Majnoon Littafi Na Daya Complete Hausa Novels
Reading file: Majnoon Part 1.txt
Chapter 17 of 36
Tausayi tabawa hajja luba sosai, duk yadda taso tayi fushi da rumaisa bazata iyaba, idanhar tatuna irin hallacci da mahaifiyarta tamata, hajja luba tasa hannu ta dagota suna facing din juna sannan tace "na hakura rumaisa, kuma insha Allah ciwon zuciya bazai illatakiba, zaki dawo sumul kamar kowa zaki manta dashi a rawuyawaki" rumaisa tana kuka ta rungume hajja luba, hajja luba tarika suka wuce daki, akabar daga umma sai abba a falo,
Abban yadube ya tsuke fuska yace "kitashi kigirka mana abinci"
Umma ta girgiza kai kawai ta wuce kicin...
***** ***** ***
Abban fahad kuwa tun a mota yaci fadansa mai isarsa, har suka karasa gida a faloma yakara dora wani fadan yana cewa "bazan barka a kasar nan ba, akan macce dukkabi ka susutaminkai, yau zamubar kasar nan tare dakai, yadube umman fahad yace " tashi maza ki had'o masa kayasan muwuce dashi"
Umma tace " hakan ma yafi muje dashi cen yana gabanmu" haka kuwa akayi umma taje tahada masa kayansa, suka fita suka nufi airport,
Fahad banda kuka babu abinda yake, duk yarasama mezai musu, duk da dai shima yanason tafiyar, domin yanason yamanta da rumaisa a yanzu, matukar yana ganinta bazai taba daina sontaba,
Hakadai suka shiga jirgi sukabar 9ja, suka lula zuwa American...
Facebook page:- Abdul-mr, smiles novel's
Website:_www.abduljega.blogspot.com
[10/20, 10:46 PM] ‪+234 905 395 7618‬: _Title:-_ *MAJNOON*😴
_The mad man_
_Author_:- *MR, SMILES*😃
71 and 72
Via *OHW*
_A love story_ðŸ’Â
Ummanta nazaune a falon taga ta fad'I cike da firgita ta karaso gurinta, tana jinjigata, tana kiran sunanta amma taji shiru, daman umma likitace, da sauri ta dube feena, wacca tuni tafara tana fadan wayoo anty zarah tamutu, umma tadaka mata tsawa tace "jeki daukomin ruwa a firij"
Dasauri feena ta mike jikinta na rawa, taje tadauko ruwa tadawo, umma ta karba ta kwara mata,
Firgit tafarka tana kuka, ta kakkame umma, umma tace "lafiya kuwa meyake faruwa ne"
Zarah kuka take sosai da kyar da iya fadan "ammi dan Allah achanzamun gurin aiki, wlh matukar ina gurin aikin nan bazan taba samun kwanciyar hankaliba, zuciyata zata iya fashewa"
Ammi ta sauke nunfashi tace "toh shikenan daman tun shekarar jiya da damukayi magana dake nakira abbanki na sanar dashi komai, kuma yace insha Allah za'a nema miki wani gun, ki kwantar da hankalinki, tashi muje nakaiki dakin ki kwanta"
Nan zarah tamike ammi tarika sukabar falon suka nufi dakin zarah, a dakinta ammi takaita saman gado ta ajiyeta sannan tafice tabar dakin,
Bayan fitar ammi kuka sosai zarah tayi, tare da yiwa zuciyarta alkawari cewa koda son faisal zai kasheta to dole zataja baya2 da lamarinsa domin yanzu yasamu wadda yakeso, bazataso shi ya shiga irin halin da ita take ciki ba'ayanzu,
Haka dai taci kukanta mai isarta, hadisin annabi Muhammad S A W ta tuna inda yake cewa "kugusar da damuwarku dayin sadaka, Allah subhanahu wata'ala zai yaye muku damuwarku kuma ya doraku akan makiyanku" wannan ta ajiye aranta, takira feena tazo tabata kudi tace taje masallacin bakin layi takai musu tace sadakace, haka kuwa akayi feena taje takai kudin ta dawo.....
A hankali tasoma samun natsuwar zuci, harda bacci yayi awon gaba da ita,
*Bayan kwana biyu*
Rumaisa tadan warware amma haryanzu takasa sakin jiki, akoda yaushe tunanin majnoon take, tama daina fitowa falo, kulum tana cikin daki saikace wata amaryar kulle,
Batada aiki sai tunina sai kuma kuka idan taga babu kowa a kusa da ita,
Yauma kamar kullum tana cikin daki zaune, abbanta yashigo, yana murmushi yazauna kusa da ita ya dube yace "rumaisa!!" Ya kira sunanta tadago kanta "naam abba"
"Kirage yawan tunaninnan domin baya haifar da alkhairi kinji" rumaisa ta noke kai tace "toh abba zandaina"
Abba yayi ajiyar zuciya yasake dubanta yace "daman abinda yakawoni shine, maganace akan faisal munyi magana nida iyayen sa yau zaizo gurinki, domin kufara fuskantar juna kafin ranar aurenku, dan Allah Rumaisa kibashi kulawa, karki sharesa, idan kikayimun haka zanyi matukar farin ciki"
Hawaye suka cicciko a edon Rumaisa murya a sanyaye tace "shikenan Abba insha Allah zanyi kokarin yin haka"
Abba yajidadi sosai yace "Allah yayi miki albarka" rumaisa tace "ameen" muryarta na rawa kamar zatayi kuka,
Abba ya mike tsaye "kifito kici abinci, kafin yazo" yana gama fada yabar dakin
rumaisa ta gagara yin magana domin a lokacin har kukan yasoma zomata,
Ai kuwa abba na fita ta fashe da kuka, kuka mai sauti take amma a hanakali sautin kefita dan kar wani yaji,
Kuka sosai tayi saida taji zuciyarta tafara zafi sannan tadaina, tashare hawayenta, tatashi tashiga toilet, wnka tayi sannna tafito,
Bawani mekupp tayiba, porder ce kawai tashafa, sannan ta janyo wata doguwar gown tasaka tayi kyau abinta, amma dai fuskar a daure,
Tazo gaban mirror tayi tsaye tana kallon kanta, sai lokacin ta lura da irin ramar datayi, har kansanta na wuya sunfito.... Allah sarki rumaisaðŸ˜Â
***** ******* ******
Tunda yafito daga wanka yake cikin farin ciki, dasauri sauri yashafa mai, sannan yakarasa bakin akwatinsa ya janyo wani light blue yadi, yasaka yayi kyau abinsa, yazo bakin mirror yayi tsaye yana kallon kansa, yayi murmushi a lokacin yana kokarin daidaita hula akansa, bayan yazaunar da hular daidai, yakarayin murmushi, sannan ya janyo turare yafeshe jikinsa kaf nan take ya kwashi kamshi,
Sannan yakarasa wurin ajiye takalminsa, yajanyo wasu takalmi masu ratsin blue a cikinsu, yasaka, sannan yafita falo,
Momy naganinsa ta washe baki tana fadan " a a lallai wannan shirin saidai zuwa gurin rumaisa"
Faisal yayi murmushi sannan yakaraso gurinta, har zai zauna sai kuma yafasa, momy tace "zauna mana" faisal yayi murmushi yace "a a momy bazan zaunaba domin banason nayi leti zuwa, kidai jirani idan nadawo zaki sha labari" yana karasa maganar ya nufi kofar fita, cikin zumuri da jindadi momy tace a dawo lafiya" nan dai yafita yaje yashiga motarsa, yayiwa mai gadi hoh yabude masa kofar, yana fita daga gidan yasaka wakar Soyayyace tafito dani, ta ko ina ansan dani kizo muje muza gaya, Alkawarin so murike,) wakar umar m sharif, cike da nishadi sautin wakar ke fita ta speakers na motar, wakar tana ratsashi sosai domin harya haddace wakar wani baiti naji yana rairowa kamar haka "tarkon so yakama zuciya, gidan sarauta da sarauniya, natabbata banishan wuya dan adalcinta da gaskiya na tabbata nafad'a a hannnu nagari bata cutar dani, dan lele nazamo a guntane, bazatasoni insa wuya" haka dai yaci gaba da suburbuda wakarsa yana tafiya,
Misalin karfe 7:30 na yamma abba yadawo daga masallaci yana zaune a falo, umma kuwa tana kicin tana hada musu girki, hajja luba tana dakin rumaisa saman sallaya tana lazumi,
Yaro yashigo gidan, yayi sallama abba ya amsa, yaron yace "wai ana sallama da rumaisa a waje" cike da farin ciki abba yace "kace tana zuwa "
Yaron yace "toh" yafita
Yana fita abba yatashi dasauri yaje yasanar da rumaisa,
Bata tsaya bata lokaciba gurin yin mekup, tadan kimtsa jikinta sannan tafito hajja luba tayi mata magana akan tadan saki fuska mana, hakan yasa tadan waye fuskarta kadan sannna tafita,
A jikin motarsa ta samesa a tsaye, tun daga nesa yake kallonta yana mata murmushi, rumaisa takaraso gurinsa ta gaidashi ya amsa cike da farin ciki, suna gama gaisuwar tayi shiru, shima yayi shiru ganan fuskarta a murtuke yasa yayi murmushi yace "rumaisa kibani dama nanumiki irin sonda nake miki, a koda yaushe muradina shine naga kin kasance tawa"
Chapter Navigation
Use this section to move to any chapter without going back to the top.