an Daba Part 1 Complete Hausa Novel
Reading file: an_Daba_Part_1_Complete_Hausa_Novel.txt
Chapter 3 of 23
Page 7-8
Ya cire bakin shi daga nata ya na mai janyo towel ya É—aura mata,sunne kai tayi sai kuma tayi saurin É—ago shi ganin abinda ya fi Æ™arfintaðŸ¤.Towel É—in iya mazaunanta kawai ya rufe dan bai da wani girma sosai,kamar kazar da Æ™wai ya fashewa a ciki haka ta fita sukuku.
Yadda jikinta ke juyawa ba ƙaramin ƙara dagula mashi lissafi yayi ba,ya sauke numfashi tare da cire ɗan culotte (gajeren wandon na maza) ɗin jikin.Karon farko da ya taɓa jin wai wata abu sha'awa hakan ya sa shi kan shi bai san yaya ya ke ba a suffar buƙatuwa,lumshe ido yayi ya na perturbé kan shi bai da wani zaɓi banda biyawa kan shi buƙata da hannu dan a rayuwar shi ya tsani zina kuma ba zai fatan ya fara ta ba.Ya ɗauki fiye da minti talatin sannan kawai ya samu kan shi,wankan tsarki yayi tare da alwala ya fito.
Doguwar riga jallabiya ya saka tare da shimfiɗa tapis ya fara jero nafiloli,sai da yayi dogayen addu'o'i sannan ya juyo ya kalli Leemat wacce ta bushe tun tuni tana zaune ta na kallon shi shaye da mamaki ita duk zaton ta ƙaton Arne ne irin gwarawan nan da ba su san Allah ba balle sallah sai ga shi ta ga ya na yin Sallah cikin ilimi da sanin haƙoƙinta ga kuma zazaƙa ƙira'a tamkar Balaraben Sudan.
Gira ya ɗaga mata yace "ya dai?miyasa ba ki shirya ba ko da towel ɗin za ki kwanta?"ba ta san lokacin da ta harare shi ba sai jin tsawar shi tayi "Ni za ki harara?age mate ɗin ki ne ni ?kenan dai ba za ki bar wannan iskancin ba?"Boss ya faɗa ya na mai miƙewa yayo kanta.Zumut ta miƙe ta na rawa jiki kafin ta kai ga cewa yi haƙuri har ya finciko towel ɗin da ta ke faman riƙo,ya ɗaga hannu zai sharara mata ta yi saurin faɗawa jikin shi ta saki kuka.Ya sauke huci ya na jin zuciyar shi na raɗaɗi wanda ya kasa tantance na zafin kukan da ta ke ne koko haushin hararar shi da tayi?
Sosai ya ji babu daɗi kyararta da yayi,bai san ya ake rarrashi ba balle ya rarrasheta kyakkyawan masauki yayi mata a ƙirji ya furta "ya isa haka ni ne ko?"ta gyaɗa kai "to na bari yi shiru mu tai na shirya ki"ya faɗa ya na mai janta zuwa bakin drower, tee-shirt ya saka mata fara ƙal da gajeren wandon iya gwiwa ya kalleta ya ga tayi mashi kyau haka yayi murmurshi yace "gobe zan sa Arne ya sawo maki kayan jiki kiyi tunanin duk abinda kike buƙata kafin gobe"murya na ɗan rawa tace "a nan zan zauna kenan?"yayi dariya irin ta Bassawa yace "au!halan na ɗauko ki ne dan na mayar da ke?"cikin muryar tausayi tace "na aza zuwa gobe za ka mayar da ni gida"yace "toh sauke in dan in maida ki ne miye amfanin ɗauko ki ɗin?"tace "tausayi"yace "ban san shi ba balle har na ji shi,wuce ki kwanta ban son surutu maras amfani"ba ta da wani zaɓi doli ta gusa inda gadon ya ke ta kwanta,shi ma hawa yayi ya na mai rage hasken ɗakin "nace ba miye sunan ki?"ya faɗa ya na mai leƙen fuskarta "Leemat"ta bashi amsa a sanyaye "ok Sa'adiya kenan sunan kakata ne" ya faɗa ya na mai zira hannun shi ta ƙasan tee-shirt ɗin haka kawai ya ji ya na sha'awar damƙe Twins ɗin ta ya kwana da su a hannu.
Ta sauke ajiyar zuciya kasancewar point weak ɗinta da zarar ya taɓa su ji take wani abu na yi mata zirrr,hannunta ta sa da niyar janye na shi sai kawai taji saukar dishashar muryar shi cikin kunnenta "ina son su please kar ki hana ni bar min su kin ji?n..na.nayi massaging ɗin su?"yayi maganar a rarrabe,wani yarrr taji tsikar jikinta na tashi da sauri ta haɗe ƙafafunta tana duƙunƙunewa waje ɗaya wanda yin haka ya baiwa Dawood damar ɗora ƙafar shi ɗaya kan jikinta,zuwa wannan lokacin Leemat ta zama so weak mace ce wadda dama sha'awar ta ke kusa sau tari ta kan yi tunanin yin aure sai dai halin da Siya za ta shiga ne ya ke sa ta ke danne burinta.
"Shikenan zai kashe ni"ta furta ƙasan zuciyarta lokacin da taji bakin shi bisa wuyanta ga kuma nishin da ya ke sauke mata a kunne.
Dawood kuwa ji ya ke kamar an yi mashi gafara tun da ya ke a rayuwar shi bai taɓa yiwa mace kallon sha'awa ba balle har yaji abinda maza kan ji in sun kalli mace, tsakanin shi mace kyara ce da tsangwama shi ma in sun samu masu tsaurin ido a waje kidnapping ɗin.
Karon farko a rayuwar shi ya gano wani sirri na jikin mace wanda shi dai a nashi ganin breast kaÉ—ai sun isa ba sai an ka ga sex ba, nipples É—in su ya kama ya na É—an ja wanda hakan ya sa Leemat fashewa da kukan da ba ta san na minene ba.
Ya zare hannun shi ya koma can gefe ya na fitar da numfashi,ba wai dan bai so ba ne ko dan ya gaji ya ƙyaleta a'a kawai kukan nata bai iya supporter.
Washegari tun da asubah suka tashi suka yi sallah, Leemat doguwar riga shi ta saka da hijab ɗin ta.Mamakin Dawood sai ƙara yawa ya ke a zuciyata yadda ta ga ya zauna sai karatun Alkur'ani ya ke ba tare da ya koma barcin safe ba,ta na gefe ta na Azkar ɗin safe tare da sauraren shi abun ma ya so ba ta dariya ganin wai har akwai abinda zai sa *ƊAN DABA* kamar Dawood zubda hawaye.
"To in ka na tsoron Allah miyasa kake saɓa mashi tunda ka karanta ka gane?miye na yin kuka dan Ɗan ta'adda ya ji irin azabar da Allah ya yiwa masu laifi?to wai ma wanene wannan bahaggon mutumen?"Leemat ke tambayar kanta a zuci sai dai babu mai bata amsa.
"Ni ba kowa ba ne face bawan Allah yadda ba ki san ko ni wanene ba haka nima ban san waye ni ba"Dawood ke faɗa ya na kallon ƙwayar idon ta kamar yadda ta ke kallon ta shi.Da sauri ta sunne kai zuciyarta dukan uku-uku sosai ta fara tsorata da lamarin shi,ba ta san tafowar shi ba sai da taji ya busa mata iska a goshi ta yi saurin rufe ido ta na jin tsoron shi na fuzgarta.
Knowking aka yi ya matsa tare da fita zuwa can ya dawo a tsaye ya tarar da ita ta na raba ido,leda baƙa ya miƙa mata yace "ki shiga ki yi wanka ki shirya"ya faɗa ya na mai ficewa waje.
Wanka ta faɗa ta tsane jikinta ta shafa mai da turare sannan ta buɗe ledar ta zaɓi doguwar riga guda ta saka,hijab ɗinta ta maida tare da fitowa.
Mata ne da Æ´an mata birjit wasu na shara wasu na baiwa flowers ruwa yayinda wasu ke girki,sakin baki Leemat tayi ta na kallon ikon Allah ashe duk inda ta aje Dawood ya wuce nan.
"Boss ya ne ko ita ma shilar ka har da ita za'a rabawa aikin"cewar Arne,juyawa yayi ya na kallonta yadda tayi wani tsaye kamar sakarai ya so ba shi dariya ya san dai bai wuce ta na mamakin yadda ta ga da jama'a gidan ne ta ke.
Bai tankawa Arne ba ya wuce gun ta ya na tafiyar nan ta ƙasaita mai cike da izza,"keee!"ya faɗa can ƙasan maƙoshi a zabure ta juyo ta kalle shi "mi keke kallo a can ɗin?"ya faɗa ya na harɗe hannuwan shi a ƙirji "ba komi "ta ba shi amsa yace "ba komi kuma kike ta kallonta ko ta burge ki ne?"yayi maganar ya na haɗe fuska.Kai ta girgiza tace "tausayi dai ta bani"yace "na mi fah?"tace "tsohon ciki ne da ita kuma an sata yin shara"ya matso daf da ita yace "eh sai aka yi ya?"tace "na gani kamar hakan na bata wahala wajen duƙawa ne"ta faɗa kamar za tayi kuka.
"Mayeee ?" Dawood ya faɗa da ɗan ƙarfi da gudu Maye ya tawo yace "Oga ga ni"ya na mai kallon Leemata,manunin shi ya ɓurma mashi ga ido da sauri Maye ya dafe idon da Dawood ya tsone yace "ayi haƙuri Oga sharrin zuciya ne,am mi zan yi" "ka amshe tsintsiyar hannun wacan guzumar ka baiwa wannan sannan duk wani aiki da za ta yi ka wannan ce za tayi ta na jin tausayinta ne shiyasa ta karɓi duty ɗin"Dawood ya faɗa ya na mai yin gaba ya shige ɗakin shi.
Cike da jin haushi Maye yace "biyo bayana"Leemat ba tace komi ba ta bi bayan shi ya amshe tsintsiyar hannun Ladidi ya baiwa Leemat nan ta fara share gun ta na ja masu Allah ya isa.
Ta na gamawa Maye ya jata zuwa bayan gida inda ake wanki,tulin kayan su ya gwada mata yace ya bata minti talatin ta wanke su.
Leemat na kuka ta na wanki har ta kusa gamawa sai ga wasu ƴan samari uwanda dama a ƙa'ida aikin su ne,bar masu tayi ta ɗarwaye hannunta ta zagaya ta koma can.
"Ke É—auki tsintsiya ki sake wanke banÉ—akin can na ga ba su fita ba sosai"Maye ya faÉ—a cike da mugunta, Leemat na turo baki ta nufi bayin.
Dawood wanda fitowar shi kenan cikin shiga ta alfarma yace "ita kuma wacan ina za ta je"yayi maganar ya na waro ido ganin ta nufi toilet É—in da ta ke ta kowa da kowa.
Tunanin sunan da da ta gaya mashi jiya yayi sai dai sam ya matan can ya ce "Leemaaaa"cak ta tsaya tare da juyowa duk da ya na daga nesa bai hanata ƙare mashi kallo ba,sanye ya ke cikin riga da wando baƙaƙe ya shace dogon gemun shi tsaf sumar kan shi kuwa sai walwali ta ke.
Da hannu yayi mata alama ta zo,ta yadda tsintsiyar ta tafo tana zuwa gun shi ta fara bubuga ƙafafu ta na shagwaɓa ai kuwa nan kallo ya koma sama wai ɗan cako ya ɗau Giwa.
Yanayin shagwaɓar da yadda ta ke yin magana cikin gunguni ta yadda ba'a ma jin abinda ta ke cewa shi ya shagalartar da shi yayinda mutane suka tsaya suna kallon ikon Allah tare da tausayin irin nau'in azabar da zai sa a gana mata amman abun mamaki sai gani suka yi ya ja hannunta zuwa ɗakin shi.......
#COMMENTS
#SHARE Dan Allah
Jikar Rabo ce 😎
*ÆŠAN DABA*
```love
and
romantic story
``` _MRS SADAUKI_ 💫
*Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰
â˜€ï¸ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀ï¸
____________________
BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM
*Na dai gaya maku in babu comment no posting*🤷ðŸ»â€â™€ï¸
Chapter Navigation
Use this section to move to any chapter without going back to the top.