Complete Hausa Novels

Damata Biyu Part 2 Complete Hausa Novel

Reading file: Damata Biyu Part 2 Complete Hausa Novel.txt

Chapter 19 of 82

Alhamdullilah

11

Zuwairat ummumaryam

1️⃣1️⃣

Bintu bude Baki tayi ta tsaya Tana Kallon Amira that is walking as fast as her legs can carry her, she couldn't help but say
"Sister..." Ta kira Amira da sai kuka take tana goge face dinta Kuma tana tafiya da sauri, Amira heard her loud and clear Amma kou juyawa batayi ba Balle ta kalleta, she knows she's the cause of this, she must have told them all sort of bad thingd about her then me zaisa ta sake sakar Mata jiki, kalllon wani irin evil and pretender take mata, she sees her as someone who draw you close to them just to hurt you, she can never trust her again, balle Kuma ta bar Mata mijin ta bar masu family din daga yau, maganar Maryam is still ringing in her ears wato it's because of her faiz ke hospital
"Kou mutuwa wannan tsinanne zaiyi sai kin bar family din Nan..." Ta tuna abinda take cewa, bintu na karasawa wajen da Maryam take tsaye suna maganar taji Maryam tana cewa
"Wallahi na je gidan na ganta sai na wulakanta Mata rayuwa. " Ta fada taking it upon herself to ruin their relationship especially data gano how important she is to fajz, already tasan she's faiz's happiness, tasan he loves her like crazy, tasan without her he will be vulnerable and hakan zai sa ta tabbatar da sai ta raba su, she doesn't care about anyone but her self, she's a selfish person, mugun halinta yafi na mahaifiyar ta tunda ita taba nunawa karara babu boye boye like her mother, bakin halinta is all over her, fajz is her mortal enemy, she hates him sosai ba don komai ba sai don yanda dad dinsu ya dauki komai ya Mika mashi,gata as a first daughter Amma kaman Bata Nan, she never knows alhaji Yana nagging faiz sosai, she feels it's all about love a tsakanin su, yanda alhaji yayi replying dinta lokacin data fada mashi fajz ya auro karuwa shows he knows about it and still let him marry her because he loves him More than kowa, she hates he is the one that gives them allowance dinsu na monthly Dana yearly, it's so annoying, bataki ace yanzun as he lays there Bai tashi ba,
"Wallahi na sake ganinta kusa da inda yake wallahi bangan uban da zai hanani wulakanta Mata rayuwa..." Maryam ta fada sounding so loud
"Haba anty..." Bintu ta Fara fada Bata karasa ba Maryam ta juyo gareta ta nunata fa yatsa tana cewa
"If I hear anything from your mouth sai naci ubanki...Kar in sake ki sakamin Baki Ina magana..." Ta daka Mata tsawa, da sauri bintu taja bakinta tayi Shuru, dakin da faiz ke kwance ta Shiga, she misses him sosai that Bata San sanda ta saki Ajiyan zuciya ba, kallon shi kawai take tana kallon bakinshi, she just pray he make it easy on her Kar yace Zaiyi fushi daita ba don komai ba sai don tasan if har yasan what Maryam did to Amira it will be on her completely tunda she started it.

Amira samun abun hawa tayi ta hau tana kuka ta fadawa Mai adaidaita ta kaita gidansu, sai Bayan kusan minti arbain akayi saboda hold up, Tana Shiga ta goge face dinta looking ok dukda her eyes ya nuna Tana cikin matsanacin damuwa, she misses this house sosai, sallama ta dingayi a falo as she walks to her mothers bedroom, mum dinta na baccin safiya yayinda asiya da Nasir suna school, kaman daga sama ta dinga jin sallama, tana bude idanuwa sai taga Amira, da sauri Idanuwan Suka washe tana mikewa zaune bakinta bude Tana kallon Amira da tayi Kyau sosai ta Kara kiba skin dinta na daukan Ido with a bit of swollen eyes, kallonta tayi daga sama ahankali tayi kasa da idanuwanta tana kallon hannunta dake dauke da makeken zoben diamond,
"Mummy..." Amira ta fada tana Zama with a smile Kan face dinta
"My darling...kece haka...kou ki fadamin Zaki zo..."hajiya ta fada sounding so excited don kullum tana samun natsuwa sabida Amira is now married, da akwai Yan matsaloli Amma she's still happy
"Mummyna...Ina kwana..." Ta fada sounding very calm kanta kasa
"Lafiya lau my dear. Ya gida ya mijinki da abokiyar zamanki. " Hajiya ta tambayeta
"Lafiya Lau suke.. hmmm...Bai da lafiya...Yana hospital an kwantar dashi.. " Amira ta fada tana danne kukan ta,
"Subhanallah... Inna lillahi waina ilaihi rajiun...what happened..." Hajiya ta fada cike da damuwa, ajiyan zuciya Amira ta saki tana goge face dinta as she feels tears na zubo Mata
"Ki fadamin wani Abu ke faruwa ne..." Hajiya ta sake asking dinta cikin damuwa
"Mummy. " Amira ta fada Tana fashewa da kukanta da take dannewa, hajiya ba karamin damuwa ta shjga ba as Amira is crying, cikin kuka Amira ta fadawa hajiya abinda ya faru da why faiz is hospitalized da Kuma abinda yayarshi ya fada Mata, ajiyan zuciya hajiya ta saki tana cewa
"Ai Amira hakuri zakiyi...Kinga nazifa ma an samu wasu cikin dangin mijinta suna fadin maganar banza kanta balle ke da kika aikata?...ai hakuri ya Zama naki...tunda har Kika aikata irin wanna Kuma kija samu Miji Mai kaunar ki ai hakuri kawai zakiyi kou me zaa fada maki fushi ba naki bane...ni aduar da nake Allah yasa asiya ta samu Miji don nasan inda dangin nazifa sun San abinda ya faru da kilan Bata auru ba itama... yanzun abinda zakiyi shine hakuri,..." Hajiya ta fada Mata atakaice, Amira dake kuka daga Kai tayi ta kalleta tana cewa
'mummy...let me just come back home...nasan faiz na sona but Am scared of abinda zatayi min...am scared of her..." Amira ta fada cikin kuka
"Ai zancen ki dawo gida Bai taso ba... wane gidan Zaki dawo. Sai kizo kiyi min zaune cikin gida..haba Amira ai that is not happening at all...duk wulakancin da zaayi maki ke Kika jawowa kanki...so face it...wayanda basuyi laifi ba are suffering for it balle ke?...ai you're scarred for life babu yanda zakiyi sai hakuri...duk abinda zaa fada maki sai ki taushe kunneki...Amma Kar ki kuskura kice Zaki dawo gida..." Hajiya ta fada Mata atakaice tana daddaure face dinta yanda zata San she's serious, babu Irin complain din da zata kawo Wanda hakan zai sa ta yarda ta dawo gida, there's no way she will let her come back home ta zzauna gabanta don she feels bazata sake Samun Mai kaunar ta kaman faiz, she knows faiz na sonta. Ahankali Amira ta Mike tana hawaye ta bar dakinta, old dakinta ta shjga ta zauna tana kuka tana tunawa da abinda sister din faiz ta fada Mata.

Faiz Kam Bai tashi daga wannan baccin ba sai karfe 11:30, he is so dizzy saboda maganin baccin da ake bashi, yawanci mutanen da suka zo ganinshi sun tafi daga bintu sai kanwar shi da Kuma wata anty dinshi, ahankali ya bude idanuwa, bintu jin faduwar gaba tayi as she knows ba mutunci ya cika ba, he was expecting to see Amira a dakin sai yaga Babu ita, ahankali ya dinga bin faces din wayanda ke dakin, idanuwanshi na sauka Kan bintu ya hade fuska kaman Bai Dariya, the change on his face ya nuna Sam Bai son ganinta and she's not welcome here,
"Ya jikin..." Anty dinshi ta tambayeshi,
"Da...sauki..." Ya amsa Mata calmly, mikewa tayi tana cwa Allah ya Kara lafiya, ta fada tana tafiya, fajz gyara kwanciya yayi ya kalli bintu da kyau down to her stomach yace
"What are you doing here..." Ya fada voice dinshi kaman na mara lafiyar gaske, sadda Kai kasa tayi tana Wasa da yatsunta Alaman she's shy, sister dinshi mikewa tayi itama ta bar dakin don taga da akwai magnar sirri da zasuyi,
"Nace me kike Nan..." Ya fada Yana Mikewa zaune talking so Normal kaman bashi ba..."
"Ganinka .. nazo..."
"Banso...tashi ki bani waje... you're not welcome here...I don't want to see you here...." Ya fada Mata sounding so serious
"Kayi hakuri Dan Allah..."
"For what...ai nasan you're happy with what is happening... sorry won't do...." Ya fada Mata
"Sharrin shaidan ne...I don't know what came over me... nidai kayi hakuri..." Ta fada mashi
'"who knows what you're up to tunda har kin nunamin halinki...Dole in tsorata dake..." Ya fada Yana zaune ya Dora kafa daya Kan daya kaman he is not on hospital bed
"Kayi hakuri ban karawa..." Ta fada mashi
"What ever your plans are ki sani it won't work... in har kikayi sanadiyar rabani da farin ciki kema sai Allah ya rabaki da naki..." Ya fada mataz kuka bintu ta farayi Tana cewa
"Nidai I know it's not my fault that I fall for the wrong person. " Ta fada tana hawaye, kallonta ya dingayi Yana kallon yanda cikinta ke motsi when ever she sobs, tsoki yaja ya ya koma ya kwanta Yana juya Mata baya tare da daukan wayarshi, he is just thinking da akwai dalilin daya sa Amira Bata zo ba, wayar shi ya kunna, sai da wayar ta gama booting ya kirata, lokacin Amira tana gidansu tasha kuka ta gaji, at this moment she was thinking of how to stop the pain completely, it hurts ace abu na damunka ka rasa Wanda zaka fadawa ya Dan goyi bayanka kowa gani yake it's your fault, yanda mum dinta ta fada Mata ya nuna kou kasheta zaayi a gidan faiz she doesn't have anywhere to go, wato Haka zata Kare kou yankan naman jikinta ake she have no place to go tunda her mom have made it clear she's not welcome here. It hurts ace kana cikin damuwa Amma ka rasa just one person to share it with, tana cikin wannan sake sake for hour plus faiz ya kirata, dsyakn wayar tayi tana Kallon how it rings har ya Gama Ringing, she just felt zai San something is wrong with her, going to his house now means Bata da any choice ne, she prefers duk yanda son junansu zai wahalal da both of them ta fita daga karkar su, tana tsoron Maryam ta sake ci Mata mutunci, she's so scared tayi Mata irin wannan cin kashin a gaban faiz, tasan zai Rama Mata Amma ribar me taci, Haka ta zubawa wayar ido yagama Ringing, fajz da ya bawa Bintu Bata tsoki yaja ta sake trying layinta Wondering why har yanzun Bata zo ba,he just have this feeling something is so wrong, Yana sake Kira Amira ta dauka, ajiyan zuciya ya saki yana cewa
"Wato baby you don't love me kou?..." Ya fada Mata sounding serious at the same time sounding sick don dakaji yanda yake magana kasan shagwaba yake son Mata
"Hmm... sorry..." Ta amsa mashi calmly trying so hard to be ok don Kar ta Kara tada mashi hankali Amma he knows her tamkar yanda ya San kanshi, he can just see her face while she's talking, Yana Gane irin expression dinta kou da kuwa he is not looking at her,
"Baby... what's wrong.. " ya tambayeta cikin damuwa, bintu dake zaune goge face dinta tayi tare da mikewa ta bar mashi dakin don taji yanda yake Mata magana it's like trying to talk when you're screwing someone,
"Nothing.." Bata karasa ba yace
"Don't tell me nothing pls...me ya faru.. tell me this instant..." Ya fada his real voice was just coming out with anger
"Ba komai...kawai...am having headache.."ta fada trying to sound normal dukda muryar ta na rawa Sosai
"Baby ban yarda ba...ciwon Kan yasa bazaki zo ganina a hospital ba?.." ya fada Mata calmly
"Nazo dazun..." Ta fada sounding calm too
"Kin zo dazun?...ban Gane ba...kin zo dazun kaman ya?.." ya fada trying to make something out of this
"I mean dazun na zo... hospital din...har abinci na...kawo maka..." Ta fada tana kokarin danne kukan dake neman kufce mata,
"And you left.???tell me what happened.. " ya fda Yana Mikewa
"Ba komai.."
"Amira ban son karya...I hate lies.. ya zaayi ki dingayi min karya.. " ya fada don yasan haha Nan she won't just come and go Haka Nan without a reason.
"Who and who kika tarda Nan.. " ya tambayeta trying to make a point out of what's happening
"Mutane da yawa. Kawai I left because ban San su ba. I feel uncomfortable..."
"Karya dai kike min...Bai yuwa Haka nan ki tafi just because you're uncomfortable..." Ya hantareta, ajiyan zuciya Amira ta saki tare da goge face dinta da Bayan hannunta tace
"Baby...pls kayi duk abinda. Akeson kayi. Duk abinda suka ce kaina.. it's the fact.. " ta fada kukanta na fitowa
"Inna lillahi waina ilaihi rajiun.. me Akayi maki pls. What did they tell you...waye yayi maki magana pls tell me..." Faiz ya fada boiling kaman zai tafasa yasan for her to say anything like that something must have happened, yasan she have a gentle nature and the most annoying part is he is not awake to protect her, abun ba karamin ciwo yayi mashi ba, sai Nishi kawai yske feeling so terrible
"Yanzun ki dawo hospital. "Bai karasa ba tace
"No..." Cikin tsatsan tsoro
"No what.. dallah come back here malama..." Ya daka Mata tsawa
"Pls aa... yanzun ma Ina gida ne..."Bata karasa ba yace
"Wane gidan..." Ya tambayeta,
"Gidan mu.. "
"Amira...what are you doing at home.me kike a gida Amira. Who did you ask before going home.... lallai ma..." Ya fada yana kashe wayar shi, goshinshi ya dafa Yana tunanin da gaske so ake a raba shi da Amira, sauka yayi daga Kan gadon ya taka ahankali zuwa waje ya bude kofar, kanwarshi Mai suna aisha ya Kira, ciki ya ya koma ya zauna ya kalleta yace
"Dazun kina Nan sanda Amira tazo?.." da sauri aisha ta daga mashi Kai
"Su waye da waye Nan wajen lokacin.. " ya tambayeta
"Su anty Maryam ne...Yaya.. wallahi anty Maryam Bata da kirki. Ta dinga zaginta cikin mutane. Ta kirata all sorts of name.. she even said kou bugawa zuciyar ka zatayi sai ka rabu daita. Tace zata wulakanta Mata rayuwa in Bata bar family din mu ba..it was bad. What she did was very bad Yaya.. "ta fada kaman Daman she have been waiting to tell him about what happened dazun, idanuwan shi kadawa sukayi kaman ba nashi ba, he was just trembling
'"su waye Nan dakin.. " ya tambayeta kaman Zaiyi kuka
"Yaya...ai ba daki tayi Mata rashin mutunci ba...sanda anty Amira tazo suna Nan ciki suna ganinta duk mutanen dakin Suka Fara maganarta to her face..suna cewa karuwa.. sai ta fita anty Maryam ta bita har waje cikin mutane tana zaginta. Duk babu Wanda ya Hana sai anty bintu datayi Mata magana itama anty Maryam ta dinga zaginta... wallahi Yaya anty Amira ta bani tausayi.. " ta fada,
"Get out.. " ya fada Mata atakaice, fita yarinyar tayi faiz ya zauna Yana girgiza kafa Yana tunanin abinda zaiyiwa Maryam yaji ranshi yayi sanyi, he couldn't think of anything, Amira ya sake Kira yace
'"baby so ake a rabani dake ba don Komai ba sai don an San you're my joy... you see that idiot that talk to you is my stepsister. She hates to see me happy, ta tsaneni...so she doesn't matter at all...duk abinda zata fada maki means nothing... she's like a zero behind a decimal point.. "
'"baby stop it pls..." Ta fada mashj saboda taga yanda yake Magana har voice dinshi rawa kawai yake Sosai like he is boiling
"No let me tell you she doesn't deserve a little tears from your eyes...if you're a whore you're with one costumer which is me... it's non of their business. Kar ki kuskura su sauya maki tunani Kan how you feel about me.. Basu isa ba.. " ya fada Mata sounding so serious than ever,
"Baby your love alone isn't enough..." Bata karasa ba yace
"To me it is...don Haka I beg you.. I beg you in the name of God ki rabu da su...now Bari in Kira driver din company yazo ya dauko ki.. " da sauri tace
'"no...I will go back home.. za mu hadu a gida..." Ta fada mashj cikin tsoro, already tsoron maryam ya riga ya dasu a zuciyar ta and there's nothing he will say that will change that
"Baby I said come to me...' Bai karasa ba tace
"Nidai tsoro nake ji...I will wait here.. or zan koma gida har Allah yasa ka dawo...' ta amsa mashi sabida fargaban Kar su hadu da Maryam a hospital again, she have never seen anyone nag so much like Maryam hakan yasa take mugun jin tsoron ta. Yana cikin wayar Dr ya shigo dakin, ganin yanda ya ganshi yasa ya fara cewa
"You looked disturbed..." Ya fada Mashi, faiz was feeling so hot inside that ya hade Rai sosai
"Kaga we're faking your situation Amma in har baka daina tunani ba or saka kanka cikin damuwa abinda kake faking Yana iya Zama real.. " ya fada mashi Yana duba shi, shuru faiz yayi har sai da ya fita, the unease is unbearable that ya dauki wayarshi, number Maryam ya kira, Bata da number dinshi so she doesn't know who is calling, tana dagawa faiz sake cike da bakin ciki yace
"Maryam... wallahi sai naci uwar data haifeki in Baki fita daga harkar matata... wallahi Zan ajiye years dinki gefe guda inyi maki abinda har ki mutu Baki mantawa...dare me. " Ya fada Mata kafin Maryam that was so shocked tatu magana har ta kashe wayar shi, ajiyan zuciya ya saki ya Kira driver Yana fada mashj yaje gidansu Amira a daukota, text ya turawa Amira Yana fada Mata driver Yana Kan hanyar zuwa ta shriya ya kawota, ya kuma fada Mata ta sayo mashi something to eat, idanuwa ya lumshe feeling at ease as he knows itama Maryam zata shjga bakin ciki ba don komai ba sai don kou sau daya Bai taba kallon idanuwan ta balle ya maida Mata magana

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.