A Wata Masaurautar Complete Hausa Novel
Reading file: A_Wata_Masaurautar_Complete_Hausa_Novel.txt
Chapter 36 of 39
Page4Γ’ΖΒ£7Γ’ΖΒ£ 4Γ’ΖΒ£8Γ’ΖΒ£
Tafiya suke yana biye dasu a baya,
Safeenat ce a kafara ajiyewa domin gidansune na farko, sannan yawuce domin ya ajiye Bilkisu,
Adnan yayi parking a daidai k'ofar gidansu safeenat,
Yasamu yaro ya aikashi domin akira mashi safeenat,
Safeenat tayi mmki sosai dataga yaro yashigo wai ana sallama da ita a waje,
Cike da mamaki tacewa yaron kaje kace ganinan zuwa,
Hijabinta ta d'auko tasanya tafito dan ganin kowaye ke sallama da ita,
Arba tayi da prince tsaye a k"ofar gidansu tareda Abdullah,
Kallon mmki tabisu dasu tare da yunkurin komawa gida,
Prince yayi saurin shigabanta yana fad'in "pls safeenat kitsaya ki saurareni, kisan abunda ke tafedamu,
Tayimasa wata kalar hararaΓ°ΕΈβ’β, tace "meke tafe daku, bayan mugunta,
Ai kobaka fad'i abunda yakawokaba ninasani, kabiyini gida ne domin nima kayimun wulak'ancin da da kaga dama,
Prince yace "pls safeenat ba wannan ne yakawoni wurinkiba,
Hasalima Nazo wurinkine domin nabaki hakurin abunda yafaru a baya wanda naimaku da keda k'awarki,
Ya koma kalar tausayi yace "Pls safeenat kuyi hukuri kuskureni, kuma nagane kuskurena, dan Allah safeenat komai yawuce,
Kuma kitayani bawa k'awarki hakuri, domin har gobe idan mukayi ido biyu da ita ina hango tsanata a cikin idonta, wadda ni kuma banajin dad'in hakan a rayuwata."
Safeenat Allah yajarabeni da mutuwar son Bilkisu wadda nakeji a yanzun idan bansamu Bilkisuba zan iya rasa rayuwata,
Yakai duk kushe a gaban safeenat yana mai zubarda hawaye a fuskarsa,
Yaci gaba da cewa safeenat kitaimakamun kishawomun kan Bilkisu ta amince dani tasoni ta k'aunace ni, koda zanji dd'i a rayuwata,
Safeenat ta tausayawa prince sosai,
Domin ta fahimci yafad'a matsananciyar soyayyar Bilkisu, Prince wadda yakeji da kud'i, da mulki da kuma sarauta, yaugashi a tsunne a gabanta yana zubarda hawaye domin Neman soyayyar Bilkisu,
Takai kallonta a wurinsa, fuskarta cike da tausayinsa,
tace "mik'e tsaye prince kadaina tsugunnawa a gaba na,
Nayarda dakai kuma nayarda da soyayyarda kakeyiwa Bilkisu,
Kuma insha Allah zantaimaka maka Bilkisu tasoka ta kuma k'aunaceka daga k'arshe ta zama matarka
Yayi murmushin jin dad'i, yace nagode safeenat, idan kikayimun hakan komai zan iya mallakamaki a rayuwa,
Ita ma tayi murmushi tace "ba wannan a tsakaninmu zantaimakeka ne, ina kuma taimake K'awata Bilkisu domin kundace da juna,
Sai a lokacin Abdullah yayi magana,
Yace muna godiya k'awarmu da wannan taimako naki, saidai karki manta ranar Monday ne ake bikin ranar masoya wadda kikasani a duk k'arshen shekara muna had'ashi a cikin makaranta, pls safeenat ki taimakemu kishawo mana kan k'awarki ta harci Bikin,
Safeenat tayi dariya ta kalli prince,
tace "prince na Bilkisu lallai kakamu da yawa, insha Allahu zanmu halarci bikin da yardar Allah,
Anan sukayi sallama kowannesu yakama gabansa cikeda farin ciki.
Abdallah ne gaban motar prince sundawo daga gadina wajen dauko kayanyakin daza'ayi amfanidasu wajen bikin dazasuyi na ranar masaya,
Group d'insune, Mazaje group sune shuwa gabannin bikin, sai kaida kamowa sukeyi, suna tsara abubuwan dazasuyi yanda wurin zai k'ayatar,
Suna shigowa harabar makarantar prince yahango motar Zaharaddin kuma ga'alama kamar bilkisu ce acikinta, nan take yaji gabansa yafadi rayuwarsa tab'aci,
Dakarfi adnan yaja wani irin burki ya tsayar da motarsa, wadda saida yafirgita Abdullah, yakai dibansa ga Abdullah daya runtse idonsa saboda tsoro, yace "
wallahi abdallah Bilkisu sotake takasheni darayuwata,Ita ba taga yadda nake sontabane, amma take min walak'anci Rana wani kula wacan jakin mekama da sillan kara amma zanyi maganinta,
Kuma bazan sake kulataba Dan duk abunta yau saura one month bikinmu,amma kamin lokacin saina saitama zahaddin bankali Dan sai yasan yata"ba jinin sarauta
Yana zaune cikin mota yana sakin surutu yahango safeenat zaune tana karatu, saiya bude marfin mota yafita yayi wurin safeenat
Shidai abdallah baicemai komiba kuma baicemai ina zakaba don yasan wahalar dayasha akan shiga hurumin da banasaba don yawahala sosai,Dan haka bemace ina zakaba bare yakallesa
Yarima yazo wucewa hankalinsa yakai wajen Bilkisu sake kwasar dariya,ita harga allah bata lura dashiba shikuma yayi tamaza ya gitta tawajen yayi kamar bai gantaba,don ko motar bai kallaba,
Yana zuwa wajen safeenat yazauna yace kawarmu yakike mikikeyi anan kedaya tace toh yazanyi inanan ina Mazarin karatuna yace wane topic ne idan na,iya intamaki race biology ne reproducthon system OK bara ingani nafa yashiga koya mata saida yatabbatar data iya sosai kana yarabu da ita, suna gamawa yace ina tukueci race gaya photon Bilkisu me har yamiko hannu ya,ansa ta hanamai ta tashi zata tsere aikonan suka kama yar tsere
Gimbiyace tafuto cikin motar Zaharaddin tana bidar safeenat can ta hangota itada yarima suna dariya, batasan miyasa taji gabanta yafadiba tareda bacinrai duk hankalinta taji yatashi duk abundant takeyi Zaharaddin nakallonta yace gimbiya yanaga kinbata rai kamar kina kishi daganinsu tare, race was no Allah yatsare inyi kishin wa nihaushina da "batarai baiwuce safeenat data tsaya tana magana da wancan azzalumin muguba, sai Zaharaddin yayi murm ushi yace wait harnaji sanyi araina, daganan sukayi sallama akan saisun hadu ranar masoya
Saboda jin haushi irin na gimbiya ko bid"ar safeenat batayiba tawuce wata gida saide side suka hadu a can gida
Safeenat nakomawa ta Shiga wajen gimbiya tace shine kika tafo warki kikabarni
Bilkisu tace yo ganin nayi kina tareda masoyinki ina nake miki magana safeenat tayi murmushi Dan tasan kishine kuma tasan gimbiya da prince suna son junansu babu de Wanda yasan dahaka cikinsu musamman Bilkisu harma kara adnan yasan annabi yafaku side bilkisu
Γ°ΕΈββΓ°ΕΈββΓ°ΕΈββΓ°ΕΈββΓ°ΕΈββΓ°ΕΈββΓ°ΕΈββΓ°ΕΈββΓ°ΕΈββΓ°ΕΈββ
A WATA MASARAUTAR......
Γ°ΕΈββΓ°ΕΈββΓ°ΕΈββΓ°ΕΈββΓ°ΕΈββΓ°ΕΈββΓ°ΕΈββΓ°ΕΈββΓ°ΕΈββΓ°ΕΈββ
Writteng by
Ummu
Safwan
PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S
Chapter Navigation
Use this section to move to any chapter without going back to the top.