Furar Danko Book 1 Complete Hausa Novel
Reading file: FURAR DANKO 1.txt
Chapter 76 of 94
_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_
*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*
FURAR DANKO
Billyn Abdul
-ZAFIN KAI
Mamuhgee
-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma
-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo
Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400
Pay at👇
1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim Musa
Sai katura shedar biyanka anan👇
09032345899
Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
*THANKS FOR CHOOSING US*🥰
Zafafa🫶🔥
*_ALLAH ya gafartama iyayenmuðŸ˜ðŸ™_*
ð“ð²ð©ð¢ð§ð 📲
 🫗 ð™ð™ð™ð˜¼ð™ ð˜¿ð˜¼ð™‰ð™†'ð™Š.....!!🫗
      ð‘©ð’Šð’ð’šð’ ð‘¨ð’ƒð’…ð’–ð’ð’ ð’„ð’†ðŸ¤™ðŸ»
ð‘ªð’‰ð’‚ð’‘ð’•ð’†ð’“ 7ï¸âƒ£3ï¸âƒ£
.......Juyawa yay ya kalleta, sai akai sa'a itama ta kallesan suka haÉ—a ido. Harararsa tai ta É—auke kanta. Shima sai ya maida nasa gefe kaÉ—an yana É—an murmushi. Bata saka hijjab ba amma ta É—aura Abaya a saman kayan jikinta tare da yane kanta da É—ankwalinta. Tray É—in hannunta ta ajiye musu fuskarta da murmushi da shagwaÉ“a bayan ta gaida su ta dubi Uncle Yousuf da faÉ—in, “Papa i miss you ALLAHâ€. Dariya Uncle Yousuf yayi da jin daÉ—in ganinta yanda yake fata tunkan aje ko'ina. Sai da ya karÉ“i kofin ruwa data zuba masa sannan ya furta, “Mu kewarki ma bamu san yanda zamu misalta ta ba ai Mawaddatan'warahmah. Na gaban goshinki na can yau da Æ™yar ya yarda zaije makarantaâ€.
   Murmushi tayi da faÉ—in “Uncle Please a kawo min shi to manaâ€.
     Shima sai yay É—an murmushin da faÉ—in, “Tom ki Æ™ara hutawa, in dai waÉ—an nan ne sai kin gaji da su a gidan nan. Dan yanzu haka ma su Auntynki na zuwaâ€.
    Sosai taji farin cikin hakan, duk sai zumuÉ—i ma ya hanata zama ta juya ciki wai bari yaje ta shirya kafin su iso. Shi da Uncle Yousuf da kallo duk suka bita, yayinda Coach hankalinsa ke kan takardun nan. “Ina fata dai babu wata damuwa ko?â€. Uncle Yousuf ya faÉ—a cikin katse tunanin Smart. Kansa ya jinjina masa cikin sauke numfashi ya ce, “Da sauÆ™i dai kam. Dan na fahimci wani lokacin tana da sauÆ™in kai musamman akan lagon mahaifiyarta da ka bani, dan in har zan jingina mata sunanta akan abu zatayi sa babu musuâ€.
    “To Alhamdullah, naji daÉ—i sosai dan hakan ma ci gaba ne. Ka Æ™ara haÆ™uri na haÉ—aka da aiki, amma nasan nan gaba kaÉ—an zaka gode min kaima. Dan Mawaddat nada wasu É“oyayyun al'amura musamman halayen masu Æ™yau, a yanda ta tashi taga kanta ne kawai babbar matsalar, sai dai duk da haka tsiwa da jin kanta sama sosai a jininta yake, dan mahaifiyarta tamkar tayi kaki ne ta ajiye, itama haka take kamar wata jinin sarauta wajen izza. Bambanci su kawai ita ta samu tarbiyya fiye data Lulu ne, da kuma kasancewar ita da girmanta ta haura wata Æ™asa karatu ba kamar Mawaddat ba. Sai dai fa Aliyu yanzu yaÆ™in bana Mawaddat bane kawai, sannan ba ita kaÉ—ai bace a filin dagar. Na farko sai munyi haÆ™uri da Yaya, na biyu Alhaji Sulaiman da É—ansa, dan nasan duk da baya Æ™asar nan hankalinsa na nan, kuma gab yake da dawowa tunda jikin Tajuddeen É—in da sauÆ™i.â€
     “Karka damu Uncle Yousuf ku dai ku cigaba da mana addu'a. Daddy kuma insha ALLAH babu komai a tsakanina da shi sai girmamawa, na kuma fahimci son da yake mata ne mai tsanani da tausayinta ke rinjayarsaâ€.
   “To Alhamdullah nagode daka fahimci haka. Yanzu sai ka fara shirin nan da kwanaki zakaje Legos É—in kamar yanda suka buÆ™ataâ€.
        “ALLAH ya kaimuâ€.
    Da Amin suka amsa su biyun. Da ga haka suka ɗan sake tattaunawa shi da Coach akan abinda ya shafesu na harkar ball ɗin dan yanzu kam zai koma filin daga saboda training, sunja lokaci sosai dan har aka kira sallar azhar kafin su bar gidan su uku suna tsokanarsa da dariya wai yanzu ya koma ɗan 23years. Uncle Yousuf harda faɗin yanzu Lulu ma ta girmesa tunda gashi ma harya fara tsoronta dan yanzu ma dai sai da aka taɓa drama. Dariya yayta yi shi dai abinsa, dan koda ya koma ciki domin kiran Lulun suyi sallama da su Uncle Yousuf a ƙofa ya tsaya saboda gudun karta sake rutsashi. Dan ya manta bai zare key ɗin ba. Kamar kuwa ya sani tayi target ɗinsa akan hakan ALLAH dai ya taimake sa, amma duk da haka sai da tace bafa zai fita ba, sai da Coach ya bata haƙuri akan su Aunty Saliha na zuwa shiyyasa zai fita dan bai kamata su samesa a gidan ba haka akeyi sannan ta haƙura ta barsu, amma yasha harara kamar idanunta zasu faɗo....
Suna barin gidan su Aunty Saliha na isowa, hakan yay matuÆ™ar É—auke kewar Lulu da sanyata a farin ciki. Sai a yau taga lefenta na wajen Smart. Tayi mamakin ganin kayan da aka kai É—in da shan jinin jikinta akan anya kuwa babu wani abu a Æ™asa da su Uncle Yousuf É—in ke shirya mata, wai tayaya aure wata É—aya duk akaima wannan irin kisan kuÉ—in. Dauriyar dannewa tai dai batace komai ba har suka kammala abinda zasuyi bayan la'asar suka wuce. Suna wucewa kamar wani shiri sai ga Nadiya da wasu Æ™awayensu da sukan haÉ—u a wajen shaye-shayen su, sai dai ita Lulu bawani tana kulasu bane sosai dan itafa dama can ba ma'abociyar shiga sabgar tarkace bace kasancewar ta wayayyar yarinya, ga kuma Æ™awaye da ta daÉ—e da ajiye babinsu a rayuwarta. ƘoÆ™arin rufe Æ™ofar tai tamkar ma bata gansu ba amma Nadiya ta iso da sassarfa ta riÆ™e cikin roÆ™o da magiya. Lulu da gaba É—aya ganin Nadiyar ya sakata jin fusata ta É—aga hannu ta É—auketa da mari haggu da dama, sannan ta nunata. “Wannan shine hukuncin da fuskarki zata cigaba da fuskanta a duk lokacin da kikai yunÆ™urin nuna min ita, Nadiya duk abinda na ajiye tofa idan baki sani ba da ga yau ki sani na ajiyesa ne har abada dan bana jeka ka dawo, FURAR DANƘO NA KE A SHEKARA ANA DAMU BANI FARAU-FARAU. duk ramin da maciji ya sareni sau É—aya bana É—aura Æ™afata a wajen karo na biyu. Ni nan da kike gani na fiki fiye da abinda kike tunanin kin iya, bana cin amana ba kuma na zama da maci amana, ki fita a rayuwata, dama ke kika sakko kanki cikinta ban ganyyaceki baâ€. Da ga haka ta maida Æ™ofar ta rufe da Æ™arfi har sai da duk suka zabura.
    “He he he babbar bala'i mai citta da kayan sanyi, wai dama haka yarinyar nan take bata da mutunci? Akan kawai saurayi ya bita inda bata gayyacesa ba take wannan tada jijiyar wuyan, Æ´ar iska bayan ance mana rainon turai ce wane kalar iskanci ne basayi a can amma zatazo nan tana nuna mana ita wata kamila ce. To wlhy zamu bata mamaki, dan wannan marin da tai miki sai ta fansheshi da abinda har abada kuka bazai bar kwaranya a idanunta ba, zata san ta haÉ—u da Æ´an tasha na asali, dan Æ™arshen iskanci a Nigeria aka haifesa da yanke masa cibi aka kuma rainesa a ciki yay girma yay furfura, idan ma ya mutu anan za'a biznesa sai ranar bayyanar judal su tashi tare su haÉ—a ayariâ€.
    Murmushi takaici Nadiya tai da janye hanunta da har yanzu ke a kan kuncinta tana maida ƙwallar data cika mata ido. Ta ce, “Shuwa Lulu ta wuce duk yanda kike tunaninta, ki kuma iya bakin ki dan ta fiki in dai jidali ne. Lolipop ma tayi bataci riba ba. Ni nai mata laifi dan tun farko ta gargaɗeni akansa amma banji ba, nai mata ma farko tace karna sake na biyu amma na sake kuma, na san nice da laifi dan Lulu ta ƙyautata min a rayuwa, na kuma san bata ƙaunar huɗɗa da maza amma na sake maimaitawa. Shiyyasa nace muku bazan zo ba sai nan gaba ta sake hucewa amma kuka matsa, ga shi abinda sakamakon hakan ya bada kun jamin tozarci...†kafin wani cikinsu ya ce wani abu ta nufi motarta da sukazo ciki ta shiga, bin bayanta sukai da sauri suma duk suka shiga. A guje tabar anguwar damma ba yawan hayaniyar mutane a aria ɗin kasancewar sa babbar anguwa......
Chapter Navigation
Use this section to move to any chapter without going back to the top.