Trending Hausa Novels

Yar Gidan Tsohuwa Littafi Na Daya

Reading file: YAR GIDAN TSOHOWA.txt

Chapter 24 of 35

"Abba yace "Ka d'auka mana."

Gaban Khalil ya yanke ya fad'i Dan yasan maganarda Ahmad zaiyi mashi,
Ya kai hannunshi zai d'auka kenan wayar ta tsinke,

Anan take ya sauke ajiyar Zuciya yaci gaba da driven d'inshi yana addu'a Allah yasa kar ya kuma kiranshi."

Kiran ya kuma shigowa a karo na uku."

Cike da fad'uwar gaba cikin sanyin jiki ya d'aga wayar had'ida yi mashi sallama cikin natsuwa kamar wani na Allah."

Yanayi yana satar kallon Abba,
"Yana fad'in inajinka abokina "Dan Allah sababin kayan nan da nakawo maka, ka ajiyemunsu Karka bari kowa ya kwada mun kayana,
daga ciki kuwa har da kai,
Saboda kasan kafini girma, da zarar kasanyasu bud'ewa zasuyi,
Kuma sanin kankane bana sanya kaya idan har suka bud'e."

Yanzun ina kan hanya zan kai Abba da momy unguwa ynzun zan dawo."

Ahmad najin hakan ya gane maganar abokinshi a Inda ta nufa,
Yace "karka damu abokina a inda ka ajiye kayanka suna wurin bantab'a maka ba,

Saboda nima inada irinsu yanzun,hakan sanye nake dasu a jikina, kai dai
Sai kundawo Allah ya tsare INA gaida Abba da momy, sukayi sallama ya ajiye wayar."

Ya kuma satar kallon Abba,
yaga ya maida hankalinshi a karatun jaridarshi yana murmushi a fuskarshi,

Shima murmushin yyi ya sauke ajiyar zuciya yaci gaba tuk'in motarshi sannu a hankali
[28/04, 20:51] Sadiya Aliyu Fbk: 🌹 *DEEJAMAH*🌹
( _'Yar gidan tsohuwa_)😅

Writing
By
*UMMU SAFWAN*
( _Fareeda Basheer_)

*22*

Dijama da tunda safiya ta waye Senior Rukayya ta bata labarin yau 'yan gida suke zuwa _visiting_

Murna takeyi da tsalle zata ga Momy da Abba,
senior Rukayyah sai dariya take yi mata, irin ynda take tsalle kamar wata 'yar baby."

Can kuma sai tab'a fuska
Senior Rukayya ta tambayeta "meya faru."

tajuya Ta kalli senior rukayya dake yi mata kitso tace "Allah yasa Abba yazomun da tsohuwa dan nayi kewarta da yawa,
A Daren jiya harda mafarkinta nayi."

senior rukayya tasan da lbrin tsohuwa a bakin dijama.
Da zarar an zauna zaman fira,
dijama batada lbrin da takeyi sai na tsohuwa da yaya mahmud, Dan haka duk cikin fad'in makarantar duk Wanda yasan dijama to yasan tsohuwa da yayanta mahmud,"

Senior rukayya tace "daina b'ata fuska khadija,
zagiga tsohuwa insha Allahu."

Anan senior Rukayya ta gyara dijama tayi mata kitso da kunshi, tayi mata wanki da goga,
ta kaita tayi wanka ta tashirya mata cikin uniform d'inta wad'anda sukayi mata mugun kyau, fuskarta tafito farinta ya Kuma k'aruwa, duk sauran wann k'auyancin ya fita a jikin dijama."

Wanda a yanzun duk wanda ya San dijama a da ya ganta a yanzun da wuya ya iya ganeta, saboda tafara zama dijama yar boko."

Senior Rukayya tana kammala shiryata sai ga kira a bakin k'ofa,
. cewa khadija hassan tafito yan gidansu suna nemanta."

Cike da farin ciki wanda ya kasa b'oyuwa a fuskarta tabi bayan d'an aiken cike da murna da jin dad'i."

A can ta hango momy da Abba da fateema zaune a mota, cikin farfajiyar makarantar, Suna ganinta suka saki murmushi gaba d'ayansu suka bud'e murfin motar suka fito, amma bnda Khalil da hankalin shi baya wurin ya tafi wurin kallon wata prefet da ya ganta ta cika dam,
K'irjin nan nata cike yake da dukiyar Fulani, hakan hips d'inta sun bayyana cikin hijabinta." Kallonta kawai yakeyi yana lashe baki, a nan take gabanshi ya mik'e cikin wandonshi yayi saurin sanya hannu ya rik'e had'ida d'ora kanshi a kan sitiyarin mota yana sauke numfashi a hankali."

A guje ta Rugo ta rumgune momy tana dariyar jin dad'i sann tasaketa taje wurin dady shima ta rumgumeshi cike da murna, snn ta rumgume fateema tana dariya tace "sister nayi missing d'inku."

Fateema tace "muma hakan munyi missing dinki sister."

Anan ta shiga waige waige momy tace "mekike nema ummie?"

Ta turo baki tace "ina yaya mahmud banganshi ba, bayan shi yace da zarar nayi wata d'aya zaizo yacireni a wnn karantar ya mayardani gida kusa daku."

Momy ta rik'a hannunta tace "eyyah ummie Yayanki baya gari, yayi tafiya ya tafi wurin trening d'in soja kiyi mashi Addu'a Allah yabashi sa'a."

Dijama ta turo ido waje tace "soja tab lallai kuwa zai k'aro mugunta."

Suka sanya dariya gaba d'ayansu snn suka nemi wuri suka shinfid'a k'atuwar darduma suka zauna gaba d'ayansu Suna dariya, momy tana yaba Kyan da taga dijama tayi kamar ba itaba."

Khalil da ke zaune cikin mota,
cikin ma wuyacin hali,
ya d'aga kai yana kallon su momy,
A can ya hangosu zaune wuri d'aya sai fira sukeyi suna dariya harda Abba a hankalinsu a kwance,
tareda wata 'YAR farar yariya kyakkyawa."

Yace "ko ina kuma momy tasan wancan yarinyar 'yar beauty?"
Meyasa bazasu aiketa ta nemo masu Wanda sukazo nema ba suyi su sallameta mutafi."

Cikin jin haushi ya bud'e murfin motar ya fito ya nufi wurinsu."

Yana zuwa a gefen dijama ya zauna had'ida k'ura mata ido yana mata kallon tsaf, samanta da k'asanta, yake kallo irin kallon nan nasu na 'yan duniya,
bai San lokacin da ya d'aga hannunshi ba ya shafi gefen fuskartaba yace _fine girl_

Yana murnushi yace momy INA kika San wnn beautyn tana da kyau."

Dariya suka saki gaba d'ayansu,
Dijama da Dama ta tsaneshi ta harareshi ta murgud'a baki tace baraka kallah, masha Allah,
karka cinyemun kyau sai gani sai hange."

Yanayin ynda take tsiwar yayi matuk'ar yi mata kyau, sai gani yayi ta kuma burgeshi,

Yana murmushi ya kalli Abba da momy yace "momy wnn yarinyar ta burgeni sosai, ina kamu"

Duk lokacin da Abba ya bani umurni Na nemo matar aure to itace zab'ina,
Momy 'yar k'awarki ce?"

Momy tayi dariya tare da fateema, ganin bai gane dijama bace wacce ya tsana saboda k'auyancinta."

Abba kuma yanajin hakan sai da gabanshi ya yanke ya fad'i, dajin kalaman khalil akan dijama,
Meyake son faruwa ne a nan gaba a cikin familynsa?"

Murmushi ya k'akaro ya dubi khalil yace "baka ganeta bane k'anwarka ce fa dijama."

Da sauri khalil ya kuma juyawa yana kallonta cike da mmki, ya kuma kai hannunshi zai kuma shafar gefen fuskarta Wanda tafi burgeshi."

Da sauri dijama taja da baya tana harararshi cike da tsiwa tace " _dant touch me_🖐🏿

* *tofah 'yar gidan tsohuwa da turanci*🤗🤗

*iya comment d'inku iya typing d'inku*🤷‍♀
[28/04, 20:51] Sadiya Aliyu Fbk: 🌹 *DEEJAMAH*🌹
( _'Yar gidan tsohuwa_)😅

Writing
By
*UMMU SAFWAN*
( _Fareeda Basheer_)

*23*

Ta mik'e da sauri tabar mashi wurin, ta koma gefen Abba ta zauna a kusa da fateema."

Khalil ya kuma kallonta cike da burgewa,
Da murmushi d'auke a fuskarshi yanunata da hannu yace _are you a dijama 'yar gidan tsohuwa_?"

Ta langwab'e kai cikin tsiwa, tazaro ido tace _are you seprise_?"
Had'ida murgud'a mashi baki."

Kuma zaro ido yayi waje cike da mmki, yana kallon d'an k'aramin bakinta mai tsiwa."
Pink colour shar dashi,
Ya langwabe kai yana kallonta, had'ida lashe Baki, domin jiyakeyi kamar yaje ya kamota ya rungumeta ya tsotse d'an k'aramin bakinta yakeji."

Abba yace " _Gud_ ummie na yau xanyi baccin farin ciki,
A yau ganau nake ba jiyau ba, da kunnuwa na guda biyu naji ummie nah tana zaro turanci, kai Allah Na gode maka ina ma mahmud yana kusa da yafi kowa farin ciki da wann ranar."

Dariya tasaki tace "Abba saboda Mahmud kawai na dage nakeso na iya turanci, saboda ya daina cemun mai kwanyar kifi,
Kuma ya daina zagina da turanci, saboda kawai dan yaga banajin abunda yake cewa."

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.