Trending Hausa Novels

Yar Gidan Tsohuwa Littafi Na Daya

Reading file: YAR GIDAN TSOHOWA.txt

Chapter 19 of 35

Tun daga nesa da khalil ya hangosu sai da yaji tsikar jikinshi ta tashi. Wata matsananciyar sha'awa ta tasoma shi."

Kafesu da ido yayi yana kallonsu, saida sukazo daf dashi wani k'amshin turarensu yaji ya daki hncinsa, da hannu yayi masu nuni da alamar yanason mgna dasu."

Dama abunda suke nema kenan khalil ya tayasu,
Batare da b'ata lokaciba suka nufi wurinsa."

Durowa yayi daga kan motar ya bud'e murfin motarshi ya shiga yayi masu nuni da su shigo."

D'aya ta shiga gidan gaba d'aya tashiga gidan baya."

Yaja motar sukabar makarantar, kai tsaye gidan abokinshi Ahmad ya nufa inda suke shek'e ayarsu."

Babu abunda kakeji yana tashi a gidan sai kid'e kid'e 'yan matan Ahmad ne cike a gidan ko wacce tana nuna mashi tata bajinta."

Kasan cewar Ahmad d'an wani hamshak'in mai kud'ine a nan cikin garin kano yana taka Wanda yaga dama kuma a zauna lafiya, a
Tare suke karatu da khalil halinsu ya zo d'aya, dan haka suke shek'e a yarsu a gidan hutawar Ahmad Wanda Abbanshi ya Gina mashi."

Khalil yana shiga da 'yan matanshi kai tsaye d'akin Ahmad yashiga ya tarar dashi kwance tsirara, 'yan mata uku a kusa dashi ko wacce da abunda take yimashi najin dad'i.""

Hannu khalil ya d'aga mashi alamar jinjinawa, snn yayi mashi nuni akan yabashi key d'in d'aya d'akin."

Ahmad da baya iya magana saboda jin dad'i sai dai yayiwa khalil nuni da hannu a Inda yake."

Da sauri khalil yanufi wurin,
ya d'auki key d'in ya fita,
domin jinshi yakeyi ya tsuma, wata matsananciyar sha'awa yakeji tana fisgarshi,
🍌 tamik'e mashi kamar ta fito cikin wandonshi,
So yakai kawai yajishi ya fara aiki."

Da sauri ya fita ya bud'e d'akin suka shiga Wanda d'akin yasha kayan more rayuwa."
Suna shiga ya mayar da k'ofa yarufe ya sanya key,

Bai tsaya b'ata lokaciba yashiga wasa dasu,
Anan take ya fahimci cewa suma 'yan hannu ne, domin wani sabon salo da yaji sunayi mashi kasa d'auka yayi sai nishi yakeyi yana wani irin sabbatu."

Gaba d'ayansu suna kanshi kowa ce da irin nata salon Jan hankali."

Duk yanda khalil yake buk'ace da macce sai ya fara sanya hannunshi a gabanta da zarar yajita a bud'e to ba zai kusance taba."

Hakan yaci gaba da wasa da 'yan matan nan yana kashesu da zazzafar soyayyarshi, sannu a hankali cikin wani salo,
yafara sanya hannu a gaban d'ayan mai suna billy,
Jinshi yayi kamar yajefa hannunshi a rame, saboda zurfi da fad'i,da take dashi."
cikin wani salo yashiga wasa da hannunshi cikin HQ d'inta snn daga k'arshe ya fitar dashi ynda bzata fahimci komai ba."

Wurin d'ayan ya nufa mai sona sa'ade, hakan itama yasanya hannunshi ya shiga wasa dashi a gabanta, amma har k'ara Billy a kan sa'ade."😊

Cikin dubara ya kai kwance suka haye kanshi suna faranta mashi har sai da yabiya buk'atarshi batare da ya kusancesuba."

Safiyar Monday dijama shiri akeyi domin zuwa karanta, murna kawai takeyi za'a kaita makarantar kwana,
Duk wata siyayyar kayan makaranta Mahmud yayi mata."

Momy da Abba nasiha suke mata akan ta tsaya tayi karatu,
Abba yyi mta Alk'awarin cewa da zarar ta d'auko na d'aya zai saya mata handset wanda take mutuwar so ta ganta tana dannawa."

Ihu ta kurma tana tsalle tana fad'in "nagode Abba indai zaka sayamun waya to ni kuma nayi mka Alk'awarin nice xanyi ta d'aya."

Mahmud ya fito cikin dakakkiyar shadda mai kyau mai tsada fara fes👌🏻 wanda ta amshi shi yyi kyau sosai, da key d'in mota a hannunshi."

Ya tsugunna ya gaida momy da Abba, snn ya juya ya kalli dijama Wanda ta tsura mashi ido tana kallonshi, ganin tayi yayi mata kyau."

Tsawa ya daka mata had'ida zare mata ido yace "baki iya gaisuwa bane, kika kafeni da ido kamar baki sanniba."

Turo maki tayi tace "dan kasamu na kalleka,
gani nayi kayi kyau shiyasa nke kallonka."

Kuma zaro ido yayi waje ya yunkura zai kaimata duka, tayi saurin zuwa wurin momy ta b'uya.

"Rashin kunya zakimun, to k'ulelanki karki cinyemun kyau da wnn bakin naki na rashin kunya."

Ya mik'e tsaye yace idan kingadama kifito mutafi kayanki na mota."

Momy ta rik'a hannunta tareda Abba suka yimata rakiya har mota, zata shiga gidan baya mahmud ya Daka mata tsawa yace "keni direbanki ne."

Ta marairaice fuska tace momy Abba Dan Allah kuyi mashi magana karya dakeni."

Abba yace "Mahmud karka kuskura ka dakarmun ummie kaji na fad'a mka."

Murmushi mahmud yyi yace "to Abba."

Snn tadawo gidan gaba ta zauna, ya tayar da mota suka tafi. Tana d'agawa Abba da momy hannu."
Sai da sukaga fitarsu gidan snn Abba yyi murmushi yace ummie na case ce, narasa a inda tagado rashin jin nan."

Momy itama dariya tayi tace "ai mahmud yafita zama case
meye a ciki Dan mata ta kalli mijinta tace yyi kyau."

Abba ya kuma yin dariya yace "ai basu San da wnn mgnarba."

Tafiya sukeyi ba Wanda ya kula d'an uwansa sautin karatun qur'ani kawai yake tashi a mota k'ira'ar sudes,

Tafiya mai nisa sukayi snn suka kawo makarantar mahmud yayi parking a harabar mkrantar yafito dijama na biye dashi a bayanshi."

ofishin shugaban makaranta ya nufa ya gabatar da komai."

Shugaban makaranta ya kira wata prefet ya had'ata da dijama, ta kaita class snn idan aka tashi ta nuna mata d'akin barcinsu."

Mahmud yace "kayanta na mota, suka d'unguma har prefet d'in suka nufi motar mahmud ya shiga fitowa da dijama kayanta harda 'yar katifarta ta kwana."

Bayan ya gama fito mata da kayan ne ya dubeta yace "to dijama nakawoki inda dole ki tsaya kiyi karatu
arabic da boko ko jikinki ya fad'a maki. Bakida wnda zai ceceki ba tsohuwa ba Abba ba momy dagake sai halinki."

Ya juya zai shiga mota tayi saurin binshi da gudu ta rik'e mashi riga, idonta ya cika da hawaye tace "tafiya zakayi kabarni yaya?"
Dan Allah kayi hak'uri karka tafi kabarni bnsan kowaba a nan, nayi maka Alk'awarin duk halina Wanda bakaso zan daina."

Tabashi tausayi sosai domin dijama jininshi ce k'anwarshice Wanda yakeji da ita a cikin k'annanshi rashin jin maganarta ne yake had'ashi da ita."

Yyi k'ok'arin saita kanshi, ya ciro hankacif a Aljihunshi mai cike da k'amshin turare ya mik'a mata yace "goge hawayenki, ta amsa ta goge."

Yace "idan kika tsaya kikayi karatu da zarar nazo yimaki visting k'arshen watan nan zancire ki natafi dake gida,
Idan kuma baki tsaya kikayi karatuba kikaci gaba da rashin kunyar da kika saba, to anan zaki tabbata har sai ranar da kika fara ganewa."

Yaciro kud'i ya mik'a mata bai kuma bi ta kantaba domin tana iya karya mashi zuciya."
Yayi shigewarshi motarshi yayi tafiyarshi yana kallonta a madubi tana kuka tana share hawaye da hankacif d'inda ya bata."

Prefet d'in ta taimaka mata ta kaimata kayanta d'akinsu snn ta nuna mata class d'insu jss1A dijama tashiga jikinta duk a mace sai sharar hawaye kawai takeyi."
[28/04, 20:51] Sadiya Aliyu Fbk: 🌹 *DEEJAMAH*🌹
( _'Yar gidan tsohuwa_ )😅

Written
By
*UMMU SAFWAN*
( _Fareeda Bashir_)

*19*

"Inason yusra tare danida mahaifiyarta saboda batada k'ane ko k'anna, burin a kullum shine muga Yusra cikin farin ciki da walwala."

Babba burinmu a rayuwa shine muga ranar auren yusra."

Manyan mutane shuwa gabanni da Alhazai,
samari da magidanta, sunta fitowa Neman auren yusra amma sai dai tanuna gaba d'ayansu bbu wnda takeso."

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.