A Dalilin Matar Uba Part 1 Complete Hausa Novel
Reading file: A_Dalilin_Matar_Uba_Part_1_Complete_Hausa_Novel.txt
Chapter 20 of 35
*PAGE 75___76*
Se a time din dukansu suka maido kallonsu kan Ismail har suna hada Baki sukace" *Wow he's damn cute*.
"Ismail yayi nisa cikin tanini, kawai Sallamar yanmata su 3 Yaji, ya amsa da Wa'alaikumussalam tare da bin fuskar su daya bayan daya,
"Daya daga cikin sune tace ammmm! In bazaka damuba munaso mu tayaka hirane tun dazu muka ganka kayi shuru
Isma'il ne ya kalleta yace ohh yeah INA hutawane, daya daga cikinsu ta k'ara da cewa" uhm amma yanda kake dinnan ya kamata ace akwai abokin hira zakafi jin dadin zaman ae, dayar ta amsa da cewa" sisto baga muna nan ba ai se mu tayashi hiran koya? Shi dai binsu da ido yayi Dan yaga ko yace beso ba kyaleshi zasui ba, kawai yace alright _you're welcome_ dayan tace OK what's your name?
Ya fara magana ba tare da ya kalletaba yace *I'm Isma'il* sukace" wow what a nice name, yace" uhm, dayan tace" _well I'm siyama, daya tace I'm suhaila, dayan kuma tace I'm safiyya, Auta_ yace lol sunanku ya fara sa *S* siyama tace eh 3stars kenan, yace" to sannunku, nanfa Dan maganar da yayine suka wani gigice se zuba surutu sukeyi, shi kam in banda uhm da smiling ba abun da yakeyi,
Autace tace" bari naje nai mana ordan Abinci, shikam phone dinshi ya dakko ya shiga cikin gallery ya fara kallon pics din xeey tun suna school, wani murmushi yayi, suhaila ta taba, siyama tace kalleshi,
Isma'il ma yama manta da mutane a wajen, kallon pics yakeyi besan sanda yace Allah ya mallakamun keba, daidai lokacin da Auta tazo da abinci a hannu, tace" A cikinmu?
Ya kalleta irin bemasan me take cewaba, sukam siyama da Suhaila, kwashewa da dariya sukai, bayan sun gamane se surutu suke mai, auta tace" mtsww kai Ku tashe mu tafi wannan guy din batamu yake bafa,
Siyama ta kafeshi da ido ko zaice wani Abu tsit yayi ya bisu da kallo, suhaila tace" dagani beson magana please can I have your number?
Wani harare yai mata yace sorry bakui kama da Wanda zan basu number na ba, siyama taji haushi tai gaba abunta, auta kam dariya taiwa suhaila tace muje kawai Sist...
Bayan su yabi da kallo yace" ya salam wallahi wasu Matan basuiba, kalle shiga da sukai kuma sun shugo inda mutane ke yawan zuwa, Allah ka Shirya mana!!
Abincin kan table din da suka kawomai ne baiciba, ganin bakowane yace" Bari naci na banza ai ba aikensu nayiba, yaci ya koshi sosai, sannan still ya fada kogin tinanin xeey, nan danan yaji kanshi ya fara ciwo, kafin zazzabin yai zafi ya lallaba ya kai kanshi wani babban asibiti Dan dubashi.
Yana Shiga Aka nuna mai dakin da zaiga *DOCTOR*
Sallama yayi, doctor din ya amsa *(yayan Afrah)* ido hudun da suka hada tuni bro din Afrah ya m'ike yace Isma'il?
Isma'il ya amsa" da Musaddik
_Musaddiq yayan afrah ne da sukai school tare da Isma'il Wanda Isma'il ya dawo daga Egypt yana ta nemanshi...Ikon Allah yau Gashi sun hadu_
Tasowa Daga kujarar doctor yayan Afrah (musaddiq) yayi yazo, bashi hannu yayi suka gaisa hade sa rungume juna, Isma'il yace long time?
Musaddiq yace Alhamdulillah wallahi ba inda ban nemekaba I thought mafa baka dawo ba!
Ismail yace" wlhi nima nima na nema number ka na rasa, nan dai suketa hiran bayan rabuwa, gwanin sha'awa
Isma'il yace kayi aure ne? Musaddiq yace aa I'm still searching dai kaifa? Yace me too, sannan yace meke damunka? Isma'il yace wallahi ciwon kai nakeji ga zazzabi, nan Dr musaddik yama Isma'il allura sannan ya bashi magunguna, kuma yake sanar dashi anan yake aiki, Isma'il yace wow namaka Murna, Nima dai inanan INA nemane,
Musaddiq yace aiko ana Neman babban likiti irinka, I'll talk to them ansamu, Seka bani number ka, Isma'il yace wow ammafa Thanks wannan fitar nayi sa'a
Musaddik yace Lol Sosai ma kuwa, nan sukai exchanging number sannan Isma'il ya kama hanya se gida ciki da farin ciki,
Shima musaddiq yayi matukar farin cikin haduwa da amininshi na school..
Tun daga Bakin gate Mummy taji Ismail yana Kiranta mummy, Mummy, Mummy CE ta fito tana mamakin Isma'il kamar wani yaro yana kiranta, karasowa tayi tace" lafiya naga se kwalamun kira kake?
Isma'il yace" lol my Beloved mummy yau INA cikin farin ciki, mu shiga ciki, mummy girgiza kai tayi tace wannan yaron, zama sukai a pallow Sannan mummy tace'' wani farin ciki kake ko labarin Zainab ne??
Ummiey_Xeey
[1/3, 8:30 AM] Uβmiey Xeeyπ: *_ β°°β’β’~β£_πβ’β’ππβ€π
*A DALILIN MATARββββ*
*UBAββββ*
*_ β°°β’β’~~β£_πβ’β’ππβ€π
```ββββββββββββSTORY & WRITTEN BYββββββββββββ```
*ββββUmmiey_Xeey Abaksonβπβββ*
*βββββ»EXCLUSIVE WRITER'S FORUMββββ*
_[Ι¦Φ
ΚΙ Φ
Κ ΦΙaΔΙ, Ι¦Φ
ΥΌΦ
ΚΚ aΥΌΙ sΚΦΙΚ Υ‘ΚΙ¨tΙΚ's]_
*ββLIKES AND DROP YOUR COMMENTsββ*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
```βββββββββSADAUKARWA GA____βββββββββ```
*ββββMARIAM TIJJANI ADAMβπβββ*
_Dedicated this page you my dearest sisters_
```Ruqeey CE,
Nasbash
my Mareeya,```
*I love you plenty _# Ana Tare_*πππ
Chapter Navigation
Use this section to move to any chapter without going back to the top.