Kalbim Book 1 Complete Hausa Novel
Reading file: KALBIM BOOK 1.txt
Chapter 6 of 7
Cigaba da sake kiransa Daddy mahmoud keyi amma wayar baa dagawa dan haka Maheer ya fidda tasa wayar shima yana saka kiransa amma abu daya ne baa daga wayar.
Saleem ne ya kalli Daddy mahmoud yace
"Daddy bara naje na dubosa tinda dai duka tare muka fito"
Juyawa yayi ya fice dakin yayi tsit babe me iya cewa komai Ammar suke jira kaman zuciyoyinsu zasu fada sbd qaguwan yaxo ya dubata dan ganin suke kaman bata numfashi kwata kwata gashi basada yadda ko imanin bawa wasu likitocin daman su dubata da asibiti kawai zasu wuce da ita batareda jiran komaiba.
Shi kansa AZIZ din ya kira nasa likitocin suna hanyar isowa shiru yayi yana jiran xuwan nasu yana kallan time akai akai cikin basarwa.
Sayd ne dayake bayansa ya dan dago kai ya kalla batareda yace komaiba.
Sayd din ficewa yayi yana fidda wayarsa ya sake saka kiran su dr Ashir a karo na ba adadin lattinsu.
Saleem a gate ya hangi motar Ammar dan haka ya qarasa da sauri yana kallan Motar da mamaki.
Bude masa kofa akai a mutunce da girmamawa ya fito yana kallan yanda securities din duka suke a shirye a position.
Motar ya nufa da sauri yana budewa yaga yanda jikin Ammar din ke rawa sosai idanuwansa sunyi jajir.
Saurin shiga motar yayi yana ambatar sunansa cikeda tashin hankali da fargaba.
Qara jijjiga jikin Ammar din yakeyi kirjinsa na kasa daukan ciwo da radadin da zuciyarsa ke masa take yanayinsa ya rikice a gurin kansa yafara juyawa yana wani irin rawa.
Saleem fitowa yayi da sauri ya zagayo ya tura Ammar din seat din gefe ya hau na driver bai tsaya komaiba yayi baya da motar yabar gurin dashi zuwa gida cikin tsananin damuwa da sabon tashin hankalin waye zai duba jannah datake tsananin buqatan taimako a yanzu.
Zaadens ya isa dashi wanda sai alokacin Mimi tasan abinda yake faruwa itada Anny dan haka dole Anny tafara basa taimakon gaggawa saleem na taimaka mata Mimi kuwa tashi hankalinta sosai sbd gabaki daya a yanzu cikakkiyar lafiya neman gagarar Ammar din takeyi wanda kuma hakan a cikin kwakwalwansa yakeyi dr ta fada a dena bari yana yawan shiga wannan halin akai akai sbd akwai matsala sosai da hakan.
Saleem ne ya buga waya ya sanar dasu Dad abinda ake take hankalinsu ya sake tashi da tsananin tinanin ina mafitar take sbd Ammar dinne kadai likitan da zai duba jannah gashi shikuma ciwonsa ya rasa lokacin tashi sai yanzu wanda suke mamakin menene ya samesa daya haddasa hakan.
A daidai wannan lokacin Su dr Ashir suka iso aka bude musu gate suka shigo tareda qarasowa ciki babu bata lokaci suka fara bata taimakon datake buqata shi da dr Sameera da nurse da suka taho da ita bayan kowa ya fice daga dakin.
Dayake wannan karan shine zuwansu na farko limbas dan haka palonsa na baqi aka isa dasu suka zauna Maheer na rasa zabin daya wuce yayi contacting Su Abraham sbd akwai yiyuwar dole sai sun taho din tinda Ammar da aka saka ran zaiyi handling situation din basai sun dawoba ya rikice shima dan haka bazai iyaba dole su qaraso su karba idan ba hakan ba babu bata lokaci wasu doctors din zasu san anmata dashen zuciya wanda zaa iya buqatan history na ciwonta abinda bazasu taba bari ko a tsautsayiba wani ya taba gani ba kenan.
Sai dare sosai aka samu bugun zuciyarta ya dawo daidai tareda numfashinta amma bata farfadoba har lokacin.
Nurse aka bar mata su dr Ashir din suka wuce suma su Dad sai alokacin suka tafi bayan Daddy mahmoud ya nuna sunason tafiya da jannah din acan Zaadens kafin ta warware sai a dawo da ita.
Dago idanuwa AZIZ yayi ya xuba masa yana kallansa cikeda rashin ganin girmansa a idanuwansa kafin ya dan dauke idanuwan nasa akansa yana gyara zamansa a natse kafin ya bude baki yace
"No zata warware anan din doctors dina zasuji da komai she'll be fine and good"
Dad kallansa yayi yana son sake magana ko yayane ya basu ita sedai kuma yasan bata bakinsa da energy dinsa kawai zaiyi amma AZIZ din bazai basu itaba ba kuma dan komaiba sbd ya nuna musu karfinsa akanta yanzu ne.
Zuciya ba dadi suka baro limbas din cikin tsakar daren badan rayukansu sun so hakan ba.
Suna barin limbas Securities suka rufe gate din gidan gabaki daya babu me sake shiga ko fita sai kuma safe insha Allah.
#MAMUH
ZAFAFA BIYAR
KALBIM 500
mamuhgee
A DUNIYATA 500
Huguma
AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul
KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo
Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi
Shedan biya
09033181070
Or mtn vtu at
09032345899*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
74
*UMMU_MAHNOOR LUXURIES*
(Best luxuries shop)
08034469681
08135142610
Aslm Alaikm ina kuke masu neman luxuries na kayan alfarmar kece raini?
Ina masu son su saka sitirar alfarma ta zamani ta manyan mata masu aji da zaa kalleki kallo daya asan sitirar alfarma e kika saka?
Shin kunsan me ake nufi sa kayan asalin yan gayu da nuna gayu?
Sitirar Alfarma kikeson sakawa?
Sitirar da kike ganin manyan mata da ita?
Sitirarda zakiyi gayun sallah dake da yaranki a dauka waje kikaje da kanki kika siyota?
To kizo ga damarki ta sameki sbd UMMU_MAHNOOR LUXURIES ta kawo miki sauki har gida,
Karkice se masu kudi ke iya siya har kema me yar dama zaki samu naki da saukin kudi kuma best quality da kalar zamani data yan gayu,
Nidai Mamuh nace duk wadda ke son a buga gayun sallan bana da ita da 'yayanta to tazo gurin UMMU_MAHNOOR LUXURIES tai siyayyar sallanta harma zuwa gaba dan nasan zakuji dadi da fahimtar abinda nake fada akan kayanta💯💯
Abubuwan da zaki samu a gurinta with the best quality na wayayyun mata masu aji yan gayu sune;
Atampopi
Laces
Shadda
Materials
Shoes
Bags
Veils
Trolleys
Jewellerys
Oil perfumes
Numbers
08034469681
08135142610
Handles
Instagram @ummu_mahnoor_luxuries
TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries
Facebook ummu_mahnoor_luxuries
**************
Koda suka isa Zaadens babu wanda zuciyarsa bata cikin damuwa da bacin rai musamman a halinda suka tararda Ammar,Dad jin yayi kaman zai hadiye zuciyarsa sbd tsananin 'daci.
Maheer kuwa gabaki daya hankalinsa na kan magana dasu Abraham da daren zaa fara musu shirin tahowa dan rashin zuwansu kaman akwai barazana ga sanin zuciyar wata ce a kirjin jannah dan haka sam shi baya wasa da koman qanqantar hanyar da zata iya kawo musu matsalar sirrin dayake rufe dan haka hankalinsa yake kai yake kuma kan Jannah din da Ammar da dukkaninsu suke mamakin abinda ya samesa.
Mimi kwana tai akan Ammar tana hawaye sbd halinda daya kwana a cikinsa wanda takejin kaman sun kasa riqe marayan Allah da baida uwa baida uba tinda uban baitaba nemansa ba a matsayin dansa.
Har cikin ranta take tsananin kaunar Ammar fiyeda sauran yayanta sbd irin kauna da tsananin son dayakewa Jannah tin tana ciki hakama dole ta kaunaci jinin Zayneb.
Su kansu dad a damuwar suka kwana ta Ammar din da jannah,
Kawai abinda ya saka suke jin ta jannah sosai shine hadda sbd sirrin dayake tattare da nata ciwon.
Washe gari da sassafe Falaq ta fito ta nufi bedroom din jannah wanda tana isa ta bude kofar kai tsaye ta shiga.
Ga mamakinta Daddynta ta tarar zaune a sofa sanye da kayan geamin dinsa da alama daga can din yayo nan din.
Fararen idanuwansa ne akan jannah din wadda kallo daya zakai mata zuciyarka ta karye sbd ta qarasa komawa abin tausayi gabaki daya ciwon boye dana bayyana ya bugar da ita a lokaci kankani.
Kallanta yake a natse kowace halittar dake fuskanta tana tsayawa a cikin idanuwansa tana shiga kansa...
Falaq qarasowa tai zuciyarta na farin cikin ganinsa a dakin gurin jannah wadda ta gama yadda a yanxu bayan Daddynta da Uncle dinta babu wanda take jin tana tsananin kauna kaman Jannah din dan haka bazata qara bari ko daddynta ne ya sake saka jannah din damuwa ba indai tana kusa.
Zaunawa tayi ahankali gefensa tareda kama hannunsa tana kallansa ganin yanda yayi relaxing yana kallan Jannah din a natse hotonta abinda ya faru jiya yana tsaye cak cikin kansa na kiran wayar Ammar da daukanta.
Idanuwansa falaq din taiwa kallo daya taga yanayin da bata taba ganin Daddyn nata a ciki ba sbd baya taba bari a gane yanayinsa koda ta cikin idanuwansa ne ya qware a boye komai na cikinsa amma a yanxu ba ja sosai idanuwan sukai ba wani tsoro taji data kalla cikinsu ta kwantar da kanta jikinsa da sauri batason kallan cikin nutsuwa tace
"Goodmorning Daddy"
Rufe idanuwansa yayi Ahankali tareda sauke boyayyar numfashi kafin ya juyo ya kalleta a natse yana kama hannunta dayake cikin nasa ya bude baki cikin kulawa da kaunarta datafi masa komai yace
"Morning Falaq Aziz,
Yaya?karki saka damuwa a ranki sosai akan nata ciwon,she'll be fine"
Kallansa falaq tai ahankali tana jinjina kai kafin ta bude baki tace
"Daddy banason komai ya samu My Jan,
Batada lafiya,tanada heart problem Daddy"
Kallan falaq din yayi da sauri yana mamakin yanda akai ta sani
Gyada masa kai tayi tana cigaba da cewa
"Yes Daddy,ta fada mun sbd naga yanka a gurin heart dinta inata tambayanta meya jin mata ciwo a gurin so ta fadamun,
Daddy tayi fama da ciwon zuciya na shekaru masu yawa tin yarinta,
Ta rasa shekarunta na yarinta,
Ta rasa childhood nata,
Ta taso a boye sbd ciwonta,
Ta cire rai daga rayuwa kwata kwata sbd ta kasa samun donor sai a lokacin da time ya qare mata aka samu donor daga wani namiji wanda aka bata zuciyarsa shine Allah ya bata sabuwar rayuwa sbd kwananta be qareba,
Daddy jannah nada zuciya me kyau wanda ban saniba ko zuciyar datake kirjin nata ne amma tin daga lokacin data warke haryanxu bata denawa wanda ya bata zuciya addua ba..."
Yanda hannuwansa suke rawa sosai yana kokarin hana falaq din ganewa sbd yanayinsa dayake sauyawa matsalansa na neman dawowa ya sakasa miqewa yana kasa iya cigaba da saurara ya bar dakin baya ko gani sosai ya nufi palonsa ya shige ya rufe ya nufi bedroom dinsa wanda yana isa kasa iya cire kayan jikinsa yayi sedai ya yagasu da karfin gaske yana jefarwa ya fada toilet ya sakarwa kansa ruwan dumin da hayaqinsu ke dan fita ahankali suna gauraye toilet din shikuma sosai jikinta ke rawa ya daki bangon toilet din da karfin gaske har saida hannunsa ya fashe amma sam bayajin komai sai masifar dayake ji a cikin kansa da kirjinsa mai tsananin gaske.
Jinin dayake zuba a hannunsa ne yake gauraya da ruwan dayake sauka a qasa daga jikinsa suna sauya kala suna gangarawa.
A duk lokacinda maganar yanda aka raba Ummitah da ranta ta taso yanayinsa tashi yake wanda duk yanda yake ganin likitocinsa many akan hakan yanayin ya kasa rabuwa dashi lokaci daya duk da ya rage sosai amma yanayi me matiqar hadari yake shiga batareda sanin kowa duk duniya ba bayan Sayd.
Trauma din Ammar Zad a bayyane take wanda shi kuma tasa dataci uban ta Ammar din yake a boye sbd yafisa sanin gwagwarmaya da iya taku tareda kwarewa a iya controlling kansa sabanin shi nasa dayake bayyane ga duniya ma kila.
Ya dade a ciki kafin ya samu iya controlling kansa yanayinsa ya fara dawowa daidai ya zari towel ya dauro a qugunsa ya fito bayan ya nade hannunsa dayake dan zubar da jini har lokacin ya shirya a natse yana kallan fuskansa cikin mirror zantukan falaq na yawo a cikin kunnuwa da zuciyarsa har lokacin,
Menene Jannah din take nufi da zuciyar namiji ne a kirjinta?
Boye gaskiar ne takeyi kokuwa iyayen nata da lover boy din nata basu fada mata gaskia ba?
Shin kafin komai ma da saninta kuwa suka raba wata da ranta dan bata zuciya?
Ta Aminta da a raba mace me tsohon ciki da ranta dan ita ta samu sabuwar rayuwa?
Dakatawa yayi daga saka agogon diamond din dayake hannunsa ya zubawa mirror idanuwansa da har lokacin basu qarasa komawa daidaiba abubuwa da yawa ne suke cikinsu suna qonasu.
Karfe goma ya fito dauke da wayarsa yana duba tarin misscalls daga Zaadens wanda babu wanda ya gani bare dauka.
Su mama dake palo dukkaninsu Qamshinsa ya gauraye palon cikin sanyi ya sakasu kallan hanyar fitowansa
Sai gashi ya fito kwarjinsa da kamewansa ta saka su fadilah sauke idanuwansu mama kadai ce bata dauke idanuwanta akansa ba cikin kulawa ta amsa gaisuwansa tana sake tambayar jikin jannah duk da taje ta dubota har so biyu da safen.
Fadilah dagowa tayi cikin girmmawa da wayewa ta gaidasa ya amsa batareda ya kalleta ba ya nufi dining.
Dukkaninsu yau sukai breakfast kaman yanda suka saba hadda falaq sbd jannah nata farfado ba.
Suna gamawa su dr Sameera suka iso shikuma ya fice daga gidan.
Yana ficewa Anny da Mimi tareda saleem da maheer da mommy suka iso gidan sukuma.
Dukkaninsu babu wanda zuciyarsa bata tabu da yanda suka gantaba da yanda ta koma.
Abinda ya dan ragewa Mimi tsananin nauyin da kirjinta yayi shine ganin yanda falaq take kulawa da jannah din sbd koda suka iso ta rage mata kayan jikinta tana goge mata jikinta da lallausan qaramin towel da ruwan dumi sosai ita da Fiddausi.
Hadiye hawayenta Mimi tayi sbd duk gwagwarmayansu akan jannah ta qare a inda masu aiki ne da qaramar yarinta ke kulawa da ita tana yashe a daki batareda anbata taimakon datake buqata ba.
Ga wanda bai taba mahimmancinta da komai na rayuwarsa ba an cutatar dashi ta hanyar hana masa abinda zuciyarsa ke so ita kadai idan Ammar ya samu ya yadda ya fuskanci kowane irin talauci da ukubar rayuwa idan har jannah na tare dashi.
Anny ma sanyi jikinta yayi sbd bata taba dauka jannah zad zata taba dawowa haka ba,
Idan har zaa iya daukan rayukan mutane akan jannah to bata taba tinanin zata taba ganin jannah a irin wannan halinba na daukanta batada mahimmanci ko kadan.
Suna gidan likitocin da suke dubata suka buqaci zaa koma asibiti da ita sbd acan xaa bincika ciwonta dakyau yanda ya kamata.
Kai tsaye Maheer ya nuna rashin Amincewansa da hakan karshe ma ya mama yayi magana da ita da kansa akan suna son tafiya da jannah din sbd tanada likitocinta na musamman da zasu taho dan ita kadai daga wata qasar.
Mimi ma baki ta saka suka buqaci Amincewan maman sbd ita kadaice zata amince su tafi da jannah din AZIZ ya dawo baice komaiba.
Mama ita kanta batason a tafi da jannah din amma yanda mimi tai mata bayanin yanda yanayin ciwon jannah din yake sai tace saita kira AZIZ ta sanar masa.
Kiransa tai yana dauka kai tsaye ta sanar masa tanason ya bari iyayen jannah suje da ita gida likitocin da suka saba dubata su dubata tinda haryanzu bata farfado ba.
Shiru yayi batareda yace komaiba tsawom mintina kafin ta sake maimaitawa ya bude baki a taqaice yace
"Ba damuwa duk yanda kikace mama amma su tafi zan kaita na kaina amma sai likitocin nata sun sauka qasar ina buqatan ganinsu da kaina"
Yana gama fadan hakan ya kashe wayar sbd yasan suna sauraronsa.
Mama kallansu tai sbd sunji da kunnensu idan sun aminta da hakan shikenan idan basu aminta ba itama tafiya da jannah bai kwanta mata bare falaq datake jin kaman zatai kuka zuciyarta da jikinta na sanyi.
Basada zabin daya wuce amincewa da hakan dan haka suka tattara suka koma da jiran saukar su Abraham da Ken Nigeria sbd tin barin Ken Nigeria ya koma yaron Abraham ya zama baturen kansa shima sbd ya tabbatarda idan ba cigaba yayi da binsu ba zai samu kansa a matakin da dr ismail ya taka sbd duk wanda yake cikin wannan sirrin an dade da rife babinsa iya su yanzu suka rage.
Wanna sharadin na AY LIMBA ya saka dole zuwansu Abraham ya dawo a kwana daya dan haka a washe gari ake jiran saukarsu Nigeria.
Ammar ya dawo daidai sedai ciwone yanzu me tsananin radadi yake cin zuciyarsa,
Kewan mahaifiyarsa yake sosai radadin rashinta na dawo masa,
Ya rasa walwalwansa da farin cikinsa gabaki daya bayajin dadin komai na duniyar jin yake inama yabi Amminsa ya huta da abinda yakeji a zuciyarsa da gangar jikinsa.
Hoton jannah dayake dakinsa ya qurawa idanuwansa dasuke masa yaji da radadi sunyi jajir ya bude baki zaiyi magana amma baya iya cewa komai sbd tsananin damuwar datake neman taba kansa.
Mimi da Saleem suke tsananin jin ciwonsa a cikin ransu suna jin tasu zuciyar na cikewa da nauyi da dacin ganinsa a halin dayake ciki sbd ya dena fitowa kwata kwata,
Dad da daddy mahmoud duk yanda suke zaryan zuwa dakinsa sam baya budewa sbd bayason ganin kowannensu sbd idan yana ganinsu Amminsa yake gani a tare dasu dan haka baya son ya tsanesu sbd tsananin kaunar dayake wa Amminsa.
#MAMUH
ZAFAFA BIYAR
KALBIM 500
mamuhgee
A DUNIYATA 500
Huguma
AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul
KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo
Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi
Shedan biya
09033181070
Or mtn vtu at
09032345899*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
75
*UMMU_MAHNOOR LUXURIES*
(Best luxuries shop)
08034469681
08135142610
Aslm Alaikm ina kuke masu neman luxuries na kayan alfarmar kece raini?
Ina masu son su saka sitirar alfarma ta zamani ta manyan mata masu aji da zaa kalleki kallo daya asan sitirar alfarma e kika saka?
Shin kunsan me ake nufi sa kayan asalin yan gayu da nuna gayu?
Sitirar Alfarma kikeson sakawa?
Sitirar da kike ganin manyan mata da ita?
Sitirarda zakiyi gayun sallah dake da yaranki a dauka waje kikaje da kanki kika siyota?
To kizo ga damarki ta sameki sbd UMMU_MAHNOOR LUXURIES ta kawo miki sauki har gida,
Karkice se masu kudi ke iya siya har kema me yar dama zaki samu naki da saukin kudi kuma best quality da kalar zamani data yan gayu,
Nidai Mamuh nace duk wadda ke son a buga gayun sallan bana da ita da 'yayanta to tazo gurin UMMU_MAHNOOR LUXURIES tai siyayyar sallanta harma zuwa gaba dan nasan zakuji dadi da fahimtar abinda nake fada akan kayanta💯💯
Abubuwan da zaki samu a gurinta with the best quality na wayayyun mata masu aji yan gayu sune;
Atampopi
Laces
Shadda
Materials
Shoes
Bags
Veils
Trolleys
Jewellerys
Oil perfumes
Numbers
08034469681
08135142610
Handles
Instagram @ummu_mahnoor_luxuries
TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries
Facebook ummu_mahnoor_luxuries
***********
Sai dare ya dawo gida shi kadai sbd Sayd yana jos acan zai kwana yaje karbo duk wasu takardu da records na Asibitin Zaadens daya boye bayan wanda suka tabbatarda sun karbe daga hannunsa sbd AZIZ da kansa yayi magana da Matar ismail din sbd ya bayyanar mata da kansa tareda sanar da ita komai dan haka da kanta ta kusa cikin kayan Dr ismail ta samo musu duk wani abi da zai dan taimaka musu ciki kuwa hadda date na ranar aikin da time da akai aikin da record din Ummitah na komai da sukai mata tin a asibitin dr ken tareda copies na transactions da akai musu shi da dr ken da tarin kudaden da suka ringa basu masu yawan gaske.
Koda ya iso gida kusan duka kowa ya shige dan haka kai tsaye Bedroom dinsa ya nufa yayi wanka ya sauya kaya zuwa na bacci masu dan kauri ya fito sanye da slippers a kafafunta.
A kaidar aikin Fiddausi indai yana gari to ko karfe nawa zekai bai dawoba zata jira dawowansa sbd gabatar masa da abinci kokuma tea ko wani abinda zai buqata na ci nara nauyi.
Dan haka ko yanxu ma batai bacci ba suna dakin Jannah itada falaq datai bacci a zaune sbd tsaron jannah,ita kuma tana kokarin goge mata jikinta da son sauya mata kaya taji anbude kofar dakin kai tsaye a natse.
Juyowa Fiddausi tayi a natse taga shine take ta ajiye rigar jannah din data zare tana miqewa tsaye da girmamawa tai masa sannu da zuwa.
Falaq ya kalla cikeda tausayawa yaga yanda itama ta fada kafin ya maida kallansa akan jannah wadda take qara ramewa da sauyawa sosai a kwancen.
Numfashi mara sauti yasauke kafin ya tako a hankali ya rankwafa ya dauki falaq gabaki dayanta ya juya ya fice da ita xuwa dakinta ya kwantar da ita ya rufeta da abin rufa yayi mata addua ya kashe wuta tareda daidaita mata ac ya fito ya rufeta ya koma dakin jannah din.
Koda ya isa Fiddausi ta sauya mata riga mara nauyi tana kokarin fara goge mata jikinta.
Tana ganinsa ta ajiye ahankali tareda ficewa daga dakin gabaki daya ta nufi kitchen ta hado masa lemon tea da sabon cake da aka gasa yau na chocolate sai dabino da madara me dumi ko zai saka a tea din tana ajiyewa ta juya ta fice tareda jan kofar dakin.
Zubawa jannah din idanuwansa yayi tsawon mintina kafin ya zauna ahankali tareda miqa hannunsa ya dauki towel din da baa warwareba ya warware ya saka a cikin ruwan zafin masu tsafta sosai da Fiddausin ta ajiye.
Ahankali ya rage ruwan towel din sosai kafin ya yaye rufar datake jikinta ahankali ya dora towel din da hannunsa a fuskanta yana gogewa.
Cikin nutsuwa da mamakin kansa yake goge mata fuskan harya kammala da fuskan ya gangaro wuyanta ahankali yafara gogewa a natse.
Yana kawowa kirjinta kasa wucewa gaba yayi ya tsaya cak a gurin yana saukar da idanuwansa akan aikin zuciyarta yana jin zuciyarsa na sanyi jikinsa na dumi damuwa da tausayin kansa daya rasa macen dayafi kauna
fiyeda komai a duniyarsa,
Ta tafi bazata taba dawowa ba har abada,ta tafi tabarsa da tabo da ciwon da bazai taba warkewaba na rashinta,
Kaunar Ummitah halitta ce da Allah ya halitta masa a cikin zuciya da jininsa,
Ummitah rayuwarsa ce,ruhinsa ce,jinsa da ganinsa ce,
Ummitah itace asalin ABDULAZIZ AYOUB LIMBA ayau daya rasata gabaki daya ya rasa kansa sbd gashinan ya koma tamkar me ciwon haukar juyewan kwakwalwa a boye,
Ya rasa wani bangare na rayuwarsa da har abada bazai taba dawowa ABDULAZIZ dinsa na asali ba sbd rashin Ummitah,
Kaman yanda take kallansa a matsayin uwa da ubanta da kuma hammanta a garesa shima Ummitah itace uwa da ubansa daya rasa da kuma 'ya da kanwarsa gaba daya itace familynsa datake dauke da matsayin kowa da family ke buqata ya cika.
Wasu hawaye masu tsananin zafin da baisan da su bane suka gangaro suka sauka akan fuskan jannah wadda idanuwanta suka bude tsowon seconds goma da suka wuce.
Idanuwanta da basa gani sosai sbd ciwo da dadewa a kwance ta zuba masa batareda ta iya motsa komai na jikinta,
Bata ganinsa sosai amma dai tasan shi dinne dan haka zuciyarta tai wani irin sanyi cikin damuwa da ciwo hawaye masu zafi sika gangaro da gefen Idanuwanta.
Hannunsa ya motsa ahankali ya dora akan zuciyarta dake bugawa cikin sanyi ahankali da nutsuwa tareda wani irin tsananin sonsa datake jin kaman illa ne ma gareta zuwa yanzu sbd ya gama tabbatar mata da bazai taba sonta ba har abada.
Shiru sukai kowannensu idanuwansu jajir da radadin da zuciyoyinsu suke ciki,
Bugun zuciyarta yake sauraro da tafin hannuwansa yana isa ga tasa zuciyar yana jin kaman ya ambace ta da sunan Ummitah ta amsa masa ko zai samu abinda yakeji a kirjinsa na shekaru ya dan fada masa ko zai iya dawowa cikakke lafiyayyan mutum daya rasa lafiya da cikakken hankalinsa....
Itama nata idanuwan har lokacin gangaro da hawaye masu ciwo da zafi sukeyi batareda ta motsaba dumin tafin hannunsa dake kan zuciyarta yana isa cikin zuciyarta yana qarasa mata illar da har abada tasani bazata taba iya dena sonsa ba sbd jinsa takeyi har acikin jininta ba iya zuciyarta ba,
Batasan wane iri so bane wannan wanda yake sakar mata ciwo da radadi ta kasa ciresa a ranta,
Bazata iyaba duk yanda taso hakan sbd son nasa yai mata mummunan illar da ita tata rayuwar ma ta gama mutuwa akansa, dan haka rufe idanuwanta tayi ahankali tana jin inama ta tafiyarta itama ta huta da wannan radadi da ciwon datake ji kila shima zai samu nutsuwar zuciya idan ta tafiyarta tabar masa duniyar.
Ahaka suka raba dare sosai har saida ta motsa kadan ta bude idanuwanta a wahalce sai alokacin ya dago ya kalleta yaga idanuwanta a bude sunyi jajir da hawayen dataita yi tin dazun.
Hawayen dake gangarowa daga idanuwanta yabi da kallo yana yana dauke hannunsa daga kirjinta tareda xare hannunsa daya dayake cikin nata ya juya ya fice baice komaiba ta bisa da kallo.
Nurse din dasuka dauka ne ya turo mata ita ta dauketa takaita toilet tayi fitsari ta gyaro mata jikinta daqyar sbd babu abinda yake motsi a jikin jannah din bata iya motsa komai nata.
Washe gari tinda safe dr Sameera ta iso gidan koda ta iso yana babban palo zaune tareda mama da sai Fiddausi dake kai da kawon aikin hada dining.
Falaq kuwa farin cikin ganin jannah ta farfado ya saka tinda safen ta saka Nurse tai mata wanka aka saka mata riga da wandon jeans marasa nauyi aka turota a kujera jannah dince ta turota suka fito palo jannah din batada karfi ko kadan magana ma bata iyayi bare iya motsawa sai an taimaka mata a komai.
Dr Sameera kuwa hannun AZIZ din da dr Ashir yayi dressing jiya taxo dubawa dan warwarewa ta duba ciki.
Cikin kulawa ta kallesa bayan sun gama gaisawa da mama a sake ta sake kallansa cikin kulawa tace
"Hannun zan duba naga idan zaa sauya bandage dinne"
Mama kallan hannun tayi tana cewa
"Yarsa ce bata lura da hannun ba da yanxu ta daga mana hankali ai"
Murmushi dr Sameera tayi yana miqa hannunta akan hannunsa daya dora mata akan Hannun sofan dayake zaune batareda ya kalletaba yana duba abu a waya.
Nurse ce ta kawowa Sameera akwatin first aid ta kama hannunsa a hankali zata fara warware bandage din su falaq suka shigo palon da jannah wadda idanuwanta da sukai laushi sosai sbd ciwo suka sauka akan hannunsa da dr Sameera ta riqe da sunan dubawa.
Tsayawa falaq tai tana kallan dr Sameera din zuciyarta ba dadi.
Jin shiru ya sakasa dagowa ahankali idanuwansa akan Jannah data dauke idanuwanta ahankali akan hannuwan nasu suka fara sauka ya zare hannunsa daga gyaran yana cewa ba buqatan wani bandage din abar masa hannun haka.
Falaq kuwa qarasowa tai gurinsa da sauri tana kama hannunsa da kulawa tana cewa meya samesa.
Mama kuwa jannah ta tashi ta qarasa turowa har gefenta tana mata sannu da ido kawai jannah ta iya amsawa zuciyarta ba dadi ko kadan sbd ta riga da ta rasa farin cikinta rayuwarta ta sauya daga jannah zad a yanxu batasan ita wace jannah dince ba.
Bata iya sake kallan inda kowa yakeba rufe idanuwanta tai tana sake zama weak yana lura da yanayinta dan haka da kansa ya maidata daki batareda kowannensu yayiwa kowa magana ba ita a yanzu kallansa ma batason yi sbd shine yake qara azabtar da zuciyarta dan haka ta hakura ta bawa zuciyarta salamar hakura da wanda baya kaunar komai daya shafeta.
Yana ficewa wasu hawaye masu dumi suka gangaro mata ta rufe idanuwanta tana tsananin son ganinta cikin familynta dake tsananin buqatanta a lafiya da ciwo.
Shi kansa zuciyarsa daci take masa dan haka ko abincin kirki baiciba yace Fiddausi ta hada kayan jannah din a luggage qarama.
Sayd ne ya iso shima a lokacin latif ya daukosa daga airport dan haka tin kafin ya iso gida a waya ya sanar dashi ABRAHAM da KEN sun sauka a abuja Nigeria dan haka ya saka Fiddausin hada kayan jannah.
Da kansa ya daukota tin daga cikin dakinta a hannunsa ya fito da ita xuwa mota da Sayd ya shirya musu.
Da falaq aka tafi dan haka dashi da ita jannah dinne a bayan motar sai falaq a gaba Sayd na tuqa motar suka nufa zaadens baida niyar barinta acan din amma sbd umarnin mama ne kadai zai kaita kuma a gobe zai dawo da ita limbas.
Suna isa limbas gabaki daya familyn jiran isowansu akeyi sbd sunta kira su sanar masa isowan likitocinta amma sam babu wayar wanda ya dauka sedai suka kira Sayd suka sanar masa wanda yana sane da saukar su Abraham din sbd sun saka tsaro sosai akan isowansu.
Ammar da Mimi take riqe da hannunsa sbd yanda yake kasa riqe zuciyarsa akan jannah dago jajayen idanuwansa yayi yana kallan yanda AZIZ LIMBA yake dauke da jannah a gaban idanuwansa ya wuce da ita ciki ta gabansa ita kuma idanuwanta suna kansa tana masa kallan mamaki da bankwana sbd batajin zata iya komawa gidansa ta hakura da auren sbd zuciyarta bazata iya daukan kallan qinta a cikin idanuwansa ba da kuma yanda tsananin sonsa dayake bayyane a idanuwan Fadilah da dr Sameera dan haka ta zabi dawowa hannun familynta ta qarasa mutuwarta a hannunsu idanma ciwon bame barinta bane kenan.
Har bedroom palonta dayake hade da lafiyayyan bedroom dinta yakaita ya ajiyeta ahankali ta tsaya da kafafunta tana kallansa shima ita ya kalla da idanuwansa dake bayyanar mata da wani tsananin zafin hoton da idanuwanta suka sauka akai na Ammar hakama Ammar dinne duk yanda Mimi taso hanasa isa ga jannah din ya kasa riqe kansa dan haka akan idanuwan AZIZ Ammar din ya shigo palon idanuwansa akan jannah zuciyarsa na samun sassaucin azabar dayake ciki..
Wani kallo Daya saka jannah jin idanuwanta sun ciko da hawaye yayi mata ya bude baki tsananin dayake cikin idanuwansa baya boyuwa zaiyi magana ya fasa sbd zai iya loosing control dan haka Ammar din ya juyo ya kalla ya bude baki yana controlling kansa sbd hannuwansa da suka fara wani irin rawa idanuwansa na sauyawa yace
"Ka tabbatarda wannan kallan shine na karshe akan matar da aurena yake akanta sbd nxt kallo da zakai mata irin wannan shine ganinka na karshe sbd saina tabbatarda an saka maka da dabobbi"
Dad ya kalla yace
"Idan aka take mutuncin igoyiyina wannan shine zuwanta na karshe har abada"
Tsit sukai babu wanda ya iya cewa komai sbd rasa abin fada,
Mimi gurin Ammar da hannuwansa ke rawa sosai ta nufa da sauri idanuwansa na cikowa da hawaye masu tsananin ciwo.
Jannah kuwa tinda AZIZ din ya fara magana idanuwanta suka sauka akan hannuwansa dake wata irin rawa batareda kowa ya lura da hakanba,
Wani abu taji yana danne zuciyarta me tsananin nauyi da ciwo,
A iya saninta datake dashi tasan me wane ciwo ne yake samun irin wannan yanayin sbd akan Ammar ta fara sanin hakan,
A idanuwansa ta maida nata idanuwan tana kallan yanda suka sauya hannuwansa na tsananta rawa yana kokarin controlling kansa.
Jin tayi ta kasa riqe zuciyarta daga azababbiyar soyayyarsa data rufe mata ido har ta bari ya tafi a hakan bazaiyi nisa ba zai iya loosing control na kansa kowa ya san halinda yakeji cewan yana tattare da masifaffiyar trauma shima hakama idan har wannan shine haduwarsu ta karshe data yankewa kanta tana fatar ta kasancewa abinda zata ringa tinawa da ita dashi har abada dan haka ko taku biyu baiyiba ta tattaro karfi a jikinta ta riqosa.
Su dad na ganin hakan shi yafara juyawa ya fice....
AZIZ kuwa dayake gap da rasa control da zafin gaske ya juyo idanuwansa jajir sedai ba zato ta kamo wuyan rigarsa ta ta hade bakinta d nasa cikin wata irin nutsuwa.
#MAMUH
ZAFAFA BIYAR
KALBIM 500
mamuhgee
A DUNIYATA 500
Huguma
AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul
KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo
Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi
Shedan biya
09033181070
Or mtn vtu at
09032345899*_Arewabooks@Mamuhgee_*
76
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 3800
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 5k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Infection ruwan tsarki 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 5k kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki
*************
A cikin tsakiyar bakinsa bakinta ya isa direct dumin bakinsu yana haduwa da juna abinda bai taba faruwa dasu su dukanba,
Bai tinda yake bayan kumatu da goshin da hannuwan falaq dayake wa pecks lips dinsa basu taba haduwa da fatar kowaba dan haka shock din dayake ciki ya ninku sbd dumin bakinta daya shiga cikin nasa da kyau yana tayar da duk wata tsigar jikinsa hannuwansa na tsananta rawa ya daga zai janyeta daga jikinsa,
Yana dago hannun ta saka nata tafin hannun a cikin nasa ta riqe hannunsa tana kissing tsakiyar bakinsa da kyau cikin nutsuwa da sanyin daya kashe dukkanin jikinsa wutar ciwonsa na mutuwa sedai tana mutuwa ne da wani sabon masifaffen zafi da tiriri jikin daya sakasa mata wani mugun riqon daya kusan karya qugunta ta bude idanuwanta ta zuba masa ahankali shima ita din yake kalla da idanuwansa da sukai mugun ja.....
Ammar dayake tsaye kasa daukansa kafafunsa sukai wani mummunan jiri ya dibesa Mimi data kasa juyowa sbd yanda zuciyarta ke quna itama hannunsa take kokarin ja ta fice dashi amma sam kafafunsa sun mutu sai jin tayi ya zube a gurin....
Maheer ma da Anny ficewa sukai tin farkon lokacinda Jannah ta kamo LIMBAn,
Mimi ma bata tsaya ganin abinda zai faruba ta juya amma batareda ta saki hannun Ammar ba datake jansa su fice dan haka batasan meya gani ba amma zuciyarta suya take mata saida taji zubewansa ta juyo har lokacin bata kalli inda jannah da AZIZ din sukeba.
Falaq ce ta shigo kai tsaye itama da saurinta sbd ganin kowa na fitowa fuska ba dadi.
Akan Daddynta dayake riqe da jannah din datake riqe da kwalar rigarsa har lokacin idanuwanta suka sauka da sauri ta juya tana jin kaman farin ciki yana rufeta me tsanani.
Sayd ta kira da sauri tace yaje ya fiddowa da Mimi Ammar zad daga palon,
Jin hakan ya saka Maheer da Saleem nufar palon cikin tashin hankalin jin Ammar ya zube.
Shigowansu ya saka Jannah din zare bakinta daga nasa ahankali tana zare tafin hannunta dayake hade da nasa tana kallan fuskansa datai ja gabaki dayanta musamman dogon hancinsa da shima yayi jajir.
Kugunta da yayiwa mugun riqon daya kusan ballata ta dan janye tana jin kaman bazata iya tsayuwa ba tai kasa da kanta tana juyawa sbd jin bazata iya jurewa kallansa ba da idanuwansa dake neman zarar da ita....
Shi kansa jin yayi dakin yana juyawa dashi sosai hakama wani mummunan zafin dabai taba ji ba yaji yana rufesa tin daga kansa har zuwa qafafunsa dan haka bai kallo kowaba ya juya ya fice hannuwansa na dan dawowa da rawarsu sedai dumin dayake tafasa jikinsa yafi karfin rawar hannuwan.
Yana fitowa falaq taji wani irin faduwar gaban ganinsa sbd bata taba ganinsa a hakanba,
Hannunsa ta kama da sauri suna nufar kofar batareda tace komaiba,
Sayd ma yana ganin yanayinsa yayi saurin bude masa mota suka shiga yaja motar suka bar gidan da wani irin speed.
A motar wani irin kokari da karfin hali yakeyi sbd kada falaq ta gane mummunan yanayinsa wanda yau gabaki daya lamarin yafi na koyaushe yakeji sbd duk inda ruwa da jini suke yawo a jikinsa dumi yaji suna dauka tareda tayar da tsikar jikinsa yana rasa ta ina masifar ke bullowa.
Sayd kuwa gudu yake cikin kwarewa sbd su isa kan lokaci batareda kowa a motar yayi magana ba itama falaq ta gane Daddynta na cikin wani halin da baya buqatan magana shiyasa tayi shiru tana qanqame hannunsa da sigar rarrashi.
Suna isa gida Sayd na pakin Latif dake harabar gidan da gudun gaske ya iso budewa AZIZ din mota cikin girmmawa sedai kallo daya yayi masa ya sauke kai sbd ganin kaman ransa a tsananin bacen da basu taba gani ba.
Ciki nufa kai tsaye zuwa bangarensa,
Koda ya shigo main Living room na gidan su Mama na zaune suna fira amma babu wanda ya iya ko kalla ya wuce ciki.
Yana isa palonsa tin a kofa yafara zare rigarsa ya nufi bedroom ya fada toilet ya sakarwa kansa ruwa da sauran kayan jikinsa.
Sayd ne ya samesa har bathroom din dauke da Maganinsa da ruwa ya basa ya karba ya shanye yana rufe idanuwansa ahankali.
Ficewa Sayd yayi yabarsa tsawon mintina ya samu dawowa daidai ya fito sanye da bathrobe fara kal ya zauna kan kujeran gaban dresser yana zubawa fuskansa idanuwa,
Gangaro da idanuwansa yayi akan lips dinsa da suka sauya kala,
Kasa motsawa yayi tsawon lokaci kafin ya rintse idanuwansa ya bude yana jin tsanar kansa kawai,
Tsanar zuciyarsa yaji yanayi sosai da sosai sbd ta cutatar da kaunar dayakewa Ummitansa,
Zuciyarsa ta zama tamkar maqiyiyarsa a yanzu data bawa kanta damar karban feelings din dabai kamata ba,
Tayaya zai iya bari zuciyarsa tayi wannan gagarumin lefin na budewa batareda sani ko ankararsaba,
Tayaya wani yanayin daba na fishi da zafi da tsana da qiyayya ba zai samu qanqanuwar dama?
Rintse idanuwansa yayi da suka sauya take yana jin tsanar kansa da gasken gaske,
Zaiyi yaqi da zuciyarsa da gasken gaske bazai taba barin kowane irin yanayi ya shigesa ba koda hakan na nufin illata kansa ne,
Bazai taba bawa Zaadens damaba,
Bazai taba barin kowane irin yanayi ya shiga tsakaninsa da tsananin tsanarsu da qinsu da suka riga suka zaune a ransa ba dan haka zai tabbatarda yayi abinda yake gabansa ya raba kansa da duk wani abu dazai sake tina masa su har abada.
*******A zadeens kuwa wata irin jijjiga Ammar keyi kaman wanda ya samu ciwon jijjiga,
Zuciyarsa ce ke neman kasawa dan haka cikin gaggawa Maheer ne ya daukesa suka fito dashi zuwa Dakinsa Anny na kokarin hada masa taimakon gaggawa duk da wannan karan gabaki daya basu taba ganinsa a mummunan hali irin wannan ba,
Dad dayake jin jininsa ya gama hayewa sama da kansa ya ciro wayarsa ya kira Abraham yace cikin gaggawa su qaraso Zaadens kawai.
Suna jin hakan driver ya juyo zuwa zaadens dasu batareda sun isa masaukinsu ba.
Jannah gabaki daya jin tayi ta qarasa rasa kuzarinta jikinta yayi sanyi sbd zuciyarta tagama mutuwa akan inda bai kamataba,
Zuciyarta ce ke juyata batada tinanin kanta ko hankalin kanta sai abinda zuciyarta take sakata,
Son AZIZ LIMBA kaddara ce da jarabawa me girman gaske da Allah ya kaddaro mata wadda batasan tayaya zata iya yakice ta daga ranta ba,
Ayau idan ba karya idanuwa da zuciyarta suka gano mata ba tsananin kishint ne ta hango a idanuwansa wutarsu na ci,
Kishi ne mai zafi da karfin gaske da bata taba ganin irinsa a idanuwan Ammar ba,
A irin wannan yanayin ne kuma ta hango trauma me kargin gaske a tattare dashi da zata iya cewa zai iya komai a lokacin sbd fita hayyaci,
Hope taji tasamu akan soyayyarta da batada tabbas,
Jin tayi a daidai wannan lokacin zata iya cigaba da jure komai akansa,
Jin tayi zata iya kasancewa dashi har karshen rayuwarta sbd basa kulawa da kariya a duk lokacinda yanayinsa zai iya motsawa wanda ta tabbatarda duniya batasan dashiba kaman yanda na Ammar dinsu yake kusan a bayyane.
A yanxu kuma da idanuwanta suka sauka akan mummunan yanayin da Ammar yake ciki jin tayi ta tsani kanta gabaki daya sbd bataiwa soyayyar da suka taso a cikinta adalciba,
Ammar shine yaya mafi soyuwa aranta da ko babu aure zai iya komai akanta kaman yanda yakamata ta kula dashi fiyeda kowa a familynta...
Isowan Dr Abraham ya saka aka fara basa taimakon gaggawa wanda ya saka hankalinsu sake mugun tashi sbd jikinsa baya karban kowane taimakon da ake kokarin bawa zuciyarsa dake neman dena bugawa.
Cikin damuwa Dr Abraham yace dole ayi gaggawar zuwa asibiti dashi.
Basuda zabi dole aka daukesa suka kwasa cikon matsanancin tashin hankali aka nufi asibiti dashi.
Ana isa dashi kai tsaye bangaren masu asibitin aka nufa dashi take likitoci dasu dr Abraham din aka rufa akansa.
Mimi tayi kuka har idanuwanta sun gaji dan haka suka zubawa sarautar Allah ido suna jiran tsammani,
Gabaki dayansu suke asibitin banda jannah da bazata iya fita koinaba sbd ita kanta a yanzu tsanar kanta takeyi sbd tana tsakiyar da batasan me takeso ba.
Daddy mahmoud gida aka koma dashi sbd zuciyarsa dake masa ciwo shima sbd sai yanzu yake jin kansa cikin tsananin nadama da baqin cikin abinda akaiwa 'dan zayneb,
Sbd girma da tsananin kaunar da sukewa zayneb ne jannah ta samu kaunar me girman da suke mata a yanxu wanda Ammar ne ya bata wannan kaunar wadda shi ya kamata suwa,
Shine wanda sukewa kaunar zayneb bayan barinta duniya sedai kuma irin tsananin kauna da kwallafa rai da yayi akan jannah tinda ta fado duniya ya saka suke mata kaunar datake a cikinta ayanzu amma a lokaci daya son zuciya da makancewa ya sakasu sakasa a wannan mummunan halin dayake a ciki yanzu a lokacin daya kamata su tsaya su hana ko waye tabasa.
Dad ma tsananin damuwa da baqin cikin hukuncinsu ne y saka nasa hawan jinin tashi anan asibitin shima aka shiga basa taimakon sbd sosai jininsa ya hau din.
Har dare kwata kwata baa samu sauki a lamarin Ammar ba wanda duk rashin imaninka kallo daya zakai masa ya baka tsananin tausayi sbd ciwo dai ya sauyasa a lokaci daya.
Kaf ahalin zaadens babu wanda baya cikin damuwa me tsananin gaske da tausayin Ammar din,
Jannah kanta datake gida tayi kuka mai tsananin gaske tana jin inama rayuwarsu ta baya familyn ta dawo a lokacin da suke tsananin kaunar juna basa cikin matsala ko damuwar komai ta duniya.
A asibiti gabaki dayansu familyn suka kwana banda daddy mahmoud da jannah dake fama da kansu a gida.
#MAMUH
ZAFAFA BIYAR
KALBIM 500
mamuhgee
A DUNIYATA 500
Huguma
AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul
KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo
Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi
Shedan biya
09033181070
Or mtn vtu at
09032345899*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
77
*UMMU_MAHNOOR LUXURIES*
(Best luxuries shop)
08034469681
08135142610
Aslm Alaikm ina kuke masu neman luxuries na kayan alfarmar kece raini?
Ina masu son su saka sitirar alfarma ta zamani ta manyan mata masu aji da zaa kalleki kallo daya asan sitirar alfarma e kika saka?
Shin kunsan me ake nufi sa kayan asalin yan gayu da nuna gayu?
Sitirar Alfarma kikeson sakawa?
Sitirar da kike ganin manyan mata da ita?
Sitirarda zakiyi gayun sallah dake da yaranki a dauka waje kikaje da kanki kika siyota?
To kizo ga damarki ta sameki sbd UMMU_MAHNOOR LUXURIES ta kawo miki sauki har gida,
Karkice se masu kudi ke iya siya har kema me yar dama zaki samu naki da saukin kudi kuma best quality da kalar zamani data yan gayu,
Nidai Mamuh nace duk wadda ke son a buga gayun sallan bana da ita da 'yayanta to tazo gurin UMMU_MAHNOOR LUXURIES tai siyayyar sallanta harma zuwa gaba dan nasan zakuji dadi da fahimtar abinda nake fada akan kayanta💯💯
Abubuwan da zaki samu a gurinta with the best quality na wayayyun mata masu aji yan gayu sune;
Atampopi
Laces
Shadda
Materials
Shoes
Bags
Veils
Trolleys
Jewellerys
Oil perfumes
Numbers
08034469681
08135142610
Handles
Instagram @ummu_mahnoor_luxuries
TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries
Facebook ummu_mahnoor_luxuries
************
Wash gari dole Dad gado aka basa a asibitin sbd Bp dinsa kwata kwata yaqi dawowa daidai.
Mimi ma taqi yadda ko kadan ta baro asibitin itada Saleem wanda Ammar yake cikin ransa sosai dan haka dole Maheer shima ya kasa baro asibitin.
Karfe 11 na rana Sayd y iso asibitin sanye d face mask da fcap daukan Jannah wadda tinda sassafe ta iso asibitin ko tsayuwa bata iya yi da kujera aka kawota.
Sayd na shigowa dakin Ammar na farfadowa dan jannah ta kalli Sayd din tace yabarta zata dawo daga baya.
Baice komaib wayarsa ya fidda ya saka kiran LIMBA yana dauka ya bata wayar yana juyawa ya fice daga dakin yabarta tayi magana dashi idan ya Yadda.
Harta yanke bai dagaba dan haka ta ajiye wayar akan kafafunta tana kallan Ammar wanda idanuwansa dake a jeme suka sauka akan hoton dayake kan wayar sayd baro baro na Ummitah da AZIZ wanda asalin kamanninsu suka bayyana kaman an tsaga kara tana dariya a jikinsa.
Duk da baya gani sosai rawa hannuwansa suka fara yi yana son nuna hoton Ummitah dayake cikin wayar wadda sukeda hotonta haryanzu a cikin file na jannah.
Rikicewa gabaki daya yayi yana wani irin yunkurin magana hannuwansa da bakinsa na rawa.
Sayd ne ya shigo dakin ya karbi wayarsa yana barin asibitin da jannah ya maidata gida sbd itama neman rikicewa jikinta keyi sbd tashin hankalin ganin yanayin Ammar.
Da gudu likitoci sukayo dakin tareda su Mimi dasu Maheer dasuka je dakin dad dubosa.
Suna shigowa Ammar ya damqe maheer da karfin gaske yana kallansa yana kallan Abraham muryansa n sarkew yace
"AZIZ limba da donor dinmu,
Zuciyar dayake bugawa a zuciyar Jannah AZIZ LIMBA,AZIZ LIMBA ya.....
Ganin yana neman fallasa komai a gaban mutane da sauran likitocin batareda yasan me yake fada ba ya saka hankalinsu gabaki daya tashi cikim mugun faduwar gaba da shiga Rikitaccen yanayi dr Abraham ya masa allurar data sakasa zubewa a gurin yana tinanin kwakwalwan Ammar tabbas ta tabu.
Anny jin tayi zufa ya rufeta hankalinta na neman tashi da abinda yake shirin faruwa idan baa nema maganin ciwon Ammar da gaggawaba zai iya tona asiri su shiga masifar da babu fita.
AZIZ LIMBA karfe 7 na dare motarsa ta isa Zaadens tareda Sayd wanda suke shirye tsaf dan gama komai su tattara su koma inda suka fito.
Babu kowa kaf a mansion din sai masu aiki da securities sai Daddy mahmoud daya fito jin isowansu sbd matarsa mummy tayi asibiti da daren dubo Ammar da kaiwa su Mimi abinci masu tarin yawa kala kala.
Kasancewan Daddy mahmoud din shima yanada weak heart ya saka abu kadan yake sakasa samun attack ko bugawan zuciya shiyasa ko farkon samun matsalar financial crisis dinsu ya kamu da paralys dakyar ya dawo daidai dan hakanne tin jiya yake fama da ciwon kirji.
A yanayinda ya fito yana kallansu ya saka AZIZ masa kallo daya ya hango zuciyarsa gap take da bugawa dan haka fasa zama yayi ya kalli Say wanda yayi amfani da sabuwar waya ya tura sako zuwa wayar Anny.
Kallan Daddy mahmoud din AZIZ yai a qasqance kafin ya bude baki yace
"Ka dena daga hankalinka akan Ammar Zaaden sbd ya riga ya rasu.........
Wani mummunan bugawa zuciyar daddyn tayi ya dago da sauri yana kallan AZIZ hannuwansa na rawa da kafafunsa ya bude baki zaiyi magana AZIZ din ya katsesa da cewa
"Tinda wuri zaka buga zuciyarka bayan baka gama jin abinda zan fada maka ba"
Girgiza kai daddy mahmoud yayi yana dafe kirjinsa muryansa na rawa yace
"Ammar ya rasu??
"Ba shi kadai ya rasu ba hadda Dan uwanka shima lokacinsa yayi na......
Faduwa Daddy mahmoud yayi yana dafe kirjinsa da karfi zuciyarsa na kokarin bugawa ganinsa na daukewa yana son yayi magana amma ya kasa azababbiyar azaba kirjinsa ke masa....
Durqusawa gabansa AZIZ yayi shima hannuwansa na dan rawa idanuwansa n sauyawa zuwa jajir yace
"Kirjinka baya iya dauka ko?
Fiyeda hakan na samu kaina a lokacinda na samu labarin mutuwar yar uwata,rabin jikina,rayuwata,uwar Falaq Aziz wadda ayau zuciyarta take bugawa a kirjin 'yarku da kukaso ta rayu kuka kashe tawa rayuwar........
A cikin tsananin azabar datafi karfin kirjinsa Daddy mahmoud y dago idanuwansa da sukai jajir din azaba ya kalli AZIZ cikin tsananin mamaki da shock idanuwansa n fitowa sosai sbd azaba sa shock yana kallan fuskan AZIZ wanda sai a lokacin yake ganin kammaninsa da Yarinya me cikin da suka samarwa Jannah sbd akwai hotonta a cikin file din jannah har yau.....
Magana yakeson yayi amma ina maganganun AZIZ ragargaza zuciyarsa sukeyi zuciyarsa na qara samun bugawa.
Shi kansa AZIZ din cikin wani matsanancin halin yake magana yana fada masa yanda ya shiga cikinsu da yanda zai qarar dasu daya bayan daya ya tabbatarda ko sunansu aka fada sai an la'ance su an tsinewa zuriarsu.
Kofa Sayd ya kalla sbd jin shigowan mota gidan ya tabbatarda Anny ce wadda ta iso gidan a gigice.
Ko gani batayi sosai ta iso gidan sbd sakon daya shigo wayarta na cewa
AZIZ LIMBA na hanyar isa Zaadens Daddy mahmoud ya nemesa zai basa takardun ciwon jannah daya buqata kuma tafi kowa sanin Sun goge sunan Ammar a cikin likitocin ciki daga nata saina sauran likitocin.
A yanda tasan Familyn tsaf zasu cire sunan Ammar abar nasu hakama akan neman lafiyan jannah zasu iya fidda file dinta a bawa AZIZ LIMBA wanda hakan na faruwa sun gama Rayuwa a doran qasa sbd bazai rufa musu asiriba,
Hakama matakin da Ammar yake kai yanzu na rashin lafiya harda kusan wadda ta shafi kwakwalwa take familyn zaa rifesa a matsayin baida lafiyar kwakwalwa ya sha ita kuwa fa??
Inaaa,bazata yadda ba wlh ko kadan....
Kwata kwata fita tayi hayyacinta taji bata gane komai bayan ta riga isa gidan kafin isar LIMBA.
Gabaki daya ta fice hayyacinta sbd maganar Ammar datake yawo a cikin kanta wanda sai yanxu take kokarin tina kammannin donor din jan wadda take son hadawa da kammanin AZIZ din tanajin kanta na neman kuncewa.
Kafafunta har rawa sukeyi ta iso palon daidai lokacinda Su AZIZ sun riga sun bar palon Daddy mahmoud ya daga hannu ya bude baki zai ambaci AZIZ din cikin tsananin azaba Anny bata tsaya lura da yanayinsa ba kawai ta dauka AZIZ din zai kira dan masa magana dan haka ta fidda allurar data taho da ita ta soka masa a wuya tana juye masa ruwan ciki daidai lokacin Saleem da mommy na shigowa palon shikuma AZIZ da sallama me nutsuwa ya qarasa cikin palon jannah wadda ke zaune shiru idanuwanta sunyi jajir ta qara fadawa sosai a kwana da wunin.
Dago idanuwanta tayi ta kalli kofar jin muryansa da qamshinsa a lokaci daya.
Ajiye kafafunta qasa tayi ahankali qasa tana kallansa a sanyaye sbd rabonta da ganinsa ko jinsa tin shekaran jiyan daya bar nan din.
Takowa yayi ahankali cikin nutsuwa shima yana kokarin daidaita kansa daga halinda yake ciki na tafarfasan zuciya da tsananin ciwon zantukan daya maimaitawa zuciyarsa na yanda suka rabasa da Ummitah.
Kallon dayake mata ne ya sakata miqewa ahankali tana jin zuciyarta na narkewa akansa taku daya tayi ta kasa ta tsaya tana kokarin faduwa qasa zaune ya tarota jikinsa yana kallan tsakiyar idanuwanta da suka kasa daukan kallansa ta lumshe su tana sauke ajiyan zuciya jiki a mace.
Shiru yayi baice mata komai fuskanta kawai yake kalla yana jin yanda zuciyarta ke bugawa Kirjinsa....
Komai nata yana nuna yanda take tsananin sonsa ne wanda hakan yake masa illa mai girma a nasa bangaren sbd yasan soyayya zata iya zama rauninsa kaman yanda take rauninta...
Ihun Mummy me karfin gaske ne ya sakashi lumshe idanuwansa ahankali ya budesa akanta ita kuma a lokacin ne ta bude nata idanuwan ahankali tana kallan kofa.
Jame jikinta tai ahankali tana son zuwa palon amma batada karfin hakan a jikinta ko kadan dan haka ta kasa dagowa ta kallesa.
Lura da hakan ya saka hannunsa ya zagoyo qugunta ta mannu da jikinsa ahankali ya dauketa gabaki dayanta a jikinsa ya nufo kofar da ita zuwa babban sitting room na gidan da hayaniyar ke fitowa ta can.
Sayd shima a lokacin ya shigo palon kaman yanzu yake shigowa shima,
Anny da hannuwanta ke rawa kallan Daddy mahmoud din dayake wani irin numfashi yana kokarin rasa ransa sbd Alluran datai masa kwata kwata baa yiwa wanda yake cikin heart attack hakan na matiqar hadarin gaske,
Ganin su Mummy da Saleem akanta ya sakata fara rawar jiki tana kokarin daidaita kanta ta kalli Mummy tana cewa
"Mummy koda nazo inaga ya samu attack ne ina kokarin basa taimako ne zamu iya gaggawan kaisa asibitin"
Mummy bata iya amsata ba da gudun tayo kansa itada saleem tana ganin yanda yake wani irin jan numfashin wahala idanuwansa na rufewa shine ta fasa ihun me karfi tana kiran sunansa.
A lokacin ne AZIZ da jannah din suka fito idanuwan Daddyn akan AZIZ yana kallansa wasu hawayen azaba da dana sani dana son ya fada musu waye AZIZ limba suka gangaro masa idanuwansa suka rufe ahankali cikeda azaba.
Saleem ne da Sayd suka daukesa da gaggawa zuwa mota hakama jannah rawa jikinta yafara tana kallansu cikin tashin hankali da fargaban sabuwar masifar data tinkaro su.
Fitowa sukai dukkaninsu harabar gidan yacewa Sayd yaje tareda Saleem ya taimaka masa shikuma ya karbi key din motarsa ya saka jannah a ciki motar saleem na fita tasa tabar mansion din shima ya nufi gida da ita.
Mummy da duk ta fita hayyacinta take sbd tsananin tashin hankali daqyar Anny ta iya sakata mota itama a rude hannuwanta na rawa suka bi bayansu saleem din sai a lokacin take jin tsoron rashin tinanin datai na bin sakon da kyau taga inda ya fito ta jefa kanta cikin kaddara,
Hakama waye wannan dayasan sirrin su bayansu dazai mata text din wanda takeda tabbacin yayi magana ne sbd yasan sirrin dasuke boyewa.
Tin a mota saleem cikin damuwa da tashin hankali ya sanarwa Maheer suna hanyar asibitin da Daddy mahmoud.
Miqewa Maheer yayi cikin tashin hankali yana kallan Dad daya ji abinda aka fada dukkaninsu hankalinsu na tashi da sabon tsoro.
Koda aka iso asibitin da Daddy mahmoud gabaki dayansu Dad harda Mimi sun fito tareda tarin likitocin da zasu karbesa da nurses a shirye sbd gaggawar basa taimako sbd sanin shi din yanada matsalar samun attack.
Dad da maheer idanuwansu sunyi jajir dad wani irin tsalle zuciyarsa keyi kansa na tsananin sarawa hakama maheer mimi kuwa duk ta rikice damuwa na qarar mata.
Motarsu n shigowa asibitin da gudun gaske saleem ya iso emergency din da ita da gudu aka rufu kansu ana fiddosa hadda Sayd wanda fuskansa ke rufe sa facemask sbd Abraham da Ken na gurin.
Yanda aka daukosa akai ciki dashi ne ya saka zaadens din gabaki dayansu shiga matsananciyar damuwar datafi ta farko sbd koda aka iso asibitin Rai ya riga yayi halinsa sedai hakuri.
#MAMUH
ZAFAFA BIYAR
KALBIM 500
mamuhgee
A DUNIYATA 500
Huguma
AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul
KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo
Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi
Shedan biya
09033181070
Or mtn vtu at
09032345899*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
78
*UMMU_MAHNOOR LUXURIES*
(Best luxuries shop)
08034469681
08135142610
Aslm Alaikm ina kuke masu neman luxuries na kayan alfarmar kece raini?
Ina masu son su saka sitirar alfarma ta zamani ta manyan mata masu aji da zaa kalleki kallo daya asan sitirar alfarma e kika saka?
Shin kunsan me ake nufi sa kayan asalin yan gayu da nuna gayu?
Sitirar Alfarma kikeson sakawa?
Sitirar da kike ganin manyan mata da ita?
Sitirarda zakiyi gayun sallah dake da yaranki a dauka waje kikaje da kanki kika siyota?
To kizo ga damarki ta sameki sbd UMMU_MAHNOOR LUXURIES ta kawo miki sauki har gida,
Karkice se masu kudi ke iya siya har kema me yar dama zaki samu naki da saukin kudi kuma best quality da kalar zamani data yan gayu,
Nidai Mamuh nace duk wadda ke son a buga gayun sallan bana da ita da 'yayanta to tazo gurin UMMU_MAHNOOR LUXURIES tai siyayyar sallanta harma zuwa gaba dan nasan zakuji dadi da fahimtar abinda nake fada akan kayanta💯💯
Abubuwan da zaki samu a gurinta with the best quality na wayayyun mata masu aji yan gayu sune;
Atampopi
Laces
Shadda
Materials
Shoes
Bags
Veils
Trolleys
Jewellerys
Oil perfumes
Numbers
08034469681
08135142610
Handles
Instagram @ummu_mahnoor_luxuries
TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries
Facebook ummu_mahnoor_luxuries
*************
Mummy ganin yanda aka shige dashi itama taji kafafunta sun sare ta durqushe gurin tana fasa wani irin kuka mai tsananin gaske.
Itama Mimi kasa tsayuwar tayi tai baya Saleem da hannuwansa ke rawa ne ya tareta jikinsa yana rungumeta sosai jikinsa tana fasa kukan datake cikinsa duk tsawon lokacin nan da rayuwar Ammar take neman lalacewa.
Dzad ma Maheer ne ya riqesa da sauri a lokacin da Dr Abraham ya fito da sauri yana kallansu idanuwansa jajir sbd shima daddy mahmoud familynsa ne tinda ya dade da zama family ga zaadens,
Cikin tsananin ciwon abinda zai fada kansa qasa yace
"Sir Mzad ya riga ya tafi sai hakuri"
Wani Rikitaccen kuka me tsuma zuciya mummy ta sake hakama Anny datake jin zata zare cikeda tsoro da tashin hankali.
Mimi sake qanqame Saleem da hawaye ke gangaro masa itama tai.
Maheer ma rawa jikinsa yakeyi gabadaya idanuwansa sukai jajir suna masa wani irin radadi me ciwon gaske hawaye na cika cikinsu amma basu saukoba.
Dzad halinda daya shiga ya saka akai gaggawar yi kansa dan basa taimako kar ayi biyu sbd ba qaramar kauna me karfin gaske ce ba a tsakaninsa da dan uwansa da suka taso tare cikin gwagwarmaya ba uwa ba uba sai junansu da qanqarsu data fara tafiya tabarsu yanzu shima ya tafi ya barsa a lokacinda yake tsananin buqatansa sbd masifun da zuriarsu ke shiga batareda da sunsan ta inda abubuwan ke bullowaba.
Asibitin kuwa kusan tsit tayi sbd masu ita sunyi mummunan rashin daya girgiza ahalin gabaki dayansu,
Mummy kuwa Maheer ne ya dawo dashi da Mimi akanta suna kokarin ganin bata zare ba sbd yanda take kuka sosai kaman ranta zai fita.
Koda akai awa daya da rasuwar tini labarin ya fara gauraya koina anata sanarwa a kafafen yada labarai cikeda jimami da Alhini ga zadeens da akasan yanda suke tsananin kaunar junansu fiyeda sauran families.
A hanyar isowa gida Sayd ya kira AZIZ ya sanar da LIMBA Mahmoud Zad ya rasu.
Shiru sukai dukkaninsu batareda kowa yace komaiba sbd basu dauka Allurar anny zata kashesa ba a yanda tsarin yake idan taxo alluranta qarasa paralysing nasa zatai bazai iya magana ba tsawon lokaci to amma basusan wace alluran bace tai masa data kashesa duk da sunsan ba imani ne da Anny dinba amma bai taba dauka zata iya kashe wani daga familyn nasu ba.
Ahanya bude baki yace
"Allah ya masa rahama"
"Amin" Sayd ya furta yana qarasowa gidan.
Koda ya iso gida yayi parking ya fito a bakin Latif yaji labarin rasuwar ya kallesa da mamaki sai a lokacin ya fahimci labarin rasuwar ya yadu kenan.
Ciki ya iso ya wuce su mama a palo ya nufi palon AZIZ din yana isa ya sanar masa labarin rasuwar harya fita Jannah zata iya gani......
Sai a lokacin ya dago da idanuwansa ya kalli Sayd din.
Ajiye wayar hannunsa yayi tareda miqewa ya fice daga palon kai tsaye ya nufi bedroom din jannah wadda ya ajiye yabaro tana kukan batason nan gidansu takeso.
Yana isa dakin kai tsaye ya bude dakin ya shiga daidai lokacinda ta miqe tsaye da waya a hannunta kafafuwanta na daukan rawa kafin ganinta ya dauke ta saki wayar...
Taku daya yayi ya dakatar da ita daga faduwan da zatai yana kamo fuskanta da hannunsa daya dayan kuma yana zagaye da ita a karan farko daya bude bakinsa ya ambaci sunanta a natse yana dan girgiza fuskanta.
Bude idanuwanta da sukai jajir tayi tana kallansa ta fashe da wani irin kuka mai tsananin ciwo tana fixge jikinta daga nasa har tana baya da qarfi zata fadi ya sake dawo da ita jikinsa yana rasa abin fada mata sbd kukane takeyi sosai me sauti.
Falaq ce da suka samu labarin itama ta nufo dakin da sauri ta taddata tana wani irin kuka me tsananin tsuma zuciya.
Rasa ya zaiyi mta yayi gashi bakinsa baida abin fada dan haka ya matseta jikinsa a hankali yana jin yanda take turesa da karfi tana dukansa amma bai saketaba har saida ta gaji ta qamqamesa tana sake fasa sabon kukan dayake jinsa har cikin kansa.
Falaq ma qarasowa tai ta rungumeta ta baya tana hawayen tausayinta da kuma tausayin Daddy mahmoud din daya rasu dukda bata san radadi da zafin rashi ba sbd koda ta taso batasan mamanta ba daddynta dasu mama ta sani kuma haryanxu bata rasa ko dayansu ba amma duk da hakan tana kwatanta zafin da akeji sbd idan ta kwatanta rasa dayansu jin takeyi kaman bazata iya daukaba.
Tsit gidan limbas din yayi sbd jimamin tausayin Jannah da kukanta ke tashi a gidan cikin tsananin ciwon rashin datai sbd itama batasan radadin zafin rashi ba sai akan Daddy mahmoud din,
Zuciyarta a cikin wani irin radadi da ciwo tareda qunci take daman shiyasa kukanta ya kasa daukewa.
Ganin ta gaji da tsayuwar duk da a jikinsa take saiya zauna da ita tana jikin nasa tana cigaba da kukan falaq na gefenta tana shafa bayanta cikin tsananin tausayi da kauna me tsafta datake mata.
Shiru sukai aka bata damar kukan har tayi ta gaji karfinta ya qare ya ciro wayarsa ya saka kiran Dr Sameera wadda tazo ta bata magani tai mata allura jikinta ya sake a cikin nasa alamar bacci ya dauketa.
Sai alokacin ya dago fuskanta ya xuba mata idanuwansa yana kwatanta radadin da zuciya ke shiga a lokacinda ta rasa makusanci da kake kauna...
Yasan tana cikin radadin rashinsa tinda ubane a gurinta wanda suka taso a cikin zunubi da haqqin rayukan da suke kansu sbd kaunarsu gareta amma ya tabbatarda radadin dasukeji qalilan ne akan wanda yake ciki har yau akan rashin rabin jikinsa da sune suka rabasa da ita,
Baiso zuciyarsa ta kasance me tausayawa Ko mutum daya daga cikin ahalin nasu ba sbd halin da suka sakasa tareda ciwon dayake tattare dashi wanda har abada bayajin zai warke sai lokacin da Allah ya kaddari zaibi Yar uwarsa da iyayensa,
Kuka sukeyi da jin azababben radadin rasa mutum daya da sukai a cikin su da sukeda yawa,
Shi kuwa Ita kadaice dashi a duniyarsa kaf baida kowa bayan ita amma suka rabasa da ita..
Zareta daga jikinsa yayi ya kwantar yabar falaq ta rufeta ya fice daga dakin sbd a duk lokacinda wani zaiyi kukan rashi nasa radadin rashin dayayi ne yake dawo masa sabo tin daga kan mahaifinsa da Mahaifiyarsa zuwa kan Ummitansa da rashinta yake jijjiga rayuwarsa haryanxu.
Su mama ma sanyi jikinsu yayi wanda ya saka kowa ma gidan jikinsa sanyi.
Bacci tayi sosai na nutsuwar gangar jiki amma bana zuciya ba dan haka karfe uku tana farkawa Babu kowa a dakin ta kasa tashi tana neman wanda zai taimaka mata saiga Fiddausi tazo dubata sbd falaq na toilet.
Itace ta qaraso da sauri ta kamata ta rakata har toilet ta fito tabarta.
Ruwan zafi sosai ta gasa jikinta dashi wanda ya saka ta samu kuzari tai alwala ta fito ta shirya cikin doguwar Turkish Abaya tai sallah tana idarwa yana shigowa a shirye zai tafi janazah din da zaayi karfe hudu.
Kallo daya tayi masa ta dauke kanta wanda ya sanasa fasa fadar abinda zai fada ya juyawansa ya fice.
Yana ficewa ta miqe ahankali ta nufo kofa bayan ta zari key din motarta.
Ko data iso palo ashe bai riga ya fice ba dan haka bata tsaya kallansa ba ta nufi kofa kokarin ficewa ya bude baki a natse yace
"Ba inda zaki bakida lafiya so ki koma dakinki"
Taso wucewa ta kasa tankasa sai kuma ta tina da idan taje gate ko zata mutu idan bai bada umarniba bazasu bari ta fita ba dan haka ta juyo ta kallesa idanuwanta na cikowa da hawaye ta maida idanuwanta kan mama sbd bama zata iya masa magana ba ta bude baki muryanta na rawa tace,
"Mama inason na tafi gidan dan Allah"
Mama da duk tausayinta yake sake rufeta kama hannunta tayi tana karban key din hannunta da kulawa tace
"Maganar danake masa kenan yabarki kije,dan haka bakida lafiya bazakiyi driving da kanki ba can zamu dukanmu saimu tafi tare"
Shiru tai sbd so tayi ta tafiyarta ga familynta ita kadai sbd suna tsananin buqatan juna a yanzu.
Baice komaiba sbd umarnin mama koyaushe shine abinda baya musawa dan haka wucewa yayi gaba.
Mama tura jannah din tai gurinsa suka tafi a motarsa ita kuma ta tafi a mota daban itada Baba alhassan,
Falaq Daddynta yace babu inda zata daman itama tsoron zuwan takeyi hankalinta dik ya tashi.
A mota babu me magana shiru har suka isa Zaadens a lokacin ake kokarin fara janazah din dan haka jannah ce kadai ta wuce cikin gida shikuma anan suka tsaya wajen ayi dasu.
Tana shiga kai tsaye bangarensu Mummy ta nufa sbd kowa na can.
Kallo daya taiwa Mummy da Mimi wasu sabbin hawaye suka zubo mata da gudu ta qarasa ta rungume Mummy wanda har karfinta tas ya qare gurin kuka.
Anyi janazah din Mahmoud Zad a cikin radadi na rashinsa da akai an dawo,
Bazasuyi zaman gaisuwa ba dan haka ana dawowa kowa ya watse sedai masu zuwa suna tafiya,
Securities ne sosai acike da layin sbd manyan mutanen dake zuwa suna tafiya,
Acan cikin gida ma babu mutane tsit ne duk wanda yazo yai gaisuwansa tafiya yakeyi sbd basason zaman da hayaniya kadaici sukeso.
Su mama anan suka bar jannah wadda dataga da gaske zai iya cewa ta koma din kuma saita koma din dole ta roki mama ta sakasa barinta gidan ta kwana biyu.
Dan haka acan aka barota daman shi tin daga gurin janazah bai dawoba ya wucewansa.
Familyn Mummy dake Germany sun iso gaisuwa da tsayawa Mummy din wadda gaba daya ta shiga wani hali na rashin Mijin datake tsananin so yana tsananin sonta sbd itace bata haihuwa amma bai taba damuwa ko raayin aureba sbd samun haihuwa sbd kawai girman son da sukewa juna ya yadda ya zauna ba haihuwa yayan dan uwansa da yar uwansa sun ishesa.
#MAMUH
ZAFAFA BIYAR
KALBIM 500
mamuhgee
A DUNIYATA 500
Huguma
AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul
KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo
Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi
Shedan biya
09033181070
Or mtn vtu at
09032345899*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
79
*UMMU_MAHNOOR LUXURIES*
(Best luxuries shop)
08034469681
08135142610
Aslm Alaikm ina kuke masu neman luxuries na kayan alfarmar kece raini?
Ina masu son su saka sitirar alfarma ta zamani ta manyan mata masu aji da zaa kalleki kallo daya asan sitirar alfarma e kika saka?
Shin kunsan me ake nufi sa kayan asalin yan gayu da nuna gayu?
Sitirar Alfarma kikeson sakawa?
Sitirar da kike ganin manyan mata da ita?
Sitirarda zakiyi gayun sallah dake da yaranki a dauka waje kikaje da kanki kika siyota?
To kizo ga damarki ta sameki sbd UMMU_MAHNOOR LUXURIES ta kawo miki sauki har gida,
Karkice se masu kudi ke iya siya har kema me yar dama zaki samu naki da saukin kudi kuma best quality da kalar zamani data yan gayu,
Nidai Mamuh nace duk wadda ke son a buga gayun sallan bana da ita da 'yayanta to tazo gurin UMMU_MAHNOOR LUXURIES tai siyayyar sallanta harma zuwa gaba dan nasan zakuji dadi da fahimtar abinda nake fada akan kayanta💯💯
Abubuwan da zaki samu a gurinta with the best quality na wayayyun mata masu aji yan gayu sune;
Atampopi
Laces
Shadda
Materials
Shoes
Bags
Veils
Trolleys
Jewellerys
Oil perfumes
Numbers
08034469681
08135142610
Handles
Instagram @ummu_mahnoor_luxuries
TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries
Facebook ummu_mahnoor_luxuries
*********
Ranar da akai kwana uku da rasuwar sawun ya zuwa gaisuwa ya dauke suka koma iya su familyn,
Dad jikin nasa sai ahankali shima sbd damuwa me girman gaske ce ta cike zuciyarsa ya kasa cirewa dan haka gabaki daya walwalar familyn ta dauke basa cikin farin ciki ko kadan,
Ammar ma andawo dashi gida sbd gabaki daya dai kansa ya juye suke gani haryanxu sunan AZIZ LIMBA ne a bakinsa.
Mummy a ranar da akai ukun da yamma bayan angama addua ta buga waya cikin rashin bata lokaci saiga motocin Dss kusan guda biyar sun iso Zaadens sun zagaye gate din da gefen gidan.
Anny suka taho kamawa a bisa tabbacin itace ta kashe Mahmoud Zad.
Mummunan tashi hankalin Su Dad da maheer yai harma da Mimi da dukkaninsu.
Sai a lokacin Mummy ta fito ta nuna babu wani sulhu ko tsayawa sauraron bayani komai Anny ce ta kashe Mahmoud kuma dole zata karbi hukuncin hakan sbd a gaban saleem ne shima gani,
Jannah ma da mijinta sun gani hakama yan aiki duka shaida ne,
Zata tabbatarda Anny ta karbi hukuncin kisa akan abinda tai idan kuma akwai wanda ya isa ya tsaya mata zasusha mamakinta sbd gabaki daya dukiyarta da itace share dinsu datake riqe dasu ayanxu zata janye ta kuma yi sharia dasu da dalili a lokacinda basuda karfin ko power din iya fada da ita sbd sunsan ita din ko wace.
Wannan itace sabuwar masifar data diro musu wadda ta saka yan jarida fara yada labarai akan zaadens din.
A lokacin da zaa tafi da Anny din kasa yadda tayi da hakan tai gaggawar boyewa bayan bayan Maheer tana riqesa hannuwanta na zuba wata irin rawa cikin matsanancin tsoro da tashin hankali me girma tace
"Maheer wlh banyiba,dan Allah karka bari su tafi dani,
Bazan iya zuwa prison ba dan Allah karka bari su tafi dani"
Komawa tayi kan Mimi tafara rokonta idanuwanta kaman zasu fito sbd tashin hankali da firgicewa.
Kan dad ta koma ta zube qasa tana kama kafafunsa cikin tsananin kukan tashin hankali tana cewa
"Dad wlh bansan zai rasa ransa ba,banyiba dan Allah karka bari su tafi dani"
Mummy da idanuwanta suka gama rufewa da tsananin fushi da bacin rai me tsananin gaske takowa tayi ta dago Anny din ta saukar mata da lafiyayyan marin daya sakata zubewa qasa hancinta na zubo da jini.
Da sauri Maheer yayi kanta ya dagota jikinsa yana rungumeta ya dago ya kalli Mummy din idanuwansa jajir yace
"Mummy baa zartar da hukunci a cikin fushi batareda bincike me kyau ba,
Tayaya zamu bari muna matsayin family irin wannan matsalar me girma ta fita zaa iya bincike a gane a magance cikin gida......."
Cikin mamaki sa sabon bacin rai Mummy ta kallesa kafin ta maida kallanta kan Dad daya kasa cewa komaiba sbd yafara jin inama shine yabar duniyar ya huta da wannan baqin cikin dayake zuwa wani bayan wani
Tace
"Dzad kanajin abinda Maheer yake fada akan mutuwar dan uwanka wanda kake ikirarin rabin jikinka bakada kamarsa?
Kana jin yana cewa a rufe maganar wadda ta kashe Mahmoud sbd tana matarsa,
Wannan shine adalci ko sakamakon da Mahmoud zai samu daga gareku?bayan duk sadaukarwa da zunuban daya dauka sbd kai da yayanka Dzad?
Wasu hawayen baqin ciki ne suka zubo mata a cikin tsananin fushi ta fixgo Anny ta jefawa Dss da take suka kameta aka saka mata cuffs tana wani irin kuka da ihun tashin hankali me tsananin gaske sbd tsoron a kasheta itama.
Dad dagowa yayi ya kalli Mummy ya bude baki yace
"Nafeesat nasan Zuciyarki tana cikin zafi da radadin rashin Mahmoud kaman yanda nake ciki amma hakan bashine mafita ba,
Qarawa kanmu matsaloli zamuyi bayan bamu magance na gabanmu ba,
Zamu bari duniya tai mana dariya ne maqiyanmu zasu samu damar sake cutatar damu dan haka ki janye ya saki Anny zamu ji da matsalar a nan cikin gida"
Kallan dayake kama dana tsana Mummy kewa Dzad din tana jin baqin cikin sadaukarwa da zunuban da Mahmoud ya ringa dauka akan dan uwansa harya bar duniya gashi yanxu dan uwan nasa ne ke bude baki yana cewa ayi shiru akan wadda ta kashesa.
Bata iya cewa komaiba juyawa tai tabar gurin ta nufi bangarenta bayan anwuce da Anny wadda ta zare take.
Mimi da idanuwanta suka bushe har hawaye sun qafe mata juyawa tayi ta koma ciki jikinta a tsananin mace kirjinta na mata ciwo itama.
Jannah ma bayan Mimin tabi itama kirjinta na matsa tsananin ciwo me dacin datake jinsa har bakinta.
Maheer kadai aka bari harabar gidan bai iya motsawaba yana jin duniyar na juyawa dashi sbd tsananin quncin daya rufe zuciya da idanuwansa gabaki daya.
Mummy Former spokesperson a Germany hakama ta zauna matsayi me girma a italy dan hakama familynta duka yan boko ne sosai dasukeda manyan matsayi da arziki sosai itama dan haka koda ta dena aiki tana da arziki sosai wadda ta zuba rabinsa a business din zaadens dan haka kusan arzikin zaadens din tanada share me girma a cikinsa,
Yanzu daga baya da suka samu matsalar da aka samu sauran shares dinta dake wasu manyan companies ne ta karba ta bayar aka hada maja da LIMBAs dan haka a wani bangaren dai kusan dukiyarta ce yanzu a zaadens din take riqe dasu hakama tanada sauran kadarori da wasu shares din masu girma a wasu guraren dan haka kai tsaye a yanzu a halinda suke ciki sunsan ja da ita zai musi wuya shiyasa dole lallabata zaayi ta janye dan basuda power din fada da ita da familynta.
Kwanan damuwa me tsanani akai a zaadens wanda ya saka jannah tashi da rashin lafiya.
A waya falaq taji yanayin Jannah dan haka ta shiga damuwa itama.
Karfe goma da mintina Su Dr Abraham sika iso Zaadens sbd yanayin jannah wadda haryanxu ma basu samu dubata dinba.
A daki na musamman da aka ware sbd jinyar family members na zaadens tamkar a asibitin lafiyayye acan aka kai jannah wadda ta laushi sosai sbd damuwar datai mata yawa.
A daidai wannan lokacin ne motar AZIZ LIMBA ta iso gidan aka bude masa gate ana masa barka da zuwa.
Parking Sayd yayi ya bude masa ya fito suka nufi ciki Saleem daya fito tarbansa ya gaidasa cikeda girmamawa suka nufi dakin da aka kai jannah din.
Abraham ne yake dubata dan haka hankalinsa gabaki daya yana kan Jannah din...
Ken dayake tsaye yana duba monitoring heart dinta a injin kaman a mafarki idanuwansa suka dago cikin slow suka fara sauka akan fuskar AZIZ AY LIMBA wanda ko zaa zare ransa a dawo masa dashi bazai mantasa ba,
Kasa motsawa yayi kansa da jinin dayake yawo a jikinsa suna tsayawa daga kowane motsi ahankali idanuwansa akansa kaman yanda yake kallansa shima idanuwansa a cikin nasa suke yana masa kallan dayake dauke masa ji da ganin komai daidai.
Bayyanar Sayd a bayan AZIZ din ya saka hannuwansa sakewa
Sai ganin akai jini na gangarowa daga hancinsa ahankali me kauri.
Cikin Mamaki da dan fargaba Dzad ya ambaci sunansa yana kallan hancinsa.
Sayd ne ya tako kafin Ken din ya motsa daga mummunan shock din daya saka hancinsa barewa da jini,
Handkerchief ya fidda daga aljihunsa fari qal bai tsaya komaiba a natse ya ya dora masa a hancinsa yana rufewa cikin sautin da babu wanda yajisa yace
"Akwai Enzoskillienia datake cikin Handkerchief dinnan wadda bazata bari jinin hancinka ya tsayaba har jininka ya qare katafi inda baa dawowa,
If you want the antidote act just act normal"
Janyewa yayi Ahankali daga gabansa yana cewa
"Sorry doc"
Wani irin rikitaccen Juyawar cikin data sanya amai taso masa ne ya sakasa barin dakin kafafuwansa na wata irin rawa hancinsa na sake zubo da jini sosai ganinsa yana rikicewa sbd tsananin tashin hankali da shock.
#MAMUH
ZAFAFA BIYAR
KALBIM 500
mamuhgee
A DUNIYATA 500
Huguma
AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul
KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo
Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi
Shedan biya
09033181070
Or mtn vtu at
09032345899*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
80
*UMMU_MAHNOOR LUXURIES*
(Best luxuries shop)
08034469681
08135142610
Aslm Alaikm ina kuke masu neman luxuries na kayan alfarmar kece raini?
Ina masu son su saka sitirar alfarma ta zamani ta manyan mata masu aji da zaa kalleki kallo daya asan sitirar alfarma e kika saka?
Shin kunsan me ake nufi sa kayan asalin yan gayu da nuna gayu?
Sitirar Alfarma kikeson sakawa?
Sitirar da kike ganin manyan mata da ita?
Sitirarda zakiyi gayun sallah dake da yaranki a dauka waje kikaje da kanki kika siyota?
To kizo ga damarki ta sameki sbd UMMU_MAHNOOR LUXURIES ta kawo miki sauki har gida,
Karkice se masu kudi ke iya siya har kema me yar dama zaki samu naki da saukin kudi kuma best quality da kalar zamani data yan gayu,
Nidai Mamuh nace duk wadda ke son a buga gayun sallan bana da ita da 'yayanta to tazo gurin UMMU_MAHNOOR LUXURIES tai siyayyar sallanta harma zuwa gaba dan nasan zakuji dadi da fahimtar abinda nake fada akan kayanta💯💯
Abubuwan da zaki samu a gurinta with the best quality na wayayyun mata masu aji yan gayu sune;
Atampopi
Laces
Shadda
Materials
Shoes
Bags
Veils
Trolleys
Jewellerys
Oil perfumes
Numbers
08034469681
08135142610
Handles
Instagram @ummu_mahnoor_luxuries
TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries
Facebook ummu_mahnoor_luxuries
**********
Dr Abraham ne ya dago ya kallesu shima sedai bai gane Sayd ba sam dan haka hankalinsa kwance ya gaisa da AZIZ din kafin ya fice daga dakin dauke da file din Jannah wanda idanuwan AZIZ din sukaiwa kallo daya.
Gaisawa yayi da dad kafin ya kalli jannah din wadda take kwance a sanyaye.
Ficewa dad yayi saleem da sayd sukabi bayansa aka barsu su kadai a dakin.
Zuba mata idanuwansa yayi ita kuma taqi bude idanuwanta ta kallesa.
Shiru sukai tsawon lokaci sai kawai jin tayi ya daka hannuwansa ya dauketa ahankali ya fice da ita.
Koda ya fito ba kowa duk suna bangaren dad dan haka kai tsaye yayi mota da ita suka nufi gida.
Dr ken da tashin hankali me tsananin gaske da shock suka hana jinin hancinsa tsayawa hankali tashe yabar zaadens jikinsa na tsananin rawa ko gani sosai bayayi yabi motarsu AZIZ din.
Sayd yagansa a bayansu dan haka baice komaiba har saida suka isa limbas security suka hanasa shiga saida sayd din ya fito yace abarsa ya shigo amma banda motarsa.
AZIZ ciki yayi da jannah yakaita har dakinta ya ajiye juya ya fice falaq na murnan dawowanta.
Sayd ne ya iso palon baqi da ken wanda jikinsa ne tsananin rawa jikinsa duk ya baci da jini.
Kallo daya yayiwa AZIZ yaji hankalinsa na sake tashi duk da bai yadda da sunsan abinda ya faruba akan rasuwar Ummitan.
Ahankali sayd ya iso gabansa ya jiye masa file din farko dayake nuni da a rubuce aikin da akai na zuciya tsakanin UMMITAH ABDULAZIZ zuwa ga JANNAH ZAD a asibitin zadeens da sunayen likitocin da sukai tareda date din da time wanda a gurin matar dr ismail aka samu da stamp na asibitin zaadens a jiki a cikin file din jannah ya saci copy din kamar yasan ranar zatazo.
Karatu daya dr Ken yayiwa takardan zaiyi magana Sayd ya daukesa da wani mahaukacin marin daya qarasa balle hancinsa da jini ya kifu a qasa hannuwasa na rawa.
Takarda ta biyu sayd ya fidda ya sake ajiye masa a gabansa wadda take dauke da adadin kudaden da aka basu a lokacin aikin da date a jiki da komai.
Rawa jikin dr ken ya sake dauka ya bude bakinsa dayake tsananin rawa yana son ambatar sunan AZIZ Latif dayake palon tsaye shima ya kifa masa wani azababben mari yana cewa
"Kada ka sake bakinka ya furta sunansa sbd hakan na faruwa wlh baxaka futa da hakori ko daya a gidan nan ba"
Sayd da koina jikinsa ke rawa dagasa yayi sama ya buga da qasa yana taka wuyansa da kafarsa yace
"Me kakeson fada?
Yanda kuka kasheta??
Yanda ka siyar da zuciyarta?
Wani mummunan naushi Latif yayiwa zuciyar ken din sayd na rufe bakinsa yana hanasa ko fidda numfashin wahala.
Miqewa AZIZ yayi yana barin palon sbd yanda zuciyarsa ke ingizashi ka fasa kirjin ken din ya rabasa da tasa zuciyar shima.
Wani irin azababben dukan daya rabasa da hakoransa uku na gaba sukai masa saida yakai baya iya bude idonsa daya daya tsiyaye kafin latif ya miqar dashi...
Kallansa sayd yayi yace
"Wannan dukan nawa ne,
Bazaka iya daukan na Limba ba dan haka ya baka damar wanke kanka ta hanyar kawo mana file din jannah kota halin yaya kafin karfe goman safen gobe,
Idan ka kawo mana zaka bar qasar ka koma ga iyalinka kai ka fita a cikin case din"
A jikinsa na rawar azaba da tsananin radadin zuci da jiki ya gyada kai bayan ya musu kallan sun tabbatar,
Gyada masa kai Sayd yayi yana basa tabbacin hakan.
Latif ne yakaisa har gidansa da knsa sbd ya gyara kansa kafin ya nufi gidan Abraham wanda file din yake hannunsa.
AZIZ da sayd ya sanar masa bude baki yayi a natse yace
"File na shiga hannunmu a goben a sakarwa yan media komai dayake cikinsa,
Copy daya kuma a aika a Germany gurin dr Nico zai gabatarwa babbar qungiyar lafiya tareda sunayen duka patients da mutanen da aka cire zuciyoyinsu."
Gyada kai sayd yayi yana saka Fahad hada kan manyan channels su shirya karban news din.
**a daidai wannan lokacin kuma acan zaadens Maheer ya fita hayyacinsa sbd duk wata hanyar da zasu bi sunbi akan case din Anny amma sam ba haske case din me girman gaske ne da manya suke backing nasa ciki harda AZIZ LIMBA wanda ya hana a karbi duk wanda zaizo duba Anny din.
Mummy ta bar zaadens sbd ta shirya fada dasu iya inda karfinta zai Kare saita tabbatarda Anny tabar duniya kaman yanda Mahmoud ya bari.
Ammar ya qarasa rikicewa duk iya karfinsa yakeson fadawa su daddy waye AZIZ amma sam sun kasa barinsa magana allurai kawai ake masa sbd kada ya tona musu asiri gurin surutansa.
Karfe goma sha Biyun dare Dr ken ya baro gidan Dr Abraham daya cewa accident ya samu ya gama dubasa da dressing masa koina ya shige toilet a lokacin ne Dr ken ya samu damar dauke file din y fice yabar gidan.
Kasa tafiya yayi dashi gidansa sbd duk rintsi bazaiso asan shine ya dauka ba dan haka Sayd ya kira a cikin daren ya basa.
Sayd na karba ya kasa budewa yayi sbd yanda jikinsa yayi tsananin sanyi zuciyarsa ma na yin sanyi da mutuwar jiki sbd wannan shine file din dayake dauke da hoton Ummitah na karshe a duniya acikin kayan tiyata.
Yana isowa gida yayi parking ya kashe motar tareda juyowa ahankali ya kalli file din dayake cikin wata jaka cikeda sirrikan mutuwar mutane da dama,
Wasu iyalansu suna cikin qunci haryanzu wasu kuma haryanxu iyalansu basusan suna raye ko mace ba,
Ahankali ya miqa hannunsa ya dauka ya ciro file din tareda budewa hannuwansa na wata irin rawa sbd radadin mutuwar matarsa data dawo masa sabuwa wadda akanta ne haryanzu bai dawo daidai ba shima,