Complete Hausa Novels

Auren iyayya Part 1 Complete Hausa Novel

Reading file: Auren_iyayya_Part_1_Complete_Hausa_Novel.txt

Chapter 33 of 33

Gidan Nanah ya je ziyara nan naganta zaune da tshon ciko ga wata kyakyawar baby daba tafi 3,yrs ba aganta sak Jamal Masha Allah yarinyar ta haɗu shikan sa Jamal ji yake da yarinyar,har yaran Nabila cewa sukeyi yanzu suna da sister dan itama namiji ta ƙara haifa Nanah tayi kiba tayi kyau sosai cikin yasake sata haske,rikici yarinyar danaji takira da ilham take mata kwade tayi tana faɗin wlh kin dameni da rikici dai² da shigowan Jamal ransa aɓace ya ɗauke ta bbu um bbu um um suka haura sama itama tabi bayan su.

2years later Nanah ce zaune driver na janta iham nagaba Nanah na riƙe da Hussain,Hassan nacikin baby seat tana gefe kuma mai tayata reno ce,cema driver tayi yayi parking tana so tasaya Olive Oil yanzu zata zo da Hussain tafita Masha Allah yaro ne tiƙe² bazama kace Nanah ce ta haife su ba,da sallama ta shiga saide bbu kowa ganin bbu kowane yasata fitowa wani shagon chaji dake gefe tanufa tayi sallama,ɗago kan da zaiyi ya ansata ne yasata saurin juyawa zata bargun har tana tuntube,da sauri yafita yasha gabanta,“Nanah Dan Allah kitsaya alfarman ki zanne ma ganin yadda yake magiya sata tsayawa kafin hankalin jama'a ya dawo kansu,hakuri yashiga bata harda ƙwalla "wlh Nanah wannan karan na tuba kinga yadda Allah ya mayar dani ko ankoreni a gun aiki nasaki matata,wanda yayi mata cikin kuma ya Aura yanzu hka suna Abuja,mahaifiya ta takoreni kingani yanzu bani komai wlh wannan dan chajin dashi nake ci nake sha dan Allah kiyafe mun yaƙare mgnar yana share hawaye.

Taji tau sayinsa sosai,"nayafe maka wlh Duniya da hira Allah ya yafemu gaba ɗaya bbu komai kuskure ne munyi saide muroki Allah ya yafe mana Kawai,harta fara tafiya yace mata.

"Nanah ta juyi" wannan me gadin gidan naku ba mutumin kirki bane ku koresa, murmushi tayi tace masa, "ai ya daɗe da barin gidan na gode ta shige mota jiki bbu ƙwari suka kama hanya zuwa gidan Ammih.

Suna isah ilham tafice da gudu tana ihun kiran Ammih,Noor najin muryan ilham tafito da gudu tasan mamanta tazo dai² da fitowan Salkhan ya ƙara so yaƙarɓa Hussain yana faɗin, "Dan Allah mekike ba yaran nan dan Allah jiyara Masha Allah kaman buhun gishiri dariya tayi,dai² da fitowan Noor da gudu itama ta ƙarasa ta ɗagata ta rungume ta sanda tayi ajiyan zuciya,afili tace i miss you swhrt tana mata peck a both side of her chicks sake rungumeta tayi yana faɗin,"i don't think zan sake haifar yarinyar danake sonta irin Noor tana riƙe da ita suka shiga ciki nan ta tarar da matar Salkhan Ammih ta ɗakko ta dan ba yar Kano bace ba,ranar a gidan suka wuni sai dare suka tafi taso tafiya da Noor amma tana tsoro hka tana share ƙwallanta suka bar gidan takasa sabo da rashin Noor.

Life goes on,Jamal ya sake samun matsayi dan yakusa retire wani dan ƙarraren gida yake gida musu,yanzu kam Alhamdulillah Nabila taɗan yi sanyi har akan gaisa koda dai basa shiga harkar juna sosai,yarane suka sasu dole yanzu suna zaman lfy,kuma da warning da Jamal yayi mata,dan dukan su yara ne Nabila dai tafi Nanah kadanne.

2years later, visa yazo ya zube mata agabanta yace su shirya dukan su zasu saudi harda Noor,hka Nabila ma duka da iyalen ta murna gun su harya baci,yace daga Saudi zasu wuce Qatar da sauran ƙasa she kaman biyar.

Cikin Kano international Airport knan, Alh Jamal knan da iyalen sa duka duk sunyi shiga ta alfarma sunyi kyau,amma kallo ɗaya zaka musu duk kasan ubansu ɗaya ne saide babban cin kyau da zaka ƴaƴan Nanah sunfi kyau,Noor kam kallo ɗaya zaka mata kasan ba jinin su bace ba dan kamanta duk inda sukayi sai ankalle su sbd yadda sukayi gwanin ban sha'awa sanda sukayi pice kafin suka hau jirgi,su Nabila ansa sakko sosai yanzu har ɗan hira suke taɓa wa,nan take cewa Nanah ranta nasan Noor Nanah taji daɗi sosai dan taso ɗago hka gun pics musamman tasa aka dinga yi masu itada Noor hka jirgin su ya tashi nikuma da bani da visa na dawo cikin Kano.

Alhamdulillah anan na kawo ƙarshen Novel ɗina mai suna AUREN ƘIYAYYA nagode sosai mabiyana Allah yabar mu tare😍😘

*Masu jiran ARUWAN SAMA KADDARA TASAME NI,KUMA KUSA IDO INSHA ALLAH YANZU ZAN KARASA LABARIN NAGODE SOSAI MASOYA NA INA* *ALFAHARI DAKU* 😘❤‍🔥😍🥰

*Daga alƙalamin* ✍🏽📝

*Nanahkhadii💅🏽* 🛍️

*08069224458*

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.