Yar Gidan Tsohuwa Littafi Na Daya
Reading file: YAR GIDAN TSOHOWA.txt
Chapter 15 of 35
Ihu takeyi tana fad'in wayyo tsohuwa kizo ki ceceni,
Abba da momy sai dukan k'ofa sukeyi amma yak'i bud'ewa, rai b'ace Abba ya nufi d'akinsa ya d'auko extra key ya nufi d'akin mahmud ya bud'e ya shiga."
Ya daina dukanta ya sanyata kamun kunne yana zaune gefe d'aya yana kallonta hannunshi rik'e da bulala."
Yana ganin Abba ya shigo yayi saurin tashi tsaye yashiga ja da baya,
Abba ya rik'a dijama ya mik'ar da ita tsaye,
Tana ganin Abba ta fad'a jikinsa ta fashe da wani sabon kuka, tana fad'in "Dan Allah Abba ka taimakeni ka bayar dani wurin tsohuwa idan naci gaba da zama gidan nan yaya Mahmud kasheni zainyi."
Abba ya rik'a hannunta yana bata hak'uri had'ida juyawa ya wurgawa Mahmud harara snn suka fita."
Da fitarsu mahmud ya sauke ajiyar zuciya, ya fad'a kan gadonsa ya kwanta rufda ciki,
Ya shiga tunanin dijama, Sam bayajin dad'in rashin jin maganar da takeyi, babban abunda yafi b'ata masa rayuwa shine akan karatu dijama batason karatu ko kad'an rashin kunya da tujara yayimata yawa a kai."
Yashiga tunanin yanZun meye mafita wani mataki ya kamata ya d'aukar mata wadda yin hakan zai sanyata dole ta tsaya ta natsu tayi karatu, Wanda a ynxun ilimi shine gishirin zaman duniya." Idan bakada shi babban cinka da jaki kad'an ne."
Makarantar barci boarding school ta fad'o masa a rai,
Wani murmushi yayi ya kuma juya kwanciya yace "tabbas makarantar barci zan kaita inda bata ganin kowa da zarar tayi rashin ji abata kashi kuma dole ta tsaya tayi karatu ba Dan tasoba."
Hakan dai ya yanke shawarar kaita boarding school kafin ya bar garin hankalin kowa ya kwanta."
Mik'ewa yayi yashiga toilet yayi wanka ya fito ya canza kayanshi ya d'auki key d'in motarshi yajata yanufi gidan wani abokinshi Ahmad wadda shima k'anwarshi a makarantar barci take karatu.
domin ya tambaye shi abubuwan da yakamata a shiryawa dijama."
Abba na rik'e da hannun dijama suka nufi babban Palon gidan, inda momy take zaune,
momy na ganinta ta mik'a mata hannu alamar ta taxo gareta,
Cikin sauri taje jikin momy ta fad'a tana kuka."
Momy sai bubbugar bayanta takeyi tafad'in yi shuru Ummie daina kuka, barni da Mahmud duk yashigo falon nan saina rama mki dukanki da yayi mki."
Suna hakan sai ga Khalil ya shigo da littafai a hannunshi, yana fad'in " Momy meya faru yau a gidan nan ina shigowa unguwar nan ake fad'amun 'yan sanda sunzo gidan nan harda wnn ya nuna dijama da hannu don har ynzun baisan sunantaba,
suka gani a bayan motarsu."
Momy tace "bkmai akwai abunda ya kawosu wurin Abbanku."
Ya mere bki da dayaga ynda dijama ta wani shigewa momy ajiki ta lafe."
Haushi tabashi ya doka mata tsawa yace "Dan Allah malama ki d'aga mata k'afa karki gajiyar mana da ita."
Momy ta wurga mashi harara tace "ina ruwanka?" Meye nka aciki ina ganin dai k'afatace ba takaba."
"Momy to karta gajiyar da ke tasanya ciwon k'afarki ya tashi."
"Kaga Khalil ni banason tsangwama, kawuce kayi tafiyarka kayi abunda ke gabanka."
Momy taja hannu dijama suka tafi d'akinta cikin dabara da hikima tashiga yiwa dijama nasiha,
"Ummie na ya kamata a ce kin natsu kin fara sanin ciwon kanki, ki tsaya kiyi karatu domin ki hau wani mataki da mu kanmu zamu yi Alfahari dake."
Ki zubarda duk wasu halayanki na k'auye, ki tsaya kiyi karatu ki zama 'yar birni, maiji da kanta."
Ki daina tsokanar fad'a,
Tace "momy banice na tsokanesu ba, sune suka fara tsokanata suja cemun 'yar k'auye, kuma ni ynxun bnaso ana kirana da 'yar k'auye."
Momy tayi murmushi tace "tunda bakiso a dinga kiranki da yar k'auye sai kin tsaya kinyi karatu Arabic da boko, kindaina tsokanar fad'a, kizama kamar 'yar uwarki fateema."
Dijama tace inaso nima nazama yar birnin kamar fateema, ko Dan yaya mahmud ya daina kirana da mai kwanyar kifi yar k'auye, sai idonta ya kuma cika da hawaye."
Momy tadinga share mata,hawaye tare da yimata nasihohi cikin hikima da dabara
taja hannunta tasanya ta toilet ta taimaka mata tayi wanka
momy ta gyara mata gashin kanta, had'ida gyara mata jikinta man shafi kawai ta shafa mata da hoda, da kuma man Baki."
Ta d'auko mata wata dogowar riga ta atamfa tabata ta sanya had'ida d'aura mata d'an kwali ta zubo mata gashinta a bayan ta."
Dijama tayi kyau sosai tafara fitowa 'yar birni, dama kuma dijama kyakkyawace."
Momy tace "eyeh Ummie na kinga ynda kikayi kyau kuwa?"
Dijama taji dad'i tayi dariya."
"Maza kitafi wurin yar uwarki fateema k'arfe uku Khalil zaizo ya kaiku makarantar islamiya."
A guje tafita tana dariya tana jin dad'i."
Momy na ganin yanda tafita da gudu tayi murmushi ta girgiza kai "mai hali baya fasa halinshi."
Momy tafitoTanufi d'akin Abba, ta Tarar dashi yayi zaune a kan kujera yayi shuru alamar akwai abunda yake tunani."
Sallama tayi ta zauna kusa dashi, ta rik'o hannunshi tace "Abban yara lafiya?" Meke faruwa?"
Wani dogon nishi yaja ya dubeta yace "wato lamarin ummie ne narasa ynda zanyi da ita, akan ta natsu ta tsaya tayi karatu, hankalina ya kwanta domin ganin narik'e amanar da d'an uwana ya barmun."
Momy tace "ka kwantar da hankalinka, Ummie tayi mun Alk'awarin cewa ta daina duk abunda takeyi zata tsaya tayi karatu, domin kawai a daina ce mata 'yar k'auye."
Abba yayi murmushi yace "inko hakan ne danafi kowa murna da jin dad'i."
Momy tashiga kwantar mashi da hankali da kalamai masu dad'i, harya fara sakin jikinshi yana dariya, Hajiya Bilkisu kenan mace ta tagari A wurin Alhaji Hassan Adamu Tofa.
Uwa a wurinsu Mahmud da Khalil da fateema."
Da kuma _dijama 'yar gidan tsohuwa😃_
Dijama na shiga d'akin su ta tarar da Fateema a kwance tayi wanka tayi kwalliya ta kwanta barci ya d'auketa."
A hankali ta fito ta janyo mata k'ofar ta rufe dan kar ta tasheta daga barci."
Ta sauko falo tanufi kicin tazobo abinci a plate ta tanufi wurin TV ta kwanna tashar MBC 3 suna shirinsu na kartom tanacin abinci tana kallo tana dariya."
Abba dake tare da momy suna hira, ya duba agogo hannunshi yaga k'arfe 3:15 lokacin zuwa makaranta islamiya yayi, da sauri yakira wayar Khalil domin yazo ya d'aukesu ya kaisu, saboda yau ne dijama zata fara zuwa mkranta."
Khalil dake d'akin wani abokinshi suna hutawa da 'yan matansu wayayyi yan boko masuji da Kansu suna zaune a gefensu suna hutawa, ko wannesu yayi matashin filo da Brest d'in budurwanshi ana kallo ana hutawa."
Khalil kansa a kan Brest d'in budurwarshi mai sona Yasmin 'yar wani hamshak'in mai kud'ice a anan cikin garin kano,
Hannunshi d'aya yana sanya cikin pant d'inta yana wasa dashi, ita kuma tashiga shafashi tana wani nishi."
Wayar Abba ta katse masu jin dad'i,
Yayi saurin d'agawa yaji Abba yana cewa "Khalil kana ina ne? To duk inda kake duk abunda kakeyi kamaza kazo ka kaimun su fateema makaranta yanzun nan jiranka nkeyi."
Da sauri khalil ya sauka a kan Yasmin yace "bbyna Abbana kekirana bara naje nadawo,
Kishirya zanbiyo ta nan na d'aukeki na ajiyeki gida tunda bada mota kikazoba.
Ya juya ya dubi abokinsa Auwal da yayi nisa tareda budurwanshi yayi murmushi yace "Auwal baka da sauk'i wlh."
Auwal ya d'ago rinannun idonshi, ya d'aga mashi gira yacika bakinshi da Brest d'in budurwanshi yana sha."
Chapter Navigation
Use this section to move to any chapter without going back to the top.