Furar Danko Book 1 Complete Hausa Novel
Reading file: FURAR DANKO 1.txt
Chapter 24 of 94
_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_
*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*
FURAR DANKO
Billyn Abdul
-ZAFIN KAI
Mamuhgee
-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma
-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo
Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400
Pay at👇
1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim Musa
Sai katura shedar biyanka anan👇
09032345899
Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070
VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
*THANKS FOR CHOOSING US*🥰
Zafafa🫶🔥
*_ALLAH ya gafartama iyayenmuðŸ˜ðŸ™_*
ð“ð²ð©ð¢ð§ð 📲
 🫗 ð™ð™ð™ð˜¼ð™ ð˜¿ð˜¼ð™‰ð™†'ð™Š.....!!🫗
      ð‘©ð’Šð’ð’šð’ ð‘¨ð’ƒð’…ð’–ð’ð’ ð’„ð’†ðŸ¤™ðŸ»
ð‘ªð’‰ð’‚ð’‘ð’•ð’†ð’“ 2ï¸âƒ£3ï¸âƒ£
.........“Waya aike ka inda ka sameni jiya? Miye ma dalilinka na bina?â€.
    Idanu ya lumshe tare da buÉ—ewa a lokaci guda. Kamar yanda yay magana É—azun a tausashe yanzu ma haka yayi. “Baki so asan kina aikata abinda na gano É—in ne?â€.
   “Kai É—in banza da zanji ina son É“oye maka abu. Shiga abinda ban saka ka bane ya sa nake neman ba'asi dan bana son shiga sharo. Idan kuma kace zaka cigaba da shiga min hanci wlhy zan saka ka dana sani kai da duk wanda ma yake maka kallon arziki. Tsabar kai É—an haÉ—in masifa ne ka É—auke ni ka kai gidan Uncle you.., wlhy kasan mima zaka faÉ—a masa, in ba haka ba sai naje har gidanku kaima na maka Æ™ullin da har gaban abada baka isa ka kwancesa ba É—an sa ido kawai. Idan kuma kaji Æ™arya mu zuba ni da kai mai shishshigin tsiya, kai a dole sai ka shiga jikin iyayena dan maular tsiya irin ta talakaâ€.
     (Maula! Talaka!) Zuciyarsa ta maimaita cikin jin Æ™unar kalmomin. Kamar zai yi magana sai kuma ya haÉ—iye abinsa dan ya fahimci al'amarinta na buÆ™atar sai da uzuri, idan yace zai biye mata sai ma su zama É—aya. Yanda bata sake magana ba tana ta faman duba takardun nata shima bai sake kallon inda take ba, sai dai Æ™amshin turaren data bulbula ya addabesa har yana hawar masa kai kamar yanda itama nashi ke cizon can Æ™asan zuciyarta. A cikin tsare-tsaren da Uncle Yousuf ya bashi nata ya sashi sanin inda zasu je a yanzu É—in, dan haka kai tsaye babbar kotun da muke kira da (kotun ALLAH ya isa) dake a jiha ya nufa. Tamkar ba safiya ba harabar court É—in cike da mutane, hancin motar na kunna kai cikin gate É—in wasu gungun Æ´an jarida suka yomusu caa, isowar securitys da ke son hana Æ´an jaridar isowa garesu ya É—an maido hankalin mutane kan motar suma. Kafin ya gama kashe motar har an buÉ—e mata. Fuska a yamutse da É—an jan tsoki ta kalla harabar court É—in. Wanda ya buÉ—e matan ta miÆ™ama tarkacen hanunta tare da rigarsu ta lauyoyi. Ita kuma ta É—auki handbag É—inta bayan ta toshe fuska da wani shegen gilashi mai tsananin Æ™yau ta haÉ—a da hular, dai-dai tana ficewa ta balla masa harara da faÉ—in, “Saura nan ma kace zaka biyoni kaga yanda zan baka mamakiâ€.
    Da kallo kawai ya bita, sai kuma ya É—an furzar da iska ransa fal mamakin yanda bata gajiya da masifa. Da ga can Æ™asan ransa kuma yanda ake ta bata wani girma da kariya da ga security É—in da zallon da Æ´an jarida ke faman yi na son isowa gareta ya Æ™ara É—aure masa kai da jin takaicin da sun san wacece a zahirinta da ko kallon mutuntawa bata cancanta a garesu ba. Bai iya É—auke idanunsa garesu ba dan takaici har suka shige wata Æ™ofa ba ainahin ta Court É—in ba. A take ya ga gurin ya sake ribcaÉ“ewa, mutane sai faman É—ura kai suke cikin court É—in. Maganar wasu samari da ke wuce motar cikin Æ™aucin shiga kotun ta É—an ja hankalinsa. Na farko mai riÆ™e da camara ke faÉ—in, “Yaufa akwai Æ™ura, dan na tabbatar barrister Mawaddat JiÆ™amshi ba Æ™aramin sabon shiri tayo ba duba da yanda Barrister Marafa ya nema zubar da ita a wancan zaman. Kasan fa ita bata taÉ“a bari a kaita Æ™asa musamman a kan irin wannan case É—in na fyaÉ—e, ga shi tasan aikinta lawyers Æ´an uwanta da yawa har tsoron karawa suke da ita, dan ita ko waye ma ubanka akan fyaÉ—e sai tayi kutu-kutun turaka jail dan haka kullum ita bata kare mai laifi sai wanda aka zalunta musamman Æ´an uwanta mat.......â€
   Bai Æ™arasa jin abinda saurayin ke son faÉ—a ba dan sun masa nisa. Da farko baiyi niyyar shiga wajen ba, sai dai saboda gargaÉ—inta ya Æ™udiri shigar dan yaga mizata iya masan. ƘoÆ™arin fitowa yay a motar kira ya shigo wayarsa. Kamar zai share sai kuma ya cirota da ga aljihu. Ƙanwarsa ce mai bimasa Hawwah dake auren abokinsa. ÆŠagawa yay, sai dai yana kaiwa kunnesa yay saurin janye wayar yana mai lumshe idanunsa. BuÉ—esu yay a hankali zuciyarsa na wani irin zallo. Cikin motar ya koma tare da sake kiranta. Ringing É—aya ta É—auka. Cikin matsanancin kuka ta ke faÉ—in, “Yaya dan ALLAH ka barni na taho gida. Wlhy na gaji da wannan rayuwar bazan iya ba. Inko ba haka ba wataran sai mahaifiyar Abban Nasreen ta kasheni a gidan nan....â€
    Iska ya É—an furzar mai É—aci, tare da faÉ—in, “Miya kuma faruwa?â€. Sake fashe masa tai da kuka, da Æ™yar ta iya faÉ—in, “Mai fa da nake suya airish ma Nasreen da zata wuce school ta kusa kwaramin yau a jiki Yaya. Ban san wane irin rashin Æ™auna matar nan take min ba. Wlhy bazata taÉ“a canja halinta ba nima na gaji da haÆ™uri da ita.â€
     “Shi ina Sa'id É—in yake?â€.
   “Yaya yana fa a gidan, gashi can ya jata wai yana bata haÆ™uri saboda ni ba'a san ciwona ba. Yanzu Yaya data sameni da man nan haka zai tsallakeni ya bita ke nan....â€
  “Kinga ya isa. Ki jirani gani nan zuwa gidan yanzuâ€. Da ga haka ya yanke wayar batare da ya jira abinda zata ce ba. Fitowa yay a motar ya kulle. Da Æ™afa ya fita a habar court É—in da ta yi tsittt alamar an fara shari'ar ko za'a fara. Yana fitowa a gate É—in ya samu napep zuwa Daurawa anguwar da gidan Æ™anwar tasa take. Kasancewar safiya ce basu wani samu matsala ba, dan haka suka iso da wuri. Bayan ya biya mai napep É—in maimakon shiga gidan kai tsaye ko yin knocking sai ya É—aga waya yay kiran abokin nasa Sa'id Ibrahim da sukai karatu a jami'a tare. Yanda Sa'id É—in ya É—aga wayar ta isa tabbatar da a rikice yake. Dan duk ya daburce sallamar ma da in ina yayi ta. Sai kuma ya shiga kame-kamen gaisuwa. Katsesa Smart É—in yay da faÉ—in, “Gani a Æ™ofar gidanka ka turo min Hawwah zamu wuce gidaâ€.
    “G...g...gida kuma Mawashi? Miya faru ka...k...kake wannan maganar haka? Ko itace ta kira ka ta faÉ—......â€
   “Sa'id!!â€.
Ya dakatar da shi a harzuÆ™e. Sake tsurewa Sa'id É—in yayi dan yasan halin abokin nasa sarai. Bai da yawan magana ko hayaniya, dan bai taÉ“a ji ko ganin abokin faÉ—an Smart Mawashi ba a rayuwa. Amma shi kaifi É—aya ne akan komai da kowa. Duk yanda yake da kai bai yarda ka latsashi ba ko gasu abokai. Yanda ya rikice É—in sai ya harzuÆ™a ran mahaifiyarsa da ta hanashi fita duba matarsa. Dan ta rantse ko bakin Æ™ofa yaje domin Hawwah É—in sai ta tsine masa. Cikin masifa ta wafce wayar, kunnenta ta kai da faÉ—in, “To É—an mulkin mallaka wai shin nikam ko kai ne ka haifa min Sa'id ne ban sani ba? To bazai zo É—in ba, nace bazai zo ba idan ka isa kai duk abinda kake jin zaka iyayi, ko ita Æ™anwar taka autar mata ce da in ya rabu da ita zai kasa cigaba da rayuwa har ya auro wasu huÉ—un. Aikin wofi kawai anga kuÉ—i an nanema yaro naâ€.
   Har tayi ta gama bai ce uffan ba, sai da yaji tayi shiru ya yanke kiran. Yanda yake huci zai baka tabbacin sanin ran Æ´an maza ya kai Æ™ololuwar É“aci. Number Hawwah yay kira, bugu É—aya ta É—aga. Kafin tace komai ya ce, “Ɗakko mayafinki ki sameni wajeâ€. Ya yanke kiran. Minti shida kuwa bata gama cika ba sai ga Hawwah da Æ™aton akwati da Nasreen Æ´ar shekara huÉ—u biye da ita. Tana ganinsa ta cilla da gudu garesa tana faÉ—in, “Oyoyo Uncleâ€. KaÉ—an ya saki murmushi, tare da duÆ™awa ya É—auketa ita da school bag É—in da ke goye a bayanta alamar an gama mata shirin makaranta ne. Sau É—aya ya kalla Æ™anwar tasa ya kauda kansa. Batare da yace komai ba ya amshi akwatin hanunta yay gaba tabi bayansa. Napep ya tare musu suka shiga, Nasreen nata zuba masa surutu dan yarinyar ko akku haka ta ganta ta bari kamar Æ´ar Æ™wa-Æ™wa akwai wayon jaraba. Dan bakinta ya girmi shekarunta. Sai da ya kaisu har gida sai dai bai shiga ba yace taje ta jirasa zai je ya dawo. Bata musa ba ta fita, shi kuma yace ma mai napep ya juya da shi babban kotun dake jaha. Ya samu har an fito da ga shari'ar, yanda harabar kotun ke'a harmutse da Æ™ayataccen murmushin da ya hango a fuskar Lulu ya sashi tsira mata idanunsa. Tsaye take a tsakkiyar lauyoyi Æ´an uwanta wanda da alama duk Æ´an É“angare É—aya ne a shari'ar, dan yanda fuskokinsu ke a washe kamar ita saÉ“anin waÉ—anda ke gefensu kaÉ—an zai baka tabbacin hakan. Ƴan jaridar da suka zagayesu ya sashi daina iya hangota, É—auke kansa yay tare da buÉ—e motar ya shiga, a kallo É—aya zaka fahimci damuwar dake zagaye da fuskarsa, dan babu abinda ke faman masa kai kawo sai batun Æ™anwarsa Hawwah, shi shaida ne Sa'id na matuÆ™ar son Hawwah, sai dai matsalar mahaifiyarsa da tun farko ta nuna bata son auren saboda Æ´ar Æ™anwarta da taso ya aura shi kuma yaÆ™i tsayawar mahaifinsa ta sa ta janye ta amince ya auri Hawwah, sai dai tunda take gidan mahaifiyar tasa ke nuna mata hantara da Æ™yara musamman idan Alh. Ibrahim mahaifin Sa'id É—in baya gari. Tasha marin Hawwah É—in dayi mata abubuwa masu cin zuciya shi yana zuwa ya sasanta bada sanin iyayensu ba. Sai dai a wannan karon ya fahimci dole ne fa a tauna tsakkuwa dan aya taji tsoro. Dan tsohuwar na buÆ™atar sanin Hawwah nada gatan iyaye da dangi itama, sannan dukiya ba itace rayuwa ba kawai akwai muhimman abubuwa da suka fita a zamantakewar rayuwa. Kai dai kai fatan kawai ALLAH ya rufa maka asiri kafi Æ™arfin yau da gobenka. Idan kuma ya azurtaka da dukiyar ka bida ita ta hanyar da kai a karan kanka zakai alfahari da kanka watarana da zaka amsa tambaya akan dukiyar kwabo bayan kwabo........âœï¸
Chapter Navigation
Use this section to move to any chapter without going back to the top.