Romantic Hausa Novels

Auren Bare Part 1 Complete Hausa Novel

Reading file: Auren_Bare_Part_1_Complete_Hausa_Novel.txt

Chapter 50 of 81

Aliyu tunda ya shiga ɗakinshi bai fitoba seda akai sallar azahar yay sallah sannan ya wuce part ɗin ammi anan ya sami nusaiba tana parking kaya yau zata koma abuja, sallama sukai ya wuce ɗakinshi na sama, wanda iya kayanshi kawai ya ɗauka amman yadda ɗakin yake haka yake ba,a sauya komaiba, Coffee ya haɗa tare da fitowa falonshi ya xauna yana kallo yana kurɓar abinshi.
Har xuwa sallar la'asar sannan ya sauko kasa lokacin ya sami ganin ammi suka gaisa da ita sannan ya wuce wajan abba suka gaisa suka wuce masallaci tare, atare sukai sallah suka fito, sannan shi ya wuce part É—inshi.
Lokacin daya shiga cikin falonshi na sama, ya tarar da daining table shaƙe da manyan fulasai har wata fulawa aka saka ta decoration.
A tsakiyarsu sannan ga wani sassanyan kamshi dake dukan hancinshi bude kofar room É—inshi yay ya shiga ya watsa ruwa duk yanajin kansa a takure sabida ya saba ayyukanshi a office wannan dalilin yasa hutun dayake yanzu bai masa daÉ—i, shirya kanshi yay cikin milk jallabiya mai dogon hannu, amman daga ciki ya saka black jeans, ya fesa turare ajikinshi ya taje sajenshi da gemunshi, sannan ya fito falo, wanda yay dai dai da lokacin da madam khadija ta fito daga nata É—akin.
Jikinta sanye cikin wani ƙaton wando tare da amrless wandon jane amrless ɗin kuma baƙa, seta ɗora wata irin hula akanta wadda ta bawa dogon gashinta damar ɗamewa dayake dija tana da gashi babu laifi.
Cikin É—anjin haushin daÉ—ewarshi kaÉ—an take masa barka da zuwa batare da É—aukiba.
Sannan ta nufi gaban daining tana faÉ—in.
"Gafa abincinka tun É—azu nake jiranka shuru wai yo ina katafi?".
Shareta yay kamar wata uwarshi tana tuhumarshi amman seya basar yana rabeta ya wuce saman seater ya zauna.
Cikin sanyin jiki ta buÉ—e fulas É—in ta É—ebo sakwarar data sha wuyar haÉ—ata wadda tai masifar murzuwa tai daÉ—i ta zubo guda É—aya tare da zuba miyar agushin datayi ta manja wadda taji bushashshen kifi, da ganda ta zuba masa gefen sakwarar, wadda miyar take É—aukar kamshin kayan haÉ—in dataji.
Lemon kwakwa wanda yaji madara da kwakwa ta zubo masa, a glass cup tare da É—auko plate É—in sakwarar ta nufo gabanshi dasu ta aje agabansa tare da komawa ta É—auko cokali mai yatsu ta saka aciki tare da kallonshi wanda yake rike da wayarshi yana latsawa.
"Na haÉ—a maka abincin".
"Nagode"
Yafaɗa yana saukowa daga saman kujerar ya zauna ya tanƙwashe ƙafafunshi ya janyo plate ɗin gabanshi.
Aranshi yana ayyana.
Baya son khadija ko kaÉ—an amman kyautatawarta gareshi yasa ya soma jin tausayinta acikin ranshi yanajin ze dinga bata farinciki kodan yadda itama take kokarin ganin ta kula dashi.
Bisimillah! yay tare da daukar cokalin ya soma kai abincin cikin bakinsa ya yaba da tsaftar khadija wannan dalilin yasa yaji bayada haufin cin dukkan abinda ta sarrafa sabida khadija irin mutanan nan ne masu tsabtar gaske Æ´ar gayuce ta gasken gaske.
Baƙaramin daɗi sakwarar tayi mashi ba haka nan ya cinyeta tass lokacin daya ɗauki lemon kwakwar yasha jiyay kamar ya sautu dan garɗi da daɗi amman dayake gogan boss ne yasa ya kanne.
Amman ya dubeta tare da ce mata.
"Nagode na yaba tabbas kin kware wajan iya girki nagode".
Wani farin ciki taji aranta wanda ya wanke laifinsa wanda take gani na daɗewar dayayi dakuma wanda yay mata na halin ko in kula tabbas kowa yana son yabo musamman macen data kyautatawa mijinta tofa tanajin dadi matuka gaya inya yabeta, rashin yabo kwa kan saka tsana da ƙosawa acikin kowani abu.
Lumshe idanunta tai ta budesu tarr akanshi tare da cewa.
"Hakika naji dadin yadda mijina ya yabi girkina tabbas na shaida kai mutum ne nagari mai adalci yadda baka sona baka kaunata, inda wanine da dawannan damar ze musgunamin azamantake war auranmu yakuma gasani, amman kai dayake kana da adalci bakaimin hakaba, duk da bana hango soyayyata a idanunka amman ina hango tsantsar adalci acikinsu nagodewa Allah daya azurtani da mijin ƙwarai ina rokonsa daya saka soyayyata azuciyarka yakuma sa dagani bazaka kuma kallon wata mace da sunan aure ba"!
Kallon kasan idanu yay mata tare da jan kanshi gefe yana mamakin zafin kishinta akanshi.
Kwashe kwanukan tayi daga wajan ta tsaftace gun sannan tai cikin É—akinta sabida tana tunanin baya da yawan son magana kota zauna wajanshi zata wahalane kawai amman baze tankata ba.
Tashi yay tsam ya bita cikin É—akin.
tana gaban madubi a tsaye tana kallon kanta
Ya shigo a bayanta ya tsaya ya dafa gadon bayan nata.
"Dija miyasa dana kusance a first night É—inmu naji zafi sannan kuma ragowar kinfini saninsu tunda ke mace ce?".
YafaÉ—a yana kallonta ta cikin madubin.
Idanunta ne ya ciko da ƙwalla.
"Idan na cigaba da kallonki ahaka zan iya cutar dake sabida bansan irin halittar bukatarki ba nikuma ga yanayin dana keji in ina having sex dake"
"Yaya badagani bane ba, wallahi amman insha Allah zanyi kokarin ganin na kauda matsalar"!.
"Dagani ne kenan?"
YafaÉ—a idanunshi cikin nata.
"A,a kaga baki É—ayanmu a wannan karon mukai yin farko to anty tace dole zamuji zafi kafin kuma muzama Æ´an gari".
"How muzam ƴan gari dija najifa ana faɗin irin runbun daɗin da ake shiga in ana having sex toni miyasa banjiba se tsabar azaba da zafi daya addaben ina rokonki akan kije ki nemi maganin sanyi sabida nayi serching akan abinda yake kawowa ma'aurata irin wannan matsalolin, niba azzalumin mutum bane bansan irin bukatarkiba dan haka bazan kalleki hakaba inƙi biya maki bukatunkiba sabida banason jefaki cikin wani hali, sabida haka xan miki transper na kuɗi masu yawa akan kinemi maganin matsalarki tunda ance na ku mata kunfimu sanin kan komai hakan yay maki?".
YafaÉ—a yana riko west dinta.
wani zullo tai tare da kwanto mishi tana yaba halinshi na ƙwarai dan in wanine bafa ze lura da wannan matsalolin nataba sema dai yay amfani dasu domin munana mata.
"Nagode da fahimta kuma zan nema ALLAH ya saka maka da aljanna amin".
Kiss ya manna mata a gadon bayanta sannan yabar dakin da sauri.
Tsalle tai ta faÉ—a saman gado tana É—aukar wayarta domin kiran yaya ruma.......................
11/14/21, 3:12 PM - Allah Akbar: *PART* 2

NAKUÆŠINE

                              *70*

Ringing!  ɗaya anty ruma ta ɗauka tana faman yiwa khadija kirari.
"A,a kaga manya-manya maganin ƙananun ƙwari hajiya dije ikon ALLAH mata agidan Alhaji Ali mai atamfa da girman kujerarki ƙanwata shalelena ke ɗaya tilo abar son ruma da umma".
TafaÉ—a tana gyara zamanta domin jin batu.
Cikin wani irin girman kai tare da izza mai ƙarfi khadija ta lumshe idanunta ta buɗesu cikin tsananin son mijinta sannan tace.
"Kai my aunty duk wannan kirarin ni É—aya wallahi kyasaka kaina ya zautu amman naji daÉ—i dan haka wallahi kincin kyauta anty ki turomin account É—inki na baki ko Æ´ar 100k ce sabida oga ya kunce aljihu".
Cikin mamaki tare da murna anty ruma tace.
"What kina nufin Aliyu ya soma yi maki tunbuÉ—in daloli ne dahar kikai min wannan unexpected na wannan kyauta mai tsoka?"
Gyara kwanciyar ta tai tare da kama pillow ta rungume tanajin feeling yana taso mata.
"Yes am telling the trues aunty ruma na rantse shiya ce na bashi accnt É—ina yay min transper na kuÉ—i sabida wannan matsalar damuka tauna dake last wayarmu kin ganeta?".
Jimm anty ruma tai kafin kuma tace.
"Yes na gane mana, yanzu ke mekike gani? duk da hakafa inaganin ya soma sonki sabida kyautar dayama umma kema kuma gata yawan kudin daya baki wallahi yafi karfin magani inaganin harda gifts na first night É—inku".
Murmushi khadija tayi.
"Nidai anty ba wannnan ba wallahi wannan guy ɗin yanada son jikinshi sosai kinga fa yagama gayamin wai yaji zafi rannan that means fa baze kuma kusantata ba, nikuma kinsan ALLAH yanzu haka a buƙace nike banjin zan kai dare banji yay min check up ba".
Wata irin dariya anty ruma ta kece da ita har tana yada É—iyarta.
"Kai wannan yarinya jarabar wa kika kwaso haka danmu kam bamu da wannan jaraban, ok karki damu ai harkace ta kuɗi tunda kinada farcen susa ai magana ta ƙare dan haka zan nemi numbern ƴar maraɗi!insha ALLAH indai akan sanyine magana ta mutu sedai a tara wani jikon".
Dariya taÉ—anyi sannan tace.
"Anty bana ma fatan wani jikon insha Allah narabu dashi har abada sabida nagane illar sanyi yana kawo naƙasu sosai wajan auratayya, musamman gamu ƴan matan da muke gigin aure semuyita bankawa kammu maganin mata batare da mun waiwayi na infection ba".
Gyara xama ruma tai daga nata ɓarin sannan tace.
"Au kese yanzu kika san haka ai muddin mace tana da sanyi tofa ta kade wajan mijinta, sabida har fason gaba sanyi yana kawowa banda ƙaiƙayi tare da kawo fitar farin ruwa, wannan dalilin zakiga namiji yana saurin gamsuwar dole a yayin auratayya macen kuma taji gabanta yana xafi kamar barkwano, kuma zata bushe ta ƙame batare da wani show ya fita ajikinta ba dan haka dole na mike na nema miki na sanyin nan sabida ki sami fadar gaban goshi wajan oga".
Jikin dija yayi mugun sanyi ƙalau sabida ba tun yau takejin wannan sing ɗinba amman tai burus da lamarin ashe ze kaita jin takaici gaba gashinan tunmma kafin aje ko ina mijinta ya fara complain.
"Anty pls ki tai makamin wallahi ina cikin matsala sabida ina hango wutar jaraba a idanun Hydar tabbas idan nai sake tofa wankin hula zekaini ga dare domin mijina daga jiya na bam-bance cewar shiÉ—in mabukaci ne kuma akan wannan sabgar ze iya losing komai domin yaji daÉ—i kingakwa in idanunshi ya bude ze iya kwasomin wata a matsayin amarya".
Dariya anty ruma tai.
"Maganarki dutse kanwata karkiga kina da tsafta kin iya girki wallahi namiji ze iya auro ƙazama matuƙar head quater ɗinta da gyara sedai kiji ihunsu a ɗaki keda kike tsaftar anbarki da kayarki, namiji babu ruwanshi da kyan fuska ko wani abu matukar yana samun gamsuwa wajan harka baya da matsala, wani xakiga koda ya auro mai kyau ɗin matukar yajita ƙamas wallahi seya auro wata in kuma ka hanashi karin auren tofa tabbas zaki samu kishiyar waje".
Gumine ya tsirgowa khadija cikin sauri tacewa anty ruma.
"Banjin Aliyu ze iya zama da ƙazamar mace muddin rai sedai ko inshi ze dinga hidim tamata, mubar wannan maganar mukoma ta.magani yaushe zan samu zan maki transper now".
"Zaki samu next week, eh nima ban goyi bayan ƙazanta ba but amman ina gaya maki mahimmancin ni'imar jikin mace ne yakan saka namiji zautuwa duk girman kanshi da izzarshi, amman ina ƙazanta tayi, yadda kike da tsaftar nan da iya girkin nan wallahi kika haɗa ni'imar jikinki sekin sace zuciyar Aliyu, dan haka karki damu insha Allah nan da next week zan yi kokarin ganin maganin yazo hannunki amman ki turo kuɗinki mai kauri sabida kinsan harkar magani baka san yadda za,a ƙa'ide maka ba".
"Okey anty babu matsala yanxu zan miki transper ɗin nagode Allah ƙara girma Allah bar mana zumuncin mu amin".
Murmushi anty ruma tayi daga nata ɓangaren sannan tace.
"Koda kudina ne ai xan miki kanwata Allah dai yay mana jagora amin".
Suka katse wayar bayan sunyi sallama da junansu khadija ta koma tai lamo tana nazarin maganar anty ruma.

Chapter Navigation

Use this section to move to any chapter without going back to the top.