A Dalilin Matar Uba Part 1 Complete Hausa Novel
Reading file: A_Dalilin_Matar_Uba_Part_1_Complete_Hausa_Novel.txt
Chapter 24 of 35
*PAGE 83...84*
Yana shiga pallow mum dinshi taga be cikin walwala mutuwar tsaye tayi Dan tasan meke damunshi, Isma'il Yana shiga daki gado ya fada yai rub da ciki ba abun da yake tinanin se Xeey, karar bude kofa yaji hade da Sallama, wai gowa yayi yace' aww mum! Wani numfashi taja tace" Isma'il bazaka cire ranka akan yarinyar nan ba ko? So kake muyi biyu babu ko?
Murmushi yayi yace" sweet mum ba komai fa, Tace" kar kaimun karya duk wani motsi ko chanji nagani a fuskarka nasan menene! Shuru yayi yace" To mum wannan ne karo na karshe da zaki k'ara mun magana muje dining inci abinci yunwa nakeji! Mum tace yauwa kokaifa..!
••••♪••••
Musaddiq ne yai parking a wani babban plaza dake cikin Kaduna, dukansu fitowa sukai, su Afrah ana tafiya majestically zuciyarta cike da farin ciki abun da takeso kenan, wani shago suka shiga, Suka fara dakko dogayen riguna masu kyau kala kala, bayan sun gama da nan ne ma suka shiga shagon takalma nan ma suka zab'a kala uku_Uku, sannan suka shiga shagon gyaluluka suka zab'a nan ma, Daganan shagon wayoyi suka shiga aka sai musu iPhone dukansu kala daya, bakuga murna wajensu ba ballema Afrah, haka suka gama siyayya komai masha Allah..
" Suna hanyane suka shiga ostrich suka siyo snacks suna tafe sunaci har suka dawo gida!
Suna shugowa Afrah Allah Allah, take su shiga ciki dan dadi, aiko yana parking ta dasauri ta sauka zata tafi da sauri, Musaddiq yace" kee me kike nufi waye zai daukan miki kayan? Afrah tace oh sorry bro! Yayin da Xeey ita kuma ta bude boot tana sakko da kayan, jidan kayan sukai suka shiga ciki, musaddiq bin Afrah yai da kallo yace" this girl gaba daya ta chanza but I'll fix her ass right... Lolx
Suna shiga Mum tai musu oyoyo sannan suka baje a falo nan suka fara fito da kayan, mum tace masha Allah, gaskiya kun iya zaban kaya masu kyau! Nan su Afrah Da Xeey suka k'ara mata godiya sosai Xeey harda kuka wai suna dawai niya da ita sosai, mum ta rungumeta tace" haba ai ke ta muce har abada insha Allah, sannan suka kwashe kayan suka kai cikin dakinsu suka bude phones dinsu sukai pluging a charji, sannn suka wuce kitchen Dan daura dinner!
Suna aikinsu suna dariya, Musaddiq Yana zaune yai dialing number Isma'il yake sanar dashi sun dawo ya zaizo dinne? Isma'il yace nop till we meet tomorrow akwai talk din da nakeso mui discussing, Musaddiq yace" alright sai mun hadu, Isma'il yace okay!
Misalin karfe 8 na dare time din kowa yaci abinci nan suka bude wata sabuwar hira! Musaddiq yace" mum ya ka mata wa ennan yaran su fito da miji girma suka karaya! Mum ta kalleshi tace to babban yaya ai ko kai ka musu zabi na gari, Suna maganan gaban Xeey ne yai mugun fadi tace" shikkenan i missed him cikin ranta! Nan dai suketa hira har dare yayi yace" bari na shiga room dina na kwanta gobe Monday! Mum tace gaskiyafa good night!
Su Afrah sun shiga daki, Xeey na kwance, Afrah ta dakko wayoyinsu ta mik'a wa Xeey nata tasa sim dinta, Afrah kam har ta shiga play store tai downloading whatsapp, tai installing ta fara chat! Ita kam Xeey tai shuru se tinani tinani take barkatai!
Afrah tace" what's wrong? Xeey tace" bakomai wlhi, Afrah ta ce bani wayarki nai miki sending whatsapp ki bude, Xeey tce" uhm dama kin barshi, kona bude dawa zanyi chat? Banda kowa fa! Afrah tace" karki damu zansa ai adding dinki cikin groups harda na NOVELS, Xeey tace" okay
Hope kuna enjoying? Kuci gaba da biyoni.....tnx all my lovers I heart you
Ummiey Xeey
[1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
_[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]_
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM😍*
*Where is Juwairiyya @mrs Danja* your page is here..thanks for the love and support I hrt you🌹🌹
Chapter Navigation
Use this section to move to any chapter without going back to the top.