Complete Hausa Novels

Nana Khadija Part 4 Complete Hausa Novel

Reading file: Nana_Khadija_Part_4_Complete_Hausa_Novel.txt

Chapter 11 of 41

"Kwata kwata Siyama ba'abar tausayi bace ko yanzu daka ga ina fadi tashi a kanta sabida hakkinta da yake wuyana ne shiyasa kawai!

"Ni yanzu ma nafara zargin yarinyar kasan Ba cikakkiyar mace na same taba"

"Zan iya lissafah maka Tara ta da ita a tsawon Shekarunnan wannan ma kawai domin hakkinta ne !

"Abin Mamaki gami da daure kai wata kesawa Magani nidai Ba kwanciya nake da'ita bah!"

"Kar kasaka zargin komai a ranka zaka bata Auranka kai dai kacigabah da hakuri gami da tayata nai man magani kawai Allah yasa A dace"

"Amma gaskiya yarinyar nan ta cuci kanta Wallahi"
Faruk din yafada cikin jimami!

Tabe baki Ali yayi yace kanta ta cuta ni babu Abinda zan fasa ina sa ran ma wata shekarar in haihu da yardar Allah!

"Allah ya Amsa Addu'arka Faruk din yafada"
πŸ΅πŸŽ—πŸ΅πŸŽ—πŸ΅πŸŽ—
πŸ΅πŸŽ—πŸ΅πŸŽ—πŸ΅πŸŽ—

"Yace kazo ka dubah kayan nan tashi zanyi in shaga gidah!

Mikewa Ali yayi ya sauko daga gadon yazo ya zauna kusa da Faruk din yana dubah dinkakkon shaddodin dasuke cikin wannan jakar da Faruk din ya shigo da'ita

Riguna ne "yar ciki da babbar riga guda Uku an yi musu Aiki mai bala'in tsada da qayatarwa sai huluna kalar zaran da'a kai dinkin dashi!

Sai ta kallama guda Uku kalar shaddar dai sawu ciki ne safar ma kalar takkalmin ce gaskiya tsarin yayi kyau!

A kwai na Matan ma guda Uku iri daya duk do gayan riguna ne sun Sha Uban Aiki da Manya Manyan duwatsu a jiki sosai dun Ku nan sukayi kyau!
"Faruk yace waddan nan zamuyi Amfani dasu ranar daurin Aure ne kawai Akwai Wasu daban suna gurin Dinki Mussaman nasu matan gobe idan Allah ya kaimu zan karbo musu!!

Ina so dukkaninmu muyi Amfani da kaya iri daya a ranar A kwai nasu Nafisa da Siyama da Matar Dr shima daban ne sai gobe shima zan karbo musu shi "
"Hakan Yayi ko?

"Kwarai Abu yayi kyau cewar Ali yacigabah da cewa ina takalma da zasu saka ai bangan su a nan Ba!

"Faruk yace shaf na manta Wallahi dole gobe mufita tare sai a harhado duk Abinda yai saura dul kun sakar min lamarin ne kai da Dr dole wani Abin in manta dashi!

"Yace duk kai ka daura kanka tunda kaga zaka'iya ai shikkenan sai muzama "yan kallo. Yanzu tunda ka sakani ciki in Allah ya kaimu goben sai in raka ka karasa siyayyarka"

Mi kewa Faruk din yayi da niyar Fita yace idan ma bakaje ba zani da kaina Babu abinda zai kakare min tunda ya zama shaura!!

Tare suka fito Ali ya rakashi waje anan ma sun Dade a tsaye suna tattaunawa kamar baza su rabu Ba sannan sukayi sallama ko wanne ya shige gida!

Yana Shiga ledodin Maganin Siyama ya fito dasu riqe hannunsa ya hau kwankwasa kofar dakinta!

Siyama Na kwance bacci ya soma fuzgarta taji ana bugu da Sauri ta tashi tana Mutsika ido ko tamtama babu Ali ne!

Ta diro daka kangadon daga ita sai wani mitsi sin wando mai kama jiki hade da wata riga mai yankakken hannu mahadin wando duk cikinta a waje domin dai rigar kirjinta kawai ta tare gashi ta dameta da kyau!

Ta bude kofar tana magagin karya tayi kamar zata Afkawa Ali! Yai sauri ya dauke kansa daga gareta ganin irin kayanda suke jikinta Wanda basu da Maraba da tsirara !

Joyawa yayi Da nufin komawa Falo yana tafiya yace kifito nan zan miki bayanin yadda zakiyi Amfani da Maganinki!!

*MRS AHAMAD GWADABE*
πŸ΅πŸŽ—πŸ΅πŸŽ—πŸ΅πŸŽ—
*🐾NANA KHADIJA*🐾
πŸ΅πŸŽ—πŸ΅πŸŽ—πŸ΅πŸŽ—

*✍🏻WRITTEN BY*
Binta Umar
(MAMAN ABDUL WAHABU)

*πŸ…Ώ183*

Bayanshi tabi zuwa falon bayan ya zauna ya daura idonsa a kanta tana kokarin zama kusa dashi!

Cikin ya mutse fuska yace meye Haka ke wai ba kya kunyar nuna jikinki ne? Gantsaro kirji tayi tana wani fari da ido tace wa zanji kunya kai ne fa kadai a gurin kuma kai halaliya ta ne!!

Yana ta6e baki gami da girgiza kai yace lailai ne sai nagani to dallah malama tashi kije ki sanyo hijab ki suturce jikinki Wallahi shiyasa babu wuya shai danun Aljanu sun shiga jikinku!

Kin tashi Siyama tayi sai ma ta dawo kusa da kujerar da yake zaune ta kamo hannunsa ta riqe cikin nata tana murzawa cikin qwarewa cikin Marai rai cewa tace wai ni yaya zanyi da raina ne ko ina babu dadi haba mijina Abin alfaharina da tunkawo na yanzu laifi ne Dan ka ganni a haka karka manta nifa matarkace ko kaima kafara qyanqyamina sabida lalura tafada cikin Marairaicewa kamar gaske!!

Gabanshi ne ya fadi ganin ta dawo kusa dashi tana naniqarshi shan kunu tayi kamar bai taba dariya yace yanzu meye kike haka sakar min hannuna Malama!
Ke baki da lafiya ma baza kibar jarabah Ba!

Sakin Hannunsa tayi tana share hawayen muna furci tace gaskiya Ali kana cutar dani wallahi wai sai kace kwata kwata bazan rabe ka Ba wannan fa zalunchi ne tafada rai a bace idan kai zaka iya jurewa ni bazan iya Ba gaskiya

Mamaki ne ya kamashi jin irin maganar datake fita daga bakin Siyama !Wai yana zalintarta!

"Yace to yanzu me kikiso Ayi?

Babu kunya tace a matse nake gaskiya kayimin "yan dabaru"

"Kyalkyalewa yayi da dariya domin bakaramin dariya tabashi Ba"

Yanayi yace wai ke Dan Allah mai yasa baki da kunya ne Menene "yan dabaru"
Mtsssss! To ban'iya ke da baki da lafiya ina ruwanki da wani da wani "yan dabaru iyi"?

Shiru tayi yace tambayarki nake fa?

Duk ta muzanta takasa daga kai ta kalleshi gefe guda kuma tana jinjina iskancin Ali wai ita zai kife ya nuna bai gane mai take nufi bah!

"Yace OK toum tunda kinki fada shikkenan ai"

Zazzage magungun yayi a kan kafet yana nuna mata yadda zatayi Amfani dasu daya bayan daya gefe guda kuma yana Allah Allah yatashi yabar mata gurin jin warinta yafara busowa hade da kamshin wani turare Mara dadi sai Abin yabada wani irin Wari da kamshi Mara dadi!
πŸ΅πŸŽ—πŸ΅πŸŽ—πŸ΅πŸŽ—
πŸ΅πŸŽ—πŸ΅πŸŽ—πŸŽ—πŸ΅

Ya dago Wani magani a kwali mai kamar Abin wanke baki yace wannan zaki dinga shafashi safe da rana a gurin wannan kuma zaki dinga daukar kwaya daya kina saka kwayar maganin jikin jikinki ga abinda zaki dinga Amfani dashi in kinzo sawa ya nuna mata wani irin Sirinji mai kauri na roba!

Su kuma sauran magungunan safe da rana da dare zaki na Sha iya dadin Dana fada miki "
"Kinga na farko ke Ba yarinya bace I Dan kikayi wasa da magani kanki kika cuta bani Ba sabida haka Dan Allah na roqeki ki mai da hankali a kai"
Sannan ina so kicire maganar Auratayya a tsakaninmu a yanzu domin a gaskiya bazan iya kwanciya dake a haka Ba Siyama. Ai gaskiyace kin San ni kin San Halina bana son qazanta bana shiri da mai yinta bana son wari ko qarni nan da nan nake fita hayyacina idan da tsautsayi ma kiga har kwanciya nake jiyya mutukar na shaqi wani Abun da ya dagan hankali
Yanzu ni dake zamu cigaba da Neman magani har Allah yasa a dace ina son kiyi tawakkali da duk Abinda zai biyo baya ! Kinjiko ki kaddara ke haka raki jarrabarwa take zan tayaki da Addu'a iya karfina kuma zan yi kokari in kuyi "yan dabarun da 'kike fada yanzu domin in faranta miki Amma sai kin kwantar da hankalinki"
Dazu kina tambayata yaushe daurin Aure yau saura kwana Uku juma'a za'a daura zamu tafi jibi nida su Faruk zamu dawo a ranar domin gudanar da sauran sha'anin biki!!

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.