Best / Popular Hausa Novels

Maradams Book 2 Complete Hausa Novel

Reading file: MARADAMS book 2 by Aysha A Bagudo.txt

Chapter 10 of 14

Page 17

ATA ya kasa bud’e idanuwansa sakamakon nauyin da suka masa, yayinda maryam ta sake manne masa kamar zata tsaga fatar jikinsa suka had’u suka manne wa juna ta shige jikinsa sosai tana shakar dad’dan kamshin turarensa mai bugar da zuciya wani irin zazzafan sonshi ke sake shigarta yana bin jinin da tsokar jikinta numfashi ta sauke da karfin gaske muryarta a raunane tamkar wacce zata yi kuka ta fara magana “yaya Adam ina tsananin qaunarka ina sonka kada ka rabu dani ,ban kasance marainiya a duniya ba amman ina jin maraici atare dani akan soyayyarka wallahi idan ka rabu dani mutuwa zanyi dan bazan juri zama acikin duniyar nan babu kai atare dani ba, ka so dan Allah soyayyarka na bani wahala .shafa shi take tana magana can kasan makoshi tana jin wani maganadisu soyayyarsa na huda zuciya dama gangar jikinta.”

yayinda shi kuwa sha’awarsa ta dinga motsawa fiyye da lokutan baya daya saba tsintar kanshi ciki birkitota yayi ta rufto saman qirjinsa sai da tace “wash !!saboda rikon da yayi mata sannan idanuwanshi a rufe ya fara tsotsan dukiyar fulaninta domin dai a idanunshi mafarkinsa yake gani baya ganin wata maryam a matsayin maryam ,nan take so mai tattare da sha’awarta tattare da sanyi ac ga kamshin turarenta dana shi dana air freshener sukai had’e suna fixgarsa daga can karkashin lip’s dinsa ya kira sunanta “my princess! ta yadda maryam baza taji sunan da ya kira ba, romancing din juna sukai sosai kafin daga bisani ya d’auki hanyarsa duk yadda maryam Ke jin d’an zafi saboda farkon yinta ne ,haka ta daure ta bashi had’in kai domin samun cikar burinta iya budurcinta ma kawai daya zamo shine farkon mutumin daya kar’ba ya isheta qarasa rayuwarta cikin farinciki da salama bare zata so ya tausaya mata ya sota fiyye da komai dake cikin duniyar nan dan akan shi babu abinda bazatayi dan ta mallakesa gabad’aya ya zama nata na har abada ba .”

Iya juriya maryam tayi dan sosai ATA ya saki jiki baya ji baya gani yayi sha’aninsa kuma sosai take jin zafi amman ta toshe bakinta har sai bayan da ya gama sha’aninsa ya kwanta sharaf a gefenta yana fidda numfashi da ajiyar zuciya yana shafa nonu wanta ,ahankali ta zame ta sauko kasa da rarrafe ta koma d’akinta ta fad’a bathroom domin gasa jikinta ta had’a ruwan dumi ta shiga ciki har da qararta tare da runtse idanunta sai da tayiwa kanta ruwan zafi biyu sannan ta d’an ji dadin gabanta tayi wanka ta dawo d’aki ta kwanta tare da lullu’be jikinta ta kamkame jikinta waje d’aya, tayi shiru tare da tsurawa bangon d’akin ido babu abinda take gani sai hallitar jikinsa tana mata gizo , gani take kamar jijiyarsa take kallo ko kifta idanu bata yi cikin ranta tace” allah mai halitta yanzu duk girman abun nan ya iya shigewa jikina ?” gashi baya haiyacinsa bare ya tausaya min runtse idanunta tayi sai ga hawaye sharar sun biyo kuncinta .”

ta tuna a novel din da take karantawa idan namiji yayi disvirging din mace irin kulawa da soyayyar da yake nuna mata amman gashi ita ta tashi a zero babu soyayya babu kulawa hasalima da yana cikin haiyacinsa bazai ta’ba kusantarta ba “to ai Ke kika jawa kaina tunda kika kai karshen rashin kunya da bai damu dake ba me yasa me zaki damu dashi ?zuciyarta ta tambayeta girgiza kanta tayi tana sake qamqame jikinta hawaye na cigaba da gangarowa akan kuncinta da kyar ta samu bacci ya d’auketa cike da shaukin mijinta. washegari da ciwon jiki mai tsanani ta farka dan ko iya tashi batayi ba ,daga inda take kwance ta janyo wayarta ta kira layin nana hauwa’u tana d’auka tace “sister ki taimakeni kizo min da doctor bana da lafiya jikina ,ke koina ciwo yake min “bata tsaya jin abinda nana hauwa’u zata fad’a ba ta katse kiran ta sake jan bargo ta lullu’be jikinta ”

Qarfe takwas da mintuna ashirin nana hauwa’u ta shigo parlour’n gidan tare da doctor aysha saminu babu motsin kowa a parlour’n sai na na’urorin da kuma hasken qwayayen da basu kashe daren jiya ba kai tsaye saman gidan ta nufa tare da likita a bakin kofar d’akin ta tsaya tana knocking ahankali, jin shiru ta fara neman layinta “ki shigo a bud’e kofar take dan haka nana hauwa’u ta tura kofar d’akin suka shiga tana kwance akan katifa numfashi kawai take saukewa ahankali kamar wacce take da cutar asthma. da sauri ta qarasa ta hau saman gado ta yaye bargon da ta lullu’be jikinta dashi ta ta’ba jikinta wani zafi taji ya ratsa tafin hannunta “subhallah sister sannu numfashi ta sauke tace “yauwa sister ina doctors din dan hankalinta bai kai ga ganin doctor aysha dake tsaye ba “gata tare muka zo “dan allah kice doctor aysha ta dubani sister jikina kamar ba nawa ba “nana hauwa’u ta kai bakinta daidai kunne maryam tayi mata magana cikin rad’a “da alamun buqata tabiya ?bari sister naji jiki wallahi ban san zan iya dauriyar nan ba “alhamdulillah allah yasa kwallon yayana ya shige raga “to ameen amman fa ina jin tsoro “ nana hauwa’u ta d’ago ta dubi doctor aysha tana cewa “dan allah ki duba min sister tare da yi mata qarin bayani abinda ya faru dan ta samu damar yin aikinta cikin sauki sanann ta matsa ta bata waje .”

doctor ta dubata taga bataji rauni sosai ba dan haka tayi mata alurai ta rubuta magani wanda zata sha sannan nana hauwa’u ta sallameta “sister cinyoyina bazan iya d’agawa ba “sorry tunda anyi miki allura zakiji saukin ciwon ta fad’a tana kai hannunta jikinta ta soma mammatsa mata “ina yaya yake ?na dai barshi a d’akinsa bansani ba ko yana nan ko ya fita office ba “qarshen qiyayya ya qare idan ciki ya shiga shikenan maryam tayi shiru taki cewa komai dan zuwa yanzu tana jin nadamar abinda ta aikata “allah yasa ciki ya shiga sister”nana hauwa’u ta sake maimaitawa tana matsa mata kafafunta tana sakin murmushin naunayen ajiyar zuciya maryam ta sauke “allah yasa idan ya shiga yayi farinciki idan hakan ta kasance zanji dadi sosa dan wallahi sai yanzu nake jin tashin hankali.” karki wani damu kanki babu abinda zai faru sai alkhairi Ke dai Kiyi wa kanki kyakkyawan fatan yaya na matuqar son yara nayi imani kika samu ciki zai ajiye komai ya rungumeki “idan kuma yace taya hakan ta faru me zance masa ?wallahi tsoronsa nake ji bari na kira mami na fad’a mata “a’a sister kunya zanji ace amatsayina na diya mace na aikata hakan ,fyade fa nayi masa ai wannna abun kunya ne a gareni .

“Dan allah karki d’aga hankalinki mu jira lokaci amman ni nasan da gaske zai so abinda zaki haifa idan allah yasa an samu domin sosai yaya Adam yake son yara tun maryam na iya bawa nana hauwa’u amsa har tazo tayi shiru sakamakon baccin daya d’auketa ta lullu’be mata jiki ta fito domin siyo mata magungunan da doctor ta rubuta .”bangaren ATA kuwa bai farka ba sai karfe goma daidai ya tashi da matsanancin ciwon kai da ciwon jiki mai tsanani yana tangadi ya tashi ya fad’a kan kujera safo kwaya d’aya dake dakin ya rike kanshi dake sarawa yana tunanin tare da son tuna abinda ya faru dashi ,iskancin maryam na jiya ya shiga dawo masa ,yanayin shigarta da zamanta da kuma coffee din daya sha tsaki yaja ,yayita qoqarin ya tuna abinda ya faru bayan wannna amman ya qasa tuna komai saboda karfin maganin ,lumshe tsumammun idanunshi yayi kawai ya yunkura da kyar ya tashi yana had’a hanya ya daura hannunsa akan handle din kofar shiga bayi sai kuma ya dan tsaya yana ciza lip’s dinsa “amman dai kamar kayi mafarkinka daka saba jiya?” yes nayi mafarkin princess dina ya bawa zuciyarsa amsa da haka sannan ya shiga yayi wanka tsarki ya fito ya tsaya yana kallon d’akin kafin ahankali idanunshi ya sauka akan bedsheets wanda duk ya baci da spam shiru yayi yana mamakin ganin sha shin spam wanda bai saba ganin haka ba a duk sanda yayi mafarkinsa , dan qaramin tsaki yaja sannan ya janye zanin gadon ya nad’e ya ajiye a gefe ya dauki fari bedsheet ya shimfid’a ya shirya ya fita zuwa office.”

Wunin ranar a gidan nana hauwa’u ta wuni tana kula da maryam sunyi hira mai mahimanci maryam tace “sister Kiyi min alqawari babu wanda zai san da faruwar abinda ya faru a tsananina da yayanki “idan ya zama ciki fa ?maryam tayi shiru cikin tsananin tashin hankali “zan so faruwar hakan amman ina jin tsoro zan so ace yana cikin haiyacinsa komai ya faru sister wallahi tunanina me zai je yazo yayinda ciki ya shiga ?kai sister dan allah ki bar wani tunanin abinda zai faru “sai bayan la’asar sannan nana hauwa’u tayiwa maryam sallama ta koma gida “.
Tsawon kwanaki uku nana hauwa’u na zuwa gidan amman ko sau daya basu had’u da ATA ba dan tana zuwa Qarfe shabiyu ta wuce bayan laasar a haka har maryam taji sauki sosai sai dai zuciyarta da gangar jikinta amatukar tsorace suke .”

Yau sati d’aya kenan da faruwar abinda ya faru a tsakaninta da ATA tana zaune a parlour’n sanye da kayan shan iska sai dai ba irin na ranar nan bane wannan yana da d’an dama domin wonda da riga ne masu taushi green colour touch of white wonda iya cinyarta yayinda rigar ta kasance hamles hannunta rike da waya tana chart a group dinsu na matan so ya shigo ko kallon inda take zaune bai yi ba ya nufi hanyar sama yana furzar da hucin iska daga bakinsa da sauri ta d’ago daga abinda take tabi bayansa da kallo tana tuno gamuwarta dashi tana sake jin wani sonshi na shigarta amman shi ko kad’an bata hango sausauci daga garesa ba har yanzu yana Kan nashi kudirin na rashin sonta kuma ta tabbatarwa kanta da wahala ya sota din dan bata hangowa kanta dalili ko abinda zai sanya shi nemanta ba koda zasu shekara dubu a haka ne , ita yanzu kanta take tausayawa dan duk ranar daya fahimci ya kusancenta wanda itace silar faruwar haka ta kade .”

Mikewa tayi da sauri tun kafin ya kai ga hawa sama ta sha gabansa tana masa sannu da zuwa tare da qoqarin amsar jakar hannunsa ,wani kallo ya d’auketa dashi tun daga sama har qasa sannan yaja tsaki “meye haka ?ya fad’a a tsawace “sannu da zuwa nayi maka sannan ka kawo jakar na kai maka d’aki wani tsaki yaja “kina da matsala wallahi wai sau nawa zan nuna miki bana son duk wani abinda zai had’a ni dake ?sau babu adadi “ ta bashi amsa da haka tana kallon cikin idanunshi “okay tsayawa matsayinki ne bazakiyi ba kome ?Ko d’aya wannan hakin daya rataya a wuyana ne kaga dole na sauke kallonta yayi kawai sannan ya cigaba da magana “wad’an nan kayan na jikinki da wanda kika saka last week kar na qara ganin kin sashi acikin gidan idan ba haka zaki had’u da damuwa yanzu ma kije ki ciresu bana son ganinsu idan ma kina sakasu dani ne kinyi aikin banza dan wallahil azim bazaki dauki hankalina ba saboda bana ganinki a matsayin mace “ yana gama fad’ar haka yabi gefenta ya hau sama.”

ta biyasa ta shiga d’akinsa alokacin yana tsaye a bakin gado ya soma cire kayan jikinsa ta cikin madubi ya hangota tsaye still da kayan da yace ta cire tsaki yaja yayi cilli da kayan daya cire ya shige bathroom fitsari yayi ya fito ya kwanta flat akan katifa yana sauke numfashi tare da runtse idanunshi dan wani irin ciwo kanshi Ke masa wanda ya rasa dalili tun last week yake fama dashi ahankali bacci ya fara fixgarsa , cikin sand’a ta shige bayin ta had’a masa ruwan wanka ta fito domin had’a masa coffe dinsa na gado baccin minti goma yayi ya mike ya fad’a bayi yana shirin hada ruwan wanka tsayawa yayi cike da tunani bai yi mamaki ba dan yasan aikinta ne ,haka take masa a duk sanda ta samu damar shigowa d’akinsa . ya sanya hannunsa cikin ruwan babu shiri ya shiga dan ruwan yayi masa yadda yake so dan har wani qamshi yake bai bata lokaci ba ya shige bathtube ya kwanta luf aciki kamar wani qaramin yaro dumin ruwan na ratsashi ahankali gajiyar jikinsa ke warwarewa yayinda acan bedrom dinsa maryam tuni ta hau tattara kayan daya cire ta kai inda yake ajiyewa ta sake gyara masa dakin ta feshe da air freshener .”

Shiru yayi kwance acikin ruwan yana tunanin irin qoqarinta garesa duk duniya a yanzu bayan sweetheart dinsa tafi kowa sanin abinda yake so sannan tana iyakar qoqarinta akanshi sai dai bai san dalilin da har yanzu zuciyarsa ta qasa amincewa daita ba ,zuciyarsa tashiga wasi wasi anya bazai hakura da mafarkinsa ya rungume qaddararsa ba tunda ya rasa mafarkinsa ?hisham ya hakura ya rungume qaddararsa suna zaune lafiya ,daidai gwargwado yarinyar tana binsa tana masa biyayya tana jin tsoronsa wanda abinda yafi buqata kenan ga matar aurensa.”

idanunshi ya daga ya kalli saman bayin “karka kuskura ka karbi wannan yarinyar yanzu ta yaya zata nuna irin wannan matar a idon duniya matsayin matarka ?mace sam babu tsari mace kamar ba halitta mutane ba wannan yarinyar kad’an ya rage bata zamo wada ba .tunani ya dinga yi ya dauki wannan ya duba ya ajiye akanta a qarshe yace “ no way Adam you can do that sam sam bata cancata ba kwata kwata ma bawan nan tunani ya kamata ka tsayi ba kai da kake da tafiya agabanka a gobe gara ma ka tafi ko zuciyarka zata samu natsuwa dan yawon ganin ayyukan alkhairinta gareka zai iya sauko da zuciyarka kuma abinda bazaka so faruwarsa ba kenan “ wannan tunanin yasa shi mikewa daga cikin bathtube ba dan ya gama awanni daya saba yi ciki ba ya saba sabulu ya qarasa wanke jikisa ya daura towel ya fito .”

Abakin madubi ya tsaya da niyyar shafa mai yaji ta shigo ta matso kusa dashi zata kai hannunta jikinsa yayi saurin matsawa yana mata wani irin kallo yana mai jin zafi da haushin shishigi irinta bata damu da irin kallon tsanar da yake mata ba ta sake matsoshi wani mugun tsaki yaja yana sake matsawa tare da jin zafi, zuciyarsa na sake tsanarta ya qarasa gefen gadonsa wani abu ya danna a gefen gadon take duk wasu kayan shafe shafensa suka bayyana ya soma dauka daya bayan daya yana amfani dashi tayi taku uku ta tsaya abayansa har yana jin saukar hucin numfashinta ya juyo a fusace tayi saurin ja baya hanyar fita ya nuna mata da yatsan hannunsa yana cewa “wai me yasa baki da zuciya ne ?dole ne ?! nace dole?!! nace banayi banason ganinki a inda nake ki kama kanki mana ko dole sai mun hada inuwa daya dake ?nasani ba dole bane amman ni ina qoqarin sauke hakinka dake wuya ne “nace bana so ,In your life don’t you ever enter this room again idan ba haka ba duk abinda nayi miki kice kika jawowa kanki leave ya sake nuna mata hanyar fita .”

“Shikenan zan fita amman ga flaks din coffe can na kawo maka nasan zaka buqata “oh my goodness god “ya furta yana dafe goshinsa murmushi tayi sannan ta fita tana leka fuskar shi bayan ta fita yaja tsaki sannan ya cigaba da abinda yake byn ya kammala ya fitar da qananun kaya ya saka sanann ya sanya takalmi silifas wanda ya dace da kayan jikinsa a nutse yake saukowa qasa, har yanzu parlour’n shiru yake bata ma cikinsa bai damu ba sai ma dadi yaji da bai tarar daita ,tunanin abinda zai sakawa cikinsa yake dan tun safe zuwa yanzu bai ci komai ba
hankali ya samu waje ya zauan yana kiran daya daga cikin masu tsaronsa byn ya dauka yace a turo masa musa domin samo masa abinda zai ci .”cikin kankanin loaci musa yayi knocking ya bashi izinin ya shigo ya fad’a masa abinda yake so ya ciro wallet dinsa, fararen sababbin yan dubu dubu guda goma shabiyar ya mika masa ya juya ya fita da sauri shi kuma ya mike akan kujera ya kwanta ya daura hannunsa daya akan cikinsa yana shafa lafaffen cikinsa .”

Bai Jima da kwanciya ba musa ya dawo yayi knocking kofar parlour’n yana daga kwance ya bashi izinin shigowa ya shigo cikin parlour’n hannunsa da fararen ledodi cike da girmamawa ya sake gaishesa aciki ya amsa tare da mikewa zaune ya amsa ledodi ya ajiye a saman table din gabansa wallet dinsa ya sake ciro ya ciro kudi ya mika masa musa yayi Godiya ya fice daga parlour’n .”ahankali ya bude ledodin ya baje akan table din gabansa ya fara ci sai daya ci ya koshi sannna ya mike ya ya bar sauran ya haye sama alokacin an fara kiran sallar magrib bayi ya shiga yayi alwala ya fito ya fita zuwa massalacin dake manne da gidansa bai dawo gidan ba sai wajen qarfe goma yana shiga d’akinsa system dinsa ya kunna ya zauan akan kujera.”

kusan karfe daya na dare ya kai yana faman aiki akan system wanda maryam duk tana hankalce dashi dan itama sai zariya take daga d’akinta zuwa parlour’n qasa cikin wasu hadaddun kayan bacci sosai ATA ya gaji kuma alokacin babu abinda yake bukata kamar coffe dole tasa ya janyo flaks din da maryam ta ajiye masa da cup ya tsiyaya ya fara sha yana cigaba da aikinsa kafin ahankali bacci ya fara fixgarsa ya tattara komai ya ajiye ya kwanta nan da nan wani bacci mai nauyi ya daukesa .ahankali maryam ta shigo dakin , ta tsaya akansa tana qare masa kallo tsab ” “ina ma zaka iya bani dama dana bayyana maka irin yadda nake ji akanka azahiri bani da muni da kake tsanata akanshi ,duk wani abu da mece take dashi na daukar hankali ina da shi yaya Adam, abu daya ne kawai bani dashi shine tsawo kuma nima bani nayi kaina haka ba ,haka allah yake son ganina .”

Tana tsaye shiru tana kallon tana zance zuci daya daga cikin wayoyinsa ta dauki qara da sauri ta durkusa kasa ta kamkame jikinta wuri daya tana rawa jiki, ya lulobo wayar ya daga da kyar batare daya bude idanunshi ba sakamakon nauyin da sukai ”hello !!! yaji shiru dan haka ya mayar ya ajiye wayar ya koma ya kwanta da hannu hagu .”ta sauke naunayen ajiyar zuciya ta mike a hankali tana lika fuskarsa bacci ya koma dan hk ta soma kokarin dawo gabansa ta zuba masa idanunta tana jin kamar ta had’iyesa tsabar son da take masa shine farin
Cikinta wallahi da zaa tambayeta dashi da kanta wa tafi so tabbas shi zata za’ba akan kanta wani kiran ya sake shigowa da wani irin mugun sauri ta hantsila byn kujerar sofa tana rawar jiki “.okay zuwa gobe kenan eh kazo mu wuce ta nan “iya abinda taji ya fad’a kenan ya kashe wayoyinsa gbdy ya koma ya kwanta yana sauke ajiyar zuciya wani bacci mai nauyi ya daukesa cikin sand’a ta fito daga bayan kujera ta tsya akansa kusan mintuna talatin tana kallonsa kafin ahankali ta kai hannuta fuskarsa taji gabad’aya yanayin saukar numfashinsa ya canza tayi taku biyu ta haye gadon ta kwanta abayansa rungumesa tayi tsam ajikinta tare da zagayo da hannuwanta Kan qirjinsa tana shafa Kan nipples dinsa da hannuwanta duka wani wahalallen numfashi ya sauke .”

Ahankali ta dinga murza Kan nipples dinsa masu dan girma tana goga masa nonuwanta ta d’auki sama da minti shabiyar sannan ta zare hannuwanta ajikinsa ta cire rigar baccin jikinta shima ta cire masa kayan jikinsa ya saura sirara haihuwar mami ta tsurawa gabansa ido yana da girman gaban sosai tamkar dai yanayin mazan daake rubutawa a novel ya had’u ta koina ta d’auke idanunta akan jijiyarsa ta kai ga fuskarsa , pnky lip’s dinsa ta tsaya kallo da wasataccen gashin girasa a natse ta dawo gabansa ta shige masa tare da lafewa sosai ajikinsa tamkar wata baby cikin bacci yake jin wani irin shock a ilahirin jikinsa tamkar ana jonashi da wutar lantarki yayinda sha’awarsa ta soma motsawa bai san sanda yayi mata riko mai kyau ba ,ahankali maryam tayi shiru tana jin yadda jijiyarsa ke tashi tana harbawa wanda hakan ya nuna mata alamun yana jin wani abu wasanni ya soma aika mata dashi cikin kwarewa ita kuma har lokacin tana lafe tana shafa kwantaccen gashin qirjinsa mai matukar taushi zuwa Kan nipples dinsa yau ma dai kamar wacan ranar sai da tayi nasara ya kasanceta cikin mayen bacci sakamakon maganin da tayi masa amfani dashi a coffe taji dadin wannan kasancewar sannan bata ji zafi kamar wannan lokacin ba baccinsa ya cigaba da yi hankali kwance .”

Ta janyo bargo ta rufa masa tana kallonsa tana jin wani zazzafan qaunarsa mai tattare da kishinsa nabin jinin jikinta ,bata jin akwai wata mace da zata lamucewa kasancewa da mijinta duk runtse sai dai bayan ranta amman ita dashi mutuwa ce kawai zata rabasu “to kuma ai kince kina son ya dandani zafin soyayya taya zai dandana kenan ?bayan kuma wanda yake dandana akan mafarkinsa “? zuciyarta ta bata amsa da hakan “wannan ai mafarki ne maryam a zahiri yaga samu yaga rashi “bazan iya ba bazan iya wannna kasadar ba ,bazan iya barin wata mace koda wasa ta ra’bi inda mijina yake ba sai dai bayan raina mijina nawa ne ni kad’ai zanyi komai dan ya zamo mallakina na har abada “tun da asuban farin ta lallaba ta gudu dakinta kafin ya farka yaganta yaci mata mutunci.”

Shi kuwa bai tashi ba sai karfe goma a gigice ya tashi kamr wacan ranar da ciwon kai mai tsanani da jiki ya tashi da kyar ya shiga bayi yayi wanka ya dauro alwala ya fito ya gabatar da sallah byn ya idar ya shiriya sannnan ya soma had’a kayanshi cikin sauri yana duba agogo qarfe shadaya daidai ya kunna wayoyinsa nan take kiran mutane ya soma shigowa wayarsa ya sauko parlour’n rike da qaramar jaka alokacin maryam tana kitchen taga fitowarsa yana amsa waya wanda Ke sake tabbatar mata tafiya zai yi kamar yadda tayi tunani sakamakon wayarsa ta daren jiya “ta fito da sauri tana goge hannunta ta kira sunansa”baby ! yana jinta yayi mata banza yana jan tsaki ganin haka yasa tace “yaya Adam!cak ya tsaya batare daya juyo ba “tafiya zakayi ne babu sallama ? shiru yayi bai ce komai ba “to shikenan allah ya tsare allah saukeka lafiya .”

A matukar fusace ya juyo ya kalleta kafin ahankali ya motsa labbansa “yaushe muka fara haka dake ?ya tambayeta “laifi ne dan nayiwa mijina addua ?hakina ne ka fad’a min zaka yi tafiya ko ba dan komai ba saboda halin mutuwa ,karka manta idan ka mutu a yanzu ni din nan dai nice zan maka takaba ,haka zalika idan na mutu kai din ne dai zai kaini kabari shiyasa yana da kyau ka ajiye komai ka bari muyi zaman aure kamar sauran maaurata tunda na zame maka dole kai ma ka ..” ai bata kai ga qarashe maganarta ba ji kake tasss !saukar marin ATA ya zuba mata sai da maryam taji wani jiri zai qara mata shawul ya rike hannunsa ciki zafin nama sauran kadan maryam ta fadi kasa .” wani kallo yayiwa shawul din dole tasa ya sakar masa hannu yana cewa “kayi hakuri mana duk fa abun bai kai ga haka ba …” ina ruwanka !ya fad’a yana nuna masa kofa fita sannna ya fuskanceta da kyau “sha sha banza sha shar wofi akan me zaki min addua ance miki ina bukatar adduaki ne ? adduar uwata kadai ya isheni idan na mutu kika min takaba allah ya isa ban yafe ba Ke kuma idan kin mutu sai dai Ubanki ya sakaki akabari amman ba dai ni ba banza mara zuciya kawai .”

nan da nan yanayinta ya canza ta zuba masa ido kawai tana kallon yadda yake zuba ruwan bala’i “matsawar baki daina shiga rayuwata ba kin dinga ganin bacin rai kenan fiyye da wanda nake miki shawul kam bai wuce ba kamar yadda ATA ya bukata yana ta bashi hakuri bai yi magana ba ya nufi kofar fita shawul ya cigaba da bata hakuri murmshi kawia tayi tace “haba yaya shawul babu komai fa kabishi kar ya tafi ya barka ko kuma ya dawo ya sauke fushinsa akanka abinda ya aikata ba abinda zai dameni ba kuma bazai sa na canza ba ko a wani yanayi yake zan cigaba da zama dashi karka damu wata tana zai zama labari “allah ya qara miki hakuri maryam “dan Ke din salahar mata ce gaskiya kina da kirki da hakuri nima shedane ,tausayi imani Duk kin hada matar da zaayi alfahari daita ce babu Wanda zai samu mace mai irin halinki Kuma yaki son ki zama matarsa sai wannna sarkin zuciyar tayi murmushi tare da cewa “na gode sosai da yabo tare zakuyi tafiyar ne ?eh tare zamu hollond “allah sarki to dan Allah ka kular min dashi .”karki damu in sha allahu “allah ya tsare dan Allah idan kun shiga jirgi kayi masa hoto ka turo min ta fad’a tana murmushi shawul ya juya ya bi bayan ATA yana jinjina girman hakurin maryam da girman soyayyarta garesa allah ya hada masa komai da komai na duniya amman girman da nuna isa yasa ya kasa gane salihar macen daya samu .”

Tunda ATA yayi tafiyar nan tashiga damuwa madadin tayi farinciki amman sai sabanin haka tunanin rayuwar da take a gidan data rashin isashen abinci agidan da kuma ta kewar mijinta dan yanzu manage rayuwarta kawai take hakan yasa duk tabi ta zabge ta rame abun duniya duk ya isheta gashi babu wanda zata iya tun kara da wannan batun mutun daya ce zata iya fadawa itace nana hauwa’u kuma tasan zata nemammanta mafuta amman dole mami taji idan mami taji kuma dole ATA yaji kuma tasan bazai barta haka ba sai ya gana mata izaya kala kala wata zuciyar tace ta kira mahaifinta ta fad’a masa shima dai dole zai fadawa mami dan abun kaskanci ne ace kamar gidan nan babu abubuwan more rayuwa kusan kullum abu d’aya take ci idan tayi baki duk kunyar duniya ta isheta wani lokacin nana hauwa’u take kira ta tura mata kudi saboda baki to kuma ta dinga tambayarta kenan ?”.

bayan sati biyu mami ta sake kawo mata ziyara alokacin maryam tana wanke wanke a kitchen tana kuka har da shesheka daga bayanta taji sautin muryar mami “Ke me ya sameki hk ?muryar mami yasa maryam ta juya bayanta da sauri tabbas itace tsaye nan da nan tashiga goge hawayenta “ina adamcy?ta tambayesa tana qarasowa gareta tare da kallonta “yayi tafiya zuwa hollond “ kenan bai dawo ba ?maryam ta gyda mata kai alamun eh nan da nan mami ta shiga cikin kitchen din tana bubbude cabinet babu komai na abinci sai shimkafa wacce bata wuce kwatan buhu ba “Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun “yanzu haka kike zaune kike rayuwa acikin gidan nan babu kayan abinci ?”mami ta fad’a tana maseefa “daman an fad’a min to wallahi bazan dauki zama da yunwa ba ,duk arzikin da allah yayi maka adamcy a iske gidanka haka wallahi kaji kunya .“mami babu wani problem’s fa ina cin abinci ,karya kike munafukar allah karesa zakiyi kina cin abinci kalli yadda kika dawo duk kin qare kin lalace .”

“to mami Kiyi hakuri amman shi yaya bazai san ko akwai kayan abinci ko babu ba saboda “me bazai sani ba ?ba zamansa kike yi ba .”?shiru tayi tana danne abinda Ke taso mata mami ta dubeta tana mata kallon tsab batare da tayi magana ba kafin Ahankali ta cigaba da magana “maryam kina boye min abubuwa amman kuma ina sane da komai fa hatta kudin cefane adamcy baya baki bare aje kudin kashewa “ to mami wannan ai ba komai bane idan da kwanciyar hankali duk mai sauki .“lallai maryam son adamcy ya gama rufe miki ido .maryam tayi murmushi ta riko hannunta tana cewa “dan allah mami ki kwantar da hankalinki karki masa magana kinsan halinsa yanzu zai dauki maganar da zafi daman ina jiran idan komai ya qare zan fad’a miki ki aiko min dashi ,ai bazan bar kaina da yunwa ba ta zaunar da mami akan kujera .”

cike da natsuwa mami ta cigaba da kallonta yayinda maryam ta kwantar da kanta saman cinyar mami tayi kwanciyarta lamo tare kamkame jikinta hawaye na gangaro mata “son adamcy ya zame mata masefa ita kanta tana son raba kanta dashi amman ta rasa ta ina zata fara kullum sonshi da kishinsa na makale da zuciyarta most especially data d’and’ashi taji dadinsa duk da baya cikin haiyacinsa amman wallahi ko a yanzu wani irin kewar mijinta ke damunta , kuka take sosai akan cinyar mami ina ma yadda mami ke sonta shine yake sonta haka da damuwarta bata kai haka ba a yanzu tasan damuwarta na shafar mami kuma a dalilinta mami zata iya muzgunawa yaya adam ita km abinda bazata so ba Kenan ba batasan abinda zai sake
hassalashi akanta dan bayan izayar da zai mata tana masa wani irin matsanancin so wanda batasan tun lokacin data fara masa ba."

Mami ta numfasa tare da daura hannunta a saman kanta “duk itace silar komai ,itace silar jefa rayuwar yar mutane cikin ukuba yanzu ita yaya zatayi da wannan auren ?”mayye rudeta da sha,awa cikin hada wannan auren ? take zuciyarta ta bata amsa da
rashin hakuri da maida lamarinki ga Allah ne yasa kika aikata wannan kuskure kin hada aure dan kawo kwanciyar hankali a zuriarki gashi hakan bata kasance ba sai zallar damuwa a boye mami take goge hawayen dake bin kuncinta ‚ domin tana matukar tausayawa maryam da bata hada wannan auren ba maryam da bata kamu da son danta ba Ahankali maryam ta shanye kukanta sakamakon tunowa datayi akan cinyar mami take da goge
hawayen idanunta ta mike zaune ta riko hannunta cikin nata “dan girman allah mami karki masa magana zan miki list din komai ki aiko min dashi “kina ganin rayuwarki haka shine mafuta ?to ya zanyi mami bani da zabin da wuce zamana acikin gidan nan “kina son na kashe auren nan maryam ?”

Mmn sudai

💗💗💗💗💗💗
     MAR'ADAMS
     💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗

*AYSHA A BAGUDO*

WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim

Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan  09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.

Dan allah Ina son masu karatu su san wani abu ,bana son yanke wani abu daya danganci abinda yake cikin labarin nan domin duk abinda aka rubuta akanshi yana da matukar amfani ga makaramci kuma kowani bangaren yana buqatar a ta'ba shi domin idan an zo hukunci ,só ina son masu karatu su bani hadin kai domin samun damar cigaba da rubutu kamar yadda aka bani a kasin haka kuwa babu abinda zai haifar sai zuwa hutun rubutu ko kuma abun ya koma sai randa naji nishadi nayi typing kuma kad'an domin ina iyakar qoqarina na ganin na kawo maku komai daki daki kamar yadda yake aciki amman kamar ku bakwa gani ko kuma nace kamr kunfini hanzarin son ya had'u da mafarkinsa ko kuma son a gama rubuta labarin nan to wallahi na fiku son naga na kammala na huta shiyasa tun farko nace arewabooks zan kai wasu daga cikinku suka nemi alfarma na kawo what'sapp sannnan sunji kuma sun amince ko sau d'aya ne na dinga basu a wata amman adalci nawa yasa nake baku kullum dan abini a sannu dan nesa tazo kusa 😉😉."

             Page 18

Kan maryam  yayi wani irin mugun sarawa da karfin gaske sakamakon jin abinda ya fito daga bakin mami ,yayinda qirjinta ya dinga bugawa fiye da kaida “kina son na kashe auren nan maryam ?” kwakwaluwarta ta sake maimaita mata kalmar da take daf da tarwatsa rayuwarta ahankali ta zame ta zauna a qasa cikin tsananin tahain hankali mara misaltuwa tayi shiru tana jin yadda magnr mami ke yawo acikin kwakwaluwarta da zuciyarta, haka ne ma yasa jikinta ya kama rawa gashi mami taki d'auke kwayar  idanunta akanta tana jiran taji abinda zata ce akan hukuncinta . gano yanayin cewar maryam ta shiga cikin tsananin damuwa yasa mami kiran sunanta .."
“maryam..”!

"ta d'ago kanta da kyar  ta zubawa mami idanunta da suka sauya kala tsabar tashin hankalin data tsinci kanta "kinji abinda na fad'a  kuwa ? maryam ta lumshe mata ido kawai dan bazata iya magana ba a halin da take ciki wanda take jin yafi duk wani tashin hankali har ma da qiyayyar yaya Adam gareta ."ki bud'e baki kiyi min magana domin kawo qarshen wannan matsalar ,nice da kaina na had'a auren nan naku ,idan kina ganin bazaki iya cigaba da zama dashi ba wallahi a bud’e take bazan cigaba da takura miki ba  ko kuma na  ji haushinki  dan kinyi min  qoqari fiyye da tunanina ,dan  zama da adamcy sai mai katoton hakuri zai iya, dashi kuma daman yana cikin dalilin da yasa zuciyata ta tsallake kowa acikin yan’uwansa da yan’uwana ta za'beki amatsayin matarsa ,amman yanzu ni  kaina na gaji kuma nasan kema kin gaji maryam hakuri kawai kikeyi  .

Ruwan hawaye ya cika idanun maryam “me yasa mami zatayi wannan tunanin ?ita dake cikin taskon wahala ba tace ta gaji ba me yasa ita zata gaji har da yunkurin rabata da muradin zuciyarta ?ta yiwa kanta tambayar tana qoqarin danne kukanta “idan dai har kina ganin babu damuwa maryam zan rabaku  kuma a yau domin bazan  juri ganinki cikin wannan tashin hankali ba. kije ki auri wanda zai soki ya kula da rayuwarki  shi kuma ya cigaba da zama haka tunda rayuwar daya za’ba wa kansa kenan ."zuciyarta maryam  kamar zata tarwatse  tsabar tashin hankalin data sake tsinci kanta ciki tayi shiru tana kallon mami  tana assessing maganarta fuskarta d'auke da tarin damuwa tana lissafa idan ace  wani ne ya fad'a mata  haka da ita kad'ai tasan irin matakin da zata d'auka akanshi ,amman mami ce babu abinda zata iya "zazzafan numfashi kawai ta sauke tare da dukar da kanta qasa  jikinta na wani irin karkarwa tana son boyewa mami  damuwarta ."

mami ta kai hannu ta d’ago ha'barta tasanya kwayar idanunta cikin nata ido cikin ido suke kallon juna ruwan hawaye ne taf acikin idanunta "kinyi  shiru maryam banason shirin nan naki ,banason kiji aranki kamar nice silar  shiga damuwarki domin ni karon kaina ina jin haka araina cewar duk nice silar shigarki cikin wannan tashin hankalin ,kina zaman zamanki lafiya tare da masoyanki masu sonki da qaunarki na shigo miki da abinda ya zame miki damuwa ,banason ganin  tashin hankali  shiyasa nake neman izininki  ."wannan buqata ta mami ba abu bane mai sauki ko yuwuwa agareta "idan  zaki d'auki sharawata maryam ki rabu da adamcy ki huta nima zuciyata ta huta  "anya zan iya kuwa mami ?na rabu dashi wanda rabuwa dashi din yana nufin har abada bayan a yanzu ne ma nake jin bazan iya daidai da kwana d'aya batare dana yi masa magana ko sanya shi acikin kwayar idanuna .

“Maryam mami tafiki gaskiya rabuwa da yaya Adam shine mafuta agareki amman kuma tashin hankali ne mai tsanani ga rayuwarki wanda baki san ranar fita acikinsa ba .ta sake d'agowa taga har lokacin ita mami take kallo tana nazarinta "ki rabu dashi maryam !mami ta sake bata umarni a karo na biyu "amman mami kina ganin rabuwar mu itace qarshen komai "?tayi maganar muryarta da jikinta na rawa
"zaman da kuke a tskaninku maryam bashi da wani amfani a yanzu ni kaina ina nadama had'a wannan auren, na d'auka komai zai samu sauyi a samu cigaba ashe damuwa akan damuwa kawai za'a haifar. murmushin 'bacin rai ya bayyana akan fuskar maryam kana ta girgiza kanta  "please maryam Kiyi tunani mai kyau kamar yadda nayi bana son ki bata shekaru cikin wannan halin, still dai shiru maryam tayi wanda hakan yake nuna alamun shawarar mami bata mata dadi ba “maryam ba kya tausayawa kanki ?ki tausayawa kanki maryam nasan kina yin komai saboda ni ne na kuma gode da biyayyarki gareni allah yayi miki albarka ."

Zuciyar maryam wani irin zafi take mata da tuttukin bakinciki tana jin wata irin tsantsar soyayyarsa na sake ratsata baza ta'ba kuskuren rabuwa da yaya Adam tayiwa kanta wanan  alqawarin suna tare mutuwa ce kawai zata rabusu ,koma yayi qoqarin rabuwa daita baza barshi ba tagumi ta zuba cikin zullumi da rashin sanin madafa dan bazata iya  aikata abinda mami take buqata ba ,duk magiyar da mami take mata amman maryam taki bud'e baki tace zata rabu da ATA." sosai mami ta fahimci soyayyar adamcy din ce mai tsanani ta hana maryam bin umarninta jikin maryam a matuqar sanyaye ta mike batare data kalli fuskar mami ba tace "mami dan allah ki bar maganar rabuwar nan haka ,ni abinda nafi buqata daga gareki shine addua ko kad'an yaya Adam ya soni  acikin zuciyarsa tana gama fad'ar tace "bari naje na kawo miki abun sha har tayi taku biyu ta taya "dan allah mami karki masa magana akaina  tana gama fad'ar haka ta cigaba da d'aga qafafuwanta ."

Mami tabi bayanta da kallo duk ta zube ,duwawukan nan nata duk sun kusan qarewa, ramar da tayi tasa ta qara kankacewa ,ta fito daga kitchen rike da cup da jug  ,kawai taga mutun tsaye kikam tamkar wani jami'in tsaro cikin wani had'ad'den suit ash colour haka ma takalman dake sanye a qafafuwansa ash ne sai sheki suke ,tsintsiyar hannunsa makale da agogon rolex  ya zuba hannuwansa duka cikin aljihun wondonsa ga sihirtaccen kamshin turarensa mai tsananin kamshi ,nan da  nan kamshi  parlour'n ya canza zuwa na kamshinsa  ."suka tsurawa juna ido shi yana kallonta cike da tsantsar tsana yayinda ita Ke kallonsa cike da tsantsar qauna  satinta uku  kenan bata sanya shi acikin kwayar idanunta ba
bata san tayi kewar ganin kyakkyawar fuskarsa ba sai a yanzu  da take kallonsa tsaye agabanta ,kullum kamar qara masa kyau ake sam bazaka ce 40 garesa ba ,ga kamshin daddan turarensa duk inda ya shiga sai anji wannan mayataccen kamshin nashi  mai tsayawa arai da dagula lissafi,taji kamar tayi wulli da cup din hannunta taje ta rungume shi ajikinta taji d'umin jikinsa ."

Qaramin tsaki yaja ganin yadda take kallonsa kamar bata ta’ba ganinsa ba arayuwarsa baya son yawon kallo ya d'auke kwayar idanunshi  ya qarasa shigowa sosai ya zauna kusa da mami ya baje akan kujera  yana furta "wash allah nah na gaji “yayinda maryam ta qaraso tayi masa sannu da zuwa aciki ya amsa mata shima ganin mami zaune ne ,a natse maryam  ta  fara hidima da mami "sweetheart a she dana  biya ta  gida bazan sameki ba ?"tace uhm bazaka sameni ba amman nasan ko kwanaki nawa kayi zaka zo ka sameni  zaman jiranka  kallonta kawai yayi ya d'an ciza lip's dinsa yana d'aure  fuskasa dan ya fahimci kamar akwai wata a qasa . mami ta kalli maryam dake zaune kusa daita taga ta girgiza mata kai  alamun karta masa maganarta take ta fahimci abinda take nufi numfashi ta sauke inda ATA ya fara jan mami da hira maryam ta tashi ta dawo gabansa ta tsugunna yayi saurin janye qafafuwansa tmkr yaga mugun abu numfashi ta sauke ta sake matsowa ta kai hannuwanta ta janyo qafafunsa saurin runtse idanu yayi yana jin kamar da wuta ta ta’ba shi .”

Ahankali yaji ta soma kwance igiyan takalminsa d’aya kamar ya zare qafarsa ya buga mata takalmin a fuska amman ya share sakamakon darajan mami dake gurin ,tana gama cire masa takalman ya janye qafafuwansa ta kwashe takalman ta nufi hanyar step  ."ya bud’e idanunshi ya cigaba da jan mami da magana acikin hirarsu da mami take fad'a masa kwanakin nan zuciyarta na mata nauyi "wallahi adamcy bana jin dadin zuciyata jiya fa da kyar na samu na runtsa numfashina kamar zai bar gangar jikina "haba sweetheart ya zaki min haka?ya  kina jin ciwo ajikinki amman ki kasa fad'a min ko fad'awa aunty shahida  "yaushe rabona da kai adamcy ?” duk ya’yana suna zuwa su duba lafiyar jikina ,amman kai  yaushe rabon kazo wajena ?idan dai mai rabawa ta rabamu ai shikenan kowa ya huta ko da yake kai ne zaka huta idan na mutu amman sauran zasuji babu dadi "allah ba zai sa naga wannan ranar ba "kema kinsani sweetheart kina cikin raina da bamu raba gida ba ,babu abinda zai sa kiyi rashin ganina a duk lokacin da kika só ,dole duk tsananin aikin daya sakani gaba dole zan dawo gida na kwanta .”

“  wallahi yanayin aiki ne yanzu da kuma d’a nisan da mukayi amman da zaki min  alfarmar rabuwa da auren nan da na huta domin zan dawo gidanki gbdy ta yadda zan dinga kula da duk wani motsinki "kaji dashi idan zaka kare kanka kayi amman babu ruwan aure da rashin zuwanka akai akai "to ma meye amfanin auren?me  zanyi dashi tunda  bana sauke nauyinsa dake kaina shiru mami tayi tana nazarin maganarsa "to ma meye amfanin auren?me  zanyi dashi tunda  bana sauke nauyinsa dake kaina ta sake maimaita abinda ya fad'a tayi wa maganar falla falla domin fad'a dashi dan ta fahimci abinda yake nufi idan dai ta fahimta bayan rashin kwanciyar hankalin da baya bawa maryam har da hakin aurenta baya saukewa  kamar tace ya sauwake wa maryam din kowa ya huta amman maryam din take ji a halin yanzu ,domin dukkanin alamun sun gama nuna soyayyar adamcy tayi mata kamun kazar kuka "sweetheart Kiyi hakuri ki yafe min na kasa miki biyayya na kasa son abinda kike mutuwar so "wannan son ranka ne kake fad'a da nuna baa isa da kai ba "bai sake cewa uffan ba akan maganar da take sai ma canza magana da yayi zuwa ta lafiyarta "sweetheart ki shirya  next week zamuje India a duba min lafiyarki "a'a ni bana buqatar zuwa koina anan ma ina samu kulawar shahida tana iyakar qaoqarinta akaina "dan sweetheart ki amince please ".

“na yafe adamcy abarni anan idan ma mutuwarce na mutu acikin ahlina allah dai ya bamu saar tafiya tunda yaji inda mami ta dosa  ya lalubo wayarsa  ya kira musa yana  bashi umarnin yayi  order abincin mutun biyu "mami ta kallesa a tsanake  tare da katse masa hanzari ta hanyar cewa "mai yasa za'ayi order abinci bayan ga matarka a gida  ?"shiru yayi yana karkad'a qafa "me ye amfanin haka adamcy ?"allah ya rufa maka asiri ka nemi ka tonawa kanka "sweetheart ya kike magana haka kamar baki san shirmen yarinyar nan ba ?"ai cin abincin wannan sakar yarinyar daidai yake da cin guba ai sai ta kashe mutun da yaji da maggie "yayi mgnr  a matuqar fusace yana jan tsaki kana ya cigaba da bawa musa umarni yana gama wayar ya mike da kyar ya hau sama ,a bakin kofar d'akinsa yaga ta ajiye masa takalmansa ,ya bud'e dakin sannan yasa hannu ya kwashe  takalman ya shige dakin,wanka ya shiga bai wani d'auki lokaci ba ya fito bayan ya shirya kansa cikin  kananan kaya ya sauko ya zauna alokacin maryam tana tare da mami tana tmbayarta abinda zata girka mata "ki girka min duk abinda kike dashi  maryam zanci “ata ya zauna adaidai lokacin da maryam ta mike zata nufi kitchen muryarsa can qasan makoshi yace "ke.."!

Ta tsaya cak a natse tare da juyowa ta fuskancesa "karki dafa mata wannna banzan abincin naki “
mami na qoqarin bud'e baki musa  yayi knocking ya bashi izinin shigowa musa ya turo kofar parlour'n ya shigo cike da girmama ya gaishe da mami sannan ya rusuna ya gaishe da ATA ya ajiye ledodin hannunsa ya juya da sauri ya fice ."ATA ya janyo ledar farko dake gabansa  ya bud'e kamshi kifi tilafia ya doki hancin maryam wanda yaji kayan hadi da arish had'in  kabej  da sauri ta had'eyi miyo , ya tura takeaway gaban mami yana cewa  "sweetheart bismillah shiru mami tayi taki ci "tana son yi masa maganar abincin da ya hana maryam girka mata da kuma abincin da babu a gidan amman tana  jiwa maryam tsoron bala'insa dan haka dole itace zata kawo mata komai na bukata ta ajiye mata batare da saninsa ba "sweetheart eat !ni babu abinda zanci gida ma zan wuce mami ta fad'a tana haramar  mikewa nan take   ATA yace"a'a sweetheart  kiyi zamanki babu inda zaki "bangane babu inda zani ba ?"haba sweetheart ya kike magana hk kamar kina jin haushina ?saboda ke nasa akayi order abincin nan amman duk kinki ci komai ,nifa ban gane miki ba “idanu ta zuba masa tana kallonsa ta rasa wani irin mutun ne shi ,babu yadda zatayi magana bai canza mata magana ba dan haushinsa tana ji amman meye na fitowa ya fad'a mata ?"dan Allah sweetheart kici komai da nayi miki order "tunda kake dani ka ta'ba ganin naci abinci order ?"yayi shiru yana furzar iska “da kayi order dan ni nace mka zanci ne ?"kai kafi kowa sani bana cin abinci waje kuma kai ma akan haka na raineka ina da tabbacin ko kana cin abincin order sai dai idan baka qasar nan kai ya langwabar yana dubanta dan gskiya ta fad’a.”

“dan haka kafi kowa sanin bana cin abinci waje kuma kaima haka duk abinda nake so ina yi da kaina ko nasa kuku su dafa min amman dan ka wulakanta matarka kake wani aikawa a siyo maka abinci daga waje idan ma nata ne baka buqata ai zaka iya daukar mata kuku ko wane su girka maka acikin gidanka
Mami na fadar haka gaban maryam ya bada rasss "kuku a gidanta a'a ?ina bazai yuwu ba bata son kowa atsakaninta da mijinta tafi bukata ganin gidanta daga ita sai mijinta gabanta na fad'a uwa ta zubawa ATA idanunta taji abinda zai fad'a."ba d'aukar kuka bane matslata sweetheart" meye matsalarka adamcy fad'a min meye matsalarka?"ko kuku nawa zan d'auka basu ta'ba  min abinda sweetheart dina zata min ba"wani boyayyen ajiyar zuciya maryam ta sauke "haka mami yadda yayi maganar sai kuma taji tausayinsa ya lullubeta “duk abinci nan da nake order nake ci wallahi ina dai turawa cikina ne kawai amman maganr gsky ni abincinki nafi bukata fiye da kowani abinci a duniya, idan kina son na daina order  abinci sai dai idan zaki dinga mana kina aiko mana amman sai ta qara hade rai tana zabga masa harara ".

“Ai ba sakar uwa bace ni ,kayi aure yanzu dole ka canza adamcy ka koma kamar tsarin kowani ma gidanci “kai sweetheart ki ajiye wannan batun magidanci ko menene ni har yanzu empty nake jina “kai fa sam bakasan mutunci ba bakasan rarrashi ba bakasan meye hakin aure akanka ba allah ya gani nida mahaifinka muyi Iya qoqarin mu akanka mahaifinka mutumin kirki daya san darajan iyali kafi kowa sanin kirkinsa akan iyalinsa kai ne dai bamu san a inda kaje ka kwaso wannan halin ba tana kaiwa nan a zafafe ta mike saurin riko hannunta yayi cikin nashi "haba sweetheart wai laifin me nayi miki haka ?Kallonsa tayi ta tabe baninta "bazata lamunce wannan iskancin ba ko ya bari matarsa ta dinga girka masa ko kuma ya dauko mata masu aiki cikin biyu yayi d’aya “kiyi hakuri sweetheart idan wani laifi nayi miki  am very sorry ma zan d'auki masu aiki shikenan ki zauan kici wani abu sannan Kiyi zamanki kiyi  mana kwana  biyu ya zaunar daita kusa dashi mami yana shagwabe mata kamar wani qaramin yaro   tace "aa banzo da niyyar kwana ba koma zan kwana ban zo da  magungunan ba "wannan ai mai sauki ne ai sai naje na dauko miki ."

Yadda ya kwantar da kai yau yasa zuciyar mami ta sauko ta sausauta masa daman kuma tsakanin da d’a uwa d’an ma gilashi,ta sauke numfashi tace "karka damu zan dawo nayi maku kwana biyu in sha allahu amman yanzu gida zani "No sweetheart babu inda zaki kin ma dawo nan kenan ko kuma mu tattara kawai mu koma gidanki gabad'aya "dan murmushi tayi kamar ba ita tagama daukar zafi ba "kai adamcy ba dai rigima ba shikenan naji  zan kwana dan tunda ka nace sai dai a sallama maka amman gobe goben nan zan kama gabana maryam tayi murmushi har ta qasa boye farincikinta dan jin mami zata kwana suka cigaba da hira mami ta jawo  ledar gaban maryam ta bud'e mata "maza só ma ci duk an ramar dake abanza ATA ya saci kallon mami da alamun akwai magana abakinta “ aiko maryam kamar jira take ta soma cin abincinta hankali kwance tana cewa "kai gsky mami kici ko kad’an ne abincin yayi dadi sosai " ATA yaja tsaki "nonsense kawai kin iya cin na wasu kice yayi dadi amman idan cewa akayi Kiyi bazaki iya kamarsa ba sai dai ki kashe mutane da .."ya isa ya isa !! dan allah maryam tashi muje dakin ki kar a kashemu da gori suka mike suka soma qoqarin barin parlour’n.”

D’akin qasa suka shige suka barshi zaune ."basu jima da barin parlour’n ba ya fita ya bar gidan gabad’aya sosai maryam ta kasance cikin farinciki tare da mami basu bar farincikin iyasu kadai ba sai da suka rabashi dasu aunty shahida yayinda jifa jifa umma take kiran wayar maryam sai dai da zarar ta duba taga itace sai taki dauka dan bata son mami ta fahimci wani abu sallah ne kawai yake tashinsu daga hirar da suke . karfe bakwai ATA ya dawo har lokacin suna a d’akin ya shiga ya ajiyewa mami qaramar jaka da wasu ledodi wanda ko baa fad’a nama rago ne aciki dan tuni kamshinsa ya bayyana “ sweetheart ga magungunanki har da kayanki na hado miki dashi da naman rago “lallai adamcy yau abun ya motsa bai ce komai ba yasa kai zai fice daga d’akin tace “na gode allah yayi albarka .”yana zaune a falo yana kallon labarai suka fito tare da maryam suka hau sama har kusan karfe shadaya saura suna hira .”

cikin wani irin yanayi ATA ya shigo d'akin maryam wanda ranar ne karo na biyu daya shiga dakin ya tsaya yana kallon mami wacce fuskata ke kwance da annurin farinciki  tamkar mai koyan magana ya bude bakinsa yana wa mami sallama "Sweetheart ni zan shiga na kwanta  sai da safe  ya soma taku cikin isa da kasaita don barin dakin, cikin sanyi murya mami  ta kira sunanshi adamcy !d'an tsayawa yayi tare da juyowa suna fuskarta juna da mami  idanunta ta xuba mishi kawai Tana kallonsa tare nazarinsa ganin yadda gabadaya yanayinsa ya sake sauyawa cikin dan kankanin lokaci meke damunka naga yanayinka haka ?"babu komai sweetheart "hakika mami  tafi kowa sanin koshi waye ta fannin halayyarsa da abinda ke tattare dashi bata rai mami tayi tare da ajiye wayar hannunta "meke damunka ?dan qaramin tsaki yaja "kaina Ke dan min ciwo shiyasa nake son na kwanta da wuri tunda taji haka bata sake cewa komai ba dai ina da sabo ta rigada tasa ba da rashin son hayaniyarsa daman shi mutun ne ba mai san hayaniya ba ballanantana gashi yau tasashi magana "allah ya tashemu lafiya ta fad'a adaidai lokacin daya kusan fita daga dakin "kai tsaye bedroom dinsa ya wuce ,yasoma cire kayan jikinsa yaja towel ya daura Tare da shigewa bathroom ya sakarwa jikinsa shower byn ya gama wanka ya dauro alwala yana fitowa bai wani tsaya shafa mai ba ya bude wordrob dinsa sai kamshi turaren ne ke tashi a gurin , ahankali yasa hannu ya zaro jallabiya milk colour ya zira a jikinsa ba qaramin kyau ta maisa ba ya qarasa inda daddumar salla take ya dauka ya shimfida shafi’I da wutiri ya gabatar sannan yayi addua ya mike batare daya nade daddumar ba ya zare Jallabiyar jikinsa yayi fillinging daita ya sanya vest da boxcer ya canza wutar dakin zuwa mara haske ya d’auki remut ya qara karfin ac sannan ya fad'a Kan bed dinsa ya lullube jikinsa da bargo mai taushi ."

Bangaren mami kuwa har karfe shabiyu ta buga suna tare da maryam wacce bacci ya soma daukarta kasa kasa ta soma kiran sunanta "maryam ki tashi kije dakin mijinki mana kema fa na fahimci baki kulawa dashi kamar yadda nake zato maryam ta mike ta zauna tana duban mami da fuskarta da d’an mamaki ,sosai mami ta shiga mata fada tare da bata shawarar hanyoyin da zatabi gurin shawo kan mijinta cikin sauki , sosai jikin maryam   yayi sanyi likis ita kanta tasan" inda mami  bata kasance yar,uwa,ce ga mahaifinta  ba ,hakika bazata dinga damuwa akan damuwarta ba kullum burinta ta gansu suna zaman lafiya tare da nusar daita yadda zata sake mallakarsa a tafin hannuta cikin ruwan sanyi batare da biye biye ko wani abu ba, hakika mami dabance acikin mutane km zuciyarta may kyau ce ba kmr  irin ta mahaifiyarta ba  km gashi Allah yayi ta may tsananin zumunci ce mami takarasa zanceta " da maza tashi ki sake shirya kanki kije ki kula da mijinki "km cire wannan tsoron nasa da nake hangowa acikin kwayar idanuki da kyar maryam  ta samu ta mike tana may dagawa Mami kai alamun taji .”

Gaban mirrow dinta ta qarasa ta feshe ilahirin jikinta da turaruka masu sanyi kamshi sanna ta dauki hijab ta daura a saman rigar baccin dake jikinta ta fito zuwa dakinsa sai datayi addua sannna ta tura kofar dakin ta shiga ."acikin hasken da bai gama haskaka dakin ba ta hangosa kwance cikin bargo ahankali ta dinga daga kafafunta dan kar mostinta ya tayar dashi ta dan tsaya gabansa tana kallon kyakkwar fuskarsa ahankali yake sauke numfashi inda tasan mami zata bukaci tazo dakinsa data zuba masa magani acikin coffe ya sha ta samu natsuwar kwana tare dashi cikin salama ta zare hijab dinta ta ajiye bayansa ta  zagayo ta hau saman gadon ta dan yaye bangon dake lullube dashi ta kwanta bayan ta cire hijab din jikinta bai motsa ba  hakan yasa tayi tunanin baccinsa yayi nisa ta sake matsosa tana shakar kamshi jikinsa da kamshin turarensa. jikinta daya hadu danashi yaji kamar an ta’ba shi da wuta yayinda ita kuma sauyin yanayi taji a ilahirin jikinta kusan awa daya da wani abu suna kwance haka yadda bata runtsa ba haka shima bai runtsa ba .”

Zuciyarta ce ta bata kwarin gwiwar kai hannunta jikinsa ta soma shafasa tana aika masa wasanni stil bai motsa ba kuma bai ji komai ba sai tarin bakinciki mamaki da karfin halinta ya kamata shi Kmr ya tashi ya rufeta da duka amman ya kyaleta saboda darajan sweetheart dake gidan ganin bai motsa ba yasa maryam tayo kasa da hannunta daidai kasan marasa nan ne fa yaji bazai iya barin ta cigaba da iskancinta data tsiro dashi ba a yau ,zaraf ya damke tsintsiyar hannunta tare da jijiyo ya zabura ya mike zaune tamkar wani zaki mikewa tayi zaune Kmr yadda yake ,kallon da yake mata yasa qirjinta dokawa da sauri sauri saboda kallon ne mai tattare da tsana da gargadi ."a matuqar tsawace yace "uban wa yace ki shi go min daki ?kinga nayi kama da wanda zaki ta'ba? Ko jikina saanki ne ?yayi mata tmbyr ajere nan da nan yasa maryam ta gigice "tmbyarki naki "tayi shiru wallahi komai zaki min bazan ta'ba jin komai ba saboda bana kallonki amatsayin mace kmar yadda nasha fad’a miki idan kika sake gangancin kai hannunki jikina wallahi sai cakawa zuciyarki wuka .”kallonsa tayi da bayananen tsoro “wannan ya zama karo na qarshe da zaki shigo min daki domin har abada bazaki zamo abokiyar rayuwata ba jikina ma bazaki samu ba bare zuciyata fuskarsa babu annuri ya nuna mata  kofar fita oya get out from this room kafin na miki mugun bugu cike da sanyi jiki ta rarumo hijab dinta ta soma qoqarin jirawa ajikinta sai dai ta kasa fita daga dakin tana tunanin me zata koma tacewa mami ganin taki fita ya sauko ya kamo hanuta bai tsaya wata wata ba ya soma janta ya bud'e kofar tare da hankadata waje da sauri ta tokare hannunta da bango batayi mamaki ba dan tasan zai iya aikata fiyye da haka ."

Makalewa tayi a bangon koridor hawaye masu dumi da ciwo suka zubo mata tasa bayan hannunta ta goge shi kuwa rufo kofarsa yayi ya murda key a galabaice ya fad'a bed dinsa ya runtse idanushi ya sake jan laulausar bargo ya lullube jikinsa maryam kuwa natsuwarta take qoqarin daidaitawa amman ta kasa dan hawayenta ya gagara tsayawa bata koma dakinta ba sai wajen karfe daya wanda a tunaninta zuwa  wannna lokacin  mami tayi bacci sannan ta nufi dakinta tana danne sheshekar  kukanta Koda tashiga dakin mami na kwance , maryam ta haye saman gado ta kwanta lamo abayan mami tare da kamkame jikinta wani irin kewa da son mijinta ce ke damunta amman shi babu halittar daya tsana kamarta , kuka take son yi dan rage damuwarta amman bbu dama domin damuwarta zata iya haifawar da mami damuwa , a dalilinta mami zata iya muzgunawa yaya Adam , ita km abinda bazata so ba kenan, batason abinda zai sake hassalashi akanta
ta kai hannunta ta dafe daidai satin zuciyarta dake mata ciwo bayan Kmr minti goma mami ta tashi zaune ta dubeta tana mata kallon tsab batare da tayi magana ba sannna ta sauko ta shiga bayi ta dauro alwala ta fara gabatar da nafilflii .”

" juyi tayi tare da sake kamkame jikinta “yanzu ita yaya zatayi da rayuwarta ?”mayye zatayi ?”ga soyayyarsa ga tsananin sha,awarsa duk sun taru sun hade mata ,take zuciyarta ta bata amsa da kima kama kanki da rashin hakurinki dan muddin kikayi kuskure sake zuwa inda yake zai iya kasheki tunda har ya rantse “ya allah ka taimakeni kasa na samu ciki a karon mu na biyu dashi yanzu ta shiryawa kowani rigima zaiyi idan ciki ya bayyana ajikinta a boye take goge hawayen dake bin kuncinta ,har mami tagama tayi laziminta da sauran addu'o,inta
.bacci bai yi nasarar daukar maryam ba kuka take qasa qasa . Tana jin motsin mikewar mami ta shanye kukanta Tare da goge hawayen idanunta amman hakan bai hana mami gane wani abu ba ,daidai inda fuskarta take tazo ta zauna tare da kamo hannuta ,"me kike tunanin maryam ko kuma nace me ya dawo dake dakin nan har ya hanaki bacci ?

Kafin maryam tace wani abu mami ta km jiho mata wata tmbyr “sai ma naga kmr kuka kika yi ko?
Maryam ta Mike zaune suna fuskartan juna da mami ,yayinda hawayen dake makale a idanunta suka yi nasarar zubowa...."mayye km abin kuka tmbyrki kawai nayi fa? sai km ki kama min kuka.” wani abu adamcy yayi miki ?ahankali ta girgirwa mami kanta “ki fad’a min idan wani abu yayi miki da kyar maryam ta iya bude bakinta ..." ammi me yasa yaya Adam ya tsaneni haka ?kullum so nake naga na rayu dashi har qarshen rayuwa amman shi kullum burinsa ya ruguza rayuwar gidan aurenmu da ni kaina bansan yadda zanyi abubuwa su dawo min daidai tamkar kowasu maurata ".

“basan abinda na aikata masa ba da kullum yake son ganina cikin qaqa na kanyi .Ida abubuwa da yake min suka cigaba da faruwa bana tunanin zuciyar dake kirjina zata cigaba da bugawa , mami tambayar min shi laifin me nayi masa ?”wallahi ni ina qaunar zama dashi muddin raina .”mami ta rungumeta ajikinta tana mai tausaya mata "kukan ya isa haka babu abinda kika masa halinsa ne haka
halin bakar zuciya irin tasa yana damuna ni kaina na gaji da halinsa ,amman matsawar Ina raye ba zaki taba kasancewa cikin bakinciki ba , bugu da qari har yanzu kina da sauran damar rabuwa dashi dan bazan cigaba da baki hakuri ki cigaba da zama dashi ba dan duk wani abinda zaa masa anyi masa idan dai ba rayuwarmu yake nema ba .”

Mmn sudais

💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗

*AYSHA A BAGUDO*

WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim

Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube.

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.