Abrah Complete Hausa Novel
Reading file: Abrah_Complete_Hausa_Novel.txt
Chapter 9 of 21
*PAGE 6*
BARHIM itace unguwar da dady yanufa ta manyan mutane wajene na guda nar da hada hadar kasuwanci
wani guri naga yanufa inda naga tarin manyan motoci berjet na masu hannu da shuni
Inda da ga gefe guda kuma nafefce da mashina ga yan sanda da sojoje nata aikinsu
wani dan sandane naga yanuna ma dady inda zaiyi parking din motar shi
dady naga ya fito sai naga ya nufi inda nake tunani nanne hosipital din
saboda wani katon SYMBOL dana gani an rubuta da manyan baki
DOCTOR SHUREEM MUHAMMAD MAI NAIRA GENER HOSIPITAL
Inna daka daga kanka sama gaban asibitin nan ma da manyan baki na rubuta MAI NAIRA HOSIPITAL
a cikin asibitin abin baa magana iya tsaruwa asibitin ya tsaru kamar a qasar waje
Ba abinda zaifi berge ka kamar irin room room din da kunan da aka tanada dan majinyanta
Ba abin da babu a cikinsu kamar su gado gado ne mai kyau da tsari gefe guda kuma ga feerije nan anta nada
Ga tolet da kujeru domin masu gani petiont su zauna maganar sanyi kuwa ba a magan dan ga A.C nan da fan ka sai wanda ka keso ka kuna ga tele phone na shi ma idan marasa lpya na bukatar wani abi sai yakira
Bangon dakin liqe yake da qatur parlasema in suna muradin kallo sai su kunna
kai gaskya tsarin da kuna asibitin abin berge wane
dan in kana ciki sai kadau kama da kinka kake hummm idan nace na tsaya fada maku tsirin asibitin to bata lokaci ne
Amman kuda dau ka tsarin asibitin kamar a qasar waje kake cike yake da mutane ta ko ina gasunan da yawa duk fadin asibitin da girmanta mutane sun cika tah
Mutanene ba na qasar mubane kade harda na kasashe waje sun samu halarta wannan taro musamman ma na qasar james kowa ya halarta
mutum biyu kade ake jira mai girma GOVERNOR AMINU BELLO MASARI
Governor
Jahar KATSENA STATE ta duko dakin kara kunya gare mu ba dai tsoro bah ๐คฃ take jahata kenan
Da DOCTOR sune ake jira bayan governor yaza da mintina kadan sai ga wasu manyan motoco su shigo masu normber daya
mai naira itace no din motocin bayan an bude mashi yafito sai
Sai suduka suka take mashi baya zuwa cikin asibitin
da shigar shi sai kallo ya koma sama kowa attention din shi na gare shi kowa da abinda ke ran shi
bayan kowa ya natsu anyi tsit ana jiran d.r yazo ya gabatar da kan shi ga alumma
Dr tane tsaye gaban dumbin mutanan shi inda yafara da assa lamu alai kum Waraha matullahi wabarakatuhu
bayan gai suwa irin ta addinin musulunci
Jikake wurin yayi tsit ana sauraren muryar shi mai kama da busar sarewa kowa sai gyada kai yake yana jindadin yanda vioce din shi kera tsasu
Hello good afterning ever body i wish everbody welcme to my hospital my dear govrmnor an my dear friend all welcome befor i said anything tel me introduce my self my name is ductor shiram my father is mohammed mai nera i finish my dectoring in universty of germany,sence ever befor my plicy is to be ductor an i have been by now ,i promise to buld a hospital in orther to help my country and my cominity people ,with glory of god i have been don an i hope nigerian will afrisheat what i have been don in my country thank the excelance an thank all my people
Tabdi reades kunji ruwan speech sai kace baqon london ko ingila ... Nace to aiy shi mutume da da yai rayuwa james tun yana yaro
da ganan sai matai makin governor yazo yai na shi bayani inda yake cewa da za a samu masu kudi suna tai makawa suna gina manya asibitoci da kamfanoni da ansa mucigaba ga alumma musammanma
matasa da matasa sun samu aikin yi an rage zaman banza da shaye shaye da sace da sace a cikin al uma
Sannan yace mai girma governor yace suma zasu bada tasu gudumuwar su ga asibitin domin tai makawa al uma
Bayannan sai wasu manya likitoci suma su kai nasu bayani a matsayin su na wadanda zasuyi aiki a asibitin
Dagan sai AlHAJI MUHAMMAD MAI NAIRA yazo yai na shi jawabin shi inda yake nuna jindadin shi ga bakin shi na gida da na waje murnar halatar wannan taro sanna kuma yai masu fatan alkairi da fatan Allah ya mai da kowa gidan shi lafiy....
A gajiye dad ya dawo gida gab da magari bah ruwa ka wai ya watsa yayi arwallah sukayi masalaci shi da hanif ..
bayan sun dawo sunci abinci dare sai dad yaba kowa tsara barshi akwati guda guda Abrah ta bude nata akwatin bata san sadda tace wwo ba saboda forvetis din tane ya siyomata
Dogayan rigunane blue and whrite da peank da maroom ko wace kalla ukku ukku da ta kalmen su da jika sai wani kyt shi kuma sarqane da zubuna ata qaice dai duk riga da ta kalmenta da jikar ta da sarqarta da zobina
hanif da mom dukk abinda suke ne yasiya masu suka yima da godiya da fatan Allah ya qara arziqi
Yau sonday Abrah ce naga ni
Sanye da dogon hijab mai hannu har qasa sai sauri take ta sauko parlou inda ta tarda mom dad da hanif suna shirin break
Mom ta kalle ta tace Abrar sai ina tace mom wurin motsa jiki zani nace daman mata na zuwa gidan motsa jiki ๐ค mom tace bazaki bah wannan abu na ban mamaki ina macce ina motsa jiki to ko share share kikayi shima ai motsa jikine
Dan haka maza kitai ki cire hijab dinnan kizo kiyi break Abrah cikin shagwaba ta fara buga kafafu qasa tana kuka dan Allah mom kiyi haquri kibar ni naje ba dadewa zanyi ba
Bana ce dadewa zakiba kawi dai motsa jikin ke bani so kije sai kace wata na miji hanif yace mom dan Allah kibarta taje kinga jiya bataje ba kuma tasa ba zuwa dukk weeknd
Shi dai dad bai ce komai ba da dai yaga da gsky Abrar kuka take ssai yace mata dear ishuru indai gidan motsa jikine jaiki sai kin dawo kuma zan zuba maga kayan motsa jiki sai ki riqa abinki cikin gida ko Abrah da murna ta fada jikin dad tace yes dad
mom ta riqe haba๐ค to hakane abin to Allah ya tai maka ameen su kace Abrar tafito da sauri motor cycle shi ne tahau
DADIN KOWA shi ne inada naga tanufa dadin kowa wuri ne na ya,yan manya ban garorine daban daban ba abin da babu na morai rayuwa bangaran motsa jiki ne ban garan maqulashe ne ban garan lilone kai ban garori da dama duk ina da kakeso
Tikiti kawi zaka siya wan motsa jikinan tatafi
Wajan hawa ukku ne nawa na daya shi ne na maza na biyu kuma shi ne na mata na ukku kuma shine sama shi ba mai shigar sai wani lokaci zaka samu wurin bude inda da manyan biki
An rubuta S.M.N nace nace ko wake da shi oho
da ta shiga sai naga ta cire dogon hijbint ashe sanye take da riga da wando kanta kuma ba dan kwali sai ga shinta daure da ribom wanda ya sauka harga don bayan ta sai lilo yake
wani abu naga ta dauka ta fara tureni da hannu tah idan ta da gashi sama kuma sai tai qasa dashi bayan ta gama sai na ga ta taka sai naga ta ciba da aiki dagan sai takoma
juya jikita idan ta juyanan sai ta juyana sai ta dawo kan qugunta shima inta juyannan sai ta juyanan tireni dai yanda maza keyi ita mat haka take inka ga yadda take botso kirji da duwawu abin sai yaba ka da dariya
dukk ta haka zufa sai tsiyaya take da taga ma wani wuri na ga tanufa daga cikin wuri wurin cike yake da kujeru ga sanye A.C da fanka daya daga cikin kujerun na gata zauna tare da fadin washiii sai naga wata matashiyar budurwa ta kawo mata ruwa masu sanyi da lemuka kala kala
ata qaice dai wurin anta na dai shine domai hutawa sanye take da kayan makaranta yana yinta kamar na marar lafiya ra taye da school bag a kafadar ta haka ta sauko parluo dan yin kari ruwan zafi kawai naga ta sha shima kadan ta tashi tana ta ya mutsa fuska mom tace ba dai harkinyi kariba tace mom yau banji dadi shiya ban da yau muna da sabon malami ba da ban zuwa school dinnan mom tai shuru alamar tunani tace
ciwon cikine ko wannan lalura Allah yayaye maki ita ace dukk in mutum zaiyi menstruation sai yata fama da ciwo in kinsan baki iyawa kiza manki cinda kinsan dai bai maki da kyau kar kije ki some ma mutane
Abrar tace mom kadan kadan nake jin ciwon bari dai intafi in naji ciwon ya matsa sai na dawo mom tace to ki sha maganiki kafin kitafi
tace tou a hankali take tukinta har ta isa makaranta sirinah tace sister lafiya nagani wani iri Abrar tace ciwon mara ne da ciwon ciki
cikin tau sayawa sirinah tace Allaha yaya yai maki sister tace maeen na gode yan mintina kadan sabon malami su ya shigo kyakyawane ssai
inda yafara da fada masu sunan shi mr.bilal gsky yan matan sunya bah da kyau shin dukk abinda ake Abra kan ta na duqe course ciwo ya fara tsanani
kowa hankalin shi ga raishi aman ban da ita dan kokamanni shima bata sani ba shi kan ahi ya nura da hankalinta ba shi wurin shi
sai abin ya ba shi mamaki har ya tsaya yana kallon ta sai da sirinah ta dan tabe ta sannan da dago kanta ido hudu su kayi da shi duk da bata cikin natsuwa hakan baisa ta gani kyaun malamin nasuba
tsam ta ta shi tsaye ta dau jikkar ta tace excuseme sir. tafi ta cike da mamaki ya bita da kallo ta birge shi ssai sirinah tace mashi sorry bata da lafiya ne shi yasa
murmushin gefan baki yayi bai ce komai bah
Allah kade ya kai ta gida mahaukacin hon take wanda ya tada hankalin mai gadi da ma mom dake cikin gida da sauri mom tafito dan gani mike faruwa mai gade ya bude get da gudu tashigo ko kashi motar batayi bata fito fito warta kafin ta itsa wajan mom da ke tsaye tayanke jiki ta fadi
hankali ta she mom ta nufo wajan ta duk ta rude suna cikin haka sai ga dady ya shigo da sauri yayo kana ya na tambayar mom lafiya nan mom ke gaya mashi
ciwon cikin tane ya tashi ya kira dr. din su wayar shi ba ta shiga sai yakira abokin shi na ya shai da mashi bai gari yayi tafiya hakalin dad ata she yace dan Allah kazo ka dubama dear ba lafiya da yake yana rako abokin shi shiya sa yasan wada dad ke nufi sai yace ma dad wallahi ina nan sabon asibitin dr. Shureem
sai dai kuyi sauri kuka wotanan akwi abinda nake shi yasa ban samu da mar zowa dad ya dau keta yai cikin mota da ita mom ita ma tabisu tace ma mai gasi hanif ya dawo makarnata ya jira su yai masu Allah ya kiyayai ya kuma bata lafiya
tace ameen
๐(S.M.K)๐
SHAMSIYYA MUHAMMAD KWAMMA
TYPING....... โ๐ปโ๐ปโ๐ปโ๐ปโ๐ปโ๐ป GOLDEN GIRL
AMMYN KAIRAT
*โ ABRAR*โ
NA
*SHAMSIYYA* *MUHAMMAD* *KWAMMA*
*๐(S.M.K)๐*
(ยฏ`*โข.ยธ,ยคยฐยดโฟ.๏ฝก.:*ึสึ สษจฦษจษีผศถ ีกสษจศถษสึ*.:๏ฝก.โฟ`ยฐยค,ยธ.โข*ยดยฏ)
ัะฝฮต ฮฑะฒฮนโฮนัาฏ ัฯ gฯ ฮนโฮต ฮนs ัะฝฮต ะผฯsั ฮนะผฯฯััฮฑฮทั qฯ ฮฑโฮนัาฏ ฮฑ ฯัฮนัฮตั cฮฑฮท ะฝฮฑvฮต, ฯฮต *_ฯัฯาฮนcฮนฮตฮทั ฯัฮนัฮตั's ฮฑssฯcฮนฮฑัฮนฯฮท_* ฯฮนโโ sะฝฮฑัฮต ัะฝฮตsฮต qฯ ฮฑโฮนัฮนฮตs.
INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/
FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/
TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09
*AMMYN* *KAIRAT*
*DEDICATED* *TO*
*๐TEEMARH* *CUTEY*๐
*TYPENG....**โ๐ปโ๐ปโ๐ปโ๐ปโ๐ปโ๐ปBYE MEE
*GOLDEN* *GERL*
*WANNAN* *PEGE* *SADAUKARWANE*
*GA*
*MASOYANA* *ADUK*
*INDA* *SUKE*
*INAMASU* *FATAN*
*ALKAIRI* *๐๐INA* *ALFAHARI* *DAKU*
Bisimillahir
Adduar fita daga gida bisimilahi tawakkaltu anallahi wala haula wala qouwata ilabilla
*PEGE* *7*
Cikin hanzari dad ke gudu da motarshi dreven yake hankalin shi naga yar shi mom nasha fuskarta tana cewa Allah ya baki lafiya ya yaye maki wannan lalura dad yace ameen..
Sun isa hosipital dady ya dau kota narse tanu fosu da abin dau kar marasa lafiya room one shine dakin da akasa ta
dad ya kira likitan da yace su zo asibiti ya shaida masu sun iso yace gashinan da kati yatafo bayan ya duba ta ya shaida masu zata falka bada jimawaba sumane tayi
Yasa wata narse tasa mata drp da alurar barci suka fada masu cewar in dai ta tashi sukira telephone su sanar ta tashi dr shureem yazo ya dubata suka fita
Dan yan zu yana meeting da wasu likitoci sukace to dad yace ma mom bari yaje gida in hanif ya dawo su tafo tare mom tai mashi Allah yaki yaye
Ameen yace yafita ita kuma tasa diyar ta gaba tana kallo ta shiga wani tunani na daba itama da tana gida tayi fama dawannan matsalar aman yanzu Allah yayayai mata
mintina ta 30 ta falka tare da salati a bakin ta ciwon yadan lafa idanunta sumata jawur
Mom ta matso kusa da ita tace sannu Abrar ya jikin da sauqi tace tare da komawa bacci alurar bata sake taba dad ne shida hanif suka shigo
โ๐ปโ๐ปโ๐ปโ๐ปโ๐ปโ๐ปโ๐ปโ๐ปโ๐ปโ๐ปโ๐ปโ๐ปโ๐ปโ๐ปโ๐ป hanif yatai wajan gadon sannu sister Allah ya baki lpy sukace ameen cikin da muwa dad yace ta falka ta falka ta koma inji mom
Ni bari naje gida na hado mana abinci A A inji dad bari naje hotel na siyo maku hanif tashi mutai mom ta langwabe kai tace
tare da kashe mashi ido tace kasan bansan abicin saye shima cikin salonsu na tsofafi yace kamawa take ai
ke dai zauna ki tsare man deae harmu dawo badan tasoba couerse ta tsani mijin ta yace abincin waje
sai karfe biyu suka dawo dauke da manya ledodi sun tarar da momy na sallah dan haka suma suka fita masallacin asibitin dan gaba tarda sallah wata narse ce ta shigo tacire mata ruwan da aka samata sun qare
ta tambayayesu ta falka momy tace tun dazun dai da ta falka haryanzu dai shuru
tace masu ba komai in dai ta falka ku kira wancan telephone ta nuna masu da ya tsanta tace shine na office din dr kukira shi datata shi kafin ya tafi
Ya dubata inkuma wani abu kuke so ku danna enter coming sukace ta
A ta qaice dai Abrar bata falka ba sai qarfe goma na dare su dady da hanif sun tafi gida sai momy aka bari
momy ta tai maka mata ta shiga tolet dan ta dan watsa ruwa
mom ta bata doguwar riga tasa dady ya kawo masu kaya tace mata momy zanyi sallah saboda haryanzu jini bai sauka ba wahalar kadai tai
daga zaune tarama sallolinta mararta ta qulle bata iya tsayuwa telephone din da aka gwada mom na dr ta shi ta kira aman shuru ba a d au kaba
kusan sau ukku tana kira ba amsa sai ta danna enter coming sai gawata narse ta shigo
mom tace dr muke nai ma na kira telephone din shi bai dauka bah sai tace goma dai dai yake tashi bai dade da tafiya bah
qarfe bakwi na safe zaizo aman bari na bata wani magani ta sha zata samu relief tabata magani tasha aman ciwan dai tana jinshi sai ta hada mata da na bacci
bakwai da rabi dady ya shigo asibitin shida hanif sun tarda Abrar ta tashi aman kuma tana jin jiki
bayan su gai sa da mom sai yace ma Abrar ya jiki naki da sauki tace tare da cije lips
cikin tausayawa yace har yanzu dr bai zoba mom tace wallahi haryanzu kuma bakwai dai dai akace zai shigo aman haryanzu shuru kuma yarinyar nan najin jiki
โ โ โ โ โ โ โ โ โ โ โ โ โ โ โ โ โ โ dady yace bari naje na kai hanif school tou Allah ya kiyaye inji mom sirinah ce ta kira wayar kawar tata dan jin ya jikin nata mom ta daga wayar
bayan sun gai sa take cema momy ya mai jiki momy tace da sauqi suna manan asibiti tunjiya sirinah tace Allah sarki wanne asibiti kuke nazo na duba ta momu tace mata sabon asibiti dr shureem tai mata kwatancan wurin ba a jimaba sai gata
Cikin shrin tana school su gaisa da mom da qarayi mata ya mai jiki tace da sauqi ta kalli kawar tata tace sannu sister ya qarfin jikin
Abrar ta daga mata kai alamar da sauqi wani arnan qamshin turarene ya bigi hancinsu tun kafin ya shigo qamshin turaran shi ya gauraye wajan
๐๐๐๐๐๐๐๐๐๐๐๐๐๐๐
nooking yayi sirinah ce ta bude mashi lokacin momy ta shiga tolet arazane taja da baya hartana zudda books din dake hannu ta qarar faduwarsu ce tasa Abrar bude idanunta dake rufe
๐๐๐๐๐๐๐๐๐๐๐๐๐๐๐๐๐๐
bata san sadda ta tashi zaune ba did da azabar ciwon da ta keji yayin da sirinah keta karanto wa innahu misulaimanu cikin zuciyarta dan atunani ta gamo tayi
Abrar na karanta ayatul kusiyun kowace atunaninta gamo tayi kuma ita kade kiganin shi
subahanalla yace cikin zazzaqar murya shi dan gani ta zubar da books din hannuta
jiki na rawa ta kwaahe books din ta yara 6ata ya wuce zuwa bakin gadon da Abrar ke zaune ido hudu sukayi da ita anan fa Abrar taqara razana ssai ta tsorata
da kyawanshi kuma haryan zu addua take dan atunaninta aljanine
couerse kyawanshi yayi yawa did inda mai kyau yake to dr shureem yakai
kyakyawane ana cewa mutum tara yake bai cika goma ba to shidai ya cika
dogone fari irin farinna mai kyau dan fatar shi har wani smooth take
ba mai jiki bane kuma bai rama yanada faffadan qirji wandda yaqarama shi kyau
sumar kanshi kuma mai tsawo ce ga santsi ga laushi
ta sha wani gyar mai she gen kyau tazubo gaban goshin shi anyi mata wani styl mai kyau kadan tarage ta rufe mashi idanu gata wata a tsakiyar kan shi daure daroba abin sai wanda ya gani
yana da saje mai matuqar kyau da tsari ga dogon hancin shi did da cewa san ye yake da gilass hakan bai hana gani manyan kwayar idanun shi ba masu kyau da tsari
cutey lips din shi suna suna da dan tudu kadan masu kyau da tsari dai dai suke wani bai fi wani ba jajir suke kamar na jaritai sai wani shayinin suke kamr yana shafa masu lips gilass
sanye yake da maroon din sut kafar shi kuma saye suke da wasu cover shos masu shegen tsada
๐๐๐๐๐๐๐๐๐๐
farare na hannun shi kuma sanye da agogan sileve mai shegen tsada shigar tayi mashi kyau ko dan yana fari
abin ba a magana Abrar dai yau taga zallar kyau ko afim bata taba gani mai kyau irin shi ba ko a novel bata taba damu labarin iri kyakyawa kamar shi bah Tofa ๐ค๐ค
Chapter Navigation
Use this section to move to any chapter without going back to the top.