Best / Popular Hausa Novels

Kalbim Book 2 Complete Hausa Novel

Reading file: KALBIM BOOK2.txt

Chapter 4 of 5

Cigaba da basa tayi yana karba yana kallanta kaman zai hadiyeta harya dena Jin yajin kwata kwata ya kalleta ta dauko ta karshe zata basa ta fadi tana fadawa cikin rigarta.

Kallansa tayi Shima ita ya kalla
Ta ajiye fork din zata saka hannu ta ciro ya riqe hannunta yana ta bari ya dauko da kansa.

Kan dining table din ya maidata ya zaunar yana shafa wuyanta cikin wani irin sanyi da nutsuwa yana kunnuwa ya Kalli fuskanta da itama shi take kalla cikeda so tana murmushi.

Kansa ya ringa sakawa yana shafa mata fuskansa a wuya zuwa kirjinta kafin ya saka kansa cikin rigarta yana bin melon din har tsananin cibiyarta da mararta ya fidda harshensa ya lashi melon din a gurin tareda fatarta kafin ya dauketa cikin bakinsa yana hadawa da fatar mararta ya Dan cisa kadan ta saki wani malalacin numfashi me sautin ihun shauqi kadan tana yin baya ya tarota da hannuwansa batareda ya ciro kansa daga cikin rigarta ba.

Inda ya ciza din ya hura mata yana fiddo kansata wuyan rigarta data kasa daukansu su biyu aciki ta yage Kai tsaye daga gaba sama zuwa qasa anan lafiyayyar fatar kirjinta zuwa cikinta da cinyiyinta suka bayyana ya shafasu yana miqa kansa fuskanta a tare suka kama bakin juna suna wata lafiyayyan French kiss yana qarasa zare yagaggiyar rigarta jikinta.

Sake zagayo wuyansa takeyi da hannunta tana basa damar kissing nata dakyau suna fidda numfashi me sanyi da yamutsa kwakwalwa.

Rigar jikinsa me bottoms suka bude gabaki daya suna jefarwa yana sake matsawa da ita tsakiyar dining din,

Plates da sauran kayan dake kan dining din ya ture duka da hannunsa suna hayewa tsakiyar dining table din yana zare Sauran abinda iyashi kadai ya rage a jikinta ya jefar yana sake hade bakinsu nishinsu me sanyi da tada tsikar jiki yana cike gurin musamman da suka fara abinda ya tsananta nishin yana saka gabaki daya gurin daukan dumi da yanayin shauqin da idan Wani yaji zai iya zarewa shi kansa.

Love me Kyau da nutsuwa tareda wata irin zafaffiyar romance suka gama samu a kan dining din kafin suka samu nutsuwa suna sauke numfashi me dadi da kwanciyan hankali.

Sun dawo daidai tsawon mintina kafin ya dauketa da wasu daga cikin kayansu da bai kamata kowa ya gani ba kaman yanda yayi last time suka bar gurin zuwa bedroom dinsa.

Suna isa Kai tsaye toilet suka nufa sukayi wanka ta rigasa fitowa daure da towel ta zauna tana goge jikinta.

A cikin kayan bacci iri daya sukai Shirin baccinsu kafin suka kwanta yana shigewa jikinsa kaman baby take bacci me dadi ya daukesu.

Washe gari koda fatma ta tashi Jannah Bata gidan Dan haka Bata damuba tayi ayyuka tana debewa Kanta kewa har Saleem ya fito yayi breakfast ya fice Shima aka barta da masu aiki kawai daga nan tana gama komai tayi wanka ta shirya taxo palon qasa ta zauna tana kallonta hankali kwance.

Jannah Bata dawoba a ranar sbd tayi datai da AZIZ wadda ta daukesu sati daya kafin suka dawo sbd Jannah din data fara shiga kewan gida haka kawai taji gidan takeso ko abinci ma na gidan takeso Dan haka dole suka dawo suna dawowa ta daga hankalinta gidan takeson tafiya.

Ba yanda ya iya haka aka shirya musu komai duk da Bata dauki wasu kayanba sbd kada su Dad su gane.

Jirgi aka sakasu Wanda ya saukesu Abuja driver me zaman kansa aka saka yaje airport daukansu tareda kayansu na tafiya kauye da aka bari Abujan baa tafi dasu ba aka kaisu gida.

A gate sukace driver ya ajiyesu sbd basason su shiga 4&4 din tareda shi ga Kuma Jannah din da suka iso ba lafiya ta galabaita sosai tayi fayau daman ta qara Wani irin mahaukacin haske me Kyau dake bayyanarda tsananin hutu da kwanciyan hankali da sauyin rayuwan data samu.

Suna shigowa gate na biyu Garba dake harabar gidan tsaye yana waya shine ya fara ganinsu ya kashe wayar cikeda mamaki da farin cikin ganinsu ya qaraso yana karban kayan Hannun fatma yana cewa

"Tafiyan yamma kukayo?
Meyasa baku kira Kun sanar da dawowanku ba?

Maheer daya fito idanuwansa akan Fatma datai Wani mayen fresh haske sosai fatarta na daukan ido idanuwansa suka fara sauka ya sake baki yana kallansu da mamaki me tsananin gaske yace

"Ku Kuma daga ina haka?
Lfy Kuwa kuka dawo?
Ba cewa akai ku jira zamu Taho ba?

Jannah dake Wani Glowing ya zubawa ido yana cewa

"Lafiya kike Kuwa Jannah?
Kodai bakida jini ne kwata kwata kikai wannan hasken??

Ammar da Dad da suka fito a tare sbd duka sallan magrib zasu masallaci suna ganinta da jin maganar Maheer ta karshe take hankalinsu yayi mugun tashi suka qaraso da sauri Dad na kunna fitilar wayarsa me haske yana haskata da kyau Danma ya tantance yace

"Jannah ciwo kikai a kauyen ne ko me?
Bakwa samun abincin ci ne kokuwa?
Meyasa kika kode haka kaman me ciwon rashin jini??

Ammar ne ya karba da cewa

"To kokuwa da batada jinin da gaske ne??

Fatma data rasa ta ina zata fara magana karban zancen tayi da bude baki tace

"Dad tinda mukaje batada lafiya ko abincin kirki Bata iya ci dakyar ma mukai wannan kwanakin ganin hakan yasa muka dawo"

Jannah datake cikin yanayi na rashin Jin dadi dagowa tayi dakyar ta Kalli dad dinta Wanda ya rungumota jikinsa cikeda tsananin kulawa da tausayinta tareda Dana sanin turata kauyen yace

"Muje ki huta gajiyan tukuna sai muje asibiti gobe inshallah ko Akira Dr"

Ciki suka nufa gabaki dayansu kaman zasu cire ciwonta su sakawa kansu.

Ummah dake palon sama zaune tana waya da AZIZ a wayar Falaq fiddausi ce ta sanar da ita isowansu Jannah din Wanda AZIZ ya riga ya sani tinda shine ya saka driver zuwa daukansu.

Sallama Ummah tayi dashi suka sauko gabaki dayansu Falaq na gaba cikeda farin ciki me tsanani.

Koda suka isa dakinsu Jannah din ummah ce ta fara isa gareta ganin yanayinta tana zuba mata ido sosai ta kamota jikinta har tana hadawa da hannun Dad Wanda yake kokarin kwantar da Jannah din ya dago ya kalleta da idanuwansa cikeda wata irin kewa da kauna me tsafta duk da ko a jiya suna tare abinsu Dan tinda AZIZ baya nan Shima ya samu ya ringa lallabata suka koma da sakewansu da juna kamar baya Wanda babu sanin kowa kaf a gidan har yayansu a dakinsa Wani lokacin take kwana sbd soyayyar da sukewa juna suma me karfi da tsafta ce,

Itama kallansa tayi tana dan dauke Kai ta rungume Jannah jikinta tana cewa

"Meya sameki Ummijan?
Lfy Kuwa?
Ko gajiyan hanya ne?

Ammar da duk ya kasa sukuni Jin yake kaman ya tattaro likitocin Abuja ya kawo su gabanta duka yace

"Ummah sam Jan ta sauya gabaki daya jini da ruwan jiki ne babu a tattare da ita ji yanda ta kode"

Cikin damuwa umman tace

"Wlh Kuwa hasken nan yai yawa har daukan ido take gashi batai rama ba kaman ma sanyi ya kumburata abin kam yayi yawa a nemo likitoci saikace wata mace Mai ciki...."

Maganar umman ta saka Fatma zamewa kasa da karfi ta fadi a kofar fitowa daga toilet tsabar Wani mugun dukan da maganar taiwa tsakiyar Kanta da kafafunta.

Gabaki daya juyowa sukai suka kalleta cikin tsoro sbd faduwan gaske me karfi tayi wadda ya kamata ace ta fasa ihu amma tsabar tashin hankali da tsananin tsoro da shock din data shiga kasa ihun tayi sai kawai ta miqe tana zare ido azabar faduwan na ratsata ta zubawa Jannah idanuwanta gabaki daya tana kallanta cikin yanayin da Bata taba lura ba ko tsayawa ma ta Kalli sauyinta sai kawai ta fasa kuka tana amsa sannun da ake mata na faduwa amma ba faduwan ma takewa kuka ba masifar da kila zasu shiga.

Jannah ma maganar umman sakata mummunan faduwan gaba tayi ta Kalli yanda Fatma ke kukan wayyo ta shiga uku itama take hawaye suka tsinke mata tana cewa kar a kira likitoci gobe zataje asibiti sbd tanason hadda motsa jikinta.

Da mamaki kowa ya kalleta amma Ummah tace ba damuwa yanda takeson zaayi.

Su Dad ficewa sallah sukai hakama kowa Banda Falaq data ringa Jin kaman ta cirewa Jannah din komenene ciwonta.

Har dare baa bari Jannah da Fatma suka kasance su kadaiba sbd kulawa da kowa ke nunawa gashi ciwon sai tsananta yakeyi gabaki daya kaman kada su iso jikinta yana neman rikicewa Dan Hakan nema baa tada maganar zaman da sukai a kauye ba duk da kowa yaga sauyin daya kamata ace anyi magana akansa amma dai duka anyi Shiru sbd yanayinta.

Kwana tayi wahalce sbd wani irin zazzabi da amai da yunwar datake ta cewa tanaji Fatma sai yawon kitchen da fridge ta kwana yi.

Washe gari Tinda safe akace su fito akai Jannah din asibiti ta maqale akan ita da Fatma kawai zasu.

Duk yanda su Dad sukai haka Jannah din ta saka ummah taiwa Dad din magana aka barta drivern Falaq yakaisu su biyu kawai bayan Ammar ya basu kudi me kauri da zasuyi komai a wadace.

Nicky ma a safiyar cikin tsananin tashin hankali tabar gidan ta nufi asibiti batareda sanin kowaba sbd ciwonta da amai daya kasa ci ya kasa cinyewa tsawon lokaci gashi wasu sauyi take gani a tattare da ita.

Motar su Jannah ce ta fara isa asibitin wadda take kamar ta LIMBAS sbd kaf ahalinsa likitocin asibitin suke gani,

Suna shigewa motar Nicky na parking itama ta fito ta shige tana saka wayarta flight mode sbd batason kowa ya nemeta a lokacin.
#MAMUH
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 57

Jannah da Fatma kusan tashin hankalinsu daya sbd babu Wanda ba masifaffen tashin hankali yake ciki ba sbd tsoron abinda zasu iya gani ko tabbatarwa,

Fatma Jin takeyi kaman ta Dora hannu akai ta ringa fasa kuka da ihun abinda kwadayinta ya janyo mata sbd itadai tafi dauka kwadayinta ne yakaisu sbd ta biyewa son xuciya Bata Hana Jannah ba suka je suka ringa yawo da Jin dadinsu yanzu batasan tayaya zata fuskanci hukunci da tashin hankalin da zai biyo baya ba Dan su Dad dasu modibbo wlh kila ita zasu fara ratayewa.

Jannah tsoro da tashin hankalin datake ciki ya hanata ko iya magana ya yunwar azaba tanaji amma ko appetite na cin abincin batada shi sbd zuciyarta dake harbawa kaman zata fado idanuwanta sunyi jajir hawaye na cikowa idanuwanta tana shanyewa.

Tausayin Jannah din da firgici ne suke cike Fatma ita suna busar Da idanuwanta tana ma kasa ko hawayen ita.

Zaunawa sukai jiran a kirasu bayan sun gama duka procedures din,

Nicky ma ta gama komai ta wuce dakin da zata ga nata likitan sbd ba daki daya zasu ga likita ba.

Likitan da Jannah zata gani akwai wani a gurinsa Dan haka suka Dan jira ita Kuwa Nicky tana zuwa ba kowa Dan haka kai tsaye ta shige office din.

Bayani tai Masa na abubuwan datake fama dasu yawan amai da yawan cin abinci Wanda kwata kwata ya lalata diets dinta sai Kuma yawan zazzabi kullum cikin zafin jiki da night and morning sickness take.

Kallanta Dr din yayi yana rubuta a computer din dake gabansa na bayanan datai Masa yace

"Are you married?

"No" ta fada tana girgiza kai fuskanta a yamutse sbd tambayan dayayi Mata da Bata shafi ciwonta ba.

"When last did you see your period Ms Aysha?" Ya jefa mata tambayar yana rubuta report din bayanta a computer.

Dagowa tayi gabaki daya ta kallesa sbd yanda tambayar ta Sara Kanta da take yayi nauyi sbd gabaki daya ta Manta ma da period din daya tambaya Wanda ta manta Rabon ma dataisa sbd tashe tashen hankalin data ringa shiga a 4&4 ta zare.

Tinani me karfi da Sauri ta fada na last da period yazo mata amma ta manta kwata kwata.

Kallanta likitan ya dakata yana yi sbd jiran amsarta da ganin yanda ta shiga tinani alaman ta manta.

"Karki damu we will run some tests sbd dubawa may b mu iya ganewa,
So bayan wannan duka bakyajin wata matsalan?

Gyada kai tayi bakinta na mutuwa da tsananin tsayuwa da tinaninta yayi cak.

"Kina cin abinci sosai?

Gyada kai tayi

"Ciwon mara fa ko Kuma irin nauyin mara koyayan?

"No" tace bakinta na sake nauyi.

Rubutu yayi sosai a computer kafin ya kalleta yace

"Ga nurse nan zuwa zata kaiki inda zaa qarasa dubaki"

Kafin ta bada amsa aka bude kofar nurse ta shigo tana kallanta cikeda kulawa tace su tafi.

Miqewa tayi ko magana kasawa tayi tabi bayanta suka fice kafafunta na Dan rawa sbd gabaki daya maganar rashin ganin period dinta ya saka kanta toshewa tas Bata gane komai test din da akace kawai take jiran ai mata.

Jannah ita sai a lokacin ta samu shiga gurin Dr din Dan haka itama tana shiga ta zauna jikinta babu inda yakeda karfi idanuwanta gabaki daya sun qarasa kodewa.

Kallanta likitan yai Kai tsaye ya fahimci kaman akwai ciki a tattare da ita Dan haka ya fara da tambayarta tanada aure.

Gyada kai tayi tana sake Jin faduwan gaba kafin ya fara Masa bayanin yanayin yanda take Jin rashin lafiyarta kafin Kai tsaye karshe tace Masa so take kawai ta sani idan akwai wani abu daya danganci ciki a tareda ita.

Murmushi likitan yayi sbd ganin yanda duk ta kasa sukuni yace

"Ba damuwa amma dai da alamu kaman akwai cikin so zan tabbatar ne idan na tura ki akai test ko scanning kawai a kawo Mun"

Nurse ya kira ta tafi da ita itama kafafunta sai rawa sukeyi suna jiqewa da gumi sbd tsoron Familynta Mai tsananin gaske kawai dataji ma yana sake rufeta sbd maganar ciki ta wuce ma duk gargadin da suke mata akan AZIZ.

Suna fitowa Fatma ta miqe idanuwanta akansu tana jiran Jin magana daga Jannah amma ba komai sai kawai tabi bayansu itama.

Nicky dake zaune gaban likita bayan Dan lokaci da aka gama mata komai take aka gane cikine a jikinta tsawon wata biyu da satika batasan lokacinda ta zube a gurinba tana neman somewa nurses biyu sukai saurin riqeta cikeda tsananin kulawa suna zaunar da ita zasu fara Mata wani sabon bayanin batace komaiba ta kwace takardun hannunsu na results din scanning nata ya miqe ta fito kafafunta na tsananin rawa kanta na juyawa da karfin gaske take taji wani sabon Aman ya taho mata da gudu ta isa restroom ta ringa zuba aman jikinta na tsananin rawa sbd tsabar mummunan tashin hankalin dayafi kowace tashin hankali da kaddararta muni.

Aman takeyi sosai tana zunduma kukan daya saka idanuwanta ja ta gama ta fito ta nemi guri ta zauna tana saka kanta cikin kafafunta wani irin kuka Mai tsananin ciwo da Daci yana xuwar mata a karo na farko dataji tana tsananin kewa da neman mahaifiya a rayuwarta sbd batasan wace irin kaddara ce wannan ba,
Batasan yaya zatai ba,
Batasan me zatai da Kanta da cikin ba,
Batama riqe sunan Wanda kaddara ta sakata samun cikin nasa ba,

Batasan ma Yaya ake cirewa ko renan ciki ba tayaya zata wayi gari da wannan girmammiyar kaddarar batada Wanda zata gurinsa ta fada Masa ya rarrasheta.

Kuka takeyi sosai duka jikinta yana rawa tanajin kadaici da wani irin kewan Dan uwanta da shi kadai gareta Kuma shi kadai zai karbeta da kaddararta suna ciketa duk da tasan bazai ji dadin Abinda tayi din ba.

Kasa tashi tayi sbd yanda kukan nata yake ratsa zuciyarta da dukkanin lafiyarta Dan ayau kwata kwata ko tashi ciwonta beyiba sbd emotional lamarin da bai taba samunta bane akan a sameta a lokacinda take neman ko Wanda Bata saniba bane ya kalleta ya rarrasheta ko zata samu sanyi da sassauci amma babu.

Batasan iya tsawon lokacinda ta dauka a gurinba zaune tana cikin kuka da quncin rayuwa gabaki daya gata da wani irin tsananin tsoro da son rayuwarta da bazata iya tinanin cire cikin ba sbd kawarta daya a duniya Kuma ta rasa ranta ne gurin terminating ciki Dan haka ita bazata iya ba batason rasa ranta tsoro takeji.

Kaman daga sama cikin kunnuwanta ta juyo muryan Jannah wadda ta bude baki cikin tsananin tashin hankalin da itama ta samu Kanta me firgitanwa muryanta na rawar kuka tace

"Fatma Dad da Maheer kasheni zasuyi ida suka San da cikin nan,
Ammar mutuwa zeyi idan ya San da cikin wani a jikina,
Daga dawowa kauyen da suke tinanin sun turamu su samu ciki a jikina wlh Maheer zai iya rataye ni Dad Kuma yafeni zeyi......

Kuka ta fasa mara qara me tsananin ratsa zuciya tana zamewa a darare ta zauna a kujeran dake gurin jikinta na rawa sosai kukanta na sake ratsa Fatma da itama kukan takeyi me tsananin gaske sbd hukuncin da itama zata karba kodai na komawa kauye Kuma tana komawa zaa mata auren dole sbd tayi hankali Dan haka itama zaunawa tayi gefen Jannah din tana fasa sabon kuka.

Nicky datake cikin nata kukan Jin abinda suke ciki Wani irin shock da tsantsar mamaki me girma tashiga Jin Jannah da ciki ta samo daga kauye kenan?

Gangaro mata hawaye sukai tana sake juya musu baya sbd kada su ganta tana Jin Dan sanyi a ranta sbd masifar datake tinanin tana ciki ita kadai ashe tanada yar uwa sbd itama Jannah wani qaramin kauyen ne yayi mata ciki kenan?
Duka kauyen su Garba kenan haka suke ko me?

AZIZ dayake zarewa bayaji baya gani akan Jannah din idan yaji cikin shege ne a jikinta Yaya zaiyi?
Zaici gaba da Sonta ne ko me?

Koma yayane tabbas ita zata sanar dashi Dan fara ganin yanda zai karbi lamarin cikin shege a Jannah,

Idan ya Aminta da aurenta da cikin shegen kokuma Yaya reaction dinsa akan cikin shege a gidansa zai kasance to itama kenan zai iya amsarta da nata cikin,

Koma dai yayane tanason fara ganin yanda zaiyi idan yaji barnar sbd tafara gani Dan itama tasan yanda zaa fuskanci nata koba komai zata samu sauki da sassaucin zaa ce ba itace tafara ba Jannah ce ta fara idan nata ya biyo daga baya.

Wayarta ta fidda ahankali batareda sanin su ba ta dauki hotonsu tareda recording wasu daga maganganunsu akan cikin kafin ta samu dakyar tayi zooming result din hannun Fatma data Kafe da ido tana kuka inda sunan Jannah Zad ya fito baro baro da tabbacin cikin jikinta Sati Bakwai.

Miqewa tayi ya fice batareda sun ganta ma sbd su halinda suke ciki ya ishesu.

Sun jima cikin kuka da jimami kafin suka yanke shawarar qin barin kowa ya sani kafin su samu mafita musamman AZIZ din da yana Jin cikin zai iya bayyanawa kowa ba ruwansa da duk Wanda ciwon zuciya zata kama.

Fitowa sukai bayan sun karba tsadaddun maganin da aka rubuta mata suka wanke fuskansu suna kokarin komawa daidai.

Suna barin asibitin gurin cin abinci Fatma tace akaisu sbd Jannah din tasamu taci Dan ana komawa gida ba iya ci zataiba sbd tana ganin su Dad zata iya shiga sabon tsoro.

Wani babban lafiyayyan Eatery suka tafi sukaci abinci sosai me Kyau da tsada suka koshi suka fito.

Basu tafi gida Kai tsaye ba Saida sukai Dan zagaye dukkaninsu suka sake sakewa tukuna suka iso gida.

Gabaki daya Zaune suke a palo sunata jiran dawowansu,

Ummah na zaune gefen Dad Wanda yake kwantar mata da hankalin lafiya kalau inshallah,

Maheer sai Kiran wayar Fatma yakeyi Bata shiga Ammar Kuwa Shiru yake a dayan gefen Ummah ya kasa cewa komai haka kawai yakejin jikinsa yayi sanyi fatarsa kawai ciwon Jannah ba wani serious ciwon bane da yamafi tinanin maleria ce ta sauron kauye ko Kuma yanayin ruwa da cimar kauyen ta taba ta tinda tayi fiyeda shekara koma fiye Bata ci ba.

Suna shigowa Fatma ta Dan sake fuskanta tana kallansu itama Jannah din daurewa tayi tana sakewa suka qaraso suna zaunawa Maheer ya Kalli Fatma yace

"Meyasa wayarki ayita kira ne bata shiga?

Dan marairaicewa tayi sbd sake basar da yanayin tace

"Tace wlh Yaya Maheer nima bansaniba kila network ne"

Maida kallansu kowa yayi akan Jannah suna mata sannu ta amsa tana murmushi a sake tace

"Nafa ji sauki since malaria ce da yanayin sauyin cima kawai amma sun bamu magani tin acan ma naji na fara samu sauki"

Ummah data riqe hannunta cikin nata sauke ajiyan xuciya tayi tana Hana su Maheer da Dad magana tace

"Buqatanmu lafiyarta da Kuma fatan ba wani babban ciwon bane Dan Haka mu godewa Allah"

Shima Dad sanyi da nutsuwa yaji ya qara mata sannu yana cewa taje tai wanka taci abinci ta kwanta ta huta.

Maheer binsu yayi da ido itada Fatma din da suka miqe take suna nufar daki kaman munafukai.

Ammar daya kasa cewa komai maganin yaso karba ya gani amma yanda Fatma ta riqe ledan maganin kaman rai da yanda tafin hannuwan Jannah sukai wani irin hasken daya sakasa kafesu da ido ya saka har suka shige bai samu cewa komaiba.
#MAMUH
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 58

Suna shiga daki Fatma ta isa gaban dresser ta janyo drawer ta saka ledan maganin ta rife ta nuf toilet da sauri sbd fitsarin tsoron kar a ganosu kaman zai zubo mata.

Jannah ma zama tayi bakin gadon tana sauke ajiyan xuciya tanajin ma kaman da gaske ciwon ya fara tafiya,

Falaq ce ta shigo da fiddausi dauke da tray na snacks da paper meat me dadi da sukai garnishing dasu cabbage and potatoes da mayonnaise.

Fiddausi ce ta hada mata ita Kuma Falaq ta hado smoothie Dan gasar yi mata girkin akai.

Murmushi tai tana kallan yanda suka ajiye mata komai akan table ta taso daga bakin gado tana dawowa kan couch ta zauna tana kallan samosa data balain shiga ranta tace

"Aikuwa duka zan cinye"

Miqewa tayi ta nufi bathroom da Fatma ta fito tayo wanka da alwala daga can daure da qaton towel daure a jikinta ta fito.

Fadawa tayi itama tayo wanka tareda alwalan tana fitowa sallah tafara yi kafin ta shirya cikin freesize riga da wando ta zauna gaban kayan tafara ci tana Jin Wani dadin papper meat din na ratsata tana Sha da smoothie da juice duka.

Fatma data dawo daga Palo dauko ruwa a fridge itama zaunawa tayi tana saka hannu suka fara ci kaman basa cikin damuwa komai.

Hadda fiddausi da Falaq din suke ci gabaki dayansu suna fira hankali kwance a sake.

Bayan suna gama magani Jannah Tasha daga nan ta Dan miqe kwance tana Jin jikinta da cikinta suna mata dadi ta ringa lumshe ido suna fira tana jinsu.

Falaq data ga yanda takeyi ta fara massaging mata kafarta cikin kauna da kulawa.

Har ishai suna dakin Saida Ummah ta shigo da Kanta ta kirasu suka fito anan dining din palonsu zaadens sukaci dinner gabaki dayansu harda Ummah dasu Falaq da fiddausi masu aiki suna serving nasu.

Suna gamawa anan akaita fira har dare sosai tukuna fiddausi ta kama Falaq suka koma samansu.

Jannah ma duk yanda Ammar yaso samun daman fira da ita sbd kewanta da yayi bai samu damar ba sbd baccin dayake cike da idanuwanta.

Shigewa tayi itada Fatma Maheer daman yana daki yanata process din nema musu aiki mekyau daya duqufa kwanakin a laptop.

Garba ma yana daki ya shiga wanka yana fitowa yayi shirin bacci da saka turare me kamshi da sanyi Wanda a yanzu Shima ya riga ya saba da wata irin tsafta da qamshi tareda sanin darajar Kai sbd zama cikin zaadens musamman Ammar dayake kokarin sauyasa sbd yanason duk inda zasu su tafi dashi Dan ingantasa ya maidasa tsayayyen namijin daya San kansa.

Ammar ma miqewa yayi bayan shigewan Jannah ya yiwa ummansa Saida safe ta amsa cikeda kulawa tana Masa addua kafin ya yiwa Dad ya nufi daki.

Dad da umman ne kadai suka rage a palon Dan haka Ummah taje fridge ta daukowa Dad din ruwan dayace yana buqata ta doro a tray me kyau da cup ta dawo ta ajiye gabansa tana Daukan roban ruwan ta bude ta zuba Masa ta miqa masa ya karba yana kallanta a natse cikeda kulawa.

Ruwan yasha a natse yana riqe hannunta cikin nasa yace

"Thank you Allah Miki albarka"

"Amin" tace tana murmushi ta Dan kallesa tana son janye hannunta ya sake riqewa cikin nasa yana cewa

"No Fatima"

"Hanya ta kalla tana murmushi tace

"Yara fa zasu iya sake fitowa"

Baice komaiba ya miqe yana riqe da hannunta suka nufi hanyar bedroom dinsa yana cewa

"Koyaushe zancenki Yara,
Kulawanki ma yanzu duka akan Yara ne Fatima"

Shigewa dakin sukai tana kasa basa amsa sbd zame hannunta datai ta nufi bathroom sbd alwalan sallan ishai da bataiba se yanzu.

Mama da tin tafiyar AZIZ tayi tafiya kauye washe gari sai gata ta dawo bayan fiddausi da Falaq da sukai murna da dawowanta babu Wanda yabi ta Kanta tinda daman dai Zaadens ba Shiri sukeyiba hakama Nicky tinda ta dawo asibiti take cikin damuwa da kunci madam Sisi ce kawai take kulawa da ita sai fiddausi dake kokarin ganin koyaushe ta fito taci abinci sbd kusan kulawan duk ahalin LIMBA kaman a hannun fiddausin take yanzu.

Tsaraban kayan ciye ciyen kauyen da mama ta saba ita ta kawo musu su fiddausi sukaita murna Jannah ma da suka shiga ranta sosai da ita aka cinye tas da Fatma.

Se dare Jannah ta Taho har sama har dakin Maman itada Fatma suka gaidata cikeda girmamawa tareda mata barka da dawowa.

Zubawa Jannah idanuwa Mama tayi bayan ta amsa gaisuwan tana kallanta gabaki daya tana ganin sauyi me yawa a tattare da ita.

Bata kawo tinanin komaiba itama sbd sanin ko aure Jannah din batada shi bare ma wani yayi mata tinanin ciki indai ba andaura mata aure da Ammar bane bayan Bata nan har aka samu cikin.

Ficewa sukai suna fitowa Ummah na isowa kofar dakin Maman wadda haryanzu basu fuskanci juna ba sbd AZIZ na tafiya Mama tayi tafiyarta se yanzu.

Ajiyan xuciya Ummah ta sauke a hankali tana sake Jin dukkanin damuwa da Wani dattin tinani akan Sakina yana sake wanke mata sbd duk laifin da Sakina da kuskuren datai kauna da irin riqo da sadaukanwa da uwa data zama ga AZIZ da Ummitah ya take duka laifin da kuskuren Dan har ita har AZIZ har Ummitah babu abinda zasu iya biyanta dashi har abada,

Kuskuren datai shedan ne Dan zuciya sukaci galaba akanta sbd irin kaunar datake wa AZIZ da kishin uwa akan danta daya shigeta Wanda babu Wanda ya wuce Hakan ta faru dashi a cikin uwaye da dama,

Hakama duka kafin wannan ita kanta bazata manta wacece Sakina a rayuwarta ba sbd itace ta zama gatanta Dana AZIZ tin Bata haifi Ummitah ba bayan rasuwar mijinta.

Ita a gurinta komai ya wanke ya wuce tinda shi kansa AZIZ din baiyi fushi da itaba duk girman laifin ya barshi tinda dai uwarsa ce ba yanda zaiyi da ita dole sai hakurin Dan a gurinsa idan har zai iya dagawa Ummah murya to zai dagawa Mama idan Kuma bazai iyaba to har abada bazai iya dagawa Maman ba Dan dagawa Mama murya kaman dagawa Ummah ne shiyasa ma kawai ya hadiye bacin ran da fushin ya kaurace mata sai bayan da ya gama digesting abin Kuma ya sameta da kansa.

Hannu Ummah ta miqa a natse ta buga kofar dakin Maman tana Dan dakatawa.

Mama data gama waya da AZIZ din Wanda yayi mata barka da sauka lfy ajiye wayar tayi tana cewa

"Yes waye ne?ya shigo"

Bude kofan Ummah tayi a natse tana shigowa fuskanta a natse babu fushi babu matsewa babu komai.

Kallanta Mama takeyi cikeda mamaki da wata irin kunya da damuwa kafin ta dauke Kanta tana kasa kallanta a sanyaye tace

"Bismillah zauna"

Zaunawa Ummah tayi a kan lallausan sofan dake dakin tana kallan Maman tareda kokarin kawar da Jin nauyin junansu tace

"Barka da dawowa,ya hanya?ya mutan gidan?

Batareda mama ta kalleta ba nauyinta na qaruwa tace

"Lfy kalau alhmdllh,mutan gida ma duk lfy suna can"

Shiru sukai babu Wanda ya sake cewa komai sbd Mama Bata sa ta inda zata fara ba Dan kunya da baqin cikin duk abinda ya faru datake ji.

Umman ce ta sake motsawa tana Dan sake murmushi me sanyin sauti tace

"Sakina kiyi hkr da duka abinda ya faru Wanda ya faru ne bana cikakkiyar hankalina,

Kuma yanzu Dana dawo daidai din nayita son magana dake amma ban samu damar ba sai gashi kinyi tafiya"

Mama da jikinta ya dauki dumin sanyi da kunyar duniya gabaki daya dagowa tayi bakinta na nauyi tace

"Fatima kina bani hakuri ne sbd ki ragemun girman kunya da abin kunyar dana aikata ne,

Girman kunyar danake ji ai bazai ragu ba sbd nayi kuskuren daya kusan batar Dani gabaki daya amma ki sani wallahi tallahi Fatima banyi komai Dan wata boyayyar manufa danake da ita ba sai akan tsoro da fargaban rasa AZIZ Wanda nake Jin tsananin kishinsa a matsayin Dana bana kaunar duk Wanda zai rabani dashi ko nesantani dashi shine kawai abinda ya rife zuciyata, tinanina da Imani na amma bayan wannan walhi Fatima ban taba binki da Wani sharrin ko manufarba ke da yayanki.......

Katse Ummah tai da girgiza kai tana cewa

"Sakina ban taba zargin da wani abin ba nima bayan wannan Kuma tinda Allah ya kawo saukin abin ai shikenan,

Sannan babbar maganar da nakeson fada Miki itace ki sani ABDULAZIZ danki ne wlh duniyar nan har lahira,

Ban dawo da rabaki dashi ba sbd kece kika fini saninsa a yanzu Dan kece kikai rayuwar datafi tsayi dashi akan ni,
Duniya ma batasan kowace uwar AZIZ din ba bayan ke,
Kece uwarsa a baya Kuma kece uwarsa a yanzu,
Bazan iya rabaku ba sbd akwai shaquwa da kauna tareda girmamawa a tsakaninku,

Ni ina da wasu Yayan a yanzu da zan zame musu uwa har karshen rayuwata Dan haka kema bazan rabaki da naki ba,

Dawowana rayuwarku babu abinda zai sauya Miki keda AZIZ sbd shi kansa bazai yadda wai ya juya ko sauya Miki ba Dan Kuwa shi din Dan halak ne Dan haka ina fatan basai munyi janye janye ba komai ya wuce zamu yafi juna"

Ajiyan xuciya da numfashi Mama ta sauke hawaye na gangaro mata sbd AZIZ da mahaifiyarsa sun nuna mata kyakkyawan zuciyar data Fi tata tsafta.

Ummah ganin hakan ta qara Bata hakuri tana Dan kokarin Jan Maman da firar baya sbd son su sake kaman yanda suke tin farkonsu.

Kuka sosai Mama ta fasa a gaban umman tana Bata Wani irin hakuri harta saka Umman kuka sukai abinsu suka Shirya daga nan suka koma Tina baya Dan shine zai dawo musu da cikakkiyar kaunar da sukewa juna me karfi da tsafta.
#MAMUH
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 59

Har dare Ummah na tareda Mama Dan haka ma ko dinner tare sukai gabaki dayansu anan bangaren Bata je gurinsu Dad ba.

Jannah ma a cikinsu tayi dinner tareda su Falaq Maman nata kallan Jannah tanajin zuciyarta Bata nutsu ba da sauyin dayake tattare da ita sbd AZIZ dinta daya gama mutuwa akan Jannah din gashi kaman da akwai matsala.

Ita dai Jannah Bata wani riqe Maman a rai ba sbd haryanzu ita takewa kallan mahaifiyar AZIZ dinta Ummah Kuma ummanta ce kawai.

Sun gama dinner a dakin ummah tayi kwanciyarta karshe ma anan ta kwana da zazzabin dare batareda ta bari Umman ta sani ba.

Washe gari gabaki dayansu suka fita su Biyar Ita, fiddausi,Falaq, Ummah da Fatma fiddausi ce tajasu a mota suka tafi gyaran Kai sbd kowannensu yana buqata.

A wani tsadaddan spa sukai branching Wanda Already fiddausi da Falaq nada Vip card a gurin already Jannah ma tanada shi itada Anny tintini amma yanzu ta rasa card din amma kusan dayake akwai sauran maaikatan baya a gurin suna zuwa suka ganeta tareda tarbanta cikin tsananin girmamawa da rawar jiki.

Bangaren Manyan clients nasu aka kaisu sukai booking gurin gabaki daya sbd Ummah da fatma da ta Dan iya zuwa irin guraren yanzu itama sbd ko Lagos kusan so uku suna zuwa irin guraren.

A gurin suka wuni sai yamma suka baro suka dawo kowannensu fuskansu na daukan ido hakama skins nasu sai qamshi sukeyi me dadi.

Tinda suka dawo Ammar yake bin Jannah da Kallo me sanyi sbd ta sake zama kaman wata tauraruwan rayuwansa amma hakanan yakejin jikinsa na sanyi akan Jannah din da kansa.

Fatma ma garba dayake ganin shi gabaki daya ta sauya Masa tayi wani irin haske da ja ta sauya kaman ba ita ba yauma ganin yayi ta qarasa sauya Masa sai tsokanarta yakeyi da Fatma ce wannan ko baturiyar Fulani.

Dad take fadawa yace ta kyalesa neman magana yake.

Maheer dai Shima magana ne kawai baiyiba amma Fatman ta sauya gabaki daya a idanuwansa dayake tinanin ko shi kadai ya sauyawa Ashe ba shi kadai bane amma gudun ace Shima tsokanarta yayi tinda girmamasa takeyi sosai sai yayi Shiru abinda.

A gajiye suka dawo Dan haka babu wata hayaniya a gidan dukansu kowa yayi daki yai wanka basu fitoba har washe gari.

Kwana biyu Jannah ta samu karfin jikinta duk da kowane dare da qananun zazzabi take kwana amma babu Wanda ta bari ya sani daga ita sai Fatma suketa nuku nukunsu da neman mafitan yanda zasuyi gashi kaman kada su San dashi sai taga cikinta yana kokarin fara Dan kumbura tinda an sake daukan kwanaki da sanin.

AZIZ kowane dare suna wayansu a Wayan Fatma Bata fada Masa ba Kuma tanata tsoron tinanin terminating cikin amma Shima Hakan tana tsoro.

A bangaren Nicky ta rame tayi fayau ta zama kalar tausayi sbd babu me kulawa ta Kanta,
Mama ce take kulawa da ita Shima ba irin sosai ba sai Ummah da itama tana kokari akanta duk da ta Hana kowa ya shiga cikin lamarin ciwonta karshe ma nunawa tayi ta warke ga ciki na kokarin fara bayyana Dan haka ta qarasa zama abar tausayi tinani da baqin ciki da kadaici na neman kasheta a daki ita daya.

AZIZ Sam Baya daga wayanta ko ta kira karshe ma dena samunsa tayi da alama yabar kasar kila.

Ana cikin Hakan ne Fiddausi ta fara lura da sauyin Jannah sbd idonta daya gane mata shafaffen cikinta data Dani ya fara tasowa amma Bata kawo komaiba Dan abune da yake buqatan tabbatarwa indai ma cikin ne zai fito da kansa.

Dad da a yanzu yagama samun kan matarsa sun jame abinsu zam babu komai a tsakaninsu yanxu se soyayya me sanyi da mutunci take yafara tsananta neman aikinsu su duka me Kyau sbd ya bar nan su koma nasu muhallin Dan yama gaji da zama gidan 'Dan matarsa ba girmansa bane.

Ammar ne ya fara samu interview kafin Maheer Dan haka babu Bata lokaci suka tafi aka fara zaman jiran kira.

Yau tin safe Jannah din ta tashi da yanayi na rashin karfi da mutuwan jiki Dan zazzabi qasa qasa yana damunta Dan haka taqi fitowa bare shiga mutane dan kada a ganeta hakama ta nesanta Kanta sosai da Ammar sbd kada y gane halinda take ciki tinda shi likita ne duk da bana mata bane amma dai ko yayane zai iya ganewa Dan haka take Dan nesanta dashi Wanda Hakan yake tsananin damunsa Dan haka ya sake tada maganar aurensu tareda dagewa akan aikin da suketa fatan farawa tinda bazasu tabbata a gidan AZIZ ba a karkashinsa suna zaman Banza.

Kwana biyu tana fama Fatma nata tarairayanta Dan kada a ganesu sunata lallabawa.

Asibiti sukeson zuwa amma ba dama sbd yanda Maheer ya kafa ya tsare akansu su biyun.

Yau tana tashi tayi kokari ta Dan sake ta fito taci abinci cikin family suna gamawa ma ta tsaya akai Dan fira sosai har yamma sai gashi ta samu karfi sosai da sakewa sbd zama cikinsun ya taimaka mata.

*******Zaune yake yana karanta Wani report da Saleem ya kawo Masa shi da Sayd yana Dan dubawa a natse su Kuma suna zaune a kujera daddaya suna facing nasa kowannensu report din yake sake bi.

Wayarsa ce tayi haske tana vibrating ya Dan dauke idanuwansa masu haske ahankali daga kan abinda yake karantawa ya Kalli wayar tana gefensa.

Aysh ne sunan daya bayyana a screen din wayar Dan haka bai motsa ba ya Maida kallansa kan abinda yakeyi.

Sake shigowa Kiranta yai harya tsinke bai dagaba saiga Kiran ya dawo kan wayar Sayd.

Kallan Kiran sayd yayi Shima bai dagaba sbd abinda yake gabansu yanada tsananin mahimmanci.

Sakonta ne ya shigo ta saman wayar Sayd Wanda ya sakasa ajiye ipad din hannunsa yana daukan Wayan ya bude sakon yana kallan AZIZ Wanda bai dago ya kallesaba har lokacin kafarsa daya na kan daya.

"Jannah is pregnant da wani AZIZ na buqatan sanin Hakan"

Shine abinda sakon yake a rubuce sai hotinan scan nata da sunanta baro baro a jiki da satikan cikin.

Bude sakon yayi da Kyau yana sake karantawa ya Kalli Saleem Wanda ya juyo ya kallesa da mamaki kafin ya Dora kansa akan screen din wayar Sayd din yana ganin sakon ya Kalli AZIZ da sauri Wanda sai alokacin ya dago ya sauke idanuwansa akansu Jin idanuwansu akansa suna kallansa.

Bude baki yayi cikin class da kamewa yace

"Me yake faru ne?

Riqe wayarsa sayd yayi yana tinanin ta yanda zai fara fada Masa abinda zai qarasa sauya rayuwansa gabaki dayanta Saleem Kuwa kasa yadda yayi wai princess dinsu zata zama Mum.

AZIZ ajiye iPad din hannunsa yayi yana kallan wayarsa ya Kalli miss call din Nicky yace

"Wani abin ya faru a gidan kenan?

Kafin sayd yayi magana AZIZ din ya daga Masa hannu yana saka Kiran Nicky Kai tsaye.

Tana zaune duk damuwan duniya ta rufeta ga ciki ya fara fitowa rashin mafitan yanda zata fuskanci kowa da cikin ya sakata tona asirin Jannah ga AZIZ sbd fara ganin yanda zata kaya kafin nata.

Kiransa na shigowa ta dauka da sauri ko gaidasa batai ba tace

"Mine nayita baka dauka na kasa riqe kaina ne na turawa Sayd komai Jannah cikine da ita Kuma a tafiyan datai kauye kwanakin baya ta samosa na ganta da idona asibiti inason ka sani ne kafin ta zubar dashi ta rufe kowa sbd kukan datakeyi banajin ma Bata zubar ba.......

Dif taji Kiran ya yanke ya kashe wayarsa yana kallan Sayd da idanuwansa da suke wani sparking din abinda shi kansa bai saniba hannu kawai ya miqa masa.

Wayar Sayd ya miqa masa yana karba abinda ya gani ne ya sakasa dagowa ya Kalli Sayd yace

"A siya ticket din komawa na yau dinnan ina buqatan zuwa Dan tabbatarda Zancen samun arzikin dayafi kowane arzikin duniya"

Saleem daya kasa gasgatawa har lokacin kallan AZIZ yai yana miqewa Shima yace

"Inaga nima zan taho I can't wait"

Kasa cewa komai AZIZ yayi sbd wani feeling dayake gauraye xuciya,jini da numfashinsa.

Babu abinda yake tsananin buqata irin ya shaqi qamshi da numfashin dayake fitowa tin daga cikin Jannah din har cikin kansa Dan haka ya ajiye komai yana jiran a duba ticket din jirgin da zai diresa a Abuja a Daren yau.
#MAMUH
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 60

*_ZUZEAM VENTURES_*
Best kayan Mata
08144015291
*NEW ALERT*
*END OF DISCUSSION PACKAGE*
~25k~ promo 12k
Barka da Sallah promo pack
1. Tabajen kankana da fruit
(Mai saukar da niima nan take ta kara miki dadi na musamman keda oga sai kunyi kukan dadi ranar )
2. ⁠gumbar chakwala dadi
(Hmm yar uwa daga jin wannan kema kinsani basai anbaki labariba wannan hadin na zallar dadi ne da ciko da gaba)
3. Turare kyauta dole
(Wannan turaren na amsar kyauta ne ina masu fama da miji mai mako wanda ba a cin kudinshi Ga shi da abun amma ba a ci to yar uwa matsalarki tazo karshe da izin Allah Sai kinci abunshi ina yan kasuwa duk kina amfani da wannan turaren sai Kinga budi da izinin Allah)
4. Zumar bata gaban kishiya yar asali
( wannan zumar Ga mata wanda kishiya ta shiga gabansu mijinki baki gane kanshi ya fifita yar uwarki akanki baya son mu’a mala dake ko wadda mijinta ke biye biye yar uwa kukanki yazo karshe duk kikayi amfani da ita duk machen da yayi sex da ita zaijita salab kamar dusa don haka aji tsoron Allah banda wanda suke zaune lfy da kishiyoyinsu)
5. End of discussion powder
( wannan garin karshen zance kenan hajiya oga ya taba miki kukan agwagwa ko mussoshi 😁to ranar duk da kika sha wannan hadin garin hajiya sabbatu sai kin rufe mishi baki ihu da kururuwa ba sauki kuma garin wata 7 yake ajiki yana aiki )

Hajiya karki bari wannan promo ya wuceki 25k ne promo saboda sallah 12k kacal

TikTok: Zuzeam.ventures5
Instagram: Zuzeam_ventures
WhatsApp: 08144015291

************
Saukan yamma jirginsu yayi Dan haka kai tsaye motan Bentley continental Aka zo daukansa da ita wadda tin gurin ficewa da ita daga gidan Maheer na ganin an fiddota yasan AZIZ dinne ya sauka daga duk inda yaje sbd motocinsa daban ne Dan haka ya sanar dasu Dad AZIZ na gari sai kowannensu ya Dan kame kansa ma daga fitowa.

Ko daya iso 4&4 din magrib tayi dan haka baya securities na gate dasu su Dad din da suka hade dashi ya gaida Dad suka gaisa dasu Maheer din ya shige suka wuce masallaci su Kuma babu Wanda yasan ya dawo gidan sbd hanyarsa ta hayewa sama palon daban ne hakama Saleem bangarensu daban ne Dan haka babu Wanda ya gansu bare asan sun dawo din gashi basuyi waya da kowaba suka sanar har gwara fiddausi Sayd yayi ta Kiranta ya sanar Mata amma baa daa wayanba.

Su Jannah da fatma na sama dakinsu fiddausin sunata fira Banda Jannah din dake kwance jikin 'yarta sbd Falaq kaman itace babyn Falaq ce uwar sbd dumin da jikinta yayi Dan kasalan zazzabi takeji kadan Dan haka ta lafe jikin Falaq dake tarairayanta tana suna kallansu fiddausi da Fatma dake zuba surutu suna musu dariya.

Cookies da toffee suka gama yowa a kitchen kafin zaman shine sukaci suka bari me dadi da yawa a gabansu sunata sake zuba abinsu hankali kwance Mama da Ummah Kuma suna tare a dakin Umman suna tasu firar.

Sallan magrib sukai suna gamawa Jannah ta sake lafewa cikin sofa tana Dan duba abu a Wayan Falaq dake hannunta.

Hoton gaban Wayan Falaq din ta zubawa idanuwanta da sukai laushi tana kallan fuskar Wanda Bata iya taba dena tsananin sonsa me sanyi da tsafta tana kewansa ma kawai yana rufeta musamman data Tina cikinsa dayake jikinta Jin tayi inama zata iya sanar Masa amma bazata iya ba sbd zai iya bayyanawa kowa ya sani ta shiga tashin hankali Dan bata kaunar fushi da bacin ran Dad dinta ko kadan musamman da duka kowa baisan da aurensu ba kowa yasan babu aure tsakaninsu ya Dade da mutuwa kawai sai a sameta da ciki.

Sanyi jikinta yayi daga wannan tinanin take taji tsoronta yana dawowa da fargabanta Dan haka ta ajiye Wayan gefenta ahankali tana Dan rufe idanuwa kaman zatai bacci a gurin.

Fiddausi data miqe daga inda tai sallah wayarta ta nufa dake ajiye kan dresser ta dauka a natse tana dubawa taga misscalls din S da iya shi tai saving numbernsa dashi sai emojin heart fara agaban S din.

Dawowa tayi ta zauna gefen Jannah tana saka kiransa.

Ringing tayi harta yanke bai daga ba ta sake saka Kiran sai kawai ya kashe ya Kirata.

Cikin murya me nauyi Dan Dan nuna bacci yace

"Fi"

Amsawa tayi tana miqewa ta isa bakin window tana cewa

"Sorry ka kira bana kusa da Wayan,
Lafiya Kuwa kake bacci yanzu bayan magrib"

"Lfy kalau yace yana tashi daga kwancen dayake cikeda gajiya yace

"Na gaji ne sosai so ina gama sallah baccin ya Dan daukeni,
Yaya Ms Falaq Aziz?
Pls I need some freshly made abu I'm famished"

Cikin Dan mamaki tace

"Are you back??

"Yes Ma'am"

Murmushi tayi tana nufar kofa tafice tana cigaba da Wayan Kai tsaye kitchen ta nufa.

Falaq data bita da Kallo cikeda tsokana da dariya ta bita tana isa ta riqe hannunta daya tana cewa

"Fi keda Papa ban yadda daku ba"

Sayd daya jita cewa yayi

"Shi daddynki kin yadda dashi ko?

Dariya tayi tana cewa

"My Daddy koyaushe abin yadda ne and he doesn't hide anything from me unlike you Papa koyaushe zaka kira Fi so kusan Biyar before kakirani so biyu ko dayama"

Bata Wayan fiddausi tayi sbd sun iso kitchen suka cigaba da magana ita Kuma ta Dora Masa Turkish tea me dadin gaske da sauran cookies da sukai se farin couscous data Dora Masa already akwai sauce din vegetable chicken din da akai.

Tana gamawa suka jera a tray tareda Falaq sukaje har palonsa suka Kai Masa harya sake wanka ya sauya kaya zuwa brown short Gucci's da suka dauki fatansa da jikinsa sosai kamshinsa na tomford yana tashi ahankali cikin sanyin AC na palon.

Yana fitowa daga bedroom dinsa Falaq ta zuba Masa ido tana yabon kyansa kafin daga karshe tace

"Amma Daddy na shine yafi kowa k....

Bata qarasa ba yayo gurinta da gudu ta fice tana dariya tabarsu.

Tana fita itama kitchen din ta koma sbd son kyautatawa Daddynta itama abincin da fiddausi ta hada ta hada Masa sedai couscous din gabaki daya ya cabe a haka ta hada Masa lafiyayyar platter tayi samansa gurin kai Masa sbd babu Wanda yasan sun dawo bare a shirya table sbd maigidan na gidan.

Tana Kai Masa Baya palon ta daga wayarta ta kirasa wayansa a kashe Dan haka ta zauna jiransa tana Kallo a waya.

Ba daukan time sosai sai gashi ya fito cikin wata irin nutsuwa da kwarjininsa me sanyi da asalin kyansa daya sake bayyanar mata sbd kayan dake jikinsa masu duhu dark brown sleeves shirt ce jikinsa ta Arionds sai dark brown freesize mens straight trousers me wata classy tsada.

Tasowa tayi tin kafin ta iso ya bude mata hannunsa daya yanajin zuciyarsa na sake cikewa da feelings din da baya misaltuwa a duniyarsa,

Falaq itace halittar da Allah ya halitto Masa ta fara basa wannan feeling din me nutsuwan datafi komai na zamtowa uba,

Falaq ce yarsa ta farkon da ta koyar dashi yanda ake zamowa uba da baisan komai ba sai kauna da tattalinta tareda Bata dukkanin mahimmancin dayafi komai rayuwansa bayan sallah da abubuwan da suka shafi ganawa da ubangijinsa.

A yanzu Allah ya basa kyakkyawan kyauta da damar zamowa asalin mahaifi da baisan ma wane irin so zaiwa Da ko yar da Allah zai basa a matsayin jinin daya fito daga tsatsonsa shine ya samar da cikinsa zai haifesa,
Jin yake kaman zuciyarsa bazata iya Daukan son da zaiwa babyn ba dan tin yanzu Jin yake kaman zai fasa kirjinsa ne feeling din.

Rungume Falaq yayi da Kyau yana sake Jin kaunarta data qaninta ko kanwarta.

Zama sukai Falaq na cewa

"Daddy bansan Kuna dawowa yau ba"

Jingina bayansa yayi a jikin couch a natse ya dago idanuwansa dake bayyanarda wata irin nutsuwa da kwanciyan hankalin da tinda yake bai taba samunsa ba ya bude baki yace

"Falaq Aziz,we are expecting a new member to our family of 2.......

Ajiye plate din hannunta me dauke da cookies din da zata basa a baki tayi cikin tsananin mamaki da kasa fahimta sbd shock ta kallesa tana juyowa gabaki daya suka fuskanci juna tace

"Daddy,daga ni se Kai ne iya mu biyu then yanzu zamu samu wani?
Daddy zan samu Dan uwa as in my Jan is really going to bring us a new member.....

Kasa cewa komai yayi sbd zuciyarsa dake Jin kaman zata bude,
Yarsa ce bestynsa Dan haka ita kadai zai fadawa ya samu saukin yanda yake Jin kaman kansa zaiyi bursting.

Ihun daya sakasu rungume juna Falaq ta sake tana qanqamesa tana Jin wani irin farin cikin da Bata taba ji ba tace

"I love you besty"

Kasa cewa komai yayi sai a alokacin yaji ya samu sassaucin kirjinsa.

Cookies din gabansu ta dauka da sauri ta Kai bakinsa tana cewa

"Congrat Daddy"

Murmushi yayi yana cin Cookies din kadan yace

"Congratulations to you too the eldest"

Abincin data kawo Masa ta janyo jikinta har rawa yakeyi sbd farin ciki ta zuba ta fara basa da Kanta yana ci yana cewa

"Did you really cook.....

Bai qarasaba ta katsesa tana cewa

"Yes daddy,nice nayi and next time zan maka wani kalan daban.....

"No no pls babu next time na hutar da princess dina pls"

Qarasa zancen yayi cikin dole sbd a tsananin dole yake cin abincin sbd itace ta dafa amma kaman abincin sai dawo Masa haka yakeji gashi Mai da yaji harma da spices sunyi duka a abincin bazai iya Bata ranta bane shiyasa yake ji hankali kwance kaman komai is ok.

Dakyar ya koshi ya Sha ruwa da Dan sauri yana kallanta da idanuwansa da sukai Dan laushi sbd yaji yace

"Thank you Ms Falaq"

Murmushi tayi tana basa toffee ya girgiza kai Dan Sam Baya Shan zaqi Dan haka tana gamawa jikinta har rawa yakeyi ta tattaro kayan ta fito tana saukowa ko kitchen Bata iya kaiwaba a Palo ta ajiyesu tayi gurin neman fiddausi sbd kaman zata take kan jariri haka takeji sbd farin ciki Dan yanzu Kam babu Wanda xai raba Jan da Daddynta tinda zasu haihu Allah yayi tana gap da kammala secondary school ta samu Kani ko kanwa.
#MAMUH
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 61

*_ZUZEAM VENTURES_*
Best kayan Mata
08144015291
*NEW ALERT*
*END OF DISCUSSION PACKAGE*
~25k~ promo 12k
Barka da Sallah promo pack
1. Tabajen kankana da fruit
  (Mai saukar da niima nan take ta kara miki dadi na musamman keda oga sai kunyi kukan dadi ranar )
2. ⁠gumbar chakwala dadi
(Hmm yar uwa daga jin wannan kema kinsani basai anbaki labariba wannan hadin na zallar dadi ne da ciko da gaba)
3. Turare kyauta dole
  (Wannan turaren na amsar kyauta ne ina masu fama da miji mai mako wanda ba a cin kudinshi Ga shi da abun amma ba a ci to yar uwa matsalarki tazo karshe da izin Allah Sai kinci abunshi ina yan kasuwa duk kina amfani da wannan turaren sai Kinga budi da izinin Allah)
4. Zumar bata gaban kishiya yar asali
( wannan zumar Ga mata wanda kishiya ta shiga gabansu mijinki baki gane kanshi ya fifita yar uwarki akanki baya son mu’a mala dake ko wadda mijinta ke biye biye yar uwa kukanki yazo karshe duk kikayi amfani da ita duk machen da yayi sex da ita zaijita salab kamar dusa don haka aji tsoron Allah banda wanda suke zaune lfy da kishiyoyinsu)
5. End of discussion powder
( wannan garin karshen zance kenan hajiya oga ya taba miki kukan agwagwa ko mussoshi 😁to ranar duk da kika sha wannan hadin garin hajiya sabbatu sai kin rufe mishi  baki ihu da kururuwa ba sauki kuma garin wata 7 yake ajiki yana aiki )

Hajiya karki bari wannan promo ya wuceki 25k ne promo saboda sallah 12k kacal

TikTok: Zuzeam.ventures5
Instagram: Zuzeam_ventures
WhatsApp: 08144015291

********
Falaq din na ficewa ya dauko Sugar free mint Altoids ya saka bakinsa sbd bakinsa ya koma daidai da kamshi me sanyi da dadi.

Miqewa yayi ya fice sallar ishai da zaa tada.

Daga masallaci Kai tsaye bangaren iyayensa ya wuce gurin Mama ya fara zuwa sai gashi ya tararda suna tare da ummah Dan haka ya qaraso ya zauna a natse yana Jin dadin ganinsu a tare.

Gaidasu yayi yana tambayan fatan ya samesu lafiya,

Cikeda kulawa suka amsa dukansu mama na cewa

"Tin dazu kenan ka dawo?
Babu Wanda yasan da dawowanka amma"

Murmushi yayi yana cewa Shima haka tafiyan ta tashi Kai tsaye shiyasa baima sanar da kowa ba.

Sayd ta tambayesa suna Dan maganganunsu kaman yanda suka saba Ummah na kallansu da murmushi a fuskanta Bata saka musu baki ba harsuka gama suka Sakota ta shiga firar tasu tana Jin dadin yanda AZIZ ya danne tsananin soyayyarta a ransa Dan bawa Mama matsayinta da dukansu suna ganin farin cikin Hakan datakeyi a bayyane.

Har after 9 yana tareda iyayen nasa kafin yayi musu sallama ya fito yana kallan time ya nufi stairs zai sauka.

Jannah data fito daga dakin su fiddausi a lokacin zata koma dakin ummanta da acan take kwana duk kwanakin fatma na bayanta ita Kuma zata sauka ta koma nasu bangaren
Qamshinsa ne ya fara shiga hancinsu duka musamman Jannah datai tsananin kewansa dagowa tayi da mutuwan jiki tana kallan hanyar sauka wadda ya nufa zuwa gurinta Shima.

Cak ta tsaya tana kallansa Fatma ma tsayawan tayi tana kallansa da mamaki.

Haka kawai yaji itace a bayansa din Dan haka ya dakata a hankali yana sauke ajiyan xuciya me sanyin data tayar da tsikar jikinsa take ya juyo idanuwansa na sauka akanta cikin wata irin shauqin da su duka suke cikinsa na tsananin kewan juna da sukai musamman shi da tin dazun tsikar jikinsa ke tashi daya Tinata da abinda take dauke dashi nasa.

Fatma Jin tayi gabaki daya kafafunta na neman kasa daukanta sbd wani irin mayen kallan dataga yana wa Jannah din wadda take kallansa a narke.

Takowa yayi ahankali yana nufota tana tsaye cak Bata motsaba tana kallansa kaman zata narke kafin isowansa gareta.

Tinda yake bai taba ganin tayi Masa kyan da gabaki daya desire dinta take taso Masa lokaci daya gaba daya yana Jin kawai ita din yake tsananin buqata sbd wata masifaffiyar soyayyarta dake kashesa tana dahuwa a jininsa da kwakwalwansa.

Yana tsayuwa gabanta wani irin numfashi me hade da ajiyan xuciya ya sauke me karfi da duminsa ya dauka fuskanta ta rufe idanuwa ahankali tana sauke ajiyan xuciya me sanyi tana bude Ido akansa cikin wani sabon sanyin sedai kafin ta qarasa sauke Masa idon ya dago hannuwansa biyu ya kamo fuskanta cikin tafin hannuwansa ya kalleta ya kuma kallanta da wani irin maye ya Dora bakinsa akan nata babu tinani ko fargaban duk Wanda zai fito sbd gabaki daya ma he is obsessed.

Cikin wani irin sanyi ba gaggawa babu rawar jikin a natse da wata irin tsaftan soyayyar da mutuwa ce kadai zata yanketa ya saka harshensa tsakiyan bakinta yana mata wani irin kiss daya kashe jikinta sbd Bata taba jinsa cikin sanyi da nutsuwa kaman yau din ba.

Lumshe fararen idanuwanta tai tana Jinsa har cikin jininta yana ratsawa sbd nutsuwansa datake calming duka wata damuwan datake ciki akan abinda take dauke dashi.

Jin yanda tayi sanyi tana kasa motsawa ya sakasa daukanta ahankali yana sauka da ita ba hayaniya sbd dukansu a cikin sanyi suke.

Samansa ya nufa da ita Kai tsaye basu tsaya koina ba sai balcony dinsa dake dauke da wata lafiyayyar swimming pool me Kyau iska me sanyi da nutsuwa na kadawa Kuma daman akwai lafiyayyar shimfidar daya tashi akai ya fita kafin zuwan Falaq.

A bakin pool shimfidar take me laushin dayafi na duvets sai pillows kusan guda shida da qaramar lamp me Dan haske ba sosai ba sbd gurin babu haske a cikin pool dinne keda hasken daya Dan haske gurin.

A gurin suka kwanta ahankali tana lafe a jikinsa ya rungumeta yana karban bugun zuciyarta dake bugawa kirjinsa ahankali yana Jin yanayin da baisan Yaya zai misaltasa ba sbd a yanzu bugun zuciyar mutum uku ne yake Jin kaman yana amsa,

Na Ummitah,na Jannah din Dana abinda yake cikinta,

Bude baki yayi ahankali yace

"Thank you JANNAH ZAD"

Shiru tayi tana kasa cewa komai kafin itama ta bude baki tace

"I love you AZIZ LIMBA"

Saukan maganar a kunnensa tsayar Masa da komai tayi ya dagota daga jikinsa ahankali ya Kalli bakinta dayayi maganar ya Kafesa da ido.

Bude bakin ta sake yi tace

"AZIZ LIMBA I love you"

Bakinta ya hade da nasa yana mata wata irin totsa ya zuqo dukkanin albarkan dake bakinta ya hadiye ya sake fara tsotsan bakin yana fara Rabata da kayan jikinta daya bayan daya ahankali.

Farin duvet cover ya rufe rabin jikinta dashi bayan Rabasu da komai da yai.

Kife take idanuwanta a lumshe tana shaqar qamshin ruwan pool din dake tashi da masu manyan humidifiers dake aiki a balcony din suna fidda wani sanyayyan kamshin datake jin ya hade da nasa.

Tafin kafarta da suke fes babu datti ko wata qazantar sbd yanayin gidan gabaki daya ba gurin da kafa zata lalace bane hakama koina gidan akwai takarmin yawon ciki da kowa yake yawo dasu baa tafiya barefoot hakama fitowanta wanka kenan kaman Bata taka qasa ya daukota Dan haka bakinsa yakai tsakiyar tafin kafarta ya sauke mata wani kiss din daya kashe gabaki daya jikinta ta lumshe ido tana kwantar da Kanta a hannuwanta datake kwance kife akansu.

Lips dinsa masu taushi da sanyi ya ringa bin fatar dashi yana sauke mata kiss masu sanyi tin daga tafin kafarta har zuwa cinyarta da bayanta Wanda lips din na sauka tsakiyar bayanta da babu Komai take taja wani wahalallen numfashi tana sake mutuwan jiki daga kwancen tsikar jikinta na tashi.

Wuyanta ya sako kansa ya saka bakin cikin sanyi ya tsotsa fatar wuyanta yana birkitota ya fara gangarowa daga wuyanta zuwa kirjinta daya saukewa Wani kiss din daya sakata qanqamesa da sauri tana riqe numfashinta daya kusan barin kirjinta tana yunqurowa kawai ya hade bakinsa da nata sunawa juna wata irin lafiyayyar kiss din datake saka shauqinsa gabaki daya qarasa kuncewa yana tada ita Zaune akan kafafunsa suna gauraye gurin da wani irin sanyi numfashin dayake sake tada jijiyiyin jikinsa suna tafasa da tsananin buqatanta.

Tin tana iya Maida masa martanin zafaffiyar romance din dayake kunce Kanta dasu harta mace Masa gabaki daya sbd fizgan da yaiwa wuyanta yana sake Bata wani mahaukacin hot kissing din dayake kwantar da ita flat yana bude kafafunta na nasa ta ja wata irin numfashi tana sake yunqurowan daya kama wuyanta yana sake hade bakinsa a lokaci daya suna hadewa gabaki daya ciki da wajensu.

****A daidai wannan lokacin Ummah data Taho daki Bata ga Jannah ba saukowa tayi ta nufi dakinsu Dan duba lafiyarta sbd talura da rashin lafiya a tareda ita Dan haka tana isa babu kowa dakin fatma na toilet.

Harta juya zata fita idanuwanta suka sauka akan ledan maganinta da Fatma ta fidda Dan Kiran Sayd ya sanarwa AZIZ maganin Jannah din daya kamata Tasha sai tashiga toilet.

Daukan ledan ummah tayi sai tafara cin karo da scanning din Wanda ya saka gabanta faduwa sbd tinanin ko wani ciwon ne ke damun Jannah tinda tace malaria ce to meya hadata da scanning.

Batasan komaiba Dan haka cikin damuwa da fargaba ta fito da ledar da scanning din a hannu ta nufi dakin Ammar shi dayake likita ya duba mata.
#MAMUH
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 62

*_ZUZEAM VENTURES_*
Best kayan Mata
08144015291
*NEW ALERT*
*END OF DISCUSSION PACKAGE*
~25k~ promo 12k
Barka da Sallah promo pack
1. Tabajen kankana da fruit
  (Mai saukar da niima nan take ta kara miki dadi na musamman keda oga sai kunyi kukan dadi ranar )
2. ⁠gumbar chakwala dadi
(Hmm yar uwa daga jin wannan kema kinsani basai anbaki labariba wannan hadin na zallar dadi ne da ciko da gaba)
3. Turare kyauta dole
  (Wannan turaren na amsar kyauta ne ina masu fama da miji mai mako wanda ba a cin kudinshi Ga shi da abun amma ba a ci to yar uwa matsalarki tazo karshe da izin Allah Sai kinci abunshi ina yan kasuwa duk kina amfani da wannan turaren sai Kinga budi da izinin Allah)
4. Zumar bata gaban kishiya yar asali
( wannan zumar Ga mata wanda kishiya ta shiga gabansu mijinki baki gane kanshi ya fifita yar uwarki akanki baya son mu’a mala dake ko wadda mijinta ke biye biye yar uwa kukanki yazo karshe duk kikayi amfani da ita duk machen da yayi sex da ita zaijita salab kamar dusa don haka aji tsoron Allah banda wanda suke zaune lfy da kishiyoyinsu)
5. End of discussion powder
( wannan garin karshen zance kenan hajiya oga ya taba miki kukan agwagwa ko mussoshi to ranar duk da kika sha wannan hadin garin hajiya sabbatu sai kin rufe mishi  baki ihu da kururuwa ba sauki kuma garin wata 7 yake ajiki yana aiki )

Hajiya karki bari wannan promo ya wuceki 25k ne promo saboda sallah 12k kacal

TikTok: Zuzeam.ventures5
Instagram: Zuzeam_ventures
WhatsApp: 08144015291

*************
Ummah na isa dakin Ammar din a kofa ta tsaya tai knocking tana Kiran sunansa cikin yar nutsuwarta data tashi Dan dai ita ganin scanning din shine babban tashin hankalinta.

Ammar dayake bathroom yana wanka baiji ba dole Garba ne dake zaune a sofa yana Kallan labaran BBC Hausa a qatuwar flats screen sanye da jallabiya blue me santsi da laushi datai Masa Kyau sosai tinda Shima fari ne ga Kuma yanzu da hasken nasa ya sake fitowa sosai sbd hutu da Jin dadin da suke ciki tin kafin ma su tashi daga masu aiki.

Ajiye snacks din hannunsa da yake ci a plate yai ya nufi kofar ya bude Jin ummah ce.

Tin kafin yayi magana umman ta katsesa da cewa

"Muhammad ina Ammar? Dayake tinda ta warke Hakan take ambatarsa sbd sunan mahaifinta ne Bata iya cewa garban Dan haka tinda Muhammadu Garba yake sai tana Kiransa Muhammad din Kuma kusan kowa a gidan yanzu da Hakan suke kiransa sbd sakaya sunan mahaifin nata.

Kallanta Muhammad din yayi cikeda kulawa da yar mamaki yace

"Wanka yakeyi Ummah, akwai wani abu ne?

Numfashi ta sauke ahankali jikinta na Dan sanyi tace

"Ba damuwa idan ya fito Kace ina nemansa ganinsa nakeson yi ya Sameni"

"Ok Ummah yana fitowa zan sanar Masa inshallah"

Juyawa tayi ta bar gurin kai tsaye palon ta bari ya isa nasu Bata haye sama ba ta zauna Palon kasa jiransa.

Bai jima ba sosai ya fito qugunsa daure da towel kamshin soap na wankansa yana tashi jikinsa.

Goge jikinsa yai da wani towel din yana tsayawa gaban mirror yafara Shiri.

Shirin bacci yayi amma sbd sakon Ummah na nemansa da Muhammad yace tana nemansa yasa bai saka kayan bacci ba ya saka shirt da wando short three quarter ya fito Palo ba kowa ya fice Kai tsaya yabi kofar data shigar dashi palonsu Umman na kasa Kai tsaye.

Yana shiga tana palon zaune da maganin da scanning din a gefenta a ajiye tanata saka Kiran wayar AZIZ sbd yazo shi ko zai gane mata matsalar tinda Ammar yana wanka amma Shima tanata ringing Sam Baya dauka.

****AZIZ baima San ina kansa yake ba bare wayarsa sbd idan yana tareda Jannah nesanta kansa yake da komai sbd Bata dukkanin kansa da kulawansa da hankalinsa bare Kuma idan yana a irin wannan yanayin na yanzu da ita to duniyarsa gabaki daya tata ce kacokam dinta.

Sake rungumota jikinsa yayi yana sake nutsawa cikin bakinta da nasa bakin wata irin totsuwa sukewa juna tana Jin duk abinda yake mata yana isa har cikin maqoshi da Kanta Dan haka numfashinsu ke tsananta cikin slow da sake tsanantiwa da juna Dan Kuwa wani irin love making yakeyi da ita yana tsotsanta a lokaci daya sbd nishinsu dayake sake zarar da kansa karfinsa da shauqinsa na qaruwa.

Duminta daya hade da nasa ya saka yanayin sake zamar Masa tamkar gangar dake zare noti din kansa ya sake dago wuyanta yana kissing dinta da dukkanin sanyi da nutsuwa tareda shauqinta dake kashesa yana sake kashesa.

Sun jima a Hakan kafin suka samu nutsuwan data sakata juyawa ahankali ta kife tana rufe idanuwa jikinta ba karfi numfashinta na fita a hankali cikin sanyi da samun cikakkiyar nutsuwan kasancewa da mijinta datake tsananin so da kauna.

A bayanta ya kwanta ahankali tareda rife musu rabin jikinsu da iskar sararin samaniya ke kadawa tareda sanyin ruwan pool din dake Dan kawowa Shima.

Hannuwansa da nata ya sarke yana bayanta kife Shima fuskansa na kan bayan Kanta sedai bai dukkaninsa ya hayeta ba sbd kada ya Bata nauyinsa Dan haka suka lumshe idanuwa ahakan bacci na kokarin daukansu dumin fatar juna na ratsasu

****Ammar qarasowa yayi gurin Umman yana sallamar data ankarar da ita zuwansu ta juyo ta kallesa tana ajiye wayan hannunta tace

"Ammar ka gama Shirin kenan?

"Eh ummah nama Dade duk da inata sauri fa sbd neman da kike mun"

Murmushi tayi me Kyau da sanyi tana miqa masa hannunta tace

"Zo yarona ka dubamun wani abu"

Qarasowa yayi yana kama hannunta ya zauna gefenta yana kallan ledan maganin data dauke Dan basa gurin zaman tana kokarin ajiyewa a table ya miqa hannu ya karba yana cewa

"Menene Ummah anan,waye ba lafiya naga magani??

Budewa yayi ya fidda maganin farko Wanda folic acid ne sai antibiotics da wanda ya sakasa dakatawa yana dagowa ya Kalli ummah da Dan mamaki kadan yace

"Ummah waye me wainnan maganin ne???

Cikin sanyi Ummah tace Jannah ce,
Ni ba sune suka dagamun hankali ba hoton asibitin Dana gani a cikinsu"

Miqa masa tayi tana Kafesa da idanuwanta tana sake cewa

"Daman malaria na taba ciki ne ko Kuwa wani sassan jikin da sai anyi hoton asibitin?
Nifa ganin nakeyi ciwon nata kaman tafiya yakeyi yana dawowa duba mugani idan da buqatan komawa a sake komawa da ita asibitin Tareda  wani babba tinda Fatma duk sune Yara"

Bude scanning din Ammar yayi yana fara Dora idanuwansa akan sunan Wanda yake Kai shi kansa yana mamaki da fargaban idan ba ciwonta na zuciyan ne yake kawo wata matsalan ba ta boye musu sbd kada su  shiga tashin hankali Dan haka da sauri ya Dora idon akan sunanta da baro baro yake a jikin scan yaga JANNAH ZAD.

sauko da idonsa yayi Wanda kai tsaye ya fara nuna Masa abinda ya sakasa juya takardar upside down yana dubawa ko ba daidai bane yake dubawa sbd gabaki iliminsa na likitanci da wayewan sani take sukai formating suna wiping komai da komai nasa na kwakwalwa da tinani harma da kusan ganinsa Dan haka ya sake juyawa gefe yana dubawa.

Ummah dake kallansa idonta na bin duk juyin dayakewa takardan tana jiran amsansa sake rudewa tayi a matse tace

"Me ka gani a ciki ne Ammar??

Baima ji ta ba sbd tsakaninsa da Allah kansa da idanuwansa tareda aikin kwakwalwanss qyam sukai suna dena aikin komai sbd ya sake juya takardar daidai yana dubawan dai idanuwansa suka sake ganar Masa abinda ya saka zuciyarsa sauya bugawa hannuwansa na Dan fara wata irin rawa ya juyo ya kalli ummah wadda tafara shiga tashin hankali da tsoro ganin yanda hannuwansa ke rawa
Idanuwansa da suka dauki sauyawa ya Kalli ummah dasu yace

"Ummah scan din waye wannan?

"Na Ummijan ne,lfy Kuwa?
Wani abin ne? Matsala ce a ciki??

Tsananta rawa hannuwansa ke yi ya girgiza kai da karfi idanuwansa na wani irin Jan daya saka Ummah miqewa tana dawowa gabansa tashin hankalinta na tsananta zuwa tsoro zatai magana ya katseta da cewa

"Ummah bana Jannah bane wannan,
Bazai taba zama na Jannah ba,
Bazai taba zama nata ba sbd bamuyi aure ba,
Jannah bazata taba zama Hakan ba,
Sedai ko idan na Wani ne ko fatma data taba aure kila da ciki ta fito,
Jannah bazata taba samun ciki da aljanu ba,
Ummah bana Jannah bane sbd ciki ne a cikin scan din......

Dafe kirjinsa yayi da karfi da hannunsa daya yana Jin azabar da bai taba ji ba a rayuwarsa ya rintse idanuwansa da sukai wani irin mummunan Jan da har wani radadi sukeyi cikin tsananin yanayin daya saka zuciyar Ummah kasa shiga shock sai wani irin tsananin tausayin yanda yayin yace

"Ummah xuciyana,zan mutu.....

Da sauri ummah ta riqosa tana kokarin kamo fuskansa ta ambaci sunansa sbd yanda jikinsa ke wata irin jijjiga yana Jin bazai iya rayuwan ba kwata kwata ko iya wannan kuskuren scan din da aka samu sbd bazai iya taba ganin Jannah da cikin wani a jikinta ba,
To tayayama zaace ciki bayan mutum baya samun ciki shi kadai,

Jannah ba yar iska bace zai sheda hakan har abadan abada,hakama batada auren baya datai akanta ya MUTU auren tin shekaru uku a yanzu to tayaya zata samu ciki Wanda sedai idan aljanu ne suka shafeta suka saka mata iskan ciki shiyasa taketa wahala.

Miqewa yayi kafafunsa na kasa daukansa sbd wata irin rawan dasu keyi da jijjiga ya nufi kofa idanuwansa basa gani sosai haryana karo da kofar ficewa ta bugi goshinsa yayi bayan ya fadin akan hannunsa na dama Wanda Saida hannun yayi wani sauti alaman targade amma bai tsaya ba ya miqe hannuwansa har lokacin da jikinsa rawa sukeyi ya sake nufa kofar ya fice Ummah na binsa hankalinta tashe idanuwanta na cikowa da hawaye sbd ta kasa daure halinda take ganinsa Dan ita Bata ma dauki maganar cikin ba sbd ba abu me yiyiwa bane kwata kwata ciki a jikin Jannah wadda batada aure Dan haka sai take ganin bai gama ganewa bane ciwonsa ya tashi.

Tana fitowa ta nemesa ta rasa ta rasa inda yabi ya bace mata Dan haka kai tsaye dakinsa ta nufa tana kokarin daidaita tashin hankalinta Dan gudun dad ko Maheer ko kowama yasan abinda ake ciki Dan ba abinda wani zaiji bane har sai ta gama dawo Ammar hayyacinsa taji daidai daga garesa.

Ammar Kuwa Kai tsaye dakin su Jannah din ya isa ransa na kokarin barin jikinsa Dan haka yana isowa Kai tsaye ya bude dakin ya shigo Fatma na zaune tana kokarin Kwantawa ta Kalli kofar da sauri.

Kasa magana yayi sbd gabaki daya masifar azabar dake ci a jininsa da zuciyarsa bazasu iya barinsa magana ba daqyar ya iya bude Baki yace "Jannah????

A rikice Fatma dataga yanayinsa da yayi munin da duk me Imani zaiji tashin hankali tace

"Bata nan tana....." Kasa qarasawa tayi sbd rudewa saura kadan tace gurin AZIZ LIMBA din.

Wani kallan azabar dake tsananin cinsa a kirji Ammar yayi mata yana kasa magana ya juya ya bar dakin ya nufi can gurinsu Falaq.

Kai tsaye ya haye har sama yana kwala Kiran Jannah din wadda bata saman kwata kwata Dan haka ya sauko kafafunsa na hardewa gap da sauka stairs din karshe ya kife ya fadi yana sake buga goshinsa da take ya fashe yana fidda jini kadan amma bai tsayaba ya miqe jiri na dibansa gabaki daya ya fice hayyacinsa Jannah kawai yake tsananin son gani sbd ya rungumeta a jikinsa ya tambayeta yanda take ji iska a jikinta,
Yanason ya tambayeta tasan da cikin iskan aljanu dayake tattare da ita Wanda ta samo a kauye kila a bandaki ko dajin dayake bayan gidansu.

Babu inda bai ringa fadawa ba a gidan yana nemanta idanuwansa a rife bayaji baya ganin komai komai nasa ya dena aiki daidai Jannah kadai ce warakar da zai gani ya ji warakar halinda yake ciki daga bakinta ya samu sassaucin da dawowa hayyacinsa daya rasa kenan har abada idan ba Jannah ya gani ta sanar dashi ko a cikin jerin munanan mafarkai Bata taba ganin ko aljani ne ya kusanceta ba bare dan Adam me rai.
#MAMUH
07019691719

KUYI HAKURI DAN ALLAH WLH TIN SUNDAY INA ASIBITI NE AMMA ALHMDLLH INSHALLAH ZAMU QARASA DAGA INDA MUKA TSAYA.*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 63

*_ZUZEAM VENTURES_*
Best kayan Mata
08144015291
*NEW ALERT*
*END OF DISCUSSION PACKAGE*
~25k~ promo 12k
Barka da Sallah promo pack
1. Tabajen kankana da fruit
  (Mai saukar da niima nan take ta kara miki dadi na musamman keda oga sai kunyi kukan dadi ranar )
2. ⁠gumbar chakwala dadi
(Hmm yar uwa daga jin wannan kema kinsani basai anbaki labariba wannan hadin na zallar dadi ne da ciko da gaba)
3. Turare kyauta dole
  (Wannan turaren na amsar kyauta ne ina masu fama da miji mai mako wanda ba a cin kudinshi Ga shi da abun amma ba a ci to yar uwa matsalarki tazo karshe da izin Allah Sai kinci abunshi ina yan kasuwa duk kina amfani da wannan turaren sai Kinga budi da izinin Allah)
4. Zumar bata gaban kishiya yar asali
( wannan zumar Ga mata wanda kishiya ta shiga gabansu mijinki baki gane kanshi ya fifita yar uwarki akanki baya son mu’a mala dake ko wadda mijinta ke biye biye yar uwa kukanki yazo karshe duk kikayi amfani da ita duk machen da yayi sex da ita zaijita salab kamar dusa don haka aji tsoron Allah banda wanda suke zaune lfy da kishiyoyinsu)
5. End of discussion powder
( wannan garin karshen zance kenan hajiya oga ya taba miki kukan agwagwa ko mussoshi 😁to ranar duk da kika sha wannan hadin garin hajiya sabbatu sai kin rufe mishi  baki ihu da kururuwa ba sauki kuma garin wata 7 yake ajiki yana aiki )

Hajiya karki bari wannan promo ya wuceki 25k ne promo saboda sallah 12k kacal

TikTok: Zuzeam.ventures5
Instagram: Zuzeam_ventures
WhatsApp: 08144015291

*********
Kai tsaye Palon AZIZ LIMBA ya nufa gashinsa har lokacin jini yake fiddawa ahankali sbd buguwan da yayi amma ya kasa dawowa hayyacinsa.

AZIZ daya sauko da Jannah har palon qasan tana jikinsa Dan daukota yayi bayason tayi wahalan saukowan da Kanta tinda ta dage Masa akan zata koma kada Ummah ta nemeta Bata nan tinda a gurinta take kwana kaman qaramar babynta.

Sauketa yayi akan akan wata doguwar drawer me Kyau da marble glass dake farkon shigowa palon nasa na qasa yana kallan fuskanta zuwa cikin idanuwanta dake rura wutan Sonta dake sake dahuwa ajininsa kowace daqiqa ta rayuwarsa yana Jin kaman ya hadiyeta da abinda yake cikinta Wanda Bata fada Masa komaiba akai tayi Shiru Dan haka Shima yayi Shiru yanason ta fada Masa da Kanta.

Wuyan rigarta ya Dan zame ahankali tareda Kai bakinsa kan fatar kafadan tata ya Dora lips dinsa cikin sanyi ya sauke mata wani kiss me ratsa fata daya saka tsikar jikinta tashi gabaki daya ta Dora idanuwanta akansa tana kallansa a kasalan da Bata gama sakinta ba tin ta farko.

Kallanta yake Shima yana hade tafin hannunsa da nasa tafin hannun yana Dora hannunsa daya a fuskanta yana shafan gefen fuskanta ya bude baki cikin wani mayen sauti me taushin gaske yace

"Kina Jin daidai Kuwa??

Gyada Masa Kai tayi tana Dan kwantar da Kanta a hannunsa dake shafa fuskanta tace

"Ummah bazatai bacci ba saina dawo"

Lips dinta yayi kissing cikin sanyi yana shiga tsakiyar kafafunta ya tsaya yana rankwafowa hannunsa daya na zagayeta ya mannota jikinsa yana sake kissing lips nata ya sauke mata numfashi me dumi a fuska yana cewa

"Thank you Jan"

Kallansa tayi jikinta na sake mutuwa a jikinsa ta bude baki tace

"Thank you AZIZ LIMBA daka kawo kanka cikin rayuwata"

Bakinta ya saka nasa yana kissing nata cikin wata irin sanyayyan salon daya sakata saka hannuwanta wuyansa ta zagayosa tana sake kissing nata itama cikin salo me sanyi da tsananin so me karfi dake dawainiya dasu.

Kissing juna sukeyi yana saka hannunsa daya ta qasan rigarta yana shafa cinyiyinta zuwa mararta tana Jan numfashi tana sake kissing nasa nasa hannunsa daya yana sake manno wuyanta fuskansu na hadewa sosai numfashinsu na sake haduwa.

Yanda yake shafanta suna kissing juna kaman Wanda basu jima da gama gamsuwa da juna ba,

Da hannunsa daya kawai ya zare net panties din dake jikinta yana ratayewa a wuyansa yana sake yaye rigarta cinyoyinta na bayyana daga qasa yana shafasu kafin ya sake rigar yana kamo fuskanta ya hade dakyau da tasa yana mata wata lafiyayyar tsotsan datake sakata Wani numfashin da saukansa a fatar wuyansa da fuskansa kawai tada gashin jikinsa yake,

Hannunsa daya ya saka a cikin rigarta daga sama yana shafa fatar kirjinta da babu Komai sbd sun baro bra dinta acan balcony dinsa.

Bude idanuwa a wahalce AZIZ yayi yana Jin bazai iya hakura da barinta ta tafi tabarsa ba Dan haka ya sake Kama bakinta yana kissing dinta yana gangarowa wuyanta anan idanuwansa suka sauka akan Ammar daya bude palon Kai tsaye ya shigo idanuwansa suka saukan abinda ya dauke ganinsa take shikuma AZIZ din sakinta yayi a hankali sbd kada ta firgita ta shiga shock da tashin hankalin da zai taba lafiya cikin dayake jikinta.

Rigarta ya fara gyara mata wadda ya riga ya kareta babu inda Ammar ya gani ko zai iya gani a jikinta ya juyo yana zira panties dinta dake wuyansa aljihun qandonsa batareda barin Ammar yasan ko menene ba bare gani Dan haka ya fuskanci Ammar din Wanda sai a lokacin Jannah ta gansa ta sauko da karfi dukkanin jikinta na daukan wata masifaffiyar rawa kanta na neman juyewa sbd tsananin tashin hankali masifaffen karshe dake dabaibayeta.

Ammar din take kokarin nufa AZIZ ya riqe hannunta yana bude bakinsa fuskansa ba rahama ko sauki ko kadan yace

"Bazaki koina ba saina fara Jin dalilin shigowansa inda nake hutawa da iyalina batareda izinina ba"

Ammar da komai nasa ya dena aiki scan din hannunsa da tin dazu yayiwa riqon Rai yana nemanta subucewa yai daga hannunsa yana faduwa qasa ganinsa Da jinsa suna daukewa dip baya iya ganin komai se haske hakama baya Jin komai sai iskan dayake shiga kunnuwansa mara hayaniya.

Wasu zafafan hawaye masu tsananin zafi da ciwo ne suka gangaro mata tana kokarin kwace hannunta amma AZIZ din da Shima nasa ran yayi mummunan baci yaqi sakinta.

Ammar juyawa yayi yana neman kofar fita kaman Wanda babu laka ko daya a jikinsa yana taku daya biyu ya bugu da bango da karfi yayi baya ya fada kan wani decor dake gurin na glass ya fashe da karfi yana yanka hannuwansa duka biyu da gefen fuskansa data fara Jini take.

Baya gani baya gane komai ya dafa fasasun glasses din yana miqewa tafin hannuwansa na sake yankewa da jini ya sake nufar hanya ya fice yana fita ba daidai ba acan ma wani table din yaci karo dashi ya fadi a gurin yana kokarin tashi ne Jannah ta fizge hannunta da karfin gaske tana nufarsa kuka me karfin gaske na kufce mata ta isa ta riqosa da duka hannuwanta biyu tana tayar dashi hannuwansa gabaki daya jini sukeyi hakama fuskansa Kuma gabaki daya baya iya gane komai kansa kwata kwata ya dena Masa aiki bare zuciyarsa data buga.

A palon sarari ya iso daidai ummah na shigowa palon itama ganinsa ya sakata tsayuwa cak zuciyarta na bugawa da karfin gaske ta bude baki cikin wani slow da mamaki tace

"Ammarrr"

AZIZ daya iso zuciyarsa na tsananin ciwo da ciwo da wani irin radadi cak ya tsaya yana kallan Ummah wadda muryanta ta shiga kunnuwan Ammar ya dago idanuwansa jajir da suka dauke gani ya sauke akan inda yaji muryanta ya nufeta yana Jin ransa na kokarin fita kirjinsa taku daya yayi yana yin na biyu kirjinsa ya kasa dauka da riqe numfashinsa kafafunsa suka yanke a gurin kan gwiwansa kafin Ummah da Jannah su qarasa da gudun gaske suna ambatar sunansa da karfin gaske tini ya zube gabaki dayansa a gurin Wani irin jini na fara gangarowa daga hancinsa idanuwansa suka rife yana dena motsi kwata kwata ba alaman numfashi a jikinsa.

Ummah da jinin dayake gangaro Masa ya daga gabaki daya hankalinta tana isa dagosa tayi da karfin gaske tana ambatar sunansa dukkanin jikinta na karfi,

Jannah ma rigar jikinta ta saka jikinta na tsananin rawa ta fara goge jinin hancinsa tana tarewa cikeda tsoro da firgicin da Bata taba shiga ba akan Ammar din tana ambatar sunansa kuka me karfin gaske yana zuwan mata.

AZIZ mutuwan tsaye a inda yake tsayen yana kasa motsawa idanuwansa Kafe akan mata biyu da sune rayuwansa suna rawan jiki da shiga tashin hankali mafi girman rayuwansu akan waninsa Wanda ya tabbatarda yana matsayi me mahimmanci ne a rayuwarsu Dan haka take jikinsa yayi sanyin da yaji hutar dake cin jininsa tana sauka da Kanta.

Babu alaman Rai ko sauran ran a tareda Ammar Dan haka ihun Kiran sunansa da kukansu ya tsanantar data saka Dad fitowa daidai Muhammad cikin tashin hankali suka nufosu Muhammad na Kiran sunan Ammar din da karfi Dad Kuwa wata Sarawa kansa yayi ya dafe kirjinsa dake neman bugawa ganin Ammar ba alaman Rai sai jini dake fitowa hancinsa.

Maheer ne Shima hayaniyan ta fiddosa yana fitowa kafin ya isa ta Ammar din yaji numfashinsa na daukewa daqyar kafafunsa suka iso dashi ya zube gaban Ammar din yana fizgosa jikinsa da tsananin karfi yana ambatar sunansa da karfin daya saka gabaki daya mutanen gidan fitowa hankali tashe.

Duk Wanda ya sauko yana qarasowa dakatawa yakeyi cikeda karyewan zuciya sbd a cikin mintina kalilan Ammar ya zama abin tausayin da kowa yasan babu Rai a jikinsa.

Sayd ne ya ya qaraso da sauri ya Kalli garba yace

"Muhammad daukosa Maheer bazai iya ba sbd halinda ya shiga"

Daukansa Garba yayi daga jikin Maheer Jannah na kasa sake hannunsa ta bisu da sauri kukanta na tsananta tana ambatar sunansa.

Ummah ma dake kuka sosai kallan Dad da zuciyarsa ke kokarin bugawa tayi tana miqewa ta isa garesa ya rungumeta da karfi yana Jin kaman zai samu sassauci amma kwata kwata babu Dan haka umman da Dad din da Maheer bin bayansu sukai gabaki daya suka dunguma zuwa asibiti aka bar AZIZ tsaye yana kallansu sun tafi da mahaifiyarsa batareda ta juyo ko kallansa tayi ba.

Falaq da fiddausi dake gefensa da Mama suka matso jikinsa Falaq na kwantawa jikinsa ta rungumesa tana basa wani irin kwarin jikin dayake kokarin rasawa ya sauke ajiyan xuciya yana Jin sanyi na ratsasa kafin Mama ta kama hannunsa daya itama riqe cikin nata tana kallansa batace komaiba ta gyada Masa Kai tana qarasa basa wani karfin daya yaye abinda yaso taba zuciyarsa.

Ajiyan xuciya ya sake saukewa yana Jin daman sune karfin gwawansa tin farko Dan haka ba komai bane Dan su Ummah suma sun bawa Wanda yake nasu kulawa.

Juyawa sukai suka bar gurin.

Yana isa sama wayarsa ya dauka ya kira sayd sai Kuma ya kashe ya tura Masa sakon a tabbatarda an bawa Best likitocin asibitin din Ammar a kashe duk dukiyar daya kamata Dan nema Masa lafiya.

Ajiye wayansa yayi yana zamewa qasa ya zauna yana Dan dafe kansa idanuwansa na rufewa.

Acan asibitin Kuwa ana isa aka karbi Ammar da gaggawa akai ciki dashi Ummah ta dafe goshinta tana goge hawayen fuskanta ta bude baki tace

"Ya Allah ka hanamu ganin baqar rana"

Ummah juyawa tayi ta Kalli Jannah wadda ke kuka sosai tana Jin duniyar gabaki daya tayi mata Daci ta isa gareta ta kama hannunta taja gefe ta kalleta tsoro da fargabanta a bayyane tace

"Ummijan,da gaske ciki ne a jikinki?
Ki fada mun gaske kada ki kuskura ki boyen komai Dan Shine abinda Ammar ya gani a scan naki,
Menene gaskiyan fadamun kada zuciyata ta buga Dan Allah kicemun ba ciki ne na haihuwan Dan mutum ba a jikinki sbd......

Kaman daga sama sukaji muryan Maheer cikin wani masifaffen tashin hankali muryansa na rawa da karfi yace

"Wace Jannah din ce take dauke da ciki?

"Ciki????

Garba ya fada da karfi yana juyowa gurinsu gabaki daya yana sakin Dad dayake riqe dashi sbd kirjinsa dake tsananin ciwo.

Fatma fitsari ne kawai taji yana neman kufce mata me karfin gaske sbd tashin hankali da firgita.

Zubewa qasa Jannah tayi tana fasa wani irin azababben kukan dayake nuna maganar da akeyi ta gaskia ce.

Dad na ganin hakan sai ganin akai ya yanke jiki a gurin ya fadi a sume.
#MAMUH
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee

book 2
Chapter 64

*_ZUZEAM VENTURES_*
Best kayan Mata
08144015291
*NEW ALERT*
*END OF DISCUSSION PACKAGE*
~25k~ promo 12k
Barka da Sallah promo pack
1. Tabajen kankana da fruit
(Mai saukar da niima nan take ta kara miki dadi na musamman keda oga sai kunyi kukan dadi ranar )
2. ⁠gumbar chakwala dadi
(Hmm yar uwa daga jin wannan kema kinsani basai anbaki labariba wannan hadin na zallar dadi ne da ciko da gaba)
3. Turare kyauta dole
(Wannan turaren na amsar kyauta ne ina masu fama da miji mai mako wanda ba a cin kudinshi Ga shi da abun amma ba a ci to yar uwa matsalarki tazo karshe da izin Allah Sai kinci abunshi ina yan kasuwa duk kina amfani da wannan turaren sai Kinga budi da izinin Allah)
4. Zumar bata gaban kishiya yar asali
( wannan zumar Ga mata wanda kishiya ta shiga gabansu mijinki baki gane kanshi ya fifita yar uwarki akanki baya son mu’a mala dake ko wadda mijinta ke biye biye yar uwa kukanki yazo karshe duk kikayi amfani da ita duk machen da yayi sex da ita zaijita salab kamar dusa don haka aji tsoron Allah banda wanda suke zaune lfy da kishiyoyinsu)
5. End of discussion powder
( wannan garin karshen zance kenan hajiya oga ya taba miki kukan agwagwa ko mussoshi 😁to ranar duk da kika sha wannan hadin garin hajiya sabbatu sai kin rufe mishi baki ihu da kururuwa ba sauki kuma garin wata 7 yake ajiki yana aiki )

Hajiya karki bari wannan promo ya wuceki 25k ne promo saboda sallah 12k kacal

TikTok: Zuzeam.ventures5
Instagram: Zuzeam_ventures
WhatsApp: 08144015291

**********
Muhammd ne yayi saurin yi kan Dad yana ambatar sunansa da karfi Wanda ya saka hankalin Sayd dake magana da wasu doctors yowa kansu shi da doctors din suka Taho da sauran ana kwala Kiran nurses.

Ummah ma gurinsa ta nufa tashin hankalinta na qaruwa akan biyun datake ciki na Ammar da kaman tabbatan ciki a jikin Jannah.

Jannah sake fashewa tayi da wani irin kukan qunci da tsananin tashin hankalin dayake tattare da tsoron ganin halinda Dad dinta ya shiga ta silale qasa tana zubewa zaune a qasa kukanta na tsananta.

Fatma ce ta rungumota jikinta da sauri tana kasa cewa komai sbd halinda take ciki itama na ganin girmama da lamarin yayi sosai.

Daukan Dad akai ana wucewa dashi emergency cikin sauri doctors din dake tareda sayd suna bin bayan nurses da suka daukesa cikin sauri.

Maheer dararewa zaune yayi a kujeran dake gurin yana yin qasa da kansa tareda dafewa sbd yanda kan nasa ke neman tarwatsewa sbd mummunan tashin hankalin rayuwarsu da ayau suka fada Dan Ashe baya basuga komaiba Dan Kuwa lalacewan rayuwan Jannah harda ciki shine asalin mafi munin rayuwar da zasu fuskanta.

Muhammad ne ya zauna kusa dashi yana kokarin rage Masa abinda yake ji ta hanyar cewa

"Inshallah daga Ammar har Dad zasu tashi cikin amincin Allah muyita fata da adduan hakan"

Maheer bai iya cewa komaiba sbd kansa da tinaninsa basa tafiya daidai kwata kwata a lokacin fatan tashin Ammar da Dad kawai yake sbd samun nutsuwan sanin yanda zaiyi da Jannah.

Ummah ma Jannah dake kuka sosai har karfinta na neman karewa ta zaunar a gefenta kan kujera tana zuba mata ido tana sake karanceta tsaf ya tabbatar dai da ciki Kam akwaisa a jikin Jannah din Dan haka take jikinta yayi wani mugun sanyi sbd ciki a jikin macen da 'yayanta biyu sukewa tsananin so fiyeda rayuwansu ba qaramin illa da tashin hankali zai sakarwa rayuwansu ba ga Ammar nan ya shiga nasa halin bayan ya sani,
Saura AZIZ da batasan Shima Yaya zai ji lamarin ba wane halin zai shiga tinda dai ta tabbatarda yana tsananin son Jannah haryanzu duk da sun rabun tsawon shekara uku da akace mata a labari,

Yanzu ta ina AZIZ zai fara Jin zancen?
Yaya zuciyarsa zata dauka?
Shima zai iya shiga halinda Ammar ya shiga akan labarin koma fiye?

Shiru tayi itama nata tashin hankalin na ratsata sbd masifun basu qare ba kenan,
Abin tashin hankalin dayafi koma daga ina cikin ya fito?

"Daga kauye?????" Shine abinda zuciyarta ta fara fada mata sbd daga can ta dawo ba lafiya Wanda tin lokacin ya kamata su gane Dan babu abinda bai sauya a jikin Jannah dinba me nuni da sabon ciki a jikinta,

"Innalillahi wainna ilayhirajiun" shine abinda Umman ta furta a fili tana dafe goshinta itama sbd Kanta dayake ciwon da kaman zai juye mata.

Shiru sukai dukkaninsu Banda Jannah datake ta kuka har muryanta ya dishe jikinta yayi wani irin zafi sosai zazzabi me karfin gaske yana shigarta dole fatma ta jata zuwa waje inda ta ringa wani irin wahalallen amai tana qarasa galabaicewa.

Qara tashi hankalin fatma yayi akan Wanda suke ciki sbd jikin Jannah din daya rikice mata lokaci daya gashi ta kasa dawowa ciki ta fadawa Maheer sbd a yanda take ganin wuta na cinsa ta bacin Rai zai iya musu dukan da cikinma zai bare Dan haka suka kasa dawowa ciki suka tsaya acan baya waje tana kokarin taimakawa Jannah din ta hanyar shafa bayanta Aman yana Dan tsayawa.

Miqewa Jannah ke kokarin yi Bata ma iyawa sosai zata koma ciki fatma ta riqeta tana cewa

"Jannah ki zauna anan kinga acan din ba iskan da zai ringa buga Miki Aman ya dena tahowa Kuma kin Dan matsa daga gaban Yaya Maheer da ransa yake a tsananin bace kada ya fusata ya Miki wani abin tinda bake daya bace.

Qin tsayawa Jannah din tayi sbd tafisan Maheer dinma ya kasheta akan tayi nesa dasu musamman yanzu datake ganin itace sanadin duka abinda yake samun familynta tin daga kan ciwonta tin tana qarama ta gama zama kaddarar rayuwarsu gashi yanzu suna kwance suna kokarin rasa rayukansu sanadinta.

Miqewa tayi da Dan sauran karfin daya rage mata wani irin jiri ya debeta ta dawo baya zata fadi Fatma tayi saurin miqewa zata tarota Wanda ya iso gurin ta bayansu ya tareta jikinsa tana fada Masa gabaki daya shikuma ya saka hannuwansa ya zagayeta yana Bata kyakkyawan runguma a jikinsa batareda yace komaiba ya dauketa gabaki dayanta yana barin gurin da ita Fatma da Sayd na bayansa.

Wata hanyar yabi daban zuwa saman asibitin Wanda likitan daya kira da kansa yake jiransa ya nufa da ita idanuwanta na rufewa a jikinsa sbd ta mummunan gabalaitiwa kuka da tashin hankali sun cinye karfinta tas dana abinda yake cikinta.

Suna isa likita ya taso da kansa yana Masa barka da shigowa ya nuna Masa gado lafiyayye a wani dakin dayake saman ya kwantar da ita daman sayd da Fatma basu shigoba nan take likitan ya kira nurses guda biyu suka Taho take aka fara duba Jannah din Wanda yake tamkar a some Dan Bata iya ko bude idanuwanta.

Yanzu zaune riqe da hannunta cikin nasa aka fara dubata da sauran abubuwan har aka gama komai aka daura mata ruwa take bacci ya dauketa na wahalan gaske.

Scanning sabo Dr yayi masa na cikinta yana kallan Arzikinsa Dr na Masa bayanin dayake saka duniyarsa gabaki dayanta sanyaya da nutsuwan data Fi Masa komai na kyallin duniya.

Sake riqe hannunta yayi cikin nasa bayan angama komai nurses din da Dr sun fice ya zubawa fuskanta datai fayau idanuwansa yana kallanta kaman zai dauketa subar komai da kowa su tafi inda zata rayu a kwanciyan hankali itada babynsa su renesa babu hayaniyan komai da kowa.

Hannunta dake hannunsa yakai bakinsa yayi kissing cikin sanyi da tsananin kauna yana lumshe ido yanajin hankalinsa na kwanciya kawai ba ruwansa da tashin hankalin da kowa yake ciki.

Sayd da Fatma ne suka shigo suka nema guri suna zaunawa Dan taruwa a jinyar matar oga.

Shiru Shiru kowa na cikin nasa kalan damuwa da ciwon xuciya har akai Asuba tukuna dukkaninsu suka fita sallah,

Da LIMBA din dasu Maheer a masallaci daya sukai sallah amma Allah ba saka sun ga juna ba Dan haka suna gamawa kowannensu ya koma inda yake sai a lokacin Ummah da Garba suka ringa neman su Jannah wadda daga baya sukai tinanin sun koma gida da Fatma Dan haka suka ci gaba da zaman fargaba.

Sai guraren 8 na safe Dad ya farka dukkaninsu sukai private dakin da aka maidasa suna godewa Allah ganin shi ya tashi sauransu Ammar a yanzu Wanda dukkanin adduarsu ta koma kansa kacokam.

Dad tinda ya tashin baice komaiba Shiru yayi radadin zuciyarsa na sake qaruwa kowace daqiqa har lokacin yana kasa yadda da masifar datake kokarin fado musu wai cikin haihuwan 'dan mutum a jikin Jannah,
Ta ina?
Ta Yaya?
Ba abu ne me yiyuba Dan yasan wacece Jannah bazata taba aikata barna ba Dan ba tarbiyanta bace,
Ba hali ko dabiun Banza datake dashi ko daya tin tana qanqanuwanta bare yanzu,

Jannah ko saurayi batada shi Bata kula kowa,shi kansa Ammar da zaayi musu auren bata wani sakewa sosai dashi a yanzu kaman baya sbd LIMBA daya cire mata dukkanin shaawan yin aure ko soyayyar datai a baya sbd abinda yai mata Dan haka tayaya Jannah zata dauki ciki ita kadai ba miji ba komai?

Shi kwata kwata bai yadda da ciki a jikin Jannah ba labari ne da zancen da yake neman kashesa da ransa kawai amma yana buqatan tabbatarwa Dan Kuwa badai cikin mutum ba sedai na iska.

Sake nitso a Shiru da tinani yayi nauyi kirjinsa na tsananta a ransa yace

"Kodai ciwon Fatima da Ammar bai gama warkeba yake kokarin dawowa suke tinanin ciki a tattare da Jannah daga tana malaria tinda suna tsananin kaunarta kawai kwakwalwansu ta basu wannan tinanin??"

Numfashi ya sauke me zafi cikin mutuwan jiki da sanyi yana dagowa ya Kalli Ummah dake gefensa cikeda tausayinta da kaunarta me karfi Dan baya kaunar ciwonta ya dawo ko kadan amma ga alaman Hakan nan Dan haka hannunsa ya Dora akan nata yana kasa cewa komai radadin zuciyarsa na karuwa sosai da qunci.

Umman ma cikeda kulawa da kauna ta dafa hannunsa daya Dora akan nata daya tana dagowa ta kallesa tace

"Dad ka dena saurin saka magana a ranka sbd gudun samun shock irin Hakan baida amfani komai tsananin lamari da muninsa sai an kwantar da hankali ake iya magancesa a warwaresa,
Ammar yana kwance muna fatan tashinsa sai Kuma kaima ka saka mu cikin wani tashin hankalin Dan Allah ka cire komai a ranka Allah zai kawo mafita da sauki tareda maslahan komai na damuwan da mike ciki"

Shiru Dad din yayi yana gyada kai kawai kafin ya dago ya kalleta yana Dan kokarin dawo da nutsuwansa yace

"Yaya Ammar din??

Maheer ne ya basa amsa da cewa

"Sun gama basa taimakon gaggawa dayake buqata Shima ana jiran farfadowansa ne kowane lokacin"

Ajiyan xuciya me Dan sanyi Dad din yayi yana sake bude Baki yace

"Ina Jannah?

Kai tsaye Muhammad dake kokarin gyarawa Dad din pillow din dayake kokarin jingina daya tashi zaune yace

"Sun koma gida ita da fatma"

Shiru ne ya sake ratsa gurin kafin Maheer da kama Dad din zuwa toilet Dan alwala Ummah Kuma sake gyara Masa shimfidar gadon me Dan wali sosai tayi tana cewa

"Muhammad ka tabbata sun koma gidan ai ko??

"Insha Allah Ummah suna gida"

******Acan sai da gari yayi haske Jannah ta farka lokacin daga ita sai AZIZ din a dakin yana hannunsa da nata yana sarqe cikin lafiyayyan bargon da aka rufeta dashi Wanda sayd ne yaje ya kawosa sabo fil daga gida tin tsakar Daren.

Zubawa juna idanuwa sukai tana kallansa a sanyaye sbd har yanzu tashin hankalin Soyayyansa a rayuwanta bai qare ba sbd a yanzu da akasan tana dauke da cikin da bazata iya fadan nasa bane sbd kada a zubar mata da cikin wani babban qalubale da tashin hankali ne a rayuwanta data babynta da tinda ya bayyana sun sani tsananin son abinta takeyi sbd AZIZ LIMBA dinta ne ubansa,shine yabata kyautarsa datafi komai a rayuwanta yanzu,
Zata so ta haife Dan AZIZ LIMBA dake cikinta sbd sake basa farin cikin dazaifi komai na rayuwansa.

Shi kansa AZIZ din bazata iya fada Masa tana dauke da cikinsa ba sbd tashin hankalin yawa zaiyi idan yasan akwai ciki a jikinta kuma yaga familynta na kokarin daukan mataki akan laifin datai bazai kyaleba fitinar ahalin biyu tashi zatai ayita yi bayan saukinta da son zama abu daya datake fatan musu tsakanin LIMBAS da ZAADENS Dan haka Sai tagama karban hukuncinta sun karbi cikinta tukuna zata iya sanar dasu mahaifin cikin nata Shima ta sanar dashi.
#MAMUH
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 65

*_ZUZEAM VENTURES_*
Best kayan Mata
08144015291
*NEW ALERT*
*END OF DISCUSSION PACKAGE*
~25k~ promo 12k
Barka da Sallah promo pack
1. Tabajen kankana da fruit
  (Mai saukar da niima nan take ta kara miki dadi na musamman keda oga sai kunyi kukan dadi ranar )
2. ⁠gumbar chakwala dadi
(Hmm yar uwa daga jin wannan kema kinsani basai anbaki labariba wannan hadin na zallar dadi ne da ciko da gaba)
3. Turare kyauta dole
  (Wannan turaren na amsar kyauta ne ina masu fama da miji mai mako wanda ba a cin kudinshi Ga shi da abun amma ba a ci to yar uwa matsalarki tazo karshe da izin Allah Sai kinci abunshi ina yan kasuwa duk kina amfani da wannan turaren sai Kinga budi da izinin Allah)
4. Zumar bata gaban kishiya yar asali
( wannan zumar Ga mata wanda kishiya ta shiga gabansu mijinki baki gane kanshi ya fifita yar uwarki akanki baya son mu’a mala dake ko wadda mijinta ke biye biye yar uwa kukanki yazo karshe duk kikayi amfani da ita duk machen da yayi sex da ita zaijita salab kamar dusa don haka aji tsoron Allah banda wanda suke zaune lfy da kishiyoyinsu)
5. End of discussion powder
( wannan garin karshen zance kenan hajiya oga ya taba miki kukan agwagwa ko mussoshi 😁to ranar duk da kika sha wannan hadin garin hajiya sabbatu sai kin rufe mishi  baki ihu da kururuwa ba sauki kuma garin wata 7 yake ajiki yana aiki )

Hajiya karki bari wannan promo ya wuceki 25k ne promo saboda sallah 12k kacal

TikTok: Zuzeam.ventures5
Instagram: Zuzeam_ventures
WhatsApp: 08144015291

***********
"Hi Aslm alaikum Mrs LIMBA" shine abinda ya bude bakinsa cikin laushin murya da nutsuwa me sanyi ya furta can qasan maqoshinsa yana kallanta kafin yakai bakinsa yayi kissing hancinta yana Dan goga mata nasa hancin kan nata ya dago yana kallanta.

Bata iya cewa komaiba sai bakinta data bude kadan tace

"Meyasa kazo?
Su Dad zasu sake shiga fushi pls ka tafi banason kuyi wani damuwan fushi Kai da Dad"

Murmushi me sanyi ya sakar mata yana tayar da ita Zaune ahankali ya kama kafafunta ya sauko dasu qasa ya tayar da ita tsaye duka a natse kaman Wanda take cikin tsananin ciwo yace

"Muje ki fara tsarkake kanki da sallah tukuna"

Toile din dayake dakin kaman na tsadaddiyar hotel sbd tsari da kyansa ya shige da ita ya rufo kofar daidai nan Fatma da Sayd da fiddausi sai Falaq suka shigo dakin daga gida dauke da breakfast masu lafiya baske kusan uku da abubuwan buqatan Jannah din.

Da kansa ya taimaka mata tayi wankan tsarkin da bataiba tin jiyan sbd tashin hankalin da aka shiga tin acan ciki yace fiddausi ta kawo hand dryer da aka kawo da ita sbd yace a kawo da itan.

Da kansa ya busar mata da Kanta a toilet din kafin ta sauya kaya da kayan da Fatma tazo mata dashi tukuna ta fito tayi sallah shi Kuma Saida ya sauya nasa kayan Shima ya fito sbd wancan sun jiqe shikuma sayd daman baya wasa da komai na AZIZ a Shirye yake da kowane yanayin dazai kama Dan haka tin a cikin dare ya kawo kayan AZIZ din kusan kala uku sbd da safe koda babu abinda ya samu kayansa may b qamshin asibiti zaisa kayansa su ishesa ya buqaci sauya wasu.

Ko daya fito ta gama sallah da haka ya dago a sanyaye ta kallesa tana son cewa gurinsu Dad zata amma ganin duka wanda suke dakin basusan abinda yake faduwa ba yasata yin Shiru tana miqewa.

Breakfast akaso tayi ta kasa Sam gurin familynta take son zuwa dole ya hakura ya kyaleta.

Dukkaninsu suka isa dakin da Dad yake tana janyewa daga gefensa sosai ta koma gefe daya itada Fatma kaman tafiyarsu baa tare take ba musamman kallan da Maheer ke mata dad kuwa ko kallan inda take din baiyiba tukuna.

Ummah ce ta miqa mata hannu tana zaunar da ita gefenta Shima AZIZ din a dayan gefen Umman ya zauna yana kallan Dad bayan ya gaisa dasu Maheer kadaran kadaha ba sakewa ba Kuma basarwa.

Dad din ya yiwa ya jiki batareda yasan meya samesa ba amma dai kaman yanda sayd ma da baiji farkon draman data saka suman Dad dinba yace Masa shock ne na kasa dauka daukan halinda Ammar yake ciki ya sanyasa zubewa.

Ummah cikeda kulawa da kauna me sanyi take amsa gaisuwansa tana tambayarsa Mama.

Falaq ce ta amsa da cewa tana gida dayake tana zaune maqale da Jannah itama.

Dukkaninsu sunwa Dad fatan samun lafiya dashi da Ammar Kuma sun Dan jima kafin AZIZ da ahalinsa suka fice zuwa gida yana riqe da hannun yarsa dataso abarta gurin Jannah amma bazai iya Hakan ba sbd yasan suna cikin tashin hankali da damuwan Ammar ba zata gane kan Jannah dinba Sam ta bari kawai sai sun dawo gida.

Su AZIZ din na ficewa ummah ce tai karfin halin saka kowa yin breakfast akan dole na lafiyayyan abincin da aka kawo din Wanda daman dasu da Jannah da basuma San a asibiti ta kwana ba aka kawowa.

Sama sama kowa yaci abincin suka gama me gyara dakin ta shigo ta sake gyarawa tsaf ta daidaita ac ta sake cike dakin da kamshi ne sanyi ta fice tana sake musu fatan Allah ya karo lafiya.

Shiru dakin ya dauka kafin Dad ya dago ya kalli Jannah wadda ta rakube gefe Kanta a qasa ta kasa hada ido da Dad din bare Maheer.

Numfashi ya sauke me zafi yana bawa zafin kirjinsa damar ficewa ya bude Baki yana kallanta yace

"Jannah?"

Dagowa tayi ahankali ta kallesa cikin mutuwan jiki tace

"Naam Dad"

"Jannah me yake damunki?
Wane ciwo ne yake damunki kiketa sauyawa koyaushe?
Menene gaskiyan abinda nake ji sbd kwata kwata na kasa yadda da maganar da ni banason furtata da bakina"

Shiru Jannah tayi tana kasa cewa komai gabanta na faduwa zufa na keto mata tako ina sbd batasan tayaya zata iya bude Baki ta furtawa mahaifinta cikina a jikinta ba bayan sunsan batada auren kowa akanta.

Maheer ne ya dago jajayen idanuwansa da tin jiya yake Jin kaman zai makance sbd ja da radadin da suke Masa ya kalleta ya bude bakinsa Dan Shima so yake yaji ya tabbatarda gaskiyanta bai gama yadda da maganar wai ciki ne a jikintaba Dan bama abu bane me yiyuwaba yace

"Tambayarki akai kikai shiru"

Sake Dan ja baya tayi tana sake matsewa gefen Ummah hawaye masu zafi na cikowa idanuwanta suna fara gangarowa take ran Maheer daya matsu su fita wannan banzan tinani Da maganar cikin sbd tana kashesa yace

"Magana zakiyi ko kukan Banza ne anan an tambayeki abu kinayi kaman munafuka"

Ummah ce ta karbi zancen da cewa

"Ya isa Maheer abi a hankali mana ai zatai magana dole"

Dawo da kallanta kan Jannah dake kuka sosai qasa qasa tayi ta dafata tana kokarin kwantar da murya sbd kada ta sake daga hankalin Jannah din tace

"Ummijan,menene gaskiyan ciwon dayake damunki fada mun naji kinji sbd kowa hankalinsa ya kwanta,
Ki duba kiga halinda Ammar yake ciki sbd Hakan,ki Kalli Dad ma yanda ya kusa shiga mummunan hali duka sbd Hakan mu kanmu kwana mukai cikin zullimi da rudanin xuciya duka sbd Hakan Dan haka fada mana gaskia kowa ya samu nutsuwa,

Kinga ni bazan taba yadda da wannan zancen ba sbd ina shadan Ummijan Dina,
Dad ma Sam bai yadda ba sbd yasan wace yarsa,
Ko Maheer ma ransa yana sake baci ne sbd kin kasa cewa komai so muke ki bude Baki kice ba Hakan bane shikenan fa"

Wani sabon kuka Jannah ta sake Wanda ya saka tsikar jikin Dad da Maheer tashi,
Dad din ya hadiye wasu yawun wahala yana neman sarkewa sbd alamu na neman tabbata akwai abinda yake faruwa da Jannah din Dan haka ya bude Baki zaiyi magana Jannah din ta sake fasa kuka tana cewa

"Dad kayi hakuri ka yafemun Dan Allah......

Wani lafiyayyan mari Maheer ya dauketa dashi Wanda tinda take rayuwarta baa taba marinta ba Dan haka ta gigice tana riqe Ummah da karfi sbd jinsa cikin kunnuwanta da Kanta suna Wani dauke wuta ta fasa wani sabon kukan jikinta koina yana rawa ta sake bude Baki zatai magana Maheer yayo Kanta Ummah ta riqesa tana cewa

"Ka bari tayi magana tukuna"

"Ummah hakuri take hadawa ba tambayar da ake mata zata amsa ba" Maheer ya fada yana jin kaman zuciyarsa zata buga.

Fatma data miqe tsaye jikinta na tsananin rawa sbd tsoro kasa kallan Maheer din tayi yana yi bayan ummah itama sai a lokacin Maheer ma ya lura da yanayinta ya tsayar da kallansa kanta yace

"Fatma fito kizo nan"

Cikin sauri muryanta na rawa tana sake boyewa bayan ummah tace

"Yaya Maheer banyi komaiba bansan komaiba babu ma abinda yake damunta inji likita"

"Nace ki fito kizo Nan Fatma"

Hawaye itama ta fara masu gudu tana cewa

"Yaya Maheer dan Allah kayi hakuri sharrin shedan ne"

Da sauri dukkaninsu suka kalleta xuciyoyinsu na tsinkewa Dad ya sake hade wasu wahalallun yawu

Muhammad ma Matsowa yayi yana fizgo Fatman daga bayan Ummah da karfi ya turata gaban Maheer din zatai baya Muhammad ya riqeta yana daka mata tsawar data sakata tsayawa jikinta na Dan rawa tana kallan Maheer idanuwanta har lokacin suna hawaye.

Maheer da jikinsa ya fara mutuwa da maganar Fatman yace

"Fatma kikace sharrin shedan ne?
Ta ina shedan din ya biyo zaki mana bayani sbd kinsan komai"

Dad daya kasa hakuri da riqe tashin hankali bude Baki yayi yace

"Maheer ku kaita gurin likita yanzu Nan ya duba mana ita a gabanku kaida Fatima a kashe wannan zancen yayi nauyi"

Jannah na Jin Hakan ta sake sunkuyar dakai tana sabbin hawaye.

Gaba Maheer da Ummah suka sakata har scanning room dake asibitin Maheer ya samu yayi yanda zaiyi yayi payment me tsada aka shiga dasu scanning din sbd babu card nata na asibitin yana gida.

Karan farko ana farawa likitar tace

"Masha Allah babyn is healthy inshallah"

Rufe ido Jannah tai da sauri hawaye na gangaro mata gefen ido sbd ganin yanda Maheer yayi mutuwan tsaye yana jiri ya dibesa yayi baya zai fadi ya dafa bango da sauri yana Jin kansa na juyawa.

Ummah ma Shiru tayi tana zubawa Jannah din ido cikeda matsanancin mamaki harma batasan sanda tace

"Doctor cikin mutane ne Kuwa?
Kodai wani abin ne me kama da ciki kika gani?

Murmushi doctor din tayi tana cewa

"No,ciki ne lafiyayye wata uku a jikinta yanzu harda kwanaki ai kaman nai mata wani scanning din kwanakin baya data zo"

Shiru sukai babu Wanda ya sake cewa komai har aka gama suka fito takardar na hannun Maheer daya mata wata irin damqar da idan kaza ce data mutu.

Suna isa dakin Dad daga Dad din har Muhammad suna tsaye Fatma na zaune gefe zuru itama.

Rufe dakin Maheer yayi yana kasa kallan Dad sbd sanin zancen zai sake tabasa.

Ummah ma cikeda tausayi da kulawa take kallan Dad din Wanda tin a yanayin yanda suke kallansa ya sare ya miqawa Maheer hannu ya karbi scan din ya bude yana dubawa.

Jiri ne me karfi ya dibesa ya zaunar da karfi bakin gado sukayo kansa da sauri suna ambatar sunansa ya rintse idanuwansa jikinsa na rawa ya sauke kai yana cewa

"Innalillahi wainna ilayhirajiun,
Jamaa wannan masifar Kuma daga ina?

Ummah data kasa magana itama ajiyan xuciya ta sauke cikin sanyi da nutsuwa tace

"Ummijan daga ina?
Garin Yaya Hakan ta faru?

Fatma Maheer ya zubawa ido yace

"Kece me bakin bamu amsa yanxu saiki mana bayani"

Garba Kuwa cikin zafi yace

"Itama ai kaita yakamata ayi a dubata sbd tare suke komai"

Kuka Fatma tafashe dashi tana cewa

"Wlh tallahi Banda komai a jikina itama akwai aure ne a tsakaninsu"

Salati muhammd ya dauka yana cewa

"Kenan dai kinsan komai din Fatma?

Maheer Kuwa wani zufa ne ya fara jiqasa ya Kalli Dad Shima Dad din shi ya kalla suka Maida kallansu akan Jannah a tare tashin hankalinsu na tsananta Ummah da Bata gane inda zancen ya dosa ba sai ta karba zancen da cewa

"Indai akwai aure a tsakani Kuma su modibbo dake kauyen sun sani ai da sauki a lamarin" a tinaninta acan kauye akai wani auren.

Dad da Maheer Kuwa babu Wanda ya sake cewa komai sbd tsoron ma Jin abinda zai buga xuciyoyinsu Kuma ga Ummah a zaune basason fada ko nuna bacin ran da zai sosa ranta Dan haka sukai Shiru zufa na jiqa kowannensu amma tabbas suna buqatan zama na musamman da Jannah kafin suyi bikin kusan binneta da ranta.
#MAMUH
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 66

*_ZUZEAM VENTURES_*
Best kayan Mata
08144015291
*NEW ALERT*
*END OF DISCUSSION PACKAGE*
~25k~ promo 12k
Barka da Sallah promo pack
1. Tabajen kankana da fruit
  (Mai saukar da niima nan take ta kara miki dadi na musamman keda oga sai kunyi kukan dadi ranar )
2. ⁠gumbar chakwala dadi
(Hmm yar uwa daga jin wannan kema kinsani basai anbaki labariba wannan hadin na zallar dadi ne da ciko da gaba)
3. Turare kyauta dole
  (Wannan turaren na amsar kyauta ne ina masu fama da miji mai mako wanda ba a cin kudinshi Ga shi da abun amma ba a ci to yar uwa matsalarki tazo karshe da izin Allah Sai kinci abunshi ina yan kasuwa duk kina amfani da wannan turaren sai Kinga budi da izinin Allah)
4. Zumar bata gaban kishiya yar asali
( wannan zumar Ga mata wanda kishiya ta shiga gabansu mijinki baki gane kanshi ya fifita yar uwarki akanki baya son mu’a mala dake ko wadda mijinta ke biye biye yar uwa kukanki yazo karshe duk kikayi amfani da ita duk machen da yayi sex da ita zaijita salab kamar dusa don haka aji tsoron Allah banda wanda suke zaune lfy da kishiyoyinsu)
5. End of discussion powder
( wannan garin karshen zance kenan hajiya oga ya taba miki kukan agwagwa ko mussoshi 😁to ranar duk da kika sha wannan hadin garin hajiya sabbatu sai kin rufe mishi  baki ihu da kururuwa ba sauki kuma garin wata 7 yake ajiki yana aiki )

Hajiya karki bari wannan promo ya wuceki 25k ne promo saboda sallah 12k kacal

TikTok: Zuzeam.ventures5
Instagram: Zuzeam_ventures
WhatsApp: 08144015291

*********
Nurse ce taxo ta sanar dasu Ammar ya farka Dan haka miqewa sukai dukkaninsu suka fice zuwa gurinsa har lokacin zufane ke jiqa rigarsa sosai yana Jin kaman jininsa na hawa yana qara hawa.

Maheer Kuwa rasa tinanin yi yayi sbd dai ta gama tabbata ciki ne a jikin Jannah yanzu Kuma tana sake Shirin tabbata cikin na AZIZ LIMBA ne ko me?

To tin sunada aure a baya aka samu cikin ya boye ya kwanta se yanzu yake bayyana ko me sbd baiga ta inda AZIZ din zai iya lalata musu 'ya ba harda ciki,
To yaushe ma akai Hakan?
Suna ina ne su harya samu kebewa da ita bayan sun kasa sun tsare sun Hana haduwansu bare alakarsu.

Idan cikinta wata uku ne ai a lokacin tana kauye kenan.....

Wani numfashi me zafin gaske ya sauke yana Jin yana buqatan karya kafafun Jannah da Fatma din kafin yaji komai Dan Kuwa wlh sai anfada Masa tayaya ma zaace AZIZ LIMBA ne uban 'dan cikin Jannah.

Dakin Ammar din suka iso Dad na tinanin da Maheer ke yi suna shiga suka watsar da tinaninsu suna qarasawa gurin Ammar din da sauri Wanda yake zaune Shiru ya zabge yayi fayau a Dare daya kaman ba Shiba,

Ummah ya zubawa idanuwansa wadda ta iso gurinsa tana zaunawa gefensa ya ciro hannunsa ahankali cikin rashin kuzari ya miqa mata ta kama cikeda kauna da kulawa tana Jin idanuwanta na cikowa da hawayen tausayinsa,

Shi kansa cikowa idanuwansa da sukai jajir sukai yana Jin inama kowa zai hakura ya bar Masa Umman ya tafi ya Gina sabuwar rayuwa daga shi sai ita sbd ya gaji da komai a yanzu Kam hutu da nutsuwan ruhi na kwanakin da suka rage Masa yake nema.

Dad da Maheer zuba Masa idanuwa sukai cikeda tsananin kulawa da kauna me karfi suna Jin jikinsu na sanyi da yanda ya kasa kallan ko daya daga cikinsu idanuwansa na bayyanar da gajiya da gazawa da rayuwan gabaki dayanta.

Dad ne ya qarasa yana zaunawa dayan gefen Ammar din ya dafasa a natse yana bude Baki yace

"Ammar Yaya jikin?
Ka bamu tsoro da halinda ka shiga,Allah ya karemu daga sake ganin irin wannan mummunan yanayin"

Cikin sanyin da ya saka jikin kowa sanyi da mutuwa Ammar din ya bude Baki a natse da qaramin sauti yace

"Amin" daga amin din bai sake cewa komai kaman yanda kowa ma yayi Shiru ya kasa cewa komai Saida Shirun yayi yawa Maheer Shima ya matso yana Masa sannu yana kallan fatma yace

"Hada Masa abinda zaici kafin yayi brush da sallah."

Miqewa Fatma tayi da sauri tana komawa dakin da Dad yake ta dauko basket na abincin da aka ajiye sbd Ammar din.

Maheer Kuwa shine ya kama Ammar din Wanda baida karfi sosai sbd karfin nasa bai dawo ba suka shige toilet.

Brush da wanka Ammar din yayi da ruwan zafi masu zafi jikinsa ya sake karfinsa ya Dan dawo ya goge jikinsa da towel din da aka kawo Masa tareda kaya tin daga gida ya saka riga da wando mara tsayi ya fito yayi sallah duka a natse ya koma bakin gadonsa ya zauna sai a lokacin ya dago ya zubawa Jannah idanuwansa yana kallanta batareda yace komaiba,

Jannah da tinda ta shigo ta kasa kallan Ammar din kunya da takaicin Kanta take ji data basa hope a karo na biyu bayan zuciyarta Bata cire Wanda shine yake cikeda ita ba gashi yanzu sun sake dawowa inda suka bari a baya ciwonsa zai iya tashin da zai sauya rayuwansa gabaki daya.

Dad da Maheer tsoronsu ciwon Ammar din dazai tashi daya sake tabbatarda da gaske cikin ne a jikin Jannah,

Abinda basu sani ba Ammar din ya riga yama San waye uban cikin sbd ya ga Hakan da idanuwansa da baya buqatan Jannah ta bude Baki ta fada waye me cikin,

Ajiyan xuciya me sanyi Ammar din ya sauke yana dauke idanuwansa daga kan Jannah din ya koma baya ahankali ya kwanta yana rufe idanuwansa Ummah ta rufe Masa jikinsa tana Hana kowa damunsa sbd babu abinda yakeso a yanzu kaman Shirun.

Haka sukai jigum jigum Shiru babu me abin fada zuciyoyi babu dadi Daci da ciwon Rai zalla tako ina.

Jannah ce ta zame tafice dakin ta koma waje ta zauna tana dafe goshinta sbd Kanta dake neman bugawa sbd a dakin Shiru kawai kowa yayi amma itace duka sanadin bacin Rai da quncin kowa tin farko haryanzu da ake cikin wannan halin.

Haka suka wuni a asibitin babu wani magana me Kyau dake shiga tsakanin junansu gabaki daya sbd Ammar kwata kwata bayason magana baya son rabar kowa bayason kallan kowa zuciyarsa tayi sakayau bayajin nauyin ko ciwon komai haka yake jinsa kaman sabon mutum din da aka Halitta ayau din,

Baya ganin laifi ko Jin zafin kowa kawai kansa ne yake gani Mai laifin daya kasa bawa zuciyarsa da rayuwansa damar samun sukuni da nutsuwan data kamacesa tin farko bayan rasa mahaifiyarsa,

Ya bari kunci ya mamayesa ya bawa duhu daman gauraye rayuwansa dayake ganin babu hasken dazai haskakesa saina Jannah da ahalinsa,
Ya rasa kowane irin hope na rayuwa da kwanciyan hankali da nutsuwansa ya kwallafasu akan macen da Bata taba Masa kallan masoyin daya sadaukar da kansa gaba daya akanta ba kallan Dan uwan da bazata taba iya zaman aure dashi ba take Masa gashi a karo na biyu ta sake zabar waninsa akansa Wanda a yanzu Kam komai ya qare yazo karshe take dukkanin abinda yake zuciyarsa yaji yana narkewa yana sauka daga kirjinsa Wanda a yanzu yake jinsa empty sbd Jannah ta riga ta zama macen AZIZ LIMBA Wanda ya gama mallakanta cikakkiyarta mace,

A yanzu Jannah Zad macen waninsa ce,
Jannah Zad a yanzu uwa zata zama wadda daga yanzu data dauki cikin wani ya gama samun iyakarsa da har abada ya tsaya anan bazai taba wucewaba sbd bawa rayuwansa daman samun sukuni da farin cikin daya rasa,

Ya sani haqqin Rai ne ke bibiyansa Wanda yake fatan zai samu nutsuwa ta hanyar yadda da Hakan sbd samun warwarewan damuwa da quncinsa daga ubangijinsa Dan haka Ayau shi Ammar Zad ya hakura da dukkanin rayuwansa ta baya ya shafeta ya rungumi kaddararsa zai bawa kansa damar Dora sabuwar rayuwan daya kamata ya Dora tin a baya.

Da yamma Ummah da fatma da Garba suka bar asibitin suka koma gida Wanda ummah dole tayiwa Jannah na zuwa gidan suna isa gidan Ummah Bata iya barin kowama yasan mugun tashin hankalin Da suke ciki ba na ciki a jikin Jannah sbd ganin sirrinsu ne da bai kamata kowama yaji ba ciki Kuwa hatta AZIZ dayake danta da Mama datake uwar AZIZ din Kuma aminiyarta sbd ita tama Fi Jin kunya da baqin cikin AZIZ da mama suji sbd mutuncin Jannah din dazai zube a idon tsohuwar sirikarta da shi AZIZ din tsohon mijinta suji cikin da baa San ina ya fito bane a jikinta Dan haka sukai Shiru babu Wanda yasan me yake faruwa a cikinsu.

AZIZ na gidan bai fita koina ba daman jiran dawowansu yake idan Bata dawoba yana niyar tafiya asibitin ya dawo da ita gida da kansa sbd ita tama Fi Ammar din da Dad buqatan hutu da nutsuwa suda suke kwance a gadon asibitin amma itace ya kamata a bawa dukkanin kulawa ba su ba.

A dakin Ummah tayi wanka tai sallan laasar tana idarwa fiddausi takawo mata fruits da abinci ta lallabata taci fatma taxo da maganin da AZIZ din ya Bata tin a asibitin Wanda na Jannah ne ta ringa tabbatarda Tasha akan lokaci.

Maganin Tasha tana gamawa ta kwanta a farkon gadon Ummah tana dan lumshe idanuwanta tareda Dan rage AC.

Ummah na kitchen tareda su fiddausi da Kanta takeson ayi aikin abincin da Ammar zaici sbd gabaki daya ya kasa cin komai baya iya cewa komai Shiru kawai yakeyi yana sauke ajiyan xuciya akai akai tace ya yawaita ambatar Allah zai samu nutsuwan xuciya Dan haka duk ya numfasa saiya ambaci Allah Dan haka yaji yana samun sukuni da nutsuwan xuciya ahankali ahankali Dan haka ya sake Jin baya buqatan yawan maganar Dan Hakan yana sakasa Jin yana sake dawowa daidai Wanda tin a shekarun baya ya kamata ace ya samu Hakan da kila baiyi batan da yayi ba a rayuwarsa.

Bude kofar dakin akai a hankali cikin nutsuwa tareda shigowa da sallamarsa me dadin sauraro ya rufe dakin qamshinta Dana AC daya gauraye dakin na shiga hancinsa take yasan tana dakin Umman Dan haka yakai idanuwansa bangaren lafiyayyan makeken gadon umman yana saukesu akanta.

Gurin Ummah yazo sanar da ita cikinsa dake jikin Jannah din sbd ta kula da ita a cikinsu Dad din da bacin Rai zai iya sakasu wani abinda zai taba lafiyan nasa arzikin sedai bai samu Umman ba yayi nasarar samun Jannah din data qi barin ya ganta tinda suka dawo kaman tasan neman zarewa yake rashin sanin halinda take ciki.

Qarasowa yayi har inda take din ya tsaya akanta yana zubawa kyakkyawan fuskanta nasa fararen idanuwan yana kallanta kaman ya dauketa ya tafi duniyar dazai rayu da ita su reni babynsu.

Jin tsayuwan mutum a Kanta ya sakata bude idanuwanta ahankali tana saukesu akan fuskansa tana kallansa a kasalance sbd Dan zazzabi da rashin karfin dayake tattare da ita na Kukan datake yi tin jiya da Kuma damuwan data ciketa me tsananin rashin sanin wane hali da matakin familynta zasu dauka akanta da Kuma damuwan halinda ta saka Ammar Wanda kila qarasa rasa kansa zaiyi duk da ya kasa cewa komai ko kallanta bai sake ba.

Durkusawa yayi ahankali gabanta yana miqa hannunsa na dama ya shafi fuskanta cikin wata irin sanyayyan kulawa da kauna me tsafta.

Rufe idanuwanta ahankali tayi tana budewa akansa wasu hawaye masu dumi suna gangaro mata na tausayin Kanta da babynta da ubansa baima San dashi ba,

Idan su Dad sukace cire mata cikin zaayi batasan tayaya zata iya sake kallan AZIZ dinba duk da bai San dashi ba kaman yanda Kuma batajin zata musawa su Dad din sbd sanyaya zuciyarsu data kuntata,

Wasu zafafan hawayen ne suka sake sauko mata sbd tana kaunar cikinta har cikin ranta tana Kuma tausayin AZIZ da ita Kanta.

Hawayenta AZIZ din ya miqa hannunsa ya shafo yana kalla zuciyarsa na sanyaya da damuwa ya saka hannuwansa biyu ya tada ita Zaune ya dauketa yana komawa kan sofa da ita ya zauna ya zaunar da ita akan cinyarsa ya fara share mata hawayen da tissue daya dauka a gefen sofan dasuka zauna kan qaramin side table.

Hannunsa ta riqe da nata tana kallansa jikinta a sanyaye zuciyarta na ingixata akan ta fada Masa abinda take dauke dashi amma tana shakkar fushin su Dad idan suka San ta fada Masa Dan haka ta zuba Masa ido tana sake tsiyayan hawayen damuwa.
#MAMUH
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 67

*_ZUZEAM VENTURES_*
Best kayan Mata
08144015291
*NEW ALERT*
*END OF DISCUSSION PACKAGE*
~25k~ promo 12k
Barka da Sallah promo pack
1. Tabajen kankana da fruit
(Mai saukar da niima nan take ta kara miki dadi na musamman keda oga sai kunyi kukan dadi ranar )
2. ⁠gumbar chakwala dadi
(Hmm yar uwa daga jin wannan kema kinsani basai anbaki labariba wannan hadin na zallar dadi ne da ciko da gaba)
3. Turare kyauta dole
(Wannan turaren na amsar kyauta ne ina masu fama da miji mai mako wanda ba a cin kudinshi Ga shi da abun amma ba a ci to yar uwa matsalarki tazo karshe da izin Allah Sai kinci abunshi ina yan kasuwa duk kina amfani da wannan turaren sai Kinga budi da izinin Allah)
4. Zumar bata gaban kishiya yar asali
( wannan zumar Ga mata wanda kishiya ta shiga gabansu mijinki baki gane kanshi ya fifita yar uwarki akanki baya son mu’a mala dake ko wadda mijinta ke biye biye yar uwa kukanki yazo karshe duk kikayi amfani da ita duk machen da yayi sex da ita zaijita salab kamar dusa don haka aji tsoron Allah banda wanda suke zaune lfy da kishiyoyinsu)
5. End of discussion powder
( wannan garin karshen zance kenan hajiya oga ya taba miki kukan agwagwa ko mussoshi 😁to ranar duk da kika sha wannan hadin garin hajiya sabbatu sai kin rufe mishi baki ihu da kururuwa ba sauki kuma garin wata 7 yake ajiki yana aiki )

Hajiya karki bari wannan promo ya wuceki 25k ne promo saboda sallah 12k kacal

TikTok: Zuzeam.ventures5
Instagram: Zuzeam_ventures
WhatsApp: 08144015291

***********
Fuskansa ya hade da tata yana goga hancinsa da nata yana kokarin rarrashinta ya bude Baki da wata irin sanyi yace

"Pls Jan bana iya ganin wannan hawayen naki"

Maganarta ta Santa kuka me sauti xuwar mata tana fadawa jikinsa gabaki daya tana Jin ita kamarma Rabasu zaayi.

Rungumeta yayi tsam jikinsa yana qanqameta yana Jin kaman ya tsaga jikinsa ya maidata ciki ya rife abarsa.

Kuka takeyi sosai tana fada Masa itace sanadin duka damuwa da quncin danginta..

Dago fuskanta yayi yana sake share mata hawaye yace

"Ba haka bane karki manta su kansu fada sukeyi kece farin ciki Kuma wadda suke alfaharin tsananin son dasuke Miki ne ya riqe ahalin zaadens har babu Wanda ya isa ya raba wannan kaunar,

Aurena da soyayyata akanki bazata taba raba tsakaninki da familynki ba sbd karfin kaunarku a tsakaninku ta wuce nan ni kaina na San Hakan,

Duk bacin Rai da abinda zai faru a tsakaninku bazasu taba tsana ko kyamatarkiba sbd kece zuciyarsu da suke jure komai na rayuwa da suka fuskanta akanta"

Zuba Masa ido tayi sbd Jin maganarsa na ratsata Dan ita Kanta kaunar datake musu ce ta saka take shakkar bayyanarda aurenta da AZIZ din haryanzu Wanda Shima sbd tsananin son dayake mata ne yabi umarnin yanda takeso na boye Hakan ya Bata lokacinda ta buqata isashe tinda dai bawai rabasa tayi da Kanta ba.

Ganin irin kallan datake Masa hawayenta na tsayawa ya sakasa saka tissue ya qarasa share mata hawayen yana kai bakinsa yayi kissing idonta ahankali kafin yayi na hancinta tukuna yayi na bakinta yana sake zagayeta da hannunsa daya.

Kallansa tayi tana kokarin bude bakinta tayi magana ya Dora yatsarsa a akan lips dinta yana girgiza Kai a natse yace

"Kin gaji pls ki huta karki sake wahalan da kanki"

Hannunta takai akan nasa tana janyewa ta ce

"Idanma Ammar ya fada musu meyake faruwa pls kamun alkwarin baza Kai interfering ba"

"No,i can't make a promise da bazan iya cikawa ba"

Kallansa tayi tana ciko idanuwanta da hawayen da tasan zasu iya sakasa yadda zatai magana ya Dora bakinsa a kan nata yayi kissing nata sosai kafin ya saketa yana kallan fuskanta hannuwansa tallafe da fuskanta yace

"Bazan taba iya Miki alkwarin tsayawa nayi Shiru ina kallan ana min wasa da Arzikina na duniya ba"

Hawayen ta sake tsiyayowa yana share mata yana kissing idanuwanta da hancinta yana kokarin hanata wannan hawayen da duk ya damesa.

Kokarin sake kissing lips dinta yakeyi aka bude kofar dakin da suka manta da inda suke kwata kwata.

Saurin janyewa Jannah din tayi jikinta na tsananin rawa ta miqe da mugun sauri daga jikinsa tana komawa bakin gado da gudun gaske har tana bigewa ya miqe tsaye yana kallanta da mamaki yace

"Kibi a hankali fa"

Ummah data shiga mummunan shock da firgita duk rikicewa tayi tana qarasowa tareda yi kaman bataga komaiba sbd ta kasa ma gane me idanuwanta suka ganar mata.

Rawa hannuwanta ke yi ta qaraso tana amsa gaisuwan AZIZ batareda ta iya kallansa ba hakama Jannah din Dan haka kai tsaye toilet ta wuce tana shigewa bayan tayi Masa Saida safe alaman batason fitowa ta samesa a dakin.

Tana shigewa ya qaraso ya durkusa yana duba kafan Jannah din data bige tayi saurin janyewa tana cewa

"Ka tafi kada Ummah ta sake fitowa ta ganka"

Kamo fuskanta yayi bayan ya miqe ya Dan rankwafo yai kissing goshinta yayi mata sai da safe ya fice.

Bai wani jima da fita ba Ummah dake bathroom tana faman sakawa da warwarewa cikin fargaba da tashin hankali ta fito tana qarasowa ta zauna har lokacin ta kasa kallan Jannah wadda ta kwanta ta lafe Shiru kaman tana bacci itama sbd kunya da tata fargaban data rufeta na tsoro da fatan Ummah Bata gansu ba.

Shirin bacci Ummah ta miqe tayi tana Jin kamar zazzabi na neman kamata sbd Bata fatar wani sabon tashin hankali a tsakanin AZIZ dinta da Zaadens da suke ahalinta a yanzu.

Gama komai tayi Tazo ta zauna bakin gado tana kallan Jannah wadda yanda take numfashi da motsi ahankali ya tabbatar mata da idanuwanta biyu ba bacci takeyi ba.

Cikin nutsuwa da sanyi Umman ta bude Baki ta ambaci sunanta tace

"Ummijan tashi magana zanyi dake"

Jannah na Jin Hakan gabanta yayi mugun faduwa tana Jin zufa na kokarin yanko mata amma ta riga tasan Ummah bazata taba fushi me muni da ita ba Dan haka ta juyo ahankali tana tashi zaune daga kwancen ta sauke Kanta qasa tana kasa hada Ido da Umman tayi Shiru.

Umman ma Shiru ya fara yi tana nazarin maganarta kafin ta fuskanci Jannan da Kyau ta bude Baki a cikin nutsuwan da zata fahimceta dakyau tace

"Jannah nice na haifi ABDULAZIZ Dan haka bazan taba goge a cikina ya fitito ba sedai Kuma a yanzu ba nice uwarsa ba ba shine 'dana ba,

A yanzu kece tawa,kece 'yata dan haka ke nakeson ji daga gareki idan har na isa na Kai matsayin uwa a gurin ki Jannah inason sanin meyake faruwa tsakaninki da AZIZ,
Yaya akai kike dauke a ciki a jikinki?
Kuma na waye?
Ni duka banason ma furta wanna maganganun a bakina sbd Daci da nauyi sukemin Dan haka ki sanar Dani komai bana buqatan sake tambaya."

Numfashi me sanyi da mutuwan jiki Jannah ta sake a boye sbd daga karshe dai zata samu rage damuwan ranta Kuma daman batada Wanda zata iya fadawa damuwa da abinda tayin bayan Ummah Dan haka a Sanyaye ta bude Baki tace

"Ummah bai sakeni ba tin farko...

Da sauri umman ta kalleta tana sake shiga rudani tace

"AZIZ din ne be sake ki ba tin acan baya har yanzu da mike magana?

Gyada kai Jannah tayi
Umman tace

"To tin farkon waye ne yace anyi sakin?

"Ummah takarda ya bani bayan munyi maganar rabuwar shiyasa ban bude ba na sanar dasu Dad mun riga mun rabu......

"Da kika fada Hakan baa duba takardar bane daman kokuwa Baki bawa ko dayansu takardar ba?
Innalillahi me nake ji haka ni Fatima
Jannah kinsan me kika aikata Kuwa?

"Ummah wlh tallahi bansaniba nima sai daya fadamun naje na duba naga ba sakin bane Kuma na kasa fada ne sbd ina tsoron su Dad amma wlh ummah nima bansaniba"

"Innalillahi yanzu kenan cikin nasa ne ko me?"

Gyada kai Jannah tayi hawayen kunyar duniya na gangaro mata.

"Kikace nasa ne?
Kenan kallan kitse saman ruwa kuke mana tintini ko??

Sauti kukan Jannah din ya fara ta girgiza Kai tana cewa

"Aa Ummah Dan Allah kuyi hkr wlh sharrin shedan da zuciya ne"

"Wane shedan da zuciya baya ba aljanu ne a kanku ba"
Shi AZIZ din ya biye Miki Shima ya boye aure kenan,
Sai yaushe ne kuke da niyar fada kokuwa se dai idan an haihu mun ganarwa idanuwanmu"

Kuka Jannah ke yi sosai tana rokon Umman tayi hkr karta fadawa su Dad yanzu.

Fada sosai Umman ke mata akan irin kuskuren datai na boyewa familynta sbd ko zasu kama da wuta ya kamata Susan komai da duk baa ma fara yiwa cikin zargin ta ina ya fito ba.

Yanda Jannah din ke kuka tana rokon da Bada hakuri ya saka Umman sassauta fadan nata tana komawa rarrashinta tareda Jin nutsuwa da farin cikin samuwan cikin tinda dai jininta ne batada yanda zatai kota wace hanya yazo ma haka zata so sa ta kaunacesa.

Hakanan ta rarrasheta tana sake mata nasihar kiyaye gaba ta Hanata kukan hadda Bata ruwa Tasha tace ta kwanta tayi baccinta.

Sanyi da sassauci a kirji Jannah tace sbd ta samu rage nauyin kirjinta da samun tattaunawa da ummanta Dan haka Bata jima a tinani da damuwan sauran su Dad na bacci ya dauketa.

Ummah tinani ta kwana na yanda zata sanar dasu Dad cikin fahimta zata bari sai sun dawo hankali ya kwanta tukuna tinda da komai yazo da mafi girman sauki akwai aure Kuma na gida ne.

Washe gari Tinda safe suka tafi asibiti har lokacin Ammar yana Nan a yanda yake na bangaren magana ko wata hayaniya duk ya ajiye ya koma musu sabon mutum.

Sallamo su akai suka dawo gida,

Kowa dakinsa ya nufa yayi wanka yahuta babu Wanda ya sake ganin Dan uwansa sai dare da suka fito gabaki dayansu cin abincin da suke jiran ya hadasu Dan magana.

Karfe goma kowa ya watse Dad ya saka Muhammad Kiran Jannah da fatma Wanda suke boyo a daki sun kasa fitowa.

Kaman munafukai haka suka fito kansu a qasa suka nemi guri suka zauna sai a lokacin Dad ya qarewa Jannah Kallo zuciyarsa na neman fitowa sbd bacin Rai da tsananin fushi yace

"Ki bude Baki yanzu kimun bayanin komai dallah dallah sbd wlh tallahi kikamun qarya zakiga abinda Baki taba gani ba,
Cikin waye a jikinki?
Daga ina ya fito.?

Ammar dake zaune kusa da Dad din lumshe idanuwansa yay ahankali yana ambaton sunan Allah cikin sanyi da nutsuwa.

Maheer jajir idanuwansa sukai yana Jin baima San me zaiyi ba ta ina ma zasu fara da wannan abin kunyar da baqin cikin.

Kuka Jannah ke kokarin farawa Maheer yace

"Kina fara kuka wlh tsinannan dukan da zakisha saiya barar da abinda yake cikinki"

Sunkuyar da Kai tayi tana rufe bakinta da hannuwanta biyu muryanta na rawa tace

"Dan Allah Dad kuyi hkr wlh bansan da cikin ba nima.....

Kanta Maheer yayo Muhammd ya riqesa sbd basason hayaniya sbd kada kowa ya jisu bare asan halinda suke ciki musamman Ummah da ita ce nauyinsu a yanzu basason tasan abinda suke Shirin aikatawa idan ma zarginsu ya tabbata kenan.

Fatma ce ta karbi zancen itama cikin tsananin fargaba da hawaye tace

"Wlh Yaya Maheer akwai aure a tsakaninsu bai saketa ba tin farko can baya."

Cak Maheer din ya tsaya yana kallan Fatma da tsananin mamaki da shakka yace

"Wane auren ne be mutu ba?

Dad daya kasa hakuri a bada amsar Shima cikin tsananin shock yace

"AZIZ dinne bai saketa ba kokuwa wani auren tayi a kauyen bamuda labari??

Murya na rawa Fatma tace

"AZIZ LIMBA dinne baiyi sakin aurensa ba tin farko Kuma shine baban cik.....

Mari Muhammad ya yankawa bakin Fatman yana Jin kaman ya rufeta da dukan gaske yace

"Uban waye yake Baki wannan labarin??

Da sauri jikinta na rawa ta dauko takardar ta kawo ta miqa musu Maheer na karantawa ya zube a kujera zufa na jiqasa tako ina idanuwansa Kafe akan Jannah data Dora su a zancen Banza tsawon shekaru.

Dad na ganin Maheer ya zube ya kasa karantawa muryansa na rawa yace

"Da akwai auren kenan???

Ammar daya kasa motsi bare iya cewa komai bude jajayen idanuwansa da sukai wani irin jajir yayi ya katse tashin hankalin da nasa maganar yace

"Dad gobe nima zan tafi bazan iya cigaba da zama anan ba"
#MAMUH
07019691719

*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 68

*_ZUZEAM VENTURES_*
Best kayan Mata
08144015291
*NEW ALERT*
*END OF DISCUSSION PACKAGE*
~25k~ promo 12k
Barka da Sallah promo pack
1. Tabajen kankana da fruit
  (Mai saukar da niima nan take ta kara miki dadi na musamman keda oga sai kunyi kukan dadi ranar )
2. ⁠gumbar chakwala dadi
(Hmm yar uwa daga jin wannan kema kinsani basai anbaki labariba wannan hadin na zallar dadi ne da ciko da gaba)
3. Turare kyauta dole
  (Wannan turaren na amsar kyauta ne ina masu fama da miji mai mako wanda ba a cin kudinshi Ga shi da abun amma ba a ci to yar uwa matsalarki tazo karshe da izin Allah Sai kinci abunshi ina yan kasuwa duk kina amfani da wannan turaren sai Kinga budi da izinin Allah)
4. Zumar bata gaban kishiya yar asali
( wannan zumar Ga mata wanda kishiya ta shiga gabansu mijinki baki gane kanshi ya fifita yar uwarki akanki baya son mu’a mala dake ko wadda mijinta ke biye biye yar uwa kukanki yazo karshe duk kikayi amfani da ita duk machen da yayi sex da ita zaijita salab kamar dusa don haka aji tsoron Allah banda wanda suke zaune lfy da kishiyoyinsu)
5. End of discussion powder
( wannan garin karshen zance kenan hajiya oga ya taba miki kukan agwagwa ko mussoshi 😁to ranar duk da kika sha wannan hadin garin hajiya sabbatu sai kin rufe mishi  baki ihu da kururuwa ba sauki kuma garin wata 7 yake ajiki yana aiki )

Hajiya karki bari wannan promo ya wuceki 25k ne promo saboda sallah 12k kacal

TikTok: Zuzeam.ventures5
Instagram: Zuzeam_ventures
WhatsApp: 08144015291

********
A rikice suka kallesa a tare Maheer na rintse idanuwansa dake radadi sbd yasan Hakan zata iya faruwa tinda ganin yanayin Ammar din ya sauya ba kaman Ammar dinsu na bayaba.

Dad kuwa kasa dauke idanuwansa yayi daga kan Ammar din yace

"Ka tafi ina?
Kanada gurin tafiyan ne batareda familynka duka ba?

Sunkuyar dakai yayi yana sake tabbatarwa da zuciyarsa abinda rayuwansa ke buqata kenan yace

"Dad bazan iya rayuwan bane anan,
Ina buqatan sabuwar rayuwan da ko babu komai na kyallin duniya zan samu nutsuwa,
Kuma Dad a duk inda kuke ko bama tare ku family na ne bazan taba sauya Hakan ba sbd Banda uwa Banda uba bayan ku din Kuma Jannah dinma ina rokon tinda Allah yasa akwai aure Hakan ta faru a barwa Allah komai a rungumi kaddarar a yanda tazo amma nidai gobe insha Allah zan tafi koda kauyen ne zan koma sbd zan samu nutsuwa acan"

Shiru suka Jannah na fasa kuka tareda rarrafowa gurin Ammar din tana rokonsa Dan Allah kada ya rabu dasu bazasu iya rayuwa babusa ba.

Dad da Maheer Shiru sukai sbd lamarin Kuma ya juye yana neman raba tsakaninsu Wanda daman Hakan suke gudu shiyasa sukeson hada auren koyaushe sbd kada Ammar yaji shi bare a cikinsu Dan Kuwa shi nasu ne har abada.

Ajiye maganar Jannah akai dukkaninsu suka fara kokarin sauya raayinsa na tafiyarsa yabar cikinsu amma Allah yariga ya cire Masa komai a ransa sabuwar rayuwa yakeso a inda ba Nan ba koma ina ne.

Wannan tsayayyen raayin na Ammar shine sabon lamarin daya riskesu Wanda ya sakasu yanke shawarar tafiya gabaki dayansu a taren washe gari batareda tinanin komaiba hakama maganar cikin Jannah sun rufeta a tsakaninsu babu me sanin tanada ciki zasu tafi suyi renansa ta haifesa kaman yanda Ammar ya roka ya Kuma bada shawara idan yaso daga baya ayi magana amma dai yanzu sbd Ammar din zasu tafi zasuyi Shiru suma kaman yanda AZIZ yasan basusan da maganar auren ba zasu fuske a Hakan sai sungama healing Ammar tukuna zuwa lokacin Jannah din ta haihu itama.

Ummah ma bazasu taba fada mata cikin AZIZ din bane a yanzu zasu rufeta sbd duka abar komai a rufe sai sun samu yanda suke son tukuna kome zai biyo ya biyo.

Da wannan suka kwana batareda bawa Jannah gargadi me karfin gaske na kada ta fadawa kowa komai har tafiyan.

Washe gari tin Asuba Ummah kaman ta sani ta Taho ta duba Jannah ta taddasu suna Shirin tafiya sai suka Dan boye mata sbd gargadin Dad da Maheer.

Kai tsaye Umman ta fahimci akwai abinda yake Shirin faruwa Dan haka ta nufi dakin Ammar Wanda yake kokarin kiranta a waya sbd bazai iya tafiya batareda yayi bankwana da ita ba.

A Palo suka hade yana ganinta sai a lokacin tinda abin ya faru yaji hawaye masu tsananin zafi sun ciko idanuwansa suna gangarowa tana qarasowa gabansa ya zube a kafafunta yana fasa wani irin kuka me tsananin karfi da wani irin tsananin ciwo da baqin cikin rayuwar dayayo a baya ayau gashi ya wayi gari baida kowa baida komai baida Wanda zai kalla yaji sanyi sai uwar daya kashewa 'ya da hannuwansa.

Wani irin kuka me ratsa xuciyan duk Mai sauraronsa yakeyi yana qanqame kafafun Umman wadda itama take kokarin hawayen tana Jin gabaki daya jikinta da zuciyarta na mutuwa akan Ammar din Wanda a yanzu ne lokacinda yake tsananin buqatan duk wani Mai kaunarsa Dan haka taji tana sake kaunarsa da tausayinsa.

Dad da dukkaninsu da suka fito sbd kukan Ammar din jikinsu tsananta sanyi yayi Maheer daya kasa riqe kansa sbd yanajin radadin da Ammar din yake ji har ransa kukan yakeyi Shima sbd jarabawan da Ammar yake ciki dole zasu runguma su bisa duk inda ta kama suyi rayuwan.

Dad ma Jin yayi yana hawayen gazawa a matsayinsa na uba daya kamata ya tsaya musu a komai ya Dora su akan hanyar data kamata gashi yanzu sun rasa alkiblarsu haryanzu basusan matsayin da rayuwa ta ajiyesu ba amma dai kaman yanda suka saba zasu runguma juna a kowane hali daman baya a kamata su tafi tin da dadewa Dan haka lokaci yayi na su tafin koda kauyen ne su koma sun Tara abinda zasu bawa Ammar da abinda Jannah zata Haifa rayuwa me Kyau.

Sun jima a wannan yanayin kafin Ammar din ya dago idanuwansa da sukai jajir ya Kalli ummah kallan bankwana ya bude Baki yace

"Ummah tafiya zanyi,
Zan tafi duk inda Allah ya nufa zan rayu Kuma,
Zan tafi Ummah,zan tafi.....

Kasa riqe Kanta Umman tayi itama kukan takeyi tana girgiza Masa Kai tana cewa

"Ammar kada ka tafi koina,
Babu inda zaka tafi Ammar."

Dad ne ya kalleta idanuwansa jajir Shima ya bude Baki yace

"Ba shi kadai ne zai tafi ba dukkanin mu ne zamu tafi"

Da sauri ta Kalli Dad din tana cewa

"Dukanku kaman Yaya?
Ina kuke maganar tafiya Dad??

Kallan yaran yayi Wanda sukai Shiru kowa zuciyarsa ba dadi.

Hannun Umman ya qaraso ya kama ya jata zuwa dakinsa a natse ya rufo kofar ya kalleta yana mata bayanin zasu sauya gurin rayuwa ne kawai sbd Ammar Wanda zai samu nutsuwa Dan haka idan tanada raayin cigaba da aurensa ta shirya zasu tafi tare idan Kuma batada raayi bazai taba mata dole ba.

Wani irin nauyi ne ya danne kirjinta data kasa cewa komai bayan Kafesa da ido tana Jin wani irin bacin Rai na taso mata amma Kuma bazata iya tsayawa fada dashi ba sbd kalamansa juyawa tayi ta fice daga dakin kawai.

Tana fitowa kai tsaye dakinta ta wuce ta dauki wayarta ta saka Kiran AZIZ Wanda baya gidan.

Wayarsa Bata shiga kwata kwata Dan haka ta saka Kiran sayd Wanda yana dauka ta sanar dashi Kai tsaye ya sanar da AZIZ din dake zaune yana wani meeting a laptop dinsa.

Katse meeting din yayi yana karban wayar ya miqe ya isa bakin window dinsa yana sauke ajiyan xuciya me sanyi yace

"Ummah ki barsu su tafi zasu tafi inda kowannensu zai samu nutsuwan da zasu samu damar tinani me Kyau harma a samu maslar komai,
Daman lokacin tafiyansu yai ko basu ce zasu tafi ba Mai tafiya dasu din yana gari ya sauka a jiyan,

Ummah Banda sauran damuwa ko wata gaba tsakanina da Zaadens sbd sune ahalin macen danakewa kallan itace rayuwata a yanzu Kuma ita da abinda yake cikinta sune arzikin da nake alfahari dasu Dan haka babu Komai ta bangarena Matiqar bazasu taba Matata da cikina ba Dan haka su tafi sbd itama Jannah din ta samu nutsuwan data rasa kwanakin nan a cikin familynta"

Ummah datake sauraronsa jikinta sanyi yayi sbd AZIZ din ya sake nuna mata zuciyarsa batada sauran tsatsar komai akan zaadens.

Ayau da Asuba yana dawowa masallaci ta gama tinkararsa da maganar Jannah da cikinta ta fahimta Kuma ta nutsu da yanda yake kaunar matarsa Dan haka itama tana bayan aurensa da Jannah.

Ajiyan xuciya Umman ta sauke tareda cewa

"AZIZ Allah yayi Maka albarka ya baka kariya da dukkanin abinda kakeso"

"Amin Ummah nagode"

Numfashi ta sake saukewa tace

"Bazan taba samun nutsuwan barin Jannah a cikin wannan halin da bacin Rai zai saka Dad da Maheer daukan matakin da bai kamata akanta ba sbd abinda yake cikinta Dan haka zan bisu har zuwa lokacinda zata haihu inshallah"

Murmushi me sautin nutsuwa AZIZ ya sake yace

"Ummah Jannah ai bazata haihu baa hannuna ba,
Na Bata daman daidaitawa ne da iyayen nata kafin karbanta,
Ummah bazan taba Baki zabi ba sbd inason kibi duk abinda zuciyarki take so idan har zaadens sune ahalin da zasu Baki nutsuwa ina Miki fatan alkhairi a cikinsu sbd nasan ko zuciyarsu ba Kyau ke suna Miki kaunar jininsu dake yawo a jikinsu Dan haka Ummah Allah ya Baki farin cikin da duk kike buqata a rayuwa ki bisu kawai sbd auren dayake tsakani"

Wasu hawayen tausayin dan nata ne suka cikowa idanuwanta sbd tana Jin karfin hali da tawakkali a muryansa dake fita cikin sanyin nutsuwa.

Dad ya Bata ranta sosai datake Jin Bata buqatan binsu amma kukan da Jannah ta ringa mata tana tsananin buqatanta ya sakata amincewa ta bisu sai Kuma Ammar datakeson tsayuwa a rayuwarsa taga bai sake nisa a duhu ba.

Gabaki daya gidan tashi hankalinsu yayi da tafiyan zaadens din Wanda babu Wanda yasan da ita Saida suka fito da komai nasu zasu wuce.

Falaq jikinta na tsananin rawa ta fito da gudu ta nufi Jannah ta rungume ta baya tana fasa kuka tareda qanqameta tana cewa zata bita.

Fiddausi da hawayen takeyi qarasowa tayi itama tana riqe Jannah din tana kokarin Kiran Sayd Dan ya sanar da AZIZ,

Mama ganin da Ummah zasu tafiyan tasu ya saka itama Hankalinta tashi batasan lokacinda ta isa gaban Dzad ba tafara rokonsa akan suyi hkr Dan Allah kada su tafi su bari AZIZ ya dawo.

Girgiza Kai dad yayi batareda ma ya iya Bata amsa ba.

Falaq gabaki daya ta daga hankalin duka Wanda yake gidan da kukanta ya riqe Jannah ta Hanata tafiya tana cewa a kira Daddynta cikin kuka.

Jannah data kasa kwacewa daga Falaq din sbd kukan takeyi itama tana Jin kaman zaa Rabata da zuciyarta ne barin AZIZ LIMBA da Falaq Aziz.

Maheer ne yazo ya fara kokarin banbare Jannah din daga Falaq wadda taki sakinta kuka takeyi sosai tana Kara kukanta dake fitowa daga zuciyarta sbd bazata iya rabuwa da Jannah ba a yanzu.

Fatma Maheer yasaka taja Masa Falaq din sbd ta zama yar budurwa ba huruminsa bane tabata shikuma yana kokarin Jan Jannah suka fara kokawan Rabasu fiddausi ma riqe Jannah din tayi Dan haka gurin ya rikice gabaki daya.

Tashi hankalin Dad yai sbd so yake suyi saurin tafiya kafin AZIZ ya dawo yasan abinda yake faruwa harma yayi kokarin hanasa tafiya da matarsa da daman rabuwa da ita tamkar barin ruhinsa ne a gidan Dan haka ya taho Shima ya fara Jan Jannah din wadda zuwa lokacin itama ta riqe Falaq sosai.

Rikicewa lamarin ya sake take hayaniya ta tashi a gurin sbd budar bakin Falaq cikin kuka cewa tayi

"Dan Allah kada ku rabani da Jan da babyn daddyna da zata Haifa mana muna tsananin sonsu ku tafi ku bar mana Jan ta haihu anan"

Dad na Jin Hakan take ciwon zuciyarsa ya fara kokarin tashi ya qara karfinsa gurin janye Jannah din sbd kada komai ya lalace idan AZIZ ya samesu gidan.

Mama dataji sauka zancen kamar saukar aradu suman tsaye tayi tana kallan Jannah da Zaadens din da rashin gaskiyansu ya bayyana a fili.

Cikin tata haukan data motsa itama ta fado cikinsu tana riqe Jannah itama tana cewa

"Sisi yi sauri saka mana Kiran Sayd idan an kasa samun AZIZ babu wanda zai bar gidan Nan sai AZIZ ya dawo"

Madam Sisi jiki na rawa ta fara saka Kiran sayd sedai Bata shiga Shima Dan haka tazo ta saka hannu itama tana riqe Jannah

Ganin haka Shima Muhammad yazo ya fara taya su Dad kokarin janye Jannah din.

Ummah data rikice ganin ana neman raba Jannah din biyu da zazzage cikin jikinta kowa baya hankalinsa sbd su Dad din idonsu ya rufe tafiya sukeson yi kota Yaya tinda maganar cikin ta bayyana su Kuwa su Mama sun kasa bari a tafi sbd AZIZ baya Nan kada su gudu da cikinsa Falaq Kuwa Jannah din gabaki dayanta take tsananin son da bazata iya rabuwa da ita ba tafison ta bisu.

Gate aka bude na biyu beymack din AZIZ baqa ta shigo wadda ta saka kowa dakatawa cikin tsananin halin farin ciki da baqin ciki ga zaadens.

Ganin yanda kowa yake kallan mota ana jiran fitowan AZIZ ya saka Maheer da Dad Jan Jannah da karfi suna nufar hanya cikin mugun sauri

Take su mama da Sisi suka bi bayansu da gudu zasu sake riqe Jannah Falaq data kasa motsi idanuwanta na sauka akan fuskar da bazata taba Mantawaba a zamansu na Greece ta bude Baki cikin wani irin slow tace

"SALEEM ZAD......

wani mummunan pause kafafun dad da Maheer sukai

Ammar dayake tsaye gefe idanuwansa ne suka fara sauka akan saleem din bayan Falaq cikin wani irin shock shima ya furta

"SALEEM ZAD"
#mamuh
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 69

*_ZUZEAM VENTURES_*
Best kayan Mata
08144015291
*NEW ALERT*
*END OF DISCUSSION PACKAGE*
~25k~ promo 12k
Barka da Sallah promo pack
1. Tabajen kankana da fruit
(Mai saukar da niima nan take ta kara miki dadi na musamman keda oga sai kunyi kukan dadi ranar )
2. ⁠gumbar chakwala dadi
(Hmm yar uwa daga jin wannan kema kinsani basai anbaki labariba wannan hadin na zallar dadi ne da ciko da gaba)
3. Turare kyauta dole
(Wannan turaren na amsar kyauta ne ina masu fama da miji mai mako wanda ba a cin kudinshi Ga shi da abun amma ba a ci to yar uwa matsalarki tazo karshe da izin Allah Sai kinci abunshi ina yan kasuwa duk kina amfani da wannan turaren sai Kinga budi da izinin Allah)
4. Zumar bata gaban kishiya yar asali
( wannan zumar Ga mata wanda kishiya ta shiga gabansu mijinki baki gane kanshi ya fifita yar uwarki akanki baya son mu’a mala dake ko wadda mijinta ke biye biye yar uwa kukanki yazo karshe duk kikayi amfani da ita duk machen da yayi sex da ita zaijita salab kamar dusa don haka aji tsoron Allah banda wanda suke zaune lfy da kishiyoyinsu)
5. End of discussion powder
( wannan garin karshen zance kenan hajiya oga ya taba miki kukan agwagwa ko mussoshi 😁to ranar duk da kika sha wannan hadin garin hajiya sabbatu sai kin rufe mishi baki ihu da kururuwa ba sauki kuma garin wata 7 yake ajiki yana aiki )

Hajiya karki bari wannan promo ya wuceki 25k ne promo saboda sallah 12k kacal

TikTok: Zuzeam.ventures5
Instagram: Zuzeam_ventures
WhatsApp: 08144015291

*********
Gabaki daya kowa sakin kowa yayi suna juyowa zuwa inda motar take Saleem Zad na tsaye ya fito sanye da black Armanis da suka fiddo asalin haskensa na zaadens sosai hutu, nutsuwa da kwanciyan hankalin dayake rayuwa acikinsa duka a bayyane tattare dashi.

Jannah da Bata shiga shock ne sosai ba ta sake ambatar sunansa tana isa gurinsa da gudun gaske ta fada jikinsa ya dauketa yana qanqameta Shima cikeda kewanta na ya kwanakin da yayi bayan rabuwansu idanuwansa Kafe akan Dad da Maheer da Ammar da suka kasa motsawa sbd tsananin shock.

Dad kafewa yawun bakinsa sukai kaf idanuwansa suka bushe yana Jin kaman mafarki ne yake yi Wanda yana kyafta ido zai zama ba gaskia ba Dan haka ya kasa kyafta ido bare motsawa sbd yayiwa saleem dinsa kallan tsafta me Kyau.

Maheer Kuwa tsananin bugu zuciyarsa keyi yana kasa yadda da Saleem dinsu ne suke gani a gabansu sbd babu ta yanda Saleem zai bayyana a 4&4 a cikin motar AZIZ.

Ammar numfashi me karfin gaske ya saki yana takawa a hankali ya nufa Saleem din yana kasa dauke idanuwansa daga kallansa sbd a cikin familynsu bayan Mimi Saleem ne mafi kusa dashi Wanda kusancinsu yafi na kowa da shakuwansu da kaunarsa daban take a tsakaninsu.

Saleem sakin Jannah yayi yana takowa suka tsaya gap da juna shi da Ammar suna kallan juna kaman zasu hadiye juna sbd tsananin kauna da kewa ya bude Baki yana kallan Ammar din yace

"Dan uwa,likitan Mimi.......

Wata irin runguma Ammar ya Kai Masa me karfin gaske yana bude murya sosai da karfi yana furta "alhmdllh ya Allah"

Saleem dinma cikin tsananin farin cikin Jin Dan uwansa a jikinsa ya fara yiwa Allah godiya yana rungume Ammar din Shima yana Jin kaman zai tsaga zuciyarsa sbd farin ciki mara misali.

Maheer na ganin hakan ya tabbatarda Saleem dinne a gabansu dan haka cikin wani irin farin cikin da suka manta yanda yanayinsa yake a zuciya ya nufi Saleem din Wanda Shima ya nufosa shi da Dad ya hade ya rungeme suka shaqi qamshi juna take Dad ya fara wani irin kuka mara sauti yana Jin baqin cikinsa da quncinsa na duka duniya yana yayewa ganin 'dansa daya tak daya rage baya taredasu ya bayyana garesu bayan sun cire Rai daga sake ganinsa a rayuwa sbd tinanin bayama duniyar.

Shi kansa Saleem qanqame mahaifin nasa yayi yana hawaye masu zafi na radadin kewa da rayuwa me tsayin da sukai basa tare tareda gwawarmaya da kowannensu ya fuskanta ta rayuwa.

Su Ummah da Mama da sauran kowa zuru sukai suna kallansu cikeda murnan bayyanar Saleem din Wanda kusan kowa yasan waye shi hadda Ummah da batasansaba amma tasan sunansa a bakinsu Dan haka kowa zubarda makaman yaqinsa yayi suna Jin dadin komaima zai sassauta inshallah.

Sakin juna sukai saleem na kallan kowannensu cikeda farin ciki suma duka kowa ya kasa dauke idanuwansa daga kansa har lokacin kaman a mafarki suke Jin rayuwansu ya juya inda Ummah ke tsaye bayan Dad kamannin AZIZ da Falaq na bayyana akan fuskanta ya zuba mata idanuwansa yana kallan macen data haifi AZIZ LIMBA dinsa Kuma take a matsayin uwa a zaadens sannan Kuma matar mahaifinsa daga karshe Kuma uwar data haifi Ummitah mahaifiyar Falaq.

Takowa yayi ahankali ya tsaya gabanta idanuwansa na Dan sassauta kallansa akanta sbd girmamawa ya bude Baki a natse yana Bata girma da mutuntawa me girma ya bude Baki yace

"Ummah?

Murmushi Umman tayi tana Jin dadin yanda ya ambaceta da tsananin girmamawa da mutuntawa.

Gaidata yayi ta amsa tana Masa barka da dawowa ya juya gurin Mama wadda ke kallansa itama ya gaidata ya juyo gurin Fi dake kallansa cikeda murnan dawowansa sbd tinda suka dawo Nigeria basuyi magana ba a waya.

Akan Falaq ya tsaida idanuwansa wadda ke kallansa itama tin dazu tana mamakin bayyanarsa bayan ko a safiyan yau din sunyi magana ta chat bai fada mata yana ma Nigeria ba bare bayyana a gidan.

Dauke idanuwanta tayi daga kallansa tana qin ce Masa komai hakama bata bari yayi mata maganar ba ta koma gurin Jannah tana riqe hannuwanta tanajin idanuwansa akanta amma taqi ko dagowa bare kallansa.

Babu abinda Saleem din yace ko tsayawa dogon bayani kawai mota yace su shiga su tafi kawai.

Gabaki dayansu sun kasa hada tinaninsu daidai sbd bayyanar Saleem din duk ta qarasa juyar musu da Kai Dan haka motan kawai suka dunguma suna nufa a matse dasu bar gidan Dan sanin duk inda AZIZ yake yana gap da shigowa.

Falaq ce ta sake riqe hannun Jannah tana girgiza mata kai akan kada ta tafi pls ta bari Daddynta ya dawo.

Su Dad da suka shige mota kokarin fitowa Maheer yake Saleem ya dakatar dashi da cewa

"No bara na gani"

Gefen Jannah din Saleem ya tsaya tareda Kafe Falaq din da idanuwansa zaiyi magana ta hanasa ta hanyar fashe Masa da kuka kawai na haushinsa datake ji Dana rashin son tafiyan Jannah din ya kalleta da sauri yana dawowa gefenta tareda Kai hannunsa kan nata dake riqe da Jannah ta fizge hannunta da karfi tana cewa

"Jannah bazata tafi koina bafa,
Matar Daddyna ce anan gurin zamanta yake a tareda mu,
Ba zata tafi tabar Daddyna ba bayan ga babynmu a tareda ita,
Idan ta tafi bazan sake ko kallanka ba"

Da mamaki Saleem din ya Kalli Falaq din da sauri kukanta na shigarsa daman komai kuka take Masa bare yanzu datakeyi da gaske batason Jannah ta tafi sbd Daddynta zai shiga damuwa.

Numfashi ya sauke yana kallan Jannah wadda take Jin idanuwan Dad da Maheer Kafe a Kanta ya bude Baki zaiyi magana Jannah din ta katsesa ta hanyar zare hannunta tana juyawa zuwa motar.

Da tsananin sauri Falaq ta yunkura zata sake kamota ba zato taji an riko hannunta ta baya tareda janyota jikin nutsuwa yana rungumeta jikinsa batareda yace komaiba.

Dukkaninsu babu Wanda ya lura da dawowansa bare isowansa gurin sbd tin a harabar gate din farko akai parking da motar sbd yasan daman Falaq zatai rigimar shiyasa ya kasa nutsuwa ya dawo hakama bai taba tsammanin Jannah din zata iya tafiya batareda nema ko sanar dashi ba duk da yasan inda zasu tafin amma ita batasan Saleem na zuwa daukansu ba.

Kowa wuta ya dauke ganinsa ba tsammani Dan haka su Dad suka fara kokarin dauke kallansu daga bangarensa sbd kada ma a tada maganar komai.

Su Mama Kuwa magana suke jiran yayi amma ga mamakin kowa saleem kawai ya kalla cikin nutsuwa yace

"A sauka lfy"

"Thank you B" Saleem ya fada yana kallan fuskansa da yake Karanto abubuwa da dama amma AZIZ din ya hanasa tirsasa kowa Dan haka juyawa yayi ya nufi motar.

Jannah dataji isowansa Kuma tasan yana bayanta dakatawa tayi ahankali tanason juyawa amma Dad da Maheer sun Kafeta da idon karma ta fara.

Kasawa zuciyarta tai ta juyo ahankali tana sauke idanuwanta akansa sedai ko inda take din bai samu damar kalla ba ya kama hannun Falaq suka juya zuwa ciki tareda su mama da Fi babu Wanda ya sake waiwayosu har suka shige.

Jin tayi zuciyarta na tsananin nauyi hankalinta na neman tashi Dan haka ta fara Ja da baya tana kokarin komawa Dan idan har Ummah zata zabi aurenta ta bisu itama bazata iya barin AZIZ ba sbd a zuciyarta tasan radadi da ciwo ne zai wadata.

Cikin sauri da karfi Maheer ya fito motar ya turata da karfi Dad na riqe hannunta suna kasa barin Saleem yasan meyake faruwa bayan motar take aka ja suka bar gidan kowannensu na Jin kaman ancire Masa wani nauyi a kirjinsa sbd samun yancin dena rayuwa a karkashin wani.

Magana sukeson yi amma wayar da Saleem keyi ce ta saka kowa yayi Shiru suna son sanar dashi basuda gurin zuwa bayan kauye.

Hanyar airport aka nufa Ammar na ganin hakan ya sake sauke ajiyan xuciya sbd babban abinda yake tsananin buqata a rayuwa yanzu daman shine barin Abuja kwata kwata rayuwansa.

Su Dad ma na ganin hakan take kowa ya fara Jin jikinsa yai sanyi sbd alamu sun fara nunawa Saleem ba Saleem na baya bane.

Suna isa kusan awa daya aka Bata gurin Shirin tafiyansu su dukan musamman muhammd da baa ga id card Dinsaba farko sai daga baya a cikin kaya Dan haka babu Bata lokaci ana gama komai suka isa cikin jirgi suka daga zuwa Lagos.

Muhammd ne bai taba shiga jirgi ba a cikinsu Fatma ta shiga sbd tafiyansu ta last time da AZIZ din Dan haka batai wani kauyanci ba kaman farko.

Zuru sukai dukkaninsu sbd gabaki daya sun cire Rai daga sake zuwa ko airport bare jirgi.

Har suka sauka Lagos babu Wanda ya isa magana sbd mamaki da Kuma zubawa sarautar Allah ido suga yanda Saleem din zaiyi dasu.

Mota biyu ta daukosu daga airport din zuwa gida,

Tin a security check point na shigowa anguwan Dad ya fara hawaye yana Jin tsikar jikinsa na tashi sbd yariga yaga rayuwar datake kokarin tabbata ta dawo musu.

Su Maheer ma gabaki daya jikinsu mutuwa yayi hawaye na ciko idanuwansu sbd harga Allah sun cire Rai da tsammani akan komawa rayuwar Jin dadin da suka rasa.

ZADs VILLA suka gani baro baro a rubuce jikin inda zasu shige suna shigewa ana parking Saleem ya fito ya fara budewa Dad mota kafin Ammar da Maheer ya kallesu cikin sanyi yace

"Welcome home Zaadens"

Rungumesa Ammar yayi yana fasa wani irin kuka Mai tsananin sanyi da Jin kirjinsa na sake sakewa ba nauyin komai sai sanyi da nutsuwa.

Dad da Maheer Kuwa qasa suka zube kafafunsu na mutuwa sukaiwa Allah sujjada suna yiwa Allah wata irin godiya kuka mara sauti na kufce musu.

Muhammd ma sujjadar yayi sbd yasan rayuwarsu suma ta gama inganta tako ina sbd sun Dade da zama zaadens din.

Jannah ma jikin Saleem din ta dawo gabaki dayanta a sanyaye zuciyarta ba dadi Sam bata Jin komai a ciki sai damuwa da tinanin AZIZ data kasa goge tinanin yanda ko kallanta ya kasa yi yayi tafiyansa da Falaq batareda yayi yunqurin hanata tafiya ba ko Hana a tafi da ita.

Ciki suka shiga masu aiki na fitowa suka kwashi kayansu wainda Kai tsaye store akai dasu sbd babu abinda baa gama jerawa a dakin kowaba na buqata komai an saka a dakin kowannensu hatta Muhammad dole an ware Masa nasa dakin daban Shima an zuba Masa dukiya lafiyayya.

Ba wani dogon Bata lokaci sbd ganin kaman ana cikin gajiya yasa kowa aka gabatar Masa da dakinsa ya shige hutawa da ganin sabuwar rayuwan da zasu fara.

Masu aiki Kuwa tini suka bada himmar hada abincin rana a kitchen sbd a kammala kafin kowa yagama hutawa ya fito.
#MAMUH
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 70

*_ZUZEAM VENTURES_*
Best kayan Mata
08144015291
*NEW ALERT*
*END OF DISCUSSION PACKAGE*
~25k~ promo 12k
Barka da Sallah promo pack
1. Tabajen kankana da fruit
(Mai saukar da niima nan take ta kara miki dadi na musamman keda oga sai kunyi kukan dadi ranar )
2. ⁠gumbar chakwala dadi
(Hmm yar uwa daga jin wannan kema kinsani basai anbaki labariba wannan hadin na zallar dadi ne da ciko da gaba)
3. Turare kyauta dole
(Wannan turaren na amsar kyauta ne ina masu fama da miji mai mako wanda ba a cin kudinshi Ga shi da abun amma ba a ci to yar uwa matsalarki tazo karshe da izin Allah Sai kinci abunshi ina yan kasuwa duk kina amfani da wannan turaren sai Kinga budi da izinin Allah)
4. Zumar bata gaban kishiya yar asali
( wannan zumar Ga mata wanda kishiya ta shiga gabansu mijinki baki gane kanshi ya fifita yar uwarki akanki baya son mu’a mala dake ko wadda mijinta ke biye biye yar uwa kukanki yazo karshe duk kikayi amfani da ita duk machen da yayi sex da ita zaijita salab kamar dusa don haka aji tsoron Allah banda wanda suke zaune lfy da kishiyoyinsu)
5. End of discussion powder
( wannan garin karshen zance kenan hajiya oga ya taba miki kukan agwagwa ko mussoshi 😁to ranar duk da kika sha wannan hadin garin hajiya sabbatu sai kin rufe mishi baki ihu da kururuwa ba sauki kuma garin wata 7 yake ajiki yana aiki )

Hajiya karki bari wannan promo ya wuceki 25k ne promo saboda sallah 12k kacal

TikTok: Zuzeam.ventures5
Instagram: Zuzeam_ventures
WhatsApp: 08144015291

************
Kasancewan sun taso sun rayu a daula Dan irin wannan rayuwan ta hutu da Jin dadi da kwanciyan hankalin komai akwai na luxury rayuwa yasaka take suna samun kansu a cikinta a karo na biyu suka ji komai na baya ya dawo musu wata kwanciyan hankali na mamaye kansu da zuciyoyinsu daya saka zaadens din baya dawowa take amma a sabon yanayi da halayen da basa fatan na can baya su dawo musu.

Tsit gidan yai kowa na dakinsa babu Wanda ya fito sai bayan karfe uku na yamma tukuna suka fara fitowa daya bayan daya kaman yanda suka saba.

Muhammad da bai saba bane ya fara fitowa bayan ya gaji da duba komai na dakinsa daya bayan daya yana Jin wani irin yanayin da baisan ya zai fassaraba wai nasa ne komai dayake dakin,

Tarin shorts da singlets dake jere ya fara tsayawa yana mamakin duk nasa ne yayita sakawa kenan ake nufi,

Tinawa yayi da a baya kauye gajeran wandonsa daya ne tak Wanda duk ya dafe ya yage amma tinda ya fara rayuwa a 4&4 ya fara samun sauyin rayuwan dayake da shorts kusan Bakwai yanzu Kuma ga wasu kaya guda an Jere Masa.

Takarman da aka Jere Masa su kansu mamakinsu yakeyi Dan haka gayunsa sai Wanda ya manta tinda daman zama da Ammar ya koyi kwalisa da zama neat & clean.

Ya fito kusan so biyu amma babu Wanda ya fito Dan haka dole Shima ya koma ya kwanta baccin dole tinda dai yasan kila shi kowa ke yi.

Still shine ya fara tashi yayi wanka ya fito ya shirya cikin riga da wando coffee yayi Sallah yana idarwa ya fito yana qamshi me sanyi kaman ba shi ba Dan take yaga yama sauya shi Karan kansa din.

Yana zaunawa Palo Saleem ma na fitowa sai Ammar Wanda yake fidda kamshi me sanyi da nutsuwa bayyane a fuskansa sbd bacci yayi lafiyayye ba damuwan komai yana tashi yayi wanka da sallah ya fito shima.

Maheer ne ya fito karshe kafin Dad Wanda yake kokarin Kiran wayar Ummah wadda tana sama tareda su Jannah a dakinta daban takuma kashe wayarta tinda tai waya da AZIZ ta sanar Masa sun sauka Dan haka Dad din ya kasa samunta.

Fatma data San kan gidan itace ta sauko bayan tayi wanka itama ta nufi kitchen ta saka hannu a aikin abincin da anriga an gama suka Jere a tare ta dauko ruwa da drinks ta jera ta koma ta hado fruits sbd Jannah ta ajiye ta nufi palo ta sanar dasu table ya zama ready.

Sama ta nufa ta sanar da Ummah kafin ta janyo Jannah wadda gabaki daya ta koma kaman ba ita ba babu farin ciki ko kadan a ranta.

A dining din suka zauna gabaki dayansu suka fara cin abinci Fatma ce tayi serving kowa tukuna itama ta zauna gefen Jannah wadda ta kasa cin abinci sai Dan tsakurawa takeyi kadan sbd batada appetite gaba daya.

Suna gama cin abincin babu Wanda yabar dining din Saleem ya sanar dasu komai gameda business dinsa da cigaban daya samu tareda dukkanin kadarorin da Zaadens suke dasu a yanzu sedai kaman yanda AZIZ yace bayason zaadens su San akwai saka hannunsa cikin farfado da sunan zaadens sbd kada su ringa Jin haryanzu a karkashinsa suke Dan haka bai fada ba yabi umarnin AZIZ din sbd su sake a cikin dukiyarsu hankali kwance ba tareda tinanin ta AZIZ bace.

Kowannensu yayi farin ciki Kuma sun so tambayarsa ya akai ya fita hannun AZIZ sai Kuma suka kasa sbd Ummah babu me son a sosa zuciyata ko kadan Dan haka suka bar zancen kawai tinda dai komai nasu ya sake dawowa garesu musamman shi Saleem din da suka samu ya dawo musu shine abinda yafi faranta ransu bama dukiyar ba duk da itama sun samu kansu a mafi girman farin ciki dawowansu akan kafafunsu da sunansu daya farfado ya sake tsayuwa a duniyar business dinsu.

Jannah data kasa cewa komai miqewa tayi tabar dining din ta nufi dakinta kawai ya rife tana kwanciyanta.

Fatma tattare gurin tayi tareda masu aiki tana sake komawa kitchen Dan ganin abinda yakamata a dafa na dare.

Ummah taso bin Jannah Ammar ne ya riqe hannun Umman yana Kallanta da kulawa yace

"Ummah ki barta tana buqatan time"

Dad dayake kallan Umman magana yaso yi amma Umman ta Maida hankalinta akan Ammar tana magana dashi da Saleem tana kasa kallan ko inda Dad din yake sbd har lokacin zuciyarta sosuwa takeyi da abinda yace mata.

Fira da labarin baya suka zauna a palon sunayi har sallah tayi sukayo suka sake zaunawa har magrib tukuna kowa ya watse.

Daga masallaci acan su Dad suka sake zaunawa da saleem sukai Masa bayanin komai da ake ciki na cikin dayake jikin Jannah da hukuncin da suka yanke na riqeta tayi renan cikin har haihuwa.

Da mamaki Saleem ya kallesu Banda Ammar da bai saka bakinsa ba sbd yanzu ya iya tsayawa iya limits dinsa duk maganar AZIZ da Jannah ya dena shiga kwata kwata.

Cikin mamaki da damuwa Saleem yace

"Dad meyasa haryanzu Kun kasa yadda ku karbi AZIZ ne?
Idan har da gaske ne Kun cire komai a ranku Kun zubar babu sauran kowace irin tsana ko gaba to meyasa bazaku barsa da Jannah ba tinda gashinan clearly Kun gani tana sonsa haryanzu tinda ta iya Daukan cikinsa,

Dad kunsan wata ko satikan Jannah anan tareda mijinta?"

Da sauri suka kallesa da tsananin mamaki hadda Ammar Wanda koyaushe sabon mamaki yake samu gameda lamarin Jannah da AZIZ LIMBA.

Numfashi saleem ya sauke ahankali yana ajiye wannan zancen yace

"Dad ku Kalli ummah Dan Allah,
Ku Kalli yanda ta bar Dan data Haifa a cikinta sbd kawai tazo a cikinku tayi rayuwa kada ku shiga damuwa ko wani gararin sbd rashin uwa ko mace babba a familyn Nan,

Tanasonsa fiyeda kowa a duniya amma ta zabe ku akansa kunsan Yaya yake ji a xuciyansa amma ya danne ya hadiye ya yafe ta zo din sbd kawai yana tsananin son Jannah da girmama familynta duk da abinda ya faru a baya,

Dad pls Dan Allah ku barsu su samu farin cikin daya kamata sbd har abada Jannah bazata taba farin ciki da kowa ba idan ba AZIZ LIMBA ba haka ni kaina har abada AZIZ LIMBA bazai taba sauka ko raguwa daga zuciyata ba."

Yana gama fadan Hakan ya juya yabar gurin yana Jin gabaki daya familyn nasa sun sauya takaici da zaman gidan yari da garari duk ya yamutse kwakwalwansu.

Ammar ne yafara sauke ajiyan xuciya Shima cikin nutsuwa da sanyi yace

"Dad idan har sbd ni ne bazaku karban AZIZ ba wlh tallahi na Dade da cire Jannah a zuciyata sbd na riga na gani na tabbatarda har abada bazata iya son wani ba bayan AZIZ LIMBA,

Mune muka saka mata zuciyan datake bugawa a kirjinta Dan haka dole zamu hakura mu rungumi abinda zuciyar tazo dashi sbd zuciyar Ummitah bazata taba qin AZIZ LIMBA ba,Jannah da Ummitah ne suke tsananin sonsa a lokaci daya dan haka nidai na yafe na hakura na bar Jannah da Wanda takeso idan zaku yadda da Hakan mu taru mu rungumi abinda kaddara tazo dashi zamu Fi samun nutsuwa,

AZIZ LIMBA a zuciya yanzu ba maqiyina bane sbd har abada yanzu bazan iya qin jinin Ummah ba musamman da a gabansa ta zabe mu tabarsa babu amfanin dagewa akan aurenda masu auren suke son abinsu hakama bare Kuma AZIZ ya riga ya gama damu tinda ya dasa jininsa a cikinmu gwara mu rungumi kaddara mu rungumi abinda zaa Haifa shikenan"

Yana gama fadan Hakan Shima yabi bayan Saleem yabar gurin.

Muhammad ma bayan Ammar yabi sbd shine nasa aka bar Dad da Maheer tsaye a gurin babu me iya motsi ko cewa komai jikinsu a tsananin sanyaye sbd su kansu duk sun gaji da wannan masifar daga wannan sai wannan barema fada sukeyi a Baki sbd bacin Rai amma tsananin son da sukewa Jannah ko cikin shege ne a jikinta bazasu iya cirewa ba sbd kada wani abin ya sameta.

Da daddare Jannah Bata sauko cin abinci ba a daki fatma takai mata taci kadan Shima sbd zata Sha magani ne.

Karfe goma kowa ya shige jiki duk a sanyaye sbd yanda saleem ya sake nuna musu matsayin AZIZ LIMBA a rayuwansa ya wuce komai a yanzu Wanda Hakan yake musu nuni da ba riqon azaba ko wulaqantawa AZIZ yayiwa saleem din ba Dan haka sai sukaji kaman jikinsu na neman yin sanyi.

Washe gari dukkanin sauran abinda babu a Villa din na buqatan kowa Saida aka kawosa tareda wani irin sabon shopping din abinci da abubuwan buqata.

Haka suka sake wuni suna hutawa da sanin sauran abubuwan gidan Dana waje da anguwan Dan sanin inda zasu fara sabuwan rayuwa.

Kwanaki suka Dan fara dauka da dawowansu kowa ya fara kama harka gabansa,

Ammar fita yakeyi da mota shi da Muhammad sbd baida matsalar komai a ransa da damuwan Komai ya kwallafa ransa akan addua da yawaita karatun al'Quran da ummah ta tsaya tsaf akansa da Hakan Dan haka komai yaye Masa yakeyi kaman ba shiba.

Ummah ma hankalinta a kwance Jannah kawai take lallabawa sbd ganin ta kasa cire damuwa a ranta.

Shi kansa Saleem harkokinsa yakeyi hankali kwance sbd business dinsu gabaki daya dazai koma hannun Maheer sbd daman shine shigaban dayake gudanar dakomai da Zaadens,

Fatma ma hankalinta ya kwanta kwance batada damuwa ko matsalar komai itace take kulawa da komai na harka gidan duka masu aikin itace me fadan yanda zaayi sai Ummah wadda itace kaman shigaba kwata kwata.

Tsakanin Dad da ummah bayan gaisuwa babu abinda yake hadasu sbd Bata taba zuwa ko hanyar dakinsa ba tana sama ta tattarasa ta ajiye Da 'yayanta kawai take raharta da firarta sai Kuma AZIZ da kullum sai sunyi waya hankali kwance.

Dan haka hankalin Dad duk ya sake kasuwa Kashi Kashi sbd ya rasa ta ina zai fara kamawa,

Lamarin Jannah da AZIZ zai fara kamawa kokuwa na Umman wadda ko fuskan magana babu yanason Kuma magana da ita ya sanar mata cikin AZIZ ne a jikin Jannah.

Jannah Bata gama tsinkewa da shiga tashin hankali ba Saida taga suna maganar cike wata da dawowa Lagos amma ko so daya Bata taba Jin AZIZ LIMBA ba,

Bai taba nemanta ba,bai taba Kiran Fatma ya buqaci magana da itaba,
Koyaushe yana waya da Ummah tana jinsu amma bai taba tambaya ko yiwa ummah maganartaba,

Tsananin kewansa da damuwan abinda tai Masa ne suka fara nukurkusanta ta fara rama gashi anan gida ma kowa ya kasa cewa komai akanta kawai harkokin gabansu sukeyi har Umman taki ce mata komai akan AZIZ ko shiryasu kawai kulawa da ita akeyi da cikinta.
#MAMUH
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 71

Maheer daya fara zama busy hakama Ammar duk da Ammar bai shiga aikin sosai ba sbd yanayin lafiyansa dayake healing Amma dai da Muhammad suke zuwa ana koya Masa abubuwa da dama wainda zai iya duk da karatu Ammar din yake kokarin nema Masa ya fara.

Dad kuwa hutawa kawai yakeyi a gida Dan haka lokuta da dama shine da Ummah suke Kai Jannah din asibiti ganin doctor sbd yanzu baida zabin daya wuce Bata kulawa itada da cikin dayake jikinta.

*******Sai da suka cike wata biyu cif da dawowa Lagos bata taba Jin koda muryansa ba hakama duk Kiran da zataiwa Falaq ko Fi bada taba yi Mata maganarsa Dan haka hakurinta ya qare ta da daddare bayan ta kwanta taji babyn cikinta na juyawa ahankali batasan lokacinda ta fasa kuka ba tana dafe cikin tana Jin kaman ta janyo AZIZ din zuwa garesu duk inda yake sbd suna tsakanin sonsa da kewansa,
Fushin dayake yi da ita kasheta yakeyi bazata iya jurewa ba yanzu Kam.

Kwana tayi tana kuka sosai Wanda ya a sakata tashi da zazzabi me karfin gaske.

Fatma ce ta fito daga dakinta ta shigo Dakin sanye da kayan baccinta riga da wando masu santsi.

Tana shigowa ganin Jannah a rife cikin bargo har lokacin ya sakata kallanta tana cewa

"Yaya dai?
Lafiya dai ko?

Qarasowa tai tana Dan zaunawa bakin gadon ta miqa Hannu tana Dan yaye mata bargon.

Wani zafi ne ya daki fuskanta da sauri ta Kalli Jannah din tana miqa Hannu a wuyanta ta taba taji zafin gaske.

Miqewa tai tana qarasa yaye mata rufar Jannah datake cikin tsananin azabar ciwon mara kuka ta fasa tana Jin kaman zata mutu jikinta na tsananin tsananin rawa ta qanqame cikinta.

A rikice Fatma ta fita ta nufi dakin Ummah taga Bata nan Dan haka ta sauko qasa da sauri tin a palo kafin ta isa hanyar kitchen take kwalawa Ummah kira.

Ba hayaniya a gidan Dan Hakan ne duk akai hayaniya a gidan koman kankantar ta saita damu kowa dan haka Muhammad ne ya fara fitowa sai Maheer Wanda yake Shirin ficewa sbd yanada baqin da zai gani a yau din.

Ummah dake kitchen daman lokuta da dama tana shiga kitchen ayi aiki da ita sbd motsa jiki,
Fitowa tayi tana goge hannunta da qaramin kitchen towel tana cewa

"Lafiya me yake faruwa ne kike wannan ihun Kiran"

Qarasowa Fatman tayi tana cewa

"Ummah ciwon mara sosai Jannah ke yi ko magana Bata iyawa ko haihuwa ce?

"Wace haihuwa ana zaune kalau ciki wata hudu cikin na Biyar"

Hanyar tafiya saman suka nufa hadda Maheer daya mara musu baya hankalinsa na Dan tashi.

Ummah na zuwa da saurin gaske ta isa gurin Jannah din wadda har ta fara Dan bleeding hankali tashe Ummah tace

"Maza asibiti zamu babba ne lamarin"

Maheer na Jin haka ya sauko yana cewa Muhammad ya fito da mota.

Kowa fitowa yayi take gabaki daya hankalinsu ya tashi Ammar ma fito da tasa motar yay hakama Saleem Dan haka Maheer ne ya koma ya daukota cak ya sauko da ita a motar Ammar ya sakata su Ummah suka shiga itada Fatma shi Kuma ya shiga ta Saleem suka bi bayansu zuwa asibiti zuciyoyinsu na sake tsinkewa.

Dad da Muhammad sai daga baya suka biyosu Muhammad yana tuqa motan Dad na kusa dashi.

Suna isa akai gaggawan karbanta zuwa ciki sbd zuwa lokacin tayi laushi sosai karfinta ya kare.

Tinda aka shige da ita kowannensu ya kasa zama zuciyar kowannensu na wani irin tsallen fargaba da damuwa,

Damuwansu da tsananin halinda suke shiga a baya ne a duk lokacinda aka kawo Jannah asibiti da tana ciwonta na baya ne ya sake dawo musu yana mamayesu sbd a yanzu dai gasu a tsaye ba zuciyar take buqataba halinda take ciki ko Rai dari nawa zasu kashe babu abinda zasu iya Bata ko mata a yanzu sbd magana ce ta wani Rai dayake motsi a cikinta Dan haka addua kawai da safa da marwa sukeyi zuciyoyinsu ba dadi.

A daidai wannan lokacin ne Kiran AZIZ ya shigo Wayan ummah ta Kalli wayar tana kasa dauka sbd batasan ya sani.

Har wayar ta tsinke Bata daga ba Dan haka yana sake wani kiran Bata daga ba ya dakata bai sake kira ba Dan daman iyayensa kawai yakewa kira biyu a rayuwansa,

ajiye wayan yayi kan table din abinci da suke Kai zasu fara breakfast daga gefe yana dagowa ya gaida Mama data ke isowa dining din.

Amsawa tayi tana zaunawa tace

"Kayi waya da Fatima kuwa sbd inata Kiran wayarta Bata dagawa tin daxu gashi Bata cika nesa da wayarta ba"

Cikin nutsuwa da kamewansa yace

"Inaga tana wani abin Bata daukan Wayan kwata kwata"

Jin Hakan Falaq tace

"Bara na kira Jan muji ko Umman na wani abin ne to"

Wayan Jannah din ta saka kira da wayarta dake gefenta itama.

Harta yanke baa dauka Dan haka tana fada ko rife bakinta bataiba AZIZ ya dago tin kafin ya Kalli Sayd sayd din ya ciro wayarsa yana saka Kiran Saleem Zad sbd Jin lafiyan mutane biyu dayake dasu a zaadens babynsa da mahaifiyarsa.

Kiran Sayd na shiga wayar Saleem aka daga cikin sanyi da damuwan dayake kokarin daidaitawa saleem din ya sanar da Sayd suna asibiti da Jannah ba lafiya sosai she's bleeding.

Kallan LIMBA sayd yayi yana sallama da Saleem din ya kama nutsuwansa tsaf ya riqe kafin ya fara yiwa AZIZ din bayanin Jannah ce ba lafiya suna asibiti gabaki daya familyn.

A hankali cikin sanyi da nutsuwa AZIZ din ya sauke cup din dake bakinsa yana sipping lemon herbal tea ya buda baki yace

"Kasan meya kamata kayi"

"Already on it Sire" Sayd ya fada yana qarasa booking tickets din zuwa Lagos din.

Mama ce ta katse sayd din da cewa

"Am going too ka siya ticket Dani"

Cikin damuwa da neman fara kuka Falaq tace

"Allah yasa babu abinda zai samu baby limba da Jan,
Pls daddy nima zan tafi bazan iya zamaba,

Sayd na jin Hakan ya fara kokarin siyan tickets din dukansu kawai.

Nicky da kusan fiyeda kwanaki babu Wanda ya sakata a ido sbd kwata kwata Bata iya shiga mutane ce ta qaraso kunnuwanta na ji mata "BABY LIMBA" da Falaq ta ambata Wanda ya sakata tsayuwa daidai cikinta datake boyo yana bayyana a jikin hijabin da yanzu sune kayan datake sakawa Dan boye cikin batareda ta sani ba shock ya sakata tsayuwa daidai cikin na bayyana akan idanuwan kowa muryanta ma rawa tace

"Cikin Jannah na AZIZ LIMBA ne ko me???

Mutuwan da kowa yayi zaune idanuwansu akan cikinta ya saka babu Wanda ya iya Bata amsa saima salati me karfi da Mama ta sake a rikice tana cewa

"Aysha Ciki ne a jikinki ko me??

Sai a lokacin AZIZ ya dago yana kallan Nicky din da mamakin maganar Maman sai gashi Kuwa idanuwansa suka ganar Masa ciki a jikin Nicky din.

Fiddausi data San da cikin Nicky Bata taba fada bane sbd rufa asirin da batasan Yaya yake ba amma tin kwanaki da dadewa taga cikin amma Bata fadawa kowa ba sunkuyar da Kanta tayi cikeda tausayin Nicky din wadda kowa ya kalli yanda take rayuwa yanzu yasan tana cikin tsananin qunci da kadaicin rayuwa da rashin kowa.

Falaq Kuwa cikin mamaki da tsananin tsoron daga ina ita Kuma Nicky ciki yake bayyana a jikinta?
Tsoro taji yana shigarta Dan haka miqewa tayi tana komawa bayan Daddynta cikeda mamaki me hade da tashin hankali.

AZIZ Jin yayi kansa yayi wani masifaffen nauyi hankalinsa na mummunan tashi ya Kafe cikin da idanuwa yana kasa yadda da ciki ne a jikinta sbd ba yanda zaayi tana amanarsa daya karba ta amininsa,likitansa daya zama shaqiqinsa wannan mummunan abin ya faru bai saniba sai dai yaga ciki kawai a jikinta,
To daga ina ma wai?

Bude Baki yayi idanuwansa na sauyawa zuwa Jan tsananin tashin hankali da bacin Rai zai ambaci sunanta ta yanke jiki a gurin tana faduwa sbd tsananin tashin hankali da tsoron cikinta daya bayyana a gaban AZIZ da damuwan data Dade tana cin zuciya da lafiyanta da rayuwanta ma gabaki daya batada inda take samun sanyi ko kadan.

AZIZ dinne ya tareta a jikinsa sbd faduwan da zatai a kife Da cikin a jikinta sai a lokacin hankalin kowama ya tashi da tsananin tausayinta sbd wata irin mummunan Rama ce ta bayyana a jikinta me muni da aka cire hijabinta.

Da sauri sayd ya fita yana janyo mota har kofar fitowa Palo
AZIZ dinne da kansa ya dauketa a jikinsa ya fito da ita idanuwansa na sake tsananta ja sbd wannan sabon tashin hankalin daya bayyana a ahalinsa Shima yanzu rana tsaka.

Asibiti suka isa da ita da gaggawa inda aka karbeta itama da gaggawa ana shigewa da ita.

Sai a lokacin ya zauna yana rintse idanuwa kansa na sake daukan nauyi yana shiga sabon damuwa da tashin hankali amma very calm yake a zaune bazaka ce yana cikin matsanancin damuwa da tashin hankali a cikin zuciyarsa ba.

Su Ummah ne suka iso asibitin itada Fi Banda Falaq da duk ta firgice sbd Bata taba ganin ciki da babu aure ba a zahiri duk Kuwa zamanta a turai da tashin ta acan.

Zaman jiran tsammani da damuwa sukeyi a gurin Fi nata kaida kawo tana Jin tausayin Nicky din na neman narka zuciyarta idanuwanta sai cikowa da hawaye sukeyi tana hadiyewa.

Ruwa Sayd yaje ya kawo mata ya kama hannunta ya zaunar da ita tareda miqa mata ruwan bayan ya bude mata cikeda kulawa da sanyin kalami yace

"Ki kwantar da hankalinki pls,
Babu abinda zai sameta zata tashi lafy kalau harma da babyn"

Zuba Masa idanuwanta tai tana Dan sake Jin kaman zatai Masa kuka ya lumshe Mata fararen idanuwansa yana gyada mata Kai alaman komai zai daidaita.

Ajiyan xuciya ta sauke tana Kai ruwan bakinta Tasha kadan ahankali tana miqa masa ya karba yana rufewa ya ajiye gefensa yana ciro handkerchief dinsa dayake fidda qamshinsa me sanyi da tsada ya Bata ta karba tana goge bakinta a hankali ta miqa masa ya karba yana maidawa aljihunsa yana sake kwantar mata da hankali sbd sanin abu kadan yake daga mata hankali.

Jikin Nicky din sosai ya rikice yana zama serious sbd ta jima bp dinta yahau sosai sbd tsananin qunci da damuwa da rashin kulawa Dan haka kwata kwata likitoci basu ga yanda suke so a tattare da ita ba Dan haka sukaita nuna rashin Jin dadin yanda aka kasa kulawa da ita sbd cikin aka bari damuwa da quncin sukai mata yawa.

Shiru AZIZ yayi damuwansa na tsananta sbd yanda yayi watsi da ita bai taba nema ko Jin lafiyanta ba ko Bata ko kallan rahama ne ko Dan sbd Dan uwanta da Kuma soyayyar datake Masa wadda ta sakata baro Dan uwanta da gatanta ta biyosu.

Hankalinsa rabuwa biyu yayi cikeda damuwa da dacin zuciya sbd nasa cikin na can cikin hadari hakama Nicky da Bata da kowa bayansu tana cikin hadari da nata babyn Wanda kafin komai ya biyo baya suna buqatan Bata kulawa da kokarin ganin ta tashi itama da nata babyn.

Sayd ne yayi duk wasu formalities daya kamata ayi na tafiyansu da Nicky din zuwa Lagos sbd hadewa a can gabaki daya Dan nema mata lafiya idanma waje ya kamata a fita da ita AZIZ din ya shirya Hakan sbd zai tsaya ya nema mata lafya da Jin damuwanta Dan debe mata kadaicin dake cin rayuwanta da Bata tarbiyan a Bata samu ba tin farko daman Hakan ya kamata yayi tin farkon zuwanta cikin iyalinsa bawai watsar da itaba da yanzu zuciyarta Bata lalace irin hakanba.

Cikin tattali da kulawan gaske ga mara lafiya jirginsu gabaki daya LIMBAS yabar Abuja zuwa Lagos.

A daidai wannan lokacin suma su modibbo dasu kawu motarsu ta sauka a Lagos Allah yayi sun taho ganin gida da hutu zuciyoyinsu fal farin ciki da tsananin murnan wannan arzikin daya tabbata dai anyi ana tareda su.
#MAMUH
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 72

Muhammad ne yaje park daukansu da lafiyayyar motarsa datake daukan idanuwansu suna ganinsa da farko basu ganesa ba sbd sauyawansa gabaki daya kwata kwata,

Ganin basu ganesa ba ya sakasa fitowa motar ya qaraso har gabansu cikeda farin cikin ganinsu da kulawa yace

"Modibbo barkanku da sauka"

Da sauri dukkaninsu suka sake Kafesa da idanuwa bakinsu na wata irin washewa da tsananin farin ciki da mamaki kawu isiya yace

"Garba,Garba Kaine kika koma haka kaman baturiya,
Garba ina Fatma itama ta sauya haka kenan??"

Murmushin nutsuwa garban ya sauke yana bude bayan mota ya saka kayansu yana cewa

"Kawu Fatmanku ai ta koma macen birni"

Wani sabon dadine yasake kashesu shi dai kawu jibo kallan garban kawai yakeyi yakasa dauke idanuwansa akansa yana Jin tsananin dadin 'dansa ne ya koma hakan,take yaji shi birni to tagama yi Masa komai ko ahakan sbd 'dansa ya zama me nasarar datafi ta kowa yaxo birni ya zaman Masa abin alfahari ba kaman sauran da suke lalacewaba idan sunxo su koma su zamarwa mutane abin kunya.

Motar suka shiga take wani sanyi da kamshi ya fara ratsasu suka fara Jin kaman dadi tin anan zai fara kashesu Dan haka suka hau tambayansa Shima yana tambayan mutanen gida da innarsa wadda yake jimawa baiyi waya da itaba sbd yanayin kauyen nasu.

Fira sukeyi sosai suna kokarin tambayansa adadin kudin da Zaadens sukai a yanzu sbd su San abinda zaa basu tin yanzu.

Murmushi kawai yayi yana Dan juyowa ya kllesu yanda suka zuba Masa idanuwa dukkaninsu suna jiran amsarsa yace

"Modibbo babu ta yanda kowa zai San yawa ko adadin arzikin da suke dashi amma dai muna cikin arzikin sosai Kuma ku sani bawai maganar kudin da zaa baku bane ziyara kuka xo Kuma zaku samu lada me yawan datafi abinda kuke tinanin samu Dan haka Dan Allah modibbo kada kuyi maganar a Baku kudi ni kaina zan Baku ko nawa kukeso."

Shiru sukai dukkaninsu suna nazarin zancensa sbd shi kawu jibo a iya ganin da yayiwa garban nasa ma shi ko baa basa komaiba zai koma a Hakan sbd yasan dai 'dansa Shima yayi arzikin kansa.

Suna isa anguwan tin kafin su isa gidan su kawu ke kallan gidajen da suke sakasu rudani da lissafi sbd basu saba zuwa birni kaman modibbo ba dayake yawan zuwa Abuja.

Gate securities suka bude Masa yashigo yayi parking yana fitowa ya bude musu suka fito ya dauko jakar kayansu da tsaraban da sukayo ta kauye yayi ciki dasu suna biye dashi.

Akwai lafiyayyan Palo da Daki ta bayan nasa dakin Dan haka acan ya kaisu sbd bama kowa a gida duka suna asibiti duk da kowa yasan da zuwansu din shiyasa akace shi yaje ya daukosu.

Fatma daman kafin isowansu ta saka me aiki ta sake gyare dakin Dan haka suna shiga Nan ma kamshi da sanyin AC take yafara sanyayasu suka ringa Jin kasala suka zauna yana sake musu sannu da hanya.

Fita yayi masu aiki suka shigo da ruwa da drinks harma da abinci lafiyayyu aka fara jere musu suna gaidasu tareda musu barka da zuwa.

Muhammad dinne ya dawo yakai musu kayansu har bedroom ya Kuma kirasu ya nuna musu yanda zasuyi amfani da komai harma da toilet kafin ya nuna musu gabas ya fice Dan basu daman hutawa suci abinci suyi salloli.

Yana fita toilet suka fara shiga daya bayan daya sukai abubuwan da zasuyi suka zo sukai sallolin dake kansu suna gamawa suka fara bude abincin suna ganin yanda aka salwantar da rayukan kaji masu girma da tsoka kaman ba kaji ba take suka fara cin abincin duk da suna ganin plates din da aka kawo na cin abincin sun musu qananu sosai Dan haka kusan so uku uku suna ci kafin suka koshi suka cinye kajin tas suka cinye abincin Shima tas suka Sha ruwan sanyi da lemu masu sanyi take baccin gajiya ya daukesu ba jimawa ga AC dayake sake kashe musu jiki da kasala.

Muhammad asibiti yakoma ya sanar dasu isowan su modibbon suna gida suna hutawa.

Fatma ce ta koma gida sbd su modibbon da Kuma hada abincin da zaa kawo asibitin da Kanta.

Doctors sun samu dakatar da jinin dayakewa Jannah din zuba bayan tasha tsananin azaba tayi laushi sosai daqyar aka samu tsayar mata da babynta Wanda dukkanin zaadens babu Wanda hankalinsa baiyi mummunan tashi ba akan rasa babyn Wanda rashinsa zai tana Jannah hakama suma kasancewan babyn Jannah ne yasa suke tsananin kaunarsa a yanzu bama sa duba waye ubansa su a gani da tinaninsu babyn zaadens ne.

Samun nasarar tsayar da babyn yasaka zuciyoyinsu samun sukuni da nutsuwa suka samu kwanciyan hankali da farin ciki.

Dakin hutawa aka Maida Jannah din can sama wani private daki Wanda dukkaninsu suke zaune a sofas suna sake samun nutsuwa ita Kuma har lokacin bacci takeyi.

Saida aka tabbatarda komai yakoma daidai tukuna Dad da Ammar suka wuce gida Maheer m ya fice zuwa wani gurin aiki Mai mahimmancin da aka riga aka samu delay sbd tashin hankalin Jannah din.

Saleem da ummah aka bari Shima bai jima sosai ba ya tafi gida ya dawo.

Fatma data fara isowa gidan driver me ya kawota Dan haka kai tsaye gurin su modibbo ta nufa tana isa ta buga kofar Shiru Shiru sai tabude Kai tsaye taga bacci sukeyi ta fice tabarsu su huta tukuna sbd sun debo gajiyan gaske ta sani tinda tafiyan Mota ce.

Sama ta nufa dakinta ta fara yin wanka ta cire Dan warin asibitin data debo tai sallan magrib da akai ta sauko sanye da riga da skirt na atampa masu kyau da suka zauna jikin daidai Dan anyi musu dinkuna masu yawa da haryanzu basu ma saka wasu ba,

Kitchen ta nufa ta fara duba abincin da akeyi baa qarasa ba Nan ta saka hannu ta qara da dafa farfesun kifi da potato porridge.

Ganin kowa ya dawo gida sai ta saka aka jera komai a dining bayan tayiwa Ummah nata lafiyayyan basket din sai Kuma nasu modibbo daban da suma a daki zaa kaimusu.

Fitowa kitchen din tayi bayan ta wanke hannuwanta ta gogesu da towel ta nufi sama tayi sallah ta sauko tana nufar gurinsu modibbo.

Da sallama ta shiga sbd Jin magana Ashe basu kadai bane Maheer da Muhammad da Ammar harma da Dad duka suna dakin Dan haka cikin farin cikin ganinsu kyakkyawan fuskanta dauke da murmushi me Kyau ta fara gaidasu tana zaunawa gefen modibbo daya kasa rufe baki yana kallanta.

Kawu isiya Kuwa baisan lokacinda ya fasa kuka ba yana cewa

"Yanzu Fatma Dina ce wannan?
Fatma kece kika zama sarauniyar mata haka?
Fatma anya zan iya bawa shehu aurenki yana can yana jiran dawowanki"

Dariya Ammar yayi Mai qaramin sauti yana cewa

"Kaji Kuma wai wani shehu yake magana yanzu ana Zaune kalau"

Dad ma murmushi yayi yana cewa

"Fatma ai karatun zata fara yanzu kuma ai ba maganar aure tukuna saita gama ko nisa"

Muhammad da zancen ya basa dariya dariyar yakeyi sosai sbd yasan tin dama can Fatman bata son shehu.

Maheer ma maganar Dad ya maimaita da cewa

"Ai gwara ta gama karatun kwata kwata tukuna ma ayi maganar auren dan anayin auren zata iya watsar da karatun bare kuma idan shehun ne ai ba maganar qarasa karatu" ya qarasa zancen yana kallanta ta sake marairaice fuska tana kasa cewa komai sbd tanada Jin nauyi da sosai a gaban manyanta.

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.