A Wata Masaurautar Complete Hausa Novel
Reading file: A_Wata_Masaurautar_Complete_Hausa_Novel.txt
Chapter 31 of 39
Page 4β£5β£ 4β£6β£
Sai ganin xaharandin
tayi cikin motar fuskarsa d'auke da murmushi,
Ya bud'e murfin motar yafito fuskarsa cike sa fara'a,
Yake cewa gimbiya barka da fitowa tund'azun nake zaman jiranki fitowarki domin naga kyankyawar fuskarki koda zanji dad'i a rayuwata,
Bilkusu ta kallesa sama da k'asa, tace "nagode zaharandin da kulawarka gareni amma kasani idan ina tafiya ba'a tareni a hanya, ina fatan hakan yazamar makashine na k'arshe
Xaharandin yace insha Allah gimbiya hkan bazai kuma faruwaba,
Nasan makaranta zaki tafi pls kishigo mutafi nima can zantafi,
Tayi murmushi tace "nagode zaharandin a k'asa nakeso natafi,
Ya durk'usa k'asa yana rok'unta, yanafad'in gimbiya kiyi hkr kishigo nak'arasa da ke,
Banaso kina tafiya a hanya, kamun ki kai duk namijin da yaganki nasan sai ya kalleki, ni kuma yi hakan zai iya sanyamun ilah a rayuwata,
Pls Gimbiya Dan Allah badan halinaba kishigo nak'arasa dake makaranta,
Ganin ya had'ata da Allah yasanyata shiga motar suka nufi makaranta,
Tafiya sukeyi sai fira yakemata tun bata kulashi hartasoma fara kulashi,
A nan ta fahimci zaharandin mutum ne mai yawan barkwanci, a haka har suka isa makaranta,
Shigarsu makarantar yayi daidai da fitowar prince daga class,
Kallo yabisu dashi cike da tashin hankali da tsantsar kishi a fuskarsa,
Bilkisu ta hango prince tsaye ya tsura masu ido yana kallonsu, saida gabanta yafad'i, amma kuma ta dake tabiyewa Zaharamdin yaci gaba da bata labari tana dariya,
Jikinsa ne yasoma rawa alamar b'acin rai zuciyar maza ta motsa,
Abdullah yayi saurin matsowa kusa dashi ya rik'ashi ya zaunar dashi, yana bashimagana,
"Pls Adnan ka sansautawa rayuwarka, kadaina nuna kishinka hka akan Bilkisu, wadda batasan kanayiba,
Idan ta fahimci kana kishinta hakan, to tabbas na tabbata zatadingabi ta wannan hanyar domin ganin ta tadinga musgunawa rayuwarka ,
Adnan yadafa Abdullah yamik'e tsaye, yace "Abdullah son Bilkisu da kishinta suna neman kasheni, bakaji yanda nakeji a zuciyataba idan nasanya idona naganta tareda zaharandin Jina nakeyi kamar nahad'iye zuciya na mutu,
zansanya a d'aukemunshi, tabar ganinsa gaba d'aya,
domin ya daina d'aukemata hankali, har saina dasa soyayyata a zuciyarta harmuyi aure
Abdullah yace "haba abokina kazamo namijin duniya mana a fagen soyayya, idan kasanya aka d'aukesa tomekayi kenan?"
hakuri zakayi kafafata dashi harkasamu ka kwato soyayyarka awurin Bilkisu,
Duk maganganunda sukeyi a she akan kunnen Safeenat sukeyinsu,
Tazo wucewa, takusa dasu, basu d'ura da itaba,
Sai gani sukayi tarab'asu ta wuce, had'ida yimasu wani kallo na nuna alamar duk abunda kuke fad'i najishi a kunne na,
Tanufi wurin Bilkisu cike da mamaki ganinta tana magana da xaharandin harda dariya.
Adnan yabita da kallon mamaki,
Yajuya ya kalli Abdullah yace masa "ina ganinfa duk maganganun da mukeyi Safeenat tajisu,
Abdullah meye mafita?"
Abdullah yace wannan ma wata damace damukasamu mubiyo tawurinta mu fahimtarda ita, saita tashawo maka kan Bilkisu,
Adnan yace "idan mukatashi daga makaranta musameta a gida saimuyi maganar,
Safeenat kallon mamaki tabi Bilkisu dashi,
Tayimasu sallama, zaharandin ya amsa had'ida cewa "k'awarmu barka da zuwa,
Ita kuwa Bilkisu zuwan safeenat tayimashi sallama,
Tarik'a hannun safeenat suka nufi class,
Safeenat fuskarta cike da alamar tambaya,
Bilkisu ta lura da hakan tace "sis kobaki tambayanba yanzun zanfad'amaki domin
Naga hkan a fuskarki,
Safeenat tace "ina sauraranki, meye had'inki da zaharandin Mansur?"
Anan Bilkisu tashiga bata labari tunfarkon had'uwarsu harkawowa yanzun da tagansu a tare,
Tacigaba da cewa wlh Safeenat babu soyayyar zaharandin ko kad'an a rayuwata,
Domin baya d'aya daga cikin mazan danakeso na aura, ina kulashi ne domin na musgunawa Adnan dan na lura dazarar yaganni taredashi jiyake kamar yahad'iye zuciya ya mutu,
Safeenat tace "tabbas prince sonki yakeyi domin nadad'e da gano hakan ataredashi, kinkoga kuwa shine daidai dake domin kunyi maching dashi,
Bilkisu tace "Allah ya tsareni na aure wacan mugun maigirman kan tsiya,
Wadda me d'auki talaka a bakin komaiba saidai abun wulak'an tawa,
Keni wlh banmafa yarda dashiba, akwai abunda yakeson k'ullawa shiyasa yabiyo ta wannan sigar wai sona yake, kuma nasan Allah yafishi,
Takuma kallon Safeenat tace "tace ina ganin alamar tarkon yaudararsa yafara kamaki, kinsoma yarda dashi.
Safeenat tayi murmushi taja hannunta suka shiga class,
Bayan antashi daga makaranta Adnan da Abdullah sukayi zaune a mota suna jiran fitowar Safeenat da Bilkisu,
Domin subi safeenat gida, domin suyi magana da ita ta fahimta,
Sai hangosu yayi sunnufi motar Zaharandin yabud'e masu sunshiga suna dariya gaba d'ayansu,
yaja motar suka bar makarantar,
Prince yacije Baki, ya duki sitiyarin mota,
Had'ida kallon Abdullah yace "wlh Bilkisu sutake takasheni, ita bata lura da irin sonda nake matabane?" takeyimun wannan wulak'ancin, amma nasan maganinta,
Yaja motar da k'arfi yabi bayansu."
Luv u allπ. Writing by Ummu safwanβπ»βπ»βπ»βπ»βπ»
ππππππππππ
A WATA MASARAUTAR.....
ππππππππππ
Writing by
Ummu
Safwan
PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S
Chapter Navigation
Use this section to move to any chapter without going back to the top.