Complete Hausa Novels

Auren iyayya Part 1 Complete Hausa Novel

Reading file: Auren_iyayya_Part_1_Complete_Hausa_Novel.txt

Chapter 19 of 33

Suna fita suka kama hanya wani haɗadden soloon ta hanga kawai ta juya kanta mota tayi parking gun,ta ɗauki Noor da handbag dinta suka shiga ciki Masha Allah saloon din ya haɗu bbu wai, tana shiga tace musu wanki kai kawai zatayi tunda suka shiga ake ma Noor wasa agun har dawata yar matashi ya da dagani itama bata jima da shiga gun ba kusa da ita Nanah tazauna suka gaisa,suna hira sama² sai duk hankalinta nakan Noor tana mata wasa haka har aka wanke musu kai tare saide kafin tashi ga dryer ne Noor ta soma rikici,kallon ta sukeyi dukan su sai ɗaya ga cikin su ce tace "kema baiwar Allah zaki zo wanki kai kya ɗakko ƙanwarki ko ƴar yayarki kizo saloon da ita,aike ba wankin kan kika zo wace aka musu wankin kan tare ce ta karɓa da faɗin "nima dai inata tunanin yanzu idan ƴar nan tafara kuka ya zakiyi da ita kodai ƴar yayanki ce ko ƴar yayarki,duk tana jin su bata ce musu ƙala ba sanda tagama goge gashinta da ruwa ke zuba ta ɗauki Noor,tana faɗin dan Allah zuge mun zip ɗina ta baya jin abun da tace yasa duk suka zuba mata ido,sanda suka ga ta sa Noor cinyanta ta fara feeding dinta duk suka sake baki,kasa shiru sukayi,"Amma gsky kinyi auren wuri,wacce aka wanke musu kai tare ce tace "pls Idan bazan dame ki ba Dan Allah baban yarinyar nan amma ba bakin mutum bane ko?sai tym ɗin Nanah ta ɗago kai tana tace mata "eh daga nan bata sake kula suba har suka gama mganganun su har ta sauke Noor ta cigaba da yawonta a cikin gun duk gun wanda tayi wasa yake mata.

Haka aka gama musu taciro kuɗin zata biya saide mai saloon din tace ta mata 30%discount sbd gsky she likes this her daughter,mamaki Nanah tayi ta mata godiya tare suka fito da wacce suke ɗan hirar tana ce mata,mijinta yazo ɗaukan tane amma taso har kitso tayi murmushi Nanah ta mata tana faɗin kya dawo wani tym ɗin,har zasu rabu tace bani num dinki ma dunga gaisawa bbu musu Nanah ta faɗa mata num din,haka suka taka zuwa can inda car park ɗin yake,"kinga ma ashe gashi can yama iso tana pointing mata motar mijinta nata,ɗaga idon da zatayi suka haɗa ido aiko ji tayi zuciyarta ta buga shima ita yake kallo ganin sa yasa ko sauran me matar take faɗi bayiba wuce ta da sauri tayi gun motar ta tayar, mamaki ne ya kama ta tatsaya tana kallon ta shima itan yake kallo har sanda matar ta buɗe ƙofar motan tashiga tana faɗin idan ka gama kallon ta sai mu tafi,ajiyan zuciya ya sauke ya juyo yana kallon yadda ta haɗa rai jiyayi zuciyarsa ta buga shima da kyar yaja motan suka bar gun.

*Daga alƙhalamin* ✍🏽📝

*Nanahkhadii* 💅🏽🛍️

*08069224458*
[8/28, 1:15 PM] Nana Khadiiii: 🕯️🕯️ *AUREN ƘIYAYYAH* 🔥🔥

*ELEGANT ONLINE WRITER'S* 📚

*A short story* 💋

*Na Nanahkhadii* 💅🏽🛍️

*Marubuciyar👇🏽*

*Cousins ne*

*Aruwan sama* *kaddara tasame*

*Almajiri ko attajiri*

*Hamdan paid book* *and now typing....* ✍🏽

*Auren kiyayya*

🅿️3️⃣4️⃣🔁3️⃣5️⃣

*Bismillahir rahmanin* *Raheem*

Ɗakinta ta wuce da paper bag din a hannunta a kan gado ta ajiye,tazauna massage din yashigo wayanta ne yasata miƙewa ta nufa gun wayar,tsaki tayi ganin sunan Maina akan screen din wayar yasa ta yin doguwar tsaki har zata goge kuma saita fasa, tana faɗin "barina ga wannan maye mekuma zaice"

" _Aslm Nanah Dan Allah ki saurare ni kiji me zance miki nasan ni me tarin laifine agare ki Nanah,wlh natuba kisa ke bani dama na_ _dawo cikin rayuwarki nasan bai zama lalle kisake yarda da mgnar_ _datake fitowa a bakina ba,amma Dan Allah Nanah natuba Allah ma muna masa laifi mutuba mu roƙe shi kuma ya yaye fe mana bare mu ƴan Adam,Nanah dan Allah kibani lst chance plssssssss._

Ajiyan zuciya tayi tama rasa me zatace da wannan tunanin tafara masa rply.

" _Wslm naji kuma har zuciya ta nayafe maka wlh har raina nima tunda na maka abunda kake so na yafiya nima kamun abu ɗaya,kaman yadda na roƙe ka_ a _farko please stay away from me,Dan Allah kafita daga rayuwata kaman baka taɓa sanina ba kamar yadda nasa hakan arai please kuma_ ka goge _number ta dan kaman ta dani, kaga idan ka daina ganin number ta hankalinka zaifi kwanciya,kamar yadda nima yanzu zan goge taka fatan zakamun wannan alfarman._ tana gamawa ta aika masa ajiyan zuciya ta sauke ta dawo kan gado saide tunani tafaɗa me zurfi.

Kwance yake rigin gine idonsa rufe da wayan a ƙir jinsa jin massage yashi gone yasa shi saurin buɗe ido yana ɗago wayar,ganin sunan Nanah ne yasa shi wani ajiyan zuciya harda murmushi kafin ya buɗe,
"Innalillahi wa'innah ilaihinji'un wani zufa ne ke karyo masa daga goshin sa yana faÉ—in
"Wai da gske yarinyar nan takeyi ne shikenan nashiga uku ban taɓa jin sonki a zuciyata yana ratsa ni ba kaman na kwana biyunnan,Nanah Idan kika gujeni tamkar kin ce bishiya tayi rayuwa bbu ruwane cikin han zari yafara mata rply.

" _Nanah Dan Allah ki temake ni wlh a halin da'ake ciki yanzu bazan iya rayuwa bbu ke ba,wlh Allah kinji na rantse Nanah tunda nabiki nabiki kinƙi nazama mayenki Nanah dole_ mu _rayu tare a matsayin Mata da miji kisa ido kigani,yana gamawa ya aika mata._

Jin shigowar massage ne ya dawo da ita daga tunanin datake yi,nan nauyan ajiyan zuciya tayi ta ɗaga wayar,ganin Maina sanda zuciyarta ta buga jikinta a sanyaye ta buɗe massage ɗin,ganin rply dinsa bata san tym ɗin da hawaye suka fara zubowa daga idonta ba,
"Innalillahi wa'innah ilaihinji'un nashiga uku waime Mainah meyake nufi danine arayuwa wlh nayi dana sanin sanin Mainah arayuwa ta,sanda tayi kuka mai sarta kafin tayi ƙarfin halin masa rply,

" _Damu warka_ ce _wannan nidai nama warning kafita daga rayuwata"_

Zaune take jikinta bbu kwari duk lissafinta ya dagule shigowan Ammih da Noor dake rikicine,yadawo da ita daga tunanin datake yi, "sannu da shigowa Ammih" "Yanaga idonki kaman kinyi kuka?
Cikin in ina tace "Aa Ammih banyi kuka ba"
"Nidai ina rabaki wai waye ma baƙon naki tukunna?
"Ammih nima ban san shiba nan tamayar da da Ammih duk yadda sukayi da sanda suka haÉ—u, Ammih har ranta taji daÉ—i tana faÉ—in.
"Allah ya tabbatar mana da mafificin alkhairi ungo yarki tasha kunu ta ƙoshi amma bata fasa nuna nono take son sha ba kuma inaso,nanda kwana uku ki yayeta ki huta Nanah ji tayi zuciyarta ta buga yaye kuma ita wlh yanzu tafiso har sai Noor tabar Nono da Kanta,Amma a fili murmushi tayi tace ma "tom Allah yakaimu".

Wasa take yima tana faɗin, "Nooriyyah,Nuratu Allah yara mun ke in siya miki jirgi da mota dariya takeyi tare da kuka,tana miƙewa murmushi Nanah tayi tana faɗin, "Acici kazar birni ke wannan ranar dana yayeki akwai lbri cire hijab ɗinta tayi ta ajiye gefe tana faɗin "uwar tsotso bismillah nan tasata aiko dama jira take tuni tafara tsotson.

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.