Complete Hausa Novels

Tantiriya A Gidan Yari Part 3 Complete Hausa Novel

Reading file: Tantiriya_A_Gidan_Yari_Part_3_Complete_Hausa_Novel.txt

Chapter 12 of 20

PAGE NAKI NE
Hajjora Investment

Spark Yana gama ci Naila ta haye cinyarsa dariya yayi,Naila ta shagwabe fuska harda Jan yaji kamar mayya tace Danka ne yake so ba ni ba bare kayi min yanga,Kuma yace ayi sosai deeper and Deeper,shi Babyn? tace ae mana shine ya fada min yace ace please a sa Energy, yace yasan ubansa da Bado ba Sanya,dariya Spark yayi ya furta ai ni sai yanda Allah yayi dani Kuma yanzu,Naila ta fara kissing dinsa kamar zata cinye shi,tana kullum kyau kake karawa kana Kara zagi,tana Saman cinyarsa ya mike da ita ayi standing position Baby yau na nunawa Baby ubansa yayi aiki da Energy,Naila tace no kar aje a zubar min ciki wlh yanzu ba kowanne zanyi ba tsoro nake ji kar Dan ya fice,Spark yace idan an rubuta zaizo duniya ba abinda zai hana,tace nidai ban yarda ba ayi min na me ciki,ai bai tsufa ba cikin,tace tunda kana so ayi kar azo ba ayi bama ya zube, Inshaallah ba abinda zai faru ki yarda da Allah.

Mohsin kuwa Allah yayi ya dage zuwa Saudiyya ya so tafiya da Beauty amma ba hali tana da jego,tun daga suna bata koma gida ba tana gidan Abba sai ya dawo zata koma.
Washe gari Spark da Naila gidan yari suka tafi Kai Ziyara wajen Mummy,Spark yace idan Kinga zanyi kuka ki lallasheni,dariya tayi tace haba dai Baby kuka Kuma? Yace ae mana.

Suna zuwa ana ziyara ga Maza Nan ba a fito da matan ba,Naila ta dinga rokon Spark ya bari su gaisa da mazan da kyar ya yarda,suka fito tare ta Sha Abaya me tsadar gaske,kana nan kaya ne a jikinsa komai fari Kal har takalminsa Snickers,sai kallon su akeyi mazan Nan kamar zasu cinye Naila da Ido,Hannunta Yana cikin nasa,Malam Jilani ta gani a zaune da wani yazo Masa suka karasa,Spark ya mikawa Hannu yace Oga ya gida ya kwana biyu,Naila tace Ina yini? Murmushi Malam yayi yace marar ji Allah ya shirye ki ashe,lafiya muke,dariya tayi sosai Malam Jilani ya lalace wajen kallonta,tace Banga su Malam Garzali ba? Yanzu zaki gansu,kafin ta rufe baki sai gasu sun fito,Spark a dole ya bari kamar zai hadiyi zuciya,kansa ya dauke ya Kalli wani wajen kawai,Naila ta gaisa da su suma,Jakarta ta bude ta fito da kudi ta dinga raba musu,suna ta godiya,duk Wanda tasan suna Shan wahala sai da ta basu kudi da yawan su wasu sun samu duk da baza ka iyawa kowa ba,Goje ne ya karaso yace Allah ya ja zamanin Dahara,murmushi Naila tayi tace ya kwana biyu ya kuke? Goje yace muna Nan lafiya kin barmu ai ke Kam kin ci gaba kin gama damu,ba a taba rainawa gidan yari hankali da ma'aikatan Baki daya ba irin wannan,gashi kinyi aurenki muna miki fatan Alkhairi tunda mu bamu samu ba,amma munyi target iya target ga me sa'a nan ya samu.

Spark ya sake yin yamma da kansa ya basar Kuma Yana rike da hannunta,Dan Indo an sake shi amma yaci uban wahala,Yana zuwa ya Kalli Naila ya hadiyi yawu kasa magana yayi sabo da haushi bai samu ba shi,yaki kula Naila,Naila tace Dan Indo ya kwana biyu yace ba dadi kawai Yana magana kamar zaiyi duka,Na gaishe ka sannan na gode Maka da taimakon da kayi min,yace na janye abina dama rashin Sani ne ya sa karki sake gode min da nasan ke macece wlh bazan yi ba,badan Allah nayi ba yawwa kar a sake gode min ni,Naila tace ai kuwa ni bazan daina gode Maka ba,yace bakinki ne yake aiki anyway naji dadin ganinki haka Allah ya taimaka,Kai Kuma Ina bakin ciki da samunta da kayi domin bana Maka murna ka cuci mutane kawai,kazo ka damu mutane a gidan yari Allah ya tsinewa Wanda yayi silar shugowarka gidan yari,da yanzu baza ku hadu da Jamilu ba,kazo ka wani dinga gyarawa mutane gidan yari harda yiwa mutane tuka tuka iri iri bazan Sha ruwan ciki ba bare ka samu Lada na" ta gomnati zanje na Sha,tuni ma na balla kofar da da kanja a dakinmu ba a so,Spark dariya ce ta kamashi ya juyo ya Kalli Dan Indo yasan tsagera ne basu da kunya hukuma ma sun gagare su,yace kanka kayiwa ya jawo Naila Jikinsa harda rungumeta tare da gyara mata mayafinta,tsaki Dan Indo ya ja yace yanzu haka ma ciki ne da ita ko? Spark yace fada Masa Baby,Naila tace na Dade ma ban samu ba da ace na samu da wuri da tuni fa na juye amma yanzu Alhmdllh wata hudu.

Dan Indo ya hade rai ya bar wajen,Washer da Scola ne suka karaso wajen suna karairaya,Scola Yana Yar uwa.......Naila tayi dariya tace Scola ga washer Allah ya shirye ku,Scola yace Ameen Dan manzon Allah,Oh Jamilu duniya sabuwa haka aka koma kamar wata Gold,muna Nan muna kewa,Washer yace ke Yar uwa amma ciki ne da ke? Mu dai Kinga duk Daya muke fada mana madarar Nido ta cika alkawarinta taje Inda ake so? Naila tace yanzu ma nayi amai,Scola yace a wallahi sagwo dake,Dan Allah ki haifo Yan biyu,sannan a fada mana muna daga nan zamu yi suna,Naila tana dariya Hira ta carke tsakaninsu sai zuwa suke ana gaisawa Wanda ya dace a bashi tallafi.
Scola yace to ni baza a bani kudin ba? Naila tace kana da karfi Kai,yace wlh sai kin bani naci kudin wannan Dan duniyar ya daki Kafadar Spark,yace wannan Dan iskan idan yazo shi kadai ko hira ba a yi da shi wai shi babban yaro, Spark yayi murmushi sabo da ya Saba in yazo indai sun hadu da mazan sai wasu sun zazzage shi da wasa.
Scola ya karbi kudinsa yace iceko kina Shan kiss Tantiriya? Naila tace sosai sau ashirin,ah ai ko sabon aure ta samu kiss sau ashirin a rana ta godewa Allah,Nima Ina so na tuba inshaallah daga Daudu sha'awa kuke bani in Allah yayi zan tuba,Allah ya sa cewar Naila.

Yau Naila taji dadi ta gaisa da mutanenta sai murna take yi,Maza suna komawa aka fito da mata,Mummy ce tazo tare da Yar Uwarta Maman Wahida,Spark ya Kalli Mummy duk da dai ta canja amma bai nuna tana Shan wahala ba,amma sabo da shagwaba ganin Spark har da fashewa da kuka,Spark suna zaune Mummy ta zauna tana goge hawayenta,Spark yace kiyi hakuri Mummy,wannan dalilin yasa naki zuwa da tun farko,idan Kuma ba Kya so na dinga zuwa to shike nan zanci gaba da miki aiken,na daina tace sannan suka gaisa ya gaida Maman Wahida ta zazzage shi tace wato ni ba uwarka ba ce? wai ace ka kasa zuwa wajena har gidan nan kake zuwa,duk da nasan nayi kuskure nice nayi sanadin shigarka gidan yari ka yafe min Dan Allah.
Spark yace na yafe miki tuntuni ni kawai idan na tuna to be honest Ina Jin haushinki amma komai ya wuce Inshaallah bazai sake faruwa ba hakan,take away din suka basu sannan sai ga Mima da Maman Rafeeq suma sun kawo ziyara dama su suna zuwa,har Baban Misam Yana zuwa sosai,Maman Wahida tace ga yata nan bikinta ya kusa Spark, Wahida ta samu mijin aure zata auri wani lecturer Kuma matashi ne wlh kyakyawa da shi ga kyan Hali,bikinta watan gobe,yace naji Mima ta fada min Allah ya kaimu lokacin tace Ameen.
Sun dade suna hira kafin su tattara su tafi,Spark shi kauyen su Naila suka wuce wajen su Goggo.

Mima da Maman Rafeeq kuwa sai suka wuce gidan su Naila basu taba zuwa ba za'a gaisa,suna zuwa Napep suka shiga suna kiran Kubra a waya da haka suka je gidan,Abba suka wuce a Saman katifarsa Yana shago,sun zaci Bai da lafiya dan fitowa yayi shakatawa,Mima tace ga Baban Nailan ma suka leka shagon,Abba yaji kamshi na daban,ya toshe hancinsa yace Haram naji kamshi Kuma Muryar mata,ku dinga Jin tsoron Allah in zaku fita ku daina saka turaren,ku kiyayi hancin Maza ya jiye muku kamshin jiki,wlh babu kyau,duk yanda za ayi wani turaren ajiyar kaya,turaren jiki,da sauransu in ya kama Mazaje suka shaka haramun ne Allah zai muku hukunci,yanzu an dauki wannan wayewa sabo da kawai kina da kudi ko kina matar wani me kudi sai a dinga shiga yanda aka ga dama ana baza kamshi a gari sabo da me kudi shi Gani yake baya yiwa Allah laifi,duk gashi a waje ana gani ko a saka Yar Abaya da guntun mayafi shape duk ya fita maimakon a saka mayafi babba a cire na Abayar baza ayi ba,shi yasa Yar Inna take birgeni wlh ko Abaya ta siya sai ta siya mata mayafin daban Kato Kuma ba kyau aka fita ba,wani fito da sura da kamshi ba shine yake nuna ke yar gayu bace,akwai wankan da mace zata yi cikin sutura Kuma ta fito a Yar gayu ta gaske ba tare da surarta ta bayyana ba irin Yar Inna,duk wannan surutun da Abba yake Bai ma Kalli matan yasan su waye ba,sai da Mima tace Babar Spark ce, Abba ya juyo yace to sabo da Babar Spark ce baza a Fadi gaskiya ba,Maman Rafeeq ta share zancen tace baka da lafiya ne muka ganka a katifa a shago? Abba yace haka nake sana'a ta wlh Inlaw,yanzu in ka sake sai Basir ya Kamaka akan neman kudi,Nan Yar Inna in taga dama tana zuwa ta tayani hira idan Yan mutuncin suna kanta,Mima tayi dariya tace to bari mu shiga ciki,yace ai kunsha rana Inlaws ku shiga tana Nan jullof ta dafa,suka wuce suna dariya,Mima tace gaskiya Spark Yana da siriki a nan, kan bala'i a haka wai nasiha yake mana Murya Kuma a sanyaye,dariya suka sake yi Maman Rafeeq tace bawan Allah bai iya fada ba daga ji wlh irinsu akwai dadin zama,ni da zai aure ni ma ya birge ni,Mima ta bude Baki tace ke ki rufa mana asiri kinji daga zuwan mu ya ambaci Yar Inna-Yar Inna yafi sau nawa.

Shiga suka yi ciki Zarah tana dauke da kanwarta suna ball da Aslam,ganin Baki suka amsa sallama tare da gaishe su,Kubra ta fito tana musu sannu da zuwa,suka shiga ciki Mima a ranta tace Ashe dai suna da rufin asiri ga gidansu me kyau babu makusa,ko Ina Kal Kal Yana kamshi,gaisawa suka yi suka fara hirar gidan yari da su Mima,sannan ta kawo musu Abinci ga nama soyayye a plate da yawa sai ruwa da lemo,Mima tace bari muyi Sallah tukun,suka shiga toilet tare da yin Alwala suka fito sai Sallah,bayan sun idar suka ci abincinsu suna hira,Kubra tace bari a kira me gidan,mun ganshi mun gaisa ai mun Sha nasiha sosai,Kubra tayi dariya tace sai hakuri fa,suka ce ba komai wlh gaskiya ya fada ai,sai yamma likis suka ce zasu tafi,Abba ya kawo musu nono kindirmo da yawan gaske lafiyayye yace ban San me za a Baku ba wlh duk abubuwan Kuna da shi da ma a kauye ne, Yar Inna a basu su kuka da su kubewar Miya,Mima tace ai kuwa ta Abuja ba a samun me kyau,Abba yace daga kauye ake kawo mana Ita kwano kwano ko ba nama kika yi miyarta su Shaheed sai sun dinga tambayarki Mima Ina nawa Naman sabo da dadinta,ai sunanta Ina nawa Naman,Mima suna ta dariya suka ce a bamu to mun gode,Abba yace ki daka daddawarki sosai ki sa mata Dan tattasai Banda tumatir,miyar kubewa bata son tumatir, suna ta dariya su dai a ransu, Kubra ta kawo musu ita da yawan gaske,ga kubewa busashiya,ga daddawa me yawa,da abubuwa dai na Miya,suka yi godiya,suka raka su sai da suka shiga taxi
A haka a gurguje suka nemi gidan Iyalan Yahuza donation suka je suka gaisa Mima har kudi ta basu duk da suna sana'a basa cikin wahala,gwara ma yanzu akan sanda yake raye,yanzu suna samun na kansu suna ci suna koshi sunyi kiba sunyi kyau da yaransu,Ikhy tana taimaka musu.

Mima tace muje Kinga tunda mun kusa zuwa kaduna sai muje gidan su Suhailat Chika itama a gaisa.
Ana shirye shiryen bikin su Nabeela da Rahma Haidar Mamansa ta dawo,shi ya dakkota a airport tare da Mijinta,Hotel da suka kama masaukinsu Haidar yace shi gwara a kama musu gidan haya tunda zasu dade a gari,amma Mamansa tace me gidanta Dan hutu ne ya Saba da rayuwar turai haka ya kyale su,kwanansu uku a gari kullum sai taje gidan Jauro sun gaisa,Haidar suka tafi Abuja shi da Mamansa su biyu,gidan Rafeeq suka sauka,Rafeeq sirika tazo da wuri ya dawo daga Office suna kama da Ikhy dinsa da Maman Haidar,ga Ikhy ciki ya girma sosai da sosai ana ta ja,Haidar Yana parlon Rafeeq suna hira,Rafeeq yace Mufee kuwa tana yawan tambayarka,Haidar yace uhm Kanwarka yanga take min,kazo muje kawai na kaika daga yau baza a sake Maka yanga ba,kasan mata haka suke Yar banza ce ai,Haidar harda kamewa ana kunyar Rafeeq ya zaci wani na kirki ne,sai da Rafeeq yace tashi muje Yar banza aure take so na sani yanzu da zaka taba ta gani zaka yi tana lumshe Ido,ai na kiyayi Yan gidanmu,Haidar yayi dariya yace a'a me zai kaini tace min Dan Iska sai anyi aure,Rafeeq yace tab kana da aiki amma bari ku saba sanda za a dinga dandane Ina gidana ni,kawai dai ana so a daure sai anyi aure sabo da mata akwai zargi baka taba su ba ma ya aka kare bare ka taba su tana jinka da wata ko ka tafi wani wajen zarginka zata dinga yi abinda kayi mata fa shi kake wa wata ma,to sabo da kaucewa irin wannan gwara a kiyaye tabe tabe Nan kafin aure duk da ni nayi amma nasan shedan ne,Haidar Yana dariya yace ai zuciya da shedan akwai ingiza me kantu ruwa Allah yasa nafi karfinsu,ko zan fi karfinsu ko bazan fi ba oho,Rafeeq yace baza kafi ba da alama Kai ba a iyawa, naso nayi karo da shedan na kasa ya bugar Dani,to yanzu dai ga matata Allah yasa itace kawai Kuma na auri Abata.

Haidar a dakin da aka bashi yayi wanka ya canja sabon kaya dal shadda milk ya Sha kyau Yana kamshi,har takalmi ya canja suka fita a motar Rafeeq,suna zuwa ba Wanda ya sani Rafeeq ya kaishi palon baki ya shiga wajen Mima.

Mima tace lafiya na ganka yanzu me Ikhy,Yace wajen Mufee nazo Ina yini? Bayan sun gaisa tace tana dakinta,dakin ya shiga ya samu Mufee tana tunani haka kawai,yace ke Kuma me kike tunani? Yaya mu Munki samun miji wlh aure nake so Nima,Allah zanyi ta Arham Nima a aurar Dani,Kizo to ai ga mijin yazo Malama,Haidar dinki yazo Yana jira,wato yanga kike Masa a zamanin nan,Mufee tace shugo kaji Yaya,shiga yayi ya zauna tace Yaya Ina sonsa wlh baida Matsala amma kawai samunsa da aka yi Bata aure ba shine matsalar,ke da aka same ki ta hanyar auren finsa tarbiyya kika yi? Irin wannan ko a wajen Allah Basu da laifi,suma tashi suka yi suka tsinci kansu a haka,yanzu kika San irin bacin ran da yake ciki? idan ba a jansu a jiki ana kyamar su ana korar su ta ya zasu nutsu su zama na kirki,ba fa laifin su bane,ki auna abin a kanki idan da kece haka ta kasance a kanki ya zaki yi?kin waye kina da Ilimi bai kamata ma kice haka ba,ke da kinfi su Haly ma hankali gaki kyakyawa kinfi matan gidan kyau mune kadai baza a fada mana kyau ba domin Ikhy dita tayi dace,Ikhy Rafeeq ta dace,dariya Mufee tayi tace yanzu ta koma Ikhy Rafeeq Kuma? Yace ae ta koma haka,ki tashi kije Yana jiranki gaki da abin gari,Dariya tayi ta rufe Ido yace,ato yaran Mima badai baiwa ba mu gamu da Hallare matan gasu da Uhum hum banda Anam ita Dangin Papa ta yo shegiya kirji kamar plate duk ta damu mutane.

Ya kamata dai ki fara koyon zaman aure da girki da abubuwa Dan ku matan gidan gidan nan kwalliya kuka iya,Mufee tace ai na fara online Kuma Ina gwadawa haka Haly ma,yace yafi muku idan kunki Kuma mu kira Basma ta koya muku,Mamanka tana gidan tun safe Arham zai kashe Yar mutane yanzu ba a San a halin da suke ba ance dai wai asibiti za a kaita,Rafeeq yace Iyyeee ni naso nayiwa Ikhy haka amma yarinyar nan ta shanye zafin Bata samu matsala ba kaji yaro Arham da nuna Jarumta Kai amma ya birge ni wlh, Dole na labartawa Misam da Spark wannan bajinta ta kaninsu,Rafeeq sai dadi yake ji kamar shi yayi abin.
Mufee kwalliya ta chaska ta wuce wajen Haidar.

Arham kuwa Yana saka towel yaji Basma ta kwala ihu yace ai kuwa dole ayi miki,yaci gaba Yana cewa sorry Sunshine,a hankali zan miki,ya sake matsewa ya manna mata ta zabura ta rike shi tana rokonsa please,sai da ya Dade Yana gashi sannan ya dai ya Maida komai toilet din ya wanke ya fito,ta danji dama dama amma har yau dai baza ta iya tashi ba,haka suka kwana da kyar suka yi bacci,da safe ma kuka ta dinga yi Masa,ya rasa Inda zaiyi da ita,taki yarda ya dauke ta,Mima ya kira,Mima tunda taga kiransa da sanyin Safiya tasan da matsala,dagawa tayi yace Mima kin tashi lafiya? tace lfy Alhmdllh...kafin ta sake magana yace Mima kizo Dan Allah Basma ce ta kasa tashi daga dan yin abu,Mima tace ai nasan haka zata faru Kai baka da hankali kasan yarinya ce fa,Nima yaron ne ai Kuma na Sha wahalar nima,Mima tace naji ga Maman Rafeeq Nan zata zo,a'a karta zo wannan da ta samu a gaba tazo ta sake yi mata mugunta,to ka zauna da abarka haka,sorry Mima tazo to,Kashe wayar Mima tayi ta sanar da Maman Rafeeq,driver ya kaita gidan.

Tana zuwa Arham ya bude kofar yace Ina Kwana Mama ta Harare shi tace Ina Basma din? Yana murmushi yace tana ciki tsohon hannu,kune tsofaffin hannu,wucewa tayi ciki ta kyale shi,Basma ta samu tana kuka,tace Allah ya Kara ke ba marar kunya ba kin biyewa namiji,Mama ta dagata Basma ta dinga kwala ihu,Arham ya shugo yace ayi mata a hankali taci wahala jiya,Mama tace wlh idan ka dameni da fitsara zan tafi,sorry yace, ta kaita toilet tana cewa ki karfafa jikinki raguwar banza,Arham ya leka yace ba raguwa bace wlh ai jiya tayi Jarumta,Kofar Mama ta rufe ta sa key,sai da ta tayi mata gashi sosai tana faman kuka,Mama tace dole a kaiki asibiti wlh da alama sai likitoci sai sunyi agaji,a gurguje ta Dan shiryata sama sama zama ya gagara bare tayi Sallah da kyar tasa tayi Sallar suka tafi asibiti.

Suna zuwa Likitar tasu ta duba ta tace wai wannan yayi aiki wlh,ta duba sosai tace ni nafi tunanin ayi mata dinki kawai zai fi,idan an barta a haka zata warke normal amma ayi dinkin yafi Alkhairi,Mama ta fadawa Arham yace a dinke min ita in da hali a dawo min da ita virgin sabo da jiya na Sha ragadada,Likita tace Allah ya shiryi wannan yaro nidai naga ta kaina,Mama tace Ameen ayi mata dinkin.
Ai kuwa aka tafka dinki,Basma taji azaba iya azaba,Mima bata fadawa kowa ba babu Wanda yasan me ake ciki,su Haly ne kawai suka San halin da ake ciki sabo da sunji Mima tana waya tace wlh in suka fada tam dinsu.

Amma Dake ba a sirri da su Shaheed Yana zuwa suka fada Masa a boye suka ce kar ya nuna ya sani,Shaheed ya kira Arham yace shege mutumina Allah Sanya Alkhairi irin wannan aiki haka,Arham yayi dariya yace ai namiji ne ni....an barka a baya Shaheed ka dage da rashin kunya ayi Maka aure wlh kaji na fada maka ka samu wata ko Yar dukurkurar ce a daura ma,Shaheed yace ni bana ra'ayin auren wuri sai na Kai kamar Spark ko Misam,yanzu a tara min yara haka kawai su isheni da Baba...Baba...siyo min Madara..Baba siyo min alawa....Arham yace tab da yarana zan girma in na tsufa Ina da masu kula dani Allah ya bani na gari masu Albarka ayi ta haifo min,ka sani ma ko juya ne Kai kake iyayin wani zaka haifi yara,watakil ma Maman Rafeeq ka gado sai dai ayi ta asarar Nido,Maman Rafeeq ta harari Arham tace wlh badan Mima ba bazan zo ba tunda baka da mutunci Kai fitsararre ne,sai dare suka baro asibiti suka dawo gida da dokokin Likita.

Take away Arham ya musu Mama tace Ina Nan za a kawo min kayana wlh tare zamu kwana da ita sai ta warke Dan ubanka,Arham yace wai nifa ba ke kika raineni ba kije gidan Rafeeq mana sai ni,Kayi ka gama zama daram ta mike ta shiga kitchen,tana shiga kitchen Arham ya zauna ya Maida Basma jikinsa Yana lallashinta,tace ba Kaine ba ai duk laifinka ne,ka kira min Umma ta ni,yace Amma ba fada mata zaki yi ba? tace ae bazan fada ba ai,bayan ya kira mata Ummanta sun gaisa sai ga Mima tazo da abinci da kayan ciye ciye.
Mima tace sannu Arham yace yawwa Mima ,harararsa tayi tace Kai baka komai a nutse baka tafiyar da lammura dai dai? Wato baka da hankali ko zaka illata Yar mutane,Arham yace sabo da Allah a kasar Nan mene ke tafiya dai dai yanzu in banda agogo,agogo ne kawai yake tafiya daidai ko na waya ko na bango duk daidai suke tafiya, da ka saita abinka baya gocewa,Mima dariya tayi kawai sabo da masifar zaro zancen Arham,shi da Spark ba a kada su a magana.

Haneef da kansa ya Maida Mero gida ya gaida Iyayen Mero,Jummai duk ta haukace Taga me kudi ta zauce,ta ebo awara cikin plate da yaji a gefe ta kawo Masa me zafi,ta sa aka siyo Masa ruwa da lemo,Haneef haka yaci awara Yana tunanin undee din da aka tace da shi,ba yanda zaiyi ya fuske yaci uku,ya Sha ruwa da lemo,Baban Mero yazo shima suka gaisa,Haneef ya musu Sha tara ta arziki ya tafi tare da bawa Mero kudin kashewa yace ta tambayi ranar da zai turo kudin aure.
Jummai tafi kowa murna sanda Mero ta fada musu shi zata aura,Nan take Jummai tace ya turo sati me zuwa ba ruwanta da Baban Mero,Mero tace baba kai wacce rana ka zaba? Yace duk abinda Mahaifiyarku tace yayi,Mero tace hmm kawai.
Kafin sati a kawo kudi Mahaifin Mero ya fara cuta sama sama suna kaishi chemist amma Abu ba sauki,Jummai hankalinta ya tashi tana son mijinta ashe iskanci ne,sai ta zauna tayi ta kuka,Mero tace mu tafi asibitin birni,washe gari da safe suka tafi asibitin Nasarwa,kudin test kansa sai da suka siyar da gonar Sani sannan aka samu aka yi Masa wasu test,Mero kullum suna waya da Haneef Bata taba fada Masa ba sai dai tace lafiya suke.

Ana gobe zai turo Mero ta kirashi tace babanta baida lafiya a bari sai yaji sauki,yace ba damuwa ta hadashi da Jummai ya mata Allah ya sawake,duk ya zaci ciwon karami ne,shi Kuma Haneef Mamansa tace bai Isa ya auri Khadija ba sai dai ya canja wata,fushi yayi ya kashe wayoyinsa gaba daya Dan kar ma ta neme shi ko zai samu ta sakko,Yayin da Mero sakamako ya fito cewar aiki za a yiwa Babansu amma sai ya lashe 3millions,Basu da Sisi,na asibitin ma da kyar suka samu,Jummai kuka take kawai tace yanzu Ina zamu samu kudin gashi Likita yace idan ba ayi ba mutuwa zaiyi,Mero tace gashi wayoyin Haneef basu shiga na rasa dalili,bari naje gidansa tunda a Nan Kano muke,Munnir kanin Mero yace Yaya Khadija ki guji zuwa gidan namijin da bashi da aure wlh,komai zai iya faruwa dake,ki daina biyewa Inna,namiji baida mata gidansa shi kadai zaici me kyau ya koshi ga kudi" me zai nema in ba mace ba,ita zuciya bata da Kashi da kike Ganinta bare Yana sonki kina sonsa komai zai iya faruwa.

Nidai wlh bana so naji kina zuwa gidan namijin da bashi da aure komai tsoron Allah dinsa,har kullum shedan Yana nan,Jummai tace rufe mana baki ko na mangareka,idan Bata je ba da ubanka za ayi masa aikin,zaka yi mana mugun fata.
Mero tace bari dai naje nasan zai bani,ta fice sanye da hijab dinta har kasa ta Isa gidan Haneef, Kwanan Haneef uku baya Jin dadi baida lafiya Yana kwance a bedroom Khadija ta shiga,Iro Yana mata sannu da zuwa,tace Salamatu tana gida? Yace bata nan ta tafi kauye ganin danginta sai dai Oga yana ciki kwana uku baida lafiya,Mero hankalinta ya tashi ta nufi ciki da sauri,direct bedroom dinsa ta nufa ta hango shi akwance yayi shuru kawai,sallama tayi ya kalleta a hankali tare da lallabawa ya mike zaune yace yaushe kika zo? yanzu nazo" aka ce baka da lafiya? Naji sauki ai ya furta yace lafiya dai naga kin dan rame kamar kina damuwa? Mero tace ka kashe wayarka ba a samu Babana ne baida lafiya har yanzu aiki ma za ayi Masa Kuma gashi million uku sunce idan ba ayi gaggawar yi ba Nan da kwana biyu zai iya rasa ransa,Mero ta fashe da kuka tace Dan Allah ka taimaka mana ayi Masa ya warke Dan Allah,Arham yace mene na roko na haka ya jawo check ya rubuta mata million uku da rabi yace gashi,bana Jin dadi yanzu shi yasa bazan iya zuwa na biya komai ba kiyi hakuri kije ki biya,Mero sabo da Murna ta fada Saman bed din ta rungume Haneef,tana godiya bata San matsalar Haneef ba mace yake nema wanted itace cutar duk maganin ma yaki Masa aiki,Yana samu ta tabashi shike Nan ya zauce ya fita a hayyacinsa ya fara kissing din Mero Yana shafe mata jiki,Mero tun tana kwatar kanta suna komawa tana rokonsa ya bari sai anyi aure Ina ba ya ji,ya fita karfi,kasa komai tayi ga son juna da feeling din juna Yana Kara assassa abin,yana lallaba Mero Yana rokonta Yana kalallame ta,Mero kuka take kawai tana jinsa gashi itama abubuwan da yake mata baza ta iya hanawa ba ya samu dai ya raba Mero da kayan jikinta,Shima ya cire nasa,yana sarrafa Mero yanda yaga dama a rude yake ya shigi Mero sosai,Yana gurnani Yana Sambatu da Nishi,Mero sai wahala da ta Sha tana ture shi tana kuka amma sai da ya Kai gaci Yana zuwa zai kawo ya haukace Allah ya bawa Mero sa'a ta kwace jikinta ya jawota ya mannata a jikinsa a haka yayi barin madararsa a waje Jikin Mero,Allah yasa baiyi a ciki ba ta kwace kanta.
Sai Nishi yake Yana Jan numfashi da kyar tare da sake kankame Mero a jikinsa.

Khadija Kuka take Wiwi kamar ranta zai fita,tace dama sabo da nazo neman taimako wajenka shine ka keta min haddi,da me yasa baka neme ni ba sai da na zo neman Taimako,bana sonka na tsaneka wlh bana sonka ta mike da kyar tana tafiya da kyar ta Maida kayanta jikinta tana kuka,Haneef kansa ya Kifa ya fashe da kuka sosai marar misali,yace ki saurareni Khadija ba haka bane,ki tsaya kiji,Khadija ta duka ta dauki check din da ya rubuta mata Kuma tace bana sonka na tsaneka,nayi dana sanin saninka a duniya,Kai ba Alkhairi bane,na tsaneka fasiki,daga zuwa neman Taimako" ta juya da takadar kudin Kuma ta tafi tana hawaye tana tafiya da kyar,check Yana hannun ta,Arham kuwa wani mugun lafiya yaji ya samu amma ya rasa abinda ke Masa dadi a duniya.

Iro me gadi yaga Mero ta fito tana takawa da kyar Kuma tana kuka yace lafiya Mai nauyi? Mai nauyi me ya faru? Mero ta fice abinta tana tafiya a kafa da sauri ta shiga napep sabo da burinta ayiwa Mahaifinta aiki,tana zuwa asibitin ta samu Innar su,Munnir,da wasu dangin mahaifinsu suna ta kuka ana Allah yaji kansa,Sani ya riga mu gidan gaskiya,Jummai ta rugo da gudu wajen Mero tana cewa ya rasu wayyo na shiga uku na lalace Khadija,Baku da Uba yanzu,ubanku ya rasu.....
Khadija Mutuwar tsaye tayi kawai hawaye na zuba a idanunta ta ja kafarta a hankali zata juya ta zube kasa a sume.

Salati aka saki tare da daukanta aka dorata a gadon asibiti aka Bata agaji har ta farfado,lokacin an Bada gawa ma dangi sun tafi gida da shi,Jummai ta bisu daga Mero sai Yar uwar Jummai tana jinyar Mero,tana farfadowa,matar tace idan zaki iya ki tashi mu tafi gida,aka sallami Mero tana kuka suka fito,Mero bayan sun shiga Napep ta gwada Masa gidan Haneef ya kaisu tace ku jirani na fito,matar tace to suna tsaye da me napep suna jiran Khadija,Shiga tayi ranta a bace,fuska ba annuri,a Palo ta samu Haneef a zaune ya Sha wanka fes da shi ya warke amma ya hada Kai da gwiwa yayi tagumi,sallama tayi ya dago a firgice tare da amsawa Yana karewa fuskarta kallo,idonta ya kumbura,fuska ba annuri,kafin yayi magana ta mika Masa check dinsa tace karbi,ya manta ma ya Bata check ya karba tace ga kudinka Nan Allah ya Masa rasuwa tana fadar haka ta juya ta fice Yana kwala mata kira ko Juyowa Bata yi ba tayi tafiyarta ta shiga napep suka tafi gida.
Haneef tashi yayi ya kira driver ya dauke shi suka nufi kauyen su Khadija Shima.

AsmaBaffa
[3/2, 8:30 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI

BOOK 3
~TAIMAKO~

61-65

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.