Best / Popular Hausa Novels

Kalbim Book 2 Complete Hausa Novel

Reading file: KALBIM BOOK2.txt

Chapter 2 of 5

Cigaba yayi da shaqar numfashinta da ba karfin komai a cikinsa har tsawon mintina shiru a jikin juna kafin ya saketa ya miqe zaune ahankali Yana ziro kafafunsa qasa.

Bathroom ya nufa kafafunsa a sanyaye Shima jin yake baida karfi kwata kwata.

Ruwan sanyi ya sakarwa Kansa Yana lumshe idanuwa Yana sauke numfashi masu sanyi da samun nutsuwa a jere.

Ya dade a ciki kafin ya fito.

Ko daya fito yunqurin Amai takeyi Amma batada karfi ko kadan na yunqurin dan haka da sauri ya iso ya tallafota jikinsa Yana kunna hasken dakin me yawa idanuwansa suka sauka akan inda take kwance yaga jini.

Sarawa yaji kansa yayi da karfin gaske zuciyarsa na nauyi,

Da sauri ya dauketa cak ya nufi toilet Yana isa ya kunna ruwan zafi a bathtub ya sakata sbd bazata iya tsayuwa a shower ba.

Wani numfashi me karfi na azaba ta sake ruwan na ratsata ta qanqame hannunsa da dan karamin karfinta tana kasa bude idanuwanta.

Fitowa yayi zuciyarsa gabaki daya tana daukan zafi da halin daya sakata dan haka wayarsa ya nufa ya dauka ya saka Kiran Sayd.

Kiran farko Sayd ya dauka sbd ya farka tinda yaji qarar.

"Ina buqatan Doctors kaman biyu xuwa uku yanzu nan"

Tashi zaune Sayd yayi Yana sake kallan time kafin ya sauko gadonsa Yana cewa

"Ok Maza ko mata?

"Mata duka a yanzu nake buqatansu"

Kashe wayar yayi yana komawa toilet din gurinta yana isa ya bai damu da yanda ruwan datake cikin suka sauya ba ya shiga ruwan ahankali Yana rungumota jikinsa Yana ambatar sunanta cikeda tsananin kulawa Amma bata iya amsawa.

Ganin hakan da yanda take sake sakewa ya saka hankalinsa sake tashi ya fito yana sake daura towel ya dauki wayarsa ya kira Sayd Wanda tini ya fito tareda tada mota dace motar securities din gidan ta biyosa da wasu daga cikinsu.

Daukan wayar yayi cikin matsuwa AZIZ din yace

"Sayd am loosing my mind here me suke jira haryanxu ne??

Cikin sake qarawa motarsa gudu Sayd yace

"Ina hanyar dauko sun sbd zuwansu zai dauki time Amma kafin su iso ko akwai taimakon da fiddausi zata iya bayarwa?"

Da sauri AZIZ din yace yes.

Sayd da sauri ya kira fiddausi wadda take bacci tana ganin Kiran ta tashi zaune tana daukan wayar cikin mamaki.

Bai tsaya cewa komaiba cikin sauri yace

"Fi kije Jannah na buqatanki yanzu"

Kashe wayar yayi Yana sake bankawa motarsa wuta.

Fiddausi take bacci ya saketa ta miqe tana saka hijab akan riga da wandon baccinta masu santsi da tsada ta nufi kofa ta fito dakin ta sauka qasa tana nufar palon da zai kaita saman AZIZ.

Ko data isa harya bude kofar palon Yana zaune palon idanuwansa jajir.

Kasa kallansa fiddausi tayi kaman yanda bai kalletaba yace tayi saurin taimaka mata.

Ko data shiga ya sauya beddings duk da bai wani iya sakawa yanda ya kamata ba ya dai sauya hakama ya sakawa Jannah shirt mara nauyi.

Toilet fiddausi ta shiga ta isa gurin Jannah din da sauri tana kallanta yanda koina jikinta da fuskanta yayi jajir bata iya ko zaunawa tana cikin ruwa kwance.

Ruwa fiddausi ta sauya mata masu zafin gaske tana sake zaunar da ita cikinsu Jannah ta fasa kuka mara sauti amma duk da hakan ya shiga kunnensa dan haka ya dawo toilet din da taimakonsa yana riqe da hannuwanta cikin kulawa kaman zai zare ransa ya bata aka sake sauya mata ruwa yabi duk ya rufe ruwan da towels kusan Guda uku sbd kada ko cinyoyinta fiddausi ta gani.

A haka ya fahimci ruwan zafin Jannan ke buqata dan haka ya sallami fiddausin ya dinga sauya mata ruwa kamar zararre Yana sakata har saida Sayd ya iso da likitoci mata biyu Wanda suka hawo har sama suka dubata da kyau yanda ya kamata babu buqtaan stitches kawai dai girman da yayi mata da karfin daya bata tareda gurzuwa datai ne ya saka ta goge sosai ta dan jin rauni Amma ba dinki.

Magani da allura sukai mata take ta samu wani wahalallen bacci.

A cikin duhun Daren ana gap da Kiran asuba Sayd ya sake maida doctors din fiddausi kuma taje itama a cikin Daren ta sake dafo madara me zafi da zuma ta sako a gurinda zai aje zafin ta kawo palon ta ajiye ta koma dakinta.

Rufe Jannah din yayi a da abin rufa Yana rage mata ac ya miqe ya nufi toilet sai alokacin yayi wankan tsafta da tsarki da ruwan zafi sosai ya fito ya saka dogon wandan kayan bacci kawai da jallabiya yayi sallar asuba da akai yana idarwa yayi adduoinsa na godia ga Allah daya basa mutane biyu dayafi so akan tasa rayuwar wato mahaifiyarsa da Jannah da ayau ta zama cikakkiyar macensa.

Yana gamawa zare jallabiyarsa yayi ya hau gadon ya shige jikinta ya kwanta Yana shakar kamshin dayake fita a jikinta na rigarsa dake jikinta daya hadu da qamshin jikinta.

Baccin ne ya daukesa a jikinta Shima sedai bai dade sosai Yana baccin ba dumin numfashinta dake sauka a kirjinsa yana tada tsikar jikinsa tareda laushin jikinta da fatarsu dake ta sake mannuwa da juna babu kayan kirji ya saka hankalinsa gabaki daya ya tashi yaji Yana shiga wani dumin jiki da sabuwar buqatarta me karfi da zafi.

Bude idanuwansa yayi Yana zuba mata tana bacci cikin nutsuwa da rashin karfi,

Lips dinta ya zubawa idanuwa Yana kallan yanda sukai ja ya hadiyi wasu yawu masu dumi Yana saka fuskansa wuyanta Yana sauke mata numfashinsa me dumi daya sake dumama jikinta cikin bacci ta motsa ahankali tana dan sake shigewa jikinsa numfashinta ya sake sauka da dan karfi akan fatar tsakiyar kirjinsa take ya zagoyota da hannuwansa Yana mannata sosai da jikinsa Yana Shafa wuyanta zuwa kirjinta ahankali kafin ya gangara zuwa cikinta da Mararta Yana kasa riqe Kansa sbd jin kaman ya hadiyeta gabaki dayanta.

Yanda yake shafarta ne ya sakata bude idanuwanta jajir ahankali cikin sanyi da rashin kuzari ko karfi ko kadan ta kallesa da idanuwanta da sukai wani irin laushi....

Cikin wata irin kasala da zarewan da yaji notikan hakuri da control dinsa na yi ya bude baki da kyar ya iya cewa

"Da kin Sani baki bude idanuwanki akaina ba sbd your eyes sun....kasa qarasawa ma yayi Ya Dora bakinsa kan lips dinta da suka bushe jajir Yana tsotsansu ahankali Yana sake shigewa jikinta Yana zare rigar jikinta kai tsaye.
#MAMUH
#LIMZAD
#BEST LOVE
#ROMANCE
#NICKY
#GARBA

07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 44
07019691719

Rawa jikinta ya dauka cikin rashin karfi ta fara girgiza kai tana ambatar sunanta can qasan maqoshinta daqyar sedai kwata kwata ba alamar zata samu ya saurara sbd hakuri kawai yake bata Yana cigaba da dumama jikinta da zafafan romance kafin ya rabata da komai yana shiga tsakiyanta tareda bude kafufunta a natse ya fara fama mata raunikan da batama San yaushe zata warkesu ba.

Azabar data sake sha ce ta saka ta jin tsoro na kamata ta ringa kuka mara sauti ahankali jikinta na tsananta zafi sosai tana rungume a jikinsa Yana jera mata kalman sorry da I love you a kunnenta cikin sanyi da tsananin tausayinta.

Yana jin gamsuwa iya gamsuwa a tattare dashi,

Madaran da fiddausi ta kawo mata yaje ya dauko mata ya kawo mata ya bata Tasha daqyar jikinta zazzabi sosai.

Dr ya sake kira tace ba komai bane idan ta samu isashen bacci da hutu tareda abinci me kyau zata warware Amma ya daga mata kafa.

Kashe wayar yayi ya kira fiddausi kai tsaye yace ta hadawa Jannah breakfast dinta daban a kawo mata.

Sake taimaka mata yayi ta shiga ruwa sosai tayi wanka ta fito da taimakonsa tayi sallah kafin ya kwantar da ita ya shige toilet Shima.

Yana shigewa ta sauko gadon tana dafa bango sbd jiri tana tafiya ahankali ta dauki hijabinta ta saka ta fice bata gani sosai.

Da bin bango da durqusawa take saukowa stairs jikinta na rawa sosai sbd karfin da zazzabinta yake qarawa.

Bata hadu da kowa ba sai Fatma Wadda take gyare palon da sauri ta kalleta tana jefarta mopper ta iso gurinta ta kamata zatai magana take ta fahimci meya samu Jannah din da tashin hankalin gaske ta kalleta tana qasa da muryan tace

"Su Dad kaman sun tashi suna palo fa?"

Duk da halin da Jannah ke ciki gabanta mummunan faduwa yayi ta qanqame Fatma hannuwanta n rawa ta kasa magana.

Kamata Fatma tayi itama tsoron cikeda cikinta jikinta har rawa yakeyi sbd tsoron kada wanda ya fahimci wani abu.

Cikin saa koda suka isa palon babu kowa dan haka da sauri Fatma ta Isa da ita daki ta kwantar da sauri tareda rifeta da bargo tana rage ac sbd yanda jikin Jannah din ke rawar ciwo sosai.

Tana kwantawa babu jimawa baccin azaba ya dauketa me karfi.

Sai a lokacin fatma ta sake ajiyan zuciya me karfi har lokacin tsoronta bai sauka ba sbd balain dazai iya biyowa baya idan su Dad suka San akwai auren AZIZ da Jannah din bare kuma ace suna cikin gidan suna bacci AZIZ LIMBA ya maida Jannah macensa da suke jin gwara ta samu ciki da Ammar ba aure dadai wani abu ya shiga tsakaninta da AZIZ LIMBA.
To yanzu ko ita data Sani mummunan hukunci zata karba a hannun su Dad bare kila jannar,

Ita yanzu gabaki daya jin tayi tana son tafiya kauyen su bar nan din sbd gudun bacin rana.

AZIZ na fitowa bai ganta ba kai tsaye yasan abinda yasa ta koma cikin karfin hali dan haka bazai tirsasa ta Musamman yanzu da batada Lfy dan haka yana gama shiryawa sake Kiran likita yayi yace zuwa 10 na safe su sake zuwa dubata.

Fiddausi ma 10 din nayi takai abinci dakinsu Jannah din lafiyayyu ta jere.

Angama musu komai na shirin tafiya akace Fatma ta kira Jannah din sai alokacin fatma da zuciyarta ke tsinkewa ta sanar dasu Jannah ba lafiya sosai sosai ko bacci basuyi ba Daren gabaki daya.

Cikin mamaki da tashin hankali suka dunguma zuwa dakin.

A yanda suka ganta gabaki daya tayi fayau idanuwanta a kumbure alaman kuka da azabar ciwo ya saka jikinsu sanyi tareda shiga damuwa.

Ammar ne dayake likita ya dubata yaji ba ciwon zuciyarta bane dan haka bai tinani ko nazarin Komaiba saiga likita taxo tareda fiddausi da Falaq wadda duk ta daga hankalinta jin Jannah na rashin lafiya sosai.

Ganin fiddausi da Falaq ne suka kawo likita ya saka basu damu ba sbd sunsan Falaq ko zasu kasheta saita je gurin Jannah din dan haka suka fice.

Dr kadai ce ta shiga ta dubata ta bawa fatma sabbin magani da yanda Jannah din zata kula da kanta ta fice.

Fatma boye maganin tayi sbd Ammar zai iya Sanin na menene idan ya gani kila.

Mai gidan bai sauko ba sai karfe 11 na rana kuma kuma kai tsaye gurin Jannah din ya fara zuwa ya dubata har lokacin bacci takeyi dan haka kai tsaye ya sake wucewa gurin Ummah Wadda yana shiga dakin ya taddata Zaune Daram akan gadon datake idanuwanta jajir alaman kuka me tsananin gaske tasha.

Mutuwar tsaye yayi daga bakin kofar Yana kallanta jikinsa na mutuwa gabaki daya idanuwansa kafe akanta suna sauyawa.

Dagowa tayi itama ta kafesa da idanuwanta jajir a kyaftawa hannuwanta na rawa ahankali tana kasa bude baki tayi magana.

Dad dasu Maheer ne suka iso dakin ganinsa tsaye bakin kofar dakin ya sakasu isowa da sauri cikin tsinkewan zuciya.

Ganinta zaune ya saka dukkaninsu tsayawa cak kaman AZIZ LIMBA zuciyarsu na harbawa da matsanancin tashin hankalin wa zata tina ko ambata a cikin su ko AZIZ LIMBA.

Mama ma a daidai lokacin ta iso sbd tin ranar d abin ya faru bata sake saka AZIZ a idanuwanta ba hakama batasan yaya Fatiman ba ta tashi kuma waye ta tina a tsakanin AZIZ ko Zaadens.

Itama tsayawa tayi cak a kofar dukkaninsu kallanta sukeyi kowa zuciyarsa na tsinkewa.

Sayd dake bayan AZIZ Shima zufa ne ya tsinke masa Yana fatan baqin ciki da quncin uban gidansa ya qare daga yau har abada idan har mahaifiyarsa ta Tina sa.

Ummah tsurawa kowannensu idanuwanta tayi babu Wanda tinnainsa ko memorynsa ya fita daga kanta ko daya idanuwanta suka sake cikowa da hawaye masu zafin gaske suna saukowa kan fuskanta ta bude baki ahankali da muryan da babu wnada ya Santa da ita sbd sanyi da nutsuwanta tareda wani irin kewan da har abada bazata cike daga zuciyarta ba Musamman yanzu da babu Ummitah tace

"ABDULAZIZZZ" Cikin wani irin sauti me sanyin daya saka kafafunsa sarewa Yana zubewa qasa a bakin kofar wani irin kuka me karfin gaske Yana kubuce masa ya kai goshinsa qasa Yana sujjada cikin kukan daya tada tsikar jikin Sayd dasu Fatma dake palo duka a tsaye suna sauraron komai.

Yana dagowa daga sujjadan ya isa gurinta da wani irin karfin gaske ya fixgota jikinsa ya rungume da tsananin karfi Yana wata irin tsima zuciyarsa na neman fashewa da farin cikin duniya gabaki dayanta.

Baya mama tafara yi kafafunta na kakkarwa idanuwanta na cikowa da hawayen baqin cikin duniya gabaki daya tana jin rabin jikinta na neman shenyewa sbd riqewan dayake.

Zaadens ma kusan mutuwar tsayen sukai idanuwansu duka akan Umman wadda take qanqame jikin danta idanuwanta kafe akan Dzad da Shima nasa ke kafe akanta.
#MAMUH
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 45

Sayd ma baisan lokacinda ya zube qasa yayi sujjada ba Yana jin wani nauyi na sauka daga kirjinsa sbd ciwon dake danne da rayuwar AZIZ na rashin mahaifiyarsa na shekaru shima jinsa yakeyi sbd yafi kowa Sanin irin hali da quncin da zuciyarsa ke lullube cikinsa,

Falaq ma da sauri ta qaraso tana rungume daddyn nata ta baya tana tayasa murna sbd ita farin cikinta akan daddynta y samu abinda yakeso ne tinda ba Sani datai Daddynta nada wata asalin uwar ba bayan Mama se yanzu da abubuwa suka bayyana.

Cikin wani irin farin cikin da bai taba shiga ba a rayuwarsa tin rasuwar mahaifinsa Yana qanqani ya dago Yana kallan fuskan Umman ya kama hannuwanta duka biyun yayi kissing nasu ya rungumesu a kirjinsa Yana rufe idanuwansa kirjinsa kaman zai fashe da farin ciki.

Falaq dake bayansa ya janyo ya rungumeta yana jin itama kaman zai maidata ciki ya dagota yana kallan Umman ya Dora hannun Falaq akan nata ya hada ya riqe a cikin hannunsa ya bude baki yace

"Ummah ga wata Fatimanki,
Little Ummitanki ce,
Jinin Ummitah c..... Kasa qarasawa yayi sbd wani irin sanyi da jikinsa yayi Yana kallan yanda hawaye ke gangarowa daga idanuwan Umman ta zubawa Falaq ido Yana kallan kamanninta da bata Sani ba na Ummitah sbd tin daga ranar data haihu ta tasa hankalinta hakama ko data rabu da yayanta suna Yara Ummitah na qanqanuwa sosai.

Falaq zubawa Umman ido tayi itama tana kallan matar data haifi mahaifiyarta sbd daman can Mama a matsayin mahaifiyar daddynta take kallanta mantawa takeyi Sam da itace uwar tata mahaifiyar sai a yanzu ne take jin ta hadu da mahaifiyar data haifi mahaifiyarta.

Ahankali Umman ta sake dago idanuwanta ta sauke akansu Dad dake tsaye jiki a tsananin mace Musamman Ammar daya iso yana ganin halinda ake ciki idanuwansa da suke jajir a kumbure suka ciko da wasu irin hawaye masu tsananin zafin gaske sbd a Karo na uku ya sake rasa Uwa dayake tsananin buqata a rayuwarsa dan mummunan rayuwarsa dake cikin tsananin duhu hasken uwa ne kadai yake buqata ya yaye masa shi,

A rayuwarsa Yana tsananin so da kaunar uwa a tattaredashi wadda tin yana qarami Allah ya karbe masa wannan rahamar ta samun Uwa.

Ya rasa mahaifiyarsa,ya rasa Mimi a yanzu daya hango hasken samun wata uwar Ashe baida rabon fita duhun rayuwarsa.

AZIZ ne ya kasa juyawa ya kalli su Zaadens din da dukkaninsu kansu yayi qasa suna kasa kallan Umman da kuma jin tsananin nauyi da kunyar kallan datake musu sbd ta tabbata ita dasu kauna ta yanke sbd sune makasan 'yarta bata tabama taba samun damar saninta a matsayin Yarta ba sbd ta haifeta ta rasa hankalin ganeta hakama ta rabu da ita batareda hankali ba ayau data samu hankalinta babu Ummitah a duniya sedai zuciyarta dake bugawa a duniyar.

Ammar a Karo na farko a rayuwarsa ya samu Kansa cikin matsanancin kunya me girman gaske ta wani dan Adam,

A Karan farko yaji wani irin dana Sanin abinda yayi me tsananin gaske,

A Karan farko yaji ya tsani kansa da tinaninsa da iliminsa na likitanci tareda tsanar daular daya taso a cikinta Wadda ta sakasa bacewa a cikin batan da yayi,

A Karan farko dayaji Soyayyar Jannah na sanyi a zuciyarsa sbd itace sanadin batansa da gurbacewan zuciyarsa ya zama makashin Matar da ayau yakewa tsananin so na uwa kuma yake tsananin buqata,

Ciwo da quncin dayake hangowa a idanuwan Umman na rashin Ummitah tana kallansa ya saka dukkanin duniyar fita Kansa dan kuwa se yanzu ya gane kaddarar da suke ciki a yanzu ta haqqin Rai ce da rayukan da suka dauka da hannuwansu,

Babu ran da suka dauka wanda jininda bai bata hannuwansu ba wanda quncin da ahalinsu suke ciki kila bazai wanke ba har abada.

Wasu hawaye masu tsananin zafi da quncin zuciya ne ya ciko idanuwansa dukkanin jikinsa da jininsa suna wani mummunan sanyi.

Dukkaninsu idanuwansu jajir sukai suna jin zuciyarsu na fidda radadin samun kansu a matsayin hannun Riga da Umma Fatima sbd idan har da gaske suna sonta da kaunarta zasu barta da Wanda hankalinta ya zabar mata wato danta sedai kuma babu maganar sakin aurenta ga Dad har abada sbd abu ne da bazai taba iyawa sedai idan yabar duniy.

Daga kafa Ammar yayi idanuwansa na lumshewa hannuwansa na wani irin fara rawa ahankali Kansa na daukan yanayinsa gadan gadan sbd wannan Karan shi Kansa baya fatan ya warke daga haukarsa idan ta tashi yana fatan ya dawwama cikinta har mutuwarsa sbd ya huta daga quncin dayake ciki.

Juyawa yayi Yana barin gurin...

"AMMAR" shine kalman daya fito daga bakin ummah cikin wata irin sanyi da nutsuwa tareda tsananin kaunar data sakawa zuciyarta bayan tayi yaqi da zuciyarta akan korar duk wani ciwo da baqin cikin daya gabata Wanda yake mummunan kaddara da dukkaninsu.

Dukkaninsu idanuwansu dagowa sukai suna sauka akan Umman wadda idanuwanta suke jajir wani azababben ciwo takeji a kirjinta datake dannewa sbd tanason karban kaddarar Allah da hannu bibbiyu akan dukkanin abinda ya tsaro musu na hadesu guri daya duk da muguwar kaddarar daya kamata ta tarwatsasu har abada Amma Allah bai rabasu ba.

AZIZ dago idanuwansa yayi ahankali ya sauke akan Umman cikeda mamaki da wani irin sanyi Yana kallanta kafin ya gangara da idanuwansa ya tsayar akan hannunta daya data zare daga nasa tabar dayan cikin nasa ta miqawa Ammar data ambata Wanda ya tsaya cak tareda kasa juyowa sai data sake ambatar sunansa ahankali muryanta na rawa cikin karfin hali.

Juyowa yayi ahankali idanuwansa na sauka akan hannun data miqo masa cikeda kulawa da kauna irin ta Uwa....

Kasa motsawa yayi ya durqushe a gurin tareda fasa wani irin kuka me tsananin tsima zuciya jikinsa na rawa Yana fidda kukan dayake maqale a zuciyarsa na shekara da shekaru sbd mahaifiyarsa data haifesa a ranar da zata barsa duniya haka ta ambace ta miqa masa hannun dabai kama ba kenan dan kafin ya iso ranta ya fice hannunta ya sake.

Kuka yakeyi sosai Yana jin tsanar rayuwarsa gabaki daya sbd bazai iya dagowa ya kalli Ummah ba Wadda take miqa masa hannu a matsayin 'da.

Irin kukan dayake ne ya saka gabaki daya gidan yin tsit gashin jikin Zaadens gabaki daya Yana miqewa sbd kuka ne da Ammar bai taba yi ba,
Kukane yakeyi na tsananin kadaicin dayake jin rayuwarsa a ciki ba uwa ba uba ba madafa ba jannar daya qwallafawa rayuwarsa harya zama mugun Abu akanta.

Ahankali Ummah da hannunta yayi sanyi ta sake hannunta Wanda Maheer yayi saurin isowa ya tallafe idanuwansa jajir ya bude bakinsa dake rawa ya ambaci sunan Ammar Wanda yake wata irin jijjiga jikinsa na rawa Yana kuka.

AZIZ da yayi mutuwar xaune kasa dauke idanuwansa yayi daga kan mahaifiyarsa dake amsar Wanda ya bude kirjin yarta ya rabata da rayuwar a matsayin 'da da hannunta...

Wani irin ja idanuwansa sukai tsananin kaunar mahaifiyarsa na yagalgala zuciyarsa data kasa yafe komai Amma ita batareda ma tasan waye Ammar Zad ba take amsarsa,

Baisan ciwo da tsananin radadin da zataji ba idan ta san waye Ammar din,
Yaya zata karbesa?
Yaya zuciyarta zata iya daukan hakan?
Zai iya kallanta ya fada mata?
Zai iya bari ta dandani quncin da har abada bazai wanke daga zuciyarta ba,

Tsakiyar idanuwanta ya kalla ya hango kauna da shakuwa datakewa Ammar din Wanda take kalla idanuwanta na sake ja da hawaye a cikinsu take yaji wani irin nauyi akansa kaman Yana sauka sbd ranar farko daya hadu da mahaifiyarsa Yana karban tarbiyan da ya kasa samu ko bawa kansa akan rama sharri da alkhairi.

Juyawa yayi ya kalli Zaadens din dukkaninsu idanuwansa jajir kafin ya dawo da kallansa kan Umman Yana tattara maganar Kisan Ummitah da dukkanin Wanda yake cikinta ya rufeta a ransa har abada sbd bazai taba dandanawa mahaifiyarsa baqin ciki da quncin daya rayu a cikinsa ba,

Bazai iya dandana mata radadin da Zaadens suka dandana masa,

Bazai dandana mata radadi akan mutanen datakewa kallan ahalinta na biyu ba sbd irin kulawa da kaunar da suka nuna mata duk da baisan tayaya suka hadu ba hakama tayaya suka kula da ita Amma dai yasan sun kula sun kaunaceta a lokacinda batada kowa batada hankali bakuma tareda sunsan ita wacece ba.

Miqewa yayi ahankali tsaye Yana juyawa ummansa ta kama hannunsa tareda hanasa tafiya tana kallan Ammar har lokacin.

Da rarrafe kaman almajirin dayake tsananin hali Ammar ya iso har gaban Umman yana kasa miqa hannu ya kama na Umman ya kasa dagowa ya kalleta ya daga kai ya kalli AZIZ LIMBA Wanda ya idanuwansa sukai jajir sedai babu kiyayya ko daya a cikinsu sbd ayau ya zabi nutsuwar zuciyan mahaifiyarsa akan komai,

Daga yau a gurinsa maganar Kisan Ummitah ta tafi har abada a bakinsa insha Allah sbd dukansu masu laifi ne me tsananin girma a gareta,

Idan su sun raba Ummitah da duniya dan raya 'yarsu shi kuma ya kamu da tsananin son wadda aka kashe Yar uwarsa dan rayata da har yake jin zai iya sake bata tasa rayuwar dan ta rayu dan haka shima lefinsa me girma ne a gurin Umman.

Kallansa Ammar yakeyi da dukkaninsu suna jiran ya sanarwa Umma sune suka rabata da Ummitah,
Sune suka kashe Ummitah,
Sune suka raba Ummitah da duniya dan raya tasu Yar dake raye a yanzu Amma ya kasa juyowa ya kallesu bare Umman sbd dukkaninsu sun kasa kallanta.

Dagowa Ammar yayi ya bude baki cikin mummunan yanayin quncin dayake cin rayuwarsa Yana neman sassauci da sautin daya saka kowa sake kasa motsi yace

"Ni me laifin da babu yafiya ne a gareki da bazan taba zama 'dan ki ba sbd na riga na zama makashin daya rabaki abinda kikafi so a duniya,

Ni makashin Ummitah ne da har abada bazan taba goge hakan ba a tarihinki da nawa ba,

Yau itace rana mafi baqin cikin danai Dana Sanin gani,

Ummah bazan taba zamowa 'da a gurinki ba,
Nayiwa kaina mummunan tabon da zai bini hr abada,

Ciwo da radadin rashin uwa n Sani bansan ciwo da radadin rasa 'da ba sai a yanzu danake ganinki a cikin ciwon rashin 'yar da nine na rabata da.....

Kasa qarasawa yayi Yana wani irin kukan da yake fitowa daga kirjinsa Yana dafe kirjinsa.

Duk yanda Umman taso riqe kanta kasawa tayi sbd dalla dalla Ammar ya fara bayyana mata girman laifinsa Danasani da quncinsa me tsanani a bayyane take ta fasa wani irin kuka me tsananin tsima zuciya tana qanqame AZIZ LIMBA da Shima sai ayanzu yake jin yanda Ummitansa ta rabu da ranta idanuwansa sukai jajir Yana qanqame mahaifiyarsa dake kuka kaman ranta zai fita jikinta na mutuwa.

Dzad da kafafunsa suka kasa daukansa durkushewa qasa yayi ahankali Yana zamewa zaune bakin kofar dakin cikin tsananin kunyar Kansa da tarbiyan daya Dora zuriarsa akai na tsananin son zuciya da tsananin son kai idan ba kansu ba basusan kowa ba hakama balain da masifa idan ya wuce kansu basu damu yahau kan kowaba.
#MAMUH
#LIMZAD
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 46

Basuda kunya da baqin cikin tareda magirmamiyar Dana Sani akan abinda zuriarsu ta aikata sai gurin ubangiji da suketa neman yafiya a gurinsa sai ayau da suka samu kansu a cikinta akan Ummah Wadda Allah ya dasa kaunarta me girma da tsafta a zuciyarsu gabaki daya sbd ta shigo rayuwarsu a daidai lokacinda basuda kowa,kowa gudunsu yakeyi yana tir dasu,
A lokacin da suke cikin tsananin buqatar uwa a cikinsu hakama ta kaunace su tamkar jininta duk da batada cikakkiyar hankali kaunar datai musu me tsafta da girma ce dan haka ita din itace ta zama mutum ta farko da suka saukewa kansu qasa cikeda kunya da sarewa ga dukkanin hukuncin da zata dauka akansu zasu karba.

Maheer ma qasa ya zube a gaban Umman dake kuka sosai har lokacin tana sake qanqame 'danta.

Falaq da duk hankalinta ya tashi da ganin wannan masifun da jin asalin yanda mahaifiyarta ta rasu jikinta rawa ya dauka na tsananin tsoro da rikicewa.

Sayd ne ya iso gurinta da sauri Yana rungumeta jikinsa Yana qanqameta sbd a Karan farko da suma shida ita suka samu Kansu da tsananin kadaicin da junansu kawai suke dashi.

Fiddausi ma kuka takeyi sosai daga palo hakama fatma sbd duk me Imani yaji yanda Ummitah ta rasu daga bakin Wanda sukai aikin sai ya shiga sabon tashin hankali da kuka.

Saida Umma takai idanuwanta basa gani kafin ta dago ta kalli Ammar dasu Dad da kuka sukeyi da idanuwansu me karfi da tsananin baqin ciki ta share hawayen da suka gangaro mata ahankali ta daga hannunta dake rawa sosai ta dafa Ammar wanda ayau jin yake mutuwa yake tsananin so sbd ya huta kawai.

Dagowa yayi ta sake miqa masa hannu Wanda yayi saurin kamawa hannuwansa da dukkanin jikinsa na rawa yanason magana Yama kasa ya kifa Kansa a kafafunta Yana fasa sabon kukan samun sassaucin da bai taba tsammani ba daga rayuwarsa.

AZIZ ta kama da hannunta daya ta bude bakinta cikin muryanta data shaqe sbd kuka tace

"Dukkanin abinda sukai tsakaninsu ne da ubangijinsu na yafe sbd halaccin kaunar dake tsakanina dasu Wadda ta ginu batareda hankali na ba suma ta ginar musu batareda Sanin ni wacece ba sukai sbd Allah da bawa rayuwata kariya"

Wani nauyi me girman gaske dayake danne da kirjin AZIZ ne yaji Yana saukar masa ya zubawa Umman ido Yana ayyanawa a ransa duk duniya babu uwa mahaifiya kaman tasa.

Numfashi ya sauke me sanyi ahankali tareda lumshe idanuwansa ya bude Yana juyawa ya kalli Falaq wadda take a rude ya miqa mata hannunsa ta kama da sauri ya juya ya fice da ita Yana rungumota jikinsa sbd ya sake samun nutsuwan zuciya data ruhi dayake fatan daga yanzu rayuwarsa ta koma daidai kaman kowa.

Sayd ne yabi bayansa shima jiki a mace fiddausi ma miqewa tayi tabi bayansu suka bar bangaren gabaki daya.

Mama da ta koma dakinta ta zube qasa tana wani irin kukan da baida magani jin tayi gabaki daya ta tsani rayuwar da duk wanda yake cikinta,

Jin takeyi inama zata iya dawo da baya ta goge dukkanin wani tarihin dayake tsakani Zaadens da AZIZ me kyau da mara kyau sbd su koma rayuwarsu wadda daga ita sai AZIZ dasu Sayd inda take uwa kuma mahaifiyarsa ita kadai,..inda ita kadai duniya ta Sani a mahaifiyarsa Wadda ta haifesa wadda take iko dashi Wadda bai hada da komaiba hakama maganarta batada ta biyu a gurinsa,

Shin yanzu menene matsayin datake dashi a rayuwarsa da duniyarsa?

Waye duniya zata kira da sunan mahaifiyarsa ita ko Fatima?

Menene matsayin da zata taka a rayuwarsa da familyn LIMBAs gabaki daya?

Dafe kirjinta tayi sbd tsananin suyar dayake mata tana jin kaman ta cinnawa kanta da gidan wuta gabaki daya su mutu lokaci daya kowa ya rasa kowa ya huta.

Zaadens aka bari da Umma Wadda ta kasa dagowa ta kalli Dad kaman yanda shima ya kasa dagowa ya kalleta tsananin sonta,tausayi da kunyarta yake.

Fatma gurin Jannah dake baccin azaba da gajiya har lokacin ta koma ta zauna tana zubawa Jannah ido sbd tinanin zuciyar dake bugawa a zuciyarta ba tata bace zuciyar dashe ce.

Shiru gidan yayi bayan kowa ya koma dakinsa dan samun dawowa nutsuwa da hankalinsa.

Abincin rana da aka kammala Amina da madam Sisi ne suka jera a dining kuma suka taho Nan palon su Zaadens ma aka jere nasu a dining aka sake gyara koina aka kunna AC dasu kamshi me nutsuwa gidan ya sake daukan shiru da nutsuwa.

Babu wanda ya fito cin abinci sai kusan 3 na rana tukuna suka fito daya bayan daya banda Jannah data kasa fitowa sbd Sabon gashin da Fatma tayi mata bata iya tafiya daidai tsoro takeji na familynta zasu iya ganewa.

A daki Fatma ta kawo mata abincinta fiddausi ma taxo ta kawo mata lafiyayyan pepper turkey da warm milk taci Tasha madaran sosai ta Sha magani.

Kaya ne kaya Guda da Sayd ya taho da motar wani designer boutique aka kawo kayan sakawarsu da suka kone aka jere mata a wardrobe hakama a dakunan mazan suma duk wata suturar buqata da abin amfani angama jere musu shi duk da sun gama yanke shawarar tafiya idan komai ya dan sake lafawa sbd bazasu cigaba da zama a gidan ba ba dalilin zamansu ko daya gwara su tafi.

Doguwar riga mara nauyi har qasa sedai qaramin hannu ne da ita na vest me shegiyar tsada amma zaka dauka abar banza ce ta saka da taimakon Fatma bayan ta gama cin abinci ta miqe cikin rashin kuzari ta zira slippers din Versace din da Fiddausi ta ajiye mata gabanta ta nufi kofa da mayafin original jersey akanta data rife jikinta dashi ta nufi dakin Ummah fiddausi na tareda ita.

Suna kama hanyar dakin fiddausi tace

"Anmaida Ummah sama tana can"

Kallan fiddausi da idanuwanta masu nauyi tayi da har lokacin basu koma daidai ba tace

"Umman??

Yes muje can din"

Palon daze kaisu saman suka nufa suka hau ahankali cikin sanyi dan bata iya motsawa sosai da karfi.

Suna isa palon saman babu kowa duka suna dakinsu.

Dakin fiddausi da baida babancin komai Dana Falaq da Nicky Nan aka dawo da Umman bayan an sauya beddings sababbi masu laushi da tsada komai na fiddausi ta kwashe daga dakin ta koma dakin Falaq.

Suna isa fiddausi tayi knocking tareda bude kofar da sallama ta bawa Jannah guri ta wuce ahankali tana kafe idonta akan Umman dake kan sallaya ta idar da sallah tana addua idanuwanta a kumbure sosai itama alamar kukan data Sha.

Ahankali Jannah ta bude baki tace

"Ummah"

Juyowa Umman tayi tana kallan Jannan ta sauke numfashi me sanyi da ajiyar zuciya tana kokarin sake murmushin karfin halin daya kasa fita ta bude mata hannunta tana cewa

"UmmiJan"

Mantawa tayi da halinda take ciki ta isa da saurin gaske ta rungume Umman cikin tsananin farin ciki tana cewa

"Ummahna"

Farin cikin datake ciki kasa boyuwa yayi ta sake rungumeta tana murnanta afili.

Cikin nutsuwa da kulawa Umman ta dagota tana kallan fuskanta tace

"Bakida lafiya ne?
Meya sameki?

Shigowan AZIZ dakin qamshin na gauraye iskan dakin gabaki daya a natse sanyeda black blue Christian Dior wears da suka fiddo haskensa da kwanciyar hankalinsa sosai ya saka Umman dagowa ta kallesa cikeda kauna me sanyi tana jin babu kowane irin qunci da baqin ciki bare riqewa a zuciyarta sbd Allah ya raya mata AZIZ tagansa da idanuwanta ta hadu da abinta batareda tabar duniya ba,

Daman shi ta Sani shi ta Shaqu dashi,shine Danta kuma ubanta da guardian dinta a baya dan haka tana godewa Allah daya raya mata shi harya zama haka batareda qunci da tsanani sun rabata dashiba hr abada.

Jannah datasan shine sbd qamshinsa bata dago ba hakama bata juya ba Sedai numfashin data sauke ahankali jikinta na mutuwa sbd jin idanuwansa akanta.

Ummah dawo da kallanta kan Jannah din tayi tana sake cewa

"Meya same ki ne?
Menene ya dameki?

Zaunawa yayi ahankali Yana kallan Jannah din ya bude baki zai bawa Umma amsa Jannah tayi saurin bude baki tace

"Ummah zazzabi ne kawai Se ciwon baya kila sbd yawon danake ta yi ne jiyan"

Zuba mata ido Umma tayi ganin ta kasa dagowa ta kalleta.

Maida kallanta tayi kan AZIZ Wanda idanuwansa suke akan Jannah din yana mata kallo a natse sbd ta sauya duniyarsa gabaki daya.

"To kinsha magani kuwa?

Gyada Kai Jannah tayi tana dan kwantawa jikin Umman ahankali kafin ta dago ta kallesa da idanuwanta da suke a laushi har lokacin batada wani kuzari.

Kallan datai masa ya sakasa jin gashin jikinsa ya tashi ya zuba mata mayun idanuwansa yace

"Nan da awa daya Dr zata sake zuwa ta dubaki"

Bata basa amsaba ta fara magana da Umma ahankali tana fada mata ita batason ganin likitan.

Lallabata Umman tayi ta amince kafin ta miqe ta fice daga dakin dan basu guri suyi maganar dataga alaman zasuyi.

Tana fita suka fara magana me zurfi ta tsakanin uwa da da a natse sbd jin yanda kowannensu yayi rayuwa bayan rabuwa da juna.

Bai fito dakin Ummansa ba sai magrib Yana fitowa ya wuce masallaci tareda Sayd Wanda acan suka hade gabaki dayansu mazan gidan.

Tsakaninsa da Zaadens babu Wanda ya cewa kowa komai sbd babu Wanda yasan abinda zai fara cewa Amma dai sunsan suna kan burinsu da alkawarinsu na aurawa Ammar Jannah koda kuwa kowa ya aje makaman yaqinsa to wannan dai shi alkawarine da bazaa daga ba kuma ma da gaggawa yanzu sukeson yin hakan.

Da daddare Jannah ta daure ta fito cikin familynta suka ci abinci tare kowa yana kokarin bata kulawa sbd suma a yanzu sun samu jin wani nauyi me azaba ya sauka daga kirjinsu dan haka sun samu kwanciyar hankali tinda Umma bata gujesu ba bata kuma mance dasu ba kaman yanda bata manta ita din Matar Dzad ce ba da Aurensa akanta sedai ta sanar masa duk abinda Danta ya yanke akan aurenta shi zatabi dan hakane ma ya maidata sama dauketa daga bangarensu.

Suna gama cin abinci magani aka sake bawa Jannah Tasha suka dan zauna fira sama sama itama ta daure ta zauna har kusan after 9 kafin ta miqe ta koma daki Fatma na bayanta tana dan waskewa da hana a gane tafiyan Jannah din daya sauya.

Suna isa daki ta tube ta nufi toilet daqyar ta sake iya shiga ruwan zafi da kanta ta hawayen azaba tagama tayi wanka ta fito jikinta a tsananin sanyaye.

Zaunawa take kokarin yi fiddausi ta shigo dakin ta sanar da ita dr taxo zata sake dubata.

Faduwa gabanta yayi sbd tsoron kada wani a cikinsu Maheer yaji tinda ba amfanin zuwan likita da dare dubata.

Rigar bacci Fatma ta dauko mata me dan kauri mara tsayi ta bata ta saka ta sako dogon hijab tana cewa suje can batason dr din ta shigo Nan.

Daqyar ta isa dakinsu fiddausi acan Dr din ta dubata falaq bata dakin tana gurin Ummah dataje sake dubowa.

Suna fitowa daga dakin Nicky ta fito daga dakinta idanuwanta da suka fada sosai cikin kwana biyu akan Jannah din tana kallanta zuciyarta na jin kaman ta kamota ta rataye a bene ta mutu,

Jannah da bata lura da ita ba gaba daya tana kokarin sauka aka bude dakin Ummah AZIZ ya fito.

Fiddausi juyawa tayi Dr kuma daman ta sauka,

Idanuwansa akan Jannah din Yana kallanta ya nufota Yana isowa ya kama hannunta ahankali yakai bakinsa yayi kissing ahankali Yana saka hannu goshinta ya taba yaji Yana cewa

"Kina jin sauki??
Ko a sauya wasu doctors din?
Ya kikeji yanzu?
Akwai sauran zazzabi da ciwon haryanxu ne??

Girgiza kai tayi tana dagowa ta kallesa a narke.

Hancinta yakai bakinsa ahankali yaji kissing Yana daukanta cak dan sauka da ita sbd bazata iyaba ya Sani.

Suna barin gurin Nicky ta silale qasa a inda take tana dora hannu akai ta kurma ihun daya rikita gabaki daya gidan kowa ya fara fitowa hankali tashe ita kuma take wani irin Amai yazo mata bayan ihun.
#MAMUH
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 47

Sake yunquro mata amai me karfi yayi ta miqe da sauri kafafunta na rawa ta nufi dakinta tana isa toilet ko qarasa isa inda zatai aman bataiba ya kufce mata ta zube gurin a qasa tana fesawa da karfin gaske jikintsa na rawa.

Firdausi da falaq ne suka fito cikin tsoron ihunta kafin Ummah itama sbd fargaban idan ba wani abin ya samu wani ba,

Madam sisi ma dake palon qasa tana wani aikin da gudu tayo saman tana rawar jikin jin ihun uwar dakinta.

AZIZ daya haye nasa saman da jannah a jikinsa ko jin ihun sosai beyiba bare ko yaji a yanzu daya saba da haukar kowa a gidan baya daga hankalinsa.

Madam sisi ce tabi Nicky dakin da sauri tana nufar toilet ta shiga jin irin yunqurin amai datake me karfi da nishi.

Kamata tayi cikin kulawa ta nufi ruwa da ita ta kunna mata tana wanke jikinta da fuskarta kafin ta daga idanuwanta da sukai jajir ta a wahalce tace

"Kiban towel kawai nayi wanka"

Da sauri sisi ta dauko mata ta bata tana juyawa ta fice.

Wanka tayi da ruwan dumi sossi sbd yanda taji zazzaɓi na rufeta sosai ga kuma ciwon rai da baqin cikin dayake lullube da ita.

Tana fitowa kaya masu kauri ta saka tana hayewa gado sbd zazzaɓi.

Firdausi da falaq dake bayanta lafe ne suka shigo dan dubata jin sisi tace ba lafiya ga mama me kulawa da ita babu wanda ya sake ganinta ta kuma dakatar da kowa shiga dakinta dan kuwa ko Ummah har yanzu basu haÉ—u sun fuskanci juna ba.

Tsabar baqin ciki da ciwo ko motsawa Nicky din bataiba bare tanka gaisuwansu haka suka gaji suka fice.

Amina Madam sisi ta aiko ta gyara toilet din ta wankesa tas ta qara gyara dakin ta kunna qamshi ta kashe mata wuta ta fice tana jan kofar dakin sbd baccin wuya na take daya dauke Nicky din.

Kowa dakinsa ya sake komawa fatma data kasa zaune ta kasa tsaye sbd tsoro da fargaban azo neman jannah da bata nan fitowa tayi tana kokarin waskewa cikin su Maheer ana dan fira sama sama.

Dad ne daya kalli fatma yace

"Ina jannah?
Ko har tayi bacci ne?

Murmushin karfin hali fatma tayi tana kallan kofar dakinsu tace

"Tana gurin Ummah amma yanzu ma nake cewa Bara naje na Kirita mu shige"

Numfashi me dumi ya sauke yana dan shiga nazari kafin yace

"Eh dare yayi kije ki kirata taxo ta kwanta tunda ba lafiya ne da itaba bai kamata tana kaiwa irin wannan lokacin can cikin gidan ba ki fada mata ta kiyaye daga yau."

Gyada Kai Fatma tayi tana cewa

"Insha Allah"

Barin gurin tayi nufi daki ta saka qaramar hijab akan doguwar rigar jikinta ta nufi hnyar da zata kaita can bangaren.

Tana fita Ammar da yayi shiru baice komaiba ajiyan zuciya ya sauke sbd zuciyarsa dake jin kaman ya rasa Jannah ko a wannan Karan sbd gabaki daya Soyayyar datake masa bata auratayyar dasuke fatan hadawa bane,

Soyayyar datai masa a baya kafin zuwan LIMBA rayuwarsu ko a idanuwanta da kuma yanda take muamalantarsa daban take da komai na Jannah din yanzu,

Yana tsananin son Jannah Wanda ya Sani itace jarabawarsa ta biyu Amma a yanzu Yana jin tamkar Soyayyar ta zama tamkar qunci a rayuwarsa da kodai ya hakura kokuma yayi gaggawar mallakanta ya samu cikar buri na biyu bayan na samun Uwar da rayuwarsa ke buqata.

Maheer ma baice komaiba sbd tinda tafiya zasuyi kuma suna tafiya zaa daura auren bama buqatan maimaita zance.

Fatma na isa dakin Ummah Jannah bata can dan haka ta wuce dakin su suma harsun kwanta bata Nan.

Kasa komawa tayi ta sauko ta zauna palon qasan su Falaq din tareda zaunawa ta rafka tagumi tana adduar Allah ya kawo ko Sayd ne ta dan sanar dashi Wadda aka aikota nema.

****Yana isa Sama da ita tin a palonsa ta Zame daga jikinsa tana sauka kan kafafunta ta dan dago batareda ta kalli idanuwansa ba ta bude baki a cikin sanyi tace

"Ba tsayawa zanyi ba su Dad zasu nemeni"

Hannunta ya kama Yana kallan bakinta da yayi maganar,

dumi jikinta yake dashi sosai sbd yanayin lafiyarta Dan haka dumin dayaji a tafin hannunta ya sakasa kai hannunsa a wuyanta ya Masa wata shafa yana gangarawa ahankali har bayan wuyanta dumin na ratsa tafin hannunsa zuwa jikinsa daya karban dumin a cikin sanyi yanajin kaman nutsuwarsa na ninkuwa.

Kashe mata jiki yake sake yi da dumama jikin da yanda yake shafa asalin fatar wuyanta zuwa bayanta Dan haka ahankali ta ta Dan yi baya kadan tana juya Masa baya ta bude baki zatai magana ya rungumeta ta baya ahankali yana bude bakinsa a kan fatar kunnenta cikin Wani irin sanyi da laushin sauti me nutsuwa yace

"Abinda nakeji a xuciyana yanada yawan da kaman xuciyan ma can't take it Jannah zad"

Bata iya cewa komaiba ta Dan fara zame jikinta.

Kasa barinta yai ya sake rungumeta da hannuwansa ta bayan da Kyau yana Dan sake ajiyan zuciya me dumi a fatan gefen fuskanta kafin ya sake taba jikinta yana jin dumin jikin ya yace

"Yaya jikin?
Ya kike ji?
Akwai inda yake da sauran damuwan ciwo ne?
Kinajin fever,pain or anything daya danganci rashin jin daidai?

Girgiza kai tayi tana bude baki tace

"No kawai dai inason komawa na huta ne"

Kasa sakinta yayi tsawon mintina yana shakar qamshinta da karban dumin jikinta cikin nasa a tsayen da suke rungume cikin jikinsa kafin ya sake ta yana kama hannunta yayi kissing ahankali kafin ya dauketa cak ya fito da ita tareda saukowa da ita har qasa ya nufi palonsu da ita tayi saurin zillewa ahankali ta sauka qasa tana dagowa ta Dan kallesa idanuwanta na Dan laushi ta murya mara karfi da hayaniya tace

"Dad or Maheer koma Ammar zasu iya dukana suka ganni a Hakan,
Just go back daga nan ya isa pls"

Yanda tayi maganar fargabanta na bayana ya sakasa zubawa fuskanta ido yana mamakin tsoronta,

Sbd itane yake da bayason sakawa tashin hankali da fadan family dinta ya saka yake biye mata yana mata yanda takeso tareda Bata time datace yayi alkwarin zai Bata harsai ta samu lokacinda ya kamata ta sanar dasu komai da kanta sbd idan ya fada da Kansa ko kawai sukaji daga sama ba qaramin tashin hankali zaayiba Dan bazasu yadda ba dauka zasuyi kawai ya fada ne Dan haka ne yake dannewa Dan yi mata yanda takeso din.

Ganin yanda ya ko motsawa beyiba ya zuba mata ido ne ya sakata kama hannunsa ahankali ta juya dashi tana jansa kaman karamin yaro shikuma yana binta.

Wani qaramin waiting area ne ya rabasu da palon can cikin dama Dan haka anan ta tsaya tareda sakin hannunsa ta kallesa idanuwanta na Dan yin kalan sanyi da laushi tace

"Pls AZIZ LIMBA"

Juyawa tayi zata wuce tabarsa a gurin ya riqo hannunta daya tareda dawowa da ita baya ta fado jikinsa ahankali ta baya ya juyo fuskanta cikin nutsuwa ya Kalli lips dinta ya hadiye wasu mayun yawun da tana Kallo suka wuce maqoshinsa ahankali sbd yanda Adams apple dinsa ya motsa ta moqoshin.

Idanuwanta ta dago cikin slow ta Kalli fuskansa sedai baima bari tace komaiba ya Dora bakinsa akan lips din nata ya lashesu cikin sanyi da nutsuwa ya sake hadiye yawun daya lashi lips din kafin ya zira harshensa me dumi da kamshi ahankali cikin bakinta ya fara tsotsa a natse yana zagaye qugunta da hannuwansa cikin salon kulawa da mannota jikinsa yana lumshe fararen idanuwansa ahankali.

Tsoro da fargaba ce ya fara shigarta sbd tina me zai iya faruwa idan ta bari yaci gaba da kuma tsoron inda suke tsayen Wani zai iya zuwa ya gansu.

Zamewa taso yi ahankali sedai motsawanta ya basa daman manne kirjinsa da nata yana sake lumshe ido yana zuqan bakinta cikin wata irin salon nutsuwa Dan wata irin deep kiss yake Bata.

Rawa kafafunta suka fara yi suna kasa daukanta ta sake a gurin ya qarasa tarota jikinsa gabaki daya yana dagata sama ya Dora kan console dake gurin yana bude kafafunta ya tsaya tsakiyarsu batareda ya sake bakinta ba har lokacin.

Ta qasan rigarta ya sako hannunsa daya yana shafa tin daga kafarta ahankali cikin Wani irin salon daya sakata qanqame kansa tana sauke numfashi me karfi daya kufce mata Wanda ya saka nutsuwarsa sake sauka yabi cinyarta da shafa yana yin sama da hannun har zuwa sama cikinta Wanda yayiwa mararta shafar data sakata yin baya ya samu damar sake sama da hannunsa yana shafa saman lace bra din datake jikinta.

Jin irin yanda komai yake Kara daukan zafi ya sakata Dan zamewa tana ciko idanuwanta da hawaye ta bude baki tace

"AZIZ"

yanda take ambatar sunansa a ko yaushe da Wani irin sanyi da nutsuwa yake sake kashesa amma sanin Batama warke ba kwata kwata ya sakasa rungumeta kawai ya kyaleta sukai mintina ahakan yana samun nutsuwarsa a jikinta kafin ya saukar da ita qasa ya gyara mata rigarta yana sake Rakata har kofar palon kafin ta shige shikuma ya juya.

Tana isa tsakiyar palon Maheer na fitowa yana waya zai kawowa Dad wayar.

Daga dad din har Maheer juyawa sukai suna kallan hanyar data shigo ahankali.

Garba sake zaune tareda Dad miqewa yayi yana kallan hanyar Shima sbd tinanin AZIZ LIMBA ne zai shigo.

Ganin yanda suke kallan bayanta ya saka gabanta Dan faduwa ta dakata tareda juyawa ahankali ta Kalli bayanta taga babu kowa.

Dawo da kallanta tayi kansu tana kasa qarasowa daf dasu ta bude baki tace

"Dad,Wani abu ya faru ne?

Kallanta Dad din yayi kafin yayi magana Maheer yace

"Qamshin AZIZ LIMBA ne yake biyowa bakiji bane ko me?

Ammar daya iso daidai maganar Maheer din Jannah din ya juya yana kalla wadda zuciyarta ke bugawa ta bude baki a cikin nutsuwa tana kokarin riqe nutsuwarta tace

"Banji ba kila kofan Dana bude ne na shigo"

Ammar Wanda kai tsaye qamshin yake shigar Masa hanci daga jikinta kuma yake jiyosa zuba mata idanuwansa yayi gabaki daya yana kalla itama juyowa tayi ta kallesa a sanyaye ta sauke kanta tana nufar daki sbd kada qamshin yaci gaba da tashi a jikinta.
#MAMUH
KUYI HKR YAU ASIBITI NAJE TIN SAFE WLH ACAN WAYANA TA MUTU BA CHARGE.
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 48

Tana shiga daki rufo kofar tayi tareda jingina jikin kofar tana sauke ajiyan xuciya tareda rife ido tana jin jikinta na sanyi da damuwan yanda familynta zasuyi idan suka San AZIZ LIMBA haryanzu mijinta ne.

Fatma da har ta kwanta jin shigowan Jannah din ya sakata bude idanuwanta tana tashi zaune sanye da riga da wandon bacci masu santsi ta Kalleta tana cewa

"Su Dad sun ga shigowanki?

Gyada kai Jannah tayi tana kasa magana sbd damuwan dataji duk ta rufeta akan familynta da Bata taba iya boyewa komaiba.

Toilet ta wuce ta Dan yi abinda zatai ta fito tayi Shirin bacci itama kawai ta kwanta gefen Fatman tana Daukan remote ta Dan rage AC sbd zazzabin da har lokacin tana Dan jinsa a jikinta.

Rife idanuwanta tayi tana adduan bacci idanuwanta a rife sbd baccin datake son ya dauketa tinani yabar kanta.

Fatma ma komawa tayi ta kwanta tana shigewa lallausan bargo ta rife rabin jikinta tana rife idanuwanta itama.

Washe gari da safe koda Fatma ta tashi an sake kawo sabbin masu aiki an kawo musu sbd kula da komai nasu Dan haka ko data fito sayd yace ta koma sun dena kowane irin aiki.

Dawowa tayi ta sake komawa baccinta hankali kwance daman Jannah har lokacin Bata farka ba sbd Batama da cikakkiyar lafiyan cewa zatai Wani aiki.

Kusan dukkaninsu babu Wanda ya tashi da wuri sbd anriga anyi replacing nasu da maikata sabbi tini Dan haka ko sun tashi babu abinda sukeyi.

Karfe 10 Jannah ta farka Dan haka toilet ta nufa ta yi brush da toothpaste me tsadan gaske a cikin dukkanin siyayyar da akai mata da familynta.

Wanka tayi ta fito daure da towel ta zauna gaban mirror ta Dan shafa mai kadan da body spray masu sanyi da tsada ta miqe ta saka kaya.

Doguwar riga ta saka mara nauyi sosai purple daidai nan Amina ta kawo mata breakfast dinta dakin Wanda fiddausi ce ta bada umarnin abinda zaayi mata a breakfast din.

Zaunawa tayi taci abincin kadan tana gamawa Dr ta iso dubata.

Fiddausi ce taxo ta sanar mata da zuwan likitan Dan haka ta miqe suka fice can dakinsu fiddausin aka Dubata likitar ta tabbatarda ta samu sauki yanda ya kamata basai ta sake zuwa ba.

Dr na tafiya ta fito tai dakin Ummah.

Tana shiga Umman na zaune tayi Shiru ba komai ba kowa.

Da kulawa ta isa gurinta tana Kwantawa jikinta cikeda kauna da shaquwa tace

"Ummah ina kwana?

Murmushi me sanyi da farin cikin ganinta umman tayi tana cewa

"Lafiya kalau,Yaya jikin naki?
Kinji sauki?
Yaya su Ammar Shima dai ya warware ko?

Nauyin tambayar taji daga bakin umman duk da bawai umman tasan komai bane Dan haka cikin Sanyi ta amsa tana dorawa da cewa

"Ammar duka munyi kewanki ummah"

Murmushi umman ta sake yi tana cewa

"Kewa kuma bayan muna gida daya"

Shigowan falaq ne tana isowa da sauri itama ta kwanta jikin Jannah tana cewa

"Good morning my Jan"

"Morning Falaq Aziz,kin tashi lfy?

Amsawa Falaq tayi tana gaida ummah wadda tinda safe sun gaisa sakewa takeyi.

Fira suka fara saiga fiddausi itama tayi joining suka debewa ummah kewa sosai wadda mama dake dakinta tana jiyo hayaniyar fiddausi da Falaq din suna ambatar umman.

Ajiyan xuciya me zafi da karfi mama ta sake sakewa a karo na babu adadi tin shekaran jiya zuwa yau batareda lokaci yaja ba a cikin kwana hudu zuwa biyar abinda take ta yiwa fada da yaqi da tashin hankali ya faru ya tabbata,

Batareda anje koinaba Abinda take tsananin tsanar ya faru ya faru,

Bayyanar Fatima ga AZIZ ya take matsayi da sunanta na mahaifiyarsa,

Ta rasa AZIZ din sbd ya samu mahaifiyarsa,
Ta rasa dukkanin girmamawa da matsayinta a idanuwan duk Wanda yake gidan sbd anga mahaifiyarsa ta asali,

Bayyanar Fatima ya saka kowa a gidan sanin ba itace asalin uwarsa ba,

Kaman yanda kowa ya sani duniyama a qanqanin lokaci zatasan batada matsayin komai a gurinsa da rayuwarsa face uwar riqon kanwarsa data tayasa renan kanwarsa har rasuwarta,

Shikenan ta rasa matsayinta,
Girmanta,
Nasabarta,
Karfin ikonta da cikakkiyar damarta na matsayinta uwa mahaifiyar AZIZ AY LIMBA,

dukkanin yaqinta yafadi a Banza,
Batasan yaushe da kuma wane lokaci Allah ya saka mata tsananin kishin 'dan nata ba amma dai tasan tafara tsanar kowa ya rabesa ya Rabata da shine a lokacinda taga zai iya tsananin son Wani halittar bayan ummitah data rasu da Falaq sai ita,

Ta tsani kowa ya shigo rayuwarsa ne bayan data ga irin zafin son dayakewa Jannah Wanda bai fada ba amma taga Hakan,
Taga yanda zai iya bada ransa akan Jannah zad tinda har Ya iya karban zuciyar dan uwanta a lokacinda tasa yar take kokarin barin duniya ya zabi hakura ya rungumi gawar yarsa akan ya raba Dan uwan Jannah da zuciyarsa,
Ya zabi Daukan kaddara bayan ga zuciyar Wanda suka dauka ta mahaifiyar Falaq din a Banza an Masa tayi amma ya qare da inganda rayuwarsa.,

Idan zai iya Hakan akan Jannah to tabbas zai iya fifitata akan kowa da komai ita kuma Bata renesu ta zama uwarsa Dan ya zama na wata mace.

Hawayen baqin ciki me tsanani ne suka gangaro mata sbd ayau gashi tana gida daya da AZIZ din ya ajiyeta ya zabi mahaifiyarsa,

Kukan tsananin baqin ciki ta sake tana jin zuciyarta na mata ciwo sbd akan AZIZ da Ummitah ne Bata taba baqin ciki ko kukan rashin haihuwa ba musamman ummitah datake mata kallan itace uwar data haifeta.

Kuka takeyi sosai tana jin Wani irin zafi a zuciyarta Dan Kuwa tasan matiqar Fatima na nan AZIZ ya gama zama Dan ta Dan bazai taba zabarta yabar mahaifiyarsa ba.

Knocking kofar dakinta akai ahankali tareda budewa ya sako kai a natse cikin kamewa da nutsuwa.

Dagowa tayi ahankali tana goge hawayenta batareda barin ya gani ba duk da fuskanta ta gama nuna halinda take ciki.

Zaunawa yayi inda ya saba zama idan yazo gaidata ya Dan dago ahankali cikin nutsuwa da girmamawa ya gaidata.

Amsawa tayi da Dan sauri cikin sanyin ganinsa.

Cikin girmamawa yanda ya saba batareda ya dawo da komai bayaba yace

"Mama tafiya zanyi gobe inshallah ba buqatan komai ko?

Numfashi ta sauke me sanyi tareda dago kai ta kallesa idanuwanta akan qin kallanta da yayi ta bude baki da murya me cikeda damuwa tace

"AZIZ kana fushi dani ne?

Dagowa yayi ya kalleta cikin girmamawa da nutsuwa ya bude baki yace

"Mama ke uwata ce bazan taba fushi dake ba,
Abinda kikai kuskure ne Wanda ya riga ya wuce ban ajiyesa a Raina ba sbd babu lefin da uwa zatai 'danta yayi fushi da ita matiqar yana neman rahama,
Mama baki haifeni ba amma har abada ke uwata ce da kinada naki matsayin da kika taka na uwa da ko mahaifiyata data haifeni bazata taba taka wannan matsayinba na daban sbd itama nata matsayin daban yake da babu Wanda zai taba iya hawansa sbd itace ta haifen,

Girmanki da matsayinki na uwar AZIZ LIMBA mama bazai taba sauyawaba har abada kaman yanda itama nata matsayin na wadda ta haifesa bazata taba sauyawaba,

Kinada mahimmanci a rayuwata sbd zamtowanki uwa hakama ummah nada mahimmancin sbd zamanta mahaifiya,

A gurina har gobe ke uwa ce mama da babu kamarta a rayuwar AZIZ LIMBA da Ummitah limba Dan haka mama ki wanke zuciyarki daga duk Wani tinanin da ba daidai bane akan 'danki sbd ban sauya ba bazan taba sauya miki ba."

Kuka mama keyi sosai sbd kunyar Kanta da kunyar AZIZ din sbd yama takaita maganar komai bayason a tada kowane zance,

Bata dauka AZIZ zai dauki lamarin da sauki ba sbd sanin mahimmancin Fatima a gurinsa hakama bata dauka zai sake duba ko kallanta a matsayin uwa ba.

Baice komaiba ya sake maimaita Mata tafiyarsa tareda tabbacin sayd zai saka kudi acct nata kaman yanda aka saba hakama zaa bar cash Nera da dollar akan duk abinda zai taso.

Bai yi tinanin bawa ummah komaiba sbd mama ce ta saba riqe gidan kuma itace har gobe zataci gaba da riqewa idan baya nan Dan haka taji Wani sabon kuka ya taho mata sbd duk kunya baqin halinta AZIZ ya gama tila mata shi yabarta da mugun abinda duk yake cikin ranta.

Yana ficewa Ummah yaje ya sanarwa itama kuma su Jannah na dakin amma ko juyowa batai ba bare ta kallesa harya gama ya fice yana waya.

Ummah itama tanason magana da mama amma ta kasa zuwa sbd ta Bata daman saukowa da dawowa daidai kafin su fuskanci juna Dan haka ta sake daga mata kafa.

Da yamma Jannah saukowa tayi da ummah suka tafi palonsu sbd ganin su Ammar.

Suna shigowa Ummah akan dzad idanuwanta suka fara sauka yana zaune Shima jin Ammar ya ambaceta ya sakasa dagowa yana zuba mata idanuwansa.

Qarasowa sukai suka zauna palon Maheer na gaidata cikeda farin ciki da kulawa yana tambayarta jikinta.

Amsawa tayi tana kallan Ammar daya dawo kusa da ita farin cikinsa a bayyane yana gaidata.

Shafa kansa tayi tana amsawa tareda tambayarsa yanayinsa tana sake tinanar dashi addua datace ya yawaita.

Dad ta Dan dago Wanda ya Kafeta da ido ta bude baki a natse tace

"Dad ina wuni?

Ajiyan xuciya ya sauke yana amsawa a natse tareda tambayarta jikinta ta amsa tana Dan Maida kallanta kan Ammar suna magana cikeda kulawa.

Fira sukeyi sosai hankali kwance suna jin farin cikinsu da familyn na sake cika har dare anan tayi har ishai kafin Jannah ta Rakata suka koma.

Tana saukowa daga saman lokacin karfe 9:37 na dare,

A palon qasa tana sako kai Shima yana sako kai sai a lokacin suka dawo gida.

Sayd gaidata yayi yana wucewa gaba sbd basu guri ganin irin kallan da AZIZ din yake mata.

Hanyar palonsu ta nufa da sauri tana qin bari sayd ya qarasa wucewa sbd zai iya riqeta.

Ko taku hudu bataiba AZIZ din ya riqota da hannuwansa biyu yana dagata sama ta baya ta fara yar qaramar dariya mara sauti tana cewa

"AZIZ LIMBA"

Ajiyeta yai yana juyo da ita zaiyi magana ta rigasa da cewa

"AZIZ pls"

Lips dinta yai kissing kafin ya sauke ajiyan xuciya yana zagaye cikinta da hannuwansa yace

"Zanyi tafiya gobe"

Kallansa tayi tana cewa

"Allah ya kaika lafiya ya dawo dakai lfy"

Murmushi yayi yakai fuskansa ya hada da nata ya goga hancinsu guri daya yace amin yana Dan lasan lips dinta.

Nicky wadda ta fito kitchen ta ciyo bread da butter ta koshi tana ganinsu Bata tsaya komaiba zuciya ta dibeta tayi palon su Dad tana zuwa ta kamo hannun Maheer sbd tinanin Ammar ne idonta ya rife tayo palon dashi.

Suna zuwa bude kofar Maheer da karfi ya saka Jannah yin baya da sauri daidai Maheer din na shigowa ya taddasu tsaye.

Bai Kalli AZIZ ba sbd zuciyarsa dake tafarfasa da Jannah din.

Hannunta kawai ya kama ya jata har dakinsu.

Kallan Fatma yai yace

"Ki shirya muku komai gobe tinda safe zaku wuce kauye."

Gyada kai tayi tana cewa "to"

A cikin Daren aka gama musu komai na tafiya gari na wayewa tinda safe taje tayi bankwana dasu Falaq batareda ta sanar musu tafiya zatai ba sbd su Dad da suka hanata sedai abinda Bata saniba Fatma ta fadawa fiddausi.

Babu Wanda ya sani ko tashi karfe 8 na safe akai musu bolt tazo ta daukesu zuwa Tasha.

Suna wucewa dukkanin su Dad suka sauke ajiyan xuciya suna jin kaman an zare musu qayar tashin hankali sbd yanzu sun nesanta Jannah da AZIZ LIMBA.

Ko mitina 8 basuyi da barin anguwan ba black Royce Royce din 4&4 Tasha gabansu cikin nutsuwa.

Sayd ne ya buqaci da driver yayi parking.

Yana parking AZIZ LIMBA ne ya fito daga motan a natse cikin black Fendis da shade na Versace a fuskansa dake fidda wata nutsuwa da hasken kwarjini.

Kai tsaye motar ya iso ya bude mata tareda kamo hannunta ya kamota daga ciki yabar motar batareda yace komaiba.

Sayd ne ya sallami me motar Fatma ta fito da kayansu suka koma motar take suka bar gurin yana kallan time na agogon hannunsa sbd jirgin Lagos zasu bi.
#MAMUH
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 49

Fatma dake zaune gaban motar gefen sayd kasa dogon motsi tayi zuciyarta na harbawa dan Bata dauka zai iya kaisu Tasha da kansa ba.

Jannah Kuwa kallansa ta juyo gabaki daya gefensa tanayi tareda zare hannunta cikin nasa ta Kalli Sayd da Fatma tayi Dan qasa da murya tace

"Me kakeyi AZIZ LIMBA?
Kasan ina zamu tafi ne?

Juyowa yai a natse a kame ya kalleta yana hana kansa fushi da ita ya bude baki yace

"Duk inda zakije inaga idan kowa bai saniba ke kinsan dole ne sanar dani right??

Shiru ta Dan yi kafin ta kallesa tana bude baki tace

"Dad ne ya bada umarnin tafiya na and ka sani I can't say no or bada kowane irin excuse na qin tafiyan"

Dauke kallansa yai daga kanta yana sake dago hannunsa ahankali ya Kalli time a jikin agogon dayake daure a hannunsa kaman bazai tanka ba ya bude baki yace

"Buqatan Dad din daman ki bar 4&4 ne kuma gashi kin bari"

"AZIZ" ta ambaci sunansa ahankali tana kallan hanyar da suke dauka sbd tasan ba hanyar park bane.

Juyowa yayi ya kalleta tsawon seconds baice komaiba ya kama hannunta cikin nasa ahankali ya sarqe yana cigaba da duba wayarsa.

Sake shiga tsoro da fargaba tayi ta zare hannunta tana kallan hanya tace

"AZIZ pls kayi magana mana,
Me yake faruwa ina zamu?

Fatma dake a darare tana jin maganar Jannah din wadda tayi da Dan sauti me karfi kadan juyowa tayi ta saci kallan Jannah gabanta na Dan sake faduwa sbd jin ba hanyar park suka nufa ba Dan ita batasan gari ko hanya ba.

Kai tsaye hanyar airport suka nufa Wanda a hanya Sayd ya kira kafin su isa an siya tickets dinsu Jannah din Dan haka suna isa aka iso aka dauki kayansu Banda nasu Jannah da aka bari a motan wadda aka karbeta aka wuce da ita.

Hannun Jannah na riqe a cikin nasa idanuwanta sunyi jajir hawaye ne ke cikowa ya kuma kame fuskansa tsaf ya hanata magana.

Fatma da kallon koina ya dauki hankalinta mantawa tayi da yanayin da suke ciki tanata kallanta har suka shige.

Ba Bata lokaci suka gama komai suka shige jirgi jirginsu ya daga zuwa Lagos.

Tinda suka shiga jirgi Fatma ta dawo hayyacinta fargabanta ya dawo ta fara neman inda zata ga Jannah amma Bata gantaba sbd suna guri daban itada AZIZ sayd kawai take gani da sauran mutane a zaune Dan haka tayi zuru Shiru tana jiran tsammani.

Jirginsu na sauka Lagos lafiyayyan motan datazo daukansu tafara daukan hankalin Fatma ta fara shagala tin anan ta manta da komai tafara kallan duniyar da suka zo.

Jannah fuskanta a hade take sosai batace komaiba kaman yanda Shima baice komaiba.

Wani lafiyayyan underground lodge dinsa suka isa Wanda kai tsaye kofar da aka budewa Fatma ta shiga daban da wadda aka bude Masa ya shiga da Jannah wadda hannunta yake riqe cikin nasa har lokacin.

Securities da maikatansa ne suka fito dukkaninsu suka tarbesa da barka da zuwa cikeda girmamawa me tsanani da kiyayewa musamman ganinsa tareda macen da suka tabbatarda itace matarsa sbd bai taba fita da kowace macen ba bayan yarsa da mahaifiyarsa.

Suna shiga kai tsaye masu aiki suka fara fitowa suna Jere abinci kala kala a dining da drinks cutlerys da ake jerewa kaman mutum goma zasu ci abincin.

Wani babban lafiyayyan Palo me tsananin sanyi da qamshi suka fara isowa Wanda komai yake nasa milk da golden kafin suka wuce underground din acan lafiyayyan Palonsa yake dauke da qaton makeken master bedroom dinsa Da girmansa zai iya Daukan gado uku sbd girma,

Daga Palonsa har bedroom dinsa zuwa bathroom dinsa luxuries ne kawai ke magana tako ina sbd duniya da dukiyar dake cikinsu Wani daulan ne na musamman.

Fatma dakinta itama Palo ne lafiyayyan da Bata taba ganin irinsa ba da bedroom Wanda ya sakata jin kaman duniyarta tagama samuwa Dan haka kai tsaye toilet ta nufa ta fara sauke mararta ta fito ta fada kan gadon tana lumshe ido tana jin zuciyarta na cika da farin ciki.

Jannah Kuwa bai Wani zauna ba ya shirya ya fice meeting din da yake da shi yabarta zaune a Palo tanata quncin da damuwa.

Har karfe biyu da mintina tana zaune kafin ta miqe ta nufi bedroom din ta nufi bathroom tayo alwala ta fito ta duba gabas ta tada sallah.

Tana idarwa yunwa ta sakata fitowa har zuwa main Palon anan ta samu masu aiki biyu suna sake qamsasa palon ta kallesu kai tsaye ta tambayi inda Fatma take.

Har dakin Fatman aka kaita tana shiga da mamaki take kallanta kwance take tana bacci ac na ratsa cikin lafiyayyan gado.

Wayar Fatman ce take ringin a cikin jakar hannu datake gefen gadon ta isa gurin jakar gabanta na faduwa sbd tasan bazai wuce Dad, Maheer ko Ammar ba kokuma Garba.

Fatma ma ringin din wayar ne ya tadata baccin ta bude idanuwanta tana kallan Jannah kafin ta tashi da Dan sauri tana rarumo wayar ta Kalli sunan me Kiran.

Maheer ne,
Kallan Jannah tayi tace "ya Maheer ne"

Kasa amsar wayar Jannah tayi ta girgiza kai tana cewa

"Ki dauka tsoro nakeji"

Yankewa Kiran yayi ba Bata lokaci Wani Kiran ya Kuma shigowa.

Saida Fatma ta sauke numfashi ke karfi ta daidaita nutsuwarta kafin tadauka cikin nutsuwa tace

"Ya Maheer ina wuni"

"Lfy kalau,Yaya hanyar?
Kun isa Kuwa?
Yaya su modibbo?

"Lafiya kalau alhmdllh amma bamu isa ba an tsaya wani kauye ne sallah"

"Ok idan Kun isa ku kira dan mu sani tinda ba wutar Cajin wayar zaa samu ba a kauyen yanda ya kamata so idan munji dai Kun isa shikenan,
Ina Jan?

Miqawa Jannah wayar tayi da sauri tana cewa "gata nan.

Da Dan sanyi Jannah tace

"Ya gida Yaya Dad da Ammar?

"Duk lfy kalau ki tabbatarda idan Kun isa Kun kira ok??

"Ok inshallah" tace tana kashe wayar sbd kada zancen tayi tsayi ya fahimci wani abin musamman background sound din inda suke din tinda yanada saurin fahimtar abu.

Fatma saukowa tayi ta nufi toilet da wuri tayo alwala ta fito Jannah ta nuna mata inda gabas yake ta tada sallah.

Tana gamawa masu aiki biyu suka shigo cikeda girmamawa suka tambaya anan zaa kawo abinci ko abarsa a dining.

A kawo Jannah din ta bada umarni tana kallan closet din dakin Fatman wanda kayan sakawa suke Jere a cikinsa dogayen riguna da jeans da shirts da kayan bacci masu wando da daguna komai a Jere.

Da mamaki ta miqe ta isa ta duba dakyau taga hadda undies Wanda ya tabbatar mata da kafin isowansu aka saka aka zo aka shirya musu wardrobe kenan.

Abinci aka kawo musu aka Jere a table dake tsakiyar dakin tareda ruwa da fresh juice na fruits da tissues suka fice.

Fatma abincinta tafara ci tana tambayar Jannah abubuwan data kasa amsawa sbd tinanin dayake cikin kanta tana cin abinci ahankali sbd yunwa itama take ji sosai.

Dukkanin daula da luxuries da suka tadda a gidan bai dagawa Jannah hankaliba sbd ta saba rayuwa a cikinsu,a cikinsu aka haifeta a ciki ta taso Dan haka haka duk wannan bai sakata wani kalle kalle ba,

Fargabanta idan akasan basa kauye duk da su modibbo babu me waya a cikinsu sai sun fito birni ne suke waya amma suna komawa basa waya sbd basuma siya wayar ba sbd ha wutar Caji ko gurin siyan katin wayar ma.

Ci sukai suka koshi aka zo aka fidda kayan aka ake gyare dakin tas kamshi ya Kuma fara tashi me sanyi da nutsuwa.

Fatma wanka tayo ta saka doguwan riga ta zauna Palo tana Kallo hankalinta kwance Dan ita jin takeyi gwara ma da basu koma kauyen ba sbd Allah ne kadai yasan ranar fitowansu daga kauyen da sun tafi ita dai indai AZIZ LIMBA zai dauki Jannah daga har gaba zata bisu batada matsala tinda akwai aure tsakaninsu Kuma suna tsananin son juna, duk matsalarsu Ya Maheer Allah zai kawo mafitar yanda zaa ji da ita.

Jannah da duk ta kasa sakewa sbd damuwa da shakka ganin yanda Fatma a lokaci daya ta sauya ta sake tana hutawanta ta ajiye fargaba a gefe ya sakata jin yar nutsuwa sbd ta dauka Fatman zata shiga tashin hankali da tsoro Wanda zai Sakata damuwa sbd akanta ne komai ya faru.

Har yamma suna palon da dakin Fatman yake Fatma na kallanta,

Maheer y sake kira Fatma badatada yanda zatai tace Masa sun isa lafiya suna gida,

An basa Jannah sunyi magana itama ta kasa cewa komai tadai saurara nasihar kula da kanta da sukai mata tareda dalilinsu na hanata waya sbd kada AZIZ ya samu damar damunta ko shiga rayuwarta ko shi ko yarsa.

Suna gama wayar Fatma ta kashe wayarta gabaki daya sbd tsoron yawan Kiran ya saka asan basa kauye Wanda ba iya su Dad zasu shiga masifarsu ba modibbo rataye su zeyi ya tsiyayar da jininsu.

Magrib akai Wanda sai a lokacin su sayd suka dawo gidan,

Kai tsaye AZIZ ya shige bai fito ba sai bayan kusan mintina hamsin,

Sanye da riga da wando ash rugbay ya fito sai slippers na Versace kamshinsa na tashi ahankali fuskansa fresh ba alaman gajiya ko kadan a tare dashi.

Har daki Jammy me aiki ta isa ta sanar da Jannah dining is ready.

Fatma na Jin Hakan ta buqaci a kawo mata nata daki.

Jannah dake son magana dashi daman fitowanta wanka kenan Dan haka shiryawa tayi ta saka Vneck doguwan riga har qasa me santsi ba nauyi a cikin kayan dakin Fatman ta fito a natse ta nufi dining din.

Tana isa dining room din bai riga ya iso ba babu kowa sbd sayd ma yace a jera Masa nasa a palon dakinsa sbd bawa megidansa daman cin abinci da iyalinsa.

Juyawa tayi kai tsaye zata bar dining room din daidai yana sako kai ta tsaya da sauri tana Dan yin baya da karfi sbd Bata dauka shi bane.

Riqota yayi a natse ganin yanda tayi bayan da karfi ya dawo da ita har tana Dan fadowa jikinsa ya kalleta da idanuwansa da sukai haske suna fiddo da asalin kyansa na kwarjininsa ya gyra mata tsayuwa a jikinsa hannunsa daya na zagaye da ita ya saka dayan hannun ya gyara mata wuyan rigarta gefe daya daya sauka sbd Dan fadin da wuyan ya mata ya bude baki a natse da yanayin da kusan ita kadai ce take ganinsa a cikinsa yace

"Saurin me kikeyi bayan ganinan tafe da kaina na karbi fadan naki"

Da Wani irin Kallo ta dago ta kallesa tana turesa zatai magana yace

"Ok ok naji ba ni kike nema ba Jannah zad"

Sake turesa tayi tana cewa

"Ni gida zan koma bazan iya batawa Dad rai ba,
Ransa zaiyi mummunan baci idan ya San ina tareda K....

Kasa qarasawa tayi tana qasa da ido,

Mannota jikinsa yai da Dan karfi yana murmushi yakai bakinsa yayi kissing hancinta a natse kafin yana murmushi yace

"Bazaa batawa Dad rai ba sbd zan kula Masa da princess dinsa fiyeda kowa"
#MAMUH
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 50

Zamewa tayi tana cewa

"No AZIZ"

fuskansa ya rankwafa ahankali yakai bakinsa a kafadarta da wuyan rigarta ya sake sauka ya sauke mata kiss me sanyi tareda kuma hannunta ya jata zuwa dining ya zaunar da ita ya zauna Shima.

Jammy dake tsaye tin dazu a dining room din kanta a qasa tana jiran tai serving nasu matsowa tayi a natse kanta a qasa tafara serving na Jannah kafin tayi nasa ta juya ta fice.

Brown beef and veg spaghetti ce sai meat balls da burger bread da salad da Turkish tea me zafi sosai da aka hado Masa.

Abincin ya fara ci a natse yana kallanta yanda take cin abincin a hankali tareda meatballs.

Komai nata Daukan hankalinsa yakeyi yana Jin kaman ko a yanzu data gama zama macensa bai gamsu ba so yake ta kasance shi kadai ne yake da iKon ganinta ba kowa ba,

Tissue ya dauka ya goge bakinsa ahankali bayan ya gama cin abincin,

Zuba mata idanuwansa yayi yana Kallo a natse harta gama cin abincin ta dauki tissue itama ta goge baki taqi kallansa har lokacin sbd tanajin idanuwansa akanta.

Miqewa yai ya kama hannunta suka fice daga dining room din zuwa Palonsa.

Suna isa zaunawa yayi tareda zaunar da ita gefensa yana sake sarqe hannuwansu ya dauki wayarsa dake haske alaman kiran dake shigowa.

Falaq ce Dan haka ya dauka a natse yana cewa

"Barka da dare Ms Falaq Aziz"

Dariya Falaq din tayi me sanyi da farin cikin samun daddynta ya dawo daidai yanda take fata tana cewa

"Barkanka the great AZIZ LIMBA"

Murmushi yayi me sanyi yana cewa

"Yaya Ummanah da mamanah?
Yaya Dad din zaadens da kowa da kowa?

"Kowa lfy daddy amma ni dai nayi missing Jan"

Kallan Jannah din yayi wadda ta juyo ta kallesa da ido a bude sbd tinanin ya akai Falaq tasan suna tare.

Wani zancen ya kama Wanda Falaq din ta ringa Masa surutu da labari kala kala har tsawon lokacinda sallah ishai yayi Dan haka ya bawa Jannah wayar ya miqe ya fice.

Falaq na Jin Jannah tahau murna da labari kala kala ta sauka har qasa palon su Dad ta gaidasu Jannah na sauraronta ta Kuma jiyo muryansu take taji sanyi yar rufeta.

Fiddausi aka bawa wayar itama suka hau fira har yadawo suna wayar ya karba yai sallama ya ajiye wayar gefensa yana miqewa ya fice daga Palon.

Yana fita itama ta miqe tabi bayansa sedai kofan ta rife Wanda da alama shine yayi Hakan Dan haka dole ta dawo ta nufi bathroom dinsa tayi sallah tana idarwa ga mamakinta a closet din dakin kusan duk kayan mace ne suka fi yawa Wanda suke sababbi duba da dukakkaninsu da tag nasu,

Kayan sakawa ne a Jere kaman boutique sbd yawansu,
Bangaren kayan bacci ma kusan basa kirguwa sbd yawansu da kuma yanayinsu daya sakata shiga tsananin mamaki da shock.

Gaban undies dake Jere ta tsaya tana kallan setin bras Wanda babu design din da babu tin daga push-up,laced, strapless da dai sauransu duka hakama panties wasu ma kasa kallansu tayi sbd yanayinsu.

Rungumeta taji anyi ta baya a Hankali cikin nutsuwa da kulawa tareda sako kansa ta wuyanta yana sauke ajiyan xuciya me sanyi da dumin numfashinsa ya saka a fatar wuyanta tsigar jikinsa ta tashi ta Dan sauke numfashi ahankali mara sauti itama.

"Akwai abinda kike buqata a kawo ne??

Girgiza kai tayi ahankali tana juyowa a jikinsa ahankali suka fuskanci juna ta dago ta zuba Masa idanuwanta da suke kashesa tana Jin sonsa da fargaban Dad dinta suna dabaibayeta a lokaci daya.

Yanda idanuwanta suke kafe a kansa ya saka gashin jikinsa gabaki daya miqewa ya zagaye qugunta da hannuwansa yana mannota jikinsa suka hade dakyau ya lumshe fararen idanuwansa yana shaqar qamshin turaren data sako a dakin Fatma Wanda ake Jere mata suna gaban mirror masu tsada da qamshi.

Shinshinar fatar wuyanta zuwa kunnenta yafara yana cusa kansa ahankali cikinta yana sake manneta jikinsa cikin Wani irin slow da so me zafi da nutsuwa.

Tashi tsikan jikinta yake sake yi sbd yanda dumin numfashinsa ke sauka akan fatar jikinta yana dumamata.

Saukan lips dinsa taji a tsakiyar fatar bayan wuyanta bayan ya jefar da mayafin dayake rufe da jikinta Wanda tai sallah dashi.

Qanqame gefen cikinsa tayi da hannunta bama tareda tasan tayi Hakan ba Dan sake Dora lips dinsa Da yayi akan fatar bayanta.

Saukan hannunta kan gefen mararsa ya sakasa rufe ido ahankali yanajin yanayin daya kunce kansa lokaci daya .

Bude idanuwansa yayi aka fuskanta da idanuwanta suke rife ya dauketa cak ya Dora akan glass da tarin designers tsadaddun watches dinsa Da necktie suke a jere ya dago ya kalleta tareda kama kafarta daya yakai bakinsa yayi kissing yana shafa dayar kafar zuwa cinyarta masu laushi da santsin fata.

Sake sakar mata wani kiss din yayi a kafa yana bin kafar zuwa cinyarta da wasu light kiss masu sanyi da kashe jiki tareda tayarda tsikan jiki harya shige da kansa qasan rigarta a natse yana kissing duk inda bakinsa ya sauka.

Rawa jikinta ya fara dauka ahankali tana Jin hankalinta na tashi gabaki daya ta dafe kansa da sauri tana Jan numfashinta dake neman barin jikinta..

Jin yanda jikinta ke rawa ya sakasa ciro kansa daga ciki ya dago yana yaga rigar jikinta gabaki daya ya jefar da ita gefe yana sauke idanuwansa da suka sauya akan nude pushup bra din datake jikinta wadda tai mata kadan sosai sbd size din da aka saka dakin Fatma gabaki daya sun mata kadan Dan tafi Fatma boobs kadan.

Hannunsa daya ya saka ya zare hannun bra din daya yana Dora bakinsa akan nata ya lumshe ido yana tsotsan bakinta cikin wata irin so me zafi da karfi.

Yanda yake kissing dinta ya saka jikinta mutuwa ta lumshe ido tana zagaye wuyansa da hannuwanta taja wani irin numfashi tana dauke wuta Jin saukan hannunsa me sanyi kirjinta daya fincike bra dinta ya jefar yana neman rasa nasa numfashin Shima sbd wani tsit dataji a cikin kwakwalwansa da kunnuwansa bayan sautin numfashinta dake sake kashesa babu abinda yake ji a kunnuwansa Dan haka yayi baya da Kanta yana saka kansa a kirjinta daya sakata Jan numfashi tana neman sumewa a gurin ta riqesa da karfi.

Rigar jikinsa me zip ce a gaba dan haka hannunsa daya ya saka batareda ya zare bakinsa daga nata ba ya bude rigar ya zare ya jefar da ita yana hada kirjinta da nata Wanda ya sakasa sake numfashin da gabaki daya dakin sai daya dauka ya sake kama bakinta cikin sanyi yana tsotsa hannunsa Kuma yana sauka tsakiyar cinyiyinta yana shafasu.

Kuka ne yazo mata ba zata sbd jin abinda yafi karfin kwakwalwanta da hankalinta ta rintse ido tana kokarin janyewa amma takasa sbd yagama kashe komai na jikinta ko yatsanta Jin take ta kasa janyewa daga garesa.

Nishi me karfi ta ringa saukewa cikin kukan tana Jin numfashinta kaman zai dauke sbd zafafan abinda yake mata.

Da hakoransa ya zaro sabon white panty din dake jikinta ya saka hannunsa ya Kaisa hancinsu ya shaqi qamshinsa ya lumshe ido yana Jin notikan kansa na zarewa gabaki daya bai tsaya komaiba ya dago wuyanta dake baya ya hade bakinsu ya dauketa ya nufi gadonsa da ita yana qarasa zare nasa kayan ya raba kafafunta a har bayansa ya isa gadon da ita ahakan ya kwantar da ita batareda ya saketa ba ya watso duka pillows din dake kan gadon kusan gida takwas ya tsotsa bakinta yai kissing wuyanta ya gangaro da bakinsa har kirjinta ya Bata Wasu hots kafin ya dago wuyanta ya rungume yana ware kafafunta da nasa daga nan komai ya sauya mata ta dena gane komai.

Wuya Tasha sosai a hannunsa ko a wannan Karan sedai ta Dan ji sauki kadan akan na farkon Dan haka zazzabi kadan da ciwon jiki ta kwana dashi sai bayan sallan Asuba daya sake kasancewa da ita ta rasa sauran karfinta gaba daya.

Magani tasha da milk tea daya hada mata da kansa Tasha ta koma bacci a cikin jikinsa Wanda Shima baccin ya koma.

Basu farka ba se 11 saura Dan haka wanka yayi yafito yana waya kafin itama tayi wankan ta gaso jikinta sosai taji ta warware ta shirya cikin free size din rigan christian Dior da blue ripped jeans ta zauna drying kanta ya shigo dakin ya karba yana tayata a hankali sbd bai iya ba.

Suna gamawa hannunta ya kama suka fito yana tambayarta Yaya take Jin jikinta ko akwai damuwa ne?

Girgiza kai tayi tana zaunawa a dining sbd yunwan datake ji.

Da ita dashi kadai sukai breakfast sbd Fatma tini tayi nata hakama sayd shi harma ya fita.

Daga dining room cinema room dinsa suka nufa acan sukaita shiririta ko kallan basuyiba ya gama gajulata suka dawo bedroom sukai sallan azahar suna gamawa ta koma baccinta.

Shi Kuwa baqi yayi ya fito palon dayake ganin baqi suka fara tattaunawa har yamma tukuna suka wuce.

Tada ita yayi tayi sallah tana idarwa ta sake wanka ta sauya kaya ta nufi gurin Fatma wadda ta shige cikin masu aiki tana ta firarta da Dan guntun turancin data iya zama dasu.

A gurin Fatma tayi zamanta se dare yazo da kansa ya dauketa suka koma suna isa wanka tayi tana fitowa ta saka rigar bacci mara nauyi wadda daqyar ma ta iya sakata sbd kusan duka kayan babu na arziki.

Yana fitowa daga wanka daure da towel idanuwansa akanta suka fara sauka tana tsaye riqe da ruwa a hannunta zata sha.
Farin qaramin undie din dake bayyane ta cikin rigarta ya zubawa ido yana mata wani Kallo kafin ya tako ahankali ya iso gabanta ya tsaye idanuwansa na sauka kan curve din rigar da yake rufe da flowers qananu amma ana iya ganin kirjinta a ciki sosai da babu bra.

Wani mayen yawu ya hadiye yana sake motsota suka tsaya gap da juna har kirjinta yana Dan gogan nasa.

Dagowa tayi da fararen idanuwanta ta kallesa cikin Wani sanyin daya sakasa karban ruwan hannunta ahankali ya budesu yana Dora mata akan baki tafara Sha wasu na gangara a jikinta suna jiqa gaban rigarta data fara bayyanarda asalin kirjinta da baida komai.
#MAMUH
07019691719

*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 51

Sanyin ruwan ne ya sauka a kirjinta har zuwa ciki da mararta ya ratsata ta Dan dauke numfashi ahankali tana rufe ido ta bude akansa ya gama tsiyaye sauran ruwan a jikinta tas yana Kafeta da ido.

Rigar jikinta dayake Kallo ta kalla a natse taga halinda take ciki ta yanda rigar ta manne mana a kirji da ciki harma da cinya.

Juyawa taso yi ya riqo wuyanta ta baya ahankali yana rungumeta tareda lumshe idanuwansa sbd hannunsa daya sauka kan sanyin ruwan rigar data lafe a jikinta kasancewanta rigan net.

Ita kanta lumshe ido tayi tana Jin yanda hannunsa ke yawo a cinyiyinta zuwa mararta ta birkitota a Hankali yana mannata da jikinsa dake da sanyin ruwan wankansa rigar ta qara manne mata shikuma direct yana samun full body contact na kirjinsa da nata ya shaqi qamshin Wani rikitaccen oud dayake tashi a jikinta ya sake lumshe ido yana shafo gefen abinda ya tsole Masa ido yafara jansa zuwa qasa ahankali da yatsarsa daya yana sake shaqar qamshinta yana goga mata sanyin fuskansa a nata fuskan ya bude baki cikin wani sautin da ita kadai ta iya ji yace

"Jannah zad na kasa riqe kaina akanki why..?

Bude idanuwanta tayi ahankali ta Dan kallesa tana riqe fuskansa da hannuwanta biyu ta kallesa ta gangaro da idanuwanta akan lips dinsa ta kalla ta bude baki a cikin Wani sautin da itama yake bayyana shauqi tace

"AZIZ LIMBA,I hate you"

Bakinta yai wa wani mayen Kallo yana hadiye yawu masu sanyi kafin ya Dora bakinsa akan nata din ya kamasa a natse ya fara tsotsan bakin cikin Wani irin Nishi me sanyi yana lumshe idanuwa ya ziro hannuwansa ta qasan rigarta yana mata wata irin shafar data saka Nishi masu karfi fara fitowa da bakinta tana kasa tsayuwa ya zube zaune akan table dake tsakiyar dakin ya bita a Hakan batareda ya saki bakinta ba ya gyara mata zama akan table din yana ware kafafunta da nasa tareda qarasa zare abinda ya tsole Masa ido ya saka a kansa zuwa fuskansa yana lumshe ido sbd wani mayen qamshin fem wash masu tsada da sauran kamshi suna tashi a cikinsa.

Hannuwansa ya saka ya kamo wuyanta ya fiddo fuskansa ta cikin gefen panty din yakai bakinsa kan nata ya sake hadewa nishinsa na qara tashi da wandon a wuyansa ya ware towel dinsa ya jefar yana qarasa binta kan table din yana fara samun abinda yake tsananin buqata.

A yanda take jinsa yafi karfinta sosai amma a Hakan take karbansa cikin dauriya da soyayya tareda kasheta dayake yi da wata irin zafaffiyar romance dake sakata karban komai ba fargaba.

Yana gamawa daukanta yai suka zube a gado suna sauke Wani irin numfashi me sanyi da kasala.

Sun jima sosai a Hakan kafin suka sake wanka da sauya kaya ta saka riga da wando gajere sosai shikuma dogon wandon bacci kawai ya saka Banda riga suka kwanta yana shigar da ita jikinsa kaman babu kowa a gadon sai shi kadai.

Washe gari ma very late suka fito breakfast suna gamawa ya fita sai a lokacin ta samu damar kanta suka shirya da Fatma tareda driver da aka kawo musu ya fita dasu yawo sbd ita tasan gari sosai tinda ba baqonta bane garin.

Card dinsa ya Bata Wanda da kansa ya kama hannunta ya saka mata taqi karban sai ya hadasu da Fahad Wanda yana Lagos din yazo Wani aiki tareda Wanda a yanzu shine boss dinsa duk da AZIZ din shine Boss dinsu duka.

Siyayya sukai wadda yawanci ma basusan me zasu siyaba sbd babu abinda suke buqata amma dai ta siyowa Dad dinta asalin turaren dayake amfani dashi me mahaukaciyan tsada hakama Maheer da Ammar duk da batasan tayaya zata basu ba amma dai ta siya sbd tasan yanda suke tsananin son qamshinsu.

Fatma ciye ciyen abinci masu tsadan gaske ta ringa yi wasu ma Bata iya cinsu tana dandanawa zata ajiye sbd dukansu basuda abin siya sbd basa buqata koma suna buqata bazasu iya komawa gida dasu ba sbd tsoro.

Se dare suka dawo Kuma har lokacin be dawo ba Dan haka wanka sukai da sallar ishai suka shige sbd duka sun gaji.

Cikin bacci tajisa ya dawo yayi wanka Shima ba yunwa tareda shi Dan hakaa shiryawa kawai yayi ya kwanta cikin jikinta yana lumshe idanuwa sbd nutsuwan daya samu a taken.

Washe gari ma tin daya fitarwa dare suka dawo shi da Sayd sbd abinda ya kawosu ne sukeyi kan yi sai daya kwana biyar baya zama sai dare yake dawowa tayi bacci tini kafin ya samu kansa ya kammala komai daya kawosa.

Yau da wuri ya dawo ko daya dawo tana zaune Palonsa tana kallan wani cartoon sbd Fatma yau tabi Jammy shopping din abincin gidan tareda Fahad.

Abinda take kallan ya kalla kafin ya dawo da kallansa kanta ya qaraso ta bayanta ya rankwafo yayi kissing gefen wuyanta da tsakiyar kanta ahankali yana cewa

"Hey 4&4"

Juyo fuskanta tayi ta kallesa tana murmushi tace

"Ka dawo da wuri yau"

Sake rankwafowa yai yayi kissing hancinta yace

"Daga yau AZIZ LIMBA is all yours Mrs LIMBA"

Murmushi tayi zata juyo ya dakatar da ita ta hanyar kama bakinta yayi kissing ya juya yana nufar bedroom sbd idan ta juyo gabaki daya komai zai iya sauyawa a seconds din.

Wanka yayi ya kwanta yayi bacci ya huta sosai sai yamma sosai ya fito cikin Wani wankan sanye da transparent sleeve shirt fara da wando faro Shima dai slippers na givenchy.

Qamshinsa ya sakata dagowa ta kallesa tana zubawa kyakkyawan fuskansa ido kwarjininsa da tsananin sonsa na narkar da zuciyarta harya iso Bata saniba se daya zauna kusa da ita yakai lips dinsa kan idonta daya yayi kissing a natse yace

"AZIZ LIMBA naki ne why stressing your eyes Mrs LIMBA.?"

Kunya taji Dan haka taqi juyowa ta kallesa qasa qasa tace

" I hate you"

Murmushi yayi yana cewa

"I heard that Mrs LIMBA"

Miqewa tayi da sauri zata bar gurin ya janyota ta fado mada ya lumshe ido yana budesu akanta sbd ba qaramin missing nata yayi ba a kwanakin da baida time ko na kansa.

Dukan kirjinsa tayi ahankali tana cewa

"Karka sake cewa komai"

Hannunsa daya ya Dora akan bakinsa yana cewa "ok ok Mrs LIMBA"

Murmushi tayi tace

"Ka tabbata"

Gyada kai yayi yana kama hannunta data nunasa dashi yayi kissing yatsan yana cewa

"Uhumm"

Murmushi ta sake yi zatai magana yace

"I'm famished"

Kallansa tayi tana miqewa daga jikinsa suka nufi hanyar dining room yana riqe da hannunta yana binta kaman qaramin yaro.

Zaunawa yayi da Kanta tayi serving dinsa white rice ce da sauce din hanta,koda da kwai sai carrot sai Kuma juice me sanyi data kawo Masa da Kanta ta fruits.

Abincin yaci cikin samun farin cikin itace tai serving nasa komai Dan haka harya gama yana kallanta cikin wata irin mayyar Soyayyanta.

Baici fruits din ba sai zuwa dare kila Dan haka baro dining din sukai bayan ta Maida fruits din fridge ta Dan gyara gurin da Kanta.

Zaunawa sukai tana kan kafafunsa suna magana yana shafi fuskanta yana sauraronta har lokacin magrib yayi.

Sallah sukai a tare sai a lokacin su Fatma suka dawo ta tafi gurinsu shikuma ya fara wayoyinsa da aketa kira babu Wanda ya kalla bare dauka.

A can tayi ishai Fatma taga kayan gargajiya su yalo da rake harda agwaluma ta siyo musu suka zauna suka ci suna fira har dare tukuna ta dawo.

Wanka tafara yi ta saka riga da wando qarami na bacci tana kokarin daure zaunawa gefen gado ya shigo dakin daga Palo da yake waya da Sayd akan baqonsu da zai iso a gobe.

Shima already yayi Shirin bacci Dan haka ajiye wayarsa yai ya kalleta yana miqa mata hannu.

Janta yayi har kitchen babu kowa tsit tini masu aiki suka Dade da komawa bangarensu Dan haka kwata kwata iya shi me gidan da matarsa ne a bangaren.

Fruit ta yanka Masa a bowl ta zuba qanqara a ciki ta wanke hannunta tareda daukan towel ta goge hannun ta juyo tana kallansa yana tsaye bayanta nade da hannuwansa yana kallanta.

Bude mata baki yayi yana matsowa kitchen island data ajiye bowl din akai ya nuna mata da ido.

Dariya tayi kadan tana Daukan fork din dayake ciki ta dauko slice na apple ta saka Masa a baki.

Fara ci yayi ahankali sbd yana Dan Jin yunwa ne ba sosai ba so iya fruit dinma sun isa yunwarsa.

Daukanta yayi ya zaunar a island din yana tsayuwa tsakiyar kafafunta taci gaba da bashi a natse yana ci yana kallan cikin idanuwanta da sukafi komai haske zuciyarsa.

Riqe hannunta yayi bayan ya koshi ya bude baki da qaramin sauti yace

"Am ok"

Ajiye bowl din tayi gefe ta dauki glass cup na chilled Madaran yoghurt data zuba Masa ta kai cup din bakinsa ta basa yasha ahankali ya janye hannunta kadan alaman ya isa.

Bakinsa ta kalla taga ya Bata Masa baki ta dauki tissue dake gefensu zata goge Masa ya saka hannunsa a natse ya riqe mata hannu yana kallan fuskanta.

"Da ido ta nuna Masa inda zata goge ya girgiza mata kai yana Matsowa cikin kafafunta sosai ya matsota jikinsa daga zaunen datake itama.

Da kunya ta kallesa sbd gane abinda yake nufi ta bude baki kadan da Wani sautin daya sake kashe jikinsa tace

"AZIZZ"

lumshe ido yayi yana sake shigewa tsakiyar kafafunta tareda zagayo bayansa da kafafunta.

Kasawa take kokarin yi ya kamo fuskanta da hannuwansa biyu yakai bakinsa gap da bakinta yana Bata damar data sakata fiddo harshenta cikin Wani irin sanyi da slow ta Dora kan lips dinsa ta lashesu ahankali ta gangaro gefen bakinsa ta sake fidda harshen ta lashi gefen Bakinsa tana lumshe ido sbd jin wata fixgowan da yayi mata yana mannata jikinsa sosai idanuwansa na rufewa da Wani irin yanayin da dumin harshenta ke sakata Masa a duka fatar jikinsa.

Cup din ya dauko da hannunsa ya Kara kaiwa bakinsa ya kurba a hankali yana Bata duka bakinsa harma ya zube ya sauka a cinyarta da take bayyane sbd qaramin wandon bacci ne jikinta.

Sake kai fuskansa yayi gap da tata har lips dinsu na gogan juna ta ja wani numfashi me sanyi ahankali tana kama fuskansa da hannuwanta biyu ta fiddo harshenta ta fara lashewa tana tana tada dukkanin gashin jikinsa.
#MAMUH
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 52

Tana gama lashewa Bata dauke bakinta ba ya saka nasa bakin cikin nata yana mata wata fitinanniyan tsotsa me sanyi da nutsuwa kansa na fidda hayakin dayake ji na fita ta kunnuwansa.

Kissing nata yay na tsawon mintina kafin ya saketa yana mata wani Kallo idanuwansa jajir ya sunkuyar da kansa ya Kalli fararen cinyiyinta da suke qal suna daukan idanuwansa ya bakinsa ya bude ahankali ya fiddo harshensa ya Dora akan inda milk yogurt din ya zuba ya laso yana lumshe ido tareda Jan wani mayen numfashi yana sake dora harshensa a cinyartata.

Wani sabon numfashin take ja tana yin baya da Kanta sbd yanda tsikar jikinta ke tashi.

Cup din ya dauka ya kama kafarta ya miqar ya Dora a kafadarsa ya fara zuba mata tin daga kafa har zuwa cinyarta har cikin wandon baccinta da yoghurt din ya gangara.

A wuyanta ya qarasa juye mata sauran cikin Wani irin slow yana gangarawa cikin rigarta da daman qaramin hannu ne Da ita.

Sanyin yogurt din ya saka numfashinta yin sama tana tana kokarin kallansa taji daukan bakinsa da harshensa cikin Wani irin sanyi a kafarta ya fara lashewa yana lumshe ido.

Na cinyarta da yayiwa wata irin Lasa ya sakata lumshe ido da karfi tana yin baya da wuyanta numfashinta na neman barin jikinta....

Numfashinta na kokarin dawowa ne taji saukan harshensa a Wanda ya gangara cikin wandon baccinta yana saka hannu ya janyesa gabaki daya ya zare tareda jefar dashi a qasan kitchen din yana binsa ahankali yana lashewa idanuwansa a rufe,

Dukkanin Wanda yake jikinta a hankali ya bisa ya lashe kafin ya dago ya Kalli wuyanta idanuwansa sun qarasa juyewa ya sauke ido akan na wuyanta wanda yake gangara ahankali....

Bude idanuwanta tayi itama ta kallesa tana kokarin Jin baya ya mannota jikinsa yana kai fuskansa wuyanta ya saka harshensa Saida ya lashi na wuyan a hankali ya dago ya kalleta nishinta na dumama jikinsa yaji ya sake zarewa ya Maida harshensa ya fara lasanta kaman paranto yana baya da wuyanta ya saka hannu ya zare rigarta ya jefar yana kallan tube bra din dake jikinta mara hannu..

Yanda Madarar yoghurt din ta gangara tabi ta tsakiyar kirjinta zuwa cikinta da cibiyarta yabi da ido yana hadiye Wani yawun daya wuce Masa da slow ta makoshi kafin ya kalleta itama shi ta kalla idanuwanta da suka sauya suna rufewa ahankali sbd ganin ze saka harshensa,,

Saukan harshensa da hannunsa ta bayanta ya balle hook na bra dinta lokaci daya ya sakata kama kansa hannuwanta na rawa ahankali shikuma ya jefar da bra din yana bin Madarar da wata mayyar Lasa yana fidda numfashi da Nishi masu tsananin karfi sbd dumi da santsin fatarta..

Har mararta Madarar ta isa Dan haka har can bakinsa ya sauka yana binta da abinda ya girmi kwakwalwanta Dan haka ta fara kukan da batasan na menene ba tana son ambatar sunansa ta kasa.

Daga shi har ita numfashin suke fiddawa me karfi Dan haka ya matso da ita yana sake shigewa jikinta tareda raba kafafunta a bayansa yayi baya da Kanta yana karanto adduan data sakata fara lumshe ido tana karbansa.

Yanda yake bi da ita ne ya saka hankalinta ficewa daga jikinta hannunta ya turo glass cup da glass bowl din da fruits din ke ciki qasa suka fashe suna watse basu ma ji ba bare gani.

Love din gaske suka gudanar a kan island din na kitchen Wanda gabaki daya kitchen din ya gauraye da nishinsu da numfashinsu dake tashi a cikin wani irin shauqi da tsananin soyayyar juna na abinda suke aikatawan.

Saida suka samu nutsuwa ya haye kitchen island din tareda Kwantawa jikinta suna Maida numfashi me sanyi hannunsa sarqe da nata tsawon mintina kafin ya samu cikakkiyar nutsuwarsa ta dawo Masa ya juyo ya kalleta tana kwance luf Bata iya motsawa.

Saukowa yayi ya dauketa kai tsaye suka wuce bedroom.

Toilet ya nufa dasu acan wanka sukai suna fitowa da kansa ya saka mata kayan bacci suka kwanta take bacci ya dauketa a jikinsa ta barsa yana lumshe idanuwa akanta yana Jin kaman ya hadiye ta.

Da safe latti sosai ta tashi tana tashi brush da wanka tayi ta saka rigar givenchy da jeans blue ta fito tana qamshi me sanyi Bata nufa koina ba sai dining tayi breakfast ita kadai sbd baya nan yana office na cikin gidan yana magana da Sayd akan aiki.

Tana gamawa yana shigowa da kansa ya qaraso gurinta yana Dan ware mata hannuwansa.

Qarasawa tayi a natse ta shige jikinsa tana cewa

"Good morning AZIZ LIMBA"

Murmushi yayi me Kyau da sauti yana cewa

"Mrs LIMBA rana yayi"

"Yaushe zamu koma kauye kada su Dad suyi magana dasu modibbo fa?

"Kinason komawa?

Gyada kai tayi tana sake lafewa jikinsa suna isa kujeran palon su zauna.

"Kin tabbata?

Gyada kai tayi tana cewa

"Yes,Dad zai.....

Light kiss ya sauke mata a bakin yana hanata qarasa maganar yace

"I have a very special surprise for you Mrs LIMBA amma me zaki ban tukuici??

Kallansa tayi da Kyau tana Dan wasa da hannunsa dake cikin nata tace

"It depends,Mr AZIZ LIMBA"

Murmushi yayi yana cewa

"No Miss, I want the best tukuici"

Murmushi tayi tana juyowa ta kallesa ta miqa masa hannunta tana budewa tace

"Ok bani na gani tukuna"

"Ba yanzu sai anjima"

Bata fuska tayi tana cewa

"Meyasa ba yanzu ba?

Tafin hannun data bude da niyar karba ya sakarwa kiss me sanyi yana daukan wayarsa da aka kira.

Fira suka wuni sunayi da wasa kala kala bai fita koina ba sai yamma sosai sukai wanka suka fito hannunsa riqe da nata yana sanye da navy blue designer shirt da jean sai takarmin givenchy da fcap din Prada blue kalan rigarsa.

Ita kuma doguwar rigar Alaia cowl neck ce a jikinta me tsadan gaske sai padded sandals na Bottega veneta da silk Louis Vuitton scarf.

Sayd ma sanye yake da wasu shegun designer wears da kudinsu zai siyawa wani fili ya Masa barka da fitowa yana kallan Jannah suka gaisa tana sake fuska sosai har lokacin hannunta na cikin na AZIZ LIMBA dinta.

Fatma ma cikin shigarta me Kyau ta doguwan riga ta fito tana qamshinta ta sauya sosai a cikin kwanakin daman gashi zaman 4&4 tagama sauyata gabaki daya tayi haske sosai sbd daman fara ce Dan haka hutu ya fara ratsa rayuwanta yanda ya kamata.

Sayd ne yake driving Fatma na gaba sai Ogan da 4&4 dinsa a baya suka fice tana sake tambayansa yaqi fada mata komai.

Tafiya sukai mara tsayi suka iso Wata lafiyayyan unguwan dataji securities da tsaro ana ganin motarsa aka bude musu gate din Wasu mahaukatan estate masu kaman villas.

Da mamaki take kallan gidajen kafin ta juyo ta Kalli AZIZ din shima ita ya kalla yana sake riqe hannunta.

A wani gate da securities uku ke zaune Sayd yayi horn sukai saurin miqewa suna bude gate din cikeda girmamawa ganin motar Waye.

Juyowa Jannah tayi idanuwanta suka sauka akan plt Numbern gidan da aka rubuta ZADs VILLA.

Kasa dauke idanuwanta tayi daga kan sunan har suka shige harabar gidan dake da girma da motoci biyu a parke masu arniyar tsada sukai parking.

Jikinta ne kawai taji yai sanyi ta kasa juyowa ta Kalli AZIZ kokarin nutsuwa ta Kalli inda aka sake rubuta ZADs VILLA.

Sayd ne ya fito motar ya budewa AZIZ yana basa guri ya fito a natse a hankali.

Zagayawa yayi ya bude mata motar da kansa yana miqa mata hannu ta fito a natse.

Kai tsaye babbar qatuwar bulletproof door din shiga asalin main sitting room na villa din suka nufa ya tsaya cak ahankali tareda sakin hannunta ya miqa hannunsa ya danna inner Door bell da alerm dinsa zai isa kowane sako na gidan sbd akwai ringer mara hayaniya a ko ina da zata sanar da kowa akwai baqi a kofa.

Yana dannawa matsawa yayi baya a natse yakoma bakin motarsa inda sayd da Fatma ke tsaye bayansa suka zubawa kofar ido.

Juyawa tayi a hankali ta kalli AZIZ din zuciyarta na harbawa jikinta na sanyi,

Bude kofar dataji anyi ne ya sakata juyowa a slow idanuwanta suka sauka akan Wanda ya saka bugun zuciyarta tsayuwa cak tana Kafe idanuwanta akansa bakinta na budewa da kyar cikin wani irin shock ta furta

"SALEEM ZAD"

#MAMUH
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 53

Kasa motsawa tayi sbd zuciyarta da jikinta da komai ya tsaya cak idanuwanta Kafe akansa tana kallansa ba kyaftawa,

Sake maimaita sunansa tayi a karo na biyu sbd ta kasa yadda da abinda take gani tace

"My Saleem Zad"

Saleem dake tsaye sanyeda wasu shegun designer Short wears Shima zuba mata idanunsa da suka ciko da wasu hawayen da baisan yaushe suka taru idanuwansa ba na tsananin kewa da kaunarta me azababbiyar karfi sandarewa yayi a tsayen Shima sbd bai taba tinanin ganintaba a yanzu ko a mafarki.

Takowa yayi ya tsaya gap gabanta ya shaqi kamshinta ahankali yana tabbatarda Jannah Zad dinsa take ya bude ido akanta ya fizgota da karfin gaske ta fada jikinsa tana Masa wata irin qanqamewa da karfi tana fasa kukan daya tada tsikar jikin AZIZ LIMBA da shi kansa Saleem din yana sake mata wata qanqamewa har yana Rabata da qasa wasu hawayen da yafi shekara biyu basu taru idanuwansa ba suna gangaro Masa yace

"Alhmdllh ya Rabb"

Kuka takeyi sosai me karfi tana sake Masa wata qanqamewa tana ambatar sunansa daya kasa barin bakinta.

Sakin juna sukai a tare suka zube gurin sukaiwa Allah sujjada suna miqewa ta sake fadawa jikinsa tana hawaye masu gudun gaske tana cewa

"I love you,I love you Saleem,I miss you,we all miss you Saleem,Saleem Saleem"

Kissing tsakiyar kanta yayi yana cigaba da tsiyayan hawaye sbd bakinsa ya kasa furta komai Dan zuciyarsa ta shiga halinda bazai iya misaltawa ba.

Sayd kasa cigaba da kallansu yai ya sauke kai sbd sanyi da jikinsa yayi gabaki daya Dan daga Saleem din har Jannah babu Wanda ya saka ran haduwa da Dan uwansa a yanzu hakama Saleem bai taba sanin familynsa sun fitoba shiyasa bai taba nemansu ba sbd ya dage ya tsayu akan Gina musu sabon sunan da zai fiddosu da dignity dinsu shiyasa bai taba cewa AZIZ komai akan familynsa ba kaman yanda AZIZ bai taba ce Masa komaiba akansu ko fada Masa an Dade da sakinsu sbd yanason ciwo da radadin Tina suna gidan yari cikin tsanani zai sakasa jajirwa da tsayuwa yanda ya kamata ya zama successful a kankanin lokaci ita Jannah Kuma ya San tana kauye tini sbd bai bar kasarba Saida ya bibiyeta ya tabbatarda tana hannunsu modibbo tukuna yabar qasan bai Kuma taba fadawa AZIZ yasan inda Jannah take ba sbd basu taba ko maganarta so daya ba.

Yau itace ranar datafi kowace rana farin ciki a rayuwar Saleem Zad bayan shekaru cikin qunci da gwawarmaya zuwa samun cikar Buri amma duka yau bayyanar Jannah gabansa akan idonsa a cikin jikinsa yafi Masa dukkanin nasarar daya samu farin ciki mara misali.

Sakin juna sukai ya zuba mata ido yana kallanta kaman zai hadiyeta da kulawa yana dubawa da Kyau babu alaman daga kauye ta fito sbd asalin princess Jannah Zad din baya yake gani a gabansa wadda babu komai rayuwanta se hutu da Jin dadi dabaibaiye da luxuries tako ina.

Itama shi take Kallo tana ganin asalin Saleem zad dinsu na baya da babu komai a tattare dashi sai class da nutsuwa,pure soul din zaadens.

Sakinsa tayi ahankali tareda juyawa cikin sanyi da tsananin mutuwa da jikinta ke yi da soyayyar Wanda ya sadata da wannan farin cikin da bazata taba mantawa ba dashi har abada ta sauke idanuwanta akansa tana Masa Wani irin kallan daya saka Sayd yin baya ahankali tareda juyawa yayi bayan mota yana tsayawa,

Fatma ma daketa hawayen taya Jannah murna sbd kamanni da sunan Saleem data ambata ya tabbatar mata da shine Saleem Zad zuciyar Zaadens ta biyu bayan Jannah.

Fatma ma janyewa tayi tana gefe hawayenta na sake gangarowa sbd tsananin farin cikin yanda su Dzad zasu samu kansu idan suka ga Saleem a gabansu.

AZIZ LIMBA wayarsa ce tayi ringing ya Dan dauke kallansa akan Jannah din dake Masa wani Kallo yaga Falaq ce me Kiran Dan haka ya dago Wayan hankalinsa na rabuwa gida biyu Dan ganin Jannah na dososa da wani irin shauqin dayake bayyane a fuskanta hawayenta na sake gangarowa.

Yana daga Wayan kafin yakai kunnensa tana isowa da wani irin shauqinsa me karfi na tsananin farin cikin daya mata Wanda ya gama samunta har abada Bata tsaya komaiba ta dago sama sbd tsayi da girman daya fita ta saka hannuwanta biyu ta kamo fuskansa ta Dora bakinta akan nasa ta zira harshenta cikin bakinsa ta fara Masa wata irin tsotsan daya sakasa sakin wayar hannunsa qasa yana dafe motar bayansa da hannunsa daya sbd gabaki daya loosing balance nasa yayi da wani irin shock din rayuwasa data basa sbd wannan shine Karan farko datai kissing nasa a cikakkiyar hankalinta.

Fatma duk kukan datake jiki a mace da farin ciki fiddo idanuwa tayi da karfin gaske ganin abinda Bata taba gani ba a fili kafafunta na rawa ta juya baya da karfi tana hadiye yawun rikicewa cikeda mamakin Jannah da AZIZ din kansa.

Sayd Kuwa baiji komaiba juyawa kawai yayi yana daga wayarsa da Falaq ta dawo da Kiran gurinsa Jin Daddynta Shiru ba magana.

Kissing din bakinsa tayi da Kyau ta gama kashe duka karfin jikinsa ta sakesa tana kallan fuskansa cikin idanuwansa ta bude baki tace

"I hate you AZIZ LIMBA,
I hate you AZIZZ,
I hate you with All my heart Mr LIMBA.....

Fadawa tayi jikinsa ta rungumesa da karfi yana dagata sama ya rungume Shima yana cewa

"Thank you Mss Jannah Zad"

Saleem dinne ya qaraso gurinsu yana kallansu cikeda kauna da kulawa zaiyi magana ta saki AZIZ ta sake dawowa jikinsa ta rungumesa tana Jin kaman zuciyarta zata fashe sbd farin ciki ya qanqame hannunsa cikin nata sai a lokacin ya Kalli AZIZ da girmamawa a idanuwansa sosai yace

"Thank you Boss"

Murmushi AZIZ yai yana miqa masa hannu yace

"Karka manta am not your boss now tinda ka tsayu da sunanka a yanzu kai owner ne na ZADS EMPIRES so we are Business partners a dayan hannun Kuma..... Jannah ya kalla da fararen idanuwansa masu kwarjini yace

"Ni zuciyan kanwarka ne.....

Da sauri ta kallesa tana kai Masa duka da hannunta tana cewa

"AZIZZ"

Murmushi yayi haka Shima Saleem din sbd yasan tsokanarta yayi ya bude baki yace

"Thank you Boss"

Murmushi AZIZ yayi yana wucewa gaba suka nufi ciki gabaki daya yana cewa

"Ina alfahari da kai Saleem Zad,
Ba iya sunanku ka dawo dashi ba da kimarsa ka zama Wanda naji dadi da farin cikin inganta rayuwarsa sbd ka banbance mun dabiu da halinka da suke iri daya Dana Matata wadda na jima da fahimtar a cikin matacce ko lalatacce ake samun me rai ko me tsafta.

Suna shiga Jannah ta Kalli tsarin wani mahaukatan lafiyayyan Palon da tsarinsa da uwar dukiyar da aka zuba take kusa iri daya da gidansu na Greece,

Ta taso ta saba da luxurious life amma a yanzu datake kallan gidan da duk abinda yake cikinsa da sunan wai gidan zaadens ne Jin tayi kaman ta kasa yadda da zasu iya sake rayuwar kansu a irin wannan matsayin,

Kai tsaye Fatma ta nemi guri ta zauna tana kallan palon da girmamansa har ya baci duk da dai gida AZIZ da suke yanzu Aljannar duniya ce me zaman Kanta amma nan dinma yayi kyan da dai data ringa kallan koina.

Masu aiki biyu ne mace da namiji suka fito daga hanyar kitchen cikeda girmamawa suka tsaya daga nesa kadan suna yiwa AZIZ din barka da zuwa kaman zasu zube qasa.

Amsawa yayi kafin suka gaida Jannah wadda ka maqale jikin Saleem ta kasa sakinsa kaman yanda Shima yake rungume da kafadunta suna magana.

Fatma ma gaidata akai ta amsa sayd Kuma waya yakeyi tin dazu yana daga nesa dasu guri hanyar babban dining room dayake palon Wanda yake dauke d dining din da kusan mutum 15 koma fiye zasu iya zama.

Kasancewan masu aikin sunsan me Boss dinsu gabaki daya yafi buqata ya saka suna komawa kitchen ba bata lokaci aka kawo Latte coffee aka ajiye Masa tareda yankakken Apples masu sanyi sai Fatma da aka kawowa smoothie da Indian Samosas mai zafi ita Kuma Jannah ruwa mara sanyi sosai kawai tace a kawo mata Bata buqatan komai.

Shima Saleem Mocha coffee aka kawo Masa nan suka fara magana sosai da Jannah da AZIZ din Wanda baya wani saka baki sosai sbd basu daman magana.

Cikin sanyi Jannah ta kwanta kafadan Saleem din ta bude baki tace

"Saleem meyasa ka tafi ka barni?
Kasan halin Dana shiga a rashinka?
Na shiga damuwan datafi nasu Dad akan tafiyanka sbd su na San inda suke a rife babu inda zasu bacemun amma ka tafi ka barni da tsananin kewanka da ciwon rashinka.

Kuka ne me sanyi yazo mata hawaye masu tsananin zafi suna gangaro mata tace

"Kana tafiya suka koreni daga Zads mansion,
Na fito Banda gurin zuwa Banda Wanda zan nema bayan kai,
Na nemeka,naje gurinsu Dad baa barina ganinsu,
Na kwana a hanya,na kwana a shago nayi garari nayi yawon kafa ba ruwa ba abinci ba sitiran sakawa,

Saleem I needed you more than koma na rayuwa a wancan lokacin meyasa ka barni ni kadai?
Meyasa baka tafi dani ba?

Na cire rai a komai na rayuwa sbd na kasa rayuwa babu ko daya daga cikin family ne sai gashi Allah ya hadani da Uwar datake cikin hali na neman nata ahalin 'ya da 'danta,

Na hadu da Ummah tana hali na garari itama kaman ni,
Na hadu da Ummah tana cikin ukuba da ciwon rashin ko inda zata kwana itama a titi da hanya take kwana,

Ummah ta zama bangona sbd ta cikemun gurbin iyaye da yan uwa Dana rasa,

Ummah batada lafiya amma kulawa da soyayyarta gareni ya sakani jajir cewa nayi aiki da karfi da lafiyana gurin kulawa da ita da ciwonta,

Duk inda akasan Ummanah nada rashin lafiya qyamatanmu akeyi sbd tsoronta ahakan muka samu aiki gidan abincinda mukai rayuwa mun Dade acan ina kulawa da ita tana kulawa Dani kafin daga baya na dauketa muka tafi kauye,

Acan mun samu tarba da kaunar data saka kuncin rayuwarmu ragewa har muka samu sanaar ciyar da kanmu,

Ahakan muka rayuwa cikinsu da rayuwarsu ba hantara ba tsangwama ba qyama duk da sunsan Ummanah batada cikakkiyar lafiya,

Shekaran su Dad daya cif aka sakesu muka taho kauye dasu inda muka dasa sabuwar rayuwa...

Satar kallan AZIZ tayi ahankali Wanda idanuwansa sukai jajir hannuwansa na rawan da harya manta yanda ciwonsa yake tashi sbd nutsuwan daya samu se ayau din.

Hannunta ta Dora ahankali kan hannuwansa dake tsananta rawa ta kama tareda dagowa ta sake kallansa hawayen idonta na gangarowa ta bude baki tace

"Ummah ciwonta ya tashi a wata rana ne da duka bama kusa tayiwa yar yadikko matar modibbo duka sosai sbd ta tsokaneta da sunan mara hankali Wanda yayi sanadiyan suman yarinyar Dan haka su modibbo suka ce sai ummah tabar gidan da kauyenma gabaki daya sbd zama da ita hadari ne,

Tashin hankalin da aka ringa yi kenan har da fitina Hakan ya saka Dad auren ummah sbd Bata kariya da Bata cikakkiyar matsayi da sunansa a bisa dole su modibbo suka hakura da zancen tafiyar Wanda tin daga nan suka janye hannu daga tallafa mana sedai su Maheer suka shiga aiki suma Dan mu tallafi kanmu.
#MAMUH
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 54

"Auren Ummah da Dad shine ya zama gata da kariyar da zamu iya bawa Ummah wadda ta zama uwa a zaadens da bazamu taba iya rabuwa da ita ba,

Su Ammar sun zabi fara neman aiki da yawon gwawarmaya sbd inganta rayuwata data Ummah tareda son neman lafiyanta,

Dukkanin hanyar samu ta gagara sbd kallan da akewa zaadens mara Kyau,

Sunyi yawo sunyi neman har takai su modibbo sun fara barazanar korarmu Wanda ya saka su Dad karban aikin 4&4 bisa ga rashin zabi,

Munyi aiki a 4&4 batareda sanin Waye me shi ba mun tsaya muna aiki ne sbd mu samu abinda zamu nemawa Ummah lfy Kuma mu nema muhallinda zamu samu nutsuwa,.

Sake kallan AZIZ tayi kafin ta Maida kallanta kan Saleem dake kuka sosai kansa a qasa tace

" A ranar da muka hadu da Mama a ranar muka San inda Mike Kuma a ranar tayi mana Barazana da rayuwarka akan mu Bata Ummah tasan yan uwanta daga karshe da muka hanata sai ta ringa threatening namu da rayuwanka koyaushe kafin tace mu dauki umman mu tafi nesa kada mu taba dawowa rayuwansu ita da AZIZ LIMBA,

Munso tafiya lokuta da dama amma Allah bai bamu saan Hakan ba har sai da Allah ya hadamu dashi shikuma ya hadu da mahaifiyarsa,

Saleem bamu taba sanin kana raye ba sbd mun cire ran sake ganinka a rayuwa Saida Mama ta sanar mana kana raye,

Meyasa baka nememu ba Saleem tinda Kai kanada daman Hakan mu bama da dama ko daya a hannunmu sbd aiki mukeyi,aikatau mikeyi dukkaninmu bama da yancin kanm......

Kasa qarasawa tayi sbd kukan dayake tsananta mata ta fada jikin Saleem din ya rungumeta da karfi kukansa na tsananin tsananta ya ringa furta mata kalman "KUYI HAKURI KU YAFEMUN"

qanqamesa tayi tana cewa

"Bama fushi dakai Saleem tsananin kewanka mukeyi"

AZIZ da tini Shima ya fice nasa hayyacin da Jin abubuwan da suka faru musamman irin yanda Jannah ta samu mahaifiyarsa takula da ita sukai garari a tare,suka samu mafaka suka rayu a tare daga karshe suka taru itada ahalinta suka Maida ummansa tasu Dan Bata kariya.

Miqewa yayi ya fice batareda kowannensu ya lura ba yana fita Sayd yayi saurin isa mota ya bude Masa sbd ganin yanayinsa take suka bar gidan zuwa gida.

Dayake ba nisa kusan duka a anguwa daya suke Dan haka ba Bata lokaci suka isa gidan suna isa Kai tsaye AZIZ din ya wuce underground dinsa ya isa bedroom hannuwansa na wata irin rawa ya dauko maganinsa yasha ya fada toilet yana zubawa qasa bayan ya kunnawa kansa ruwa.

Jannah ma da Dan uwanta hadda Fatma dake zaune kuka sukeyi sosai har tsawon lokaci kafin suka rarrashi kansu yana Jin dukkanin kuka da baqin cikinsu ya qare sbd ya kebe kansa ya Hana rayuwarsa hutu da sukuni Saida ya sake kafa sunan ahalinsa a cikin jerin manyan businesses na duniya da taimakon AZIZ LIMBA daya tsaya ya zama ubangida,Dan uwa,Yaya Kuma masoyi a garesa ta hanyar basa kulawa da kuma dukiyarsa da connections nasa da hanyoyinsa da dubarunsa da dukkanin iliminsa.

Komai nasa ya kammala sauran lokaci qanqani Wanda shine kadai ya rage Masa ya nema yar uwarsa da familynsa da baisan sun fitoba sbd AZIZ bai sanar Masa ba amma a yanzu Jin sun Dade da fitowa suna tare dukkaninsu a hade yaji gabaki daya duniyarsa ta gama dawowa daidai ta zama cikakkiyar dayake fata sbd yanason bawa ahalinsa sabuwa tsaftatacciyar rayuwa da damar sake zamowa asalin zaadens na baya.

Jannah ma Jin takeyi dukkanin kuncinsu da damuwansu ta gama yayewa sbd ahalinsu ya cika cif zasu cike a yanda suke koda babu komai da Saleem yake dashi su dawowansa a garesu shine babban arzikin dayafi musu komai.

A nasa bangaren baida labari na bayarwa sbd tin a ranar daya bayyana ga AZIZ LIMBA komai na rayuwarsa ya sauya dan AZIZ LIMBA a take ya basa damar sauya kaddarar ahalinsu ta hanyar tayar dashi daga saddaqarwan da yayiwa rayuwa,

Shine ya nemowa Falaq Donor a Wani asibitin da Ammar yayi aiki Dan haka yayi amfani da sunan zaadens ya samar Mata donor a cikin iKon Allah Kuma aka samu bayan kowa ya cire rai daga rayuwar Falaq din sun barwa Allah komai sun rungumi kaddara.

Wannan labarin ya Bata tas yana riqe da hannunta tareda bayyanar mata irin matsayi da girman da AZIZ yake dashi a zuciyarsa Wanda yake jinsa tamkar jininsa.

Ajiyan xuciya ta sauke tana sake Jin soyayyar AZIZ din nata sake cike xuciya da ruhinta.

Fira suka yi sosai kafin suka miqe yana riqe da hannunta ya fara nuna mata koina na gidan Wanda ya siya komai da guminsa da sunan zaadens,

Bayan main palon da suke tsaye bangare hudu ne a villa din,

Daga nan palon Kai tsaye zaka shiga palon kowane bangaren Wanda yake dauke da wani lafiyayyan Palon da luxuries kawai tako ina sai bedrooms biyu Master bedroom da bedroom kawai kowanne da makeken lafiyayyan toilet da shima kansa duniya ne.

A cikin 4 bangaren Dad ne da babban Wanda yake dauke da Palo biyu sai dayan na Maheer zad sai dayan na Ammar Zad sai Kuma dayan nasa amma dukkaninsu babban main palon daya ne dayake dauke da dining room babba da kuma wani palon daga farko na ganin baqi sai Kuma office da library dinsu.

Jannah ce kadai dakinta yake sama sbd saman Palo daya ne babba da bedrooms biyu sai bathrooms.

Dakinsa ya wuce sbd lokacin sallan magrib da yayi ita Kuma da Fatma suka wuce sama sukai alwala da sallah.

Sai da sukai ishai suka sauko tareda shi suka ci abinci a dining da aka hada lafiyayyan abinci ne soyayyar doya fara da sauce din kwai da hanta sai macaroni cheese da juice kawai.

Suna gamawa ya koma Palo ya zauna sbd already yayi wanka ya sauya kaya kyakkyawan fuskansa sai annurin samun farin ciki da nutsuwa take fidda cikin sanyi da Wani irin class dayake tattare dashi irin na ogansa.

Murmushi ta sake tana tahowa da gudu tai kissing gefen fuskansa tace

"Saleem Zad ya dawo mana"

Dariya yayi itama dariyar takeyi farin cikinta na kasa boyuwa sbd ko kallansa tayi farin ciki takeji.

Juyawa tayi da sauri ta wuce sama tana Jin ranta fes.

Wanka tayi ta fito ga mamakinta har ankawo musu kayan sakawa dayake har kusan kayan duka zaadens ankawo jerawa ne kawai baayiba sbd baa gama gyarawa ba.

Undies din da aka siya sbd ita kadai data gani mamaki tayi sbd tarin yawansu da tsarinsu bare nasu Maheer musamman Ammar da komai nasa unique ne.

Riga ta saka scoop neck doguwan riga har qasa mara nauyi sbd zata sauko suyi fira da Saleem din sai zata kwanta zatai Shirin bacci.

Hula kadai ta sako akanta mara nauyi itama ta sauko tana fidda Wani sanyin kamshi.

Tana saukowa ko zama bataiba Saleem ya kalleta yace

"B AZIZ ya iso yace bazai shigoba ki samesa a waje"

Kallan hanyar tayi da idanuwanta tana sake murmushi kafin ta nufi kofar fita ta fice a natse.

Yana harabar gidan Zaune cikin wata orange Lamborghini sanye da short Gucci wears fuskansa fresh kaman sabon saurayin da yake fara zuwa fira yau.

Kafeta yayi da idanuwansa masu Kyau da Haske yana Jin wata sabuwar nutsuwa da kaunarta na kashe jikinsa.

Itama tin daga nesa take kallansa ta iso motar zai bude ya fito ta dakatar dashi da hannunta tana qarasowa har bakin kofar motar takai hannu ta bude motar tareda kallansa da idanuwanta farare shauqinsa gabaki daya na rufeta sbd sabuwar soyayya da kaunarsa dake ratsa koina nata.

Shima kallanta yakeyi da idanuwansa dake nuna tsananin Sonta dake cikinsu.

Shigowa tayi motar ahankali ta haye kafafunsa suna fuskantar juna kafafunta na zagaye bayansa.

Wani kallan mamaki da killer smile ya sake yana kallanta idanuwansa na shigewa ciki ciki.

Murmushi ta sakar Masa tana kamo gaban rigarsa takai fuskanta gap da tasa har suna shakar numfashin juna tace

"Barka da zuwa Mr AZIZ LIMBA"

Wani mayen murmushin ya sake sakewa yana mata wani lazy Kallo ya bude baki zaiyi magana ta Dora yatsanta daya akan lips dinsa tana cewa

"Anan zaka barni na kwana gurin Saleem right?

Girgiza kai yayi yana cewa

"Duk yanda kikeso Mi Lady"

Murmushi tayi tana Dora lips dinta kan nasa ta tsotsa ahankali tana dagowa zata kallesa ya riqeta cikin sanyi yana Maida bakinsa cikin nata yafara kissing dinta cikin wani irin shauqin tsananin Sonta da kaunarta data ninku ta Kuma ninkuwa ayau.

Kissing dinta yakeyi itama tana kissing dinsa sbd a cike suke da tsananin soyayyar juna data ninku iya ninkuwa ayau din.

Hannuwansa ya zira cikin rigarta yana yayewa cinyoyinta na bayyana ya fara shafasu suna ci gaba da kissing juna kaman zasu cinye juna tana sake kamo kansa shikuma yana zame rigarta ta sama.

Babu Wani haske a harabar gidan hakama tsit koina sbd babu kowa securities na waje hakama su Saleem na can ciki.

Nishinsu ne me Wani irin shauqin zafin romance yake tashi motar a slow ga qamshinsu daya gauraye sanyin AC na motar dake tashi.

Strapless bra din dake jikinta yakalla da jajayen idanuwansa bayan ya zame rigarta daga sama zuwa qugunta yakai hannunsa ya saka lock a mota yana zame bra din tareda Kai fuskansa akai yana lumshe ido numfashinsu na sake gaurayewa.

Hannunsa ya saka cikin cinyiyinta dake bayyane ta qasan rigar ya shafi cikinta zuwa mararta kafin ya balla net panty din dake jikinta ta gefe daya ya sake yaga dayan gefen ya zaresa ya jefar seat din gefensa yayi sama kadan da ita har lokacin bakinsu na hade ya samu damar bawa kansa hanyar zuwa inda ya kamata suka lumshe ido a lokaci daya tana sauke numfashi me karfi na yar wuya sbd koyaushe zai hadu da ita Jin take kaman komai yafi karfinta.

Kissing din juna sukeyi yana fara basu dukkaninsu abinda suke so ta fara baya da wuyanta tana Jin kaman ranta zai bar jikinta sbd abinda takeji shikuma kugunta yake riqe dashi yana mata yanda ya kamata kansa notikan kansa na zarewa suna fidda Wani irin sexy numfashin da zai iya tada tsikar jikin duk Wanda ya ji.

Sun dauka Dan time a cikin yanayin kafin suka samu nutsuwa ya bude Ido ya kalleta yana lasar lips dinta cikeda kauna yace

"Thank you for the best tukuici Mrs LIMBA"

Lafewa tayi jikinsa tana sauke numfashi Mai sanyi har tsawon mintina kafin sukai magana sama sama kafin ya Maida mata bra dinta da rigarta ta fito shikuma yayi amfani da tissue din motan suka fito yana riqe da hannunta har kofar palon tareda qaramar LV suitcase qarama daya xo mata da ita da kayan da zatai amfani dasu na kwana biyu sukai sallama ta shige ya juya ya koma mota.

Yana isa gida idanuwansa suka sauka akan pant da tissue dayai amfani dasu ya sauki pant din ya saka aljihunsa da tissue din yafito ya wuce ciki sbd wanka da Shirin bacci.
#MAMUH
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 55

A closet dinsa ya jefa panty din ya wuce toilet yayi flushing tissues din ya sakarwa kansa ruwan dumi yana lumshe ido zuciyarsa cike da nutsuwa da kwanciyan hankali.

Wankan tsarkake Kai yayi ya fito ya shirya cikin kayan bacci ya haye gadonsa yana rufe ido.

*****Itama a Dan kunyace da fuskewa ta shiga Palo riqe da jakan daya kawo mata ta Kalli Saleem Wanda yake zaune har lokacin a Palo suna Dan fira da fatma wadda ta sauko itama yana tambayarta labarin kauye da yanayin familyn na kauye tana fada Masa suna kokarin sakewa da juna tinda anzama makusantan family a yanzu.

Babu Wanda ya kalleta a cikinsu Dan haka ta wuce Kai tsaye batareda itama ta tsaya ba.

Hayewa sama tayi tana isa bedroom dinta ya ajiye jakan tana nufa bathroom ta zare doguwar rigarta da bra da su kadai ta samu dawowa dasu ta fada ruwan dumi ahankali tana rufe ido Soyayyansa da kewansa na rufeta.

Wankan tsarkake Kai tayi itama ta fito ta sake saka wasu kayan amma na bacci riga da wando har qasa masu santsi ta ziro slippers ta sauko tazo ta zauna gefen Saleem tana shiga firarsu batareda kowannensu yace mata komai gameda baqonta daya xo ya tafi batareda yashigo ba itama batace komaiba akansa.

Snacks masu aiki suka kawo musu aka cike table din gabansu dashi da milk drinks masu sana fira suna Dan ci sama sama har kusan tsakiyar dare tukuna kowa ya miqe sukaje suka kwanta kowa ransa fes.

A daki daban daban suka kwana da Fatma wadda itama ta koya kwanan daki ita kadai a yan kwanakin.

Da Asuba kowa na sallah suka koma bacci babu Wanda ya tashi sai kusan 11 Dan haka Fatma ce ta fara tashi tai wanka ta saka kayan da ita kanta tasan bana marara karfi bane sbd tanajin banbancinsu sosai a jikinta musamman na gidan AZIZ LIMBA komai nasa a babban level yake.

Saukowa tayi dayake ta saba da aiki Bata cika son zaman Banza ba ko tace hutu sosai Dan haka kitchen ta nufa ta taimakawa masu aiki suka qarasa aikin breakfast da sai a lokacin.

Jerewa sukai a dining ta hado fruits datasa Jannah ko tace zaadens koma tace yawancin masu kudin basa cin abinci su gama ba fruits a gurin tinda ko AZIZ LIMBA taga Hakan ne sam indai Yana dining koshi ko ahalinsa to dole zaa kawo fresh fruits bayan abinci.

Tana kokarin gama jera komai Saleem ya fara shigowa Jannah na bayansa yana sanye da navy blue Armanis kamshinsa na tomford ya cike gurin kyakkyawan fuskansa a natse.

Jannah murmushi takeyi tana kallan Fatma din tace

"Wow chief Fatma har kin karba kitchen din kenan"

Murmushi Fatma tayi tana gaida Saleem ya amsa yana mata sannu da kokari daga nan suka zauna har da Fatman suna fara breakfast.

Suna gamawa basu wani dauki lokaci ba Saleem ya fito da key din motan Jaguar Ford me shegiyar Kyau da tsada suka fita.

Yawo sukai irin Wanda suka saba abinsu a can baya na kashe kudi a banza a wofi sbd yanda ake siyan wasu abubuwan da kudin daya kamata a siya Wani abin me mahimmancin dasu.

Basu dawo ba se dare sosai Kuma AZIZ bai nemesu ba sbd yanason basu isashiyar time da juna tinda ba yanzu Saleem din zai koma gida ba sai an Dan sake kwana biyu sbd akwai abinda ya rage Masa amma dai Nigeria din ita ya dawo kenan a Lagos zan jira ya qarasa komai kafin ya bayyanar musu.

Washe gari ma fita sukai se dare sosai suka dawo Dan yawon Daren bawai Wani abin damuwa bane garesu tinda Tare suke.

Kwanansu hudu cif suna fita suna shaqatawansu dukkanin wata rayuwar da Jannah ta manta ta hakura da ita ta baya da suna cikin daularsu Saida Saleem ya dawo mata da ita sbd takai a dakinta a closet dinta babu abinda babu bakuma kadan ba hakama designer bags,shoes, scarfs,shirts,jeans, jackets, earrings, bracelets da turarikanta babu abinda babu a yanzu,

Ba ita kadai ba ita kanta fatma babu abinda aka siyawa Jannah din da bai siya mata ba sai Wanda Bata saba ko iya amfani dasu ba.

Yau kwanansu shida a gidan Dan haka hankalinta gabaki daya yanzu ya koma kan tinanin AZIZ LIMBA da sam baizoba bai kira ba duk da kullum yana magana da Saleem batareda ta sani ba.

Batada waya har lokacin Dan haka batada daman kiransa,Saleem yaso siya musu waya amma ta Hana sbd tana son sai ya bayyana tukuna Dan a yanzu idan taje da waya su Dad na gani zasu ce AZIZ ne ya bata.

Da dare yau har guraren 10 tana duba abu Apple laptop din da aka siya mata ta saka Gmail nata tana duba Wani abu.

Rufewa tai ta miqe tana kallan time ta nufi toilet tayi wanka ta fito tai Shirin bacci ta saka doguwan rigan bacci me Dan kauri kadan da kadan ta wuce gwiwanta.

Harta zauna bakin gado zata kwanta taji buqatan cin Wani abin sbd cikinta da kawai ya yashe ba komai a ciki take ji.

Doguwan kimono ta sako akan kayan jikinta ta sauko qasa tana Jin sosai ma takejin zata ci abincin.

Kai tsaye dining take kokarin nufa tana kaiwa gap da shiga qamshinsa ya sauka hancinta da sauri ta dakata tareda juyowa cikin slow ta Kalli palon.

Zaune yake tareda Saleem da wasu takardu a gabansu Wanda AZIZ din ya saka hannu na karshe akan ya barwa Zaadens suci gaba da kulawa da juyawa Jannah da Falaq 4&4 dinsu tareda duka dukiyar daya zuba a 4&4 din me tarin yawa daman sbd Jannah da Falaq ne ya budesu.

Rufe takardun yayi tin lokacinda ya hangota tana saukowa ya Kafeta da idanuwansa a natse cikin sanyi yana kallanta cikeda kewar da yai mata sbd ya Bata cikakkiyar time dinta da Dan uwanta dayasan tana tsananin kauna.

Hannunsa daya ya daga mata cikin class da wayewa tareda tsantsar ilimi yace

"Hi Mrs LIMBA"

Murmushi ta sake tana juyar da idanuwa kafin ta kallesa ta daga Masa hannu itama tana cewa

"H AZIZ LIMBA"

Hannunsa ya ware mata daga zaunen dayake kafarsa daya akan daya cikin wani irin class.

Girgiza kai tayi tana murmushi ta nuna Masa dining room da cikinta tace

"Yunwa sosai"

Murmushi yayi ya Kalli Saleem yace

"Saleem Zad ya akai matana take fama da yunwar dare?
Baka kulamun ita yanda ya kamata ne?

Dariya Saleem yayi yana juyawa ya Kalli Jannah din yace

"May be dai ta zama Wani abin ne daban amma ko abincin dare Bata cika ci ba she's always on diets take fada"

Dining room din ta shiga da sauri taga babu komai a dining ta fito ta nufi kitchen tana shiga fridge ta nufa sbd gabaki daya cooks da masu aikin sun wuce bangarensu.

Babu komai a fridge sai kayan zaqi da sanyi.

Tsoki taja ahankali tana juyowa sbd Bata ma kaunar cin duk wani abin zaqi a yanzu abinci me spicy taste takeso Kuma ita bazata iya dafawa ba Dan ba dahuwanta take so ba wani ya dafa ya Bata.

Fitowa tayi fuskanta a narke ta iso gurinsu Kai tsaye gurin AZIZ din ta nufa ta zauna tana kallansa da idanuwanta da har sun fara Dan sauyawa da cikowa da hawaye tace

"Yunwa nake ji sosai"

Hannunta ya kama ahankali cikin nasa ya sarqe yatsun su ya kalleta yace

"Duk abinda kikeso shi zakici yunwa ba zata saka Mrs LIMBA kuka ba"

Saleem ne ya dauki wayarsa zai kira masu aikin gidan su taso gabaki dayansu Dan girka mata duk abinda takeso AZIZ ya dakatar dashi ta hanyar miqewa yana cewa

"No need for that"

Miqar da ita yayi yace da ita zai tafi taci abinci kawai acan.

Saleem har waje ya rakasu suka shiga wata motan daban da ayau ma shine ya tuqo da kansa suka fice Jannah na cewa sai ta dawo yanzu ba da jimawa ba.

Suna fita gidan ya daga wayarsa ya turawa Sayd sakon kafin ya iso a girka the simplest spicy abinci me Kyau.

Sayd daman baya kwanciya a kaida matiqar AZIZ baya gida Dan haka koda sakon ya shigo yana zaune lafiyayyan Palonsa yana Kallo sama sama a flat screen yana Kuma Dan chats a wayarsa.

Kai tsaye jammy ya kira ya sanar Mata itama take ta miqe ta sauya kaya daga na bacci ya nufi kitchen ta Dora lafiyayyan Indomie Noddles dasu carrots da qodar da daman akwai dafaffiya a freezer.

Cikin lokacinda bame tsayi sosai ba ta qarasa dafawa ta kawo dining kenan ta ajiye suna shigowa.

Ruwa da fruits masu sanyi da mango juice ta kawo ta ajiye ta gyara kitchen ta fice bayan ta rife koina.

A dining room din suka qaraso suka zauna tana ganin Indomie din yawunta ya tsinke ta saki hannunsa daya a qarasa da Dan sauri tana zare kimono din jikinta ta jefar tana zaunawa ta dauki fork ta debi Indomie din tana kaiwa bakinta.

Lumshe fararen idanuwansa tayi cikin Jin tsananin dadi ta dago ta kallesa tareda miqa kama hannunsa ta zaunar gefenta tana cewa

"Yayi dadi zaka ci??

Girgiza kai yayi yana cewa

"No"

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.