Complete Hausa Novels

A Mafarki Nasanta Complete Hausa Novel

Reading file: A_Mafarki_Nasanta_Complete_Hausa_Novel.txt

Chapter 18 of 24

EPISODE1️⃣
FREE PAGE2️⃣2️⃣

TYPING📲📲📲

A hankali tataso daga kishingid'en da take zuwa wurin mijinta cikin had'addiyar alkyabbarta

Hannunsa talakamo acikin nata sannan ta zaunar dashi akan hadaddun rugs din dake cikin bedroom din nata mai had'e da tafkekiyar tv da wankacecen gado na alfarma da tintimi irin na gidan sarauta mai taushi akan tattausar turkish carpet dake malale adakin

......Hawayen sa share masa tana mai kwance masa rawanin da yarufe rabi da kwatar fuskarsa,nan da nan fuskar Ammar ta bayyana agaresa hatta yanayin chocolate colour skin dinsu iri daya ne,duk da yafi kama da mahaifiyarsa ta idanunta da lips dinta ammar hatta girarsa irin ta mahaifinsa ce da tsawon,inbaku manta ba mahaifiyarsa da mahaifinsa tsatso daya ne Diyan wa da k'ane ne shiyasa zaka ga kamar dukkansu kamar su d'aya iayayen nasu da.....

Bayan ta cire masa rawanin ta taimaka masa yacire alkyabbarsa tare da taimakon sa,A hankali ta bd'a fridge din dake chan gefen wata kofa da nafi tunanin store ne da karamin kichenn,dauko filet da glss cup mai kyau tayi na alfarma tadauro ruwan da juice masu sanyi
Tsiyaya masa tayi tana mai kara masa abakinsa kurb'a guda yayi yajanye bakinsa yana mai sauke ajiyar zuciyah,A hankali ta bud'a bakinta ta ambaci sunansa "Ya Aliyu"haka take cemasa idan suna keb'ance ko zaujy , agaban al umma kuwa tana kiransa da maimartaba wannnan kenan.

jin Bai amsa mata ba, sai tayi Murmushi tana furtawa aranta yau kenan sarautar takaara motsawa,murmushi takara saki tunowa da duka rabin halayen Ammar shiya kwaso komai nasu duka d'aya tafannin halayya...

Magana ta cigaba da yi cikin natsuwa "kayi hakuri yaa Aliyu nasan dukkanin damuwar ka,In sha Allah Hamma Abdul zai bayyanah"
' sai ga hawaye shar a idanunta gefen hannunta tasanya tashafe cikin jin wani zafi yana taso mata acikin ranta,

"Tabbas ina ji ajiki nah laila da hamma umar suna acikin ni'imar Allah,kabar sanyawa kanka damuwa kuma in sha Allah ko wanene sila asirinsa zai tonu duk da bamu da wata shaidar cewa ga yadda abun yafaru Amma inaji ajiki nah komai yafaru ne akarkashin sharrin wasu kuka ne ya kubce mata mai karfi,bai hana ta ba,sai da tayi mai isarta sannnan ta tsagaita dan shima kanshi hakuri kadai yake yi yana ji kamar ya fasa nasa kukan ne...

Jawota jikinsa yayi ya rungume ta yana cigaba da lallashinta,A hankali sarki Ai ya furtawa gimbiya hassana "bansan abunda yasanya zuciyatah takasa gasgata cewa emir da layla sun mutu ba
Ako dayaushe inaji kamar zasu dawo garemu ne,inaji ajikina dukkaninsu har Autan maza zasu dawo garemu nan bada jimawa ba,Bayan sauraren maganar mijin nata sai tayi murmushi wanda yafi kuka ciwo.....

ta furta" yayah Aliyu sai dai mujira dawowar hamma Abdul...shida kawai mun wayi gari babu sa,kamanta Cewa Ansamu gawawwakinsu bbu kyan gani norah ce kadai ba,asamu koda kashinta ba,sai hawaye shar aidonta cigaba da maganar ta tayi kagakuwa Kuwa babu yadda za,ayi su dawo garemu.....Ta idar da maganar cikin wani yanayi mai radadi da ciwo..

Murmushi yak'e yayi bayan jin zancenta,danshi sai yanzu ma yake kara tuna wasu abubuwan a lkacin da yarasa d'an uwan nasa da iyalansa,

Tambayar kansa yayi tabbas akwai zoben azurfa wanda mahaifinsu yasamusu duk su duka kuma alokacin da yasanya musu shi yasanar musu da cewa azurfar zinari ce mai kyau wadda ko wuta baza ta iya k'onata ba,ko da ace wutar ta tab'a ta zaiyi wuya ta fita hannun mai ita inbashi yacire ba,

K'ara tuno lokacin da za,a wuce da gawawakin su kushewa bayan yimusu yar dubar domin ruwa bazai sanyu ajikinsu saboda yadda suka chanza kamanni,sai dai gwargwado abunda gawar zata iya dauka,riko hannun d'an uwan nasa yayi mai kama da kwarangwal yana hawaye yana tofa masa Addu,a,A lokacin baiga zoben a hannun sa ba,sai maganar mahaifinsu tafad'o mai arai.......Zoben baijin wuta...

Tou Amma ina zoben yashiga da suka k'one k'ila yafita tare da naman jikinsa,touh ina zoben yashiga acikin gidan?sai maganar mahaifin su ta fado masa arai inda yace "koda wuta ta tab'a zoben zai zauna hannun maishi ne,sai idan ancire sa da dubara",Alokacin tunani barkatai ne sukayi ta zomasa arai,duk sai ya watsar dasu saboda tashin hankalin da suke ciki alokacin.....

Abu daya ne yatsaya masa arai maganar rashin samun gawar norah ko wata alama ta nuna akwai ta awurin....

Maganar gimbiya hassanat ce tadawo dashi daga firar zuci ko ince tunanin dayake "Cin abinci ko wanka zaka fara ?sannan insa Akawo ma nan?ganin yafada duniyar tunani....

Murmushi ya dajin jerun tambayoyin da ta jero masa,Cikin kara yin murmushi " har yanzu yarinya kike komawa,hassnat duk wayenn nan tambayoyi yanzu amsa suke nema,murmushi tasaki tana mai d'aga masa kai tare da gyara daya,murmushin yakara saki mai hade da dariya ganin yau rigima take ji,itama karamar dariyar tayi,furta mata ya afara hada mun ruwan wanka,nabiyu abinci da adining zanci tareda "ya "yana...

Murmushi tayi tana furta kamanta yau akwai school mahir yatafi itakuma yuhanis taana gurin husaina,murmushi yasaki yana shafa gemunsa wanda yafara tara yar furfura ooh hakane fa kinga na manta da auta na kusa yau da anga rigima cewa zatayi namanta ta ta baki daya tunda har namanta cewa tana gidan husaina...

Murmushi unni tayi tana furta aiko dai sarkin rigimar ka sai kai

Murmushi yakaryi yana furta toh akawo mun nan gimbiyata,murmushi tasaki jin furicinsa,har tajuya ta tsinkayi muryar sa yana furta shin kunyi waya da mai sunan Autan maza?

Chak ta tsaya domin abazata taji domin anyi shekara bai mata magaanarsaba saboda fushin da yake yi dashi,Akan kafewar sa,wanda har ita sai da abun yashafa sarki yashareta nawata daya kanta saka bakinta ya bar mganar tunda baiso wanda kuma kullum cikin bincikar yaron nata take koza'a dace tunda shima kaifi daya ne kamar mahaifinsa....

Idan bazata manta ba yau shekara da wata takwas ko ma tara za,ace da sarki Ali baiyi maganar Ammar din agabanta ba duk da abaynta yana bibiyarsa,ta email wanda kosun tura sakon baya dubawa,yana boye mata ne gudun kar ta ga kamar ya karaya shiyasa bai bata damar yimasa maganar sa agabansa ba...

Murmushi ne yasubuce mata.....

Nima anan zan dakata sai gobe in Allah yakaimu
Inkunyi comment da yawa zaku samu long page gobe ,zanbiyaku bashi ne kawai na jiya alhamis da bakusamu ba

Kunsan weekend bana typing ranar hutu ce
Like pls comment share

DAGA ALKALAMIN ✍️
💫FA'EEH BG💫

*PERFECT ESSENTIAL WRITER'S ASSOCITION📚🖊️

💫P.E.W.A💫

Home of perfect essential writer's together we stand🤝

ESSENTIAL WRITER'S📚🖊

Pen🖊️*is migthier than the sword *🗡️

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.