Complete Hausa Novels

A Wata Masaurautar Complete Hausa Novel

Reading file: A_Wata_Masaurautar_Complete_Hausa_Novel.txt

Chapter 17 of 39

Page2⃣0⃣

Fadawane rik'e da prince suna k'okarin sanyashi a mota,
Shikuwa Ya sunkuyar da kansa k'asa, idanunsa sunriked'e sunyi jajir." jiyakeyi kamar k'asa ta tsage ya shige saboda kallon da d'alibai suke masa."

Gimbiya Bilkisu na zaune a kan kujera ta d'ora k'afa d'aya kan d'aya,
tana kallon yanda za'a sanya shi a mota a tafi dashi."

za'ayi sanyashi Mota kenan, tayiwa fadawa magana tace " kudakata."βœ‹πŸΌ

Suka tsaitsaya suna masu jiran umurninta."

Tace "kusakesa, kurabu dashi."
Nasan yayi nadama domin Daga nadama a idanunsa."
Ta matso kusa dashi taimasa kallon sama da k'asa tace "ko yanzun, kafahimci gaba da gabonta."
Tajuya ta kalli d'aliban dake kallonsu, ta kuma maida kallonta gareshi, tace "diba canπŸ‘‰πŸ» taiyi masa nunida d'aliban dake kallonsu."
tace 'duk kai suke kallo."
"Adnan ina k'asaitarka da kuma sauratarka."?
Adnan ina mulkinka yake? Wadda kake tak'ama dashi kake wulak'anta talakawanka yanda kaga dama."
Duka babu ko d'aya a yanzun."
domin yanzun kana k'arkashin mulkina da sarautata."
Na fad'amaka zansanya ayimaka hukunci mai tsanani da kaida duk wani magoya bayanka."

zan sansauta maka ne yanzun, domin halinda naganka ciki, a yanzun yayi mun dad'i a rayuwata."

Tace "sarkin hukunci,
Yace " Allah ya taimakeki." tace "kusakesa, kurabu dashi yayi tafiyarsa."

Amma, Kutafimun da wancan πŸ‘‰πŸ»tanuna Abdullah."
kuyi masa hukunci mai tsanani, wanda gobe idon yaji manyansa na magana baya kuma yimasu katsalandan a magana."

Abdullah yanajin anbanci atafidashi."
saida yabud'e murfin mota yafito a guje, yana kuwa yanakiran ya tuba bazai sakeba."
Fadawa suka tugumesa suka sanyashi a mota suka tafi dashi."

Ta maida kallonta a Safeena datayi mutuwar tsaye cike da mamaki."
Tace "sister mutafi gida lokacin cin abincina yayi, ta kalli agogon dake hannunta."

Safeenat tace to rankin ya dad'e."
ta kalli Safeenat tayi dariya, tace "nasan yau akwai magana a bakin nan naki."
Safeenat tace kusan hakan ne gimbiya tarunsuna kamar yanda taga fadawa nayi mata."😊
Bilkisu tayi dariya takaimata dukan wasa, tace "to mutafi gida ki furta abunda ke cikin ranki."

Suka nufi mota suka shiga sai jiniya akemasu suka bar makarantar suka nufi gida.'
d'alibai kowane fad'in albarkacin bakinsa yakeyi."

Prince yana samun fadawa nan sakesa, bebi takan kowaba, yanufi motarsa yabata wuta, saida ya bad'e mutane dake wurin tsaiye da k'ora."
sanan ya bar makarantar."
Gudu yakeyi a kan titi Allah ne kawai yakaishi gida lfy."
Da isarsa gida Bebi takan kowaba, kai tsaye d'akinsa yanufa, dashigarsa d'akin nasa. yayi wurgi da key d'in motarsa gefe, ya cire rigarsa yayi wurgi da ita, ya kaiwa bango nushi, idanunsa sukad'e sunyi jajir sai magana yakeyi, ni Adnan yau nine wata banza ke tuzartawa a gaban bainar jama'a."?
Domin tana tak'ama dawata sarauta can tata."
To Ita wacece a cikin gidan sarautar."?
'Yar wace masauta ce?
Idon ita 'yar sarkice ubanta shine nanawa a hawa kujerar sautar?

To tabbas zansanya ayimun bincike a ganomun ko 'yar wace masarautace."? tana matsiyin 'yar sarki, take yawo a k'asa batareda da fadawaba."? take wulak'antarda kanta haka."
Tabbas akwai wani b'oyanye sirri a tareda ita, wadda zan banyak'oshi domin tunuwar asirinta."

Ya kai hannu ya d'auko wayarsa domin kiran Abdullah."
Sai a lokacin yatuna da Abdullah a can yabarshi dasu."
Toko mesukai masa Abdullah."?

Zumur ya mik'e tsaye, yana safa da marwa, daga k'arshe zama ya gagaresa ya d'auko key d'in motarsa yanufi bid'ar Inda Abdullah yake."

Tafiya sukeyi anayimasu jiniya, har suka shiga unguwarsu Safeenat."
Jakadiya dake zaune, tajiyo jiniyar masautarsu, tayi murmushin jin dadi, tace
"Alhamdulillah, tanufosu tanayiwa gimbiya Bilkisu kirari."

Mahaifiyar Safeenat mamaki tashigayi, tabiyo bayan jakadiya domin ganin meke faruwa."?

Sai ganin Bilkisu tayi tafito a mota fadawa nata zuba mata kirari."

hannu ta d'aga fadawan alamar ya i'sa."
Sannan tabud'i baki tai magana tace "kuyi tafiyarku masaukinku idon natashi buk'atarku zan nemeku."
Suka runsuna k'asa sukace "angama ranki ya dad'e."
Sukayi tafiyarsu

Ta maida Hankalinta a ummie mahaifiyar Safeenat, dake tsaye tabita da kallon mamaki."
Bilkisu tayimata murmushi, suka d'unguma sukayi cikin gida gaba d'ayansu."

pallon ummie sukayi masauki, kowa sai kallon Bilkisu yakeyi sunajiran suji k'arin bayani daga bakinta."

Bilkisu ta maida kallonta akansu,taga jira kawai suke tabud'i baki tayi mgna, musamman Sakeenat da mahaifiyarta."
Tayi murmushi, tafara fad'amasu ko ita wacece da masarautar da take, harzuwa ynzun had'uwarta da prince Adnan."

Sun jinjina mata kuma sunyabawa kyawanwan halayyata, suka rufe zancen dayimata fatan alkhairi."

WRITING
BY
FAREEDA
BASHEER✍🏻
πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘

A WATA MASARAUTAR....

πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘

Writing by
Ummu
Safwan

PURE MOMENT OF
LIFE WRITER'S

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.