Busa A Mutu Part 2 Complete Hausa Novel
Reading file: Busa A Mutu Part 2 Complete Hausa Novel.txt
Chapter 6 of 6
Tabbas an baifi jarumin da zai zamo annoba
a dukkan SARAKUNan duniya Wanda zamo MAI
kahon BUSA A MUTU"
Cikin rudowa da rashin fahimta su Sarki
Ishmar da yarima huraisu suka kalli junansu kuna
suka kalli husnaila, domin basu gane ko mene ne
kahon Busa a mnutu ba, kuma basu gane yadda
Wannan jariri zai Zamo annoba ba a dukkan
Sarakunan duniya!
WACCE IRIN RAYUWA HUSNAILA DA
JARIRINTA ZASU YI A CIKIN DAJIN
KIRZUFA?
IDAN DANTA YA GIRMA YA ZA A YI
YA MALLAKI KAHON BUSA A MUTU?
YAUSIIE NE DAN HUSNAILA ZAI
DAWO BIRNIN LAIRUF YA KARBI MULKI
WACCE IRIN ANNODA SARAKUNAN
DUINIYA ZASU HADU DA ITA A DALILIN
KAHON BUSA A MUTU?
Mu hadu a littalin BUSA A MUTU kashi na
uku don jin ci gaban wannan kasaitaccen labari
Daga mai dcbe nuku kewa a kullum da ko
yaushe.
ABDUL'AZIZ
(Sani Madakin Gini)
Nine Dai Naku A ko yaushe
AA Misau ke magana
Ku danna blue din rubutun nan don kasancewa damu a WhatsApp
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/E0GMznXcaxwC0avNVdF30Q