Auren iyayya Part 1 Complete Hausa Novel
Reading file: Auren_iyayya_Part_1_Complete_Hausa_Novel.txt
Chapter 16 of 33
"Salkhan kam duk ya rikice hanunsa yasa ɗauki Noor daketa faman kuka Nanah ta shige toilet ta canza riga,ko kafin ta fito tuni har ya cire mata rigar jikin ta da wandon daga ita sai pampers wuyanta ya taɓa yana kallon Nanah hankalin sa tashe yace "fever ne Nanah yake damun ta pls kisa hijab muje asibiti,mamaki yaba Nanah yadda duk taga ya rikice hanu tasa ta karɓi Noor tace "please leave my room da daba kasan da ita ba fa sai yanzu ne zaka nuna wani kada mu da lafiyarta, maganar ta sosai ya masa zafi ɗago idonsa yayi yace "Nanah i can't bear such insult from you ni banji zafin abin da kika mun ba keki bin wani ƙato bayan kina da aure nagan ku da ido na,"na yanke hukunci kuma yanzu kina jin haushi na meye wlh Nanah badan naga jinina a jikin yarinyar nan ba bazan karbe ta ba and kuma ina so ki sani ki ajiye duk wani abu ko bbu aure da ƴa a tsakanin mu yayanki ne ni dole ki bani daraja,"Noor kuma nine ubanta dole ki bani mutuncin nan kisa hijab yanzu muje asibiti nace,bbu musu ta ɗauki hijab doguwar riga da sucks kawai tasa mata suka fita zuwa asibitin.....
*Daga alÆ™halamin* âœðŸ½ðŸ“
*Nanahkhadii* 💅ðŸ½ðŸ›ï¸
*08069224458*
[8/28, 1:14 PM] Nana Khadiiii: 🕯ï¸ðŸ•¯ï¸ *AUREN ƘIYAYYAH* 🔥🔥
*ELEGANT ONLINE WRITER'S* 📚
*A short story* 💋
*Na Nanahkhadii* 💅ðŸ½ðŸ›ï¸
*Marubuciyar👇ðŸ½*
*Cousins ne*
*Aruwan sama* *kaddara tasame*
*Almajiri ko attajiri*
*Hamdan paid book* *and now typing....* âœðŸ½
*Auren kiyayya*
🅿ï¸2ï¸âƒ£8ï¸âƒ£ðŸ”2ï¸âƒ£9ï¸âƒ£
**This page is dedicated to my lovely daughter sadeeyah 😂saÉ—i nuÆ™u* *nuÆ™u Allah ya albarkaci rayuwarki* 🥰ðŸ˜ðŸ˜˜
*Bismillahir rahmanin* *Raheem*
A parlor suka tarar da Ammih ta zaune, Salkhan ne yace mata "zasu kai Noor asibiti,"sai kun dawo Allah yabata lfy,duk abinda yasa meta ai laifin uwarta ne,baza'a faÉ—a mata mgna taji ba gashinan kinsata rashin lfy ai,Ammih na mita har suka fice daga Parlour.
"Tunda suka shiga motan bbu me kula kowa,dan Noor dinma tayi bacci suna fita,Nanah window take kallo Salkhan hankalinsa nakan tuƙi,Ammih kam tunda suka fita kuka takeyi da dana sani,"dubi yaddah suka fita abin sha'awa saide bbu komai, Salkhan kayi babban kuskure ko da nasan laifi nagun na duk abinda yafaru nice sanadi,wlh dukan ku bana tausaya muku yadda nake tausaya wa yar jikata,sosai take kuka da har zuciyanta ta ansa,sai tym ɗin ta tuna da maganin zuciyanta ta miƙe jiki bbu ƙwari ta hau sama.
"Koda suka isa asibitin Salkhan baiko saurari Nanah ba,suna fita yasa hannu yakarɓi Noor dake bacci yasata a kafaɗan sa suka shiga asibitin,tana biye dashi yayi komai suka shiga ganin Dr.
"Cikin mutunci suka gaisa bbu ɓaya lokaci yafara gwaje gwajen sa sannan Noor ta farka,ganin ta hanun Salkhan yasa tafara kuka ga Dr dake taɓa ta ba sanin sa tayi ba tuni ta gauraye ɗakin da kuka,koda kukan nata ba sosai yake fita ba,Dr ne yace Nanah ta ƙarbe ta tasa hannu ta ƙarbe ta kafin tayi shiru,sun ɗan jima kafin yaga ma gwaje gwajen nan yake sanar musu fever ne,magani ya rubuta musu yace akwai pharmacy a asibitin sai su saya,godiya sosai Salkhan yayi masa, murmushi Dr yayi yace kayi ma mom dinta wayo the baby looks exactly like you wani murmushi yayi yana faɗin,"thank you suka fice.
Suna fita ya tsaya ya clearing bill dinsu ya saya maganin suka kama hanya,still bbu wanda ke cewa kowa komai,sai dai Noor data fara rikici tana ɗaga hijab din Nanah,Yi tayi kaman bata san me take nufi ba Noor kam rikici take sosai tana sake jan hijab din Nanah, Salkhan na lura da ita ransa sosai ya ɓaci amma yayi kaman bai gani ba,baiko ankara ba yaji tana faɗin"Wai taya kike so ki sake sha ne bayan dazu wanke ni kikayi da amai,ni bazan baki ba sai mun isa gida,idan kika mun amai anan dame zan wanke? Tana faɗin haka ta sake gyara mata zama,kuka sosai Noor ta fashe dashi,baice mata komaiba jin zuciyar sa na tafa sa guri yane ma yayi parking inda bbu ƙafar mutane sosai,cikin ɓaci da ita kanta tasan ransa ya ɓaci yace,"Nanah kiba Noor abin da take so,wani kallo tabi shi dashi tana faɗin"taya zaka ce nabata abin da take so bayan kana kallo da tasha amai tayi,baiko juyo ba dan kukan Noor din har ransa yake ji,yace "ba mgnarki nake son ji ba oder nabaki ko baki ji me nace bane ki bata abin da take so,yana faɗin hka ya juyo yana kallon ta, ganin yadda har idon sa sukayi wani iri yasa bata ko iya sake mgna ba,tuni ta juya da Noor ta gyara mata kwanciya,ta ɗaga hijab ɗinta tasata ciki a yun wace ta karɓa tafara sucking,harta gama zata juya ta zuwa ɗayan kukan bata ƙoshi ba tafara yi,ta gefen ido ta kalla Salkhan da ya wani ɓata rai,"aa Noor juya ki zanyi sake juyata zuwa ɗayan tayi suna gun harta gama sha tama yi bacci,taci rota a hijab din tana share mata zufan face dinta,saide kaman daga sama taji Salkhan na faɗin,"Ajiye mun ƴata kifi tan mun a mota,jin mgnar tayi kaman daga sama kallon sa tayi tana faɗin "ban gane mekake nufi ba?"Thank God hausa nayi miki ba wani yare ba, Amma tunda baki gane ba barina mai² ta miki nace ki ajiye mun Noor ƴata ki fitan mun a mota,bazan jure kina wulaƙan ta mun ƴa a gabana ba gara muyi nida ke zan iya ɗauka,but bazan iya ɗaukan ko wani wulaƙanci akan Noor ba,mind you Noor ƴata ce kuma jina ce Nanah ina son Noor fiye da son da nake yima ni kaina,saboda Nanah kin sa na tsani duk wata ƴa mace a duniya gani nake duk halin ku ɗaya ne,Nanah ƙiris ya rage baki sa na shiga hallaka ba,kin sa nabar garin nan not knowing where am going,shiru yayi ya kasa ƙarasa mgnar kallon ta kawai yayi,yayi tsaki yace ajiye mun ƴata kifita mun a mota,cikin kuka ta miƙa masa Noor tafita a motan,shima jan motan yayi kaman zai tashi sama yabarta agun,hawaye takeyi ɗaya na bin ɗaya tafara tafiya ganin unguwan bbu mutane sai gidaje a kukkule kowa na cikin gidan sa tasan ba ganin napep zata yi ba hakan yasata miƙi titi tana tafe tana kuka ga tunanin bbu kuɗi a hannunta,ahka ta ɗanyi nisa da tafiya.
Kaman daga sama taji ana Mata sallama,"assalamu alaikum wa'alaiki Hajiya an wuni lfy,sake sauri ta shigayi dan bata da niyan tsaya wa sam,shima sake jan motan yayi yana faɗin"haba hajiya atleast ko sallaman dana miki kya ansa ni a matsayin ki na musluma, Sai tym ɗin tajuyo ta kalle sa bai zaifi shekara 40 ba a duniya yana da haske da dogon hanci bbu laifi duk da kallon tsoro ta masa tasan Masha Allah,"wa'alaikum sallam abinda tace knan taci gaba da tafiya, murmushi yayi mai ƙayata face dinsa yace"kaman kina sauri nikuma gashi na dame ki,bai dace ace mace mai kyau kamarki Masha Allah tana tafiya a ƙasa ba,bar ma wannan zancen kishi har ya kamani duk za'a kalle ki kafin ki isa gida,idan bbu damuwa zan iya dropping dinki?kallon sa tayi tana faɗin"nagode yanzu zan isa gida Insha Allah, murmushi yayi yace"Dan Allah kitema keni da number ki tunda bazaki shiga mota na ba ɗi ɗan yankan kaine ya ƙare mgnan yana kallonta,"niba na bada number ta gsky saide kayi hkri,baice mata komaiba ya juya motan yasha gaban ta yana faɗin,"Dan Allah kimin wannan alfarman karki sa zuciya ta buga,ganin zai ɓata Mata tym yasata faɗin "Idan nabaka zaka barni na tafi yace murmushi yayi yace"your wish is my command,nan ta fara kira masa num dinta harta kai ƙarshe tunda ta fara baiko rubuta komai ba,wayan ce kawai riƙe a hannunsa lips dinta kawai yake kallo sanda tagama tace"zan iya tafiya sai tym ɗin ya sauke idon sa akan ta yana faɗin,"sorry ga wayan kisa mun ban jiba,tsaki tayi aranta tana faɗin wannan yafiye naci takarba wayan tasa masa num din har zata tafi yace "Mai sunan sarauniyar? Nanah kawai tace tabi gefe ta wuce abinta,yanda taba shi num din da queen Nanah yayi saving sannan yayi dialling akashe,sake jan motar yayi yabita yana faɗin,"Queen Nanah num din baya tafiya Allah yasa ba halinku na mata kika munba, kaman zatayi kuka tace"wayan na gida anjima zan kunna tana kaiwa nan ta kara sauri, murmushi yayi yaja motan sa yayi gaba,Nanah kam na isa bakin hanya ta tari a dai² sahu ta roƙe sa akan sai sunje zata basa kuɗin yace bbu damuwa.
Chapter Navigation
Use this section to move to any chapter without going back to the top.