Complete Hausa Novels

Abrah Complete Hausa Novel

Reading file: Abrah_Complete_Hausa_Novel.txt

Chapter 17 of 21

PAGE *38*

________________๐Ÿ“–Sirinah tace" kamar dai yanda na fad'a maki yau karfe 4 zanje har'hospital din shi na sanar da shi irin son da nake mashi,

Abra ta nisa tace" kawata Allah ya kai'mu da yamman kuma Allah yasa ya Amshi tayin soyayyarki "Ameen" Kawata na gode

Haka dai sukaci gaba da tattaunawa har malamin su ya shigo,

Dr shireem ne cikin shirin na zuwa Hospital Yayi Kyau so sai sai baza qamshi yake.

Men'parlour ya sauko kujera Atine taja mashi ya zauna black'tea shi ne ta fara had'a mashi sannan ta koma ta had'a mashi kunun gyad'a mai shinkafa wannan shi ne Abin da yafi so thank u Atine.
. Ur wlcm tace" da shi

Bayan ya karya ya ta shi ya haura zuwa d'akin Abban shi dan gai'she da shi suna zaune waje guda shi da Sweetheart tana mashi gyaran fuska

Sunkuyar da kan'shi yayi ya gai'she da su sun Amsa mashi cikin farin ciki .

Sweetheart ta Aje Abinda take ma Abba gyaran Fuska taje ta Rungume danta tai mashi kiss gefe da gefen kumcin'shi shima yai mata A goshi sannan yace" I'm goine to Hospital owk.

Bye tayi mashi Adu,a ya fita yau mulkin ya motsa sawa Yayi Akayi driving din shi tare da rakiyar manyan car's din shi wad'an da suke mallakin shi.

Motar"shi Ce tsakiya biyu baya biyu gaba ta fiya suke Ahankali cikin Natsuwa duk inda suka gitta sai An kalle su domin tsarin nasu Abin birgewa ne duka motacin farare ne ta shice kad"e blue wadda yake Aciki

Hon sukayi a get din Hospital din get man ya bude masu get jiki na mashi rawa sunyi parking inda ya dace suyi parking driver"n shi ne yazo ya bud'e mashi marfin motar cover'shuos din shi farare su su suka fara bayyana wato qafar shi ita ya zuro waje zuwa wasu mintina ya ida fitowa gaba daya ma aikatan wajan sunyi layi suna gai"she shi masu shara da bawa flower ruwa.

Office din shi ya nufa ya zauna bisa kushin irin mai juyawar nan documents din gaban table din ya jawo ya hau dubawa yana saying

.mintina kad'an ya ta shi.

Yafita zuwa duba ma jinya ta

Haduwa sukayi da Salome good morning sir. Salome tace" da shi cikin daure fuska ya d'aga mata hannu.

Bata da muba dan tasan halin mutumen Nata yana tafiya tana binshi hannuwan ta d'auke da fayil tana bashi labarin tawa mara'lafiya da Aka kawo cikin dare tana zubar da jini

Yana jinta Aman tanke bai tanka' mata ba ita kuma bata fasa gaya mashi ba biye take da shi.

*Wacece Salome?"*

Salomi dai ma aikaciya Ce A wannan Hospital din A salinta Yar jahar Ogun Ce

Ba bahausa bace yare ce Nursing ce babbar likita ce tanada gogewa Akan matsalolin da suka shafi mata.

Salomi Aboye mata'shiyar budurwa yar kimani shekara Ashirin da biyar

Salomi tana Matuqar son Dr shireem so sai .

Jiya ta dawo daga garin su ta jima Acan wannan kenan,

Duk d'akunan marasa'lafiya yabi yana shiga yana duba su wasunsu sunji sauqi ya Rubuta masu sallama haka sukai tabi suba dubusu Salomi na taya shi

Har suka iso d'akin matar da Aka kawo tana zubar da jini so sai take zubda jini

Bafulata bace bayan sun shiga cikin har'shen turanci Salomi tasake Yi mashi bayanin matsalar ta wai planing ne tayi na kwayoyi batabi qa'idar shi ba shine ya bata matsala sannan baya ga haka tanada matsala A gaban ta dolle sai Anduba ta

Dan jini sai wari yake
Dr yagi ko yawu bai iya hadewa ya dauki Abin Rufe Hanci da safar hannu yasa ya matso bakin gadon yace da ita tana kwance gyara A duba ki bude qafafunki

Yasa hannu zai yaye zanan ta
Aiko bafulatanannan tai maza ta ta shi zaune .

Ta gyara zamanta ta d'auki qafarta daya ta Dora kan daya tace " Aradun Allah likita da mai'shi.

Dr ya mai mai ta dan daga shi har Salomi basu fahimci bafulata'na ba Dr yace ki kwanta nace na duba matsalar ki

Aiko ta qara jawo zananta ta tura tsakan'kanu qafafunta tace" shin likita Aradun Allah bazan kwanta ba wallahi tallahi bazan bude maka wanga wuri ba dan Wallahi da mai shi . yo'idan Na bude maka hardo yagani fa Aiko naga boni wanga wuri ka ganshi Aman wullahi bazan bude shi ba sai dai kabani magani

Yanzuko sun fahimce ta Salomi ji take kamar ta maqare shegiya dan tabata haushi cikin zuciyar ta sai d"ura mata Ashar take mi Dr zaiyi da ita Abu haka cikin qazan"ta sai tsami da wari da qari take
Ko ita da take haka ai Dr bai kulata ba balle ita Yar daji.

Shiko Dr dariya ta bashi so sai yanda ta dage tana fad'in da mai'shi bayan da bayyi da ita Akan ya duba taba Aman taqi ita dai da mai'shi

Tambayar ta yayi INA mijin nata tace yana waje Salomi ya kalla yace taje ta kira shi
Cikin haushi ta fita mintina kaden sai gasu sun shiga

Dr ya dube shi da uwar sandar shi ga hannu yai mashi bayani yanda sukayi da matar'shi

Budar bakin mijin sai yace Aradun Allah likita nata ne .

Kai Fulani ba dai wauta ba๐Ÿ˜„๐Ÿ˜„ saura kice dake nake teemarh๐Ÿ˜„๐Ÿ˜„

Dr shireem yaga zasu 6ate mashi lokaci yace da mijin ya fita ya fita ya tsuke fuska ya daka mata tsawa yace gyara ai jiki na rawa ta kwanta ita da kanta ta yaye zanan ya dubata matsala ce so sai A mahaifar ta saka makon magani da take sha mahaifarta ta so lalacewa dan sai Am'mata Aiki so sai gare ta dan haka sai ya fad'a ma Salomi matsalar ya wakiltata da tai mata Aikin yanda ya kamata Shikuma ya fita ya koma office din shi

Salomi taci gaba da yimata aiki yanda ya kamata domin tanada kwarewa so sai Akan matsalolin mata .

Minitana 30. Ta gama ta fito kai tsaye office din shi ta nufa yana zaune da phone din shi yana duba chart din da sukayi da Abra jolley inji shi hello tace da shi ta samu waje daya daga cikin kujerun ta zauna Dr cikin zuciyar yake fad'in ta dawo fa yanzu ba sauran zama lafiya zata matsamani

Sa shi gaba tayi tana kallo ita dai Dr shireem ya mata komai na shi ya mata yana birgeta ba kad'an ba Aman yaqi bata dama akan soyayyarta ita fa ko ba Auranta zaiyi ba ya kama su d'an soye koda soyayyar shan minti ce.

Yanda take kallon shi duk ya tsargu dan haka phone din shi ya Aje shima ya zura mata ido yana qare mata kallo.

Salomi Baqa,Ce Amman taxi bilicin duk ya feso mata quraje man bai Amshe ta ba doguwa Ce tanada jiki so sai da manyan idanu bata gashi kai so sai dan ko yanzu kitson gashin doki ne tayi irin shi nan mai kala biyu Baki da bula Anzuboshi har ga baya Ansa roba An daure

Shiga suit Ce tayi farare masu guntun siket dawasu dogayan takalmi masu shegen tsini wuyan ta sanye da sarqa irin tasu ta Arna mai zanan kuros sai yar barima data maqala A kunnanta .

Hannuwanta ko nace yatsun hannuwanta sun sha Akai' fun roba Ta masu Ado da jan'farce Dr cigaba yayi da kallonta harya zuwa kan manyan nonuwan ta rusa rusa dasu itako ganin ya maido kallan' shi ga nonuwan"ta harda qara gyara zama yanda zai gansu da Kyau tana cin cingam yana kanne mashi ido guda sai wani qas' qas take da cingama fuskarta ya kalla sai kwarkwasa take mashi bai son haka take ba sai yau da ya qare mata kallo wani bajejan hanci ne da ita irin mai fadin nan duk ya cika mata fuska. Manyan lipes dinta sunsha lpes glass sai kyali suke ga urban Eye shadow ta sha hummmm yace tare da sauke Ajiyar zuciya ya tsani macce data cika kwalliya wai shi Salomi zata Ce tana so gaskiya ta cuce shi .

Telephone ya jawo Yayi kira Aman ga Alama bai samu Wanda yake kira ba.

Tsaki Yayi yace da Salomi cikin har'shen turanci da ta gyara takardun dake gabanta .

Aiko kamar jira take tasa air pis ga wayar ta ta kuna waqa ta liga air pis din A kunnanta ta dauki bro

Ta cigaba da aikin da yasata sai waqarta takebi mai taken doro doro buciyoyo doro doro doddodoro kai banfa iya waqar ba Aradu๐Ÿ˜๐Ÿ˜„๐Ÿ˜ซ

Kallon ta yayi yanda take waqar doro kamar ita ta rerata

Dan Haka shi ta shi ta shima Yayi ya shigewar shi qurya ya kwanta kan bed ya lumshe idanun shi itako jin yata shi tabi shi da ido ji take kamar taje ta rungume shi. Aman badama.

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.