Complete Hausa Novels

Zuma Saida Wuta Part 1 Complete Hausa Novel

Reading file: Zuma Saida Wuta Part 1 Complete Hausa Novel.txt

Chapter 30 of 41

Masifa Annah tahau yiwa Hajiya adaki, akan yara sun girma har zasu tsofe taki aurar dasu alhalin ga yammata har biyu a gida, Hakuri Hajiya tahau bata tace "Annah so nake Mujahid da ita Ummi su shirya kansu sai ayi auran, nafison su tare akan da Jafar, da dukkan alamu kuma suna son juna"
Tasaki Annah taja tace "zancen banxa kenan, ina ruwan wani da shirin su ko boyayyar soyayyar su, ni Ummi tafi kwanta min da Jafar, baki gansu dazun ba gwanin shaawa sun dace sosai, kuma da bakinki kika cemin Marikin Ummi yafi son ta auri Jafar".
"Annah gaskia hakan baiyi daidai ba"
Ware ido Anna tayi tace "toh uwata saiki dakeni ai, kinsan dai na fiki iko da yaran nan tunda ni uwar uban suce".
Hajiya tace "hakane, duk yadda kikayi daidai ne"
Washe baki Annah tayi tace "Dadina dake saurin fahimta, tunda yanzu nazo gidan yaushe zaki tafi Maiduguri yi masu albishir din bayyanar Ummi da kuma batun auran, bana so adau lokaci, gwara ayi buki tunda karfi na ".
Mamaki ne yakama Hajiya, sai kace tace mata zataje Maiduguri, kodayake dama tana da niyyan zuwa.
Tace "sai wani watan na shirya zuwa"
Ware ido Annah tayi, tace "nan da wata daya, lailai salamatu bakya so naga auran nan, tab aikuwa hakan bazai yuyuba gobe zaki tafi Maiduguri, dan kuwa ba zama nazoyi a garin nan ba, Buki ya kawoni, ki shirya gobe ki wuce kafin ki dawo kuma zan nemi Daddyn Ummi mu tsayar da rana"
Hajiya kam bata iya cewa komai ba tsabar takaici, tasan zaman Annah gidan husuma kawai zata hada ta tsangwamawa yaran gidan.
Allah ya kaimu gobe" hajiya ta fada, barin daki tayi ta koma dakinta tahau shirya kaya a akwati.

Daki Salma ta shigar da Mujahid, zama yayi gefe godon yace "i really need some sleep"
Jiki na rawa ta yaye comforter dake gado, kwaciya yayi ta rufa mai comfortee din sannan ta zauna gefe sa tana kallon kyakyawan fuskar sa, idonsa rufe, yana fidda numfashi ahankali.
Ta jima zaune harta lura bacci yayi gaba dashi, da sauri ta mike tsadaf ta shiga bandakin sa, showee gel din tadauka ta fito ahankali ta fice daga dakin, duk akan idonsa, abun da yakeson Tabbatar wa kenan wato itace tamai mugun tar nan, yunkurowa yayi zaune hade da wrugi da pilo, dafe kai yayi yace "what should i do na huce abunda kika min, most annoying part shine ko kuka batayi minba ayadda taga condition dina"
Dogon Tsaki yaja, jin motsi kofa yasashi komawa ya kwanta hade da runtse ido, Salma ce ta shigo ta karaso da sauri ta zauna gefen sa, pilo data gani akasa tadauka ta runguma tanai aika mai kallon mai cike da so da kauna, batasan sanda bakinta ya furta I love you..., shuru tayi saurin yi hade da kama bakinta, Allah yasa bai jita ba tafadi aranta. Tafin hannuta tasa ta rufe fuskan ta.

Bude ido yayi ya kalleta hade da sakin Wani irin shuumin Murmushi wanda dashi kadai yasan maanar sa, lumshe ido yayi cikin jin dadin kamshi jikinta dayake shaka.
[9/7, 12:38 AM] Xarah Bukar: ​Zuma Sai Da Wuta

~na~
©ҳaɾaɧ bųkaɾ
(Aunty Cute)

NAGARTA WRITERS ASSOCIATION

Allahu akbar kulu'nafsi za'ikatu mauti, Allah yaji kanki da rahma Maman besty Yar ficika. May jannatul Firdausi be ur final destination.

59

Gidan shuru kowa lafe cikin turak'arsa, zuwan Annah sam bai d'ad'ara suba, ganin kowa ya batsar da ita yasa ta dunga saka da warwara rashin nasiha da zata shukawa yaran gidan.
Ta b'angaran Salam kuwa yuni ranar ita ta funte hajun Mujahid.

Washegari da safe yakama ranar da Hajiya zata tafi Maiduguri, zuge zip din akwatinta tayi sannan ta kalli Salma dake gyara gadon, kiran sunan ta tayi cikin wata murya bai abar tausayi, dubanta Salma tayi had'e da amsawa.
Hajiya tace.
"Mujahid ya tashi daga bacci ?
Kunya ce takama Salma, duk'ar dakai tayi k'asa sanna tace "bangan shi a palo ba, k'ila bai tashi ba"
Nisawa Hajiya tayi, ta karasa kusa gareta had'e da zaunar da ita kan gadon suna fuskan tar juna, tace,
"Salma burina bai wuce na had'aki aure da mujahid ba, dan Allah kiyi hakuri kuyi sorting difference dinku kafin nadawo, nasan kuna san junanku, i just dont know miyasa kuke nunawa juna k'iyayya"
Shuru Salma tayi tana wasa dayan yatsun hannayan ta.
Hajiya tacigaba.
"wani abu daya da mujahid ko yanasan abu hardly yake nunawa, saboda yadda ya d'auki kanshi yafi karfi ko wana abu, amma deep down he really carez, sometimes saiki kiga dan hakkin daya raina yana neman tsone mai ido"
Murmurshi kawai Salma tayi, ganin haka yasa Hajiya tadan ji sanyi aranta, fitowa sukayi Salma biye da akwatin suka shiga dakin Annah, sallama Hajiya tayi mata suka fita haraban gidan. Jafar da Junai tsaye bakin motar suna jiran Hajiyan, da ganinta Junai tahau kukan zata bita, dakyar dai Hajiya ta lallab'ata tayi shuru sannan ta shiga motar, Driver dake zaune ciki yajata suka wuce.
Sabon kuka junai tahau yi ayayinda Jafar sai bata baki yake tana k'ara tunzura da kuka shagwab'a, Salma kam murmushi tayi ta juya ciki ta barsu nan ganin abun nasu bana karewa bane.

Kitchen ta nufa tadau Breakfast din Mujahid tahaura sama dashi cikin sauri gudun kar Annah ta cafketa, ahankali ta tura kofar Palon ta hange shi can nesa kwance kan 3 sitter yana kallon nta news. Mamakine ya kamata, mai ciwon ido da kallan Tv, Sallama tayi ta tsaya nan inda take.
Mikewa zaune yayi ya kalleta sannan ya amsa sallaman, takowa tayi ciki tana kallon idonsa, ba laifi idon ya koma normal said'an kumburi dabaza arasa ba.
Murmushi tace "yaya harka tashi ? Karashe maganar tayi tani kai mazauninta kan kujerar dayake zaune sannan ta ajiye abinci kan side table din gurin.
Murmushin kasaita ya sakar mata, irin murmushin nan dake fizgar zuciyan wanda akayi wa, kallon juna sukayi for some seconds zuciyoyin ko wanansu harbawa yake, kowa da abunda yakewa sak'awa cikinta, Dakyar Salma ta iya dawo wa duniyar ta, lumshe ido tayi tace "yaya ga abinci"
Jingine kansa yayi cikin kujerar yanai cigaba da kallonta, wani irin shaukin sonta ne ke ratsashi wanda shi karan kasan baigane hakan ba, abu daya ya fahimtar indai tana gurin baya tuna kowa bayan ita, cikin wata murya mai kashe garkuwan cikin bil'adama yace "feed me"
Wanni irin yir taji ajikinta da salon dayay maganar, hannuta na rawa tadau abinci dake plate din, kallonshi tayi taga yana kallon hannuta dabai bar rawa ba, "oh my God, kar mutumin nan ya gano weekness dina ko baa fada ba nasan nafi sonshi" ta fadi aranta.
Rike hannuta yayi, taji wani iri har cikin kwakwalwan kanta, da sauri ta mike kamar wace aka sikara, ajiye plate din tayi tace "na manta Annah ta sani aiki" ficewa tayi batare data jira cewar saba, Binta yayi kallo har ta fice. Aranshi mamaki yake anya shine kuwa, mike faruwa ne, daga pretending abu na neman zama gaskia, yasan yana son Salma kad'an saidai baiso yafara having feelings sosai game da ita ba, asalima so yake ya mata rashin mutunci, inyaso daga baya saiya fara mata son gaskia.
Girgiza kai yayi yadau wayarsa dake gurin ya kira abokinsa Mubarak.
Bugu daya ya dauka, cikin zolaya yace "jobless man ka sauko daga fushin ?
Tsaki Mujahid yaja yace "kai banza ne, ana takai wayake ta kaya, ina cikin bigger problem"
Nutsuwa Mubarak yayi jin yadda yayi maganar in a serious tune, nan Mujahid ya kwashe komai yafa dimai sannan ya kara dacewa "inaga na fara sonta dagaske, jiya kwana nayi ina tunanin ta"
Nisawa mubarak yayi yace "yanzu toh ya zakayi, dont tell me kana kan bakanka na rama abun da tama"
Dariya Mujahid yayi
"bansan abunda zan mata ba, mayb hakura zanyi na rugumin sorry"
"dadai yafima, if not idan kace zaka kara mata wani mugun abu i dont tink zata cigaba da kula"
Shawara sosai Mubarak yayi tabashi, amma ayadda Fuskar Mujahid ya nuna banyi zaton zai bar Salma taci Bulus ba.

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.