Ciki Da Gaskiya Littafi Na Daya Complete Hausa Novels
Reading file: Ciki Da Gaskiya Part 1.txt
Chapter 39 of 40
*_part 1_*
(littafi na d'ayađ)
_my dear Ayusher Muh'd, gaisuwa agareki da fatan alkairi, ALLAH yabarmu tare,, alkairin ALLAH ya iso agareki k'awar arzik'i_
Bilyn Abdul na yinki wlhy 100%.
â€đđ
Masoyan buks d'inta kuyi shiri Na musamman, Dan tana nan tafe da buk d'in mai suna *_YUSRAH!!_* kada kubari ayi babuku, karkuma kumanta da sunan.
*_YUSRAH!_*
Coming soonđđ»đ
3âŁ9âŁ
Wai nikam mikike nufi da maganarki Aysha?.
Lah babu komaifa Yaya fadelah, ganinai zasu raina mana wayo, nifa bana d'aukar raini wlhy.
Shiru fadeelah tayi bata tankaba, Dan bata aminta da kallon da hajia babba kema Aysha ba.
Haka kawai takejin aranta akwai lauje cikin nad'i.
_____________________________
Tunda abin yafaru yakasa barin zuciyarsa, gani yakeyi ya aikata babban lefi, tunda yasan kansa baita6a rungumar d'iyar kowaba sai yarinyarnan, ALLAH kuma shine shaidarsa baiyi hakan dawata manufaba, sai danya bata kariya, amma kokad'an zuciyarsa takasa sukuni, jiya kwana yayi akan abin sallah yana Neman gafarar ubangiji akan hakan, ya lumshe idanunsa ahankali yana mai cije le6ensa Na k'asa, shiru nad'an wani lokaci baisake koda motsawaba.
Wayarsace tafara wringing, yabud'e idonsa da k'yar tareda jawo wayar, ganin mai kiran yasakashi mik'ewa zaune, cikin girmamawa yace momy barka da rana.
Bansan mitace masaba dagacan, nagadai yamik'e yanacewa OK inazuwa.
Da sallama yashiga falon, k'annen nasa suka shiga gaidashi, ya amsa fuska babu walwala.
Zama yayi kusada momynsa ya d'ora kansa gefen kafad'arta, my momy I miss you wlhy.
Murmushi tayi, tashafo kansa, nima haka yarona, inafatan komai normal.
Alhmdllh momyna.
Nazo d'azun kinata barci abinki.
Wlhy kuwa nagajine shiyyasa.
Momyna ki ajiye aikinnan haka ki huta mana, basai kifara kasuwanciba, ni zan baki jari da kainama.
Karka damu Ibraheem, insha ALLAH ina gab da ajiyewar, nima nagaji.
Yauwa momyna kokefa.
Takardar dake gefenta ta mik'a masa yatashi daga kafad'arta yana kallon takardar, momy miye aciki haka?.
Kar6i kaduba mana.
Amsa yayi yabud'e, hotunane wajen 8 aciki, cikin rashin fahimta yakalli momyn tasa, momy pictures d'in waye?.
Dad'ina dakai kenan, kaduba mana.
Zamansa yagyara sosai yafara kallon hotunan, k'yak'yk'yawar yarinyace ajiki kuma fara tas, komai da mace ke buk'ata Na burga ALLAH yabata kam, ya khaleel yad'an ta6e bakinsa tareda maida pictures d'in a takardar, yace momy nagani to.
Bakace tayi k'yauba to?.
Ah momy miye had'ina da'ita dazan yaba k'yanta?, amma tunda sokike nafad'a to tayi k'yau, saidai shigar tata batadace data y'ay'an musulmai hausa fulaniba.
Y'ar dariya momy tayi, tace wannan tayine dominka, sunanta Aleeya, d'iya ga tsohon minister kud'i, ayanzu kuma jakada a k'asar England, su biyu iyayensu suka haifa, itace auta, cikakkiyar likitace kuma kwararriya acan England, naza6a maka ita amatsayin matar aure, ALLAH yasa zaka yabama k'ok'arina.
Y'ar zabura yayi saboda maganar tayi mugun shigarsa, yace, ''momy matar aurefa? ahakan?.
d'aure fuska momy tayi, tareda kallonsa, Aleeya ta cancanci zama matarka, d'iyace mai nasaba, tanada ilimi, ga uwa uba k'yawu, nasan duk iya lalubenka baka samo koda wadda takama k'afarta, abaya nace ka auri Abida, amma ganin Aleeya saina canja shawara, yanzu itace za6ina.
Bai iya cewa komaiba sai kallon momyn dayakeyi.
Husnah tace ALLAH ya khaleel Anty Aleeya tahad'u, kuma zata dace da ra'ayinka, kasanf...........
Hararar daya balla matace tasakata jan bakinta ta tsuke, yace kutashi anan.
Suduka suka mik'e da sauri kowa tanufi d'akinta.
Shikuma yadawo da kallonsa kan momy daketa hucin 6acin rai.
Kamar zaiyi magana saikuma yayi shiru yacije le6ensa, shiru nawasu mintuna babu Wanda yasake magana.
Zuwacan Yace shikenan momy zanyi bincike akanta, insha ALLAH inhar tacika yanda nake buk'ata zaki sameni mai biyayya agareki, dukda banji sontaba ko kad'an araina.
Washe baki momy tayi tana kamo hannunsa, karka damu yarona, insha ALLAH Ma zaka sota wata rana, kwanan nanma zatazo Nigeria, ALLAH yatabbatar da alkairi, nagaji da zamanka haka babu aurene, ga baffanku NATA damuna akan aurnka, shiyyasa namaka za6in girma, Wanda su Bilkeesu zasu tabbatar har Abadan namusu rata, tabar k'afafa y'ay'anta sun rigaka yin aure.
Baice komaiba sai d'aga kansa dayayi kawai tareda cije le6ensa, shikad'ai yasan k'unar da zuciyarsa ke masa.
Daga nan shiru sukayi, hakan yasa momy ta shafa kansa cikin murmushi tace jeka ka kwanta ka huta kaji, idan ka nutsu mayi maganar.
Kansa ya jinjina, batareda yace uffanba yafice daga falon.
Afalo ya iskesu Aysha itada Zunnurain, jiyayi zuciyarsa takuma hasala, harya wuce saikuma yadawo baya.
Karaf suka had'a idanu da Aysha, ya watsa mata harara, murgud'a masa baki tayi ta kauda kanta gefe.
Ransane yakuma 6aci, cikin kaushin murya ya kwala kiran Zunnurain!!.
Zunnurain dabaisan da shigowarsa falonba yajuyo da sauri, na'am Yaya, yafad'a yana tasowa.
CiGaba yayi da tafiya, wannan yasaka Zunnurain bin bayansa yana cema Aysha ina zuwa.
OK tafad'a.
Koda suka shiga sai kawai yacema Zunnurain ya zauna wani aiki zai masa.
Zunnurain yad'anso yayi zargin wani abu, amma saiya kauda hakan aransa, Dan baisan wane aiki zai masaba, kuma yasan wanene yayan nasu.
System d'insa ya d'akko ya kawo masa, tareda nuna masa aikin dazai masa, shikansa baisan dalilinsa nayin hakanba, kawaidai bayason ganinsa da yarinyarne kawai.
Aysha data gaji da jira saita tashi takoma d'aki, dama suna maganane akan bautar k'asarta datakeson zuwa.
______________________________
Da yamma meerah takira Aysha akan sun dawo, zuwa anjima zasuzoma nan gidan su gaida su mama.
Sosai Aysha take farinciki, dantayi missing d'insu sosai, da murnarta ta sanarma mama da yaya fadeelah.
Suma sunyi farinciki, dandanan aka shirya abincin tararsu.
Bayan sallar magriba kuwa saigasu, Aysha da Ifteehal da anty meerah suka rungume juna, sunacike da murnar sake had'uwa, tasakesu takoma kan mom, itama tayi kewar ayshar, su Safwan ma suka rungumeta, ya Naufal yanata murmushi dabin Aysha da kallo.
Saida tagama murnar ganinsu sannan tace ya Naufal I miss you.
Oh sai yanzu kika san dani?, kofa kirana awaya bak'yayi?.
Hannu tasaka tarufe fuskartađ, sorry yayana, amin afuwa, wlhy murnar ganin su mamane ya mantar dani.
Maheer dake gefe shida shakur yace habawa yarinya, ALLAH saina rama nima.
Wayyo ya Maheer d'ina, inata kewarka, inata kewarka kamar nayi tsuntsuwa nazo Kd.
Bakinsa yata6e yana mata hararar wasa, to sarkin tsari, nibama wajenki nazoba dama, mama nazo gaidawa.
Aff nasan saikamafi kowa kewata ALLAH, dojewa kawai kakeyi.
kafin yabata amsa Shakur yace beauty kin k'ara k'yau da girma.
Ita saima yanzu tagansa, gidan su yazo, shiyyasa bazata masa wulak'anciba, tayi y'ar dariya tana kallonsa, da gaske ya Shakur?.
ALLAH kuwa beautyna.
Baki tad'an ta6e taigaba tana kar6ar Raudat dake hannun ya Naufal.
Dad da baffah suka k'araso, daka gansu kasan sunsan juna dama.
Mazan 6angaren baffah suka shiga, matan kuma 6angaren Anty Mamie, dan tace itace uwar y'ar.
Ansha hirar yaushe gamo, yayinda su mom suka saki jiki dasu mama saboda tarbar mutunci dasuka samu.
Aysha taja anty meerah d'aki ta zayyane mata komai gameda Auren mama da baffah.
Sosai meerah tayi murna, tace yauwa Aysha wannan shine matakin farko nacikar burinmu, amma ina gwaggonki?.
Nima Tunda nazo gidan bangantaba, bankuma tambayaba, kinsan abin saida taka tsantsan, yanzudai sonake nafara ganin Bishrah, awajentane kawai zansamu dukkan bayanan danakeso.
Gaskiyane, ammafa nayi farinciki da kowa yakasa ganeki agidanan.
Wlhy nima haka Anty meerah, hakan yana cikin nasarar aikinmu shima.
Aikamdai, ya khaleel fa?.
Baki Aysha ta ta6e, yana nan shima, Aysha takwashe yanda sukai dashi a shoprite dakuma had'uwarsu agidan.
Dariya sosai Anty meerah tayi, lallai Aysha kinyi jarumta sosai, ammafa karki yarda yasan kina sonsa, ki kama kanki sosai.
Tab yo Anty meerah hauka nakeyi, rashin kunyarma dakiga ina masa ganinai yana Neman shiga hancina, amma karki damu zan sake takune, saidai damuwata mama da kawu bilyamin.
Wai bazanje bautar k'asaba aure za'amin, ni basusan inada buruka agabanabane.
Dariya meerah tayi, cikin tsokana tace, kawai kice ya khaleel yafito musha shagali abinmuđđ».
Kai Anty meerah, kema hadake ko?, nifa koda nake sonsa bawai inason aure baneba yanzu.
Hhhhh to shikenan maida bakin, yanzu dai kawo kunnenki kiji wani Abu.
Matsawa Aysha tayi, cikin rad'a meerah takema Aysha magana, wannan yasa banji misuke magana akaibađ€.
Fitowata nayi nabarsu awajen.
A 6angaren su baffah kuwa sunata hirarsu da dad, sunsan juna tuni, baffah yakira ya khaleel awaya yazo suka gaisa, dad sai mamaki yanda khaleel d'in yakoma yakeyi, Dan rabonsa dashi tun bai wuce 18years ba.
Dad yace andai ajiye iyali ko?.
K'asa ya khaleel yayi dakai yana murmushi.
Baffah yace baiyiba, inata fama, amma kuma insha ALLAH Ana gab dayi.
Da sauri ya khaleel yad'ago yana kallon baffah, cikin tsinkewar zuciya ya maimaita maganar ta baffah a zuciyarsa, _ana gab dayi!_, to gabda yin me?.
Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un kawai yake maimaitawa, baffah yana lura da halin dayake ciki, aransa yayi dariya yana fad'in d'an jakar uba aii maganinka zanyi wannan karon.
Tundaga nan ya khaleel yadaina saka baki a hirar, dama can eh, a'a Ce maganar tasa.
Sai around 11 suka bar gidan, tuni sabo yashiga tsakaninsu da mutan gidan, kowa yayi aboki kuma.
Aysha harda 'yan kwallanta, taso ace tafiyar dazasuyi Sokoto gobe harda ita aciki wlhy.
Bayan tafiyarsu suka dawo d'aki, mama sai yaba kirkin bayin ALLAHN takeyi, suna d'an hirar zuwan bak'in wayar mama tayi wringing.
Ummah ce, Dan haka tad'auka da murmushi, Yaya ina yini? Kune da daddare haka?.
Wlhy kuwa fad'ima, ya yarana?.
Lfy lau suke, duk gasunan muna tare dasu, bak'i akayi yanzu suka tafi, mama tabama Ummah labarin zuwansu mom.
Sosai Ummah taji dad'in hakan.
Ummah tace munfara maganar bintu dake d'azu wayata tamutu, shiyyasa nakasa hak'uri nak'ara kiranki yanzu.
Au wlhy kuwa Yaya, tana nan babu lfy, abinda yasa kenan banmata maganar Aysha ba, sonake ta warke, Dan inason jin wasu bayanai daga gareta, Dan tareda Bilkeesu mukaje dubata ranar, shiyyasama nakuma k'yaleta.
Hummm abin mamaki, yakamata kam ki bincikar mana ita, kidubafa tunda tatafi da yarinyar nan bata kuma zuwa kano ba, kuma kince tunda kikaje gidan baki ta6a ganintaba.
Wlhy kuwa yaya, shiyyasa kawai naji yakamata nasan wani Abu, sainake ganin kamar kawai lauje cikin nad'i bamu saniba, tunda tace mai gidanne yabiya kud'in karatun, harma da y'ay'ansa ciki, kuma banga wannan alamarba, hasalima babu Wanda ya nuna yasan Aysha agidan.
Lallai maganarki gaskiya akwai lauje cikin nad'i, yanzudai bara nabarki saida safen.
Ki gaishe da jama'ar gidan.
To zasuji yaya, nima agaidamin yarana.
Bayan sunyi sallama fadeelah tace mama wai miya farune?.
Babu komai fadeelah.
Ina ayshar kuma?.
Tashiga wanka.
OK, kijeto ki kwanta, nasan k'awayen naki nacan nazuba ido.
Jin jina kai fadeelah tayi, tamik'e, dama ummuhanee nawajensu Hamdiyya, tafita zuciyarta na waswasi akan abubuwa dayawa, saidai batasan yazata kama lamarinba harya zama hujja agareta.................â
â€â€â€â€đđđđđ
[8/29, 6:44 PM] Aisha Galadima: *_TypingđČ_*
đ€°đ»
*_CIKI DA GASKIYA........_*
_{đȘwuk'a bata hudashiđĄ}_
*_Bilyn Abdull ceđ€đ»_*
*_NIKA'DAI WRITER ASSO........_*đ
*_Sadaukarwa_*
_My sweet dady_
~(ALLAH ya gafarta maka)~
đ€Čđ»đ
Chapter Navigation
Use this section to move to any chapter without going back to the top.