Majnoon Littafi Na Daya Complete Hausa Novels
Reading file: Majnoon Part 1.txt
Chapter 6 of 36
Saida yagama kwara amansa sanna ya kalleta yana murmushi cikin salon murya irin ta mashaya yake fadan "rumaisa nakasa bacci saboda ke, com to me plx" yana kokarin fado mata da sauri takauce masa tana kokarin gudu, ya riko hannunta gam, kuka tasaka tana dukan hannun amma yaki sakinta, cizo takai masa, da sauri yasaki hannun yana wash,
Tasamu tabar gurin, yakara daga kasan ya hengeta acen gefe tana kuka tayi wani kakkame jiki,
Yanufi gurinta yana tangadi, yana fadan rumaisa com plx, com an hug me, I need u , rumaisa,
Kokarin kai ga jikinta yake da karfi tasa hannu taturesa, rakafff kakeji yafadi kasa kansa ya daki gefen gado, jini kadan yafito, shiko ajikinsa bai damuba, kokarin tashi yake sai kuma yakasa,
Rumaisa tayi tsaye tana kallonsa, lallai giya bala'ice, ace mutum yajiciwo amma shi baimasan anyiba,
Kasa tashi yayi a gurin ya sulale ya kwanta a hankali bakinsa ke furta rumaisa, I need u rumaisa, " har bacci yadaukesa,
Rumaisa tayi tsaye akansa tana kallon jinin dake fita akansa, tausayi yabata sosai, a hankali ta durkusa gurinsa cike da tsoro jikinta na rawa, ta kira sunansa cikin siririyar murya, taga ko motswa baiba, hannunta na rawa takai a jikinsa tadan dakesa kadan taga bai motsaba,
gabanta yafadi, kardai ace ta kashe dan mutane,
Sai kuma ta lura da kirjinsa na harbawa, hakan ya tabbatar mata da cewa yana raye,
Mikewa tsaye tayi tarasa yadda zatayi, gajini yana fita a kansa,
Jitayi tanason tataimaka masa , a hankali tashiga neman tissue, tsumma a dakin, tazagaye kaf dakin bataga komaiba,
Rigarta ta bacci datazo da ita daga gida ita tatuna, dasauri tadaukota ta yaga sannan tadawo gurinsa har a lokacin jikinta rawa yake, ta daga kansa kadan tasa tsumman ta dauremasa kansa, sannan ta mayar dashi a kwance...
Kamar daga sama taji ya cafki hannunta..
Facebook page:- Abdul-mr, smiles novel's
Website:_www.abduljega.blogspot.com
[10/20, 10:42 PM] ‪+234 905 395 7618‬: _Title:-_ *MAJNOON*😴
_The mad man_
_Author_:- *MR, SMILES*😃
31 and 32
Via *OHW*
_A love story_ðŸ’Â
Cike da firgita taja hannun da karfi ta mike tsaye jikinta sai rawa yake,
Hannun fahad kuwa ya sulalel kasa yafadi, har a lokacin bakin sa yana furta I need you rumaisa,
Tajima a tsaye tana kallonsa, kafin taje tadauko sauran tsumman rigar data daure masa kansa, ta share aman dayayi, takara kallonsa ta girgiza duk tausayinsa takeji, sannan tajanye daga gurin, takoma gefe daya acikin dakin ta takure, jikinta sai kyarma yake, a hankali hawaye kefita a cikin idonta, tana tsoron kartayi bacci fahad ya farka ya farmata, soboda haka ta hana idonta bacci sai shanshekar kuka take,
gangad'I tafarayi sai kuma ta farka da sauri, a haka dai bacci yagarara zomata tana zaune tafara jin kiran sallah, nan tamike tashiga toilet tayi alwala sannan tafito,
Ba sallaya a dakin, ta karkade kasan carfet tafara sallah,
Bayan tagama, tayi adu a sosai sannan tafara karanto alqur'ani mai girma a daidai inda ta hadda ce, reroshi takeji cikin murya mai dadi gaske,
Sautin yakeji yana shiga masa kunne yarasa ko meye, jinsa yakeyi kamar ana rairai masa waka, amma dai ba waka bace, a hankali yasoma bude idonsa, a lokacin har gari yasoma wayewa,
Kadan ya iya furta wash, a lokacin yadafe kansa, domin ciwon dayaji yanai masa, a hankali yake kokarin tashi yasa hannu yadafe kansa gefen da yakejin zafin,
mamaki yake meya jimasa ciwo, kuma waya daura masa tsumma a kai, juya yayi gefen daya kejin sautin na fita, idonsa suka sauka kan rumaisa, baki ya saki yana kallonta ita kuwa cike da mamaki ita kuwa wannan metakeyi haka yafada a zuci,
Kamar mai kowon tafiya yafara taka kafarsa yana kokarin karasa gurin Rumaisa, .
Jin motsin mutum a bayanta baisa ta tsayar da karatun da takeba, idonta sunyi ja sosai sakamakon rashin bacci dabata samuba,
Gabanta yazo yayi tsaye yana kallonta, kamar zaiyi magana saikuma yakasa, zaunawa yayi ya kura mata ido yana kallonta, sai yaji ta kara shiga ransa,
Gaban rumaisa duka yake tara2 kanta a sunkuye ta kanne idonta, sai karatunta take billahakki,
Ganin takai karsher sura yasa tadakatar da karatun, a hankali take bude idonta, tadago kanta sukayi ido hudu, tagumi taga yayi yana mata murmushi, cike da tsoro ta iya furta "ina kwana" sai kuma ta sunkuwar da kanta, tana jiran taji mezaice,
murmushi yayi "lafiya lau, sai kuma ya tambayeta meya kawoni dakin nan"
Duk da batason hada ido dashi amma a hakan tadaure ta daga kanta ta kallesa, tayi mamakin tambayar da yayi mata, sai kuma tatuna da cewa kodafa yazo dakin cikin maye yake, ajiyar zuciya tayi sannan tace "cikin maye kazo dakin nan"
"Oh god, Allah yasa ban dakekiba" fahad yafada yana kallon rumaisa,
Sai a lokacin tayi masa murmushi "bakamun komaiba, hasalima nicee..." saita kasa karasa maganar tana kallonsa , fahad yace ihum karasa maganar mana,
Rumaisa tace " a a kabarshi kawai katashi kaje kayi sallah"
Fahad ya zare ido da mamaki "sallah kuma, lokaci yayi ne"
Cike da mamaki rumaisa tace "au bakamasan lokacin salla ba"
Fahad yafada a kasale "nibanma iya sallarba, domin rabona da salla tun ina dan shekara 15. Amma tunda nagirma na daina" yana gama fada yamike yana kokarin fita daga dakin, rumaisa ta bishi da kallo harya fita, sannan tayi ajiyar zuciya tana mamakin rayuwar fahad ace mutum dan musulmi amma bai iya sallah ba, sai taji tanason zama dashi domin takowa masa sallah dakuma addini koda Allah zai saka mata da tukuicin abinda takeso wato majnoon, ( nace kekuwa rumaisa meya ganoki, nacewa saikin kowar dashi addini ko kin manta satoki yayi ) nidai nayi shiru naci gaba da rubutuna
Yunwa tasoma addabarta a hankali ta mike tsaye, tanufi kofar fita tana leken falon, batasan gidanba, ai kuwa tana leka kanta sukayi ido hudu da wani bodyguard fuskarsa a murtuke ba imani, dasauri ta koma cikin dakin ta jingina jikinta a ginin dakin tana jan nunfashi...
Facebook page:- Abdul-mr, smiles novel's
Website:_www.abduljega.blogspot.com
[10/20, 10:42 PM] ‪+234 905 395 7618‬: _Title:-_ *MAJNOON*😴
_The mad man_
_Author_:- *MR, SMILES*😃
33 and 34
Via *OHW*
_A love story_ðŸ’Â
Fahad nakarasa dakinsa yasa hannu ya warware daurin da rumaisa taimasa akai, sannan yaje yayi wanka, bayan yafito ya dauko wasu sabanbin kaya yasaka dominshi baya yiwa tufafi sawa biyu,
Yadan zauna a bakin gado yana nazarin kalaman rumaisa, sonta yakeji yana kara shiga masa zuciya, bayajin zai iya rabuwa da ita,
Ajiyar zuciya yayi
Sannan Tashi yanufi dakinta yana shiga dakin yasameta manne a jikin ginin dakin ta sunkuwayar da kai,
kallonta kawai yayi yana murmushi sannan yajuya zai fita, murya kasa2 rumaisa ta furta "yunwa nakeji" fahad ya juyo ya kalleta "to basai kije ki girkaba abinciba, aina gaya miki bazan kara siyo miki abinciba, domin ke matata ce"
rumaisa ta tsuke fuska "to ai bansan inane kichin dinba"
Yadda tayi maganar yabashi dariya, yace "muje nanuna miki "
Rumaisa tazo gurinsa
Tayi tsaye, riko hannunta yayi yana murmushi da sauri ta firgi hannunta cike da tsoro, fahad yace miye haka,
"haramun me namiji yataba jikin macce idan har ba matarsa bace" rumaisa ta fada saikuma taja da baya,
Mumrshi fahad yayi yakara kai hannusa "oya lez go" yana kokarin koma rikota, ta janye daga gurin, tasoma hawaye kuka na kokaron kubce mata, ganin zatayi kuka yasa fahad yadaga mata hannu "ya isa haka muje" fita yayi tabi bayansa tana share hawayenta,
Chapter Navigation
Use this section to move to any chapter without going back to the top.