Complete Hausa Novels

Ajeemal Book 2 Complete Hausa Novel

Reading file: Ajeemal_Book_2_Complete_Hausa_Novel.txt

Chapter 4 of 24

" Please come in! ahankali nisha tasakalo kafarta takariso cikin parlour yayinda Nabilah tamaida door tarufe ta dawo kusa da Neesha ta tsaya tana cigaba da murmushi, itama nisha murmushi take daga bisani tashiga fadin, "

" Am..dam.ma lunch dinku nakawo muku ,"

"Ayya thanks you so much" Nabilah tafad'i gamida karban try din abincin takarisa dashi saman table ta ajiye ganin haka yasa cikin hanzari nisha tace,"

" se anjima daga haka tajuya tafice tabar nabilah tsaye tana binta daga kallo hartafice , Neesha nafita tundaga nisa ta hangi ajmal hanunsa dauke da na Aheel se kamal da Daddy wanda yanzu dawowarsu daga masallaci sunjero suna tafiya gwanin sha'awa da burgewa Kamal daga nesa ya hangi nisha tafito daga part dinshi amma kafin su iso harta shige bangaransu cikin sauri, direct Ajmal yanufi side dinshi shida dansa hakama Daddy yanufi nashi sashin , daga nan Kamal shima yakarisa nashi part din,
Da dare guraren karfe 9:pm gabaki daya ahalin abubakar modibbo bature sun hade guri guda suna gudanar da kayataccen dinner, dining table medauke da gurin zaman mutum 12 kowanne acikinsu yakasance daga daya daga ciki wasu suna facing din wasu gwanin burgewa da ban sha'awa harda Heelah wacce Ajmal ya gayyatota badan komai because Daddy yace yana bukatan kowa yakasance gurin dinner, Heelah batasan da dawowarsu kamal ba kwata kwata seyanzu da tashigo ta ganewa idonta wanda hakan ba karamin mamaki tayiba ,

Nisha kuwa tayi tsayuwar daka wajan taya Barka kawo abinci anajerewa wanda komai tare suka gudanar dashi seda suka kammala jera komai Barka tajuya takoma ciki nisha kuma tasamu daman zama kamar yadda kowa yazauna ,daga nanfa kowannensu yashiga serving din kanshi da abunda yakeso yana zubawa a plate, banda ajmal dako motsi baiyiba bayida kuma niyar motsawaa

"yade kowa yadibi abunda yakeso yana ci kaikuwa kasa phone agaba kana dannawa?" Daddy ke tambayan ajmal dayayi sunkuye da kayi yana latsa phone dinsa, dan dago kai yayi ba tareda yace komai ba ya ajiye phone din gefe daga bisani yagyara zama ya kallo nisha wacce idonta ke kanshi because kujerunsu yana facing najuna, yanda yakora mata ido tasan serving dinshi yakeso tayi amma ita kuma nisha setashiga kallon heelah wacce takecin abinci tana yamutsa fiska kamar wacce akasa dole ko kallon inda sukema batayi, nan kuma taimada kallonta ga ajmal wanda ya hade rai yabata fiska wani kallon da yakuma watsa matane yasa nisha mikewa tsulum wanda hakan yayi sanadin dawowada hankalim ahalin guresu,

daga Hajia Daddy suwa Ammi suka shiga murmusawa ganin yanda Nisha ke serving din ajmal gwanin shaawa da burgewa duk da dama sunsan ajmal inde tawannan fanninne to komai se amsa abincin ma inda zaisamu adinga bashi abaki ajiye spoon zaiyi , Goggo rabi bakinta kamar zai taba kumatu tsabar murmushin jin dadi, kamal kuwa da mamaki yake kallon nisha ganin bani na iya irin na yarinyar dayin abunda ba asataba gaba daya yarinyar tanasun bawa kanta wahala , taban garan heelah nunawa tayi ko ajikinta amma cikin zuciya allah kadai tasan kunar zunda take gaba daya nisha Rana shigar mata hanci amma ba dadewa zata facuta,

Nisha harta gama serving din ajmal takoma tazauna kamal kebinta da kallo , nabilah kuwa duk motsin mijinta idonta nakansa , abincin dake gabanta bawani ci sosai takeba kawai tsakura take tana juya spoon ajmal kuwa nisha nagama serving dinshi yashiga gunar da nashi cin abincin, Jim kadan ta bangaran nabilah tafarajin kanta na bala'in sarawa, jitayi duniyar najuya mata ahankali ta ajiye spoon din hanunta adan dafe tamike daniyar tashi ,

"Bade harkin kammalaba" Ammi ta tsareta da tambaya , nabilah bude baki tayi daniyar magana sekuma takasa because wani yunkurin amai dayataso mata aiko cikin hanzari ta toshe bakinta tawatsa aguje tafice daga parlourn,
gabaki dayansu se bin bayanta da kallo suka shigayi harta fice banda kamal dayayi yunkurin tashi yabita,

"mekatsaya jira da ka kasa bin bayan matarka kamata yayi kabita idan da wani abunda yaci karfinku sekazo kayi magana" Hajia tafad'i tana kallon Kamal wanda keta zare ido shibai zaunaba baikuma tsayaba but jin abunda hajia tafad'i yasashi jin karfin gwaiwar bin bayan matarshi dan haka cikin hanzari yabi bayanta, "

" Masha allah , ikon allah kai allah abin godiya, tsarabar Canada har gida kai alhamdulillahi" Goggo rabi tafadi tana daga hannuwa sama, hajia da Ammi farinciki harsun kasa cewa komai , Daddy kuwa kai kasa se murmushi yake heelah se hararo Goggo rabi take wacce keta kwararo godiya ga ubangiji",

" dama kinbar wannan godiyar dakike dan abunda kuke tunani insha allahu zubewa zaiyi bade tahaifeshi cikin gidan nanba heelah ke maganar zuci , gefe kuwasu reeda ne ke magana kasa kasa tsakaninsu,

"Awwwn nabilah fa kamar cikine gareta ko" fadeelah tafad'i ahankali,

" bakamar bane cikinema" reeda tabata amsa yayinda sukacigaba da cin abincinsu kamar basu suka gama kuskus yanzuba, duk abunda suka gama tattaunawa tsakaninsu nisha najinsu se murmushi take gefe gefe aheel zaisamu kani zasu samu little baby, shikuwa gogan ko ajikinshi tamkar baisan me akecikiba abincinsa yakeci cikin kwanciyar hankali,

Kamal nakarisawa part dinsu koda yashigo parlour ba nabilah aciki hakan yabashi daman karisawa cikin bedroom nan yaci karo da sautin nabilah cikin toilet tanata faman zabga amai cikin hanzari yakarisa baking toilet din ya tsaya harseda ta gamayin aman tawanke bakinta tafito ta tararda kamal bakin door yana jiranta,

"sannu! meyake damunkine" Kamal ya tambaya gamida tallafota suka karisa bakin bed suka zauna, "

"Please tell me what's wrong ? "Kamal yakuma tambaya, "

" bakomai nabilah tafadi gamida sunnar dakai kasa ,cikin hanzari kamal yadauki phone dinshi yasuma lalubar wata number,

"Wait! what are you doing?" Nabilah ta tambaya gamida rike hanunshi,

" doctor fu'ad zankira yanzo ya dubaki yafadamin meke damunki" Kamal yabata amsa cikin damuwa Nabilah karban wayar tayi ta ajiye gefe daga bisani takalleshi yana fad'in,

" bakasan me yake damunaba? gyada mata kai kawai kamal yayi daga nan nabilah tadauki hand din shi tadaura saman cikinta tacigaba da fad'in,

"You are doing to be father soon insha allah"
Cikin murna da farinciki gamida d'auki kamal ke kallon nabilah,

"Oh god waiyanzu ciki gareki ? "d'an g'yad'a kai nabilah tayi tasunnar dakai tana murmushi,

"Oh Allah nagode maka zanzama Daddy yanzu nakara girma nima " kamal yafad'i tareda rungumo nabilah yana cigaba da fad'in,

"Nagode Allah yamiki albarka ya kareki keda babyna " , daga nan nabilah tarungumishi cikin tsatsan so da kauna tana fad'in "

Ameen sannu ahankali suka suma lulawa duniyar maaurata cikin shauki da begen juna , ....

Abangaransu Daddy koda sukajira suga dowowar kamal sukaji shiru hakan ya tabbar musu lapiar kenan da haka suka cigaba da gudanar da dinner d insu , koda suka kammala daga nan kowa yashiga watsewa don yau ba tsayawa dugun hira kasancewa dare yayi sosai , dama ajmal baitsaya wani dugun cin abinciba yatashi yafice, matarshima tarufa masa baya tareda aheel daketa rigima shi bazai mom dinsaba gurin auntynsa zai kasance , daker heelah tasamu tayakiceshi daga jikin nisha suka fice ,

sude hajia har kullum suna mamakin sabonda aheel yayi da nisha , dan haka suma suna gama kammala cin abincin suka suma watsewa kowa yanufi turakarsa , zuciyoyinsu cike da farin ciki da nishad'i, washe gari guraren karfe 8:am bayan ammi tayi breakfast di'nta yanda tasaba tayi shirinta nazuwa office, nan tafito daga part dinsu direct tanufi part din kamal , seda tazo daidai door d'in tashigayin knocking, bugu daya zuwa biyu aka bude kamal ne yafad'e door d'in yanda sanye cikin black jallabiya ganin ammi tsaye bakin door yasan yashiga sakin murmushi yana fad'in,

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.