Tantiriya A Gidan Yari Part 3 Complete Hausa Novel
Reading file: Tantiriya_A_Gidan_Yari_Part_3_Complete_Hausa_Novel.txt
Chapter 15 of 20
PAGE NAKI NE
Mmn Zee
Haneef ne yayi Sallama tare da shigowa dauke da Leda katuwa a hannunsa,Ganinta a parlo ya sashi farin ciki da nishadi a zuciyarsa,baya so ya sameta tana kuka dama,da kyar ta amsa sallamar,a gefenta ya zauna ta matsa da sauri gefe,tace hmm me kike matsawa na riga nasan komai naki fa? Khadija wani haushi ya kamata ta kumbura,ya kalleta yayi murmushi dama tsokanarta yayi yace ke bakya tuna ranar dan Allah baki ji dadi ba?,takaici ya kama Khadija ta mike zata bar parlon ya fisgo ta tare da bata rai ba wasa,Bata taba ganin bacin ransa ba sai yau,yace Ina magana zaki tashi sa'anki ne ni,Ina mijinki Ina magana and you are walking out of me,wai tunaninki jikinki na damu da shi? ki rike abinki indai Haneef ne bai Kara zuwa ya nema,me zaka ce ka riga ka nema ai dai kaji kunya tunda ka iya fyade,nifa bari kaji ba wani muzurai da zaka min bari in fada maka
Kaga a kasar nan kowa Yana da degree"kowa akwai Inda degree dinsa yake Alhaji Ashawo,naka degree din Yana Hallare nawa Yana kwakwalwata sabo da kaina ba dai dai yake ba,kabi a hankali bani da kai,Haneef yace nine Ashawo? da mene to nifa ba dai dai kaina yake ba shi yasa ni degree dina na rashin mutunci ne,ba ruwana da wani me gidane kai.
Haneef yace me za ayi da jikinki ko dadi babu,ba ni'ima kamas tunda na fara ma ba kwanciya kika yi ba motsin kirki kinyi ne,kuka me dadi ma a danji sexy sound baki iya ba dalla matsa ya ture ta zai wuce,Mero ta tare hanya,zai wuce ta karfi ta rike hannunsa Kam da hannaye biyu tace Kai Abar taka dadi ne da ita? in banda azaba me ta iya tsinanawa,komai baka iya ba,ai baka cika namiji ba tunda kayi releasing a waje kamata yayi kafi karfina ka koma ciki kayi ciki shine kake namiji amma ka kasa kayi half Zina,ai Kai Zinar taka bata inganta ba half kayi,Haneef yaso yayi dariya ya fuske yace a half din kika kwashe satikai kina kuka tunda half ce me yasa kika Dade kina fushi,ai idan ace full complete Zina kayi ni da Kai har abada,yanzu ma da ka ga anmin dole an kawo ni gidanka to Dan half Zina kayi ne,ka daina kuri Kai ba namijin kirki bane.
Ai gwarzon namiji shi ke tare budurwa su fafata ta amince da shi ya biya bukata Kai kuwa sai fyade.
Koma mene ni naci riba akanki nayi fyade Kuma na aura ki godewa Allah ya wuce sama ya bar mata take away din,farin ciki yake yi akan ta dinga shuru tana kuka gwara su dinga fada kullum yafi Masa.
Ledar Mero ta bude Taga kaza, fruits,snacks da abubuwa,ai Mero ta zauna tace dama ita nake jira tun safe Ina gida naki cin abinci,alkawari nayi duk ranar aure na to in za a kaini dama bazan ci komai ba tara yunwata zanyi sai nazo naci kaza ta na koshi,dama yunwa take ji ta zauna taci kaza taci kaza sai da taji kamar zata yi amai sannan ta koma kan fruits ta Sha son ranta sannan ta mike ta shiga kitchen sauran ta juye duk ta adana tare da wanke hannunta ta dawo Palo,Haneef ta samu a Palo a zaune Yana kallo,komawa tayi kitchen ta tattaro ragowar abinda ta taci kaf ta kawo Masa a Leda tace gashi naci nawa ni kanta na gefe,yace ai dama naki ne ba nawa ba ni ba irinsa naci ba,oh dama irinku ne masu cin dadi a waje ku bar iyalinku a gida,tashi yayi yace biyoni muyi Sallah,sai dai muyi a Palo ba Inda zanje,fine ya furta taje tayi Alwala ta sako hijab tazo Palo suka gabatar da Nafila a parlo sannan yayi addua
Mikewa yayi tare da furta mata good night ya wuce ba tare da ya jira ma ta amsa ba,haushi taji tace wato yanda suke yi da Ihsan haka zai min bai ma damu da ni ba,duk Ango Yana zumudin Amaryarsa amma ni ko a jikinsa" wato ni ya riga da ya tsotse zagin ba ruwansa,Ina ganin cin fuska a gidan nan,tashi tayi tare da haurawa sama ta shiga bedroom dinta hadadde tayi addua ta kwanta,baccin gajiya da kaca kacar biki ya kwashe ta,Shima haka sai asuba ya tafi masallaci,Mero akwai Sallah akan lokaci bata wuce ta,Sallah tayi da Azkhar,ta duba bata ga Salamatu ba ashe Haneef yace taje gidan sai ya gama amarci zata dawo.
bacci ta koma sai wurin 9pm ta tashi tare da shiga kitchen,Shima ya dawo Yana bacci ta hada breakfast ta shirya sannan ta hau gyara gidan ta gama compound namiji ke gyarawa Kuma ya gyara,wanka taje tayi kafin ta fito Haneef ya fito sanye da jallabiya fara a jikinsa,hankalinsa kwance ya zauna a dining kenan ta fito cikin atamfa riga da skert wata golden green tayi kyau kamar ba gobe.
Ganin jiya ya shareta yasa Mero yau ta dan sakko baki ta turo tare da furta Ina Kwana?lfy ya amsa a takaice kamar ba shi ba,abincin ta zuba Masa ta hada Masa tea sannan ta zubawa kanta itama,suna ci ba Wanda ya kula wani a ciki,sai satar kallonta yake yanda tayi kyau sosai,sai da ya karya kansa ya fara ciwo Yana Jin zazzabi,Mero tana kallonsa ya dafe Kai Yana yatsina,tace lafiy? Kafin ta karasa ya wuce,tsoro taji tace karfa ciwo ya dawo,ta mike ta bishi bedroom dinsa tace lafiya kuwa? a hankali ya kalle ta yace tunda bakya so na ki barni na mutu mana Ina ruwan ki,wlh duk abinda ya sameni kece,duk lalurar da na hadu da ita kece Sil.
Khadija tana Jin yace haka taji tausayinsa ta furta to ai Kaine ka jawo komai muna zaman mu lafiya ka yi min fyade,ki daina cewa nayi miki fyade Khadija kina da shekarun ki,Baki San kaddara ba ke? tunda kince kinyi hakuri kin yafe min ai ya kamata a wuce wannan zancen,Dan Allah ki daina tuna min Ina matukar nadama,kaddara ce ta hauni ba ganganci nayi ba,to wlh sai ka bani million uku ta da na dawo Maka da ita sai ka biyani ai ka riga ka bani,tunda kika kawo min na jefa takardar cikin locker ki duba ki gani,Khadija ta jawo ta ganta a ciki tace to na ajiye abata a nan in ta bace Kaine,Magani ya Sha ya dan kwanta,a hankali ya kalle ta sosai yace kiyi hakuri indai na bata miki rai.
Share shi tayi ta dauke ruwan robar Dake ajiye a Saman bed sannan ta haura Saman bed din gefe ta zauna sannan ta furta ka daina bani hakuri,na riga da na hakura,na hakura komai ya wuce,Kinga dama kenan? Ni ba irin Ihsan bace mutuniyar banza mutuniyar wofi Kai wlh da ka sani ma ita kayiwa fyade,ta gama zama ka sake ta Kai da zaka barta inyi kishi da ita,shine ka wani sake ta kawai,dariya yayi yace sai a dawo miki da ita ai,Mero tace tunda ka riga ka sake ta a barta can,hannunta ya rike Yana kallonta kamar zai hadiye ta,masoya an shirya Nan take ya jawota jikinsa ya rungume
Yana mata rada a kunne,ture shi tayi tana dariya tace Kai ma fa wlh Dan duniya ne Ina ganinka salihi ashe ashe,light ya kashe Khadija tace haba haba da tsakar rana haka,ya mike ya kulle ko Ina duhu ya mamaye dakin sannan yace sabo da karki ji kunyata in kika Saba ba kashe light,,nifa ban shirya ba gobe sai ki shirya ai please....ya sake hade ta da jikinsa Yana shakar kamshinta ta ko Ina Dake fita lungu da sako,ajiyar zuciya yake saki a hankali Yana shafa gashinta Sakamakon hijab din da ya cire mata,gashin ya Sha gyara,yace a Ina aka gyara miki gashin? Mero tace wata ce a cikin garin Danbatta tayi min,baiyi kyau bane? Muryarsa tana rawa ya furta yayi kyau,Khadija ta lumshe Ido Yana shafa gashinta tace a ranta ashe shafa gashin ma dadi ne ake ji Shima da fa'idarsa,hannu yasa a hankali ya janye zip din rigarta kasa ya bude rigar ya hau sumbata tun daga dokin wuyanta har zuwa bayanta,Khadija a ranta tace yanzu nasan namiji shima Yana da baiwa,a hankali ya janye rigar,duk Mero ta fara mazari itama kamar yanda shi ya hargitse gaba daya,a nutse ya janye rigar tare da balle bra dinta,Albarkatu suka banyana manya a cike dam dam,rudewa ya sake yi ya dawo da ita Samansa a hankali ya cafki bakinta Yana tsotsa
Mero Ido ya lumshe tana Maida martani ba tare da ta shirya ba ma,boobs dinta yake wasa da su a cikin nutsuwa,Mero ta gigice tana Jin sweet sai Nishi take yi Shima haka,tace yanzu lokacin fyaden Nan da haka kayi ba sai nayi shuru ba,dariya yayi" tana Samansa Yana Jin ni'ima na fita a jikinta Yana sauka a nasa,Hakan yayi mugun zautar da shi,da dadi ya tambayeta,Mero har da bada amsa tana Jin dadi,a hankali ya dinga koya mata yanda yake so tayi Masa Shima domin Jin dadinsa,abubuwan da take Masa manya ya haukata shi gaba daya Bai San ma a Ina yake ba,Sambatu yake da maganganu marasa kan gado,ya kwantar da ita ya mata sucking sosai Khadija kamar zata mutu ta huta sabo da dadi,sai da taji dadinta sosai sannan a nutse,ya tattara nutsuwarsa sabo da kar ya cutar da ita a hankali ya shige ta,duk da haka dai akwai zafin sai da tayi dan Kara,tace da zafi dan Allah,muryarsa na rawa yana Sambatu ,Khadija tana cewa zafi...ni ayi a gama dan Allah,ba ji yake ba sai da harkokinsa yake bugawa kawai sai da ya gamsu sosai sannan ya hakura,sabo da a haka ma da zai huta ya samu Kari so zaiyi amma baya so yanzu ya sake bata mata rai Khadija ta zama hukuma sai lallashi.
Arham yafi sati baiyi komai da Basma ba hakuri kawai yake yi sai dai ya rage zafi indai wannan ne bata hanashi,duk abinda ya nema Basma bata hanawa tsayawa takeyi suyi abinsu,yau da sassafe ya shirya tana bacci ta bude idonta ta ganshi a Jikin mudubi, ci Gaba tayi da kallonsa,sai da ya gama ya juyo ya ganta ta tashi,Murmushi suka sakarwa juna yace kin tashi kenan? tace ba dole ba tunda naji baka kusa ai bacci me dadi ya kare,murmushi yayi yace gida zanje na gaida papa kin San in ana so a same shi sai dai aje da sassafe,to abinci fa baka ci komai ba? Kiyi ke kadai da rana sai naci,in naje gida sai na karya,mikewa tayi tace Allah ban yarda ba,sai dai ka jira,Papa ne zai fita dan Allah ki fahimce ni,to shike nan na yarda sai ka dawo din,takowa yayi gabanta ya mata kiss ya fita ta rako shi har Parlo tana cewa ka dawo da wuri,yace Inshaallah ya shiga motar aronsa ta Basma ya fita.
Gidan yaje ya wuce part din Mima Bata Nan tana bangaren Papa,Shaheed ya tambaya Ina Mima wai? tana birnin kauna,dariya suka yi,Arham yace furfura ta baibaye ta me za a samu a birnin kaunar,Shaheed yace uhm to tana can sai dai kaje can,zama yayi ya karya tare da Shaheed yace bacci Basma take yi shi yasa na karya a nan kar ayi min sharri,Shaheed yace ni kaji nace wani Abu?
Mima ce ta shugo parlon" Arham yace Oyoyo an dawo daga birnin kauna,me ya kawo ka da sassafe gidan mutane cewar Mima,yace Papa nazo gani ni,tace an kai Ikhy Rafeeq asibiti sai kuje ku ga ya jiki,Arham yace Allah ya raba lafiya,ko banyi niyyar zuwa ba zanje dan naga idon Rafeeq.
Papa yaje ya gaisar,Papa ya Kalli Arham yace Ango Kaine ka iya fitowa da safe haka? Arham yace ai sabo da kai na fito kar ace Amarya tasa na manta da ubana,Ina zuwa Kuma naji Mima tana Nan shi yasa banzo ba sai da ta fito,me yasa kaki zuwa zaka min iyayi da ai zuwa kake,to tana Nan wajenka birnin kauna,Ina matar taka? Ina Jin dadi in akace Ina matata,da kuwa sai dai ace ya su Mima,amma yanzu y iyali ana ta ganin mutunci na da girma na,da an San tsiyar da nake shukawa ni da Basma da ba a Kalli girma na ba,ita wlh bata ganin girman nawa ta raina ni,sabo da birnin kauna da ake ta zuwa,Papa yace Kai fa surutun ka yayi yawa Arham, Ina fita mutane salamu Alaykum Malam Arham ya iyali,Papa ya tuntsire da dariya yace tsabar girmanka da ake gani kenan? yace ei,sanda kunwa Ina Gwauro in na wuce ma gulma ta ake yi gashi can Dan gidan sojan cen nan wannan sojan marar fara'a ai dansa ne, ae Jikan Zeenatu,au jikin Zeenatu ne? Cab Yan Duniya ne fa.
Papa ya sake Shekewa da dariya yace Maza Mima ta ji kana kiran Zeenatu,Papa yace Arham kai da Spark Ina so kuzo muyi hira aci dariya bakwa rabo da shiririta.
Sannan suka tafi asibiti har Mima,Maman Rafeeq tana can da ita aka tafi,Ikhy tayi dauriya tana Jin ciwo amma daurewa take sosai tana cijewa,Likita ta bata wata kwaya ta sa a bakinta,tace ki shiga dakin ki kwanta in kina so Kuma ki zauna a nan ki dinga dan zagawa haihuwa sai anjima,Ikhy tana gefen Rafeeq a zaune tace kyale ni a nan tukun,Rafeeq Yana kallonta in yaga ta yatsine yace Yaya? tashi tayi ta fara zagaye,Maman Rafeeq tace in banda ma tsiya ya za ayi ki sako doguwar riga ki taho haihuwa Kuma doguwar ma wata mannanniya,Arham suna zuwa yaga Ikhy bata saurarar kowa ta kanta take,Mima ta basu kayan data taho da su na sawa,tun Ikhy na zagawa har aka ji ta zauna ta rike mara ta fara barin wasiyya,Arham yace Allah sarki Rafeeq ya kaiki ya baro gashi shi kalau a zaune,Ikhy tace ai macuci ne azzalumi,Mima tace Abu yayi nisa a shigar da ita ciki,Ikhy tace au yanzu Nan da sauran duk bala'in da nake ciki? Maman Rafeeq tace me kika yi Yar nan, shike nan mutuwa tazo na gama yawo,Rafeeq shi ya ma kasa magana addua kawai yake baya kula kowa sai addua Yana zaune bakinsa kawai ke motsawa.
Ciki suka shigar da ita,Mima da Maman Rafeeq suna ciki,Arham da Shaheed suka zauna Arham yace su Ikhy ana can ana fafatawa Kai kuwa ba ruwanka kayi mata ciki gaka kana hutawa,Rafeeq bai kulasu ba,sai da aka kwashe kusan hour sannan aka ji kukan jariri namiji,Rafeeq yace Allah yasa ita ce,Arham yace ita ce ma,abinka da private sai da aka gyarata tsaf da jaririn aka canja mata daki sannan Maman Rafeeq ta fito tana washe baki tace nayi jika namiji,Rafeeq ya sauke ajiyar zuciya yace namiji ne? tace ae, yace Alhmdllh babu ni ba yin Siriki da wuri da macece sai saurin girma sai batun aurar da ita shike nan Kuma tawa ta kare to Ina da siriki duk yarintata ai tsufa ya zo kuma Alhmdllh,Arham yayi dariya yace Kai dai masu Albarka ake nema,shiga suka yi ciki yaro kyakyawa katon gaske,Rafeeq ya dauki dansa yace abin da aka shuka a daki a boye an girbe shi yau,Mima tace zaka fara Kai fa a duniya baka da mutunci kaima,Arham yace Mima mene to a ciki muma ba gamu ba kun girbe mu sabo da Allah da ba ayi ba a same mu gamu da yawan tsiya.
Chika tana Jin labari tace saura ni Allah yasa Nima na haihu lafiya,Misam yace Ameen Ameen,Naila kuwa,tana ji aka bugowa Spark waya Chika ta haihu namiji Kuma yace wow Allah ya raya Rafeeq ya zama Daddy,Naila ta manna kanta a kunnen Spark wai sai ta ji,ya gama wayar sunce a fadawa Naila yace tana ji ma ya kashe wayar,yace yau dai da babu makaranta banji dadi ba gwara kina makaranta gaba daya,Dan iskanci suma masu makarantar sai su ce yau Monday guda ba lecture,Naila tace wato ka tsane ni yanzu ka gaji Dani kora ta kake yi baka son ganina sabo da ka riga ka gama dani,a baya ai baka so ma na bar kusa da Kai" ba komai,yace sorry Ina so aiki zanyi nasan halinki sai ki hanani da rigima shine fa nufi na,Ba wani wa zaka yiwa wayo,cikin ai Kai kayi min ba wani ba shine zaka ce na dame ka,ta juya ta haura sama da Yar gown dinta iya cinya sama ta tsuke kasa a bude peach ta wuce,Spark yace tab yau akwai daru,tashi yayi ya haura sama Shima,ya same ta a kwance tana waya da Abbanta, tace Abba zancen ka ya tabbata namiji ba Dan goyo bane,ban taba sanin Spark haka yake ba bashi da kirki sai yanzu da na samu ciki,tunda na samu ciki ya juya min baya sabo da ya gama dani,Spark Yana jinta bata San ma ya shugo ba,Abba yace indai ba kishiya zai miki ba ai da sauki kiyi hakuri nima uwarki Kubra hakuri nake da ita,yanzu Nima da na Goyata na sauke ta ,jiya ta karta min rashin mutunci ku dama mata ba hankali ne da ku ba,duk haka kuke Baku da tunani baku da hangen nesa bare ku samu hankali,in kin gaji kiyi yaji ki taho gida Ina da daki spare sai kiyi ta kwana da Beauty kafin mijinta ya dawo,ga Abinci kici ki bar shi,Naila tace na dawo gida Kuma Abba? Ni wlh bazan dawo ba me zanzo na zauna nayi,nifa in ba a gidana nake ba kwana Daya ma a wani wajen kamar a kan kaya nake ji na sannan Kai da zaka min nasiha ka bani shawara sai kace na dawo gida,Abba yace na gaji da yi miki nasiha da fada Naila,ke kanki kin San nasihar nan watarana Yar Inna ce take koya min sai nazo na fada,Naila ta kece da dariya Abba ya tonawa kansa asiri dama nasihar ma ba basirar sa bace,Abba nasihar ma sai an koya Maka? Ai kin San ban iya ba,Mohsin ma yasan gaskiya ba iyawa nayi ba,kin San ta ranar ma da za a kaiki gidan miji kwana nawa nayi Ina biya kafin na iya abinda Yar Inna ta koya min? Shine ai kika ga na zage Ina ta fama uwarki ce ta koya min ba yin kaina bane,ai karshen abinda zan iya nace Allah ya tsare a kula shike nan,Naila dariya take kawai,Naila tace Abba baza ka Kara da Yar Idea Dinka ba? Idea me Ina na ganta sai wacce ba a rasa ba,da fa ma ace ba sunana Hashimu Dolo ba to da sai a samu canji amma indai nine to sai dai kuyi hakuri Abbanku bazai iya abin duniya ba,ku godewa Allah da nake iya sana'a ko da akan katifa ne.
Abba yace ban fada miki ba mijinki ya siyo min sabuwar mota me tsadar gaske Baki ganta ba,ga Mohsin tun kafin ya dawo ana ta canja mana gida za muyi gate da wajen ajiye mota,gidan Sale makwafcinmu ya siye shi ya hade da namu aka rushe za ayi katon filin da gate gaba daya gidan za a sake,Naila tace mashaallah an gode to driver zaka dauka? Ina fa na barwa Yar Inna ita halak Malak ta dinga tuka ni duk Inda zanje ta kaini tunda ni dama ba wani fita nake ba,Yar Inna yanzu ta fara koya sai Murza kan mota take yi nace iyyeee uwar Naila taci gaba,Naila tayi dariya tace Abba ko driver baza a dauka ba? Yar Inna ta Isa rabu da ita Jaruma ce,shike nan to a gaishe ta yace zata ji ,Dan Allah ki zauna lafiya da mijinki,ke irin laulayin uwarku kika gado wlh hayyata,cikinku hayyata, ku hana miji sukuni,ki dinga hakuri,wa zaki samu irin mijinki a yanzu,Naila tace ai shine yake jawowa,Spark ya harde hannaye a kirji kawai Yana jinta,tace ai shine ba Dan goyo ba Abba,kune kuke ganin kirkinsa ni yake kunsawa takaici ku ya faranta muku sabo da Kuga kirkinsa,haka yake min abubuwa iri iri ta karkashin kasa shuru nake kawai Abba,Hashimu yace in zaki kwana bazan yarda ba karya kike in da gaske ne ai nace kuyi yaji ki taho mana,a'a Abba ni ka daina cewa na taho gida ai ta wani bangaren Yana da kirki,Kuma ma laifin kadan ne ai,gaskiya ba laifi,Abba yace ayi sai nazo na taso keyar Yata ta dawo gida Ina amfanin zama cikin hakuri da takura,ba sai kazo ba Abba ai Yana kamantawa da kirkinsa,Kuma fa Yana so na kawai dai watarana sai naga Yana min gani gani,zanyi zamana,Abba yace bari na kira shi na kare Masa tanadi,Naila ta furta a'a ba ruwanka Abba ni zan iya da kaina, Abba dariya yayi tun a sannan yasan tsiyar Naila ce karya take ba abinda aka mata dama gwadata ta doayi,sallama ya mata ya kashe wayar,tana Juyowa taga Spark tsorata tayi ta dafe kirji wayyo Allah dan cikina,wlh ka bani tsoro,sai ka dinga min labe kana Jin sirrina haka ake yi a duniya,yace Maza kiyi ta Kai karata iyaye dai tun basa yarda watarana zasu yarda,zaki jawo su tsaneni a banza,suce Ina miki wani Abu,to baka yi din ne? Naga rannan da nace ka siya min ankon wata cewa kayi baza ka siya ba direct ka fada min,na hakura ban ce komai ba banyi zuciya ba na kawo Maka wani agogo nace ka siya min kace to kawai ka Maida ni banza ko zancen ma baka sake yi ba,nayi shuru Nima rannan har gida Matar Yaya Khalil ta kawo wani material da kana Nan kaya tace ka siya kin siya kayi,da Sanda Ina waje ne nayi Imani jikinka na rawa zaka siya,sabo da yanzu nazo na gama yawo kayi min ciki,shine ko yaushe ka kora ni makaranta sabo da baka son ganina nima na daina zuwa makarantar bazan je ba,na fasa karatun tunda badan Allah ka sani ba sabo da ka tsaneni baka son ganina ka kaini school,kullum ban isa inyi fashi ba ka dinga masifa kenan kace Ina Maka asarar kudi haka ko bana Jin dadi sai ka kaini school ta dole to bazan je ba na daina makarantar in zaka Jani ta karfi ka Jani ka kaini,ka isheni ni na gaji duk nabi na tsane ka ma,wani kyanka wani kudinka, wani surarka,wani hallarenka,wani iya Uhum Uhum Dinka wani iya sarrafa uhm uhm Dinka,wani komai naka baya min ya daina min,yawwa ka daina ganin wani kana ja baka ja a wajena baka tafiya aradu,in sanda Ina kauye ne ka min wannan tuni sandata bata sha jininka ba ban fasa Maka Kai da Sanda ta ba,wul wul Ina wulwulata sai dai kaji gaf a goshinka,karka kaini bango ka bari na dawo Tantiriyata a gidan nan wlh baza ta maka kyau ba....tana gama masifarta tace an dai gode Maka ka siyawa Abba Mota again,tanan wajen dai anyi basira Allah ya Kara budi mun gode sosai da sosai.
Spark Yana kishingide Yana kallonta har ta gama yace Uhmmmm....kawai,tace da anyi magana an Fadi gaskiya kace Uhmmm,Uhmmm fa baza ta kaika ko Ina ba,Anbi a damu mutum,da ace ma akwai Inda zan tafi nayi sati biyu na huta ba shike nan ba,fitar ma da na tashi fita nace zanje waje kaza,to Baki da aiki ke sai unguwa Yan..Yan ..yi..yi..ya...chaccha baza kije ba,ke kullum yawo,Dan bado abin alfahari na ba dama na hana nace bazan bayar ba bana so sai an min fyade,kullum fyade ake min a gidan miji,Spark Yana jinta Yana dariya a ransa,kwanaki ma ni me miji wai ni irin zan samu Lada na zauna na sharara Maka wanki nayi guga,yini nayi Ina aiki a kayanka irin zan samu Lada, dake kai ba a ma gwaninta wai kazo ka gani sun fita kuwa ai da kin raba biyu,ke ba iya wanki kika yi ba karki Bata min kaya, maimakon kace wow Baby my life,My Heart Allah ya miki Albarka Allah ya saki a Aljanna shuru kake ji,nace ko Albarka baza ka sa min ba? Wai Allah ya saka miki a baka kiji dadin tauna,na tauna me to shinkafa? a lokacin kyaleka nayi zazzabi nake shi yasa banbi ta kanka ba,,Allah ubangiji ya kawo ranar da masu wanki da guga zasu yi yajin aiki ko Kuma wata matsala ta samu,ka rasa me Maka wanki gashi ka sake kayanka gaba daya tas baka da na sawa muga waye zai wanke Maka ko Singlet,Kuma wlh ko basu yi yajin aiki ba Ina Nan sai na kulla Maka takaici akan wanki zaka ga tsiya,kayan zan samu duk na jika su na barsu a haka,sai ka damu da wanki Ina nan da Kai.
Spark yayi dariya kamar ba gobe,Masifar Naila laifi tun Wanda ya wuce baya sai an tono shi an dawo da shi sabo,yace to duk naji kiyi hakuri,ba wani nan sanda Ina budurwa da nazo gidan Nan har Indomie da Salat na Maka ka cinye abinka tas harda ya bawa Ashe Ashe ladabin duk na bado ne,Ashe kace shegiya gama yinki sai nan gaba zaki ga Spark,ni Kuma na dage duk duniya my Spark Ina kuka akan Spark ya rike Wahida Dan Allah jeka yanzu ka rungume ta wlh lafiya zan kwana,ba wani in ba Kai sai rijiya,wani sai da Kai zan rayu gwara a bani shinkafa Yar Hausa,ko tsakin shinkafa,Spark ya dinga dariya kamar me,daga yace me yasa malamai suka ce yau ba lecture,yace naji to I'm sorry shirya mu tafi ganin jariri,Naila tace a'a kaje na taho Ina zan bika na takura maka baka son ganina ai ba na zauna kusa da Kai ba,sai ka dawo,ya buga ya buga tace baza ta bishi ba ita kadai zata je,sai da ya tafi ta shirya ta shiga motarta taje asibitin da abinci lafiyayye,Mima tace Spark ba daga gida kake bane na ganka Kai kadai Ina Naila? zata zo yanzu aiki take yi bata karasa ba,suna haka sai ga Naila ta shugo,suka gaisa ta dauki jariri tana yiwa me jego sannu,Rafeeq ya fita lokacin,Naila ko kallon Spark bata yi,kamar bata sanshi ba tunda yace me yasa aka ce yau ba lecture to baya son Ganinta ita,ko dadewa Bata yi ba tace zata tafi,Mima tace tun yanzu daga zuwa,tace aiki zanyi ne zan dawo zuwa yamma,lokacin ma an sallame mu sai dai kije gidansu tace to ta musu sallama ta tafi,Mima ta Kalli Spark tace ko dai laifi kayiwa Naila ne naga kamar ranta a bace? Spark yace tunda cikin nan ya samu haka take yi fa,a'a naga bata ko kulaka a yanayin da kowa ya sanku yasan yau da matsala,Spark yace fushi tayi fa,cewa nayi me yasa ma yau Monday guda za ace ba lecture ai gwara ta tafi school shike nan fa,Mima tace ko nice wlh sai naji haushi tsakani da Allah baka kyauta ba,Dan me zaka ce haka,ya nuna ka gaji da ita a gidan,Spark yace wlh ba haka nake nufi ba ni nufina sabo da fitinarta na tsokane ta Ashe haushi abin ya bata ni tsokanarta nayi ,kawai,to baka kyauta ba gaskiya,ka takura mata da karatu a farko Kuma ka nuna baka so sai yanzu ka dameta Kuma kasan tana da lalura,yanzu Mima waye baya kuskure a Dan Adam shike nan mutum bazai laifi ba ai dukkanmu Yan Adam ne sai ana uzuri,to dai ka gyara,ciki ne ya sata koma mene kayi hakuri da ita a haka har ta haihu,nufinki bana hakuri kenan? yaushe nake mata laifi duk abinda zata yi bana kulata fa shine yau kawai Dan ni nayi sai ace,ai ku ba a Baku shawara ku dauka Gani kuke kunfi kowa sani,ai Naila ce gaka nan gata ai ba kyaleka zata yi ba cewar Mima,tun yaushe ta rama fadan,ta rama abinta,ta kusa 1hr tana surutu Kuma bance komai ba hakuri ma na Bata,nace tazo mu tafi tace baza taje dani ba,Mima tace ko nice bazan je da Kai ba,Spark yace ke haka kikewa papa wlh ba haka kike ba akwai wacce Papa ma yake juyawa irinki,dukan Spark tayi tace ubanka" Dan Ubanka sa'arka ce ni,dariya yayi yace wlh juyaki dai ake yi,mu Kuma gashi ana juya miki yara.
Bikin Rahma da Nabeela ake yi mata sai sintiri suke a gidan Jauro,Abba da Jauro sune waliyyan Amare,sun Sha kyau,Abba Yana jiran Jauro a kofar gida zasu koma gidan Maman Annoor su huta a can Jauro ya fito yace Kai mata dai sai dai ka gaji ka barsu baza su kare ba kullum kero su akeyi,wata Yar budurwa ce ta wuce Abba yace Jauro ga wata nan,Jauro yace wannan baza tayi quality ba irinsu ne masu kwanciya ba shara bare wanke wanke,kawar Rahma ce ka ganta Yar talakawa ce futuk,Abba yace ba ruwana da gulma a kirata a fada mata ko ayi a gabanta,wata bazawara tana wucewa Jauro yace kaga dai dai mu,Allah ya Kara lafiyar kwalliya,Abba yace shiga mota mu tafi karka sa mu kwashi zunubi,Hidaya ce tazo itama Abba yace ga 'yata Nan Yar tsila anyi kiba ya fada yanda Hidaya zata ji,wajen su Abba tazo ta gaishe su,Abba yace su Hidaya daga gidan Siriki sai gidan miji unguwar mu ma an manta,dariya tayi tace Abba rannan fa naje baka nan,yace uhm ya zanyi tunda an raba mu kiri kiri,Ko Allah Sanya Alkhairin mota baki mana ba,Hidaya tace ai zanzo na ganta Abba,yace Allah ya kawo ki idan Manniru Dan Jauro ya barki yanzu ya rabani da 'yata sai abinda yace,Abba Kai fa ka dage sai na aure shi,ai ban San haka zai min ba ya raba 'ya da iyayenta,in samu jika guda duk ku kasa taya Yar Inna suyar nama sai ma'aikata ta samo mutum biyu suka yi aka biya su,Hidaya tayi dariya tace Abba ka gaida da Umma,wato ke Nan kinzo gidan siriki Jauro jeki Allah ya taimaka,Hidaya ta tafi tana dariyar Abba,mota suka shiga suka bar gidan.
Anyi biki lafiya an Kai Amare .
Arham sai 2pm bayan yayi Sallah ya koma gidansa ya samu Basma a kitchen fitowa tayi tace ka dade Allah tana shagwaba...rungumeta yayi tare da furta matar Rafeeq ce ta haihu naje,kukan shagwaba ta fara Masa tace nifa bazan je ba? Zan kaiki mana amma yanzu na gaji,yanzu yunwa nake ji har kala biyu,wacce? Ta abinci da taki yunwar,Basma kamar zata yi kuka tace ban fa warke ba Allah,Arham ganin bata hanashi komai yace please
Gidan ya kalla ko Ina ta gyara shi sai kamshi da kyalli gata Basma ta Sha kana nan kaya,ta zuba kyau gaba daya sai Arham ya rude,ya zauna a dining tayi serving dinsa,Yana cin abincin girkin ya Masa dadi,amma hankalinsa na kanta gaba daya,spoon din ta karba tana bashi a baki,ya jawota tare da Maida ta Saman cinyarsa yace washhhhh.....na koshi sai kin bani Bado sai na dawo naci gaba da ci,ya Sha lemon da ta hada ya dauketa,ta fashe da kuka tana tunanin wahalar da ta Sha a farko.
AsmaBaffa
[3/7, 10:35 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI
BOOK 3
~TAIMAKO~
76-80
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA NE GA
AIDA MAMAN TASNIM
Chapter Navigation
Use this section to move to any chapter without going back to the top.