A Dalilin Matar Uba Part 1 Complete Hausa Novel
Reading file: A_Dalilin_Matar_Uba_Part_1_Complete_Hausa_Novel.txt
Chapter 21 of 35
*PAGE 77__78*
Wani farin ciki kake? Ko labarin Xeey dinne?
Isma'il yadan yi murmushin da bekai cikiba, Dan beson ma hiran xeey hankalinshi tashi yake, yace" no mummy INA wannan friend din nan nawa da nake ta nema banda contact dinshi? Mummy tace" Aww eh na tinashi, yace" yauwa yau muka hadu dashi wlhi naji dadi har yacemun anan Neman ma'aikicin Asibiti, Mummy tace Alhamdulillah, Allah yasa a dace Yace Ameen mummy nah,
Kallo ya farayi, mummy tace" gafa abincinkanan kan dining, Isma'il yace OK mummy zanci amma yanzu Alhamdulillah, Tace shikkenan, anjuma ma babanka zai dawo, Yace" Masha Allah, Allah ya dawo dashi lafiya..mum tace" Ameen
*********
Bangaren Sa'adatu ita yanzu hankalinta a tashe, yanzu kwata kwata Alhaji be mata magana, yana bata abinci da duk hakkinta na aure, amma shi kanshi yasan he's missing something, ko yaje office a tattare da damuwa yake, A gida ma haka, shidai kawai rayuwa yakeyi amma besan mekamai dadi ba, ko zaune yake ya tsundamu cikin tinani se ya fara tinanin Matarshi, sai kuma ya hargitse yaga kamar mafarki yakeyi, Hankalin Sa'adatu ba karamin tashi yakeba, kawai k'arshe ta take jira, yanzu dukda ta chanza wajen boka amma ba abun da take gani na ci gaba, Dan ba karamin addua ake yi mata ba ta ko INA amma duk bata saniba, yanzu bata da wani power duk tayi sanyi kamar tsohuwar munafuka!!
Bangaren Mariam Tijjani kuwa, addua ba rana ba dare, kullun setayishi, kuma rana dai dai ne bata mafarkin xeey, tana yawan fadawa mai gidanta, Yace" taci gaba da adduan, shima jikinshi yana fadamai Xeey na Raye, k'ara kwantar wa Mariam da hankali yake,
*Musaddiq* ne a office bayan sun gama aikin da zasui, around 4pm ne ya koma gida! Shima tare da farin ciki a tattare dashi, da shuguwarshi, Afrah ta kalleshi tace" oyoyo yau me aka samo mana naga se smiling ake ko anyi mana aunty ne? Xeey kam kallonta tayi tana mamakin Afrah!
*Bro musaddiq* yace see you, Afrah tai dariya, yace" Sister Xeey sannu, Halan se damunki da surutu takeyi ko?
Xeey tace aa bro your welcome tace" thanks sannan ya shiga ya gaishe da mummy, ya fito ya wuce part dinshi yai wanka yasa wani Wanda 3quater da yar karamar Riga yamai kyau sosai, bayan ya kintsane yazo yai joining din su mummy a tsakar gidan under wani bishiya dake cikin gidan nanfa suka fara hira SOSAI, Har yake sanar wa mummy yau ya hadu da wani frnd dinshi amma be fada sunansaba, yace mun Dade bamu hadu ba tun muna school yau Gashi mun hadu, Mummy tace to Alhamdulillah, Allah ya barku tare ya k'ara kareku da Sharrin mak'iya yace Ameen, basu suka bar wajen ba se gab da magrib, bro ya tafi sallah, su ma sukayo daki sukai alwala sukai salla basu suka mik'e kan sallayaba seda sukai sallan ishha'i Dan haka ka'idar su take, Idan sungana magrib basa tashi, addu'o'i suke Sosai Se sunyi Ishha'i sannan su tashi,
*After one week*
Haka rayuwa taci gaba da wakana ta ko wani bangare, *Isma'il* ne kwance a daki phone dinshi yaji yana ringing dubawa yayi yaga *Dr Musaddiq* yayan afrah, picking yayi hade da Sallama, dayan bangaren aka amsa, musaddiq yace my bro congrats, kasama aikin, but yanzu inbaka komai kazo da takardunka, Wani ihu Isma'il ya sak'i yace awwn I'm speechless, Bansan mezance makaba, thanks sedai mun hadu, musaddiq yace" OK frnd!
*Isma'il* ne ya fito pallow ya tarda mum n dad dinshi, nan yake basu labarin yanzu abokinshi ya kirashi wai yakai takardunsa, Farin ciki karara ya bayyana a fuskar su, Sukace Masha Allah, Allah ya temaka yace Ameen nagode maku, INA alfari daku, kuma da bazarku nake taka rawa! Daddy shafa mai kai yayi yace Isma'il Allah yasa albarka, Allah yasa a dace yace Ameen sannan ya fita
Yana fita car dinshi wannan karon ya dauka be zarce ko inaba se Asibitin, yana Shiga, kiran Dr musaddik yayi yace" gashinan ya shugo, ba' a wani bata lokaciba Sega Musaddiq ya fito yamai kwatancen inda yake yazo ya shiga dashi!
Direct office din babban Dr din sukaje, bayan sun gaisa, ya bashi takardunshi, nan take akamai inter view yaci, babban Dr din yace CONGRATS kasamu, Isma'il godiya yamai sosai, sannan yace Zuwa Monday ya shirya ya fara zuwa aiki, sannan suka fito a office din!!
Isma'il tsayawa gun musaddiq yayi seda yagama aikinshi sannan
Isma'il yace muje nai dropping dinka a gida, musaddiq yace dako nagode, yau kasala nakeji bazan Iya driving ba sai yasa ban dakko ko da bike ba, Ismai'l ya kalleshi yace lazy guy, musaddiq yace eh naji dai....
Suna tafe suna hiransu har Sukazo kafoar gidan su musaddiq, Musaddik yai yai dashi yace ya shugo yace" Zaizo dole gaishe da mama amma ba yanzu ba, musaddik Yace" OK shikkenan ka gaishe mun da mummy nah....
Ummiey Xeey
[1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
_[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]_
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM😍*
Alhamdulillah I'm back again...sorry readers da jina shuru da kukai....yanzu by god grace zaku dinga samun post dina akai akai
*Dedicated to All my lovers*💋
Chapter Navigation
Use this section to move to any chapter without going back to the top.