Best / Popular Hausa Novels

an Daba Part 1 Complete Hausa Novel

Reading file: an_Daba_Part_1_Complete_Hausa_Novel.txt

Chapter 2 of 23

Page 3-4

Ƙafafun Mami ta dafa tace "ki yarda da ni ba zan taɓa cutar da Siya ba,in da ina da niyyar yin haka da tun tuni nayi ba wai sai yanzu ba"kutufo Mami tayi da ita tare da nunata da yatsa tace "keee!ki shiga taitayin ki,ki tashi ki dawo da ita tun wuri kafin na kira Abban ku na shaida mashi"ta ida maganai ta na mai jan Leemat ƙiiii ta cillata waje ba tare da la'akari da ruwan saman da ake yi ba.
Tsamo-tsamo tayi kamar kazar da aka tsoma ruwan zafi haka Leemat ta miƙe kayanta duk sun jiƙe ta buɗe ƙaton get ɗin gidan.Ba ta san ina ta ke tsoma ƙafarta ba ita dai kawai tafiya ta ke yayinda ruwan sama sai ƙara yawaita suke,kamar daga sama ta fara ganin hasken fitilu na haske ta.
Cike da tsoro ta tsaya cak yayinda ta nemi kukan da ta ke ta rasa, marche arrière ta fara sai dai jin ta kai ma wani abu karo yasa ta fasa ihu tare juyawa suna facing.Wani garjejen ƙato ne baƙi ƙirin da shi fuskar shi sam babu alamun rahama amma duk da haka bai ɓoye ainahin kyawun shi ba,muƙut Leemat ta haɗe wasu yawu da za ta a iya kira na tsoro.Bai ce mata kanzil ba sai nuna mata mota da yayi babu muso ta shiga daidai nan sauran yaran nashi suka ƙaraso,umarni yayi masu da kowa ya zamana cikin shiri ba'a wani ɗauki lokaci ba sai ga wata mota irin uwanda suke ciko dare daga Nigeria.
Tun kafin su ƙaraso aka dalle motar da fitila yayinda wasu suka hahaƙa bindigogi,dolin draver ya tsaya jiki na ɓari duk illahirin mutanen suka fito.
Kuɗaɗe da abubuwan da suka sawo duk aka ƙwace sannan aka suka kwanta har sai da ƴan daban suka tsere sannan suka mimiƙe suna jera Allah ya isa.

Duk duhun motar bai hana ta ji a jikinta ana kallonta ba,face da shi ta waigo sai ta ga idon shi na kanta,tayi saurin yin ƙasa da kanta ta na share hawaye.
Wanda ke tuƙa motar ogan ne yace "ke Malama kar na sake jin kukan ki ko ba ki san da Boss mai kaca kike zaune a wuri ɗaya ba?zan ɓalla..."Boss ya katse shi da "Arneee!"ba Leemat da ke baƙuwar jin muryar shi ba hatta Arne da ke ɗan gaban goshin shi sai da ya firgita da tsawar da Ogan nashi ya daka mashi.
"Tuba ni ke Oga"cewar Arne ya na mai cigaba da sharara gudun shi,rakuɓewa Leemat ta ƙara yi sai dai abun mamaki sai ji tayi Boss ya ɗauke ta kwancakwakwam ya ɗora akan ciyoyin shi.
Hannun shi ya saka a hijab ɗin ta ya fara shafar sassan jikinta ya na sauke numfashi,jikin Leemat ne ya ɗau rawa jin ya na wasa da ƴan biyunta sai damƙar su ya ke kamar ya samu maƙiyan shi.Wani kukan baƙin ciki ne ya kubce mata ganin abun na shi sai ƙara yawa ya ke,dariya ƙeta Arne yayi a zuci yace "dama ai da ka ga kare na sunsunar takalme to ɗauka zai yi,yau karon farko Oga ya faɗa tarkon mace ke kam kin shiga uku na san da sauran ƙura a gaba sai ma mun isa masauki Oga ya juye tazurancin shi kan ki dama abun ka da ba'a taɓa yi ba ƙila ma ki tashi daga aiki hhh"bai san dariyar ta shi ta fito fili ba sai da yaji ƙafar Boss ta bugi kujerar da ya ke zaune.
A kasalance ya sake ta tayi saurin sauka daga kan cinyar shi tana ja mashi Allah ya isa a ƙasan zuciyar ta,"uban mi kake wa dariya?"Boss ya faɗa a dake Arne da ke danna horne mai gadi ya buɗe mashi get yace "a'a fah Boss ba da kai ni ke ba"shiru Boss yayi ya na jin haushin kwabsawar da yayi gaban yaron shi dan a kullum har faɗa ya ke masu mi suke ji da mace ne da har suke son kasancewa da mata?tare da yi masu tunƙawo shi bai ga macen da za ta jan ra'ayin shi ba balle har ya kai da jin sha'awar ta sai dai abun mamaki tunda ya ɗora idon shi kan Leemat ya fara jin ashe shi ma namiji ne.

Tamkar safiya haka gidan ya ke tsabar fitilun da aka saka a ko ina,gidan ya na da girma sosai tare da ɓangarori dayawa.Ko da suka yi parking kowa ficewa yayi yayinda wani matashin saurayi ya nufo ƙofar Boss buɗewa yayi ya na cewa "Barka da zuwa Boss har kun dawo?"gyaran murya kawai yayi,Maye ya kalli Leemat wacce ta fito ta tsaya "Oga wannan furen fah?"kallon shi Boss yayi ya ga yadda Maye ke haɗiyar yawu sai kace kare ya ga nama.
"Ta Boss ce wannan ka kawar da idon ka in ba marmarin makanta kake ba"cewar Arne da ya fito daga mota, murmurshin gefen baki Boss yayi har ƙasan ran shi ya ji daɗin yadda Arne ɗin ya tari numfashin Maye.
Tafiyar ƙasaita irin ta jaruman Mazan nan masu Izza Boss ya fara ya na dosar wani ɓangare mafi kyawu daga cikin duk ɓangarorin,Arne yayiwa Leemat alama da ta biyo shi tabi bayan shi yayinda suka bar maye da haɗiyar yawu😂.

Har cikin babban falon Arne yayi mata iso kafin ya fito,kalle-kalle ta fara ta na kallon yadda falon ya haɗu iya haɗuwa babu abinda babu har tv da ƴar ƙaramar frigo.
Gabanta ne ya ishi-ishi ya faɗi sakamakon ganin sangamemen ƙaton nan daga shi sai ɗan kanfe irin na maza gemun shi na ɗigar da ruwa alamun wanka yayi,dafe kai yayi yace "wai nan ya kawo ba ɓangaren mata ba?"da sauri ta sake ɗago kai ta kalle shi tace "wane ɓangaren mata kuma?"sai kuma tace "yi haƙuri"da alamu ba ta san tayi maganar ba.
Jin muryar ta yayi mugun tafiya da Boss har bai san lokacin da ya ƙaraso gun ta ba,ta ja da baya yayi murmurshi mai sauti yace "ki matso ki dawo inda kike tun farko ko na shayar da ke mamaki"yi tayi kamar ba taji abinda yace ba ai kuwa ya sungumeta ya nufi bedroom da ita,bai tsaya ko ina ba sai cikin toilet.
Tun daga sama har ƙasa ya yarɓe doguwar rigar atamfar jikinta,ta rumtse ido hawaye na shatata lokacin da ya mayar da ita zir haihuwar uwata.
Cikin cool voice yace "kar ki ji komi ƴan mata ki buɗe ido ki kalle ni domin kunyar maras kunya asara ce Boss da kunya tamkar hannun riga ne kin gane?am happy nima yau nayi gamo da abokiyar tarayyata"ya faɗa ya na mai jawota jikin shi tare da sakar masu shower ruwa na zuba a jikin su, numfashin ta har fizgewa ya ke tsabar yadda ruwan ke dukanta hakan yasa ta ɓoye fuskarta a ƙirjin shi.

Wata irin duniya ce Boss ya shiga sakamakon sabuwar rayuwar da ya tsinci kan shi a ciki ba tare da ya taɓa tunani ko tsammanin zuwanta ba.Ƙarfin ruwan ya rage ya maida su can ƙasa,ya ɗago haɓar ta ya na kallonta cikin ido ita ma shi ɗin ta ke kallo a tare zuciyoyinsu ke bugawa kowanensu kuma na saƙa abubuwa iri-iri a rai.
"Miyasa ya zaɓi yin ta'addanci kan wata sana'a?a yadda ya ke kyakkyawan nan sam yin fashi bai dace da rayuwar shi ba" Leɓenta na ƙasa ya sumbata ya saki har sai da ya ɗan bada sauti yace "ban yin kaina ba ne nima doli ta sani yin haka"tayi saurin sunne kai tare da jin tsoro ashe a fili tayi maganar ta zata a zuci ne.
Ɗagota yayi yace "please ina son sumba sosai ki bar ni nayi ta sumbatar ki dan hakan na burge ni,in yi?"sororo Leemat tayi tana kallon shi a zuciya kuwa cewa ta ke "ka ji ɗiyan iskanci yanzu da ka tuɓe ni tambayata kayi?"Boss yace "a'a ban tambaye ki ba amman wannan ina son ki bani izinin yi"tsabar tsoro yasa Leemat yin tari,ya tara hannun shi ruwa na zuba nan ya shiga bata har sai da tarin ya lafa yace "please in yi?"kai ta ɗaga mashi da sauri ya cabki leɓenta tare da tura halshen shi cikin bakinta.
Riƙe shi tayi jin ta fara jin daɗin abun hakan da tayi ya ƙara baiwa Boss dama juyata ya taɓa ta da bango ta jingina ya cigaba da kissing ɗin ta.......

*To yaya kun fara fahimta?labarin ɓangare biyu ne in kun yi comment yadda ya kamata sai mu ɗora*

Jikar Rabo ce 😎
*ÆŠAN DABA*
```love
and
romantic story

``` ~MRS SADAUK~ ```💫

*Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰

☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀️

____________________
BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM

*Har yanzu comments ɗin ku bai ƙayatar da ni ba,dan rabin mutane ko taɓo zancen abinda ke cikin book ɗin ba su yi*🤷🏻‍♀️

Cette page est dédiée à toi grande sœur de valeur *Halimatou* depuis Diffa son so
Page 5-6

Janye hannun shi tayi ya sake maidawa ya na mai lanƙwaso shi can ta ƙasan cikinta,cikin Hausar shi da za ka gane ta koyo ce ba iyata yayi ba ko yaren shi yace "ki nutsu ki kwanta gobe za mu wuce"Siya tace "ina za mu wuce kuma?"a take ya bata amsa da "Moumbay"cikin tsoro tace "wajen mi?ni ban san kowa ba can please ka maida ni gidan mu wajen ƴar uwata"juyota yayi suna facing juna yace "calme toi baby can ma gidan ku ne har ya fi gidan ku haɗuwa kuma a can za ki fi samun kulawa ok?"fararen idonta masu boule baƙi ta juya kamar ta na ganin shi tace "wanene kai please kamar na taɓa jin irin wannan muryai?am dan Allah ka bar ni ƙasar mu ban son zuwa garin ƴan iska kuma ka ga..."bai bata damar ida maganar ba ya cabke lips ɗinta,hannu ta sa ta tsamike cikin shi wai dan ya sake ta amman ina William rumfa yayi mata ya na mai cigaba da embrassé ta.Shiru tayi tana jin abun da ya zamana sabo a rayuwarta,can ya cire bakin shi ya furzar da numfashi cikin halshen French yace "ki bar tambayata akan abinda ke ce za ki ga amsar su soon" "mi zan gani?"ta tambaya cikin muryata irin ta yara muaaah ya sumbaceta yace "bn8 kwanta kar ki sa mu makkara"ta faɗa ya na mai ɗora rabin jikinta bisa fafaɗen ƙirjin shi yayinda ya mata matangali da ƙaton damtsen shi.
Shiru tayi tana sauraron yadda zuciyar shi ke bugawa duk cikin daƙiƙa ɗaya,tunanin halin da Leemat ta ke ciki ya tsaya mata a rai ko yaya ta isa gida lafiya?da wannan tunanin barci ɓarawo ya ɗauketa.
Jin saukar numfashinta ya sa William ya lumshe idon shi ko zai samu barci amman tsabar farin ciki ya hana shi rumtsawa.

Tun da safe Mishel ya zo bakin ƙofa ya na habshi wanda hakan ya tada William daga barcin da ya ɗan samu, pilow ya jawo ya maida mata kanta bisa firgigit ta farka tare da karanto addu'ar tashi daga barci.
Hannunta ya ja zuwa toilet bai wani tsaya tambayar ra'ayinta ba ya cika baignoire da ruwa ya tuɓeta ya sakata ciki.
Duk da ta saba ayi a gida Leemat ke yi mata wanka amman wannan karo sai taji abun banbarakwai tare da kunya,shi kuwa William ko a jikin shi sai da ya wanketa tas sannan ya fiddata tare da ɗaura mata towel ya kaita kusan ɗan ƙaramin pampon yace "kiyi alwala"ba ta ce komi ba ta fara shi kuma ya na kallonta har ta gama sannan ya ja hannunta zuwa falo.Hijab ɗin ta ya saka mata wanda ya ke dogo sannan ya shimfiɗa mata wata rigar shi,sai da ta fara sallah sannan ya koma toilet yayi wanka.
A zaune ya tarar da ita ta na zikiri,mai ya shafa tare da turare ya shiyar cikin riga da wando farare sannan ita ma ya shiryata cikin wata abaya baƙa ɗan kwalinta ya yafa mata a kai sai ta fito tamkar wata Balaraba.
"Mu tafi"William ya faÉ—a ya na mai kamo hannunta "amman ai ba ka yi sallah ba" Siya ta faÉ—a tana kallon shi "je suis pas un musulman"ya bata amsa "ba musulmi ba ne kai?to wane addini kake?"
"Stop Siya ce n'est pas le moment ki bari in mun isa can duk kin samu amsar tambayoyin ki".
Haka kawai taji ƙyanƙyamin shi dan ita ana ta tunani duk wanda ba Muslim ba to babu amfani alaƙa da shi,ganin za ta ɓata mashi lokaci ya ɗagata cak tare da buɗe ƙofa Mishel ya rugo da gudu ya na zagayen ƙafafun shi tare da yin habshi.
Cikin ƙirjin shi ta ɓoye fuskarta tare da sakalo hannun ta guda bayan wuyan shi ta na sauke numfashin tsoro.
Moton🏍️ shi ya kalla tare da yin wasu formule na tsafi nan moton ya shiga ɓalle kan shi da kan shi ya cure waje guda,sauke Siya yayi ya koma ɗaki ya ɗauko ƙaton kwali ya saka tarkacen moton ciki.Hannunta ya riƙe tare da gyara zaman sac ɗin da ya rataya a hannu, Mishel yayi wata girgiza sai kuwa suka ɓace ɓat😱ba su tsinci kan su ko ina ba sai filin jirgi na Maradi.Ba'a wani ɗau lokaci ba aka fara kira abun mamaki wai har da tiket ɗin Siya da duk wasu shaidu da za su bada damar yin balaguro a jirgi har da hoton carte d'identité ɗin ta, William na gefenta yayinda Mishel ke kwance kusan ƙafafun shi daga ƙasa har jirgin ya ɗaga zuwa Niamey.
Cike da tsoro ta ƙanƙame shi cikin rashin sa'a kuma taji bindin Mishel na motsawa kusan ƙafarta ta buɗe baki za ta ƙurma ihu yayi saurin kai nashi ciki.
Tsit tayi tare da ɗage ƙafafunta sama,shi kuma William da ya ke ba ta ido gare shi ba ya cigaba da kissing nata, mutanen da suka gan shi ba su yi wani mamaki ba dan dama sun san halin turawa ne haka dan kusan ma tabiar su ce yin kiss.
Da suka sauka Niamey wani jirgin suka ƙara shiga suna tsatsayawa har da suka sauka Moumbay,"hu-hu-hu" Mishel ya shiga habshi lokacin da suka fita daga jirgi suka shaƙi iskan garin su.
Taxi suka shiga suka wuce gida,da gudu Mishel ya shiga ya na habshi wuf Mike tayi ta zo tarban shi habshin su ya firgita Siya ta wartse hannunta ta nufi cikin gidan a guje karo ta ci da Maman wacce kuka Mishel ya tabbatar mata da zuwan su.
Rungume Siya tayi tana shafa dogon gashin ta wanda faÉ—uwar kalabinta ya sa shi fitowa,jinta a jikin mutum yasa ta saurin yin baya tana kiran sunan William.
Dariya yayi mata jin yadda ta ke kiran nashi kamar mai koyon magana,"calme toi bb Maman ce fah"taji muryar shi bayanta.
Haɗa su yayi duka biyun ya rungume sannan ya sake su ya sumbaci Maman a goshi yace "tu ma manqué"tayi murmurshi tace"miss You too,ku shiga"hannun Siya ya kama suka shige.
Babu ko kunya abun ka da turawa bisa cinyar shi ya ɗora Siya ya shiga bata ruwa masu sanyi kafin ya ɗauke ta zuwa can saman étage inda ɗakin shi ya ke.

Duk da ta na makauniya amman ƙamshin ɗakin kawai ya tabbatar mata da haɗaɗe ne, déshabiller su yayi lokacin da suka shiga toilet ya jefa kayan cikin injin wanki kafin ya jawota zuwa cikin ƙaton baignoire wanda aka yi mashi ado da jajayen faranni sai ƙamshi ruwan ke yi.
Gashin kanta ya tuje baya sannan ya fara bin dogon wuyanta da sumba har ya kawo kusan fuskarta ya haÉ—e bakin su,yadda ya ke kissing ta tamkar wani mafaraucin zaki ashe can wasa ce yayi ba kiss ba sai yanzu ne ta gane banbancin saboda yadda ya ke shan bakinta har wani sauti ya ke fiddawa.
Shan yawu kamar shan alawa haka ya ke mata gefe É—aya kuma Æ´an mitsitsin breast É—in ta ya ke massaging.
Wannan salon shine ake kira na yarda dan doli dan kuwa Siya ba ta san lokacin da ta ke maida mashi har wani tallabo kan shi ta ke, kasancewar ta Makauniya shi ya hanata ganin halin da William ya ke ciki ita dai taji ya buɗe ƙafafunta tare da shi tsakiyar su,babu zato balle tsammani taji abun da ya gagari tunaninta.
Ihu ta ke son yi sai dai babu damar yi domin bakin shi na cikin nata,kuma can sai ƙoƙarin fasa tantanin budurcinta ya ke.Lokacin da ya samu nasarar shiga ne ta ƙwace bakinta ta ƙwala wani uban ihu tare da damƙe manyan damatsan shi.....

Share Please

Jikar Rabo ce 😎
*ÆŠAN DABA*
```love
and
romantic story

``` _MRS SADAUKI_ 💫

*Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰

☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀️

____________________
BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM

*Na gode sosai da comments ɗin ku🥰in kuka dage da yin haka Ni kuma zan cigaba da suburbuɗo maki labari sai dai dan Allah ku aje hankalin ku da kyau ta yadda za ku fahimta*

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.