Majnoon Littafi Na Daya Complete Hausa Novels
Reading file: Majnoon Part 1.txt
Chapter 11 of 36
Fahad ya girgza kai "tohm malama" murmushi tayi sannan taci gaba da karanto masa,
Shidaikam yagaga daina kallonta domin akoda yaushe kara shiga masa rai take, sha'awarta makil take a duk wani sassa na jkinsa..?...aha
Facebook page:- Abdul-mr, smiles novel's
Website:_www.abduljega.blogspot.com
[10/20, 10:44 PM] ‪+234 905 395 7618‬: _Title:-_ *MAJNOON*😴
_The mad man_
_Author_:- *MR, SMILES*😃
51 and 52
Via *OHW*
_A love story_ðŸ’Â
Da yamma fahad yakira duk wani ma aikacin gidan suka taru a falon, rumaisa tana zaune a gefen kujera tana jiran taji maizaice, kowa a falon yayi tsit yana jiran yaji me fahad zaifada,
Fahad yayi gyaran murya yace "daga yau nabawa rumaisa damar shiga ko ina agidan nan amma banda fita, dan haka karkowa ya hanata zagaya gidan nan, yana kallonsu yace " ina mai gadi " mai gadi ya leko.kansa daga cikin taron ma aikatan yace "gani oga "
Fahad yace "toh kaji abinda nace ba, karka kuskura kabarta tafita" mai gadi yace "toh"
fahad yanisa yace "toh shikenan kowa yatashi yakama gabnsa" nan falon ya watse rumaisa dake zaune duk tasha jinin jikinta, a zuci take fadan watoshi wannan baya mada niyar sakina nan , lallai kuwa akwai matsala, bazan dawwama anan ba yazama dole inje inga majnoon, shima wannan zaman danake dan kaina nakeyi, kuma domin in gyarawa fahad rayuwarsa ta yadda zaiji dadin rayuwa koda bama tare dashi..
Maganar sace ta katse mata tunani yana fadan "yanzu kinsamu freedom a gidan nan dan haka saikiyi abinda kikeso"
kai kawai rumaisa ta daga masa sannan tatashi tanufi dakinta yabita da kallo, tafiyartama burgeshi take,
Sai da tashige dakin sannan ya furzar da iska, yatashi yanufi dakinsa, yazauna bakin gado zuciyarsa cike da wasu wasi kalla2 , dafe kansa yayi sha'awar rumaisa tasoma fin karfinsa ta yadda bazai iya hana kansa aikata abinda yaso akan taba,
Yana zaune cikin wannan yanayin yaji anturo kofar dakinsa, dasauri yadago kansa yana kallon kofar, rumaisa ce tashigo dakin da littafi a hannunta, murmushi ta sakar masa suns kallon juna tace " kamanta da littafin nan ne a dakina shine nace bari nakawoma ko zakayi bitarsa, murmushi yayi yace "ok kawomin"
Taku takeyi tana kokarin karasowa gurinsa, shikuwa edonsa na akan kirkijinta, tana karasowa ta mika masa littafin, da sauri ya cafki hannunta, ya lumshe edo, yana sosar hannun
Jikin rumaisa yadau rawa, taga edonsa sun fara rikidewa, murya na rawa ta furta " sakeni na wuce daki "
Fahad ya dubeta a lokacin duk tsigar jikinsa tatashi, dasauri ya mike ya tsaya daf da ita kamar zasu hade fuska yace " rumaisa kinunamin soyayya mana, a koda yashe kece muradain raina"
Yafada yana kokarin sanyata jikinsa, rumaisa ta na kokarin kwatar kanta tana fadan "meye kuma haka Fahad ko kayi haukane"
Fahad yace " eh rumaisa nayi hauka indai akan kine, rumaisa I need you, plcxx" k'akk'ameta meeta sosai yayi a jikinsa yana shakar nunfashin ta, rumaisa ta soma kuka " dan Allah kasakeni natafi"
fahad yan nishi yace " rumaisa bazan iya bane sha'awarki zata illatani rumaisa kiyi helping dina plx dan Allah kosau dayene muyi sex"
rumaisa ta tureshi daga jikinta,
Tana kuka take fadan "bazan iyaba fahad, nayi zaton karatun damuke da zaman da mukayi dakai yasa kacanza halinka ashe bahaka bane, makeson zamane fahad, nidai wlh bazan iya baka kainaba amma nasan banada karfi dazan iya hanaka abinda kake sonyi dani, a duk yunkurina so nake naga na gyaraka koda Allah zaisa sonka yashiga zuciyata, amma kai baka gani wlh fahad tir dakai" ta tofar da yawu tana kuka,
fahad yayi tsaye yana hawaye, bazai iya gujewa sha'awar dayake yiwa rumaisa ba, cikin muryar kuka yace " sau dayafa rumaisa, daga wannan wlh bazan karaba sai idan munyi aure plx"
Rumaisa ta dafe kanta tana mamakin wannnan wane irin mutum ne, baya tsoron Allah ko kadan, baya tunanin makomarsa a gobe jiyama, cike da hargowa tace "bazan aminceba fahad, kuma walh bazan aureka matukar baka gyara halayen kab.. kuka ya hanata karasa maganar, kuka take sosai, cikin kukan taci gaba dacewa " matukar ina raye bazan barka kakusanceniba, ta nuna kanta da dan yatsa tana kuka tace " kazo kakasheni fahad, kazo kakashine dan ka sami abinda kakeso a gurina" takarasa maganr tana kuka sosai,
Fahad ya fa juye2 a cikin dakin kamar wani mahaukaci yayi ihu yadaki ganin dakin yana fadan " bazan iyaba rumaisa, bazan iya kashe kiba Rumaisa, kece hasken idanuwana"
yana gama maganar ya juya gefen gado ya hangi makullan motarsa karasawa yayi yaje yadauko makullan sannan yafice yabar dakin yana hawaye,
Baifi minti biyu da fitaba taji kukan motar sa yafita yabar gidan, dasauri tatashi tana kuka tanufi dakinta, tashiga tamayar da kofar dakin ta rufe tasa key, saboda tana tsoron kar yaje yasha giyarsa yazo yasameta,
Sannan tafada kan gado tana kuka, Zuciyarta cike da bakin ciki yanzu duk abinda ta koyawa fahad tayi abanza kenan, lallai kuwa wannan bazai taba shiryuwaba, yazama dole ta dauki mataki, tayi kokarin barin gidan tun kafin ya cimma mummunan kudurinsa akanta,
Tambayar kanta take to ta inama zata fara ...
Oho...
Facebook page:- Abdul-mr, smiles novel's
Website:_www.abduljega.blogspot.com
[10/20, 10:44 PM] ‪+234 905 395 7618‬: _Title:-_ *MAJNOON*😴
_The mad man_
_Author_:- *MR, SMILES*😃
53 and 54
Via *OHW*
_A love story_ðŸ’Â
A ranar kaf har dare fahad bai dawo gidan ba, haka ta kwanta tayi baccinta cike da fargaba,
Washe gari
Tatashi bataji motsinsaba, tafito taje har dakinsa bata ganshiba, hankalinta yasoma tashi, ta zurawa lamarin Allah edo,
Haka har yamma tayi baidawo hankalinta yatashi sosai duk ta sukukuce, takasa yin komai, sai taji gidan duk baya mata dadi saboda baya nan,
Misalin karfe 10:03 na dare tana rakube akan kujera cikin falo tana jiran dawowar fahad, amma taji shiru, gangadine yafara dibarta, bata ankaraba bacci yayi awon gaba da ita,
11:00 fahad ya dawo gidan, yanayin bude motarsa kawai nagani nace akwai matsala domin kuwa da karfi tsiya ya turo kofar,
Sai kuma naga yana fitowa a hankali, yana tangadi kamar zai fadai ko ba a fadamin ba nasan giya yasha yayi mankas domin ko tsayi gagara yi yayi yana tangadi yafadi sai kuma yagagara tashi,
Bodyguard dinda ke tsaye a bakin kofar suna kallonsa sukazo gurin, " oga lfy"
Cikin murya irin ta yan maye fahad yace " kudaukeni kukaini ciki"
Yadago musu hannayensa, ba musu suka rika hannayen suka dagashi sama suka sark'afahi suka nufi cikin gida dashi,
A falo suka sami rumaisa tana bacci, duk da acikin maye yake amma hakan bai hanashi ganin rumaisa a kwanceba, yacewa bodyguard din "ita wannan metakeyi anan" dayan bodyguard din yace "bacci take oga" fahad yayi gyatsa kamar zaiyi amai sannan yace " bacci,,, bacci, ya fada cikin salon kasala, sai kuma yace "to kuma kuje kuyi bacci, ni kubarni anan nima anan zan yi bacci"
sukace "toh oga" suka karasa dashi bakin kujera daya suka ajiyesa sannan suka fita suka wuce dakinsu, koba komai yau zasu Huta da tsaron wannan mashayin...
Yadade a kwance kafin yayi yunkuri iya karfinsa sanna yasamu ya mike,
tangadi yake sosai da kyar ya iya yakarasa gurin rumaisa, yayi gyatsa kamar zaiyi amai,
Sautin gyatsar yaratsa kunnen rumaisa da sauri ta farka ta ganshi a kanta, yana mashalo, cike da zafin nama ta mike, edonta duk suncinciko da kwalla, tana kallonsa, wannan bazai taba shiryuwaba, a zuci tafad'a, duk ta firgita, yazu kam tsoron fahad take domin yazamo ibilis, mutum bayajin nasiha,
Chapter Navigation
Use this section to move to any chapter without going back to the top.