Trending Hausa Novels

Ciki Da Gaskiya Littafi Na Daya Complete Hausa Novels

Reading file: Ciki Da Gaskiya Part 1.txt

Chapter 24 of 40

*_part 1_*
(littafi na d'aya📕)

_su tawan anji dad'in UK anmak'ale acan, waibazata dawoba sai Aysha tagama karatu🤣🤣_
*_Miss Xoxo a UK_*
Maisak'o yakawo nakai mata.😂✌🏻

2⃣4⃣

Assalamu alaikum 'yan mata.

Atare suka d'ago kai, cikin tsantsar mamaki suke kallonsa, Dan basu ta6a tunanin jin yarensu abakinsaba.
Ya d'age gira sama tareda fad'in Ku amsa mana.
Aysha Ce tayi k'arfin halin amsashi.
Amma meerah har yanzu baki bud'e take kallonsa.
Shimad'in hankalinsa Na kanta, yace zan iya zama?.
Yanzuma Aysha Ce tabashi amsa cikin gyad'a kanta.
Zama yayi bisa kujerar dake kallonsu, kuyi hak'uri idan natakura mukufa.
Sai sanan meerah tasami bakin magana, a'a babu takura, sai daifa.........
Kinyi mamakin jin nayi Hausa ko?.
Yak'arasa mata maganar cikin murmushi.
Kanta tagyad'a masa.
Yayi 'Yar dariyar basarwa tareda mik'a hannu yad'ebi popcorn d'in cinyar Aysha, yakai bakinsa yana fad'in dukda ba'amin tayiba kam.
Sorry uncle, Aysha tafad'a tana langa6e kai.
Murmushi yamata, thanks my lil sister.
Yamaida kallonsa wajen meerah.
Anty meerah koba'ayi maraba dani baneba?.
A'a, kayi hak'uri, mamakine kawai dai nakeyi.
Karkiyi mamaki akaina, sunan Naufal yahaya Zubair, d'an asalin k'asar Nigeria, amma haihuwar Canada, babana d'an Nigeria, Mamana 'Yar Canada, so nayi rayuwar Nigeria sosai shiyyasa na'iya Hausa, yanzu haka mom & dad, brothers-Sisters d'ina duk suna Canada, aikine Na wattani 6 yakawoni nan Georgetown.
Yak'are maganar da d'age gira sama.
Murmushi sukayi suduka.
Yace, "friends nawafa?".
Meerah tad'an murmusa, mukam labarin namu bashida tushen dazakayi sha'awar jinsa.
Ko? To shikenan, nabada uzuri, afad'amin suna.
Ameerah & Aysha.
Nice names drillings.
Hira sosai yake musu, harsuka saki jiki dashi, Dan Naufal yanada saurin sabo kam.
Shine yakaisu har gida, bayan uwar sayayya daya narka musu.
Anty glo...... Sai Murna take meerah tayo babban kamu.

Nace hummm.

____________________________
Biki kam ya kankama, bak'i suncika gidansu Aysha, sai hidimomi akeyi.
Gida yagama d'inkewa kasancewar gobene d'aurin aure.
Washe gari wajen 10am babu zato saigasu Anty Mamie akano, hardasu inna 'yan jigawa.
Mama rasa wane irin farinciki zatayi tayi, saikawai tarungume Anty Mamie suka saka kuka atare.
Nanfa akaita lallashinsu daban magana.
Duk wani ainan ainan da aunty Mamie akaita yinsa.
Hakama Amal, Hamdiyya, Naseeba, Shuhuda sunshige cikinsu Fadeela amare anata abubuwan arzik'i dasu.
Gabda d'aurin aure gayyar matasan gidan suka iso, ya khaleel ne kawai babu, danyana kasar Algeria tun jiya.

Bayan an d'aura aure, Anty Mamie tace mama taje falon Abbansu Aysha ana kiranta.
Bata kawo komai arantaba tatashi tafita.
Sanye take da jar atanfa mai ratsin brown d'in zane, tamata matuk'ar kyau, kasancewar mama batada k'iba kuma batawani haihu da yawaba sai shekarunta suka 6uya sosai, tana nan k'yak'yk'yawarta fara tas.

Da sallama tashiga falon, k'amshin turarensa yafara mata sallama, cikin dakiya tashiga, amma ganinsa saiya sakata fad'uwar gaba, (waimi Alhaji Abdallah keso da'itane?)
Idonsa akanta yace, "kiyi hak'uri fad'ima ki k'araso ciki".
Kamar zata juya saikuma tadawo tashiga, kobabu komai hidimarta yahalarta shida iyalansa. Baikamata ta wulak'antasaba.
Zama tayi kujerar dake nesa dashi, kanta ak'asa tace ina yini, anzo lfy.
Murmushi yayi, haryanzu Fad'imarsa Na nan bata sauyaba, mace mai zafi da sauk'inkai.
Ya amsa mata gaisuwa tareda murnar aurensu fadeelah, yad'ora damata gaisuwar mijinsu.
Daganan shiru yabiyo baya.
Ganin haka mama tamik'e tana fad'in mungodefa, ALLAH ya maidaku gida lfy.
Da sauri yakatseta, sorry inaso muyi magana.
Komawa tayi tazauna, saidai yanayinta yacanja kam.
Ganin haka shima saiyaci serious.
Fad'ima nasan haryanzu abinda yafaru abaya yanasaki jin haushina, amma ina so kigane cewa k'addarace da rabon haihuwar wad'annan 'ya'yan, wani baya haihuwar d'an wani, ALLAH ya rubuto saikinzo kin haifesu anan, amma inaso kisan haryanzu kina cikin ruhin Abdallah Rufa'ee. Muba yara baneba, baikamata muzauna zancen yaraba, ina rok'onki arzik'i kidawo d'akinki, amatsayin matata, kenafaso aduniya, kuma har yanzu inasonki.

Bak'aramar razana maganarshi tasaka mamaba, muryarta narawa tace anya kasan mikake fad'a kuwa?.
Nasani fad'ima, yardarki kawai nake buk'ata, wlhy inhar kin amince ayau d'inan za'a maida aurenmu.
Zumbur mama tamik'e, cikin fusata tace, ban aminceba, bakuma zanta6a amincewarba, wanan maganar tatsaya iya ni da kai, Dan banaso takawo 6acinran mutane dayawa.
Tana gama fad'a tafice daga falon.
Baffah yadafe kansa dake sara masa, ahankali yafurta fad'ima ki canja mana, wlhy dolene ki amince da buk'atata koda yardarki ko babu.

Nikam nace baffah Ashe kai ya khaleel yabiyo jarumta😂.
Magani to kaida hajia mama wakeda nasara🤣.

_____________________________
Sabo sosai yashiga tsakanin Naufal dasu Aysha, yanzukam Aysha tasamu Uncle, sosai takejinsa matsayin d'an uwa, shima hakan take agareshi, yarik'e Aysha da meerah tamkar 'yan uwansa dukda haryanzu baisan komai akansuba.
Sosai Aysha take maida ahankali akan karatunta, k'awance itada Ariana kam kullum k'ara dank'o yakeyi, ga uncle d'inta da Anty meerah suna bata kulawa sosai, tazama 'Yar gata, jinta yakeyi kamar tana tareda su mama, agefe d'aya kuma son ya khaleel nata kuma sakin jijiya da rassa azuciyarta, ita kanta har mamaki lamarin ke bata, idan kuma tatuna shid'in jinin hajia babba ne sai tsoro yakamata.
Saidai tanata gayama ALLAH, Dan sosai bata wasa da ibada, har azumin litinin da alhamis yitake abinta. Wanan yake k'arama meerah k'arfin guywa itama, akoda yaushe take kara tubarma ALLAH 6arnar data aikata, tanakuma nemawa mahaifiyarta shiriya itama, shiyyasa take kara k'aunar Aysha aranta, domin itace silar komai.

Dawowarta kenan daga school taci karo da motar ya Naufal, k'arasawa tayi wajen motar tana washe baki.
Shima tundaga nesa yake hangota, Dan haka yabud'e motar yafito.
Ya Naufal lfy naganka kai 1? Ina aunty d'in?.
Murmushi yayi tareda fad'in no lil sholy yanzu tashiga gida zata d'akko Abu. Ya school?.
Alhmdllh ya Naufal.
Kinadai k'ok'ari ko?.
Eh wlhy inayi Yaya, insha ALLAH Sonake wanan karonma aje dani grade 3.
Eye kaga big girl, kinga daga nan sai high school kenan?.
Cikin dariya tace insha ALLAH Yaya.
Ana haka saiga meerah tafito, Aysha tarungumeta tana fad'in I miss you my sweet Anty.
Me 2 my lil sholy.

Ya Naufal yay dariya, dansuna birgeshi, kaikace ciki d'aya suka fito.
Aysha tashige gida yayinda sukuma suke binta da kallo suna murmushi, suna k'aunar yarinyar harcikin zuciyarsu, Dan ta cancanta asota akuma k'aunaceta.
Naufal yadawo da kallonsa kan meerah cikin sauke ajiyar zuciya.
Meerah nidai haryanzu ina barar jin labarinku kam, munzama d'aya amma har yanzu bansan komai akankuba.
Hum karka damu lokaci nazuwa dazaka San komai, bamu 6oye makaba Dan rashin yarda, a'a lokacine kawai baiyiba.
Naufal mutumne mai sauk'in kai, Dan haka yace o right babu damuwa, ALLAH yakaimu lokacin.
Amen meerah ta fad'a.
Daga nan fira sukacigaba dayi har Aysha tafito sanye da doguwar Riga brown ta d'ora farar rigar sanyi asama, hannunta d'aukeda robar ice-cream.

(Nace kaga 'Yar hutu😄).

La ban hanaki shan kayan sanyinnanba sholy? wai bak'ya ganin yanda mura tatasoki gabane?.
Langa6e kai Aysha tayi gefe, cikin shagwa6a tace, "sorry ya Naufal, ALLAH katanbayi Anty meerah sau d'aya kawai nakesha arana.
Kallonsa yamaida kan meerah, kekike biye mata kenan? banace kidaina saya mataba.
Hannu biyu meerah tahad'e alamar ban hak'uri, kayi hak'uri ya Naufal, ALLAH Lola Ce tasaya mata baniba, nima ganinsa kawai nayi ahannunta bayan tabata, danma kada nakwace shine takaima Lyn ajiya.
Girgiza kai Naufal yayi, yace, " zand'au mataki aii".
Ganin kamar ransa ya6aci Aysha tamik'a masa robar ice-cream d'in gabad'aya. Kayi hak'uri Yaya bazan sakeba, tayi maganar tana kama kunnuwamta.
Murmushi yayi yana fad'in promise?.
Yes my sweet Yaya promise.
Shikenan kisha wanan, amma yazama first & least, duk randa nakeson kisha zan sayo miki dakaina kinji.
Murna taitayi, tana kar6a takoma cikin gida dagudu.
Dariya Naufal da meerah sukayi, Dan sunsan haryanzu k'uruciya Na d'awauniya da ayshar, haryanzu tana 14years ne, amma gab take dashiga 15.
Sallama shima yayma meerah yatafi gida, dama daga wajen aiki yabiyo danyaga lafiyarsu.

Daga Aysha sai Serah da Queen a gidan, saikuma meerah data shigo yanzun, saurankam suna wajen shek'e ayarsu.
Besi ma anzama 'yan gari tuni, harka take da manyan guys kam.

______________________________
Ansha biki an shashshare, yanzu dagasu saisu, kowa Na mamakin rashin zuwan gwaggo bintu kuwa, gashi wayartama bata shiga gabad'aya.

Basusan tanacan tanashan wahalaba wajen Anty zuwairah ba, kokad'an yaran Anty zuwairah basuda kunya, karma Najwa da Huzaifa suji labari, sunyi mugun raina gwaggo bintu, duk wata k'urar aikinsu saisu d'auka sukai mata.
Bata isa kuma tayi maganaba su had'ata da mamarsu, Anty zuwairah kam ta balbaleta damasifa ga gori da cin mutunci.
Haka gwaggo bintu zataita sharar kwallah, gaba d'aya zaman gidan ya isheta, jitake kamarma tagudu Kano.
To amma idan taje wace amsa zata basma mama idan ta tambayi d'iyarta?.
Wanan shike tad'a mata hankali, ranar da lissafinta Yakama bikinsu Hafsat jitayi kamar tayi tsuntsuwa taganta a Kano, amma babu dama.

A 6angaren zancen mama da baffah kam Anty Mamie tayi iya bakin k'ok'arinta Dan mama ta fahimta amma Sam tace babu wanan maganar a tsakaninsu.
Hardai suka tafi babu wani canji daga mamar akan ra'ayin rik'au d'inta.

Wanan yasa bayan biki da kwanaki 6 baffah yazo yasami kawu bilyamin da zancen, sun tattauna sosai harda yanda zasu 6ulloma lamarin.
Wanan yasaka zuciyar baffah d'an samun sauk'i, harya Tara manyan 'ya'yansa maza yafad'a musu zai dawo da matarsa fad'ima.
Duk sunmasa addu'ar fatan alkairi, Dan ba'a musu tarbiyyar rashin fahimtar abuba, dama kuma Anty Mamie tasanar dasu komai tunkafimma suje d'aurin aure su Fadeelah.
Saidai har yanzu Uwargida sarautar mata hajia babba da Umme amarya basusan waynar da'ake toyawaba, Dan baffah ya kwakwkwafi yaran akan suyi gum dabakinsu da zancen harsai ya tabbata.

Saidai kuma kash baffah ya makaro, Dan hajia babba ta tunkaro d'akinsa aranar dayake sanarma ya khaleel daya dawo jiya zancen yashiga kunnenta.
Hummm airanar saida ta tada hankalin kowa agidankam.
Dole baffah yabar mata gidan dankarsu tafka abin kunya agaban yara.
Umme amarya kam koda tadawo taji zancen batace komaiba, Dan ita wanan baya d'aya daga cikin matsalolimta kam.

Washe gari babu Wanda yasani hajia babba da hajia khaltum suka nufi Kano Dan sun sami address d'in gidansu mama ahannun Tasleem dasuka tsare da kurari.
Tana kuka tabasu, amma tayi gum dabakinta bata sanarma Anty Mamie ba gudum kartasha fad'a, kilama harda duka Anty Mamie zata mata..............🖊

Hummmm masu karatu koya zata kaya? Idan su hajia babba sun Isa Kano?.🤔

Bara mubisu muma domin ganema idonmu🤥.

Duk mai buk'atar ciki da gaskiya.... Daga farko Yaje wajen mai wannan number zai samu😂.
08100955951

I love you all my Fan's🤗🤗😍😍😍😍😘😘😘😘.
[8/12, 4:08 PM] Aisha Galadima: *_Typing📲_*

🤰🏻
*_CIKI DA GASKIYA........_*
_{🔪wuk'a bata hudashi🗡}_

*_Bilyn Abdull ce🤙🏻_*

*_NIKA'DAI WRITER ASSO........_*😜

*_Sadaukarwa_*
_My sweet dady_
~(ALLAH ya gafarta maka)~
🤲🏻😭

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.