Gidan Aunty Book 1 Complete Hausa Novel By Mrs Lee
Reading file: GIDAN AUNTY BOOK 1.txt
Chapter 19 of 28
PART DIN DADA
Ga baki d’aya manyan iyaye ne zaune a falon dada , shiru ko wannansu yayi yana sauraran dada, saida ta kai aya kafun abeey cikin girmamawa ta amsa mata” dada Insha Allahu nan da sati d’aya zasu dawo kamar yanda kikai magana akai, sauran yaran ma insha Allahu zasuyi Auran lokaci ne kawai beyi ba”sallallami dada ta saki” zayeedu,lokaci ne kace beyi bafa , ko dai Bakuyi niyar aurar dazu yanxu ba, Ance zankada zankadan yaya haka babu aure , da alokacin mune ai sai ace baki akai musu , mu duk wacce tayi girman haka ai bazata auru ba, ni dai nagaji inasan ganin jikokina suna zagayeni, Allah ya ji kanka mahamuda Allah ya gafarta maka nasan da kana raye da tuni na fara ganin yan jikokina”, tana kai karshen zancenta ta fara goge hawayen da suke kokarin fitowa, gabaki d’aya sai da tasa jikin kowa na falon yayi sanyi musamman Wanda ta anbata da kowa bazai taba mantashi ba a cikin rayuwar sa, lallashinta suka fara gabi dayansu,kowa yana tofa albarkacin bakinsa. Allah sarki ummey tun lokacin da aka anbato moha jikinta yayi sanyi , addua ta fara masa cikin zuciyar ta , tana kokarin dannewa, amma duk yanda taso boyewan sai da abeey ya ganota, yayi shiru ne kawai bece komai ba dan shima abun yana taba masa zuciya har yanxu.sai da aka gama tattauna na tsawan lokaci kafun mahma ta kalli dada ,toh dada kingama anbato kowa zaiyi aure bamuji naki ba,wani babban salati kaka ta dauka tana kallan mahma da kananan idanuwanta “yanxu auta da yake kin mayar dani kakarkii ni zaki kalla kice na kara aure , toh Allah ya shiryeki dan nasan yanxu ina bude baki masu yan uwa zasu tarar miki” murmushi kowa ya saki dan kowa yasan da su uncle saleem yake , dukda haka kuwa sai da ya tanka,”wannan haqqun ne dada duk Wanda ya taba auta zamu shigar masa “, dan ta bile baki dada tayi tana mikewa tsaye “ daga kai har itan sai na Hana na ci muku mutunci sai naga me shigar muku, ni kunga tafiya ta bacci zanje nayi ma” gabaki dayansu seda fase sukai mata har ta bar part din kafin su dan tattauna gabaki dayan su, ana gamawa kuma kowa ya ya wuce part din da zashi.
➰➰➰➰➰➰
➰➰➰➰➰➰➰
🫧🫧🫧🫧🫧🫧🫧
🫧🫧🫧🫧🫧🫧🫧🫧
Yau ya kasance Friday kamar kullum kiran sallah azubane ya tashesa, yanxun ma hakan ce ta faru a hankali ya bude fararan idanuwansa da suka kara yin haske dasu gwanin sha’awa, kallan yanda take rungume a jikinsa yayi, yana san mikewa amma bayasan tashinta, gudun kar lokacin sallah ya wuce shi yashi raba jikinta da nashi kadan yana gara mata kwanciyar tata, Dan ya mutsa fuskarta tayi bakinta ature,”stubborn , kina baccin ma bazaki hakura ba”.
Wanka yayi jikin brown din jallabiya da ta kara haska kalar fatar jikinsa , gashin kansa a kwance kamar na larabawa ya nadawa rawanin irin nadin larabawa, duk da fuskarsa ba a sake take ba amma wani irin annuri da annashuwane akan fuskartasa da ya kara wa fuskar tsa kwarjini da haiba, gabaki d’aya kamshin turarensa ma imperial majesty ya cika ko ina, hatta tahee dake kwance lafe kan gadon tana shakar kamshin turaren har cikin ranta.tun motsa warsa ta farko ta farka itama amma taki motsawa , yanxu ma tunanin yanda zata tashi take yi , fatanta d’aya Allah karyace yau ma a dakin zaiyi sallah. Yana kallan motsinta tun dazu yasan ta farka , karasawa yayi inda take kafun ya sunkuyo kadan yayi pecking kumatunta, ai kuwa da sauri ta ware idanuwanta akansa , dan Jan hancinta yayi kadan kafun ya furta “morning “,ya karasa yana tayata mikewa zaune, a hankali ta zuro kafafuwanta kafun ta mike tsaye, tana mikewa kuma ai ta koma tana rintse idanuwanta, ganin hakan yasashi saurin kamata” let’s me help you “, girgiza masa kai tayi,”zan iya, gashican ana kiran sallah kar jam’i ya wuce ka”,ta karasa tana kara mikewa kafun ta soma tafiya a hankali duk da yanda take kokarin daidaita tafiyarta,kallan kafar yayi kafun ya furta “ I have to check it again”, yana ganin shigewarta toilet din ya bar dakin bayan dan jotting din da ya bar mata a cikin wat small paper da wayarta a gefe. A toilet kuwa daurewa tahee tayi ta gasa jikinta sosai kamar yanda taga yayi mata kafun tayi wanka da alwala, sosai taji dadin jikinta kuwa, wani pink material mara nauyi ta saka a jikinta tare da feshe ilahirin jikinta da daddad’an imperial majesty me shegen kamshi, a hankali take yin komai , har ta idar da sallah tayi karatunta kafun , a hankali ta sake mikewa ta koma kan gadon, yar paper din data ganine yafi Jan hankalinta,tana daga gawa taga wani hadaddan handwriting me shegen kyau” take care of your self , I love you “, shine abunda ke jikin paper , bata san lokacin da ta fara murmushi ba ita kadai, rike paper tayi a hannunta kafun ta kwanta baccin da take ji na fusgarta, tun tana Hana kanta bacci har yazo ya dauketa gabaki d’aya .
****Yana shigowa ya tarar da ita kwance lullube da bargo ga kamshin turaransa da ya cika dakin sosai, doso inda take yayi yana kara jin kamshin turaran na kara karfi alamar Itace ta saka , yana sunkuyowa kuwa ga daki hancinsa, kwanciyarta ya gyara mata kafun yayi mata peck a goshinta. A maimakon ya koma bacci system dinsa ya dauka ya fara operating, ya dade akai kafun ya je ya dakko coffe dinsa , har zai kai baki ya tuna lokacin da barar da shayin tana cewa da akwai guba aciki, kawar da coffee din yayi ba tare da yasha ba, kiran wayar sa da akai ne ya dauka ganin me kiran, a hankali yayi sallama, kafun ya dan saki murmushi jin abinda taci kin wayar kecewa, ukhtii ya kike, banji amsar data bashi ba , sai dan murmushin gefen fuska da yayi kadan, sun dade suna tattauna a wayar kafun ya ajje wayar ga ba d’aya , aikin da yake a cikin system dinsa ya cigaba dayi har wajan 11 , har lokacin kuwa tahee na bacci.
11 :30 am ta fara mutsi mutsi da ido kafun ta bude idanuwan gabaki d’aya cikin hasken dakin, a hankali ta mike zaune babu kowa a dakin sai system dinsa da daya daga cikin wayoyinsa da ke wajan. Mikewa tayi da niyar yin wani wankan da brush taga wayarsa na haske kamar ana kira, sharewa tayi kamar zata wuce taga ta karayi, cikin karan bani ta dauki wayar tasa da niyar kaimasa,message din da aka turo masa ne ya dan dauki hankalinta, bata san lokacin data fara karantawa ba “SWEETHEART NAJIKA SHIRU,BAYAN KACEMUN KAYI MISSING”. saura kadan wayar hannunta ta fadi cikin karo da message din da tayi, a Daidai lokacin da yake shigowa cikin dakin hannunsa dauke da plate.
Mss Lee 💖
07041879581.
58
Kallo d’aya tayi masa ta dauke kanta, a Daidai lokacin da wani message din ya sake shigowa, dan kallan Rubutun da akasawa baby da yar love a jiki tayi kafun tayi saurin d’auke kanta , batasan lokacin da ta jefa wayar kan sofa ba tayi shigewarta , kallan fuskarta yayi yaga ta dauke kanta gabaki d’aya,mamakin abunda tayi yanxu yayi kafun shima yadan fuske ya zauna kan sofa din, wayar da ta jefa a wajan ya kalla daidai lokacin da saban message ya kara shigowa, kamar zai share sai kuma ya dauki wayar, eyes dinsa ya dan ware kadan kan screen din wayar yayi kafun yayi saurin kallan kofar da tashige, maida kallansa yayi kan wayartasa, messages din dazu yagani da private number, alamu ya nuna ankalli message din sai wanda aka turo na ukun “Baby”, ya nanata a kasan zuciyarsa kafun ya saka hannunsa d’aya cikin sumar gashin kansa,” oh my god ,kenan wannan message din ta gani yanxu”,duk da kasancewar private number ce amma sai da number ta fito kan wayarsa , lips dinsa na kasa kawai yake dan taunawa time to time, sosai wani bacin rai ya bayyana a kan fuskarsa, ransa ba karamun baci yayi ba a zafafe yayi dialing wani number , ringing biyu aka daga kiran kuwa, ko amsa gaisuwar da na wayar yake masa Beba sai ma umarni da ya bada cikin kausashashshiyar murya” na baka daga nan zuwa lokaci kadan ka binciko mun wata number yanxun, koma wanene akawomun ita ko shi immediately “
“, kitt ya kashe kiran batare da yace komai ba sai forwarding din number da yayi, wani irin huci yake futar wa shi kadai, bayasan binta ciki, shiyasa ya zauna ,yanaso kawai ya kalli fuskarta , yanda ta bar wajan kuma har yanxu yana jinsa, wani irin bugawa zuciyarsa take, tsawan lokaci yana jirin fitowarta , ganin bata da alamar fitowane yasashi nufar kofar shima.
****Aban garan tahee kuwa tana shiga ciki ta fashe da wani saban kuka me cin rai, kuka take sosai kamar wacce akace wani abu ya sameta, ita kanta bazata iyacewa ga dalilin kukan nata , sai wani abu da takeji ya tsaya mata a makoshi, a hankali ta furta “ Baby ko,har da wani sweetheart , sai yaje su karata ai, har da wani nayi missing dinka”, dan karamin tsaki taja cikin bacin rai ta goge hawayenta, launin idanuwanta har sun canza daga launin fari zuwa ja , Wanka tashiga shaf shaf ba dadewa ta fito fuskarta kwata kwata babu annuri, gefe d’aya na wajan wardrobe dinsu ta bude take a wajan kayan Sawarta suka fito reras dasu gwanin ban sha’awa , a hankali take takawa Sabida har yanxu ciwan ta be gama warkewa ba,shiryawa tayi cikin doguwar rigar abaya me milk colour me kamar bazar bazar , sosai abayar ta zauna mata ajiki duk da bata kamata ba, babu abunda ta shafa sai dan mai da lipstick a bakinta kadan, wani mountain din turare ta fesa a cikinta kadan, take wajan ya bade da kamshin turaran, cikakken lallausan gashin kanta da ya kara rinewa baki sak ta fara tajewa a hankali, har yanxu ranta ba dadi musamman I missed you din da ya fi komai tsaya mata a rai. Tana cikin taje kan ya shigo dakin amma ko saudaya bata dago ta kallesa sai ma cigaba da abunda take takeyi,a hankali ya tunkaro inda take, tana gani yazo daf da ita ta ajje coom din hannunta zata bar wajan, hannu d’aya yasa ya tsayar da ita, kin kallansa tayi sai ma kokarin kwace hannunta dake yi, “why all this please “, ya furta a hankali, a kufule ta kallesa cikin jin haushin maganarsa ta furta” your sweetheart is waiting for you, so please leave me alone ka tafi wajanta”, kallan dan karamin bakinta yayi,kafun wani dan murmushi ya subuce masa a saman labba, wani haushin ne ya kara kamata, tayi kokarin fusgar hannunta amma ta kasa, matso da fuskarsa yayi Daidai tata yana bin kyakkyawar fuskarta da kallo” toh ai gani a gaban ta, me yayi saura”, bata san lokacin da ta zuba mishi idanuwanta kafun tayi nasarar kwace hannunta, kara riko hannun ta yayi tare da rungumota jikinsa, turaren jikinta dake ta shin kamshi ya fara shinshina,a tsorace take kallansa duk da haushin sa da take ji,”kina kishinta ne “,kara kuluwa tayi da maganarsa a zuciye ta furta “akan me zan yi kishi,karshe sai ka dawo da ina kusa da kai ai sai kuyi karshen soyayya”, ita kanta bata san lokacin da bakinta ya furta hakan ba, a zafafe ya daka mata tsawa” are you mad , ni kike fada wa haka, are you on your senses,”sosai ta tsorata da yanayinsa, ganin yanda ya har zuko mata ne yasata fashewa da kuka, duk da yanda kukanta ke sukan zuciyarsa haka y daure bata re da yace mata komai ba ya bar wajan dakin gabaki d’aya , zubewa a kasa tahee tayi tana kara fashewa da wani kukan , kamar wacce aka tsikara kuwa ta mike tsaye tare da goge hawayenta, fuskarta tawanko tare da gyara fuskarta , mayafin abayar ta yana akanta a matsayin dan kwali bayan ta tufke kan da kyar, wani turaren ta kara fesawa kadan kafun ta bar dakin itama. Zaune ta samesa kan d’aya daga cikin sofa din dakin idanuwansa a lumshe, wuceshi tazoyi itama fuska ba fara’a taji saukar muryarsa “ come back here , dawo ki zauna “ ya karasa zancan cikin sanyi kamar bashi ba, wajan da ya nuna matan ta koma ta zauna, a hankali ya bude idanuwansa, kallan yanda fuskarta take ba walwala yayi kafun ya dan sun kuyar da kansa , abincin da ya zo mata dashi ya dan iba ya kai bakinta, ba musu kuwa ta bude bakin, a hankali ya soma bata a baki har saida yaga ta koshi tukunna ya kyaleta,”nagode “ kawai tace tana kokarin barin wajan ya kamo hannun ta cikin nasa” please stop it, zuciya ta ba dadi”dan sunkuyar da kanta tayi kasa ba tare da tace komai ba” I don’t like it, inason naga daughter dina tada ba wannan va,inasan wacce takewa daddy wasa , take masa hira,take rungumesa,inasan ganin wannan smile din na fuskarta,musamman idan zata kirani dady,I need the old you,zuciya ta ba dadi,anytime na bata miki rai , tell me , ki fada mun, kinji”, maganarsa ta dan sanyaya mata zuciya , kanta ta daga masa kawai , “are you jealous “,kin bashi amsa tayi sai kokarin mikewa datayi ya mayar da ita” tell me are you jealous “bakinta ta turo kadan kasa kasa ta furta harda wani cewa baby, murmushi ne ya bayyana a fuskarsa kafun ya dan ja hancinta kadan yana rungumeta,” my jealousy wife,Nima ban santa ba and karkisa hakan aranki,sabida ke kadai ce a zuciyar TAHNOON zayed al_nahyan”,kafun ya raba jikinsa da nata”you look so beautiful,har da wani kumatu kika kara sai kace ne yaya biyu a ciki”, kunyar maganarsa taji kafun ta dan kallesa ,”inaso naje na gaishe dasu Ammeey “, ta fada a marairaice, hancinta ya karaja kafun yayi mata peck din daya sa ta dan lumshe idanuwanta,”as you wishes, amma ba yanxu ba sai na dawo daga masallaci,okay”, gyada masa kai tayi kafun ta furta “Allah ya kaimu”, ciwan ki fa, saurin Tashi tayi daga cikinsa tana furta “ni lapiya ta kalau”. Wayar ta tadauka kafun ta dauki plate din da taci abinci, zaiyi magana tayi saurin tsayar dashi, “zan iya “,lumshe mata eyes dinsa yayi kawai Batare da yace komai ba, ganin hakan yasa tabar dakin cikin tahunta a hankali.
*******
*********
Tana sakko wa kasa ta tarar da komai a gyara tsaf tsaf sai tashin kamshi yake falon, tazo zata gifta wajan kitchen kenan taga shigen paper din da take ganin, da sauri ta dauke paper din ta cukwi kwiyeta a hannunta kafun ta kai plate din kitchen , tana budewa sakon da ta saba gani ta gani a jikin paper yau ma, gabanta ne ya fadi yau, tsoranta kar wani abu ya samesa,da sauri ta yaga paper din ta saka a shara gudun kar yazo yaga takardar ,kwanukan da ta bata ta wanke da kanta,abinci take san girkawa ,amma ta rasa me zata dafa, pounded yam ne ya fado mata a rai da miyar efo riro, murmushi ta saki yalwatacce , tuno da abincin oummanta. Doya ta dakko manya guda uku, ta feraye tare ta dora a kan wuta, kafun ta fito da Ganda, nama, kifi da kuma kayan ciki, gyarawa ta farayi cikin kankanin lokaci ta gama gyarawasu ta dora namanta a wuta , Ganda ma haka bayan ta gyara bushashshen kifinta, Attaruhu tayi greating shima kafun ta fara yanka albasa, Daidai lokacin da su firdausi keyin sallama, daga kitchen din ta amsa musu ,amaimakon su zauna sai suka bita kitchen din suma, sakin baki sukai suna kallanta ganin yanda take yanka uban albasa,”sister me nake gani haka , amarya da yin girki”, cewar feedy, murmushi kawai ta sakar musu, aunty feedy sannunku da zuwa,amsa mata sukai gabaki d’ayansu, cikin zolaya ihsan tace “sister amma yaya baya nan ko shiyasa kike tikar aikin nan, kar ya dawo ya tarar da ke haka yasamu tsallan kwado”, dan waro ido tahee tayi kafun ta furta “gashinan a bayanku ai”, ba ihsan da akai wa maganar ba ,gabaki dayansu zuyawa sukai a tsorace,dariya suka bata ta dan dara “wasa nake muku yana sama” wata ajiyar zuciya suka sauke kafun su ajiye mayafansu ,”yanxu me zamu tayaki dashi dan wallahi banshirya yin tsallan kwado ba,tukunna ma me zaki dafa haka ne, ya Wuna ya fara tsinkewa fa inaso naci girkin amarya”,cewar ihsan ,murmushi kawai take “pounded yam da miyar efo riro,”zaro mata idanuwansu sukayi”Menene shi kuma “ wata sabuwar dariya ce ta kamata amma ta danne kafun ta furta “ynxu dai a ina za a samu alayyahu please “, tunani suka fara kafun summy tace bari nasa anemo, cikin kankanin lokaci tasa kuwa aka kawo alayyahun da yawa, ganin doyar ta dafu ne yasata tsane ruwan kafun ta juyeta a flask gudun karyasha iska, message ne ya shigo wayanta dan short” take care of your self, karki famamin ciwona please,ki kula , I love you “, tana ganin message din ta fara blushing ita kadai, hade baki sukai su uku kafun su furga “Awwwwwwwwwqqqn” kunyace ta kamata, ta fara dariya kasa kasa, doyar suka fara daka wa tunda sun hanata yi , kujeran dinning din ta zauna tana nuna musu ynda zasuyi,ita kuma tana ta yasu murmulawa da kyau, ana gamawa tahee ta fara hada miyar efo riro, take a wajan wani kamshi ya karade ko ina , su feedy sai faman santi suke tun kafun su dan dana abincin.miyar ba karamun kyau tayi ba musamman yanda komai ya fito aciki,ainahin miyar efo riro ta yarabawa tayi da taji ganda,nama ,kifi, da kayan ciki.wani hadaddan cooler me shegen kyau aka dakko mata tazuwa sakwara guda uku a ciki sai miyar da ta iba itama ta ware da ban, kafun ta sakasu su fito mata da wasu flasks masu shegen kyau,abeey ta fara zuwa ba , sai su dada da ummey da Ammeey,sai taga kuma bata kyauta ba in baka kaiwa su mamy ba suma, suma haka ta zuzzubamusu, tasa aka kai musu,abunda tayi ya farantawa su ihsan rai sai suka karajin wani girmanta da kimarta ya kara shigarsu,bayan ankai ko wana part a babban tray ta zuba musu nasu gabaki d’aya suka zauna kan carfet suna cii, suna hira kwanin nan sha’awa, suna gama ci kara gyara gidan sukayi sabida kiransu da ake tayi a cikin gida.har zasu tafi ta roki alfarmar su jirata ta shirya sai su tafi tare , kallan juna sukai kafin su gyada mata kai, a hankali ya’ke taku har ta kai sama, suna ganin wucewarta suka gudu, ihsan ce me cewa” ban shirya yin tsallan kwado ba da Shan mari”, suma gabaki dayan su dariya sukai dan sun san zasu sha drama in sun koma.
Wanka tayi shaf shaf ta shirya cikin wani material blue colour me plazo din wando blue white colour ,mayafin ta ma dark blue ne tare da takalmin ta, shigar tayi mata kyau sosai, kadan ta dan fesa turaransa da ta gani, wayarta ta fara dubawa amma bata gantaba,tunanin inda ta barta tayi kafun ta sakko down stairs, bata tarar da kowannansu a falon ba, sakin baki tayi tana bin falon da kallo, girgiza kai kawai tayi kafun ta nufi kitchen , wayarta data ajiye lokacin da suke aiki ta dauka tana barin kitchen din.
Bata dade da zama ba ya shigo cikin falon sanye da light blue din yadi me shegen laushi , kwantaccen gashin kansa ya kwanto masa , gashin kansa sa faman shining yake baki kirin da shi, fuskarsa kwata kwata ba walwala amma ba a hade take ba, gabaki d’aya falon ya saje da kamshin turarensa da na tahee, bata san da shigowarsa ba , sai faman game take cikin wayar, jitayi an fiske wayar, a firgice ta mike zata gudu ko kwallan Wanda ya kwace wayar batayi ba, rike hannunta yayi kafin ya furta “it’s me, nayi sallama har na shigo baki sani ba”, ajiyar zuciya ta sauke tana dafe saitin zuciyarta dan ta tsorata,”kayi hakuri ban kulaba”,Kai ya daga mata kafun ya dan ware mata hannunsa , ba musu kuwa tayi hugging dinsa kamar ynda ya bukata “am hungry “, ya furta a fusge,”ka farayin Wanka sai na kawo maka abincin,” ta fada a rarrabe gudun karya ga zakewarta, ido daya ya kashe mata , “yo muje kiyi mun”, ai da sauri tayi baya tana ware masa ido,murmushin da ya saka dimple dinsa lotsawa yayi , tsayawa kallan dimples din tayi kamar taje ta saka hannu a wjan haka takeji,” matsoraciya kawai”, yana kai karshen zancen maganarsa ya haye sama, itama shaf shaf ta fito masa da abincin da ta girma tare da lemo me sanyi, ta hau masa dashi sama , bai dade ba ya fito sanye da wasu kayan daban sai faman tashin kamshi yake ,zubawa sarautar Allah ido tayi ta kasa ganewa shigarsa ta ynxu da ta dazu waccece tafi kyau take a wajan kuma sai taji wani kishi ya daki zuciyarta” yanxu kamar ynda yake ganin kyansa haka matan waje ma zasu gani kenan”, kamar yasan me ke ranta ,sai saura “You’re the only mine and I’m the only yours,” murmushi tayi ba tare da tace komai ba duk da taji dadin maganarsa. Waje ya samu kan wani dan chair me zaman mutum biyu tayi serving dinsa , bin abincin yayi da kallo kafun ya kalleta alamar Menene wann,”pounded yam with efo riro”, abincin ya ravawa zanci kenan yau,Kai ta daga masa alamar eh , tana gama serving din ta mike da niyar barin wajan ya jawota jikinsa ya dorata kan cinyarsa tare da saka hannunta cikin abincin, batace komai ba ta soma bashi abaki, lumshe idanuwansa yayi jin yanda dadin abincin ya ratsa masa baki, be ce komai harta kara sa masa wani abakin, nan ma still be ce komai sai da yaci sau biyar kafun ya dan kalleta,”wanene yayi abincin nan”,a da rare ta Kallesa,”nice “, dan tabile bakinsa yayi kafun ya ya mutsa fuska kadan “shiyasa beyi dadi ba aushe “sakin baki tayi tana kallansa kafun ta mike daniyar kwashe kwanukan abincin ya Mayar da ita,”your cook is the most amazing part,I love the test so much,inaso wannan hannun ya dunga mun abinci”turo masa bakin tayi kafun kuma tayi saurin daukewa, ganin lokaci na tafiya yasa ta cigaba da bashi abincin,duk ci daya sai ya dan tsotsi yan ya tsunta kafun ya saki, har ta kammala bashi a baki.
🫧🫧🫧🫧🫧🫧
Karfe 6:54 aka kara kiraye kirayen kiran sallar maga riba, sallah tayi har yanxu kuma bata cire hijab din jikinta ba sai kallan agogo take yi ita kadai, shigowarsa cikin dakin ne yasa ta mikewa da sauri ,”sannu da zuwa”, lumshe mata idanuwa yayi alamar amsawa , ruwa ta kawo masa me sanyi yasha,tsawan lokaci tana jiran taji yace su tashi ya kaita part din su dada kamar yanda yai mata alkawari amma sai taji shiru. Duk motsinta yana ankare da ita sai ma gyara kwanciya da yayi, ganin hakan yasa ta yin saurin magana”Yaushe zaka kaini part din su dadan”ta karasa masa a maraice, eyes dinsa ya waro kadan “Yaushe nayi miki alkawarin zuwa part Dinsu, ni ba inda zani dan nagansu”,sakar baki tayi tana kallansa amma duk da hakan bata sadu daba”dazu fa ka fada hakan”, toh shiknn amma da sharadi daya kinyarda”, batare da jiran jin sharadin ba ta amsa da sauri “eh na amince”, kyataccen murmushi ya sakar mata da ya sata tsarguwa, ganin hakan ya fuske tare da dauke kansa, “let’s go amma ba dadewa zamuyi ba “, da sauri tabi bayansa kuwa ya rike mata hannu, suna fitowa waje zaki ya bude masa mota, a maimakon yashiga sai ya zaga ya bude mata kafun shi ya shiga, satar kallansa zaki ya dungayi abunda be taba gani va, Kai tsaye part din dada suka shiga, duk Wanda ya kallesu zaiga alamar kwanciyar hankali da natsuwa a tattare da su, musamman yanda sukai matching da juna, ganin irin kallan da suke binta da shine yasa ta jin kunyarsu, sakin baki aunty tayi tana bin tahee da kallo kamar ta mayar da ita kitchen , mommy da mamy kuwa murmushi suke sakar mata dan ko dazu sai da mamy ta kara cin sakwarar da aka kawo mata dan ba karamin dadi yayi mata, gaishe da gabaki d’aya falon tayi cikin jin kunya, suma cikin kulawa suke amsa mata gaisuwar ta tare da yi mata godiyar abincin da ta basu kowa sai yaba daddadan abincin ta yake , amrah tuni zuciyarta ta tsinke ganin yanda a dan kankanin lokaci tahee ta wani irin murmurewa, ko ita data dade a gidan jikinta bata shining kamar na tahee, basma bata falon. Lokacin, TAHEE kuwa ko ajinkin sai ma dan hararar su ihsan dake mata dariya kasa kasa tayi ,kafun su koma gefe suna hira sai faman tsokanar ta suke, king kuwa ko a jikinsa waje ya samu ya hade ransa kwata kwata babu bara ‘a amma duk motsinta yana ankare dashi,har karfe tara suna zaune a falon. Ganin basu da alamar mikewa mahma ta koresu part dinsu, suna komawa koma wajan shi ya nufa, ita second floor ta nufa shikuma ya wuce 3rd floor , Wanka tayi shaf shaf sabida bancin da take ji na neman fusgarta, cikin wani guntuwar rigar bacci da bata boye komai na jikinta ba ta saka , har da kulle kofar Sabida kar ya shigo, ba dadewa kuwa wani bacci me dadi ya dauketa. Tana cikin baccin ne taji kamar abu na yawo a jikinta,bata motsaba sai da taji abun na mata yawo a Daidai mararta, a mugun tsorace ta farka, cin Karo da kyakkyawar fuskarsa ta soma ja baya tana hadiye yawun da ya tsaya mata da kyar,a mugun tsorace ta furta”’me kakeyi anan bayan dare yayi”, bece mata komai Sabida yanda idanuwansa suka fara canza kala sai faman lumshesu yake, hannunta yake kokarin rikowa tayi saurin mikewa tsaye tana Jan baya, a mugun tsorace take kallansa ganin shima yana bin bayanta, kara ja da baya ta dunga yi shima yana biyota , bata san lokacin da ta karasa jikin bangoma shima a Daidai lokacin ya karaso inda take yayi mata runfa, cikin muryarsa da tayi mugun Dusha shewa ya furta “ i need you now”.
*******
Barkanku da Shan ruwa da fatan ansha ruwa lapiya , Allah ya amsa mana ameen.💖
Mss Lee 💖
07041879581
59
Da Sauri ta fara girgiza masa kanta cikin tsoro , kallan gefe da gefensa tayi ko zata ga hanyar guduwa amma kwata kwata bata da wannan chance din.”I won’t hurt you “ ya kara furta mata cikin dashashshiyar muryarsa, yanxu kam ta kasa magana sai girgiza masa kai take yi kawai da kyar bakinta ya iya furta “ bana so, da zafi”, please ya kara furta mata yana kallanta “ ina jin tsoro” ta fada hawaye har ya fara sauka daga cikin idanuwanta Sabida tsoro, fuskarsa ya daidaita da na ta kafun a hankali ya daga hannunsa zuwa kugunta ,sama ya farayi da hannun nasa , da sauri tayi saurin ture hannunsa daga jikinta,tana kara girgiza masa kai” banaso ka deana tabani, inajin tsoro”, a hankali ya furta “shikenan tunda kinaso na mutu, batasan lokacin da ta danko rigar jikinsa ba , a rude ta furta “baka da lapiya dady”, shiru yayi mata bece komai ba sai eyes dinsa da sukai jajawur yake lumshewa,”baka da lapiya “ ta kara tanbayarsa,still shiru yayi mata ba tare da ya amsa ba, goshinsa ta taba taji zafi rau, ta zaro ido,”jikinka da zafi kasha magani bari naje na kawo mata abu kadanci “, kallanta yayi batare da ya bata hanyar da take Nema ba sai ma kara kusanto ta da yayi ya zamto basu da sauran gaf, gabaki d’aya ya kareta ba’a ganinta.tana kokarin yin magana kawai ya rike hannunta daya tare da dorashi kan mararsa, mutuwar tsaye tahee tayi,jin kamar abu ya zungureta ne yasa ta tsorata tayi sauri zata jan ye hannunta amma yaki bata damar hakan sai ma danna hannunta da yayi a wajan yana Runtse ido,” I need the help here”,rawa jikinta ya fara kamar mazari kafun tayi masa murmurmur da ido” toh ni bani da lapiya “, “kinaso na mutu, da Sauri ta girgiza masa kanta “, please this once kawai bazanji miki ciwo ba , I promised to be gentle “Hucin jikinsa ne ya ke kara tsoratata ga yanda take jin muryarsa kamar Wanda yake cikin ciwo”please “,ya rada mata a kunne, kuka ta fashe masa dashi, dan iska ya furzar kadan ya na ja baya”it’s ok “, juyawa yayi da niyar barin wajan tayi saurin riko rigarsa,dan kallanta yayi zaiyi magana ta furta” karkamun da zafi,ina jin tsoro”,bata kai karshen zancen nata ba ya hade bakinsu waje daya. Wani irin kiss yake mata kamar zaa kwace masa ita,ya dau kusan 2 minutes yana kissing dinta ganin tsayuwarsu be masa ba yasashi daga ta kamar baby har lokacin kuma be saki Ba kinta ba, kissing dinta ya’ke idanuwansa a kulle ya’ke sarrafata, jikinta sai rawa ya’ke musamman yanda take jin wani abu na ziyartarta a hankali ya soma cire mata kayan jikinta kafun ya ciga ba da sarrafata, rigar jikinsa ya cire hannunsa d’aya cikin breast dinta yana matsalawa a hankali, yana gama cire rigar jikinsa ya kashe fitular dakin gabaki d’aya sai dumm light da ya bari mara haske, tsawan lokaci yana sarrafata a hakan kusan mintuna 20,kafun taheee tasaki wani gigitaccen kara. Ina ganin hakan nayi saurin barin dakin sabida kallan da king ya jefamun🥺ko rahoto bangama dauka ba🥱.
After 2hours, kwance take a jikinsa sai faman shashshekar kuka take, a hankali ya fara shafa bayanta alamun rarrashi,ya dau dogon lokaci yana shafa mata bayan ta, da kyar yayi bude bakinsa” thank you zawj,and am so sorry , kin hakura”, ya tanbayeta da sigar tanbaya , girgiza masa kai tayi har yanxu hawayen be dena sauka daga idanunta va,dan waro idanunsa yayi kafun ya saki murmushi “ ok fine , zomuje kirama “, bata san lokacin data zuba masa idanuwanda yake taso su hada ba amma taki barin hakan sai yanxu,dan bugunshi ta soma yi a hankali ya saki murmushi kan fuskarsa kafun ya kara rungumeta a jikinsa gabaki d’ayanta “ in my life, I never thought I will be happy again, na dauka baxan kara kasancewa cikin farin ciki ba, the moment I saw him fire na konashi amma na kasa yin komai akai , I feel very lost that moment, I want to hug someone very tight and cry ko abunda nakeji a zuciya ze ragu amma ban samu ba, it’s so painful , the moment I saw you, duk wani nauyin da zuciya take dashi ya fara raguwa, I love you from the first, I love you from the moment , ban taba yadda da hakan ba sai lokacin da kika yi loosing memory dinki, and I never feel scared kamar yanda naga kin fadi jini na zuba akanki ba, my heart feel broke that day, please don’t ever leave me alone , I can’t leave with out you”, ta kasa yadda da abubuwan da take ji, hawayene ke fita daga idanuwanta amma duk da haka bataso ta Tashi daga cikin gigin baccin nan, bata san akan wa ya fara magana ba amma har cikin zuciyarta tana jin yanda zuciyarta take mata daci,irin dacin da take kokarin boyewa na batar mahaifiyarta tasan shima yana jin irin wannan abun, take a wajan ta rungume shi ajikinta, har yanxu hawayen da take be tsaya ba” cry, cry, cry dady, I will always be with you, duk lokacin da kake so kayi kuka zan rungumeka, kayi kuka kaji” murmushine ya subuce masa jin kalamanta tare da kara rungumeta “I love you “ ya rada mata a kunne, lumshe idanuwan tayi ba tare da tace komai ba, bata ankara ba taji ya daga ta gabaki dayanta sama,zaro idanuwanta tayi waje tare da rike bedsheet din gagam ganin babu kaya a jikinta, dariya yasaki me sauki kafun ya nade har bedsheet din ya nufi toilets dasu. A tare sukai Wanka duk yanda taso kubucewa sai da ya toshe hanyar, sosai ya gasata sai faman raki da shagwaba take masa, koda suka kammala wankan ma shiya saka mata rigar da yakeso, kokarin Kare kirjinta take ya rada mata “na ga komai “kunya kalmar tasa ta bata tayi saurin rintse idanuwanta, sama yayi da ita suka kwanta a kan bed bayan ya canza musu bedsheet “ wannan kunyar zata cuce ni fa “, kirjinsa ta dan taka kadan tana boye fuskarta a jikinsa,kafun ya rungumeta a jikinsa suna shakar kamshin junansu.
🫧🫧🫧🫧🫧🫧🫧
WASHE GARI
Karfe 4:15 tana zaune a falo tana game a cikin wayarta taga sabuwar number na kiranta, tunanin number wacece take ganin babu suna a ciki, kamar zata share sai kuma ta daga kiran tare da karata a kunnanta, ta bude baki da niyar yin sallama kenan taji wani irin murya mara dadin ji na babbaka dariya , da Sauri ta janye wayar a kunnanta ,tare da bin wayar da kallo ganin still kiran be katse ba. Maida wayar tayi kunnanta yanxun ma wata shegiyar dariya taji an barke dashi, har zata kashe kiran taji wata muryar wata mace na kiran sunanta “TAHEERA MOHAMMAD “, dan zaro ido tahee tayin jin mayar ta kira sunanta “wacece ke “ tahee ta kara tanbaya a tsorace , cikin daka tsawa matar ta dakatar da ita “ sanin ko wacece ni bashine me anfani ba, kine santa kanki da masoyina , duk lokacin da kika kuskura wani abu ya kara shiga tsakanin ki da masoyina sai na kashe ki, na kashe sa, sannan na kashe miki banzan dan uwanki da uwarku baki d’aya “, da Sauri tahee ta tashi tsaye cikin matukar rikicewa “ kinsan Inda oumma ta da dan uwanta suke !? Suna ina !? Wacece da zaki shigo rayuwa ta!?”, wata shu’umar dariya aka saki a cikin wayar kafun kitt kiran ya katse , da Sauri ta shiga call log da niyar kara kiran number taga private number ba ta yarda za ai ta kira matar, safa da marwa tahee ta fara a cikin falon gabaki d’aya ta rikice, so take tasan wacece matar nan, kuma wana masoyi take nufi, a ina ta san oumma da taheer , tanbayoyin da suke faran birkita mata kwakwalwa kenan amma bata da amsar tanbayarta, ganin kanta na kokarin ciwo ne yasata samun waje ta zauna tare da dafe goshinta,”Ya Allah meke shirin faruwa dani, ya Allah kafini sanin abunda ke buye da abunda ke fili,ya Allahu”, yar karamar iska ta furzar a bakinta kafun ta fara karanta adduar da tazo bakinta, cikin kankanin lokaci taji kamar ancire mata wani abu acikin zuciya . Door bell din da aka danna ne ya ja hankalinta ta mike tare da nufo kofar,”wanene ta tanbaya a hankali, jin ba a amsa ba kuma ba a bata amsa bane yasata bude kofar kadan, “babu kowa , kunnena be ji Daidai ba kenan”, hannu tasa zata kulle kofar taga basma tsaye a kanta sai faman sakin huci take,dan murmushi tahee tasakar mata,”kece, Bismillah “ dogon tsaki basma ta saki tana jifanta da mugun kallo,”WACECE ke da zaki bani izinin shigowa yar matsiyata” ta karasa tare da jan wani dogon tsaki, kallanta kawai tahee ta tsaya yi kafun ta saki wani murmushin da ita kadai ta san ma a nar kayanta, bata kuma tanka mata ba ta koma kan kujerar ta, tana game din ta ta bar basma tsaye a wajan, mamakine ya kamata basma ganin irin wulakanci da tahee tayi mata “Lalle yarinyarnan wuyanki ya isa yanka , ina tunanin sai na fara gyara miki zama “, ta karashe zancan wata da nufar inda tahee take da niyar tsinka mata mari, tana daga hannun nata tahee tarikeshi tare da yarfarwa tana binta da kallan tara saura kwata” kar ki kuskura kazamin hannunki ya kuma gigin taba mun fuska, na so mutum taki amma naga ke ba irin wacce ake mutun tawa bace , to kishiga hankalinki,taheee da kike gani ba kauwan lasabace”, ta karasa zan can nata tana danna wayar hannunta. Sakin baki basma tayi dan ita bata taba kawowa tahee na da bakin da zata mayar mata da magana ba sai yanxu, musamman yanda take kallanta ba tsoro ko dar a tattare da ita , rasa abun cewa tayi kawai ta juya ta bar part din, kusan mintuna goma aka kara knocking, a tunaninta basma ce ta bude “me…” bata kai karshen zancen ta ba tayi saurin rufe bakinta ganin wanda ke tsaye bakin door din, matsa mishi hanya tayi y shigo kafun a hankali ta furta sannu da zuwa , lumshe mata idanuwansa yayi ba tare da ya furta mata komai ba , “ you look beautiful “ya fada a hankali hannunsa daya na bayansa tun shigowarsa be Fito dashi ba , zufar daga gani a goshinsa ne yasata kama hannunsa , yayi saurin kara boye hannun da ya fara Jini kadan kadan ,da sauri ta kallesa tana so taga Menene a hannun da yake boyewa, “get me a hot coffe now , ok”, jinjina masa kai tayi , tare da nufar kitchen shi kuma ya wuce sama direct, harta dakko zata hada coffe din sai kuma zuciyarta taki Amin ta da kayn hada coffee di , a gaggauce ta hada tea me zafi a dan karamin tray, tana nufar kan step taga digon jini a kasa , bin digon Jinin tayi da kallo kafun ta kalli jikinta bataji ciwo ba ita, tunanin yanda ya dunga boye hannunsa ne ya fara mata a rai, cikin dingishin da take yi tayi saurin karasa hawa sama ,koda ta shiga a tsaye ta samesa hannunsa kare da waya da alama waya yake, ga hannunsa daya da tafun hannunsa yake a daure kamar Wanda aka yiwa dressing, bin hannun nasa take da kallo har ta karasa shigowa cikin dakin, nuni yayi mata da ta zuba masa kafun ya zauna a bakin gadon dakin, ba musu kuwa ta hada masa cikin dan madaidaicin cup, hannun da ya ji ciwo ya mika mata, kallan hannun ta tsaya yi ba tare da ta mika masan ba,shima be ce mata komai ba ya cigaba da wayarda yake a hankali, a maimakon ta kara basa a hannu sai ta kai masa cup din Daidai saitin bakinsa, hannun da ta miko ya rike tare da dorasa a cinyarsa, har lokacin wayar na kare a kunnansa, cikin rada rada ya furta “feed me”, ba musu ta fara bashi a hankali duk da yayi mamakin ganin ba coffee bane amma be ce komai va, kadan yasha tea din kafun ya dauke kasan “ok bari na bata”, ya fada yana mikawa taheee wayar, da ido tayi masa alamar wacece, shima da ido yyi mata nuni da be sani ba , karbar wayar tayi tare da karawa a kunnanta tare da yin sallama , daga cikin wayar ma wata zazzakar muryace ta amsa mata sallamar, da sauri ta dago tana binsa da kallo gabaki daya yanayinta y canza jin da mace yake waya,a hankali ta furta “ ina wuni” tana d’auke idanuwanta daga kansa, a dayan bangaran ma amsa mata akai cikin raha da murmushi tacikin wayar ta fara cewa “amarsu ta ango, gaskiya kinyi leafi babba , koda yake ba lefin ki bane lefin mijin kine da yana bari kina zumunci da kowa “, dan murmushi tayi kawai tahee tana satar kallansa kadan kadan, “nasan baki sanni ba ko, karki damu ba budurwarsa bace , Akhii bashi da budurwa sai mata daya kwallin kwal Insha Allah “, duk da bata san wacece ba amma lokaci d’aya taji kunyar matar ta kamata , murmushi ne sauti matar tayi kafun tace mika masa wayar, da sauri kuwa ta mika masa zata tashi ya riketa tare da saka wayar a handsfree,” akhiii naga alamar wannan amaryar taka kunya ce da ita kamar fulani, na kusa zuwa nigeria ai ,”kallan tahee data lumshe ido yayi kafun ya furta “tana jinki ai “, waro ido waje tahee tayi kafun ta dan bigi kirginsa “ouch” ya fada a hankali ,kitt yaji an kashe wayar, dariya ce ta kusa kufce masa dan yasan dalilin da yasa ta katse kiran.”she’s my ukhtii, nasan baki santa ba amma zaki ganta soon”, daman kana da yaya, daga mata kadai yayi “and also a brother “, suna ina “long story amma zan fada miki bayan zuba “, gingina masa kai tayi kafun ta kalli hannunsa , Menene a hannunka , kallan hannun yayi kafun ya furta “ouch , na fama ciwona “ bata san lokacin data kamo hannun ta fara hurawa ba, kallan yanda take hura hannun yayi kafun ya lumshe idanuwansa, light din dakin ne ya dauke duka zatayi magana wani irin haske me kala kala ya cika ko ina na wajan, kafun wani music da yake tashi me sanyi da ba a ji, a hankali haske ya fara karuwa da kanshi, zaunar da ita yayi akan gadon kafun ya tsugunna har kasa , waro idanuwanta tayi zata mike ya girgiza mata kai tare da dakko wani abu acikin da box dan karami, wani dan siririn diamond ring ya fito dashi kafun ya kalleta “ will you be my wife for ever “,kasa magana tahee tayi sai binsa da kallo da take , ta rasa wani irin farin ciki zatayi yau Itace king ya tsugunnawa a kasa yake so ta zama matar sa , rawa hannunta ya fara ta rasa wani irin tunani zatayi, har yanxu kuma yana tsugunne a kasan, kuka ta fashe masa dashi kawai kafun ta fada jikinsa tana cigaba da kukan, tapping bayanta yayi “I love you thousand of times , I love you thousand of years, you’re my heart, my soulmate, my happiness ,every moment I spend with you is my favorite, being in love with you is the best feeling,I hope to spend all my tomorrows chasing your perfect smile , just one message from you is enough to brighten my whole day, my lips are missing the taste of your lips ,my heart forgets how to beat every time you laughed,if loving you is madness , I don’t even want to be sane”, be karasa ba yaji saukar tattausan lips dinta a cikin nasa, gabaki d’aya notukan kansa ya kulle, wani irin dadi ne yake ratsa duka gangan jikinsa , yanda take kissing dinsa ne yafi komai tafiya da imaninsa, wani irin kiss take masa me tsayawa a rai, ta dau good 5 minutes tana zautar dashi kafun ta zare bakinta, gabaki d’aya wani irin. Kunyarsace ta kamasa ba, bata gama dawowa tunanin data fada ba ya kara hade bakinsu waje daya yayi shima tare da bata kyautar zazzafan kiss, cikin muryan kuka ta furta “thank you”, shhhhh yace mata , “don’t say anything please , lokacin sallah yayi will you help me , inaso nayi wanka”, ya karasa maganar tasa yana so su hada ido,jinjina masa kai tayi a hankali zata mike ya riko hannun ta d’aya tare da zura mata zoben diamond din” I love you sweetheart “, kulle fuskarta tayi cikin jin kunya tare da barin wajan, shima mikewar yayi yabiyo bayanta, lokacin da ta gama setting din komai na toilet din, tazo zata fita ya kulle kofar tare da maidata ciki “ tare zamuyi, I’m a baby now , ni kiyi mun wanka “, marairaice masa fuska tayi “na yi Wanka fa”kwaikwayar yanda tayi yayi shima “uhm uhm kinga bazan iya wanka da kai naba”, sakin baki tayi tana kallan ikon Allah kamar bashi ba , duk ynda taso ta kufce masa , sai da ya toshe hanyar, sai da ya gasa mata jikinta sosai dan dole sukayi wanka tare duk yanda take kare jikinta da gangan yake tabota da ta bude baki zatayi magana sai yace mata “naga komai ai”, ganin lokacin sallah na kokarin tafiya ne yasa cikin gaggawa yayi musu wankan tare da dakkota kamar wata baby, kaya kawai ya saka sai turare tare da nufar masallaci, itama sallar tayi har sai da ta jira isha’i , tana idar da sallah ta fashe da kuka ,ko a mafarki bata taba kawo Waranta zatayi farinciki ba , duk da bata cire rahama daga rahamar ubangijiba, kukan abu biyu take yi, Allah ya bata mijin da yake santa ba tare da yayi laa kari da wani na kasu na jikinta ba,ya kaunaceta, ya sota, ya taimaketa alokacin da take neman temaka,tabbas ta cika me sa’a , oummanta da taheenta kullum tana musu addua Allah ya bayyanasu, tasan bawa baya wucewa kaddararsa , har yanxu bata karaya ba wata rana zata gansu, gudun karya dawo ya ganta a hakane yasa tayi sauri ta wanke fuskarta tare da gyarata , light food ta hada masa , lafiyyayen Dankali tayi masa da yaji zogale da kifi gabaki d’aya part din ya kare da kamshin abincin. Yana dawowa kai tsaye kitchen ya nufa shima, a jikin kofa ya tsaya ganin tana gyara wajan da ta bata, ganin bata kula da zuwansa bane yasashi takowa a hankali ya rungumeta ta baya, zatayi ihu kenan ya rufe mata baki” matsoraciya kawai” ajiyar zuciya ta sauke “ka bani tsoro” sorry dear, me kike a kitchen kinsan ciwanki har yanxu be warke ba” kauda kanta tayi kafun ta furta “ni lapiya ta kalau”, murmushi ya saki me sauti kafun ya furta ,”shikenan ki shirya anjima zan baki baby” baya taja tare da fara yarfa hannunta daya “ban warke ba fa” uhm uhm kin ce mun fa lapiyar ki kalau, karamin bakinta ta turo masa kadan “ni wasa nake “, uhmm this your lips ko unmm “ ai be karasa ba tayi saurin barin kitchen , sai da tayi nesa dashi kafun ta furta “your food is ready “, uhmmm “my baby is on his way baby”, ya fada a zuciya tare da bin bayanta, tun kafun ta fara serving dinshi kamshin abincin ya cika masa hanci, da kanta ta bashi a baki kamar yanda ya bukata, sosai ya yaba da amincin sabida yanda yaji dadin girkin, yana ci yana sa mata albarka, saida ya kammala cin abincin kafin ya bata tukwicin dalleliyar prado sabuwa baka kiran me shegen kyau, farin cikin da take ciki ya kasa misaltuna , ta rasa me zatace, Godiya zata fara yi masa ya dakatar da ita ,bata gama shiga shock din motar ba sakamon papers din da ya bata, fara dubawa tayi amma bata fahimci komai ba sai kallansa da tayi, ware su yayi zuwa gida biyu, gabaki d’aya gift dinta da aka bata na biki ya nuna mata, tun daga kan takardun jirginta, da mall dinta , da gida da motocin da ta samu, suman zaune tahee tayi ta kasa kwakkwaran motsi kamar a mafarki” this one is for your studies , Monday zaki fara zuwa school insha Allah”………..
****
Ayi hakuri da mss lee kwana biyu 🥱🥹
GIDAN AUNTY
Mss Lee 💖
07041879581
BOOK 1
Page 60💖
She was so speechless, gabaki d’aya ta kasa magana, ji take komai kamar a mafarki yake zuwar mata, bata san lokacin data rungumeshi ba tana sakin wani saban kuka me taba zuciya , ta rasa wani irin farinciki zatayi,sai kara rungumesa da tayi so very tight, murmushi ya saki yana hugging din ta back shima, a hankali ya fara shafa bayanta alamun rarrashi,”it’s ok , banasan wannan kukan please “,ya fada a hankali, duk da ta jishi hakan besa ta dena kukan ba sai ma kara masa karfi da tayi, ganin kukan ba me karewa bane ya hade bakinsu waje d’aya, bata hanashi kusan mintuna biyu kafin ya janye bakinta yana kallan yanda fuskarta ta baci da hawaye, tissue ya dauke ya fara goge mata hawayen amma duk da hakan ta kasa tsayar dashi,” i don’t like , stop it ok”, girgiza masa kai tayi a hankali zata bude baki ya dakatar da ita,”don’t even start it, banaso “, magana zata karayi ya girgiza mata kai tare da langwabar da Kai kadan “dady want to sleep”, murmushi ne ya subuce mata, ta saki dariya kadan,”Allah ya albarkaci rayuwanka, yasa ka fi haka,Allah ya cika maka burinka na duniya da lahira,Allah yasa ka gama da duniya lapiya , yanda ka sani farinciki Allah ya baka masu saka farin ciki fiye da haka “, batayi auneba sai ji tayi yayi sama da ita , da paper din hannunta,direct upstairs ya nufa da ita, be sauketa a ko ina ba sai akan wani bed me shegen kyau, daki ne babba a second floor sai faman tashin kamshi yake,takardun kuma ya sa mata cikin wani lock me anfani da turn print, “dare yayi, we have to sleep “, sai yanxu wani tsoro ya bayyana a fuskarta ganin zasu kwana waje daya , amma duk da hakan tana kokarin danneshi,dan tayi alkawari bazata taba hanashi a bunda yake so ba, ya na shiga toilet ta fashe da wani saban kukan farin ciki,dama oumma da taheer sunanan, nasan da sunfi kowa farin ciki da koma wata makaranta, cikin sauri kuma tayi istigfari tana goge idanuwanta gudun karya fito ya ganta tana kuka, ko da ya yafito kallo daya yayi mata yau dauke kansa, itama tashi tayi tashiga wankan, kayan da zata saka ta fara tunani tunda bata taba kwana a cikin dakin ba, tana fitowa taga wata red din Riga a ninke tare da yar karamar paper ,” wear it please “, tana daga rigan ta zaro ido waje sabida ganin ba ta inda jikinta zai rufu a cikin, rigar tayi shara shara da yawa sosai sai wani dan siririn pant, duba wardrobe din Wajan tayi taga duk manyan kayana ne a wajan babu ta yarda zata sasu yasata yin shahada ta saka kayan, ita kanta saida taji kunyar kanta sabida yanda jikinta yayi mugun fitowa,ganin bazata iya shiga cikin bedroom din ba ysa tayi zamanta a cikin dressing room din.
A bangaran king kuwa tana shiga , ya dauki wayarsa da aka turo masa abu ta cikin email, abunda aka rubuto ya karanta kafun ya dauki wani number yayi kiranta, ringing 1 aka daga wayar kamar ana jiran tsammaninta tun tuni, bai amsa gaisuwar da na wayar yake masa ba sai ma tanbayar da ya jefo masa “ ansamo details din inda suke”, banji me akace masa ba tsawan mintuna biyar kafun ya furta “ duk inda suke a binciko su, few days kawai na baku”, yana kammala zan cansa ya kashe wayar, abun hannunsa dake yawo ya dan kalla, me harafin M and T, abunda suka faru tsawan shekarune suka shiga yawo a kansa, take a wajan wani masifaffen ciwon kai ya kamasa, ya dade yana addua kafun ciwon kan ya lafa masa a hankali, lokaci ya kalla ganin har yanxu bata fito bane yasa shi bin bayanta, a hankali ya tura kofar, tana zaune kan wata kujera bacci ya dauketa, kallan yanda rigar ta fito da ainahin jikinta yayi kafun ya saki wani murmushi me kayatarwa, sosai ya ke bin surar jikinta da wani irin mayataccen kallo, ganin abunda yake san dannewa yana kokarin ta somasa ne yasashi saurin kauda ido, tare da daukarta a hankali, a zabure ta ware idanuwanta , kafun tayi saurin kullesu ganin rigar dake jikinta tana kara kankame jikinta, bece mata komai ba har ya kwantar da ita kan fadon, da wani irin mugun sauri ta kashe Wutar dakin tayi saura lamp,dariya ce taso kamasa da har saida murmushi ya bayyana a fuskarsa duk da kasancewar da duhu, gefen gadon ya zauna tare da jawo ta jikinsa, kokarin zame jikin ta take sanyi amma ya kara kankame ta,”ouchhh” da sauri ya kalleta ganin yanda take runtse ido, duk da a duhu duke ,”ciwo na”, ta fada a hankali,”am sorry bari na duba wajan”, kafun ya kai karshen zancen sa ta dora hannayenta biyu akan bakinsa Dan bata bukatar jin karshen maganarsa,”ok am sorry ,bazan karayi ba sai wajan ya warke ,ok”, ya fada yana dora kanta akan kirjinsa, aziyar zuciya tahee ta fara sauke lokacin da yake shafa mata baya,” sleep tight, I love you “, ya fada yana kara rungumeta,”same “ ta fada a hankali duk da batayi tunanin zai jiba, “ I won’t force you!!!!!! But Inaso nasan soyayyar da kike mun”dan dagowa tayi ta kallesa kafun ta kara dora kanta akan kirzinsa batare da tace komai ba, shima be damu da tayi maganan ba shiyasa ya cigaba da shafa bayan ta,bata dau dogon lokaci ba wani daddadan bacci me shegen dadi ya dauketa, ajiyar zuciya king ya sauke yana kara gyara mata kwanciyarta “ I love you to the moon and back sweetheart “, ya fada tare da sunbatar goshinta,addua yayi musu kafin shima wani bacci me dadin gaske ya daukesa.
🫧🫧🫧🫧🫧🫧
After 5 days, wata iriyar soyayya king yake nunawa tahee me tsayawa arai, tun yan gidan basu fuskanta ba har kowa yagane irin soyayyar da yake mata, a tsakanin su abeeey da ummey kuwa baza ace ga Wanda yafi nuna farincikinsaba, ummey har da kuka dan ganin d’anta ya fara samun farincikin da ta dade take biri ya samu, ammey ma sosai take jin dadin ganin yanda son dinta ya fara dawowa kamar rayuwarsa ta da, dada kullum cikin sa masa addua take Allah ya kawo mata jikokinta nan kusa, duk lokacin da ta fada hakan kuwa sai dai ya kalleta amma har cikin zuciyar sa yanajin dadin adduar, a fili kuwa sai dai ya dauke mata kai, sau da dama saida tace munafurci dai babu kyau Allah yasa ba jaraka kake zuwa kana yiwa yarinya ba. A cikin yan kwanakin nan kuwa wata iriyar shakuwace ta shiga tsakanin ta dasu ihsan duk da kasancewar sun dan girmeta, amma hakan be hana su ki girmamata ba a matsayinta na matar yan su, sau da dama indai basu da lectures toh suna ban garantane, wani lokaci kuma a part din su dada suke zamansu, duk tsawan kwanakin nan bata ganin amrah da basma, duk da yawancin lokaci ta naji su ihsan na maganar zaman dakin da take yi yanxu musamman da taji motsun king ko me take bari take ta gudu inda bazai ganta ba,ta bangaran basma ma ta koma gidan wata aunt dinta acewarta zatayi mata kwana biyu ne itama, babu Wanda ya hanata, kwafa kwai tayi ita kadai Tasan abunda ke cikin ranta, a cikin kwana biyar din nan small mom da mahma kowa ya koma gida suma, gabaki d’aya family din babu Wanda beyi missing Dinsu ba, rigimar da zoya tasa akan zata bi small mom ne yasa itama aka tafi da ita, yanxu gidan ya rage saura su kadai.
Yau ya kasance Saturday, Daidai da saura kwana biyu tahee ta fara zuwa makaranta. tana zaune kan 2 sitter cikin shigar kananan kayan da ya sabar mata, dan karamin plate din fruit ne a hannunta take yankawa ,lokaci zuwa lokaci tana sashi a bakinta, tun bayan tafiyar kulu take zaune akan 2 sitter din bayan bacci da ta dade tanayi akan, ringing din wayartane ya mayar da ita cikin dogon tunanin da ta fada, private number ne babu suna kwata kwata a jiki, gabantane yayi wani irin wawan faduwa, sabida mafarka da take yawanyi akan kiran, kamar karta daga sai kuma wani bangare na zuciyar ta ya bata goyan daga kiran, cikin sallama ta daga kiran , bata karasa sallamar tata ba sabida wani gigitacciyar karar da yasa tayi saurin cire wayar a kunnanta na yan sakanni kafun ta mayar da wayar a hankali, wani irin dariya mara dadin ji aka dauke dashi me ban tsoro kafun cikin hade rai taji an soma magana “Ba a mun taurin mai, duk Wanda yayi kokarin bujurewa umarnina ina kashe sa kamar sauran ne, kwanaki kadan na baki ki kashe mun mujin ki, dan jinin jikinsa mallakina ne ni kadai, idan kikai sabanin hakan kuwa ki tabbatar da samun gawarwakin mahaifiyarki da dan uwanki dan zan musu kisa irin kisan wulakanci ne , na turo miki sako ki duba “ kitt aka kashe wayar, TAHEE da ke zaune duk launin idanuwanta sun canza zuba launin ja me ban tsoro, wani irin tsikar jikintane taji yana tashi a jikin, cikin sauri ta bude private number din da babu suna ko daya a ciki,” KILLED YOUR HUSBAND “ wani irin gigitacciyar kara ta saki tare da jefar da wayar, gabaki d’aya launin idanuwanta sun canza zuwa launin ja, girgiza kai ta somayi kafun tayi ball da wani tanbuwal din glass me shegen kau, fashewar sa yayi Daidai lokacin da king ya bude kofar, da mugun sauri ya shigo falon,inda take ya nufa, cikin wata iriyar murya me amo ta dakatar dashi, “me nayi musu, me nayi musu,kaje ka kashe su dukansu bana san su mugayene,” da mamaki king yake kallanta ya rasa gane me take nufi shiyasa yayi yin kurin zuwa wajanta, wani gigitaccen ihu tahee ta saka, launukan idanuwanta na kara canza wa , cikin wata siririyar murya ta furta “ sun kashe mun NONNA,SUSAN, SUN KASHE MUN SIF DINA, Nima sun kashe ni , ka fada mun Menene laifin mu da suke san hallakamu “, kallo daya king yayi mata ya fahimci ba taheen sa bace, fuskarsa ya hade kicin kicin ba alamar fara’a yace kalleni”, amaimakon ta kallesan sai ta kuma dukar da kanta kasa, cikin gigitacciyar tsawa ya furta kalli cikin idona ynxu “, fashewa da kuka tayi tana girgiza kanta , ganin hakan yasashi yin taku daya, a mugun zabure tahee ta danki wukar da take ynxu apple da ita….
GIDAN AUNTY
07041879581
BOOK 1
Page 61
Tsayawa yayi a inda yake gabaki d’aya hankalinsa ya gama tashi ganin ta da wuka a hannunta, kalaman dazu take ta kara maimaitawa,gyada mata kai yayi shima “ ok zamu rama muma amma bani wukar nan tukunna”, kin bashi wukar tahee tayi saima fashewa da wani saban kukan tayi, jikinshi har rawa yake dan ya gane ba ita kadai ce ba, tsoransa karsu cutar da ita, sunan dazu da ta kira ne ya fado masa kafun ya kalli yanda take faman hada gumi duk da sanyin Ac dake fitowa, bayanta ya kalla kafun ya furta “NONNA”, da sauri ta juya tana sakin wukar hannunta, yana gani ta juya taku biyu yayi ya damki Dan tsan hannunta, kara ta sakar masa sai faman fusge fusge take ita kadai, wata iriyar gigitacciyar tsawa ya daka mata yana hade fuskarsa kamar bashi ba, “ki nutsu”, ya furta cikin kausashshiyar murya , nutsuwar kuwa tayi tana sun kunyar da kanta, “ ya sunanki “, shiru tayi tana kara sunkuyar dakanta, “karki bari na sake maimaita tawa “, cikin shashsheka ta furta “sunana LOLA”, dan kallanta yayi jin tayi magana da wata iriyar murya”wacece ke , me yasa kika shiga jikin mata ta”, yanxu ma shiru tayi masa, bece komai ba kafun a cikin dan daga murya yayi Bismillah, rawa jikinta ya fara ,” ah ah zanyi magana ka bari dan Allah “ ta fada cikin rikicewa, banza yayi mata kafun ya fara karatun alkuranin, yanxu kam ihu ta sa masa tana rokonsa karya konata, zaunar da ita yayi kan kujera har yanxu hannunsa na rike da nata kafun ya dakko wani bottle water da ke gefensa ya ajje mata a gabanta, da sauri ta saka hannu zata dauka ya matsar da ruwa nesa da ita “ ruwa , ruwa “ ta fara fada , “zakisha”, ya furta , bata jira ba ta amsa masa da Sauri” zan baki ruwa idan kin gama amsamun tanbayoyina, sabanin hakan kuma zan kona kine “, wacece ke, me yasa kika shiga jikin matata”, cikin wata iriyar murya ta fara kuka , “ ba cutar da ita nake ba, te makonta nake, suna san Kasheta ne kamar yanda suka kashe mun ahalina”shiru yayi na yan sakanni kafun cikin kausashshiyar murya ya furta “Menene hadinki da matata, sannan menene alakar ku da matata da zaki shiga jikinta”, ina bata kariyane kamar yanda Nima ta taba temakona a lokacin baya,ni ba muguwa bace, suna harin rayuwar tane”, su wanene” da mugun firgici ta kallesa , zasu kasheta kamar yanda suka kashe shi, bazan iya va”,wani irin rawa jikinta ya fara,”ruwa !!ruwa!!”, ruwan ya dakko kamar yanda ta bukata amma be bata ba,”banasan jin wannan tatsuniyar taki, kar na sake ganin ki a jikin matata, idan va haka ba zan konaki da ayoyin uban giji, ki gaggauta fita daga jikin matata yanxun nan”,kanta ta daga masa tana rike makoqwaranta, ruwan ya mika bata da mugun sauri ta fara sha, saida shanye duka kafin ta fara sakin ajiyar zuciya,”zan fita daga jikinta, Kai ma nagode da yanda kake kular mun da ita,nasan kana kula da ita amma ka nunkashi sabida kokarin kasheta da suke yi, ganin komai nasu ya fara lalacewa,ka kula da ita “, tana gama fadar hakan tahee tayi atshawa me karfin gaske,kafun ta sulale ta fado kan king da yayi saurin tarota, cikin zafin nama ya dauke tare da kaita cikin bedroom, kallan yanda take bacci peacefully yayi, kokarin kawar da tunanin yun kurin kashe masa mata da akace yake, iska ya furzar a hankali kafin ya furta “ it’s a lie”. System dinsa ya dauka bayan ya canza kayan jikin sa, ya jima yana operating a kanta,lokaci zuwa lokaci yana kara dubata duk da yana kusa da ita, kiran sallah la’asar ne ya tayar dashi, kan gadon ya karasa har yanxu bacci take peacefully abinta, goshinta ya danyi pecking kafun ya bar dakin.
Mintuna 15 da futarsa ta fara motsa idanuwanta kafun ta budesu gabaki d’aya, mamakine ya kama ganin ta kwance akan gado, wayar da akayi mada da text message ne kawai ya fado kanta, duk yanda zata tuna zuwan ta kan gadon ta kasa, sakkowa tayi daga kan gadon bakinta dauke da addua, agogon dakin ta duba, 4 ta wuce da sauri tashiga toilet kafun ta fito ta kabbara sallah , tana Idarwa azkar dinta tayi kafun ta mike , kara kallan agogo tayi mamakinta har yanxu be dauke ba ganin be dawo gida ba, dan karamun bakinta ta turo waje kafun ta bar dakin, shima falon shiru alamar ba kowa a ciki,3rd floor ta hau nan ma shiru sai ac da kamshin turaran da ke buso dakin,dacin da bakinta ya somane yasata nufar fridge din data gani, tana budewa kuwa idanuwanta ya sauka kan kayayyakin ciye ciye dake shake a ciki, fiye da saurin fridge din, wani abun ma bata taba ganin saba, strawberry ice cream din data ganine yafi daukar hankali, janyoshi tayi tana sakin wani murmushin jin dadi, waje ta samu akan gado tana shan ice cream din, tana sha tana sakin dariya sabida yanda dadin ke ratsa mata kwakwalwa, idanuwanta ne suka sauka kan wata yar karamar roba dake kan bedside dinsa, ajje Ice creams din tayi tana janyo robar “ANTI DEPRESSANT” shine abunda aka rubuta jikin robar, har zata mayar sai kuma ta fara karanta abunda ke jikin robar, da wani irin shock ta mike tsaye, tana karanta abunda ke jikin robar, wasu hawayene suka fara sakko mata kawai ta fada kan gadon ta fashe da kuka , saida tayi me isarta kafun ta mike dauke da robar a hannunta, zata bar dakin kenan shikuma yana shigowa da sallama a bakinsa kasa kasa, cikin zuciyarta ta amsa sallamar tasa fuskarta kwata kwata ba fara’a, kallan yanda fuskarta ta dan tashi yayi kafun cikin sauri yayi yunkurun nufar inda take”what’s wrong with my baby”, hannunta d’aya ta nuna masa alamar ya dakata karo na farko a rayuwarta, da wani irin expression yake kallanta, be gama tunani ba ta dago robar drugs din dake hannunta, “ Menene wannan”, ta fada tana zuba masa idanuwanta da suka kara haske sabida kukan da tayi,wani irin harbawa zuciyarsa yayi” sam ya manta daya sha drugs din ya barshi a fili”, cikin dan daga murya kamar ba ita ba ta furta “ maganin Menene wannan kakesha “, kokarin matsota yake ta kara dakatar dashi” please calm down, am sorry I will explain”, bata san lokacin da ta buga robar a ‘kasaba maganin ciki ya zube” me yasa , me yasa , I thought Dagaske kake da kace kana sona, i though da gaske kake da kace kai dady nane, kana shan wancan pills din dukda kasan illar su, u’re a doctor, I thought ka d’auke ni a matsayin matarka, Aushe nayi kuskure ba haka bane, you’re taking this drugs to…. to…”, ta kasa karasa zancan nata sabida wani saban kukan da yake kokarin zuwan mata tana dannewa, wani irin shock ne ya dake shi, jin kukanta yake kamar ana kara cakarshi da maki a zuciya gabaki d’aya ya rikice , cikin sanyin murya ya furta “ please don’t be angry, I will explain “, manyan eyes dinta ta zuba masa hawaye na sauka akan idon nata” bana bukata” kawai ta furta tare da barin dakin, wani irin jirine yaji yana neman kayan dashi yayi saurin samun waje ya zauna , ga baki daya hannayensa ya tusa cikin gashin kansa yana ya mutsasu “ I’m in a big mess , she’s more angry than ever”, ya rasa Wana irin tunani zaiyi , bayaso koka d’an tayi fushi dashi dan bazan iya daukan fushinta ba, da sauri ya mike ya nufi bayanta, yana shiga ya tarar da bata cikin bedroom dinta, ragowar bedroom din second floor ya duba , shima duk bata ciki, muryar da ya fara ji sama sama a falon kasane yasashi nufar falon kai tsaye, TAHEE ce a falon tare da su sumayya da suka zo falon, wani irin ajiyar zuciya ya sauke yana binta da kallo , adaidai lokacin da ta daga idanuwanta itama, tana ganinshi ta d’auke idanuwanta fuskarta a dan hade kadan ta yanda su Ihsan bazasu gane ba.” Oh my god “ ya furta cikin zuciyarsa har yanxu ya masa dauke idanuwansa akanta, su firdausi na ganinshi suka kara gaishe ganin yanxu yana amsa musu gaisuwarsu bakamar daba, kanshi ya dan daga musu alamar amsawa dan kwata kwata ba shi yake bukata ba,so yake ya rungumeta, ya lallasheta ko zata dena fushi dashi, he want to feel her warm , he can’t take it”, satar kallansa ihsan tayi ganin yanda ya tsaya gabaki d’aya hankalinsa na kan tahee dake dannawa waya,murmushi ta saki kafun ta kalli tahee,” sister yau dai bari na cika miki alkawarin Pam cake din ki”, bata jira amsar tahee ba ta mike ta nufi kitchen, firdausi da sumayya ma duk sun ankara dashi dan haka da sauri suma suka mike “muma bari mu tayaki” dukansu basu jira jin amsar taba sukayi saurin guduwa , bece komai dan Hakan yake bukata, ganin ta tashi zata bi bayansu yayi saurin shan gabanta, hannunsa biyu yayi hade alamun pleading, dauke kanta tayi daga kansa zata wuce yayi saurin riko hannunta, fisge hannun tayi kafin ta furta “ don’t touch me again “, tana gama maganarta tayi upstairs, waje ya samu ya zauna kansa na sara masa, gabaki d’aya launin idanuwansa ya canza Sabida yanda yaji xuciyarsa na masa zafi, ya dau tsawan lokaci zaune a kan kujera kamar ya bita amma yana tsoro karta kara wani fushin, ganin lokacin sallah yayi ne yasashi barin part gabaki d’aya .
Aban garan su ihsan kuwa suna shiga cikin kitchen din suka kulle kofar, kwai kwayar yanda suka ga king na kallan tahee suka fara, “wayaga Romeo and juliet “ cewar ihsan , dariya suka saki gabaki d’ayansu, kan kujerun dake kitchen suka zauna suna dasa saban hira , daman space suka basu kar king ya koresu, sun dade suna hira abunsu kafun su fito falo, ganin babu kowa ne yasasu sakin ajiyar zuciya , da Sauri ihsan tayi hanyar kofa ,kallanta sumayya tayi alamun karin bayani” kun manta pan cake mukace zamuyi mata, tana fitowa kara zaunar da mu zatayi , ni kuma ban shirya shan masga ba Wajan yaya”,ga baki daya basu yi wannan tunanin ba, gudun karta fito tazo ta samesu sukayi saurin barin part din.
Tahee kuwa tana shiga daki wani saban kukan tayi kafun ta shiga ban daki, Wanka tayi ganin ana kiran sallah tayi alwalarta, ta kabbara sallah bata bar daddumar ta ba sai da akayi isha’i, wasu English wears ta saka masu daukar hankali blue colour , cikakken gashin kanta ya sakko har bayanta duk da hular da ta saka, wani irin masifaffen kyau tayi na musamman amma fuskarta har yanxu a cin kushe take, Fararan hannunta da yan yatsunta sun fito fes da masu musamman da kunshin hannunta ya kara fito da farinsu,Daddadan kamshin turaran princess ne ke tashi a cikin dakin ta ko ina, message din data gani akan wayarta ne ya sata sakin baki “ sorry sis karkizo kiga bamanan ummey ce ta kiramu”, ba kowa bane ya tura mata text din face ihsan, hararar wayar tayi kamar suna gabanta,kafin ta fito daga dakinta, karo suka ci da king da gaba daya yanayinsa ya canza, kallo daya tayi masa kafun ta d’auke kanta “ sannu da zuwa “ ta furta zata bar wajan, ya rungumota ta baya yana sakin ajiyar zuciya, cikin disashewar murya kamar mara lapiya ya furta “ I can’t take it any more , please am so sorry, bayanda Kike tunani bane,” raba jikinta tayi da nashi kafun ta furta “ your dinner is ready”, am not hungry, ya furta yana binta da kallo, bata kuma ce masa komai ba tayi wucewarta kan dining, apple ta dauka guda daya ita ma, ta wuce dakinta, zuciyar ta na raya mata ta kallesa amma ta danne, tana barin Wajan ya dafe kansa dake sara masa, tayi masa kyau sosai yau , and he don’t like her frowning face, cikin sanyin jiki ya nufa dakin shima , yana kallan yanda take shan apple dinta cikin kwanciyar hankali, bece mata komai ba yace toilet,ya dade a ciki bayan ruwan sanyin da ya sakar wa kansa, ganin zazzabin nasa na kara yawa ne yasashi kashe ruwan, shima wasu kayan bacci ya dauka white colour masu kauri sabida yanda yake jin sanyi, turare kawai ya fesa ya fito, yana fitowa yatarar da fitula aka she sai lamp din da aka dan kunna, sai tun zuciyarsa ya rike yana cije lips ,sallar da ya saba yake so yayi amma ya kasa sabida ynda yake jin jikinsa, a tunaninsa tayi bacci ne shiyasa ya na hawa bed din ya janyota jikinsa yana sakin ajiyar zuciya,kara rungumeta yayi kamar wacce za a kwace masa ita, tun lokacin da ya rungumeta ta bude idanuwanta ga zafin jikinsa dake ratsa nata jikin,tausayi ya bata kamar tayi magana sai kuma tayi shiru har bacci ya dauketa, “ am so very sorry “ yake fada a cikin zuciyar sa….
Mss Lee 💖
GIDAN AUNTY
07041879581
BOOK 1
Chapter Navigation
Use this section to move to any chapter without going back to the top.