Complete Hausa Novels

Ajeemal Book 2 Complete Hausa Novel

Reading file: Ajeemal_Book_2_Complete_Hausa_Novel.txt

Chapter 5 of 24

"Please Ammi yakika tsaya shigo mana" ,murmushi itama ammi keyi batareda wani musuba takarisa shiga cikin parlourn, can doguwar sofa ta hangi nabilah takishingida wanda ganin ammi yasa tamike zaune tana yar murmushi gamida sun kuyar dakai

"Ai dama kinyi kwanciyarki karna takuraki , ammi tafad'i gamida karisawa kusa da nabilah tazauna,"
Ammi ina kwana antashi lapia,

"Lapia qlu yajikin nakikuma dafatan ba abunda yake damunki yanzu, d'an gy'ada kai nabilah tayi tana fad'in

"Bakomai !"

", that's good dama yanzu nake shirin tafiya office shine nace bari nazo naga jikin naki , kuma natambaya Inda akwai wani abunda kikeda shaawa nasa akawo miki because karkicigaba da wahalar da kanki, "

"Yauwa Ammi tambayeta de yanzunan nakita tambayanta tafad'i min metakesu taci naje nayi mata order but taki wai bata shaawar komai, kinga wadannan kayan fruit din sune kadai tasamu tadan tabasu Kamal yatare maganar yana nunawa Ammi plate
d'in kayan fruit dake ajiye saman table,
Yana kuma kallon Nabilah dayi sunkuye da kai ,

"sudinma babu laifi suna da amfani amma fruit kad'ai bazai wadaceki keda bari naje zansa barka takawomiki abun tabawa wanda zaki'iyaci , karkidinga barin cikin ki dayunwa, d'an g'yad'a kai nabilah tayi taga haka ammi tamike tana kallon kamal tana fad'in"
Nizan wuce kakula da kyau , "

To ammi kamal yace daga haka yarako ammi harbakin door daga bisani sukayi sallama kamal ya maida door yarufe tareda komawa kosa da nabilah yazauna yamata matashi da cinyarsa kamar yanda suke dazu kafin shigowar ammi , ahankali yakeshafa sumar kanta yana fad'in, "

allah yasa kihaifamin baby mai kama dake kamal yafadi yana kallon nabilah da face dinsu ke fiskantar najuna, dan wani cool smile nabilah tasake tana fad'in, "

Nikuma nafison nahaifi baby sak irinka , because of what? Kamal ya tambaya "

Because kafini kyau da komai nabilah tafad'i cike da murmushi, shima murmushin yake yaname jan dugun hancinta yana fad'in, "

And you ba fatanmu de allah yasauke ki lpy "

Ameen nabilah ta amsa cikin sanyin murya ,Jim kadan suna tsaka da yar firan tasu sukajiyo knocking din door, "

come in! kamal yafadi ba tareda ya motsa daga inda yakeba gaba kidayansu suka tsirawa kofar ido dan ganin maishigowa ganin Barka dauke da try din abinci yasa kamal yasake jingina da jikin sofa yana murmushi, ita kuwa Nabilah kokarin tashi daga cinyarshi tashigayi amma kamal ya hanata dan haka yasa tahakura da tashin , "

Megida Barka da safiya fatan antashi lpy baba bakar tafadi tana yar dariya because kamal mutumintane sosai , tasu tazo daya kasancewanshi mai barkwanci da sun wasa wani lokacin bakamar yayansuba shikadai yafita zaka cikin gidan bayida wasa kuma bayidason magana sosai wani lokacin kuma inyajuye kamar bashiba,"

Yauwa barkade uwar daki ya aikin kamal yabata amsa yana yar murmushi, dama Ammi tace nakawowa madam wannan Barka tafadi gamida ajiye try din abincin saman table dinda ke gabansu tashiga kallon nabilah dake kwance saman cinyarshi tayi lamo takamar mai bacci wanda ganin shigowar barka yasa takulle ido because yanzu gaba daya kunyar kowa take ko hada ido dakowa batasonyi, amma daga kaga yanda eye lashes dinta kerawa zaka fahimci ba baccin takeba rufe ido kawai tayi dan murmushi Barka tasaki gamida kada kai tana fad'in, "

Megida bari naje nakarisa aiyukana se anjima allah ya inganta , kamal cikin farinciki ya amsa da "

amin mungode

daga haka Barka takama hanyar fita still de murmushi bai gushe daga face dintaba harta karisa ficewa tajanyu musu door din tarufe, kamal kallonsa yamayar kan nabilah yayinda yakuma jan dugun hancinta yanda fad'in, "
To yanzu kam semi samudaman bude idon iyayen kunya , waima kunyar mekikejine haka shigowar ammi dazu kigabi kika takura kanki sewani nuke nuke kikefa , bude ido tayi tana kallonshi daga bisani tatura baki tana fad'in"

Ni wallahi kunyar kowa nakeji yanzu ko hada ido dakowa banasonyi ,"

meye dalili ko saboda kintaho musu da tsaraban Canada kamal yafadi yana yar dariya, dan bugu takaiwa shouldern kamal tana fad'in, "

Kaikam bakajin komai ko ? "

To maizanji kuwa bayan nasan kokarin danayi tashi muyi breakfast dan yunwan nakeji kamal yafadi gamida tada nabilah zauna yashiga bude food flats din abincin, pepper soup din kifine da soyayyiyar irish tareda wani hadin salad nakayan itatuwa masu kara lafiya da kuzari se wani dan madaidaicin bowl wanda ke rufe da Yugo fruit salad ancika madara acikinsa, bawani tsayawa bata time kamal yashiga serving din su ,

yana gama zuba abincin a plate yashiga bawa nabilah abaki kamar karaman baby shima yanaci ba laifi komai tadan tabashi taji kuma jidadin abinci sosai especially hadin salad din tafi bashi ma himmanci dadin dadawa yanda kamal yayi tsayuwar kaida fata wajan ganin taci takoshi bakaramin dadi hakan tajiba koba komai yana kula da ita sosai but hankalita yaki kwanci ganin kamal da nisha Inuwa daya suke zaune suna haduwa dajuna wanda hakan baya mata dadi kokadan ,

*_IG AJEEMAL*_

Story and writing by
Oum amreesh

Nisha hanunta har rawa yake gurin kunna light din bedroom din aiko tana kunnawa haske maikyau da inganci yabaiyana cikin dakin , ahanzarce tajiyu tamaida hankalinta ga saman carpet , kwance yake ya dunk'ule guri guda kamar mejin sanyi still yana rungume da pillow tsam a chest dinshi yana sanye cikin kyakykyawan milk jallabiya gashin kansa duk sun hargitso face dinsa sun manne saboda zufanda suka tsatstsafo masa ,

idonsa arufe jin motsin mutum da kuma kuna light da akayi yasashi kokarin bude ido ahankali yasaukesu kan Nisha dake kokarin karisowa inda yake lips dinta se bari yake, idonsa yamayar yarintse wanda sukayi jawur dasu because haske yayiwa idonsa karfe "

Ya ilahi Nisha tafurta ahankali yayinda tagama karisawa gareshi gefe ta sunkuya kasa tana kallonshi"

meyasa sameka? are you okay? Nisha tashiga jera masa tambayoyi cikin rawar murya, jin shiru bai amsa mataba yasa takuma tambayan shi still shirun yakumayi ba amsa hakan yasa tayi tunanin tashi tabashiguri domin atunaninta maybe hanlin nasane na miskilanci yamotsa , amma ayanda taganshi yanzu kamar Wanda bashida cikakkiyar lapia saboda yanayinsa gaba kidaya yanuna hakan gashi yayi shiru baya magana balle tasan abinda ke damunshi, can gefe takalla inda wayansa keta faman ruri saman bed sekuma ta maida kallonta gareshi shiru bai motsa ba baikuma sake bude idoba se ajiyar zuciya dataji yana saukewa , gaba kidaya tagama tsorita anya papan aheel kalau yake kuwa ? gashi haryanzu kiran phone dinshi aketayi ba adenaba da alamar mekiran ya k'agu ,

Ahankali Nisha ta isa ga bed din tasa hanu ta dauki wayar daga fiskar wayan taga maikiran sunan doctor fu'ad ya baiyana jikin screen phone din , nan Nisha ta fahimci yau ana duba file din ajmal that means bashida lapia kenan Nisha karisawa tayi tareda wayar inda ajmal take kwance taduka kusa dashi tana fadi'n,"

ga phone dinka anata kira , halwayude bai kumace mata kalaba idonsa arintse se red lip dinsa daketa faman bari yana motsi, "

Allah sarki maybe yanajin jiki sosaine da hartayi tunanin daga masa wayar tafadawa doctor fu'ad halinda ta iske ajmal aciki to amma wayakaita wannan karan banin dan haka seta ajiye wayar agefensa tana fadi'n,"

sannu bari naje nafadawa su hajia azo akaika asibiti Nisha na gama fadi'n haka tamike cikin hanzari, charab taji yariko kasan riganta cikin sauri Nisha tajuyo takalleshi still idonsa a rufe se bakinsa dayaketa kokarin motsawa yanaso yace wani abin , Nisha dawowa tayi kusa dashi tasunkuyu tana kallonshi,tana kuma kallon lips dinsa meyakeson fadi"

Help me! abunda taji yace kenan slowly araunace Nisha tashiga tambayanshi,"

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.