da duk abinda ya mallaka yanda sukaga dama shi kuwa tasa damar akansu har ta shigo hannunsa sai yanda yaga daman juyasu dukansu.
#MAMUH

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
67
*UMMU_MAHNOOR LUXURIES*
(Best luxuries shop)
08034469681
08135142610
Aslm Alaikm ina kuke masu neman luxuries na kayan alfarmar kece raini?
Ina masu son su saka sitirar alfarma ta zamani ta manyan mata masu aji da zaa kalleki kallo daya asan sitirar alfarma  e kika saka?
 
Shin kunsan me ake nufi sa kayan asalin yan gayu da nuna gayu?
Sitirar Alfarma kikeson sakawa?
Sitirar da kike ganin manyan mata da ita?
Sitirarda zakiyi gayun sallah dake da yaranki a dauka waje kikaje da kanki kika siyota?
To kizo ga damarki ta sameki sbd UMMU_MAHNOOR LUXURIES ta kawo miki sauki har gida,
Karkice se masu kudi ke iya siya har kema me yar dama zaki samu naki da saukin kudi kuma best quality da kalar zamani data yan gayu,

Nidai Mamuh nace duk wadda ke son a buga gayun sallan bana da ita da 'yayanta to tazo gurin UMMU_MAHNOOR LUXURIES tai siyayyar sallanta harma zuwa gaba dan nasan zakuji dadi da fahimtar abinda nake fada akan kayanta💯💯
Abubuwan da zaki samu a gurinta with the best quality na wayayyun mata masu aji yan gayu sune;

Atampopi
Laces
Shadda
Materials
Shoes
Bags
Veils
Trolleys
Jewellerys
Oil perfumes

Numbers
08034469681
08135142610

Handles
Instagram @ummu_mahnoor_luxuries
TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries
Facebook ummu_mahnoor_luxuries

********
Bedroom din da aka ware akaiwa gyaran Aljannar duniya akanta su anty maryam suka rakata bayan tin zuwansu suna palon mama suna fira ana sake rarrashinta ganin yanda tai shiru idanuwanta jajir tayi kalan tausayi sosai sbd ta rabu da familynta ba acikin dadin rai ba sbd kaf familyn babu wanda yake cikin farin cikin tarewan tata bayan saleem da Anny wadda ita sbd Son rai take komai.

Ammar zuciyarsa bugawa tai a bayan barin jannah mansion din dan haka a cikin daren aka nema likitoci cikin gaggawa dan kaman zai mutu yanayin yaxo masa dan haka gabaki daya hankalin familyn ya tashi suka aje maganar tarewan jannah din gefe suna kokarin ganin an ceto ran Ammar.

Falaq ce a dakin nata da Fiddausi dake jera mata kayanta a cikin wardrobe duk da sunada tsananin yawa dan kusan setin akwati biyar ne wanda in total zasuyi kusan akwati 30 babu kuma wanda ba designer set bane kudin akwatinan kadai banda kayan cikinsu zasu ciyar da wasu gidajen na watanni masu yawa.

Falaq duk da jan din na cikin damuwa da sanyi sosai kokarin sakawa walwala takeyi amma hakan ya kasa samuwa dan haka ta qyaleta ta zauna kusa da ita tareda riqe hannunta tana kokarin kwantar mata da hankali ta hanyar nuna mata suna tareda ita bata buqatan damuwa tako wane bangare sbd suna tsananin sonta zasu kula da ita kaman a zadeens.

Fiddausi kayan lefenta gaba daya da babu abinda aka taba haka ta kaisu closet ta jeresu tareda sauran akwatinan a gefen da aka ware me kyau na jere akwatina kawai.

Sake gyara dakin tai ta shiga toilet duk a cikin daren ta jere komai na buqatan jannah din a toilet tareda towels da sukafi guda goma sha biyu ta jere mata su sai rigar wanka bathrobe kusan guda goma itama ta jere ta sake gyara toilet din shima ta fito ta daidaita mata ac ta fice tana kallan time,Karfe goma sha biyu saura.

Kitchen taje ta hado ruwa da drink da snacks a tray me shegen kyau da girma ta kawo dakin ta ajiye a table sbd yunwar dare incase ta fice daga dakin tana mata saida safe.

Batai wani wankan ba sbd tayi na daren kafin zuwanta nan dan haka kayan jikinta kawai ta sauya sbd suma bazata iya kwana dasu bane ta cire ta saka riga da wando masu kauyi da girma da hula akanta ta kwanta tana rufe idanuwanta tareda sauke numfashi me zafi tana tinanin halinda Dad dinta da Ammar suke ciki sbd sune wainda zasufi kowa shiga damuwar kewanta.

Falaq dataso jiran dawowan Daddynta bacci dauketa yayi a palon ba yanda Fiddausi bataiba akan taje daki taqi dan haka dole itama a palon ta tsaya tayata jiran.

Lokacinda ya shigo palon akanta idanuwansa suka fara sauka ya kalli Fiddausi datake tsananin jin bacci amma bazata iya yiba sbd tsaron falaq din.

Tana ganinsa miqewa tayi ahankali cikeda girmamawa tana masa barka da dawowa.

Bai kalletaba Falaq din yake kalla yana ganin farin cikin dayake bayyane a fuskanta duk da tana bacci.

Tausayinta yaji ya cike zuciyarsa sbd tana tsananin kaunar macen da zuciyar mahaifiyarta take kirjinta batareda tasan bugun zuciyar mamanta ne take jiba wanda kila hakan ne ya sakata tsananin so da kaunar Jannah din haka sosai,

A rayuwarta shi kadaine wanda sonsa yafi mata komai na duniya sai yanxu dayake ganin tanawa jannah wannan son wanda yake sakata farin ciki da walwala sosai.

Qarasawa yayi gurinta ya durqusa ahankali ya shafa fuskanta ahankali kafin ya dauketa gaba dayanta ya nufi dakinta Fiddausi na biye dashi, Sayd kuwa juyawa yayi ya nufi hanyar palonsa da bedroom dinsa yana kashe wayoyinsa duk da yakamata yayi aiki yau da dare amma zai bari zuwa da safe.

Kwantar da ita yayi ya rufeta yana mata addua a natse yana gamawa ya sake gyara mata rufa ya rage mata ac.

Fiddausi ce ta kashe komai suka fice daga dakin ya wuce ta kofar dakin da jannah take ciki kwance idanuwanta rufe damuwa da sanyin jiki cike fal da kirjinta.

Fiddausi ma dakinta ta wuce tanajin gajiya sosai ta sauya kayanta zuwa na bacci ta goge fuskanta da wipes ta kwanta tana addua take bacci ya dauketa sbd a tsananin gajiye take.

Washe gari tinda falaq ta gama asuba take son zuwa dakin jannah amma tana fasawa sbd tina fadan mama dataita maimaita mata karta ringa zuwar mata da asuba koda daddare sosai sbd kada ta takura musu itada Daddynta.

Har gari ya fara haske tana son zuwa amma jin ba motsin kowa dole ta koma gadonta ta kwanta ta koma bacci.

Jannah dayake bata samu baccin daren ba saida tai sallar asuba baccin yazo mata bayan tayi waya da Mimi da Dad dinta yace mata komai lafiya tukuna ta kwanta bacci me karfi ya dauketa.

Dayake kowa hutu yakeson samu a gidan sbd yar hayaniyar da akai jiyan ta tarewan baquwansu shiyasa babu wanda ya fito da wuri tsit sai masu aiki dake kaida kawon aikinsu cikin rashin hayaniya suka gyare koina fes koina sai kamshin luxuries yake da Sanyin Ac ba hayaniya.

Ita kanta Fiddausi bata fito da wuri ba sbd ita kaman ta zama family duk da mai aikince amma aikinta na musamman ne kuma duka masu aikin gidan a karkashinta suke dan haka bata fitoba sai kusan karfe goma tana isa kitchen aikin breakfast din mutan gidan ta fara cikin tsari da yanda tasan kowa na son komai nasa ya kasance.

Tana gamawa tafara jere komai a dining din sai alokacin suka fara fitowa.

Mama ce tafara fitowa tana waya cikin riga da zani na wani lallausan lace mara nauyi da hayaniya sai tsada kunnuwanta kuwa daman gwal ne a jikinsu tintini tasaka normal gwal ta saka English duk wanda taga dama sakwa takeyi sbd bata son masu nauyi dan haka idan kagani ma bazaka dauka gwal bane sbd yanda suke simple da rashin ado sosai.

Zaunawa take kokarin yi falaq ta fito daga dakin jannah tareda jannah din datake sanye da Riga da skirt na lace mara nauyi ko kadan itama se tsada navy blue kala daya kwanta a jikinta ya fidda lafiyayyan shape dinta.

Qaramar veil ce akanta wanda iya kacinta wuyanta dan bata iya saka babbar gyaleba batama taba sakasa ba rayuwarta dan haka qaramar veil din data tsaya wuyanta duka sauran jikinta a bayyane yake duk da bawai kamata kayanta yayiba amma daidai jikinta ne.

Falaq ma dakinta ta koma ta sauyo kayanta zuwa irin na jannah din sbd kusan duka kayansu sunada iri dayane sbd duk abinda zata dinka guda biyu take dinka musu itada falaq sbd falaq na son kayan hausa sosai tinda bata taso tana sakasu ba shiyasa take kaunarsu sosai.

Gurin mama jannah din ta qaraso cikin nutsuwa da girmamawa ta gaidata tana dan kokarin korar da damuwan datake fuskanta wadda ta kwana a cikinta.

Cikeda kauna da kulawa batareda damuwa da qaramin mayafin dayake wuyan jannah dinba mama ta miqa hannu ta kama na jannah din ta zaunar da ita gefenta tana amsawa da cewa

"Jannah yaya baqunta?
Karki saka damuwa sosai a ranki nan din gidanki ne,
Kece matar gida ki sakewanki zakiji dadi zama damu sosai sbd muna muna kaunarki kamansu Mimi,
Banason ki takura kanki ko kadan kinji,
Shi kansa AZIZ din rayuwa dashi itace best rayuwar da zakiyi alfahari da ita,
Badan ina mahaifiyarsa ba nake yabansa tabbas Zakiji dadin rayuwar aurenki a Limbas,
Allah yayi muku albarka ya sakawa aurenku albarka da kwanciyar hankali har tsufa da jikoki insha Allah kuna tare."

Amin" falaq take cewa tana qarasowa gurin kafin ta zauna ta juya tayi hanyar palon Daddynta.

Sake juyowa tayi zatai magana Mama tace

"Zo ku tafi da Jannah ku gaida Bestyn naku tinda kince yanzu keda ita kuke dashi,ni danake uwarsa na tashi a banza kenan bana cikin lissafi"

Dawowa tayi da sauri tana kama hannun jannah din wadda gabanta ya fadi jin abinda mama ta fada ta dago fararen idanuwanta ta kalli hannun falaq dayake kama nata ta kasa kallan mama datake jin kunyar tace mata aa batason zuwa.

Fiddausi kuwa dariya tayi tana cewa

"Mama ke ai tini 'yarsa ta rabaki da naki dan tinda tintini tace ita kadai take dashi sai yanzu da akai arziki ta yadda itada Anty Jannah take dashi"

Cikin sakewa mama tace

"Iyi ai kibar yar Albarkar yarinya dan bazance jaira ba duk ta gama zama jairar dan haka gwara mu koma cewa yar albarka din tayita samun albarkar"

Kallan jannah data kasa motsawa maman tai tana cewa

"Kuje ku gaidasa kun fito tare cin abinci"

Rikitaccen numfashi ta sauke a boye me zafi tana miqewa kafafunta na sanyi falaq na sake riqeta suka nufi inda falaq din ke dosa dasu bugun zuciyarta na tsananta.

Suna barin gurin mama tabi bayanta da kallo tana jin kaunarta ta sake shigarta Allah ya cika mata burinta na shekaru yau ta wayi gari a gida daya da matar AZIZ saura jikokinta suma tana fatan Allah ya nuna mata ta wayi gari hayaniyarsu ta cika mata gidan.

Sanyi jikinta yayi sbd Allah beyi fatima ce zata ga hakan ba itace take ganar mata duk da kaman yanda AZIZ bai cire rai daga mahaifiyarsa ba koyaushe bincikensa akan inda take bai taba tsayawaba tinda ya tsayu da kafafunsa yana fatan wata rana ace an samo masa inda take itama hakane bata taba cire rai da sake ganin fatima wadda suke fatan duk inda take ta kasance tana cikin Aminci da kariyar ubangiji.
#MAMUH

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
68
*UMMU_MAHNOOR LUXURIES*
(Best luxuries shop)
08034469681
08135142610
Aslm Alaikm ina kuke masu neman luxuries na kayan alfarmar kece raini?
Ina masu son su saka sitirar alfarma ta zamani ta manyan mata masu aji da zaa kalleki kallo daya asan sitirar alfarma e kika saka?

Shin kunsan me ake nufi sa kayan asalin yan gayu da nuna gayu?
Sitirar Alfarma kikeson sakawa?
Sitirar da kike ganin manyan mata da ita?
Sitirarda zakiyi gayun sallah dake da yaranki a dauka waje kikaje da kanki kika siyota?
To kizo ga damarki ta sameki sbd UMMU_MAHNOOR LUXURIES ta kawo miki sauki har gida,
Karkice se masu kudi ke iya siya har kema me yar dama zaki samu naki da saukin kudi kuma best quality da kalar zamani data yan gayu,

Nidai Mamuh nace duk wadda ke son a buga gayun sallan bana da ita da 'yayanta to tazo gurin UMMU_MAHNOOR LUXURIES tai siyayyar sallanta harma zuwa gaba dan nasan zakuji dadi da fahimtar abinda nake fada akan kayanta💯💯
Abubuwan da zaki samu a gurinta with the best quality na wayayyun mata masu aji yan gayu sune;

Atampopi
Laces
Shadda
Materials
Shoes
Bags
Veils
Trolleys
Jewellerys
Oil perfumes

Numbers
08034469681
08135142610

Handles
Instagram @ummu_mahnoor_luxuries
TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries
Facebook ummu_mahnoor_luxuries

******************
Duk taku daya da suke qarawa na zuwa palon nasa tsananta bugun zuciyarta yake dan haka kafafunta suka qara sanyi kaman bazata iya qarasawa ba takeji sedai kuka mama na palo tana jiran zuwan nasu hakama falaq na maqale da hannunta tana jin kaman suyi gudu su isa da wuri.

Rikitaccen numfashi me zafi mara sauti ko kadan ta sauke a lokacinda falaq ta bude kofar palon kai tsaye wani irin sanyi dayake cikeda qamshinsa tako ina ya bigo a fuskanta yana shiga hancinta tareda qarasa yamutsa bugun zuciyarta gabaki daya.

Bude idanuwanta tayi ahankali cikin nutsuwa tana kallan cikin palon da babu kowa ta sake sauke boyayyar ajiyan zuciyan farin cikin baya nan.

Zaunar da ita falaq tai tana juyawa da sauri zata tinkari bedroom dinsa jannah din tai saurin riqe hannunta tana kallanta sbd ta fahimci ina zata ta bude baki a natse tace

"Ina zakije?

"Zanje na dubosa ne a bedroom dinsa"

Sake kallanta jannah din tai dakyau tana mamakin rashin wayonta sam,
A hakan yake iya bude baki yace tarbiyan gidansa tafi ta wasu.

Dawo da falaq din tai gefenta ta zaunar cikin nutsuwa ta kalleta tace

"Bakisan kinyi girman da bai kamata kina shiga dakin Daddynki kai tsaye ba?
Kin girma kin zama yan mata ke kina buqatan privacy a daidai wannan shekarun naki dan haka shima daddyn yana buqatan privacy...."

Katseta falaq tai da cewa

"Ai babu me shiga duniya idan bani ba ni kadaice nake shiga bedroom dinsa nima sbd ina yarsa ne"

Girgiza mata kai jannah tai tana kama hannunta cikin kulawa tace

"No kema kinyi girman daya kamata ki dena shiga kwata kwata idan ba shine ya kira ba,
Ba daddynki kadai ba bedroom din kowane namiji a duniya karki sake shiga saina mijinki kadai idan anmiki aure,
Baa shiga Addininmu ya hana hakan kwata kwata baayi ki kiyaye sosai karki sake saina mijinki,kinji???

Shiru falaq tai tana nazarin zancenta sbd Daddynta daman yana fada mata kowane namiji a duniya karta yadda ko hannunta ya kama koda da sunan gaisuwa,
Yasha fada mata hakan tin tana yarinya sosai haryanxu bai dena fada mata shiyasa iya shi kadaine take iya hada jikinta da nasa sbd shi mahaifinta ne batama iya zama idan baa kusa dashiba ta maqalqalesa indai yana kusa.

Kallan jannah tai cikin dan tinanin daya rikitar mata da tinani tace

"Kikace harda dakin Daddyna na dena shiga sai nayi aure?
To idan nayi aure saina ringa shiga dakin Daddyn kome??

Shafa fuskanta tayi tace

"No idan kinyi aure dakin mijinki kawai zaki ringa shiga banda na daddynki,
Kwata kwata dakin kowane namijin daga yanxu kin dena shiga saina mijinki har tsufa,
Idan kika shiga dakin wani zai iya cutatar dake kaman irin yanda kika ringa jin tsoro a school lokacin"

Kallanta falaq tai da sauri tana fahimtar abinda take nufi dan haka ta sauke ajiyan zuciya tana gane abinda yasaka kenan Daddynta yana rufe bedroom dinsa wasu lokutan da safe saitayita bugawa yazo ya bude mata.

Kallan jannah ta sakeyi tace

"To ke zaki iya shiga kenan tinda ke mijinkine nima idan nayi aure nima ni kadai zan shiga na nawa mijin ko??

Faduwa gaban Jannah yayi ta kalli falaq din da sauri tace

"Aa ni yanzu nima bazan iya shigaba sai matarsa"

"To ai kece matarsa Jan"

Mantawa jannah tai da fada hakan sbd rikicewan datai ta sake kallan falaq tace

"Yanxu bai tashiba inaga and ba buqatan tadashi mu tafi kawai idan ya tashi ya fito saimu gaidasa acan."

Sam falaq bata yadda da hakanba sbd bata taba zuwa ta fita ziqau batareda taga daddynta ba dan haka miqewa tai tana kama hannun jannah din tana ja zuwa hanyar master bedroom dinsa tana cewa

"To muje tare da matarsa da yarsa tinda ni kince na dena shiga ni daya"

Da sauri jannah take kokarin janye hannunta zata juya aka bude kofar Bedroom din wanda ya sakasu tsayawa cak dukansu itada falaq din suna kallan kofar.

Qamshinsa da koina yakeyi tin daga palon har koina ne ya bugo mata daga cikin kofar datake buden ta dago idanuwanta masu kyau ta kallesa.

Sanye yake da Ash balmains na wata crazy shirt me shegiyar tsada da straight wando sai tsadaddun shoes din dake kafarsa na ballies.

Fuskansa wani irin sabon sirrin kyau ne na safe wanda idan ka fito kafin ka fara hayaniya ko fita a cikin haske kake kasancewa fresh dinka wasu na kiran hakan da morning beauty ko morning freshness.

Fin karfinta zuciyarta tai ta kasa dauke fararen idanuwanta akansa tana masa wani irin kallan dayake bayyanarda gabaki daya sirrin dayake boye a zuciyarta,
Tsananin azabtuwan da zuciyarta take akan tsananin sonsa dayake maqale a cikinta ne idanuwanta ke loosing control gurin bayyanawa har idanuwan na cikowa da hawayen da batasan dasuba.

Falaq tsayawa tayi kallanta cikeda tausayawa sbd duk da ba komai take ganewa ba tasan Jannah na tsananin son Daddynta hakama a yanxu din kallo ne na ganin abinda zuciya take tsananin so amma ta kasa samu.

Ahankali ya qaro taku biyu ya tsaya a gabanta ya dan rankwafo kadan batareda ya kalli cikin idanuwanta ba ya kai bakinsa gefen fuskanta daga nesa kadan sbd kada falaq taji abinda zai fada da wata muryan data sakata qanqame hannuwanta a jikinta sbd kauri da tsananin nutsuwa da taushin muryan yace

"Me kikeson koyawa yarinyana?
Learn to control your feelings Ms,
Sbd kada ko koyar da ita irin hakan bata isa sanin kallan meye wannan ba"

Skipping bugawa zuciyar Jannah tai sbd tsananin kunya da baqin cikin maganarsa tareda wani irin qamshin dataji yana shiga hancinta wanda ta tabbatarda daga bakinsa yake fitowa kaman na lemon da mint sun hadu.

Dagowa yayi yai mata kallo daya yaga yanda idanuwanta ke cikowa da hawayen kunya da baqin ciki yayi gaba yana amsa maganar falaq a natse.

Rawa jannah taji kaman kafafuwanta sunayi
kasa riqe hawayenta tai saida suka sauko ta saka hannunta ta share tana juyowa da kyar ta biyu bayansu.

Mama na ganin fitowansu taji farin ciki ya sake cikata cikin farin cikin ganinsu tace

"Falaq meyasa ke wai bazaki girma bane kinbi kin kanainayesa bazaki bari itama jannah din ta samu damartaba."

Gaida maman yayi yana hanasu cigaba da zancen ta hanyar janyowa mama wani zancen daya san zai dauke hankalinta gaba daya.

Dining suka nufa banda jannah dataji ta kasa sakewa kwata kwata hakama taqi yadda ta sake kallansa sbd kada ya kuma tozartata.

Mama ce ta jata da kanta har Dining din ta zauna a kusa da maman saiga Sayd shima yazo ya zauna yana gaida mama itama kallanta yayi da kulawa suka gaisa kafin ya maida hankalinsa kan falaq datake gaidasa tanason basa labarai amma ba dama dole sai angama.

Suna fara breakfast din babu wanda ya sake magana hakama ita dai bata dagoba ta kallesa.

A natse taci Fried potatoes da liver sauce sai ketchup da kuma tea mara zafi sbd bata wani son zafi sosai a abinci.

Shi kansa abinda yaci kenan sai falaq da sayd da sukaci Da kwai da plantain mama kuwa kunin gyada ta hada dashi wanda yaji madara sosai yayi kauri da haske sosai.

Jannah dince ta fara gamawa amma bata bar table din ba sbd girmama su maman.

Shine ya fara miqewa yabar dining din sayd yabi bayansa sai a lokacin falaq ta dawo gurinta.

Saida mama ta gama tabar dining din itama ta miqe tareda falaq suna kokarin barin dining din Fiddausi tazo tafara tattara gurin.

Bedroom dinta ta koma ta zauna tana janyo wayarta ta sake saka kiran Dad dinta wanda basuyi magana ba da safen.

Waya ta fara yi da familynta da suka boye mata halinda Ammar yake ciki ta debewa kanta kewa sosai da wayan.

Lokacin sallah nayi tayi sallah ta sauya kayanta zuwa marasa nauyi sosau sbd ta saba bata iya wuni da kaya masu nauyi a jikinta.

Fitowa tai ta nufi kitchen dan taya Fiddausi aiki sbd zaman shirun ya isheta.

Falaq ma binsu tai kitchen din duka masu aiki suka fice daga kitchen din aka barsu sbd girmamawa.

Abincin rana din suka kammala a tare Fiddausi ta jera a dining ita kuma ta nufi dakinta ta sake wanka tanajin yar gajiya ta kwanta dan ta dan huta.

Sai yamma sosai ta fito lokacin su mama already sunci abincinsu dan haka ita kadai ta nufi dining din ta zauna falaq na islamiyya.

Gidan tsit ba hayaniya sbd Fiddausi na kitchen mama kuma tana can palonta.

Abincin ta zuba brown spaghetti ce dataji kidney da liver dasu vegetables sai kazan da aka gasa da vegetables.

Daidai cikinta ta zuba abincin ta zuba orange juice a cup tana fara ci kenan Fiddausi tazo dining din ta saks jera wasu abincin tana barin gurin qamshinsa ya doso gurin ta dago ahankali ta kalli hanyar shigowa dining room din daidai yana sako kai sanye da kayan shan iska alaman ya dade da dawowa daga aiki haryayi wanka.

Fararen qafafunsa da gashi me kyau ya kwantawa taiwa kallo daya ta juyo da kanta sbd three quarter Fendis ne a jikinsa farare da suka maidasa wani lafiyayyan Kyakkyawan matashi me ji da hutu da aji.

Shi kansa baiyi tinanin ganinta a dining dinba a daidai wannan lokacin dan haka ko kallanta bai sake yiba saida ya zauna ya kalleta itama shi ta dan dago zata kalla ta gaida zancensa ya katsata da cewa

"Akwai dabiun na rashin tarbiya da kikaxo dasu da kike buqatan sauyawa sbd tarbiyan tawa yar,
Na koyawa yata girmamawa da gaida na gabanta gashi ke da alama baki samu hakan ba"

Qarasawa yayi yana bayyanarda takaicinsa da mamakin rashin hankali da tinani irin na zaadens da babu abinda suka iya sai son zuciya da haryanzu suke a cikinsa.

Dagowa tayi idanuwanta na sauyawa sosai da tsananin ciwon zancensa ta bude baki jiki a mace zata gaidasa din ya daga mata hannu yana nuna mata abincin dayake kan table din da hannu fiskansa a daure sosai baya ko kaunar kallanta a gabansa.

Dan sunkuyar da kanta tayi ta hadiye hawayen da suka ciko idanuwanta ta miqe ta zagaya gefensa tafara serving dinsa hannuwanta na dan rawa zuciyarta cikeda damuwan datakejin kuka da kewan gidansu na zuwar mata.

Dauke kallansa yayi daga hannuwanta dake rawa yana cewa abincin ya ishesa.

Ruwa da juice din da Fiddausi ta shigo dashine taga yanda jannah din hannuwanta ke rawa ta qaraso ta ajiye ta juya.

Ajiye masa komai gabansa jannah din tai ta koma ta zauna sedai ta kasa cigaba da cin abincinta daci zuciyarta ke mata dan haka miqewa tayi ahankali tabar gurin jikinta a mace.
#MAMUH

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
69
*UMMU_MAHNOOR LUXURIES*
(Best luxuries shop)
08034469681
08135142610
Aslm Alaikm ina kuke masu neman luxuries na kayan alfarmar kece raini?
Ina masu son su saka sitirar alfarma ta zamani ta manyan mata masu aji da zaa kalleki kallo daya asan sitirar alfarma e kika saka?

Shin kunsan me ake nufi sa kayan asalin yan gayu da nuna gayu?
Sitirar Alfarma kikeson sakawa?
Sitirar da kike ganin manyan mata da ita?
Sitirarda zakiyi gayun sallah dake da yaranki a dauka waje kikaje da kanki kika siyota?
To kizo ga damarki ta sameki sbd UMMU_MAHNOOR LUXURIES ta kawo miki sauki har gida,
Karkice se masu kudi ke iya siya har kema me yar dama zaki samu naki da saukin kudi kuma best quality da kalar zamani data yan gayu,

Nidai Mamuh nace duk wadda ke son a buga gayun sallan bana da ita da 'yayanta to tazo gurin UMMU_MAHNOOR LUXURIES tai siyayyar sallanta harma zuwa gaba dan nasan zakuji dadi da fahimtar abinda nake fada akan kayanta💯💯
Abubuwan da zaki samu a gurinta with the best quality na wayayyun mata masu aji yan gayu sune;

Atampopi
Laces
Shadda
Materials
Shoes
Bags
Veils
Trolleys
Jewellerys
Oil perfumes

Numbers
08034469681
08135142610

Handles
Instagram @ummu_mahnoor_luxuries
TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries
Facebook ummu_mahnoor_luxuries

***********
Shima ruwa ya dauka yasha a natse ya miqe yabar gurin batareda ya qarasa cin abincin ba.

Fiddausi dataga yanayin da jannah ta wuce a cikinsa dakinta ta bita ta zauna tana tayata fira tana sake gyara mata dakin tin tana kasa cewa komai har ta biyewa Fiddausi din suna fira tana bata labarin kuruciyan falaq da yanda suke fama da ita a lokacin idan daddynta yayi tafiya ta gane bayanan.

Dadin firar jannah takeji sosai zuciyarta na sanyi da jin yanda falaq ta taso wanda a cikin firar ta fahimci kila a gurin haihuwan falaq mamanta ta rasa ranta sbd a kaf labarin babu inda aka fadi asalin mamanta,Fiddausin ce kenan ta reneta tin tana jaririyarta itada mama dan haka kauna da jin falaq din a zuciyarta ya qaru taji zata iya daure komai sbd bawa falaq din kauna irin ta uwa data rasa duk da tariga tasan har abada babu me iya hawa matsayin da mahaifinta ya riga ya cike na uba dana uwa dan kuwa koda uwartata zata dawo duniya to bazata iya cike gurbin daya riga yacikeba sedai kwatantawa sbd ita kanta falaq din babu wani dan adam dayake duniya da zata iya bawa matsayin data bawa mahaifinta ba sbd ba qaramin tsananin kauna take masa ba dan duk da tana yarinya babu abinda takejin bazata iyaba sbd daddynta shiyasa taiwa Ammar tsanar gaske duk da bata gama sanin tsanar me take masa dinba.

Har magrib Fiddausi na dakinta tana tayata fira da kalle kallen da suke a ipad ga kuma qatuwar flat screen tv datake dakin nata dayakeda girma sosai.

Falaq na dawowa kai tsaye dakin ta nufa tana ganinsu ko uniform na islamiyya din bata cireba ta xauna cikinsu jannah na tayata cire hijab din jikinta dayake qamshi me dadi duk da anyo yawon makaranta amma sbd tsadan turarenta da ake siya mata yasaka komai na jikinta qamshin yakeyi me sanyi.

Hularta ta jannah ta zame mata sbd tasha iska tana cewa

"Falaq kodai zaki cire uniform din kiji dadi?"

Girgiza kai tayi tana shan ruwan da Fiddausi ta miqa mata cikeda kulawa.

Mama data jisu shiru ta dauka basa nan sai bayan magrib suka fito dukansu kowannensu da walwala akan fuskansa.

Kallan falaq tai da uniform a jikinta tace

"Me kikeyi da uniform a jikinki har yanzu falaq?
Oh ni Sakina wannan yarinya anyi shiryayya"

Murmushi jannah tai tana cewa

"Ko data dawo mama ta gaji ne shine ta huta sai yanzu zata sauya"

Kallan jannah mama tai tana cewa

"Allah na gode maka,kema yanzu jannah sahun AZIZ zaki bi kuna biye mata komai tayi bata laifi daidai ne ko??

Murmushi jannah din ta sake yi tana kallan falaq tace

"Je ki kicire uniform din kilama sunata damunki"

Dariya mama tayi tana kallan Fiddausi kaunar jannah na sake cikata tace

"To ai shikenan saiku bada himmar qarasa lalatata kunyiwa mijinta bayani daga baya"

Falaq na jin hakan ta dawo da sauri tana cewa

"Mama Jan tace na dena shiga dakin Daddy tinda safe ba kyau sai nayi aure dakin mijina kawai zan ringa shiga karna sake shiga na kowane namiji sai nasa"

Mama cikeda mamakin falaq din tace

"To wannan nasihar datai miki wayace miki ana fada?baa fadawa kowa gaskia ta fada miki"

Basusan da isowansa ba sai zancensa sukaji wanda ya sakasu yin tsit Fiddausi na hadiye hadiyarta da sauri tana kama kanta.

"Wane mara hankalin ne ya sakata fadawa yarinya hakan?

Fuskansa a daure take sosai bacin ransa na bayyana a cikin sautinsa dayake fita a natse ya kalli jannah din wadda ta kasa dagowa
Yace

"Wane kalan tarbiya ne kikazo dashi?
So nawa zan fada miki tarbiyanku dana mutane ba daya bane,
Kinsan inda maganganunki zasu kai tinaninta?
Meya hadata da maganar zuwa dakin miji a wannan shekarun?
Ke tin kina yarinya qarama aka nuna miki xuwa dakin mijin ne or wat??
Like seriously??

Mama ce ta katsesa da cewa

"AZIZ me kake fada haka?
Tana bata tinani me kyau ne ai sbd tintini ya kamata ta dena shiga dakinka anyhow,
Ta girma ya kamata tafara sanin ta girma hakama tin a yanzu ne ya kamata tasan baa shiga dakin kowane namiji saina mijinta idan akai mata aure shima"

Hawayen da jannah ta kasa barin su saukone ta hadiye su ta maqoshinta suka wuce mata da wani irin daci ta kasa dagowa.

Shi kuwa maman ya kalla yace

"Mama duka wannan zancen ba yanxu ne lokacin yinsu ba,
Tana buqatan kiyaye kalan namu tarbiyan da dabiun dasu basuda shi banason zance kowane iri yana shiga kunnen Falaq din"

Falaq jannah din ta zubawa ido itama nata idanuwan na cikowa da hawaye ta miqe ta koma gurinta tana rungumeta ta dago ta kalli daddyn nata tana bata fuska.

Mama ma tausayin Jannah din taji duk ya rufeta amma bata ji zafin AZIZ din sosaiba sbd ganin take bai saba da kowa na saka masa hannu ko baki bane a tarbiyan yarsa bayan ita da sayd dasu kadai ne suke masa discipline nata.

Fiddausi silalewa tai tabar palon jiki a mace Sayd ma dayake tare dashi shiru yayi sbd ba hurumin shigar kowa bane bayan maman sai kuma falaq da itama take iya sakasa da hanasa.

Cikin karfin hali jannah ta dago tana hadiye damuwa da radadin zuciyanta tana nunawa mama ba komai bayan barinsa gurin.

Falaq zuwa tai ta cire uniform dinta taqi sake fitowa dakinta har lokacin cin abinci yayi taqi fitowa karshema rufe dakinta tayi.

Tin Fiddausi na daukan abin wasa har taga dai da gaske take take hadda su kuka sosai dan haka ta fito ta sanarwa su jannah da mama.

Jannah ce ta nufi dakin ta ringa Knocking tana kiran sunanta cikin kulawa da rarrashi.

Qin budewa tai wanda hankalinsu ya fara tashi sbd kuka takeyi sosai taqi magana.

Jannah hankalinta mugun tashi yayi sbd tana gudun AZIZ din yaji ta sake wani laifin dan haka ta ringa rokon falaq din akan ta bude amma sam taqi.

Mama tasan zaayi hakan daman Falaq din na wannan sakarcin har sai Daddyn yamata abinda takeso idan ba hakan ba haka zata qi fitowa ta dagawa kowa hankali.

Basu san abinda yake faruwa ba sai da ya dawo kusan 10 na dare ya tararda Fiddausi da jannah din tsuru cikin damuwa.

Ko kallan inda suke baiyiba ya wuce hanyarsa yana duba time.

Sayd ne ya kalli Fiddausi yace

"Lafiya dai?akwai abinda yake faruwa ne?

Hanyar da AY yabi Fiddausi ta saci kalla tace

"Falaq ce tin bayan magrib tana daki ta rufe tanata kuka sosai kuma tin dazu ma munji shir..........

Cak din da AZIZ din ya tsaya cak sbd maganarta tsaf a kunnensa ta saka ya saka Fiddausi kasa qarasawa tana sauke kanta qasa.

Shi kansa Sayd din da sauri ya juya ya kalla ko AZIZ din ya shige ya gansa yana sauya hanya zuwa bedroom din Falaq wanda jannah ke can tsaye tin dazu idanuwanta duk sunyi ciki ita kanta tana cikin tsananin buqatan me kulawan da ita tai kalan tausayi jikin yayi tsananin sanyi sbd tasan itace zata hadiyi baqin cikin akan wannan lamarin.

Jin qamshinsa da taku a bayanta ya sakata janyewa gefe tana juyowa taga shi dinne kuwa fuskansa babu sauki ko kadan.

Tsayuwa yayi a bakin kofar ya ambaci sunan falaq da muryansa kai tsaye.

Kafin ya sake kiran falaq din juyowa yayi cikin zafi ya kalli jannah din ransa na quna yace

"Babu abinda kika daidai ne a rayuwanki ke??
Idan ta rufe kanta kusan awa biyar me amfaninki da bazaku nema mutane ku fada musuba?

Cikin tsananin sanyi da mutuwan jikinta datake jin zazzabi sbd wahalar tsayuwa da buga kofa ta bude baki a sanyaye tace

"I'm sorry"

Kaman tafasashen ruwa haka yaji muryanta datake bayyanarda itama ciwone a jikinta na sauka a zuciyarsa,

Da karfin gaske ya buga kofan yai wa falaq din kira daya daya saka falaq din mugun firgita sbd bata taba jinsa hakan ba.

Ita kanta Jannah sarawa kanta yayi sbd faduwan gaba ta dafa bango.

Acan ciki kuwa falaq ciwonta ne ma ya tashi jin tai kaman numfashi na gagara shiga cikinta,
Bugun zuciyarta tsananta yayi sosai har tana jin azabarsa ta dafe kirjinta tana jin abinda bata taba jiba.

Saukowa tai daga gadonta bata gani sosai jiri na dibanta tana son isa kofar sedai ko taku uku bataiba ta zube a tsakiyar dakin.

Jin faduwanta a qasa ya sakasa juyawa da sauri yace Sayd ya kawo keys.

Da gaggawa aka kawo keys ya bude dakin

Ganinta zube qasa ya sakasa jin kansa gabaki daya ya dauki zafi da saurin gaske ya isa gareta ya dauketa cak yana sayd yayi sauri ya kira likita.

Jannah ma tashi hankalinta yayi taji gaba daya ta rasa kuzarin jikinta ta rabe gefe tana kallan yanda falaq komai nata baya motsi.

Sayd da sauri ya fidda wayarsa yana ficewa daga dakin ya saka kiran sabuwan dr din da suka samu anan din mace da namiji ta bangaren ciwon falaq kawai.

Ganin ya rasa taimakon da zai bawa falaq din ya saka jannah zuwa bakin gadon tafara taimaka mata ganin numfashinta bai tsaya gaba dayaba sbd tayi karatun bada taimakon gaggawa a Greece sbd yanayin ciwonta hakama Ammar ya koyar da ita abubuwa da dama sbd koda wani abin zai sameta ba kowa dan basa wasa da lafiyanta sam.

Yanda takeyiwa falaq dinne cikin taka tsantsan da kulawa ya sakasa kallanta yana jiran jin wani abu daga gareta sbd ganin falaq din tana dan kokarin daidaituwa a yanda kirjinta ke wani irin ja.

Baa dauki lokaci irin sosai dinnanba dr Sameera ta iso tareda wata nurce.

A lokacin mama data shige tini ta fito duk suna palo cikin damuwa Fiddausi idanuwanta sunyi jajir sbd Kauna ce me karfi da shakuwa kamar uwa da 'ya itama a tsakaninta da falaq sbd shayar da ita ne kadai bataiba amma duk wata dawainiyar falaq itace meyi tin falaq na zanin jariranta.

Jannah ma a zaune take sanyaye zazzabi me karfi ne itama yake cinta na walaha.

A gidan dr Sameera ta kwana Sai Falaq ta farka.

Dr Sameera kwararriya akan aikinga kuma mace ce Kyakkyawa mai kyan jiki da tsari tareda ilimi sosai kuma tin ganin farko Allah itama ya jarabceta da kaunar AZIZ LIMBA wanda bai taba mata kallo biyu xuwa uku ba ko yau din datake cikin gidansa sbd 'yarsa.

A dakin Falaq dr Sameera ta kwana ya hana jannah kusantarta kwata kwata wadda ta kwana cikin damuwa da zazzabin da batada maganinsa.
#MAMUH

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
70
*UMMU_MAHNOOR LUXURIES*
(Best luxuries shop)
08034469681
08135142610
Aslm Alaikm ina kuke masu neman luxuries na kayan alfarmar kece raini?
Ina masu son su saka sitirar alfarma ta zamani ta manyan mata masu aji da zaa kalleki kallo daya asan sitirar alfarma e kika saka?

Shin kunsan me ake nufi sa kayan asalin yan gayu da nuna gayu?
Sitirar Alfarma kikeson sakawa?
Sitirar da kike ganin manyan mata da ita?
Sitirarda zakiyi gayun sallah dake da yaranki a dauka waje kikaje da kanki kika siyota?
To kizo ga damarki ta sameki sbd UMMU_MAHNOOR LUXURIES ta kawo miki sauki har gida,
Karkice se masu kudi ke iya siya har kema me yar dama zaki samu naki da saukin kudi kuma best quality da kalar zamani data yan gayu,

Nidai Mamuh nace duk wadda ke son a buga gayun sallan bana da ita da 'yayanta to tazo gurin UMMU_MAHNOOR LUXURIES tai siyayyar sallanta harma zuwa gaba dan nasan zakuji dadi da fahimtar abinda nake fada akan kayanta💯💯
Abubuwan da zaki samu a gurinta with the best quality na wayayyun mata masu aji yan gayu sune;

Atampopi
Laces
Shadda
Materials
Shoes
Bags
Veils
Trolleys
Jewellerys
Oil perfumes

Numbers
08034469681
08135142610

Handles
Instagram @ummu_mahnoor_luxuries
TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries
Facebook ummu_mahnoor_luxuries

*****************
Washe gari tinda safe Jannah ta nufi dakin Falaq kafin ya fito ta dubata bayan sun gaisa da dr Sameera wadda ke bin jannah din da kallo sbd sanin itace matar AZIZ LIMBA din.

Ta jima a dakin bayan ta dan tambayi dr Sameera din yanayin jikin falaq din ta bata tabbacin zata iya farkawa kowane lokaci.

Kasa komawa dakinta tai ta nufi dakin mama tai mata ina kwana mama ta sakata tai zamanta anan tai baccin safenta wanda bata samu tayiba da dare sbd cikin tsananin zazzabi da yunwa ta kwana.

Karfe goma da mintina ta farka ta sake zuwa dakin Falaq ta dubata kafin ta wuce dakinta tai wanka ta shirya ta fito tana waya da Maheer kafin ta kashe tana isa dakin falaq ta tarar da tana farkawa dan haka da sauri ta qarasa gareta tana zaunawa gefenta shima a daidai lokacin ya shigo a karo na babu adadi.

Falaq na ganinsa idanuwanta suka ciko da hawaye suna gangarowa..

Jannah ta zari tissue tana share mata hawayenta cikesa kulawa da kauna.

Dr Sameera ficewa tai a dakin aka barsu su kadai.

Miqewa jannah tai ta basa guri zata bar dakin Falaq ta kalleta tanason kiran sunanta amma bata iya bude bakinta sbd she's very weak.

Sake yunqurawa takeyi na son dawowan jannah din amma batada karfin hakan...

Ba tsammani jannah taji ankama hannunta cikin nutsuwa batareda ance komaiba.

Cak ta tsaya batareda ta juyoba sbd sanin shi dinne tinda basa tareda kowa a dakin hakama girman hannun da yanayin yanda dumin tafin hannunsa ya shigeta ya tabbatar mata da ba Falaq bace.

Shiru sukai dukansu kafin ta juyo ahankali tareda dagowa ta kallesa shi kuma bai juyo ya kalletaba falaq dake zubarda hawaye har lokacin yake kalla zuciyarsa na susa da kukan datake faman yi.

Sake mata hannu yayi Ahankali ganin ta fahimci abinda yake nufi ta koma dayan gefen Falaq din ta zauna tana cigaba da share mata hawayenta.

Zaunawa yayi Ahankali a sofa yana kallansu su duka biyun kallan nutsuwa kafin ya bude baki kai tsaye yace

"Falaq meyake damunki?
Meye kikewa wannan kukan?
Akwai abinda yake miki ciwo ne?

Girgiza kai tayi ahankali tana kallansa a marairaice.

Tea da abinci tareda ruwa me dumi Fiddausi ta shigo dashi ta ajiye a table wanda jannah ta zaunar da ita ta fara bata tanasha ahankali sbd akwai yunwa sosai a tareda ita.

Shiru yayi yana kallansu harta gama bata abincin tana goge mata baki kafin ta kamata suka shiga toilet shikuma ya dan fita sbd amsa waya a natse bayason hayaniya komai kankantarta a dakin falaq din sbd tattalin samun lafiyanta.

Ko tsayuwa Falaq din bata iyayi sbd idan aka samu collapse irin haka a ciwonsu dukkanin karfi da kuzarinka tafiya yake gaba dayansa sai bayan dan lokaci yake dawowa.

Wanka ta taimaka mata tayi wanda ya sakata jiqewa gabaki dayanta kayan jikinta suka jiqe sosai dan haka dole daga can itama rigar wankan falaq ta sako wadda tai mata kadan sosai duk da tayi mata amma tai mata guntuwa sosai dan kadan ta sauko a cinyoyinta hakama daga saman bata wani rufeta sosaiba amma bata damuba suka fito sbd ba kowa sai su kadai.

Falaq ta samu dan karfin jikinta sbd wankan ya dan sake mata jikinta dan haka itama rigar bathrobe din ce a jikinta amma ita sbd tata ce daidai tai mata ta rife mata yanda ya kamata.

Suna fitowa daga toilet taji sanyin Ac ya kado musu sosai har saida tsikar jikinta ta tashi ta kalli inda remote din yake tana dan sakin falaq ta nufesa dan rage sanyinsa sosai kodan falaq din da babu lafiya duk da itama bata wani son sanyin sosai.

Vibrating na waya taji daga bayanta wanda ya sakata juyawa da sauri tagansa a zaune yana kallan rigar dake jikinta a natse.

Kanta taji yayi mugun sarawa ta saki falaq gabaki daya tana kokarin juyawa daga ita har falaq din suka zame sbd da sakinta da yanda taja kafarta da sauri zata juya lokaci daya ta ja da kafar falaq din wadda batada karfi ko kadan dan haka baida zabin daya wuce taresu su biyun sedai ita yana tareda kofar toilet din ya koma da ita gabaki dayanta yana barin falaq wadda ya tsayar jikin bango sbd Sayd daya sako kai dakin tareda dr Sameera.

Falaq dake kusa kofar toilet din ta janyo tana kallan Sayd da Dr Sameera dake kallanta.

A cikin toilet din cikin zafi ya dago xai mata magana idaniwansa suka sauka akan gaban rigar data bube kadan Tabon aikinta seti da zuciyarta ya bayyana baro baro wanda ya saka zuciyarsa Skipping bugawa idanuwansa na kasa daukewa daga gurin har lokacin suna hade da junansu.

Yanda zuciyarta ke bugawa kirjinta na sama yana kasa ya xubawa dinkin setin zuciyarta tasa zuciyar na bugawa idanuwansa sunyi jajir.

Jin tai bugun zuciyar nata itama yana tsananta ta dago idanuwanta ahankali ta kallesa a lokacinda ba zato taji saukan tafin hannunsa akan zuciyarta wanda ya saka kirjinta bugawa da karfin gaske..

Bugun farko na zuciyar Ummitah dayaji a tafin hannunsa baisan lokacinda ya rintse idanuwansa ba yana sake matseta jikinsa hannunsa dake kan kirjinta yana wata irin rawa me sanyin data sakata kasa tsayuwa kafafunta na sanyi tana neman zubewa a gurin ya sake riqeta ajikinsa ruwan wankan jikinta na shigewa jikinsa.

Qwacewa tafara kokarin yi wanda ya sakasa bude idanuwansa da sukai jajir suka sauka akan fuskanta yana mata kallo tsanarta na gauraya zuciyarsa sbd Jin bugun zuciyar 'yar uwarsa a kirjinta ya dawo masa da radadin rashinta sabo a zuciyarsa.

Sakinta yayi batareda y dauke idanuwansa akantaba ta fadi qasan toilet hannunta na buguwa sosai amma bata dagoba ta kallesa duk da radadin datake ji hannun.

Rigar jikinsa ya zare ya jefa mata ya juya yabar toilet.

Sayd da baisan yana ciki ba yana ganinsa ko kofar toilet din bai sake kalla ba ya juya yabi bayansa batareda ya sake cewa komaiba akan maganar dayake yi da dr Sameera akan ciwon falaq dayake gabatar mata da record dinta na komai.

Dr Sameera itama kasa cewa komai tayi tabi bayansa da kallo Bugun tata zuciyar itama yana qaruwa sbd ganin lafiyayyar farar fatarsa dake daukan ido da kakkarfan jikinsa daya gama budewa sbd geamin.

Falaq kuwa kofar toilet ta xubawa ido tana jiran fitowan Jannah wadda hannunta ke mata tsananin azaba.

Hawaye ta fara sharewa kafin ta miqe ta iya saka rigar da kyar ta fito.

Juyowa dr Sameera tai tana kallanta da sauri sedai ta boye mamakinta har Jannah din taje ta dauki wani abu a cikin kayan falaq ta daura a jikinta ta fice ta nufi dakinta hannunta na mata wani irin ciwo.

Tana isa dakinta kayan jikinta ta cire daqyar ta iya saka wasu kayan sai kawai ta zauna ta fasa kukan azaba da damuwan datake ranta.

Sai datai sallan azahar ta fito jiki a mace taje ta sake duba falaq ta gaida mama ta koma daki.

Bata fito cin abincin rana ba sedai Fiddausi takai mata daki.

Bata iya cin komaiba kwance taje tana fama da wani irin azababben ciwon hannu da zazzabi.

Sai yamma ta fito taje gurin falaq data warware ba laifi.

A gurinta ta zauna duk da tana jin jikinta bata nuna ba ta jin dadi ba ta ringa kulawa da Falaq din har dare ta lallaba ta koma daki ta kwanta.

Washe gari falaq ta tashi lafiya kalau kaman batai ciwoba sedai fushi take da daddynta tace saiya shirya da Jannah.

Jannah ahankali ciwon yafara cin karfinta har lokacin ita kadaice take wahalanta a daki bata iya bacci kwana takeyi tana kukan azaba da damuwa batareda sanin kowaba.

A haka su anty maryam suka taho gidan duba falaq itada babbar yarta Fadilah wadda ta gama service dinta aiki mamanta keso tayi a karkashin AZIZ wanda baa riga anfadawa ba amma dai ta saka Alh saad ya masa magana.

Wuni sikai a gidan har suka tafi jannah bata fito ba bayan gaisawan da sukai kafin ta shige.

Bata san anan fadilah zatai kwana biyuba saida ta fito da daddare ta ganta a dakin Falaq suna fira.

Falaq na ganin jannah ta taso tana kallan cikeda kulawa tace

"Jan kanki ya dena ciwon?

Gyada mata kai tana zaunawa dan fitowa tai ta ragewa kanta azaba dan haka kallan Fadilah din tai tace

"Ashe kina nan??

"Eh zan dan kwana biyu ne na huta kafin na fara aiki a LIMBAs"

Gyada kai jannah tai kawai tana miqewa dan komawa dakinta kwata kwata ta rasa meyake mata dadi.

Tana komawa daki wayarta ta dauka ta saka kiran Dad yana dauka hawayen datake riqewa suka ringa tsiyayo mata amm bata bari ya gane hakanba sukai yar fira ta aje ta kira mimi itama haka amma sam bataji sassauci abinda take jiba dan haka ta kwanta hawaye na bin gefen idanuwanta har bacci ya dauketa a hakan.

Washe gari Mama ta sake tafiyar kwana biyu hakama falaq ta koma school dan haka ta koma tashin safe da wahalar aikin falaq din wadda take cewa bataso tanayi.

Fadilah kuwa babu abinda take a gidan bayan zuba iko da zuba ado tana nunawa falaq kulawa da sakarwa masu aikim gidan jiki amma duk da hakan jannah ce kadai a zuciyar falaq wadda tafara shiga damuwar ganin halinda jannah take ciki na wahala da damuwa da rashin walwala,
Ta bangare daya hannunta sai gaba yake sosai batareda sanin kowa ba dan harta fara kaiwa bata iya komai dashi.

Wata irin rama takeyi wadda ta saka falaq shiga tsananin damuwa ta dagawa daddynta hankali ya dawo a tafiyar da yayi.

A ranar daya dawo basu saniba falaq na islamiyya jannah tana daki kwance ko tashi bata iyayi da kanta saida.

Fadilah ce kadai tasan dawowansa dan haka da daddare dukansu suka fito cin abinci banda jannah data dena fitowa sbd mama bata nan Fadilah itace kaman me ikon gidan yanzu tin daga lokacinda yayi mata wani irin fada da cin fuska a gaban Fadilah din da masu aiki ta dena rabar Fadilah sbd yanda take mata kallan kaman matar cushe.

Falaq ce take kai mata abinci daki da kanta suna ci tare sbd yanda take cikin rashin lafiyar.

Da daddaren wanka tai daqyar ta fito daga toilet ta saka rigar bacci kawai batareda ta saka komaiba ko shafawa tana kokarin kwantawa taji qarar fashewan glasses da ihun falaq me karfin gaske.

Mummunan faduwa gabanta yayi ta tashi daqyar da sauri ta nufi kofa ta fito idanuwanta suka sauka aka qaton trey din abincin data dauko zata kawo mata ya subuce ya fadi gabaki daya komai ya zube glasses na cup da plate sun zube koina abincin da zafinsa ya zuba a qafar falaq din wanda ya sakata ihun daya fiddo da kowa cikin tashin hankali.

Fadilah data riga kowa isowa cikin daga murya take cewa

"Meyasa ita bazata fito taci abinci ba kullum kece me wahalar kai mata kaman baiwa"

Jannah dataji hakan tashi hankalinta yayi sbd tasan ba qaramin baqin ciki da dacin zuciya zata kunsa ba a gurinsa dan haka jikinta ya dauki rawa ga rashin karfin jikinta zuciyarta na wani irin bugawan daya saka kirjinta mata ciwo.

Basu san dashiba sai ganinsa sukai ya fito yana kallan falaq dake hawayen azaba kuma duk abinda fadilah ta fada a kunnensa....

Jannah data gansa tsananta bugu kirjinta yayi bata ko gani sosai tayi kan falaq batareda ankara da glasses din dake zubeba tayi cikinsu kai tsaye kirjinta na wani irin ciwo.

Kafarta ta daga zatai ciki kirjinta ya gaza idanuwanta taji suna rufewa ta yanke jiki a gurin...

Taku daya yayi ya tareta jikinsa yana hanata zubewa cikin glasses din tareda dauketa gaba daya sbd komai na jikinta ya saki alaman ta suma ko wani abin daban.

Sayd ya kalla da sauri yace

"Kira Doctors yanxun nan"

Falaq na ganin hakan take taji ta dena jin zafin nata ciwon tafara kiran sunan jannah cikin tashin hankali tana bin bayan Daddynta daya nufi bangarensa da Jannah din wadda yake tsananin fatan babu abinda zai sameta sbd zuciyarta datake kirjinta.
#MAMUH

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
71
*UMMU_MAHNOOR LUXURIES*
(Best luxuries shop)
08034469681
08135142610
Aslm Alaikm ina kuke masu neman luxuries na kayan alfarmar kece raini?
Ina masu son su saka sitirar alfarma ta zamani ta manyan mata masu aji da zaa kalleki kallo daya asan sitirar alfarma e kika saka?

Shin kunsan me ake nufi sa kayan asalin yan gayu da nuna gayu?
Sitirar Alfarma kikeson sakawa?
Sitirar da kike ganin manyan mata da ita?
Sitirarda zakiyi gayun sallah dake da yaranki a dauka waje kikaje da kanki kika siyota?
To kizo ga damarki ta sameki sbd UMMU_MAHNOOR LUXURIES ta kawo miki sauki har gida,
Karkice se masu kudi ke iya siya har kema me yar dama zaki samu naki da saukin kudi kuma best quality da kalar zamani data yan gayu,

Nidai Mamuh nace duk wadda ke son a buga gayun sallan bana da ita da 'yayanta to tazo gurin UMMU_MAHNOOR LUXURIES tai siyayyar sallanta harma zuwa gaba dan nasan zakuji dadi da fahimtar abinda nake fada akan kayanta💯💯
Abubuwan da zaki samu a gurinta with the best quality na wayayyun mata masu aji yan gayu sune;

Atampopi
Laces
Shadda
Materials
Shoes
Bags
Veils
Trolleys
Jewellerys
Oil perfumes

Numbers
08034469681
08135142610

Handles
Instagram @ummu_mahnoor_luxuries
TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries
Facebook ummu_mahnoor_luxuries

***********
Sakin baki fadilah tayi tana bin bayansu da kallo zuciyarta na nauyi,
Fiddausi kuwa da daman take cikin damuwa da tsananin tausayin halinda jannah take ciki duk tsawon lokacin jin tai jikinta yayi sanyi.

Falaq dai tini tabi bayansu kusan a tare suka isa tana jin nata ciwon ma kaman ta dena jinsa.

A palonsa ya kwantar da ita kan kujera kafin ya dago kanta falaq tai saurin saka mata pillow tana kallan fuskanta datai fayau.

Shi kansa fuskan tata ya zubawa idanuwansa yana kalla a natse,

Duk da baya mata kallan tsaf sosai bai wani riqe yaya komai nata yake ba yasan tana cikin wani hali sbd yanda tai wani irin pale da rama sosai tareda sauyawa sosai.

Dauke idanuwansa yayi Ahankali daga kanta yana maidawa kan falaq datake kallanta cikeda damuwa da tsoron kada komai ya samu jannah din.

Hannu ya miqawa Falaq din yana hana yanayinsa bayyana ta gurinsa tana fasa kuka ahankali tana cewa

"Daddy Jannah batada lafiya sosai,.ta dade batada lafiya,
Ko abinci bata iya fitowa taci,
Hannunta ya karye sosai take fama dashi nayita cewa muje asibiti or a kira dr sai tana cewa aa kaman tana gudun abinda zakace ne,
Tana cikin damuwa sosai kwata kwata bata cikin farin ciki,
Daddy pls ka kula da ita ka bata farin ciki,
I really love as my mum,bazan iya rabuwa ita ba dan haka daddy dan Allah ka sota sosai ko dan sbd yanda nake kaunarta itama take kaunata pls Daddy na rokeka"

Qarasa zancen tayi hawaye masu tsananin zafi na gangaro mata wanda ya sakasa maida idanuwansa ahankali akan jannah din wadda bata motsi har lokacin.

Kallon tsafta yayiwa fuskanta tsawon mintina kafin ahankali ya gangaro da idanuwansa akan kirjinta setin zuciyarta ya tsayar dasu agurin yana radadin a zuciyarsa dayake tattare da yanayi biyu,
Jin yake kaman ya kasa,
Jin yayi yana neman tsanar kansa sbd zuciyarsa na kokarin failing Ummitansa.

Hannunsa ba zato a natse falaq ta dora akan hannun Jannah din ta dora nata akan nasa tana cewa

"Daddy pls for my sake ka karbeta a matsayin matarka,wlh tana tsananin sonka Daddy,
Tana enduring da hadiye komai ne sbd son datake mana ni da kai,
Daddy zakaso wasu familyn suyi treating dina kaman yanda mukaiwa Jannah wadda tanada gata da power ta family irin wadda nake dashi??????

Dago idanuwansa da sukai ja yayi ya kalli falaq din yana shigar da ita jikinsa ya rungume yana kokarin dedeta bugun da zuciyarsa takeyi akan zancen da falaq din ta fada kawai akan ayi masa treating dinta kaman hakan zai iya aikata abinda hankali bazai daukaba.

Hawayene suka sake zubowa falaq tana jin kwata kwata basuwa tsananin so da kaunar da jannah take musu ba bayan ta zabi juyawa wanda ya taso da kaunarta shekaru masu yawa baya akan tsananin son datake musu itada Daddynta,
Su kansu iyayenta sun zabi juyawa nasu baya suka zabi basu ita sbd farin cikinta amma gata ta qare a hannunsu masu aikinsu ma sunfita jin dadi.

Dr Sameera ce ta iso gidan cikin gaggawa sbd yanda sayd ya daga mata hankali da kira da buqatanta a cikin tsananin gaggawa.

Knocking kofar palon yayi wanda ya saka Falaq miqewa da sauri ta nufi kofar da fatan Dr ne ya iso.

Ahankali ya dawo da idanuwansa akan Jannah din ya zare tsadaddiyar D&G jacket dinsa ya rufe cinyoyinta farare tas dasuke bayyane sbd rigar jikinta batada tsayi sosai.

Dr Sameera ce ta shigo palon Sayd kuwa baima shigoba ya koma yana tinanin Allah yasa ha matsalar zuciyarta bane sbd irin silent pain din dayake hangowa a idanuwan AZIZ ya tabbatarda jin yake kaman kaman Ummitah ce a gabansa wani abu zai sake samunta sbd dena bugawan zuciyarta kaman sauran abinda ya rage musu na Ummitah ne yabarsu dan haka zuciyoyinsu sukai nauyi da wata damuwar da basusan ta ina take cikesuba.

Dr Sameera kuwa duk taimakon da zata bawa Jannah din ta bata babu alaman suma ne kawai dan haka dole ta buqaci suyi asibiti da ita cikin gaggawa sbd bugun zuciyarta gaba daya ba daidai yake ba.

Hakan da dr Sameera ta fada ya saka AZIZ din zubawa Jannah din idanuwansa yana jin kaman ya hana a kaita asibitin a hakan sedai kuma bazai bari zuciyarta ta dena bugawaba.

Falaq da jikinta har rawa yake sbd tsoron rasa Jannah da sauri ta kallesa zata kira sunansa bai tsaya jiran komaiba ya shiga bedroom dinsa ya dauko daguwar rigarsa jallabiya me shegiyar kyau da qamshi ya zirawa Jannah din ya dauketa gaba dayanta ya nufi kofa suka biyo bayansa.

Sayd na hangosa ya nufi waje da sauri kafin su iso ya tada mota tareda zuwa daf da kofar fitowa main palo ya tsaya Latif ne ya bude motar da sauri shima jikinsa na rawa.

Da mugun speed Sayd yabar harabar gidan da mota bayan securities sun bude musu gate tini.

Dr Sameera falaq tabi sbd yanda ta daga hankalinta ko anbarta kuka zataita yi.

Suna barin gidan Mama na isowa da sabon driver dinta yaje ya daukota Airport.

Cikin mamaki take tambayar Su jannah din da falaq Fiddausi ce ta sanar mata komai cikin mutuwar jiki.

Itama maman damuwa ta shiga tana fidda waya kiran AZIZ sedai harta yanke bai daga ba.

A asibiti suna isa da gaggawa akai emergency da jannah din wadda aka fara kokarin dawo da numfashinta da baya fita sukeyi.

Zaune yake a gurinda aka tanadar masa na jira Sayd na tsaye a bayansa yana kokarin neman hanyar da zasu samu history record na ciwonta sbd dole sai dashi zaa samu damar sanin yanda zaa bi da yanayinta.

Falaq na gefen Daddyn nata idanuwanta sunyi zuru na jiran tsammani.

Zaman awa kusan biyu zuwa uku sukai kowa da abinda yake zuciyarsa kafin Dr Sameera ta fito tareda wani dr Ashir
Ya kallesu yana jiran abinda zasu fada.

Numfashi sauke suna kallansa kafin cikin girmamawa da bayyanarda yanayin da ake ciki Dr Ashir dinne yace

"Numfashinta ya dawo hakama bugun zuciyar ya dan samu sedai ga dukkanin alamun da muka gani shine bugun zuciyarta is very weak wanda hakan na nuna Alamar heart patient ce so for now saita farfado munsan komai akan yanayinta zamu iya dubata dakyau,

Sai kuma hannunta da shima anriga an dubasa anji dashi insha Allah dan haka yanzu muyi fatan farfadowanta a lokaci"

Numfashi mara sauti sosai Sayd da Falaq suka sauke a lokaci daya yana kasa cewa komai.

Shi kuwa dago idanuwansa kadai yayi ya kalli Dr Ashir din a tsanake ya furta

"Thanks Doc"

Shiru sukai dukkaninsu kowannensu da tinanin dayake zuciyarsa sedai babu wanda yace komai sai falaq data lafe gefen jikinsa idanuwanta da jikinta sunyi sanyi.

Har dare bata farka ba dan haka ya buqaci su koma da ita gida a hakan aci gaba da bata kulawan a gida sbd babu yanda zaayi abarta asibiti ita kadai gashi har lokacin Zaadens basu saniba.

Ambulance ce ta dawo da ita gida a daren.

A dakinta aka kwatar da ita ya dauki nurses kwararri guda biyu dan kulawa da ita duk da ga mama ga Fiddausi amma dai nurses din sune zasufi sanin abinda ya kamata.

Saida aka gama mata komai aka falaq ce ta rufeta ta abin rufa me taushi ta zagaya ta kwanta gefenta sbd bazata taba iya kwana daban tabar Jannah a wannan halinba.

Shi kansa saida Falaq din tai bacci a gefen Jannah din kafin ya same sauke numfashi me dumi da gaba daya ayau din sai yanxu ya samu daman sauke numfashi.

Jannah ya saukarwa idanuwansa ya xubawa idanuwanta dake rufe ido yana kallan yanda sukai zurfi....

A bakinta daya bushe ya gangaro da idanuwansa ya zuba musu suma kafin ya dauke su ya maidasu akan hoton dayake bedside dinta a qaramin flame guda uku ajiye.

Hoton Daddynta ne na farkon shi kadai cikin Kamala da cika ido kaman asalin mutumin kirji..

Dauke idanuwansa yayi yana saukarwa akan dayan frame din hoton Mimi da Maheer da saleem ne da Ammar Dukansu da fararen shirts da blue jeans sai Ammar daya saka fcap.

Zubawa hoton karshe ido yayi wanda shine hoton Ammar Zad shi kadai sanye da Black Armanis.....

Tsayar da idanuwansa yayi akansa yana masa kallo biyu masu qarfin gaske na farkon shine kallansa a matsayin wanda ya kashe masa tasa yar uwar da hannuwansa ya zare zuciyarta daga kirjinta ya sakawa tasa macen wadda take matsayin Matarsa a yanzu amma hotonsa ne a gefen gadonta tana kwana dashi tana tashi dashi.

Miqewa yayi tareda ficewa a dakin yana bawa nurses daman su shiga su sake dubata kafin su wuce dakin da aka saukesu.

Kai tsaye hanyar palonsa y nufa yana sako kai ciki Fiddausi na ajiye tray din tea da zuman data kawo masa ta juyo ta fice cikeda girmamawa.

Kai tsaye Bedroom dinsa ya shige yana zare rigar jikinsa ya nufi hanyar toilet yana zare wandon yaja towel ya qarasa cikin toilet ya sakarwa kansa ruwan dumi yana rufe idanuwansa hannuwansa na dan yin rawa alaman yanayinsa zai motsa amma yana kokarin hana hakan.

Ya dade sosai a ciki yana fama kafin ya fito ya shirya cikin kayan bacci masu santsi da tsada ya haye gadonsa ya kwanta batareda yasha tea din da aka kawo masa ba sbd kansa dayayi nauyi.

Washe gari har 10 bai fito ba sbd ciwon kan daya tashi dashi dan haka sai guraren 11 ya fito kuma kai tsaye dining ya nufa.

Mama dake palo tareda fadilah kallo daya tai masa ta fahimci yanayinsa dan haka cikin kulawa ta amsa gaisuwansa batareda wani dogon zancen ba da zai iya kara masa ciwon kai.

Fadilah kuwa itace ta miqe tabisa har Dining tayi serving dinsa abinci cikin kulawa sosai da kokarin nuna kamun kanta.

Bai cika kallo ba dan haka bai wani yi mata kallan Arzikiba yafara breakfast dinsa a natse.

Falaq na dakin Jannah data farfado sedai kwata kwata ba karfi ko kadan a tareda ita hakama ga hannunta daya a daure bata iya komai dashi sedai da dayan.

A karo na kusan biyar falaq ta fito tana kokarin nufar palonsa sake dubosa Mama tace mata

"Ya fito yana dining room,yaya jikin jannah din??

Juyawa zuwa dining tayi cikin farin cikin son sanar dashi jan din ta farka tacewa mama

"Taji sauki wanka ma zatayi"

Hamdala mama ta sake yi sbd tin safe itama take yawon dakin har bayan farfadowan jannah din,

Dining room din take kokarin nufa sai gashi ya fito a natse kwarjinsa na sake cike idanuwan Fadilah da Fiddausi harma sa maman.

Kama hannunsa tayi cikeda murna tace

"Goodmorning Besty,
Albishirinka,My Jan ta farka tin dazu fa"

Kallanta yayi a natse batareda nuna mahimmancin zancen garesaba ya bude baki yace

"Hakanne ya sakaki farin ciki sosai haka???

Gyada kai tai da sauri tana sake riqesa tace

"Wanka ma takeson yi tin dazu sbd ta samu karfi kadan amma ta kasa cire kayanta sbd hannunta daya nima nayi na kasa tin dazu banason taci gaba da wahala so Muje ka tayata Daddy banason ta fama hannunta"

Tsit palon sukaj hadda Sayd dayake zaune gefen mama bai dagoba yaci gaba da duba abinda yake dubawa cikin ipad din hannunsa.
#MAMUH

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
72
*UMMU_MAHNOOR LUXURIES*
(Best luxuries shop)
08034469681
08135142610
Aslm Alaikm ina kuke masu neman luxuries na kayan alfarmar kece raini?
Ina masu son su saka sitirar alfarma ta zamani ta manyan mata masu aji da zaa kalleki kallo daya asan sitirar alfarma e kika saka?

Shin kunsan me ake nufi sa kayan asalin yan gayu da nuna gayu?
Sitirar Alfarma kikeson sakawa?
Sitirar da kike ganin manyan mata da ita?
Sitirarda zakiyi gayun sallah dake da yaranki a dauka waje kikaje da kanki kika siyota?
To kizo ga damarki ta sameki sbd UMMU_MAHNOOR LUXURIES ta kawo miki sauki har gida,
Karkice se masu kudi ke iya siya har kema me yar dama zaki samu naki da saukin kudi kuma best quality da kalar zamani data yan gayu,

Nidai Mamuh nace duk wadda ke son a buga gayun sallan bana da ita da 'yayanta to tazo gurin UMMU_MAHNOOR LUXURIES tai siyayyar sallanta harma zuwa gaba dan nasan zakuji dadi da fahimtar abinda nake fada akan kayanta💯💯
Abubuwan da zaki samu a gurinta with the best quality na wayayyun mata masu aji yan gayu sune;

Atampopi
Laces
Shadda
Materials
Shoes
Bags
Veils
Trolleys
Jewellerys
Oil perfumes

Numbers
08034469681
08135142610

Handles
Instagram @ummu_mahnoor_luxuries
TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries
Facebook ummu_mahnoor_luxuries

***********
Mama dagowa tayi ta kalli falaq din kaman ta janyota ta bude kanta ta saka mata sanin ya kamata sbd kai tsaye take maganar komai bata tsayawa sanin me take fada ba ruwanta.

Fiddausi silalewa tayi ya koma kitchen,
Fadilah kuwa AZIZ din ta sata kallansa zuciyarta na harbawa sbd bata fatan ya ya tafi taimakawa jannah din sbd a sani da fahimtar dataiwa auren nasu da kyau da kyau bai taba kallan Jannah din a matsayin matarsa ba dan haka ba lallai sun taba samun intimacy ba.

Muskutawa ta dan yi kadan tareda kallan Falaq tana dan sake fuska tace

"Ayya ai duk bamu saniba da duka gami xamu taimaka mata,
Bara naje na taimaka mata din"

Miqewa take kokarin yi Falaq tai saurin cewa

"No,Daddy ne zai tafi ni banason kowa ya taimakawa Jannah daga ni sai Daddy se Fiddausi"

Da sauri fadilah tace

"To bari na kira Fiddausin taje ta taimaka matan"

"I said no banason kowa a yanzu,
Daddy ne zaije ai daman bai dubata ba yau da safen"

Mama da zancen yake neman sakata kunya kallan AZIZ din dayake barin palon xuwa hanyar nasa palon tace

"Kaje ka dubata mana AZIZ taji jiki fa yarinyar kuma ya kamata a sanar da iyayenta duk da zanji kunyar su ganta a yanda take yanzu"

Falaq da tini tai raurau zata fara masa kuka ya kalla yana juyawa zuwa hanyar dakin Jannah din da baida niyar sake shigansa.

Yana shiga dakin ta bude idanuwanta dake rufe ahankali ta kallo kofa tana motsawa kadan.

Ganinsa ya sanyata fara kokarin tashi zaune daga jinginen datake a tsakiyar gadon tanajin gabanta na dan faduwa da fargaba.

Kallo daya yayi mata ya dauke idanuwansa akanta yana Nufota.

Ganin ya nufota ya sakaya yaye rufanta tana ziro kafafunta kasa ta miqe hannuwanta na dan rawa sbd fargaba da shakkarsa data riga ta shigeta.

Yanda kafafunta ke rawa yasaka tsayuwar ta gagara tana neman zubewa ya sake riqota a karo na biyu yana kallan idanuwanta da itama shi ta dago tana kallo cikeda fargaban ko fada zaiyi mata.

Yanda take kallansa tsoronta na bayyana hakama yanajin yanda zuciyarta ke bugawa a kirjinsa ya sakasa dauke bude baki har saida iskan cikin bakinsa ta bugi fiskanta ahankali da wani sanyayyan qamshi mouth wash dinsa da sauti me nutsuwa ba hayaniya yace

"Kina koyawa yarinyana sakani yi miki abinda kikeso a tilas ne???
Kina amfani da ita ne??

Girgiza kai tai a hankali tana sake kallansa idanuwanta na kokarin cikowa da hawaye.

Cikin tsakiyar idanuwanta ya kalla har lokacin tana jikinsa yana karban bugun zuciyarta a nasa kirjin.

Bai sake cewa komaiba ya saketa ahankali tareda kama rigarsa datake jikinta har lokacin tai mata yawa sosai yafara dagowa ahankali yana kallan cikin idanuwanta.

Jin rigarsa datake jikinta zai cire ya sakata saurin sauke idanuwanta ahankali daga kallansa tana jin bugun zuciyarta na qaruwa.

Rigarta qarama ce ta ciki taji tabi rigar dayake kokarin cire mata da sauri ta dora tafin hannunta akan hannunsa tana rufe idanuwanta ahankali kanta a qasa.

Dumin dayake cikin tafin hannunta ya sakasa dagowa ya kalli hannun nata dayake kan nasa ta dafe kafin ya zuba mata mayun idanuwansa akan fuskanta data kasa bude ido ta kallesa.

Sake damke hannunsa tai zuciyarta na bugawa da karfi sbd jin idanuwansa akanta suna azabtar da ita.

Sake jan rigar tayi zuwa sama har lokacin hannunta yana kan nasa ta kasa daukewa sbd tana jin cinyoyinta na bayyana.

Yana dago rugar tana zuwa daidai gurin da cinyoyinta suka qare ta bude idanuwanta ahankali ta kallesa cikin tsananin sanyi da wata lallausan muryanta datai laushi can qasa ta bude baki tace

"Please"

Dakatawa yayi yana kallan bakinta da yayi maganar kaman ba ita taiba.

Ahankali yakai idanuwanta ya kalli abinda take nufi,
Kallo daya yayiwa cinyoyinta dake wani daukan idon haske da lafiyarsu ya dauke idanuwansa yana sakin rigar gaba daya tareda sakinta tai saurin zaunawa vakin gado itama tana kasa sake kallansa zuciyarta na narkew da qamshinsa daya gama shigarta tako ina.

Juyaw yayi zai fice daga dakin daidai falaq na knocking tareda budewa ta shigo tana kallansa tace

"Daddy baka taimaka mata ba?

Kama hannunsa tai suka dawo dashi da ita suka zarewa jannah din rigar batareda jannah din ta bari an zare data cikinba dan haka suna zarewa ya juya yabar dakin sbd rigar jikinta ta cikin ko bra barada ita ta lafe jikinta sosai tana bayyanarda abinda idanuwansa basu taba gane masa.

Su kuwa toilet Jannah ta tashi ta shige tana jin kaman ta samu dan karfin jikinta sbd ba qaramin so zuciyarta kewa AZIZ LIMBA ba wanda ko tsayuwa yayi a gabanta jin take kaman zuciyarta ta gama samun abinda takeso.

Shi kuwa yana fitowa palonsa ya nufa ya kira Sayd.

Tsayuwa Sayd yayi gabansa yana jera masa bayanin Dr Abraham yana inda suke jiran ya baro su kamasa haryanzu bai baroba dan haka suna buqatan qarin lokaci.

Shiru AZIZ din yayi yana sauraron bayanin Sayd wanda bayajin zai iya jiran lokacin da ake magana sbd komai zai iya lalace masa,
Zai tsani kansa tsana mafi muni idan yabari wani lamarin ya shigo ya lalata masa aikin daya kawosu,
Bazai taba yafewa kansa ba idan har ya sassautawa duk wanda yakeda hannu a kisan Ummitah dan haka bazai jira bata lokaci ba zaiyi abinda ya kawosu su tattara su koma sbd zuciyarsa bazata taba karban wani baqon yanayiba kowane irine.

Dago idanuwansa da sauka dan sauya yayi fuskansa ba sakewa kai tsaye cikin kamewa yace

"Zaadens zasusan batada lafiya sosai dan haka da kansu zasu nema zuwan likitocinta duka a cikin gaggawa wanda basu kowa bane face su ABRAHAM da 'dansa sai dayan da muke nema wato KEN,
Dukkaninsu zasu bayyane idan Zaadens hankalinsu ya tashi akan ciwon zuciyar da aka dade rufe maganar ciwonta"

Sayd ne ya dago ya kallesa cikin girmmawa yace

"Amma a yanayinta yanxu ta samu dan saukin da zai hanasu shiga tashin hankalin da ake buqata"

Batareda ya kalli Sayd dinba cikin nutsuwa yace

"Zan bata wani heart Attack din dazai kawo hakan"

Gyada kai Sayd yayi yana cewa

"Komai zai zama ready akan hakan insha Allah"

Gyada kai kawai yayi yana dan dafe goshinsa da yayi nauyi kadan.

A can dakin jannah din tai wanka ta dan samu kwari ta fito da taimakon falaq ta dan shirya cikin doguwar riga mara nauyi ko wahalan sakawa ta ranka sallolin dake kanta Fiddausi da falaq ne suka bata abincin cikeda kauna da kulawa ta koshi tasha magani bacci me dadi ya dauketa tana dan samun nutsuwar zuciya.

Har dare su Fiddausi da falaq ne ke bata kulawa sosai harma da mama da itama take nuna kaunar datake mata sosai wanda ya sakata sake samun karfi sosai tana sake warwarewa.

Dr Sameera da dr Ashir sunzo sun dubata dan haka ta sake samun saukin sosai,

Da daddare bayan ya dawo gidan babu wanda ya sani saida ya fito dinner a lokacin ne sukasan da yana gidan gashi kusan 9 tayi.

Falaq ce ta rakasa dining yanacin abinci tana masa labarin yanda jannah take samun sauki yana sauraronta batareca yace komaiba sbd duka zancen Falaq din yanxu na Jannah ne.

Yana gamawa ta jasa suka nufi dakin Jannah din wadda take zaune sanyeda riga da wandon bacci masu santsi batar qarasa rufe botiran gaban rigarta ba tana ta kasa sbd hannunta daya da baya aiki.

Qamshinsa daya shiga hancinta ya sakata qin juyowa sbd ta kalli wanda ya shigo sbd tasan shi dinne.

Ahankali ta saka hannunta daya ta dafe gaban rigarta daya bude sbd bata saka botiran ba gashi babu bra a jikinta.

Falaq kallan Daddyn nata tayi zatai magana Fiddausi tai knocking kofar a dan kiyaye cikin nutsuwa da gudun masa hayaniya tace

"Mama na kiran falaq"

Juyawa falaq tai ta nufi kofa ta fice tana cewa

"To ni me zan mata"

Tana rufe kofar numfashin jannah yayi sama tanajin bazata iya tsayawa ba a dakin itama ta miqe ahankali tareda juyowa tana jin son barin dakin itama wayarta tayi haske tana vibrating akan table din dayake gabansu.

A tare suka saukan da idanuwansu ahankali kan wayar video call ne daga Ammar Zad.

Kasa motsawa tai tana kallan wayar gabanta na dan faduwa.

A natse ya dauke idanuwansa daga kan wayar yana takowa zuwa gareta.

Tsananta shiga faduwan gaba tayi dan haka ta cire hannunta daga gaban rigarta data dafe ta miqa kan wayar da sauri ta dauka sbd tasan daukan wayar kawai zai saka AZIZ barin dakin shikuwa ba tsammani ya dora hannunsa yana hade kirjinta da nasa yana dafe rigar data sake tana mantawa sbd rikicewan datai.

Hakan ya sakata sakin wayar yannunta kan sofa data bawa Ammar daman ganinta Manne a jikin AZIZ LIMBA yana mata wani irin kallo fuskansa ba sakewa ko kadan.

Kirjinta ta kalla a hankali taga rigar ma kaman ta bude gaba daya amma komai baa gani nata sbd yanda kirjinsa ya rufeta gabaki dayanta hannunsa daya yana zagaye da ita.

Dagowa tai ta kallesa tanason janyewa yayi mata wata irin riqon daya sakata rintse idanuwanta cikin zafi.

Ahankali yakai bakinsa a kunnenta zaiyi magana dumin numfashinsa daya fara sauka a cikin kunnen ya sakata qanqamesa batareda tasan tayi hakan da wata irin murya me tafe da zafi a natse yace

"Kinada hankali kuwa?
Are really ok a cikin kanki kuwa?
Kin saba hakanne kokuwa?
Ashe rashin tarbiyan naku ya wuce hankali har haka?
A tsakanin ni dashi waye kike kokarin nunawa jikinki da zaki dauki wayarsa a wannan yanayin???
Kokuwa ke dashi din k......

Bai qarasaba zuciyarta ta kasa daukan maganganunsa sbd yanda jikinta ke rawa sosai cikin mummunan yanayin yanda kalamansa ke dukanta.

Wani mummunan bugu zuciyarta keyi hannuwan ya tsananta rawa ta zube a jikinsa hawaye na gangarowa gefen idanuwanta.

Ammar da shedan ya hanasa kashe wayar yana ganin yanda AZIZ yake fada mata magana a kunnenta har jikinta ya sake batareda yasan meya fada mataba.

Kashe wayar AZIZ ya miqa hannu yayi yana dawo da kallansa kan fuskanta kalaman daya furta mata suna tafasa cikin kwakwalwansa ya dauketa cak ya dora a gado ya ciro wayarsa ya kira Sayd yace ya kira doctors ta samu collapse.

Yana kashe wayarsa wayar Dzad ya saka kira take ya sanar masa Jan din tayi collapsing a karo na biyu tsakanin shekaran jiya zuwa yau.

Zaune Dad din yake ya miqe tsaye a hankali yana cewa

"Wat?
A cikin kwana biyu tai collapsing so biyu baa sanar mana ba?
Heart patient ce ita fa,
Innalillahi wainnna ilayhi rajiun"
Maheer da Daddy mahmoud dasuke tareda Dzad din kallansa sukai kowannesu na jiye wayar hannunsa gefe.

Ammar kuwa Daqyar zuciyarta tabar idanuwansa gani sbd tafasa da radadin da zuciyarsa ke yi ya iso palon ya tadda abinda ake fada.

Wani yawun tsananin tashin hankali da baqin ciki ya hadiye
Dad ya kallesa yana cewa

"A kira su Dr Abraham sbd kasan babu wanda zaa bari ya dubata dole zaa buqaci record na ciwonta wanda babu saka hannun familyn donor dinta a ciki so kota halin yaya bazaa bari wasu likitas din ba su dubata sai nata,
Amma kafin nan muje ka fara dubata kai kanka"

AZIZ Yana gama waya da zaadens Sayd ya kira yace

"Ka shirya komai Ken na sauka Nigeria nake buqatansa kafin ma Abraham din"

Kashe wayarsa yayi yana zaunawa bakin gadonta ya zubawa fuskanta ido yana jin zuciyarsa na nauyi.
#MAMUH

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
73
*UMMU_MAHNOOR LUXURIES*
(Best luxuries shop)
08034469681
08135142610
Aslm Alaikm ina kuke masu neman luxuries na kayan alfarmar kece raini?
Ina masu son su saka sitirar alfarma ta zamani ta manyan mata masu aji da zaa kalleki kallo daya asan sitirar alfarma e kika saka?

Shin kunsan me ake nufi sa kayan asalin yan gayu da nuna gayu?
Sitirar Alfarma kikeson sakawa?
Sitirar da kike ganin manyan mata da ita?
Sitirarda zakiyi gayun sallah dake da yaranki a dauka waje kikaje da kanki kika siyota?
To kizo ga damarki ta sameki sbd UMMU_MAHNOOR LUXURIES ta kawo miki sauki har gida,
Karkice se masu kudi ke iya siya har kema me yar dama zaki samu naki da saukin kudi kuma best quality da kalar zamani data yan gayu,

Nidai Mamuh nace duk wadda ke son a buga gayun sallan bana da ita da 'yayanta to tazo gurin UMMU_MAHNOOR LUXURIES tai siyayyar sallanta harma zuwa gaba dan nasan zakuji dadi da fahimtar abinda nake fada akan kayanta💯💯
Abubuwan da zaki samu a gurinta with the best quality na wayayyun mata masu aji yan gayu sune;

Atampopi
Laces
Shadda
Materials
Shoes
Bags
Veils
Trolleys
Jewellerys
Oil perfumes

Numbers
08034469681
08135142610

Handles
Instagram @ummu_mahnoor_luxuries
TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries
Facebook ummu_mahnoor_luxuries

**************
Maheer ne da kansa ya nutsu a cikin daren ya kira Abraham ya sanar dashi abinda yake faruwa sbd suna buqatansa duk da Ammar yana nan amma sunsan damuwa da tashin hankali zai iya hanasa nutsuwar dubata yanda yakamata.

Basu sanar da Mimi ba a cikin daren Motar Dad tareda Saleem daya jasa tabar Zaadens zuwa limbas,

Motarsa na ficewa ta Maheer tabi bayansa tareda Daddy mahmoud
Sai ta Ammar a bayan tasu suka nufi Zaadens din gabaki dayansu damuwa a cikeda kirjinsu da fargaban idan ba ciwon dasuke fatan sun rabu dashi bane kwata kwata yake kokarin dawowa ace itama wannan zuciyar datake kirjinta tanada matsala ko me??

Koda suka iso limbas Securities sun san da zuwansu wanda Sayd ya sanar masu tareda umarnin daya san ko LIMBA bai fadaba shine abinda yake daidai a mansion din nasu.,

Dan haka motar Dzad na isowa da sauri Securities suka bude masa gate ya saleem ya sako kan motar ciki,

Motar Maheer ma sako kai tayi a ciki shima da gudu yana parking gefen motarsu Dzad.

Motar Ammar na sako kai chief Security na Securities din gidan ya taso yana bada umarnin a rufe gate din yana kallan Motar ya qaraso fuskansa ba rahama ko kadan Kaman zai dauki rai a gurin yake jinsa da hannu yayiwa Ammar din alaman ya sauke glass.

Wani kallan qyama da Mamaki Ammar din ke masa tareda tsanar duk wani abin dayake cikin limbas din da dukma wanda yake gidan tin daga kan Securities har asalin masu gidan tsana me girma yake jin yana musu sbd shi kadai yasan yanda yake jin zuciyarsa daya taho sbd Jannah amma badan hakan ba zai iya zabar zuwa ga azaba akan zuwa limbas dayake jin tsananin tsanarsa da zafinsa.

Aron da bai damu da komaiba sai umarnin da aka basa dan kuwa sedai ayi ruwan albarushi a guri idan har umarni suka sauko daga LIMBA to haka zaayi kuwa koda ana mutuwa a shirye suke da mutuwa da kashewa akansa dan haka ganin Ammar din yaqi sauke glass yana jiran su bude masa gate ya saka Aron din komawa gurin zamansa yana cewa Securities din

"Mamas boy da alama bai san yana bakin limbas bane,
Idan bai sauke glass nasa ba daga nan har saiya gaji ya koma inda ya fito kada matansa ta qara ko inci daya zuwa gaba,
Idan ya qaro gaba zuwa ciki just Shoot"

Ammar dayaji abinda daya fada Dago idanuwansa da sukai jajir yayi yana kallan gate din Limbas din zuciyarsa na tafasa da narkewa ahankali sbd tinda aka haifesa ya taso cikin gata da buga lokaci tareda juya abinda yakeson ya juya yanda ransa yakeso batareda shakka ko umarnin kowaba sbd suna juya duniyarsu ne da hannunsu yanda suke sonta sbd sune ZAADENS,
ZAADENS da kowa yake shakka da tsoro,

Ayau shine a gaban gidan wani ana rufe masa gate tareda bada umarnin a harbesa idan ya qara gaba,

Duk gwagwarmayar da yayi akan jannah da ciwonta yana tashi a banza ne ko me?
Ya sadaukar da lokacinsa da kuruciyansa gurin komawa baya a karatu,
Ya sadaukar da imaninsa ya koma makashin gaske,
Ya sadaukar da rayuwarsa ya ture lokacin komai na rayuwarsa ya bayar duka akan macen da zai iya bata rayuwarsa amma a lokaci daya wani yana tsayar masa da dukkanin iyakansa akanta ta hanya mafi ciwo.

Jajir idanuwansa sukai wani irin radadi me sanyi da ciwo na cike kirjinsa ya rintse idanuwansa hannuwansa dake riqe da steering suna dan rawa cikeda radadin dayake gauraye koina a jikinsa.

Securities kuwa gabaki dayansu tsaye suke da bindigoginsu sunfi su goma babu wanda baa shirye yake da harbi ba sbd yana motsawa ruwan bullet zasuyi masa su kuma ce Shine yayi intruding dan haka sun harbesa a matsayin suspect dayayo cikinsu da mota da niyar barazana ga rayuwarsu so a taiqace sun harbesa as self defence.

Su Dad kuwa Sayd ne dayake harabar gidan ya tarbesu a natse suka isa ciki.

Dayake dare ya danyi su mama gaba daya sun shige dan haka kai tsaye dakin Jannah din suka nufa tana sanye da kayan sanyin da AZIZ din ya dora mata akan kayan dayake jikinta tana kwance babu abinda yake motsawa ajikinta hatta bugu da fitar numfashinta kaman babu ko daya.

Dukkaninsu kallo daya sukai mata suka dago cikeda matsanancin tashin hankali da mummunan yanayi suka kalli AZIZ daya kallesu hankalinsa ba alaman ya damu da yanayinsu.

Dad ne ya tsaya akanta yana kallan yanda idanuwanta sukai zurfi hancinta ya qara tsayi dosai sbd muguwat ramar datai tayi pale sosai gabaki daya kammanninta sun sauya sbd ya dade bai gantaba....

Nauyi me tsanani ne ya danne zuciyarsa ya rintse idanuwansa yana sake budesu akanta cikin tsananin sanyi ya ce

"Meya sameta ta koma haka?
Ta dade ne batada lafiya?
Jannah ce ta koma hakan?
Meyake faruwa?

Maheer dauke idanuwansa daga kanta yana jin zuciyarsa na karyewa da tsananin tausayinta da jin ciwonta a cikin ransa..

Daddy mahmoud kuwa wayarsa ya fidda yana saka kiran Ammar daya kasa isowa haryanzu yazo ya duba musu ita kokuma su tafi da ita gida ayi mata komai acan sbd normally irin haka idan tai collapsing takan dauki kwanaki kafin ta farfado.

Ringing wayar Ammar keyi a gefensa yana kallo da jajayen idanuwansa dake cikeda radadi ya kasa dauka sbd zuciyarsa fashewa zatai idan ya bude baki yayi magana,
Barin gurin yakeson yi amma ya kasa koda motsa hannuwansa ne baya gani sosai sbd baqin ciki da ciwon daya danne masa kirji da zuciya.

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.