Complete Hausa Novels

Doguwar Hanya Part 1 Complete Hausa Novel

Reading file: Doguwar Hanya Part 1 Complete Hausa Novel.txt

Chapter 33 of 52

Ihun dasukajiyo ne da shewa acikin harshen hausa ya ankarar dasu suna kusa da mutane, dukda haka hankalin abu huraira be kwanta dasu waye ba, dan haka yae qoqarin janta zuwa saman bishiya, da k'yar ya samu ya d'are itama kuma ta d'are da k'yar suka haye suka b'uya, basufi mintuna 5 da d'arewa kan bishiyar ba sega gardawa da manya manyan makamai harda bundigogi suna zancen kisa

"Ai Baba wlhy duk wanda muka rik'a yanzu se miliyan 50, koda ubansa ze siyar da uwar sane ya fanshesa kuwa, kaini idan ma aka matsa da ciniki wlhy sena harbe mutum, mutanen nan suna zuba sha'anin su wlhy ga uwar dukiya a hannunsu amma basa baiwa kowa se iyalansu, shisa bana tausayin yaran tsaf zan kashe mutum in kashe banza" Dariya suka saka dukkansu da shewa kafin wani yace

"Yanzu wane mahaluk'in ne ze iya zuwa nan gun? Ai banaji akwai shi har abada, sabida haka mu binne kud'in anan, idan muka shaqata zuwa anjima semu juya cikin gari, danni akwai wasu danake hari, nan gun kaga ai ko ntwrk ma babu" jinjina kai d'ayan yae

"Hakane, mu binne kud'in danni idan muka samu irin wannan so ashirin tuba zanyi inje Niger inci gaba da kasuwanci" Dariya dukkansu sukayi, Gigicewa Zuhrah tae ta soma zubar da k'wallah, girgiza mata kai abu Huraira yae, tunda yake ai mutanen a qarqashin bishiyar suke, koda k'wak'warn motsi sukayi zasu jiyo su, wani daga cikin sune ya mik'e ya fuskanci bishiyar ya zaro zandariyar abarsa ya soma fitsari, da sauri ta walk'ata had'e da rufe idanta ta rungumi Abu hurairah jikinta har rawa yake tsabar tsoro, ai idan aka kawo sabon kamu a qungiyar songai tsirara ake masa amma bata tab'a ganin abu haka ba, kuma ma ba'ayi agabansu sam, ganyayen bishiyr ne sabida motsawan datayi suka soma kad'awa har wasu suka zubo dama sun bushe dayake lokacin sanyi ne, yagama fitsarin sa yazo yana zancen duk inuwar ma takusa qarewa kaf sabida sanyi, kishingida yae yace

"Wai meyasa bamuzo da mata ba? Wlhy uwatace kurun bazan hayayyaqewa ba yanzu, amma yanda nakeji na a sandaren nan kowacece sena sauke wahalata akanta nikam" Dariya suka saka d'ayan cikeda shaqiyanci ya kaiwa tsakiyar wandon sa cafka

"Nafika matsuwa Alaji, dazan samu mace yanzu niko aljanace wlhy seta gurzu a hannuna kowaye ubnta" Dayan ma dake gefe se cewa yae

"Ai wacce duk ta shigo hannu idan ita kad'aice lugude zatasha dankuwa layi zamuyi koni nan sanda goma zan mata, Allah nama matsu mu adana kud'in nan mu shiga gari mu wawashe mma ai a sammana wani abun ko?" Jin wannan zancen nasu sekijin Zuhrah ya ebi karkarwa kan kace meye wannan ta soma zubo fitsari dga kan bishiyar tsabar tsoro, abu Hurairah gaba daya yama rasa mezeyi haka sukaji sakar ruwan fitsari sunsan ba damuna ba ba komai ba suka soma magana akan ruwa na sakkowa daga kan bashiyr fa....

Mom Nu'aiym.
[11/20, 3:01 PM] Maamah twins💕❤: ***Tunda hamood yashigo ta dauke kai tamayar dashi gefe daya ganin haka yasashi shima hade rai yadaure fuska kamar bai taba dariya ba,

"Macuci.... Azzalumi..... Mugu to Allah ya toni asirinka....yanzu dama hamood kasan kana dauke da kwayar cutar HIV amma shine ka aureni ahaka har kake burin hada shimfida dani?"

Wani mugun kallo ya watsa mata sannan yazare farin tabaran dake sanye cikin idonsa, zama yayi kan kujera ya dora daya kan daya yana watsa mata kallon dake kara tafarfasa ranta,

"To sai me dan na aureki ina dauke da HIV? Bake kika manne min kika like min akan dole sai na aureki ba? Karfa ki manta har aurenki kika kashe dan kawai in aureki in zauna dake...."

"Ya isa haka malam.... Ai duk wadannan abhbuwan dakake ikararin cewar na aikata na aikatane acikin rashin sani... Kuma ina nadamar hakan ahalin yanzu, wallahi hamood kaci amanata kuma ka zalunceni wanda bazan taba yafe maka ba har abada.... Sannan ka gaggauta sallamata domin gidan ubana zan tafi insha Allah nagama zama dakai...."

Wata shakiyiyar dariya yasaki irin wacce ke dauke da mugunta tsantsa aciki sannan yayi mata kallon uku ahu,

"U are such an idiot mai gado, sai yanzu nasan bakida tunani sam.... Hmmmm to idan ke shashasha ce ni mai hankaline... Bazan taba sakinki ba koda kuwa za amaimaita yakin duniya akaro na uku.... And lastly abinda zan fada miki shine u should mind ur tongue kisan irin maganar da zaki rinka fada min idan bahaka ba jikinki zai rinka gaya miki....."

Yana kokarin mikewa taje tasha gabansa cikeda masifa da tashin hankali,

"Wallahi hamood koda baka sakeni ta dadin rai ba to yazama wajibi ka sakeni ta dolen dole koda kuwa agaban kotu ne domin nagama zama da macuci,mayaudari, mashayi kuma mazinaci... Ko kana tsammanin har yanzu ban san irin kazamar rayuwar da kuke yi kaida waccan karuwar ba? To Allah yagama tonar asirinku dan haka kasakeni kuma kabani kudina naira dubu dari biyar wanda abbana yabani kai kuma ka lallabani ka kwace....."

Tafa hannaye wasila tashiga yi wacce fitowarta kenan daga cikin daki,

"My dear yanzu kana tsaye kanajin abinda wannan mahaukaciyar take fada maka amma shine bazaka dauki mataki ba?"

Tun kafin wise tarufe baki hamood ya dauke bilkisu da wani gigitaccen mari wanda yayi barazanar makantar da ita, zafin marin yasa bilkisu sake daga murya tana furta,

"Allah ya isana macuci azzalumi kuma wlhi sai ka bani kudina sannan dolenka ka sakeni...."

"Banza yar gidan matsiyata ni zaki yiwa sharrin na karbar miki kudinki? Uban me uban naki yake dashi da har zan karba? Saki kuma bazan yiba ko kin zaci nima irin wannan sakaran yaronne da zan sakeki aduk lokacin da kikaso? Koda zan sake ki yazama dole inmore sadakina dan haka sai kishirya daukar kwayar cutar HIV...."

Tun kafin yakarasa bilkisu ta dadimeshi tana kuka,

"Ni ba yar matsiyata bace sai dai idan kaine dan matsiyata kuma wallahi daga yau nagama zama dakai...."

Wani marin yasake bata sannan yashiga dukanta babu ji ba gani har saida takai kasa lokacin ne yafara ball da ita yana nausa mata kafa aciki, kuka bilkisu takeyi tana ihun neman dauki ganin yana kokarin kasheta yasa wise zuwa tana kokarin hanashi amma yahaukace kwata kwata bayaji bare gani,

"Nashiga uku hamood ka kusa kasheta... Kar kayi kisan kai kaga yanda takeyi fa... Kabarta haka"

Shine abinda wise keta fada amma hamood yaki saurararta ganin haka yasata sulalewa daga gidan tagudu tun kafin hamood yakashe bilkisu azo tafiya dashi ahada harda ita.

Bilkisu kam tajima da fita daga cikin hayyacinta sakamakon na jakin da hamood ya lakada mata abu na karshe da zata iya tunawa shine taji hamood ya gwarata da kujera ta fadi akan hannunta na hagu wanda take awurin wani azababben zafi ya ziyarceta, cikin azababben ciwon kai take bude idanuwanta ahankali wadanda suka kumbura suntum sakamakon uban bugun da suka sha,

Ammah ce da meenah zaune acikin dakin wanda ko ba afada mata ba tasan asibitine domin ga alamu nan sun nuna hakan, ga ruwa nan ana kara mata a hannunta na dama sannan hannun hagun ta kuma an daddaureshi dasu bandeji alamun dori,

Wasu hawayen nadama ne suka zubo daga cikin idanuwanta, ganin ta dan motsa yasa ammah da meenah azamar tasowa dukkaninsu Wanda har bakinsu na haduwa wurin yimata sannu,

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.